0% found this document useful (0 votes)
1K views267 pages

Furucina Ne Complete

The document narrates a dramatic story involving characters Dr. Fanna, Hajiya Halima, and Abdulsamad, focusing on themes of love, family, and tragedy. Halima, who is in a critical condition after an accident, expresses her concerns about her child and pleads for Abdulsamad to marry Dr. Fanna, while the family grapples with the impending loss. The narrative unfolds in a hospital setting, highlighting emotional turmoil and the complexities of relationships amidst life-and-death situations.
Copyright
© © All Rights Reserved
We take content rights seriously. If you suspect this is your content, claim it here.
Available Formats
Download as TXT, PDF, TXT or read online on Scribd
0% found this document useful (0 votes)
1K views267 pages

Furucina Ne Complete

The document narrates a dramatic story involving characters Dr. Fanna, Hajiya Halima, and Abdulsamad, focusing on themes of love, family, and tragedy. Halima, who is in a critical condition after an accident, expresses her concerns about her child and pleads for Abdulsamad to marry Dr. Fanna, while the family grapples with the impending loss. The narrative unfolds in a hospital setting, highlighting emotional turmoil and the complexities of relationships amidst life-and-death situations.
Copyright
© © All Rights Reserved
We take content rights seriously. If you suspect this is your content, claim it here.
Available Formats
Download as TXT, PDF, TXT or read online on Scribd

COMPILED

BY
AYSHA GALADIMA

[4/8, 1:47 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCINA NE*

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*

```Marubuciyar```
*DAMA TA*
*AMFANIN SOYAYYA*
```NOW```
*FURRUCINA NE*

*_________________________________*

✍🏼
*AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind
of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻

https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association

*_________________________________*

*Page 1*

" Please Madam kar ki damu in sha Allah za ki shiga lfy ki fito lfy mu wannan
asbitin aikinmu ba ya samun matsala kin ji? Ki kwantar da hankalinki don kwanciyar
hankalinki shi zai ba wa aikinmu karfin gwiwa kin ga a yau ma mata 2 na yi wa
Theater nan da sati za ki ji kamar ba ke aka yiwa ba sai de ki sa d'anki a gaba
kina kallon sa ki ci kaji ki ci ragon suna".
Dr Fanna ta k'are maganan tana mata murmushi
Hajiya Halima ta yi murmushi cikin azaban ciwo ta ce "Dr ba wani Dan Adam da ya isa
guje wa kaddararsa a jikina nake jin ba zan rayu da abin da zan haifa ba, amma don
Allah Dr Fanna ina neman alfarma a wajenki dan Allah idan Allah Ya sa ban tashi ba
ki rike min d'ana amana kar ya yi maraici yanda ni na yi kuma ina son ki auri
Addulsamad mijina ni ban san asalina ba an ce wai hatsari mota muka yi da Babana
shi ya yi loosing memory wanda har yanzu bai dawo hayyacinsa ba iya sunansa kaɗai
ya sani yake iya fada kullum idan na ce masa Baba ina ne gidanmu su waye danginmu
ba ya magana sai de ya ce *Nasuru* ni kuma fuskata ta b'aci aka canza min wata dan
da banma san asalin fuskata ta da ba
a gidan su Abdulsamad na samu kaina kuma shi ya zama mijina. Ba wahalar da ban yi
ba wajen neman dangina ga shi har ina shirin barin duniya ban san ni wacece ba, ban
san dangina ba. Babana bai dawo hayyacinsa ba kuma motan da muka yi accident da
shi ance ya kone ba asamu wani bayanai a ciki ba. Ina tausaya wa abin da yake
cikina don shi ma na san zai yi rayuwa cikin rashin uwa duk da yana da nagatarcen
uba kamar Abdulsamad. Ki ceci rayiwan d'ana ta hanyar auren ubansa dan idan na san
a hannunki na bar shi ba ni da sauran damuwa, Dr Fanna kina da tausayi da amana duk
da ban san halinki ba, amma ki min alk'awarin za ki auri Addulsamad yana da kirki
haka danginsa ma suna da kirki amma hankalina ya fi kwanciya dake"

Juyawa ta yi ta kalli inda mijin nata yake da ganin yanda ya hade fuska ka san ba
ya son maganganun da take yi.
Murmushi ta yi ta sake damk'e hannusa ta ce " Ya Abdul na san ba ka son wannan
maganganun nawa amma na rasa me ya sa nake yin su nima. Kuma na san ka amince za
ka auri Fanna ko da ina raye ne ina son ka dauki Fanna a matsayin Halima ka ga kai
ma ka sha cewa muna yanayi da ita. Abdulsamad ka yafemin idan da gaske ne scanning
din da akamin namiji ne abinda zan Haifa kasa masa sunan Babana *NASURUDDEEN* idan
macece Halima dan Allah ka ce wa dukkan danginka su yafenin, idan Babana ya warke
ka ce masa ya yafe min. Ina son sa haka ina son mahaifiyata idan ka ganta ka ce
na rayu da son ganinta Abdul Ina SON KA INA SON KA , INA SON KA AURI FANNA SHI NE
FANSAR SOYYYAR DA NA MAKA YA ABDULSAMAD ka yafemin"

Cikin rikicewar murya da tsorata da al'amuran nata ya ce


" Halima amma mun gama duk wannan maganganun tun a gida ko? Da kin bari an fara
aikin nan da yanzu an gama ma."
Dr Fanna fita ta yi dan wani irin kuka ta ji yana shirin kwace mata da sauri wata
Nurse ta bi bayanta
ta ce
"Dr idan ta k'ara wasu minutes za a iya samun matsala fa".
Ficewa ta yi a Theaterroom gabadaya ta yi office dinta nurse Zainab na bin bayanta.
Daukan wayanta ta yi akan Table amma ya kubce zai fadi da sauri Zainab ta tare ta
ce" Dr wa za a kira miki".
Cikin kuka ta ce "Dr Husaina ko Dr Hafsa".

Zainab ta yi saurin danna K'iran Dr Husaina yana fara ringing ba jimawa ta dauka
tana jin an dauka ta karawa kunne Fanna. Dr Fanna cikin kuka tace "Dr ki yi saurin
zuwa ceton rai Dan Allah ki hanzarta".
Daga can bangari ta ce "subbahanallah Dr Fanna ya aka yi?".
"Dr Husaina ba lokaci kawai ki kamo hanya na shiga cs amma na kasa na fito".
"Ok gani nan ma ina B Ward na zo duba wani patient ɗina.
Ta kashe wayan ko minta daya ba a yi ba ta fado office din da saurinta.

Fanna ta ce "ga Zainab ku tafi sauran nursing din suna ciki. Husaina ba ta tsaya
b'ata lokacin ba ta fita Zainab ta bi bayanta, Dr Fanna ta kasa zaune ta kasa tsaye
sai safa da marwa take a cikin office daga karshe ma bakin Theaterroom din ta je
inda yan'uwan Alhaji Abdulsamad suke amma duk ta fisu fita hayyaci shiko Alhaji
Abdulsamad tunda ya tsugunna ya maida kansa k'asa bai sake d'agowa ba.
Ba a fi mintuna 30 ba wata nursin ta bito da yaron a hannu da sauri Aisha ta
mek'e tana k'arasowa inda take tana mek'a hannu girgiza mata kai nurse din tayi
tace "Uwar yaron tun kafin a fara mata aiki ta ce idan muka ciro mu ba wa Dr
Fanna."
Duk suka bita da kallon mamaki nursing ta yi inda Dr Fanna take a tsaye kamar an
dasa ta ta mek'a mata yaron tayi Dr Fanna jiki na rawa ta karbi yaron tana cewa
"Ita uwar yaron fa yatake?"
Shiru nursing din tayi tana sa hannu cikin aljihunta taciro wani takaddu
"tace gashi tace a baki wannan, a ba wa mijinta wannan"

Fanna ba ta karbi takardun ba tace "Na ce miki ya ita uwar yaron?"


Ajiyar zuciya nursing ta yi cikin harshe turanci ta ce
"ba zan iya cemiki lafiya ba dan gaskiya tayi bleeding sosai..."

Abdulsamad Bai bari ta k'arasa ba ya meke da sauri yana cewa "what!!!" Haɗe da yi
hanyan theates room din a zabure, da sauri Alhaji Abdulraham da Abdulmajid suka
kama shi cikin wani irin sanyin murya ya ce
"brother ku bar ni na shiga na ga halin da Halima take ciki idan na rasa ta za ku
rasa ni bro Dan Allah ku barni kar su fito da ita su ce ta mutu idan nashiga zance
kar tamin haka na san tana Sona ba za ta tafi ta bar ni ba. Dan Allah ku bar ni. Da
k'er suka ja shi suka fita da shi a falon wata babbar mace wanda da gani ita ce
mahaifiyar su Alhaji Abdulsamad Hajja ta meke tana cewa
"Ke bani jikana na gan shi shi ne jikan fari magajin gida wannan nawa ne ko duka ne
an ce ka dauki na fari" .
Ba ta sa hannu ta karbi yaron a hannu Dr Fanna da ba ta san ma tanayi ba ciki wani
iri gudu ta fad'a d'akin theater din har sun gama dinkin amma suna tsaye a kanta
nauran gwajin numfashi suke gyara mata amma ba alaman zai yi aiki a hankali Fanna
ta karasa inda Halima take a kwance ta sa hannunta a bayan wuyanta tana laluman
jijiyar bayan wuyan nata ta tsanya yatsunta biyu a daidai inda ta san za ta samu
jijiyar wanda ko da mutum suma ya yi to za a samu wannan jijiyar tana harbawa idan
ya daina to tabbas rai ya tafi ciki wani irin zafi ta cakumi Dr Husaina tana cewa
"Why she didn't breathing?
Na ce me ya sa ba ta nunfashi? Halima kar ki min haka me yasa za ki mutu ba tare
da kin gayamin dalilin da yasa muka kamu da soyayyar juna lokaci k'ank'ani? Cikin
watanni tara na san ki amma ina jin ki kamar wata ɓangare na rayuwata"
Sauran nursing din ne suka kama ta suka fita da ita tana tirjewa.

Sosai family 3brothers suka ji rashin Halima dan yariyar kirki ce har hajja da ba
wani damuwa tayi da ita ba ta ji rashi musamman ma oga Abdulsamad ba karamin
wahala a kasha ba kafin a samo kansa ya fara magana shi ma da kyar ake jin maganan
nasa wanda yawanci ma idan ya ga Nasir jaririnsa yake yi. Dr Fanna kam kullum tana
hanyar gidan idan za ta tafi wajen aiki sai ta biya ta gan shi, idan ta tashi sai
ta biya kullum da kuka take fita tana so ta ce a ba ta yaron amma tasan bata isa ta
fara ba saboda Hajja ta kasa ta tsare.

Gobe ne za a yi sadakar arba'in din Halima duk suna zaune a babban falo akan
dining table ana breakfast idon Hajja ne ya yi wani irin cikiwa da kwalla da ta
d'aga kai ta kalli yaran nata Abdulmajid Abdulraham matan su zaune agefinsu sai
Abdulsamad ne kawai shi kadai ba matarsa tana tausaya masa musamman idan ta tuna
a rana daya ta haifesu sunyi karatu lokaci daya sunyi aure lokaci daya amma shi ga
shi tasa matar ta mutu, ta goge kwallan idonta ta sauke idonta akan Amina matar
Abdulraham wanda ita ma ko yau ko gobe tasake kallon Aisha matar Abdulmajid ita ma
da cikin wata biyar da dan kwanaki ahankali ta ce "Allah Ya raba ku lafiya shi ne
fatana Allah Ya raya min NASURUDDEEN".

Cikin sanyin murya suka ce Amin shiko Abdulsamad bai yi magana ba sai kawai ya kai
hannu kan kujeran gefinsa wanda wajen zaman Halima ne
Hajja ta ce" kar ka damu Abdulsamad za a samu wacce za ta zauna a kai cikin kwanan
nan".

Abdulmajid ya ce
"Hajja ai ansamu ma ya kamata ya cika wa matarsa alk'awarin ya auri zabin da ta
masa Dr Fanna tana da kirki sosai".

Hajja ta ce" sosai na yaba da hankalinta ganin har yanzu bai samu nusuwa ba ne ya
sa ban matsa masa a kan maganarta ba, kyanta a ce an haɗa daurin auren da arba'in
din Halima amma Abdulsamad don Allah a yau nake son idan Dr Fanna ta zo kamata
magana ya dace ta fada mana garinsu da inda iyayenta suke mu je neman aurenta nide
iya bincikena an tabbatar min da cewa aikine ya kawota ba a nan take ba na san de
ba zai wuce a ce yar maiduguri bace tunda ga zanen barebari a fuskarta kuma sunanta
ma na barebari ne za ta kasance yar maiduguri ko yobe ".

Cikin sanyin murya Abdulsamad ya ce "Hajja da wuri haka ni fa ko maganan ban mata
ba a dan ba ni lokaci".
Hajja ta ce
"Ba lokacin da zan ba ka inason ka samu wacce za ta rage maka damuwa kuma na san Dr
Fanna wayayyiyar mace ce za ta yi saurin mantar da kai ko m...... "
Ba ta karashe maganar tata ba gani wani irin gumin da Amina matar Abdulraham take
tsatssaɓowa, ganin yadda ta tsorata ta tsaya da maganan ya sa duk suka kalli inda
take kallo da sauri Abdulraham ya ce "ya de Amina a hankali ta da fashi tare da
sauka akan jujeran ta sunkuya k'asa tana ta faman yarfa hannu daidai lokacin Dr
Fanna ta shigo tun kafin ta k'arasa ta san halin da ake ciki da sauri ta koma mota
ta sako safan hannu tana tafe tana sanya ta har ta karaso tana duba ta ta ga ai kan
d'a ne ma yake kokarin fasowa ta kalli mazan da duk sukayi wani cirko-cirko ta ce
"Don Allah ku ba mu waje" ko suna ba su ma kai ga ficewa gabadaya ba suka ji kukan
yaron a tare suka juyo suka yi murmushi tare da dafa kafadun juna suka fice haifuwa
ya zowa Amina da sauki sosai duk da tun dare take abunta amma dayake macce ce mai
dauriya da jaruta Koda Abdulraham ya gane cewa ta yi ba wani abu dama ance ana jin
haka idan ciki ya tsufa cikin k'ank'ani lokacin Dr Fanna ta gyara Amina da
zankadeden jaririnta. Zo ka ga murna a wajen Hajja da yaranta, Nasir ya samu aboki
ranan suna yaro ya ci sunan Baban su Abdulsamad Muhammad amma Hajja tace amasa
al'kunya da Araf washe garin sunan Araf Hajja ta sake bawa Abdulsamad umarni da
babban murya akan yayi wa Dr Fanna magana. Bai yi musu ba bayan zuwanta sai da ta
zo fita ya tashi ya bi bayanta Sai da tashiga mota yace "Dr idan ba damuwa in shigo
ina son magana dake".

Kallon sa ta yi cikin tausayinsa za ta fito ta ga ya shiga shi ma rufo kofar


bangarensa ya yi ita ma ta rufo nata sai da ya ja wasu dak'iku yaja numfashi yace
"kin samu daman karanta wasik'ar Halima".
ta ce"E. Duk a kan jaddada alk'awarinta ne da kuma in rik'e mata kai da Nasir da
mahaifinta amana".

Yace "ni ma nawa akan hakan ne to ya kiga".


Ta numfasa cikin sanyin murya ta ce "Gaskiya daga b'angarena akwai matsala ina
tsoron yanayin mahaifiyarku gani nake kamar ba za ta yarda ka auri y'ar gidan
christian ba ".
A firgice ya kalleta yace what Christin kuma ke din dama a kanuri akwai arna".
girgiza masa kai tayi ta ce
"Ni ba kanuri ba ce kamar yanda mutane suke dauka bace nagaji da bawa mutane amsa
a a a ne yasa nabari a ni kanuri ce har naje nayi University dina a garin
maiduguri dan na koyi irin yaren dan ance a can suke na gaji da jayayya da mutane
akwai sanda ina yar secondary a logos wani malaminmu dan kanuri har marina yayi
wai ina boye yarena tun daga ranan na bincika ina ne wannan k'abilan ta kanuri suka
fi yawa zan je na iya yarensu dan tun ina yarinya na gaji da wannan tambaya da
mutane suke min".

Dakatar da ita ya yi yana cewa " kin gane duk wannan bayanan naki bana ganesu sai
kin bani labarinki ko zan tsinci wani abu ina cikin firgice Fanna jin ke ba kanuri
ba ce".

Wacece Fanna?
" sunana Fanna emeka ni y'ar k'abila ibo ce a cikin garin Legos a anguwar pester
na samu kaina sunan mahaifiya ta emeka dalilin zuwana nan arewa bayan gama
secondary naga wani da irin zanena shi ne nayi ta nace masa har na san masaukinsa
ashe irin ciranin nan ya zo shi dan maiduguri ne wasa-wasa muka kulla soyayya da
Sharif ba tare da sanin momyna ba ina kokarin boye mata ne saboda ta tsani
musulmai kuma tun ban gama sanin kaina ba momy take koyamin ak'idan k'in musulumci
kullum gargadinta da nasihartta akan na guji musulmai duk inda suke momy duk inda
taga musulmi sai ta zage shi ta ce mana amma sai ga shi nayi saurayi musulmai a
dare daya muka yanke shawaran mu gudu da Sharif zuwa garin su maiduguri iya
takardun secondary da primary dinna kawai na dauka muka kamo hanya Sharif shi ma
yaji tsoron nuna ni ga mahaifansa, dan haka ya nemi gidan haya ya sani ya kuma nema
min makaranta kasancewar takadduna sunyi kyau sosai ba a sha wahaln sama min gurbin
karatu a jami'ar ta maiduguri ba shekara bakwai na zama cikekkiyar likita duk da
kananun shekaruna a lokacin muka shirya aure da Sharif dan yasamu rufin asiri sosai
ya bude shagon kansa a Lagos shi ya gina min wannan gidan da kaga Ina ciki a
anguwar sardauna crystal muyi dashi zamu yi auren a boye har mutara yara lokacinda
iyayensa ba za su iya cewa ba sa sona ba shi ne dalilinsa na nema min aiki anan
zuwan mu kano dan ya tsara a nan zai ajiyeni yas ha fama sosai kafin yasama min aki
anan malam aminu kano Iya abinda nasani kenan a tarishina ban taba sanin ina
mahaifina ko danginsa ba dan duk sanda nayi gigin tambayar momy emeka Ina Babana to
zanci na jaki kuma za ta yi sati bata ba ni abinci ba da kudin makaranta kwata-
kwata ba ta bani daman in san waye ubana ba sai de kuma ina wayo Ina gane duk yanda
akayi ubana musulmine kuma dan yaren kanuri shi ne yamin wannan zanen da kuma sunan
kanuri duk yanda aka yi akwai wani abu me girma da shiga tsakanin su shi ne ta
tsane sa."

Abdulsamad yace "baki gayamin ya matsayin ki a adini ba ko kin karbi musulumci".

Ta yi murmushi ta ce "Ai tun a Lagos Sharif ya sa na karbi musulumci ka san duk


wani tarbiyar da iyaye zasu bawa yarinya idan ba ayi sa a ba cikin second k'adan
soyayya yake rushe shi muna zuwa maiduguri yasani islamiya ta matan aure".

Abdulsamad yace to yanzu ina shi Sharif din".


ta sauke ajiyar zuciya tare da sa hannu ta gode hawayen da yadade yana kwaranya a
fuskan ta
tace" Sharif yayi hasarin mota alokacin da muke tsaka da shirye shiyen auren mu
saura kwana biyar a hanyar sa ta dawowa daga Lagos".
ta k'arashe maganan cikin fashewa da kuka sai da ya bari ta yi iya yinta dan shi ma
kukan zucin yake na rashin matar sa sai da suka dauki tsawon lokaci cikin sanyin
murya yace sorry Dr Fanna namiki alk'awarin za ki same ni fiye da Sharif a rayuwa
ke din zabin Halima ce zan iya sadaukar da komai a kan zabinta musamman tunda kika
nuna min kina son Nasir kin gama min komai a rayuwa ni sunana Abdulsamad kamar
yanda kika gan mu, mu yan ukku ne yan'uwana Abdulmajid Abdulraham.

Asalinmu iyayena duk 'yan nan kano ne a sani yan kofar na'isa amma Hajja wato
mahaifiyata tana da dangin mahaifiya a Dardum wani k'wauye a jahar zamfara iya mu
ukku nan suka haifa shakara daya da auren su Allah basu mu yara ukku maza a lokaci
daya daga kanmu kuma ba ta Kara ba ni Abdulsamad, Abdulraham, Abdulmajid.

Mahaifinmu malam Haruna baza a kira shi me kudi ba sai rufin asiri dan sana ar
dinkin maza kawai yakeyi ni Allah yamin nasibin tun ina shekara 9 nake bin Hamza
wani abokina shagon Babansa muna taya shi auna kayan masarufi alokacin muna
primary ne Allah yayi wa Baban Hamza rasuwa kasancewan suna da yan uba suka raba
gado daga nan kasuwa ta rushe adan kudin da nake Tarawa awajen Hajja na ce tabani
na sari kayan aleyoyin na yara idan nazo daga makaranta zan dinga kasawa a kofar
gida hakan ko akayi Allah Ya sawa abin da na fara kamar wasa albarka har kofar
gidanmu ya zama matattaran tara yara saboda ina da fara'a da saurin sabo tun ina
bazawa a barantin Hajja har Baba yasa aka bugamin yar benci ina bazawa tun a
lokacin ko ina a jikin bencin na rubuta
3brothers ajiki wanda yanzu haka shine 3brothers company a fadin duniya ni
kasuwancin bai barni nayi karatu me zurfi ba amma kinga yan uwa na sunyi Abdulraham
Lecturer a B. U. K.

Abdulmajid kuma alk'ali abin da yasa zan gaya miki dukiyar gidan mu nawa ne saboda
shi sha'anin aure ba a boye-boye na san zama ya yi zama zaki gane to ina son na
sheda miki yan'uwana suna da mahimmanci a wajenana kuma sun fiye min komai a
rayuwa ba na son ki dauki kanki amatsayi kin fi matansu ki dauka duk kanku ɗaya
idan Allah Ya yi aurenmu da ke."

Ta ce "in Sha Allah amma ba ka karasamin ba ya akayi kayi kudi me yawa a cikin
k'ananun shekarun naka Wanda har yanzu bazaka wuce shekara talatin ba amma duk
Nigeria ba wanda bai san 3.brothers ba".

Murmushi ya yi ya ce "Akwai wani lokaci a lokacin ba zamu wuce shekaru sha bakwai
ba, na raka Hamza abokina garin su innarsa kauyen zamfara mun dan fita bayan kari
guraren tarihi na ji nayi tuntube da wani abu kamar dusi haka ya dan dulloko da
nakalli dutsin sai naga yana shek'i kuma shi ba fari ba shi ba ja ba na tsugunna na
bara tonoshi ina mamakin yanda yake shek'i kuma gashi da girma amma a cikin k'asa
yake har Hamza da Yakubu suka zo suka karaso Hamza yace 'yade A.3full kake tonan
k'asa haka".?

nace ''wllh Hamza wani dutse ne abin sha'awa kunga shi".

Yahaya dayake dan garin ne wani irin zabura yayi yace " kunsan meye wannan kuwa gol
nefa ance yanzu sama da shekara 20 ba wanda ya tsinta nima a hoto nagani tabbas
wannan shine kuma wllh gomnati ne za su kwace".
Na ce wllh ba zai yuwu ba ni zan tona kayana kuma naje na saida ba wani gomnati da
zan bawa ni Allah Ya bawa.

Yahaya ya ce ta yaya? Ina ka san ana sayar da shi wllh kwacewa za suyi su dan baka
wani abu ai harmu ma munyi arzik'i tunda ai za a dan ba mu.
Na ce ka san Allah ba wani wanda zan bawa ya min wayo saidawa zan yi mu raba kudin
ku tayani tono shi mun sha wahala dama da buhu a wajen mu za mu zuba goruba wanda
zamuyi saraba da shi bamu ciko goruba ba muka sinto gol. Yahaya ya ce kai amma kai
Abdulsamad kana da sa'a ka san yanda mutare suka hawalan neman wannan sama da
shekaru amma kai ka samu nima na sheda wajen ko zai sake tsurowa".

da kyar suka dauramin a ka ban ma koma cikin gari ba suka rakoni tasha ba wani
wanda ya kawo wai gol ne a buhuna haka har na samu motan kano su kuma suka koma
cikin gari na musu alk'awarin idan na saida zan raba kashi biyu na basu daya
ina zuwa nayiwa su baba da brother bayani Baba yace kar mu gayawa kowa kafin a san
abin yi muka cusashi k'ark'ashin gadon Hajja
amma da safe danaje shagon me alewa na wanda nake sari nasan yana da amana kawai
naji zuciya ta ta aminta dana gaya masa ina gaya masa yace" to kar ka sake gayawa
kowa a take yabarwa yaran sa jiran shago muka shiga motarsa mukaje sabon gari
wajen wani abokinsa yana zuwa Dubai sarin gol ya masa bayani da farko bai yarda ba
sai da oga Kabiru yayi da gaske alh sa'idu mai gol yace mu je ya gani ai ya san
danyen gol da yana da hotonsa ma amma yanzu ya rasa muna zuwa gida Baba bai tafi
shagon dinki ba saboda ba ya dan jin dadi brother suna makaranta dan alokacin suna
level one 100 da ganin yanda Hajja da Baba suke harara na na san basu so na zo musu
da mutane nide dama haka Allah ya yi ni da wutan ciki inde a gun kudi ne Alhaji
sa'idu da oga Kabiru sun gaisa da baba san nan suka masa bayanin abin da suka zo
gani Baba yace" na dauko dak'er na mirgino shi dan sai a sannan naji nauyinsa nake
ta mamakin meyasa jiya ban ji wannan nauyin ba abakin kofa na barshi Alh Sa'idu ya
tashi yazo ya gani wani irin ja da baya yayi yana rufe bakin sa yana salati sai da
yagama mamakin sa ya zauna yana fitar dashi na temaka masa muka fitar yace malam
Haruna wannan fa ba karamin abu bane anya zamu iya fitar dashi a k'asan nan kuwa?."
Baba yace "to yaza ayi kenan".?
shiru alh sa'idu yayi can yace "shikenan bari na kira wani balarabe abokin
kasuwancina a Dubai yabamu shawaran yanda za ayi atake yafito da wayarsa ya kira
shi yace shima abokin nashi yace to bari yakira wani uban gidansa me company k'era
gol yana kiransa bayan ya kashe wayan ba jimawa aka kira wayan Abdallah ne daga
Dubai yace sun gama magana da uban gidansa gobe zasubi jirgin India sabo anan ne
kadai yake da register na bita da danyen gol ta India idan yashigo na Nigeria zai
iyacewa da abinsa yashigo bawanda zai tuhumeshi hakan ko akayi bayan kwana biyu sai
gashi
shi ma da yagani tsora yayi da girman gol din musamman ma da fari ya fi yawa atake
yayi mana bayani ai wannan dukiyar zai sayi campanyn sama gaba daya bashi da kudin
da zai iya sayan sa amma idan mun yarda tunda yana da company sarrafawa sai
asarrafa in yaso sai mu ba shi ladan sa mu saida kayan mu ladan da zamu ba shi ma
ya isa ya K'ara k'arfin jari shima kasancewar da turanci yake maganan sai da
yagama nayiwa Baba bayani yace ba damuwa Allah ya sa me albarka ne
bayan su Abdallah sun koma masaukin su a dare Baba yamin nasiha sosai ashe wasiya
yake min bayan mun gama cin abinci ya ce

"Abdulsamad ina son magana dakai Abdulsamad duk da kai da yan uwan ka rana daya
aka haifeku amma karigasu zuwa duniya dan kai anan gida aka haifeka su kuma ya
gagara muka je asbiti shiyasa nake cewa kaine BABBAN GIDA kuma alama ne da Allah ya
nuna kai ne jagoran su
to ina son kayi hakuri da yan uwan ka kamakar yanda na sanka kar ka canza wannan
daukaka da Allah yake shirin yi maka na mallakan dukiya kar yasa ka dauki kan ka
daban dasu ka rike zumunci ku kamar yanda kasaba tun kana yaro ka sadaukar da naka
karatun kake nemaka kawo musu sun shiga karatun kai kuma gashi baka shiga ba
karike zumunci kar abin duniya ya rudaka ka canza daga Abdulsamad dina me sadaukar
da farin cikin sa akan na yan uwan sa Allah yasa albarka cikin rayuwar ku."

nace" Amin Baba in sha Allah zaka sameni fiye da yanda kafada."
Baba yace" nasani Abdulsamad ba kai nake jiba sherin macce nake tsoro matar da zaka
aura ni a son samu nama ka auri Halima itace zatafi dacewa da rayuwan ka" .
na juya na kalli Halima da take wanke wanke a kusa damu wanda alokacin bazata wuce
shekara 10 ko 9 ba
nace "Baba Halima kuma."
yace"eh ita ina tusayawa yarinyar bata da kowa sai mu kaga Baban ta har yanzu bai
dawo hankalin sa ba kai nake son ka auri y'ar nan kariketa amana na yarda dakai
Halima tarbiyar muce nasan zata dace da kai ".
cikin kunya nace amma Baba kaman tayi min yarinta nifa nan da shekara 3 zanyi aure
kaga lokacin nacika shekara 20 kenan".
Murmushi yayi yace"kabari nan da shekaru ukku kagani idan zata ma yarintan amma na
nemi alfarman karin shikara 2 kaga ta isa aure a wannan lokaci".
nima murmushi nayi nace "to Baba na gode".

A washegari muka kama hanyan Dubai nida Abdallah da ogan sa Albaty da kuma alh
sa'idu mun isa lafiya ba jimawa aka fara aikin sarrafa gold wanda ya yi matukar
ba da mamaki dan farin diamond din da yafita ciki me daraja ne wanda a lokacin
anci shekaru ba a samu irinsa ba kuma kinsan turawa da larabawa da shi suka amfani
ana bugawa a jarida ba jimawa yan sari daga k'asashe da dama suka fara rububin
companyn dinmun samu riba fiye da zaton mu, wanda yanzu tun muna hade da Albaity
yanzu mun raba kuma Allah da ikon sa nawa company shine akan gaba bayan company na
babba na bubai ina da reshe a
America ina da reshe a Englan ina da reshe a saudia a an Nigeria ne nake jin
tsoron budewa amma ni na aikin gina babban companyn k'era mota mashin da yawanci
kayan da akeyin sa da k'arfe
Dr Fanna nayi mamakin yanda dukiya ta yake ta hayayyafa agareni kinji yanda akayi
nayi yaro yayi kudi kinji tarishi na kenan a tak'aice".

Murmushi ta yi ta ce" saura abu biyu ne ban sani ba yanda aka yi Halima ta zo gidan
ku da mutuwar Baba".

Sai da yayi shiru na yan second yace " Dr tun zuwana na daga Dubai na farko ban
samu Baba ba sai tarin wasiyoyinsa duk wannan dukiyar Baba bai san dashi ba, ita
kuma Halima ai inaji ta gaya miki da bakinta hatsari mota sukayi da babatan wanda
yayi loosing memory akwai wani Alh Musa a tsohon anguwarmu kofar na'isa a gabansa
suka yi hatsarin mutum ne me tausayi komai da shi akayi na ceton ransu Alh Musa ya
kashe kudi sosai akan Halima dan saida aka canza mata fuska alokacin baza ta wuce
shekara 2 a duniya ba shiko Babanta aka ce zai warke ahankali dalilin dawowar
Halima gidanmu mutuwar Alh musa ne wanda wasu mutane da ba a san su waye bane suka
dirka gidan sa suka kashe shi shida matarsa bayan sadakan bakwai yan'uwansa suka
zo suka koro Baban Halima da Halima da alokaci bata wuce shekara 5 ba waje suka ja
gidan suka rufe shi Baban a nan kofar gidan ya zauna ita kuma Halima dama tana
shigowa wajen Hajja da yake Hajja bata da ya macce tana son y'ay'a mata shiyasa ta
jata sosai ajiki ta tasa ba tana shigowa shine da aka korosu ta shigo gidanmu
tana cewa Hajja ai wasu mutane sun rufe musu gida Hajja tana jin haka ta san yan
uwan Alhaji Musa ne shiga d'akin Baba ta yi ta gaya masa Baba ya je ya sanar da Mai
anguwa aka zo daukan Halima da Babanta Hajja ta ce ita zata rike Halima har sanda
tunanin babanta zai dawo haka ko aka yi Mai anguwa yawuce da Babanta ita kuma
Halima ta zama yar Hajja".

Dr Fanna tace "Allah sarki Allah ya jikan Halima ya raya Nasir yanzu ina shi Baban
nata".?

Abdulmajid yace"yana nan acikin gidanmu dama da zamu taso Hajja tace mutaso dashi
yana part din sa damasu kula dashi".
Dr Fanna kallon agogon hannuta tayi tace "to Alhaji zan wuce sai da yamma a kula
min da yarona kar ganin sabon yaro adena yayin nawa dan naga Hajja sai doki take"
Murmushi yayi yace"keko ba dole tayi doki ba saifa yanzu aka mana k'anne Allah ya
sa Aishan Abdulmajid mata haifi namiji kin ga
3 brothers ya samu kenan,
sai ke kuma idan kika tashi kifara da macce sai ku sake Haifa mana mata masu kai
daya to ya zaki aureni?
zaki zauna da yan uwa na zuciya daya?

Murmushi Dr Fanna yayi tace "wacce macce 3 brother's zai yiwa tayin aure taki Koda
na wuni daya ne amma kasa a ranka wllh ba kudin ka nake soba wasiya Halima ne da
kuma son ka da yamin shigan ba zata dan tun rasa Sharif ban yi zaton zan samu wanda
zan so kamar shi ba sai gashi harma fiye dashi Allah yasa kai kamin ko da rabin
s.......
Sai kuma tayi shiru tana mai da kanta daya gefen a hankali yatashi yafita a motan
yana murmushi ya kama murfin motan zuciyar Dr Fanna sai bugawa yake adduar nasara
take ta karantowa ta ji kamar daga sama

yace "zuciyar ABDUL tun yana yaro yake son auren yar barebari mai irin zanen ki me
irin sanyin halinki me irin sanyin muryan ki amma nabi zabin Baba na auri Halima
sai gashi a karo na biyu Allah Ya bani fiye da zabina gaskiya na san dalilin
biyayya da umarni iyaye ne ya sa Allah yamin wannan babban kyautan amma ba wai dan
na cancanta ba tun kallon farko dana miki naji kece matar mafarkina FATIMA ZAHRA
kisa aranki Abdulsamad naki ne".

Yana gama fadan hakan ya mata murmushin sa me tsada tare da kashe mata ido daya ya
rufo kofan ya juya cikin takunsa na ingarma ya fara tafiya kasa rufe baki tayi wai
ita Fanna emeka 3 brother's yake gayawa wannan kalaman anya ba mafarki take ba
mutumin da saide taga sunansa ajikin gidajen Mai ko kwalin taliya ko muhun sugar
omo shikafa dade sauran su 3brother's dafe kirjinta tayi yanda yake bugawa kawai
jira take taji ta farka daga baccin da takeyi

shi ma Abdulsamad yana shiga yayiwa Hajja da yan uwan sa bayanin wacece Fanna da
farko Hajja ta nuna kamar bata gamsu da d'anta ya auri tubebbiya ba amma da taga
yanayinsa ta gane yana sonta kuma ta tuna da asalin saurayin Fanna din Sharif
yanda yayi soyayya na shekaru da ita kuma suka shiya shirin aure batare da sanin
iyayen saba shine ta tsorata kar shima Abdul yayi tunanin haka tunda yana da daman
da zai ajiye mata dari gashi ba mazauni bane tsoron haka yasa ta amince ayi auren
amma har ga Allah ba dan taso ba.

A ranan suna jaririn Amina ya ci sunan Haruna Baban su A'A'A Hajja zo kaga mu a
gun hajja a take tace akirashi da Agrif Hajja tsohuwar makaranciyar litatafan
hausa ce dan haka tasan suna kala_kala dan har yanzu hajja karatun hausa novel
takeyi har irin na online duk tasan marubuta shiyasa ko kallon yaranta sukayi
tasan me suke nufi ita take koya musu yanda zasuyi soyayya ma
A ranan da Nasir ya cika wata ukku a ranan aka daura auren Dr Fanna da Abdulsamad
ba wani shagali akayi ba a washegarin ranan ne kuma Aisha matar Abdulmajid ta tashi
da nak'usa tasha wahala Dr Fanna tace amata cs amma Hajja da yan'uwan Aisha suka
hana wahala tayi wahala har suma Aisha takeyi sai da sukaga abin bazai yuwuba suka
saka hannu aka turata d'akin theater ansamu nasara ceto uwa da jaririta amma
ansamu babbar matsala a mahaifarta wanda yariga ya fashe ba wani dama sai de a
fitar dashi Allah saki Aisha kowa sai da tausaya mata haifuwar fari a cire mahaifa
kowa ya ji sai yace Allah sarki Allah yasa albarka arayuwan d'an data haifa. Ranan
suna yaro ya ci sunan Muhammad Albaity ogan gidan Abdulsamad dan Hajja haka ta ce
ba abin da za a saka wa albaity dashi sai de susaka masa me suna ana kiransa da
Kamal

bayan warkewar Aisha gida ya koma yanda yake kowacce tana kula da nata ɗan yanda ya
namata Fanna ta ajiye aiki saboda kula da d'anta da mijinta duk da yawanci bayanan
yau yana can gobe yana can wani abin mamaki Nasir yana kara girma kaman nisa da Dr
Fanna yana bayyana abin yana bawa kowa tsoro dan Abdulsamad de b'aki ne ita ma
marigayi Halima kak'ace sosai amma Fanna fara ce sosai irin sol din nan farin ibo
din nan idon sa hancinsa duk rin na Fanna ne kullum Hajja cewa take ikon Allah
tsabar son da Fanna take yi wa Nasir ya sa har kamanninsu yana son ya zo daya in
dai ba ido na ba ne wllh sak

*Bayan shakara biyu*

Amina ta sake haifuwa wannan karon ma danta namiji sunnan Baban Hajja Habubakar
sadik aka masa alkunya da AIBAN . AIBAN na da shakara biyu Amina tasake haifuwa
shima namiji sunan Baban Amina aka sa wato Adamu ana kiran shi Abbaty har
wannan lokacin Fanna ko batan wata ba tayi ba tun abin baya damunta har ya fara
damunta dan Hajja tafara k'ananun magan ganu
tunda yaran suka fara wayo suka gane Nasir ya fita daban acikin su yana da wani
irin zafin zuciya ga rashin tsoro da rashin kunya idan ba mommynsa ba
ba wanda yake ragawa ba wanda ya isa da shi inde yana gu to sai de kome ayi yanda
yake so dan shikara 6 amma tamkar dan shekaru 20 haka yake diler kowa a gidan
iyayensa ma ba ya raga musu balle ma aikatan gidan hatta Hajja shayin sa take balle
su Kamal da Agrif ko abu aka ba da baya wajen to ba za su dauka ba sai sun jira ya
zo ya gama jan ajinsa ya d'auki nashi su d'auka
har ga Allah Abdulsamad ba ya son halin d'an nasa sai de ba shi da lokacin zama da
shi wani halin nasa ma bai sansu ba tunda bai fiye zama a k'asan ba. Baba yabubu me
gadi kam yaron tausayi yake bashi kuma bayan mommysa ba wanda yasan halin Nasir sai
Hajja da yabubu me gadi.

Yau ma kamar kullum sun taso daga islamiya duk kansu ukku kowa akan kekensa a tare
suke tuk'awa Bodyguard dinsu ne a gefensu sun sanya su a tsakiya Agrif kam wani
fisari yake ji sosai tun a makaranta amma bai isa ya wuce Nasir a gaba ba dan
ahankali suke tuk'awa kuma a tare ko ataku daya wani bai isa wuce wani ba har suka
zo bakin get Baba Yakubu yana ganin sa yafara masa kirarin da yasa ba
"A a barka da zuwa NASARA nasara ko gani kafi mutum NASARA me wuyar badanci Nasara
goshin jirgi me wuyar karo kafe kekensa ya yi daidai inda Baba Yakubu yake Kamal ma
yatsaya cak shida bodyguard din shi ko Agrif fisari ya gama matsansa dan haka da
sauri ya masa kan keken alaman ya yi gaba cikin wani irin tsawa Nasir yace
"What Agrif".................

Ba Agrif da ya gama jika jikinsa da fitsarin b hatta bodyguard din da Baba yabubu
sai da suka tsorata dan yanda yayi tsawan kaman ba yaro ba

*To masoya mu je zuwa don ganin FURUCINA da wane salo yake tafe kar ku manta taku
Batul mai baku kala ce*
[4/8, 1:47 PM] Batul Adam Jattako: *FURRUCI NA NE*
*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*

```Marubuciyar```
*DAMA TA*
*AMFANIN SOYAYYA*
```NOW```
*FURRUCI NA NE*

*_________________________________*

✍🏼
*AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind
of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

*_Domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻

https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association

*_________________________________*

*Page 2*

"Agrif fitsari kake yiwa mutane a wando? Banza, wawa, jaki, dabba. Wani irin kuka
Agrif ya fashe dashi ga kunya ga tozarcin zagin Nasir, yayi jifa da keken ya shiga
part ɗinsu da gudu cikin tsananin kuka.
Kamal ya fashe da dariya irin na yara shima ya sauka a keken ya barta a nan shi ko
uban-gayya wani dogon tsaki yaja shima yabar nasa keken ya shiga part ɗinsu. Su
kuma bodyguard ɗinsu suka dauki kekunan suka kai ma'adanar sa
kamar yanda al'adan gidan yake
bayan Isha kowa ya haɗu a dining table har Alhaji Abdulsamad da yaran suke kira da
Abban mu yana wajen, dan idan yana ƙasar yana kokarin yaga ya zauna cikin familyn
sa. Abdulraham kuma suna kiransa Abu sai Abdulmajid Dady, Amina ummu Aisha Mama
Fanna mommy. Mommy ce ta hanga ta ga ba Agrif a wajen cikin mamaki tace "Ummu yau
ina Agrif ne".
"Amina tace "ai yau abin akayi a hanyar makaranta da kuka ya shigo nayi nayi yayi
shiru yaƙi yanzu haka har zazzabi yazo masa nabashi tea da magani ya sha ya samu
bacci."
Mommy ta kai kallonta wajen Nasir da ko ajikin sa har ya fara cin abincin sa tana
son tayi masa magana dan tasan dashi akayi faɗa amma tasan tana masa magana yanzu
zaiyi zuciya yabar abincin, kuma Abdulsamad yana wajen tasan shima faɗa sosai zai
masa dan haka ta rufa asirin, dan haka tayi murmushi tace ayya Allah sarki yarona
lalle yau gidan nan ba lafiya, Baban gida guda akwance?"
Aiban yace "Mommy ya Nasir ne ya masa duka yayi fitsari a wando".
Abba yace" duka kuma? Nasir ban hanaka faɗa da yan uwan kaba dama baka daina ba?".
Ko ɗaga kan sa baiyi ba kamar ba dashi ake ba Alhaji Abdulsamad ya fusata sosai
yace"Kai NASURUDDEEN ba da Kai nake ba?"
Abu yace "haba Alhaji ka bisa a hankali mana kasan fa Nasir baya son hayaniya kuma
ni nasan baya faɗan rashin gaskiya, san nan ko kashe shi zakayi tunda baiyi niyar
magana ba to ba zai yi ba abin da ya faru ya wuce."
Abba yace" haba Malam bakwa ganin yanayi yaron nan ne idan yatashi a haka bazai
mana daɗi ba. Yakamata a din ga tsawatar masa dan dai ni ba mazauni bane.
Ya juya ya kalli Dady Abdulmajid yace "alk'ali ya kamata kusa ido akan yaron nan fa
wlh akwai abubun da yake sam bana gamsuwa dasu akan sa. Yaro sai yanda yayi damu?
Yakamata yasan mu ne gaba dashi."

Murmushi Dady yayi yace "zai daina."


wani dogon tsaki Nasir ya ja tare da ture cup ɗin tea ɗin tare da gangara shi
hannun Aiban. Da yake yana saman tablen ɗin yasamu yanda yake so dan dama yayi ne
dan ya ƙona Aiban da shi ne ya gayawa Abba abinda ya haɗasu da Agrif.
Wani irin ihu Aiban ya callara yana yarfa hannu da sauri Abba ya cafko Nasir ya
figo wayan da yake jikin DBD yadinga sula masa ko tari baiyi ba bale yayi kuka
kawai wani irin huci yake da sauri Hajiya tashiga tsakanin su. "Abdulsamad kashe
tilon ɗanka zaka yi akan abinda ba laifinsa bane? Ai shi Aiban din shine munafiki
ai duk inda mutum biyu sukayi faɗa sai ansamu laifin kowa. Da yake Agrif ɗan uwan
sane yaki faɗan laifin sa, sai na Nasir ai gwara da ya ƙona munafikin, ai ni da
nasan haka Aiban zai zama munafiki da ban sa masa sunan ubana ba suna mai daraja
Habubakar w....
Abba yace ''haba Hajja bai kamata ana barin yaron nan yana taka kowa a sanda yaga
dama ba, ni idan aka min haka ba'aman adalci ba, ni ina can wajen da zan rufamana
asiri ni da ku da dangin mu. Ɗana yana cikin matsala yanzu ne Nasir yake lokacin
da za'a nuna masa dai_dai da ba dai _dai ba saboda gaban sa."

Hajja tace" amma sai ka kamashi da duka sai kace kisa yayi?"
Abba numfasawa yayi ya jefar da wayar, yayi hanyan waje Mommy da Mama suka kama
hannu Aiban suna ganin kawai shagwaɓa ne da gulma irin nasa ba wani ƙonewa da yayi.
Dan shayi ya huce mommy tace "sannu Aiban yanzu zai daina ciwon ko?"
Ummu tace "kai Dr. kinsan fa halin Aiban dama son asani ne bawani. Kuma nima ruwan
tea din ya taɓani ba wani zafi".
Ai ko Hajja tafara masifan to azo a kai mata jikanta asbiti, Abdulsamad ya fasa
masa jiki. Mommy ma da taga jikin nasa ranta ba karamin bacci yayi ba tace "Hajja
kawoshi muje na shafa masa magani".

Cikin bacin rai tace "gafara can ba a gaban ki yarinƙa jibgar sa kamar an aikoshi
daga sama ba? Ai da ke kika haifeshi da baza ki bari hakan ta faru ba baki san
ciwon haifuwa ba. Ɗan da shikenan a wajen Abdulsamad har yasa hannu ya dake sa,
nima nasan hanyar asbitin ba dole sai ke ba. Idan kinga Nasir ya koma ɓangaren ku
to Abdulsamad ne yabar ƙasan nan." Ba Mommy ba hatta Mama da Ummu basu ji daɗin
abinda Hajja tace ba duk da ba wai yau ta fara faɗa ba.
Mommy idon ta ne ya wani irin cicciko wa ita ba wai gorin haifuwar ne damuwarta ba
yanda Hajja take nunawa kamar ta gaza a kula da Nasir shine damuwar ta, bayan yanzu
ita a duniya ba abin da take so fiye da Nasir ko da yara ɗari zata haifa dukkan su
batajin zasukai darajan Nasir, kuma indai ciki ne yanzu ma tana dashi kuma bata jin
aranta ya kai Nasir. Saurin ficewa tayi dan bata son hawayen da take ɓoyewa ya
zubo.

Taɓe baki Hajja tayi tace" jita gwalmaɗaɗɗiya dama wannan ƙugun naki ina zai iya
daukan ciki mace kamar muciya duk ƙashi, abincin cikin ta ma a ƙa'ide yake wai ita
likita. Aure kusan shekara bakwai bako ɓari. Yo ina ta tsaya taci ta koshi balle
cikin ya zauna awan nan shafaffen cikin nata tubabbiya kawai"
suma sauran mata haka suka zame rai a ɓace suka fice suka bar Hajja tana ƙolotun
kiran sule driver yazo ya kai mata jikan ta asbiti.
Ita kuma mommy tana shiga part ɗinsu direct bathroom ta shiga ganin Alhaji a
zaune da laptop ɗinsa akan gado bata bari ya gane yanayin fuskar ta ba, kai tsaye
ta wuce bedroom kwanciya tayi lub cikin bathroom ta dai_daita shower a dai-dai
kanta, ta jima tana tariyo rayuwar ta, to ina mahaifin ta? Ina dangin sa tasan dai
duk inda suke musulmai ne me yasa shi bai ɗauke ta ba? Da duk wannan abin bai faru
da ita ba, da ba'a kira ta tubabbiya ba.
Allah sarki mommyn ta Emeka tasan tana cikin damuwar rashinta tunda bata da wani
ɗa sai ita anya lokacin zuwanta wajen uwar ta baiyi ba kuwa? ko ya take uwa uwa ce
kuma tana da haƙƙi akanta, taja dogon lokacin tana tunanin tana shafa cikin ta
tasaki murmushi a fili tace Hajja "Fanna ba juya bace kwanan nan zaki sheda hakan.
Ajiyar zuciya ta saue lokacin da taji knocking ɗin kofan bathroom ɗin ya tsanan ta
tasan Alhaji ne dama tasan dole zai biyota yace zasuyi wankan tare ita kuma tana
son keɓantuwa shiyasa tasa sakata, bude ruwan tayi ya fita ta tara na dauraye jiki
ta dauraye jikinta ta ɗaura towel ta bude kofar, tsaye ta samesa daga shi sai boxer
yana tsaye.Suna haɗa ido ya kama kunnen sa alaman ya tuba".
murmushi tayi tace"kayi wani laifin ne ai kai baka laifi in makayi abisa kuskure to
tun kafin kayi laifin an yafe my heart hubby".
Murmushi yayi ya kamo hannan ta suka ƙarasa wajen mirror ya zaunar da ita akan
seat ɗin gaban mirror yana kallota ta cikin mirror yana murmushi yace "dan me akayi
mudubi".
murmushi tayi tace dan ya haska kyau ko muni".
Murmushi yayi yana shafa fuskanta sannan yana kallonta
ta cikin mudubin yace "amma gaskiya nasan shikansa budubi yafi tsoron masu hasken
fata irinku saboda kinga ke kika haskaka mudubin nan ba shi ya haska ki ba. Ni
Abdulsamad inason wannan fuska me cike da Kamala da annuri damuwa ko ɓacin rai da
fushi bai isa yasa annurin sa gushewa ba. A yanzu fa nasan kina cikin fushin dukar
miki ɗa amma gashi fuskar bai nuna ba nagane ne kawai a aikace mun saba wanka tare
shine da kina fushi kin barni kin shiga kinyi".
Ita ma murmushi tayi tare da daura hannuta akan nasa dayake shafa mata fuska cikin
salonta na jan hankali tace''
nagaya maka bana fushi amma kai ma kasan dukan yayi yawa ko".
kujera ya jawo yazauna yana kallon idonta
'"idan akayi duba da laifinsa baiyi yawa ba Dr inda ya ƙona Aiban fa".?
"ai laifin Aiban ne shi ina ruwanshi ko uwar shi batayi magana ba Kamal da akayi
gabansa baiyi magana ba sai shi yaron ya rena Son sosai shiyasa ma Son yace sun
dena tafiya tare yanzu ko boko Aiban motar sa daban kullum shari'a. Shi ne nagaji
na raba su duk da basa taren ma bazai daina haɗin faɗan ba waye baisan tsakanin
Nasir da Agrif ba ko sunyi faɗa basa 10minutes sun shirya. Yanzu da Agrif ya fito
dining da sun shirya bawanda ya sani ba...

Ya ce" to shikenan doctor shidama me ɗa fa baya ganin laifin ɗansa. Koni da nake
dukan sa ji nake kamar jikina nake duka balle keda aka baki amanan sa".
Murmushi tayi tace '
"ai kaima amanan aka bar maka shi".
Ya ce"ba kamar ke ba, ni wllh Halima bata cemin Nasir amana ba kullum sai nayi
tunanin meyasa tayi hakan amma inaji a jiki na kamar nima bazanyi rayuwa me tsawo
tare dashi ba shiyasa batace min amana ba. Dan Allah FATIMA ki riƙe min amanan
Nasir kamar yanda kika saba sannan naji duk kalaman da Hajja ta jefeki dashi, Hajja
ta manta da rashin haifuwa da yawa ko a haifi daya ko biyu a zuri armu ne ba laifin
ki bane. Babana shi kadai iyayen sa suka haifa sannan shima Baban sa wato kakan mu
su biyu ne. Kakan mu da Kawu Haruna me sunan Baban haka muma daga kanmu ba kari
kinga daga mu ne...."

"A a my hubby daina cewa haka yanzu haka ina ɗauke da jinin ka na watanni 2 da sati
biyu naso nayi surprise dinka ne." Dr
Are you sure?"
"Very sure my heart".
"Dr Dan Allah ki cire maganan wasa"
Murmushi tayi tace shekara bakwai ka taɓa jin irin wannan wasan a baki na duk yanda
kake nuna son kaga mun samu ka manta nakai maka ziyara a China, wata biyu kawuce
paris ni nazo gida idan kayi lisafi dai_dai da lokacin cikin zai nuna maka wllh tun
a chana na gane amma nayi shiru dan nayi surprise ɗin ku gabaɗaya".
A hankali ya sunkuyo ya manne ta a jikin sa yace" fatima batul kin bani farin ciki
tabbas ke ɗin haske ce a rayuwata dole nayiwa Allah godiya. a gobe dayawan ma
buƙatan da suke cikin garin kano zasu kwana da farin cikin Alhamdulillah! Allah
yamin komai Allah yabani matar da nafi so a rayuwata wanda tun ina yaro nake
kwatanta irinta a Raina, yabani dukiyar da ban san iyakar taba yanzu kuma yara
Alhamdulillah! ni kam ba dan kar nayi sabo ba da sai nace ina ma ba a wajif ta
mutuwa ba dan nikam Allah ya shimfidamin rayuwa a duniya kamar bazan mutu ba amma
nasan hakan saɓo ne yarabbi ka Gina min lakhirata fiye da duniya ta. Ya rabbi ka
dora ni kan hanya madai daiciya, dukiyar da na tara kasa yazama silar ciyo na zuwa
aljana ba ya kai ni ga wuta ba. Allah yasa yara na da zan bari su tafiyar dashi ta
hanya madaidaiciya."

"Ameen tace tare da ɗaura hannuta kan nasa da yake yawo a cikin ta
ta ce "my Son yana wajen Hajja nasan kuma bazai yarda ya kwana a can ba duk
hankali na yana can".

Murmushi yayi yana shafa cikinta


yace"niko hankalina yana nan."
da sauri ta ɗago kai tana kallon sa da alaman ɓaccin rai, harshin sa ya kai kunneta
yana lasa yace "kina yaudaran kanki fuskan ki fa baya nuna ɓacin rai ko damuwa a
kullum cikin annurin take".
In dai zaka taɓa my Son to sai na fasa kawo maka ɗan adawar namu".
dariya yayi ya ce" faɗan Allah ne ai ba ikon ku bane ai kwara a kawo masa ɗan a
dawar ko ya daina taɓara. Wllh taɓaran Nasir dan ganin shi ɗaya ne yanzu Agrif
dayake da ƙannai Aiban da Abbaty ai bayayi ga Aisha ma data ɗauko ƴar riko Zahra
ai Kamal bayayi, shi ko kullum abin jarirai yakeyi har shekara bakwai sai dai
kimasa wanka da kanki kuma baya yarda yan aiki su masa ko wando bai iya sawa ba
nasan idan ya samu ƙane zai san ya girma".

A ɓangare hajja kuwa daƙyar ta lallaɓa mutumin ya yarda yayi bacci. Bacci yayi
rigimar a kaishi wajen Mommyn sa.

Da safe duk an haɗu a dining za ayi breakfast, su Mommy da Abba sun makara har
anfara ci suka karaso cikin raha. Abdulmajid yace" kai Abba amma ko dai jiyan
nan....
sai kuma yayi shiru yana dariya.

Abba ma darinyan yayi yana gyarawa mommy kujeran ta yace ƙarasa mana karamin
marar kunya."
Duk akayi dariya, mommy ko idonta akan kowa ganin bata ga ɗan taba har tabuɗe baki
zatayi magana taji Agrif yace" mommy Abba Ina kwana Ina my bro?".

Mommy amsa gaisuwan tayi tare da kallon Hajja da alaman tambaya kafin Hajja tayi
magana sukaji Nasir yana cewa "to ni ina ruwana da kai naga Mama ce tace kar musake
shigowa arabe shine dan na tsaya na gaida baba Yakubu yayi gaba, dan zan maga
magan kawai ka saki fitsari shi ne Aiban yacewa Abba wai nayi faɗa dakai ya min
duka".
Agrif yace " to bakai kayimin tsawa ba fisarin yafito ban sani."

dariya duk sukayi ban da Nasir da yaci kunu Ummu tace "Allah sarki NASARA ai dama
nasan ba laifinka bane shima Abba dan ba ma zauni bane baisan halinka ba baka fadan
rashin gaskiya haka ne kam kamar yanda Mama tace kudun ga shigowa tare ku haɗa
kan ku kar a ganku a rarrabe mugayen mutane zasu iya samun nasara akan ku kuji ƴan
albarka".
Yes! suka ce
Shi kuma Nasir durƙusawa yayi har ƙasa kamar yanda suka saba yace "Daddy Abu Ina
kwanan ku".?

Lafiya suka amsa suna tambayar ya jikinsa bayyi magana ba yaci kunu
yana cewa "Mama ummu ina kwana?
Mama tace "Nasara ko gani kafi mutum NASARA me wuyar ɓatanci ya jikin naka?"
ya sake yamusa fuska yayi bai yi magana ba,
Mommy ganin Nasir ko inda take bai kalla ba yasa cikin sanyi murya tace
"my Son".
ɗagowa yayi ya zuba mata dara-daran idon sa da suka gama cikowa da kwallah yayi
yana juya idon alaman yana son mai da kwallan, bai amsa ba har ya maida kansa ƙasa
ta sake cewa "my Son fushi kake damu".?
girgiza mata kai yayi
tace" to me yasa baka gaida mu ba nida Abba".
miƙewa yayi ya ƙarasa inda take yayi saurin faɗawa jikinta ya saki kukan da yake
dannewa tun jiya ya ƙwace masa cikin kuka yace "mommy ba ke bace kika barni kika
tafi na kasa bacci, baki min wanka ba, baki min addu'a ba, baki bani tea ba, banyi
bacci ba, nayi ta mafarkin ki
Ga ciwon da Abba yajimin sai zafi yakemin kin gani".ya ƙarashe maganan yana ɗaga
rigan uniform din sa abinka da farin fata duk birdi yayi jajir wani ma ya fashe".
Alhaji Abdulsamad da sauri ya ɗauke idon sa akan ɗan nasa wani irin tausayin ɗan
nasa ne ya ziyarci zuciyar sa amma ya dake mai kawaici ne, sai kawai ya ɗauki pork
yafara caccankan dankali.
Mommy itama idon tane ya cicciko tace "sorry my love. Soon zaka warke nima nayi
missing naka banyi bacci ba zo kayi breakfast karku makara idan kazo zan shafa maka
magani kaji".
Agrif yace" Abba ba muyi fada bafa kalli jikin bro". yayi maganan yana fito da
ƙwallan da suka taru a idon sa yana shafa dantsen hannu Nasir cikin tausayi da ƙyar
Nasir ya yarda ya dan sha tea Maimunatu me aiki ta haɗo musu wanda zasu tafi dashi
suka fita
bayan fitan yaran Alhaji yayi gyaran murya yace " Hajja dama nayiwa Fatima wani
kyauta ne nake son sheda muku ke da yan uwa na,
a daren jiya na mallakawa Dr Fanna *Three brothers Rice*
dan haka ina son kusa mata albarka.
Sai Ƴan uwa na kuma
Abdulraham da Abdulmajid na mallaka musu kamfanin *Ashana* ta tanan Kano dan zasu
fi jin daɗin aiki dashi kuma naga akwai cigaba a harkan ashanan nan wllh zakuyi
mamakin kuɗin da kamfanin ashana take fitar wa a kullum. Hajja sai ke me kike so?".
Numfasawa tayi tace umh! nikam ba abinda nake so illa Allah yahaɗamin kan ku sai de
nake ga kamar yautar ƴan uwan ka baiyi yawan na matar ka ba tunda baza'a haɗa
shinkafa da ashana ba".
yace "a a hajja shima ashanan ana samu dai-dai gwar gwado kuma ita Fatima bafa
babban kamfanin nin rice na Lagos na bata ba, na nan Kano ne su kuma yan uwa na
kome suke so acikin dukiyata zan mallaka musu ai kayana nasu ne bani da wanda
yafisu. A nan Kano dai a yanzu ba companyn da yawuce na ashanan samu kuma na basu
shine saboda su agida suke shi ɗin zaifi musu sauƙin aiki amma ni banƙi ace kowa
cikin su ya zabi companyn da yake soba nasha gaya musu ga sunan sai suce ai da ya
zauna a guna wai basu da ra'ayin business ne. Idan suna so duk wanda suke so ikon
sune ko wani zasu iya bawa kayana ".
Abdulraham yace "hakane Hajja ba abinda Abdulsamad yaragemu dashi kowane mataki
muka taka silar sace"
shima Abdulmajid haka yace sukayi godiya itako mommy wani banbarakwai taji kyautar
duk da tun a ɗaki yasanar mata tukuicin surprise ɗin da ta masa sai a gaban hajja
amma batayi zaton har tukuicin yakai haka ba.
Tana cikin wannan tunanin taji Abdulmajid yace "Dr congratulations!"
Itama cikin maida masa martanin murmushin sa tace "thanks my love!" Abdulraham ma
yace "Dr Allah yasa albarka a ciki, Mama da ummu ma suka mata murmushi tayi cikin
jin nauyin ita dai bata so Abdulsamad yayi mata haka ba.
Abdulsamad ya kalli Mama da Ummu yace" Aisha ke kuma daga yau gidan Mai na hanyan
kondila naki ne ke ma Amina na yan awaki nakine.
Sannan duk a tara min ma'aikatan gidan nan duk mai buƙata in dai na kuɗine to a
masa zan sa MD HOD Accountant su fito da kuɗin da za'a bawa mabuƙata mutum dubu
goma a kano da kuma dubu goma a duk jahohin arewa sannan a bawa kwamitin marayu na
kowacce jaha kuɗin adadin yanda aka saba badawa a zakka amma ba zakka bane kyauta
ce. Dan nuna godiya ta da kyutar da Allah yabani".
Hajja tace"Abdul abin bai yi yawa ba wannan ai sai kasa dukiyar ka ya girgiza".
murmushi yayi yana matsowa kusa da ita ya juyo mata da agogon hannun sa yana nuna
mata yace "Hajja kin gani a yanzu da muke maganan nan kuɗin da suka shigo min ya
kusa rabin kyautar da nayi kuma gobe ma haka. Kyauta ko sadaka Hajja bazai girgiza
dukiyar Three brothers ba sai dai ma yaƙara masa ambaliya".
murmushi tayi tana kallon agogon nasa tace "ina zan gane wannan lissafin Allah yasa
albarka cikin dukiyar ka su kuma wanɗan da ka bawa Allah yasa silar arzikin su
kenan ".
Amin! suka ce dukkan su Mama da Ummu har ƙasa suka durƙusa suna masa godiya a ranan
dai kowa yaga 3brothers yasan yana cikin farin ciki duk wanda Allah yatsaga da
rabonsa dai yayi arziƙi duk da bai fito ya faɗa ba yan uwa sa da Hajja sun san yana
cikin gagarumin farin ciki.

Miƙewa yayi Abdulmajid ya kalleshi yace


"to yanzu sai ina ?
"Alƙali zanje zamfara Alhaji Yahaya yasan Hajiya Hauwa ba son kishiya take ba ya
tashi ya ɗankara mata yanzu gashi matsalolin suna ta kunnowa ga business yasha
gaban sa".
Mommy tace"a a fa my heart ba a yanke hukunci da bangare daya sai an hadu dukkan su
ai nima ta gaya min yanzu haka ya sauke igiyar aurensa biyu a kanta saura ɗaya ai
ko me ta masa bai kamata ya furta saki ba"
Ya ce "ai shine zanje nayiwa tufkar hanci yanzu haka tana Abuja nace ta biyo jirgi
yanzu mu hadu a family house nasu."
Ummu da Hajja atare suka ce "Allah ya tsare."

Mommy ɗan sunkuyawa tayi dai-dai kunne sa yanda ba wanda zaiji tace
" Halimatus Sadiya tana adawo lafiya".
ta ƙarashe maganan tana nuna cikin ta da ido
shima cikin basarwa ya
shafa cikinta yayi ƙasa da murya yace"har kinsa mata Halima kenan ni kuma dana
fison asa Hajja a farko amma Halima ma yayi. Yawwa wai ina my Son fushi dai yake
ko".?
Murmushi tayi tace"kasan sa da zuciya kuma baka yi lalashi ba".
Tayi magana tana bin bayan sa dan yayi gaba suna fitowa suka hango mutane gidan a
compound din Hajja da alaman Abu suka rako dan shima zaiyi tafiya seminar zuwa
Egypt kowa yana masa fatan a sauka lafiya
hannu ya bawa Abba sukayi musabaha, Abu yace "sai nan da wata biyu kenan ko, Bro?"
Murmushi Abba yayi yace " a a kai kam zamu hadu a Englan ai ba dan issue ɗin gidan
Yahaya ba da tare zamu wuce yanzu kaga Hajja tana ta faɗan na jima banje dardum ba
shine na shirya tafiyan a mota zan shiga dardum nayi ziyara
sai na wuce zamfaran insha Allah zuwa Wednesday ina England".
Abu yace "kasan yanda hanyar zamfaran nan take kake cewa zaka tafi a mota"?
Murmushi yayi yace "ba komai bro in ma yan kidnapping ka ke tsoron mota ta bayajin
bullet
in kuma accident ne mota na bazai fadi ba koya faɗi akwai matakan kariya wanda
ko ƙwarzani ba zai yi ba".
shiru Abdulraham yayi duk da yasan akwai kuskure a *FURUCIN* Ɗan uwan nasa amma
yamasa fatan alkairi da cewa
"to Ɗan uwa saduwar alkairi sai mun hadu acan din dan ina ga seminar ɗin zai
ɗaukemu kusan few weeks sai kuma idan mungama ina da hutu na 2weeks zamu kasance
tare."
Abba yayi murmushi shikuma har zai shiga mota da gudu Nasir ya rungumoshi ta baya
yana cewa"Abu na zamuyi missing naka."
Juyowa Abu yayi yace "haka ne my Son amma me kuke son na kawo muku Nasir yace
"computer". Abu yajuya yana kallon Agrif da Kamal
yace kuma kun yarda computer kuke so ko?"
ya ƙare maganan yana kallon Kamal da Agrif da Aiban".
Suka ce yes! Abu
''Ok"
Yace yana shafa kan Abbaty da yake hannu ummu yace kai fa cikin gwarancin sa yafadi
wani maganan da duk basu gane me yake cewa ba ɗan shikara 3 amma yayi nauyin baki
ba agane maganan sa driver sa yabuɗe masa front seat yashiga suma bodyguard dinsa
suka shiga yaja drive.
Motan Abu suna fita Nasir ya juya da niyar komawa duk da yasan Abba ma tafiyar
zayyi amma yak'i ya tsaya yaga tafiyar sa
Mommy tace "son baka san Abban ku ma tafiyar zaiyi ba"?.
Ko juyowa baiyi ba yashige part ɗin Hajja
Abba har an mude masa kofa zai shiga yajuyo yana kallon hanyar part ɗin Hajja ɗin
ji yayi bazai iya tafiya ba sai yanemi sulhu da ɗan nasa yace "sorry ina zuwa".
dariya Hajja tayi tace"ka ce baka ji, wa ya gaya maka karo da nasara akwai riba? ai
Nasara goshin girji ne me wuyar karo".
bai juyo ba yana cigaba da tafiya yace"ai Hajja ku kuke ɗaure masa yake abinda
yaga dama".
yana shiga yasamu Nasir akan two seat ya daura ɗaya kan ɗaya yasa Laminu mai aiki
yana tsiyaya masa ruwa a cup
ya nuna kamar ma bai ga Abban ba Abba ya zauna a gefin sa ya numfasa yace "kana
jina NASURUDDEEN?
Turo baki yayi baiyi magana ba Abba yace "me yasa kake haka ne laifi fa kamin
amatsayina na mahaifinka na tambayeka me ya haɗa ku da ɗan uwan ka? kamin shiru dan
Aiban ƙanin ka ya faɗamin shi ne ka tura masa tea ajiki da yana da zafi da ka
konashi. shi ya sana dake ka kai fa yaro ne har yanzu shekarun ka 7 kawai a duniya
Nasuru amma ba wanda ya isa dakai meyasa kake haka bana son wannan halin naka kana
da zuciya,Saurin fusata,iko,isa gadara ka daina, da Agrif ne yakeyi ko Kamal baza a
sama sa ido kamar kai ba. Kai a ido kake duk abinda kayi za ace dan kana ɗanane duk
da nasan baka kai matakin da za ace hakan ba amma in ka tashi da wannan ɗabi'ar za
ace hakan wataran".
Nasir yace". To Abba me yasa idan Agrif ne ko Kamal baza aga laifin sun ba".?
dafa kafaɗan sa yayi yace"duk da ƙwaƙwalwar ka tayi wa amsa ta nauyi amma
zan baka ya zama dole kasani Nasir kai kana idon mutane ba daya kake da yan uwan
ka ba duk abin da kayi za ace dan kana ɗana ne kana taƙama da arziƙi na ne, shi
yasa nake son ka gujewa laifi komai ƙanƙantar sa kazama mai biyya ga iyayenka
Abdulmajid, Abdulraham da mommy ka sannan inaso kayiwa Mamar ka Halima addu'a
kullum idan kayi sallah har nima."
Mommy da ta jima a wajen tayi gyaran murya tace haba Abba wadan nan kalaman sunyi
wa son nauyi".
Abba ya furzar da iska yace "ni ma nasan sunyi masa nauyi ban san mesaya nake wasu
abubuwan ba Dr dan Allah kamar yanda Halima ta bar miki amana nima na bar miki
amanar Nasir da abinda ke cikin ki.....
Nasir ne ya katse shi dacewa "Abba wacece Halima"? Abba da mommy da sauri suka
kalli juna tana masa alaman kaga irinta ko kallon agogon hannusa yayi ya miƙe tsaye
tare da rike hannu Nasir cikin sanyin murya yace"fatima kawo hannu ki miƙo masa
tayi ya haɗa da hannun Nasir yace a karo na biyu amana dan Allah ki bashi duk wata
kariya a rayuwa bawai ina gaya miki maganan nan bane da wata manufa ko dan ki tada
hankalin ki ina fada ne saboda niba mazauni bane shine dalilin da yasa Halima tace
ke tabawa Nasir yarda ce tasa na barmiki amana. Nasir nima
kuma ni nasan yan uwa na basu da matsala ba zasu tada muku hankali akan abinda
yazama rabon kuba amma ki musu adalci yanda ya kamata.........
Mommy
cikin ɓacin rai tace "please ya isa".
murmushi yayi yafara tafiya hannusa na saƙale da nasu har inda ake jiran su
parking sp ɗin
har an ɗude mota yashiga yafito yana kallon Hajja da daddy yace " Hajja Alƙali a
yita haƙuri da halin Nasir insha Allah zai dena Dan Allah ka bashi tarbiyya bisa
amana kamar yanda zaka bawa Kamal.....
Hajja tace "kai Abdulsamad nidai zan koma ciki Allah ya tsare ka gaida mutanen
daldum sosai. Allah yamaka albarka" tayi ciki
shi ma ya shige mota yana ɗaga musu hannu amma kafin direba ya rufe Nasir yayi wuf
yafada jikin sa haka kawai ya saki kuka yana cewa
"Abba kar ka tafi".
murmushi Abba yayi yace" my Son ba dan school ba tare zamu yi tafiyar gobe nefa
zan zo jirgin asuba zanbi gobe iyanzu ma muna tare ɗan al'barka".
Ya juya ya kalli Kamal da Agrif da Aiban da Abbaty ya sake fitowa duk sai da ya
rungume su shida ba bawa ni damuwa yayi da safgan yaran ba amma yau jiyayi kamar
kar ya tafi gani yake idan ya tafi wani abun zai iya samun iyalin nasa musamman da
Nasir yace ABBA KAR KA TAFI ɗaya bayan ɗaya yajuya yana kallon su duk sai yaga
jikin su yayi sanyi a hankali yashiga motar direba yaja suka fice a harabar gidan
idon sa yana kan Fanna da Nasir
duk a sanyaye suka koma gida
Abba har sun kusa fita daga Kano sarkin kasuwa ya kirashi.
ɗaukan wayar yayi yana cewa "Allah yaja zamanin shugaban yan kasuwar duniya".
daga can ban garen Alhaji Nuhu yace "au ranka shi ɗade kama bani na duniyar baki
ɗaya kenan".
dariya Abba yayi yace '"eh! mana kano ai duniyace yanzu haka gashi munfi awa mun
kasa fita a garin ashe haka fita amota yake da wahala acikin Kano ".
Alh Nuhu yayi saurin cewa
" Sir fita kuma duk fa anshirya kai akejira".
Abba
yace "kai Alhaji Nuhu na wakilta Adamu zai halarci meeting ɗin nan ni bazan samu
dama ba".
cikin damuwa Nuhu yace "Adamun yazo amma yallabai dole sunce sai dakai duk akan
rage farashin kayan da kayi ne sauran kamfunnnan sunce basu yarda ba kuma suna da
gaskiya ragin yayi yawa kaga harda president har ya ƙaraso kai kawai ake jira".

tsaki Abba yayi yace "toh wai ya suke son wadannan mutane nayi ne nifa ba dan zasu
ce ina takama da abinda Allah yaban ba dasai nace kowa yaji da kansa wllh duk abin
daza ayi sai dai ayi bazan rage ba, musamman shinkafa da taliya da fulawa ni yanzu
shikafa ma ba nawa bane madam ita keda iko".
Alhaji Nuhu yace" shikenan yallaɓai amma dan Allah ko a gurguje ne kazo dan idan
kana nan zakafi yimusu gwarjini".
dole Abba yasa driver yakoma baya anyi meeting an tashi lafiya amma Abba bai samu
fita daga Kano ba sai wajen 2 na rana.
Ajiyar zuciya ya sauke sanda yaji sun fita acikin gari yana jawo wayar sa na family
ya kunna saƙon nin ne suka fara shigowa amma na Fanna ya fara ɓudewa
_barka da wannan lokacin hubby idan ka samu waje mai network ka kirani na kira ban
sameka ba_
Murmushi yayi ya kirata jin yanayin muryar ta yace
"dama dan naji ya hanya nakira ka amma kun kusa ko?"
"A'a my wife ai yanzu muka bar kanon ma na halarci wani meeting ne wanda ke ma ya
shafe ki Dr. Idan kina da ra ayin yin aikin kiyi da kanki bazan hanaki ba tunda ba
irin na da bane, wannan kina da ƴancin da wanda kika ga dama in dai kina da ra'ayi
idan kin haifu zaki fara fita kafin nan kibar komai a hannun Ahmed kamar yanda yake
ayanzu yana da amana".
cikin sanyin murya tace "a'a a yanda hutu ya gama ratsani gaskiya ba zan iya wani
aiki ba balle ma irin wannan aikin ya man nauyi".
dariya yayi yace "hakane gaskiyar ki madam kisha hutun ki mijin ki a wahale, ke a
wahale ai ki huta rayuwar duniya dai baku da matsalan sa ko da za ace rabin al
ummar Kano yara na ne da jikokina wllh kuda talauci *ruwa tasha* inji yara....
Mommy cikin sanyin murya ta dakatar dashi dacewa "Niko Abban Nasir wani lokacin
kalaman ka suna bani mamaki, kamar ma kana mantawa da ƙaddarah ne ko FURRUCIN ka na
ɗazu na cewa kai motar ka baza ta fadi ba kuma Koda ta faɗi da matakan kariya anya
ba kuskure cikin FURRUCIN ka".

shiru can yace "ni ba wani kuskure cikin FURRUCI NA please my wife jikina yana bani
kamar kina cikin damuwa please what's happening ? Please just let me know tell me
what is going on".?
Numfasawa tayi tace". gaskiya ne ina cikin damuwa dan ji nake zuciyata ba daɗi".

"Ayyah Dr .dama yanzu ai kina matakin da zakiji kowane irin sauyi tunda kina tare
da 3brother's kinga ko nida Abdulraham ba halin mu daya ba haka Abdulmajid ma halin
sa da ban dole kiji ban banci a kulum".

murmushi tayi "tace kama bani 3 nima kenan?".


yace "haka nake fata kinga kin cike gurbin shekara 7 da mukayi ko?"
Murmushi tayi ta ce" abinda yafi bani tsoro Nasir ya gaya min wai ka nuna masa PIN
ɗin laptop dinka yanda zai sararrafa ta sannan kanuna masa yanda zayyi amfani da
agogon ka wajen gano me dukkan company ɗinka suke ciki bayan da ko bathroom zaka
shiga baka cire agogon ka amma yanzu sai naga agogon ka a ƙatsan filo shine son
yake cewa wai ka koya masa anya lafiya kuwa?"
"cikin sanyi yace lafiya ina son Nasiru yasan sirrina ne ta yanda koda bani bazaku
sha wahala ba ke da shi".
cikin damuwa tace "ai kaji irin abin da yake sawa nake shiga damuwa yanzu Nasiru
har ya kai wannan matakin bayan ga yan uwan ka su yakamata su sani Nasiru yarone
bazai iya rik'e sirri ba"?.

Numfasawa yayi yace" ki daina damuwa Fatima na ba komai NASURUDDEEN kuma nasan
halinsa duk da yaro ne yasan abinda yakeyi, Sam ƙwaƙwalwar sa bana yara bane zai
iya riƙe sirri sosai,
yan uwa na kuma ɗan cikina ya fisu can-canta yasan sirri na tunda inada ɗa shi ne
magaji na ba su ba."
cikin sanyin murga tace "Allah ya dawo dakai lafiya."
"Ameen yarabbi my dear kar ki damu I love you".
yace daga nan sukaci gaba da fira jikin su a sanyaye musamman Dr. Fanna dan wasu
daga cikin furucin sa kamar yana bar mata wasiya
ne har sukayi sallama.
daga nan ya kashe wayar ma gabaɗaya yana cewa driver yasa masa wa'azin Dr. mansur
sokoto suna cikin sauraron wa'azin ne
dai dai zasu shiga kwanar Dardum motar man fetur ne a gaban su, sai wata mota da
take bayansu ta danno overtaken da shirin shiga tsakanin su da motar man amma wajen
bai isa ba sanadin da yasa motan ta haɗe dana man kenan atake motan man fetur ɗin
yaf ashe yana fashewa man yayi wani irin tashin wuta yafara bulbulowa wanda hatta
motar Alhaji Abdulsamad da ya liƙe da jikin daya motan bai tsira ba cikin second 5
wuta yayi wani irin mamaye wajen wanda har motan bayan Abdulsamad ya kama
nan da nan motoci suka dinga ja da baya wani irin tashi wutan yake wanda ba wanda
ya isa ya tunkare sa ahaka mutane suka ƙone, motocin nan guda 4 sukayi ƙurmus amma
motan da bodyguard ɗin Alhaji Abdulsamad suke sun tsira kasan cewar wannan wanda ya
hassada Accident shiga tsakanin su yayi, lokaci daya har direban bodyguard zai fara
faɗa sai kuma abin ya afku ashe de ƙaran kwana ne cikin razana su Usman suke kiran
Sir amma ba daman tunkaran wutan nan

Wayyo mommy ya zataji da wannan mummunar labarin ƙaddarah kenan Hajja abdulmajid,
Abdulraham
*NASURUDDEEN*

*Ku biyoni a page3*


*B JATTKO*

[4/8, 1:46 PM] Batul Adam Jattako: *FURRUCI NA NE*

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*

```Marubuciyar```
*DAMA TA*
*AMFANIN SOYAYYA*
```NOW```
*FURRUCI NA NE*

*_________________________________*

✍🏼
*AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind
of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻

https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association

*_________________________________*

*fatan alkairi gareki HAUWAU USMAN JIDDA jiddota Allah ya sa kaffara ce*

*Page3*

Bayan mutuwar wutan dak'er Jami an tsaro suka samu nasaran fito da kawawwakin su
Alhaji Abdulsamad da aka gane wanne ne shi kasan cewar akwai escorts biyu a seat
din baya Alhaji shine a tsak'iya sai direba da wani escort din agaba su 5 ne a
motar

ba tare da bata lokaci basu Usman suka nemi abasu gawar wakin su tare da rakiyar
yan sanda su ka kama hanyar Kano
jin jiniyar ambulances a cikin gidan ba k'aramin rikita mutanen gidan yayi ba a
compound din hajja a ka kantar da gawar wakin
arikice Laure tashiga tana ihu
"hajja kifito kiga k'addaran data fado gidan nan yau".
Hajja da tun da taji jiniyar ta kasa mek'ewa bakin ta yana furta Abdulraham ne ko
Abdulmajid ko Abdulsamad yau me idanuwa da kunnu wana zasu jiye min Allah kar kasa
naga gawan daya daga cikin su nafison su subinne ni bazan iya daukan wannan
k'addaran ba!!!!!
Laure waye kar kicemin ABDULsamadu nane
Mommy da taje tsaye ajikin window kamar an dasata komai ya tsaya mata kawai kallon
gawar da aka ware gefe take amma tabbar na mijinta ne ta tana kallo Hajja dasu Mama
suka fito suna kuka suna fisge fisge amma ita ko d'aga lebinta ta kasa wani irin
jiri dushu take gani ita bata zube ba ita bata fadi ba kanta da gan-gan jikinta ta
zura ta window zata fado ta saman benin da sauri Khadijan me aikin ta ta tareta
tana kwallah wa asabe me aiki Kira tare suka kama mommy da ba tama suma janta
sukayi suka kantar a k'asa suma suna cigaba da kukan cikin k'an kanin lokacin
babban rashin Alhaji Abdulsamad ya mamaye Kano da duniya baki daya

a islamiyar su Nasir mlm Hasan ne yashigo yace "an arufe makaranta yau sai zuwa
jibi insha Allah saka makon babban rashin da akayi na wanda ya bude makarantar
wato Alhaji Abdulsamad a gobe za ayi Jana'izar da misalin 8 na safen gobe Allah
yaji k'ansa halayensa na gari su.....
ai Kamal da Agrif basu gama jiba suka sa ihon kuka shiko Nasir shiru yayi yana
tunani wai mutuwa da yaji anacewa idan anyi ta shikenan ba a dawowa Abban sa yayi
wani irin zabura yayi waje yayi da gudu bodyguard din sa suka bishi amma basu kama
shiba kasancewar bawani nisa tsakalin gidan da makarantar duk girman gidan amma
yacika dan k'am dak'er yake gurtsawa yana faduwa yana tashi a lokacin har anzaga
da kawar baya inda za a musu wanka falon Hajja ya nufa nan ma cike yake da
mata ana ta bawa Hajja hakuri sai mai maita Allahumma gafurni wal'hamni take Mama
ce tafara hangoshi kuka tasa Hajja mata d'aga kai ta kalleshi tamek'o masa hannu da
gudu ya k'arasa rungume sa tayi ta saki kuka "Muhammad Nasir shikenan ka tabbata
MARAYAN da yarasa uwa da uba ya Allah ka rayamin wannan yaron shikenan shikenan
Nasuru har abadan muda Abdulsamad".
"Hajja wai Abba na yamutu?
"Nasuru hakuri zamuyi "
cikin kukan da kamar ba d'an shekara bakwai ba yace
" dama sai da nacewa Abba kar yatafi". kowa kukan yake an rasa me lallashin wani
Hajja ta kalli Ummu tace"Amina ina Fanna".?
cikin kuka Ummu tace"anyi anyi bata farfado ba Dr Hafsa ta wuce da ita asbiti".
aiko Nasir yasa kukan shide akaishi wajen mommyn sa kar itama ta mutu
Allah sarki Abdulmajid yarasa inda zai sa ransa iya dauriya yayi amma yakasa saide
Abu yafishi shiga damuwa dan shi acikin jirgi sai suma yake ana shafa masa ruwa dan
suna Lagos sai 5 jirgin London din zai tashi wannan labarin ya riskeshi

Abdulraham yana zuwa gun Hajja ya wuce ya bada cinyar ta cikin kuka yace "Hajja ya
zamuyi ya zamuyi shima Abdulmajid sai a sannan yaji kuka yazo masa duk suka rungume
ta suna kuka Abdulmajid yace "Yarabbi muna son d'an uwan mu amma ka dauke mana shi
alokacin da bamu zata ba Allah kasaka mana dauriyar da dangana".
Abdulraham yace "Allah bazai daurawa bawan sa abinda bazai iya ba Allah yana turo
dangana tun kafin mutuwar tazo Allah ka yafewa Abdulsamad".
ya mek'e tareda d'an uwan sa
K'iran sallan magari ba akayi bayan anyi sallah aka sake sanar da mutane ayi
hakuri a tafi tunda Jana'izar sai gobe sai yan uwa wanda yakama aka bari

Abdulraham da Abdulmajid cikin dauriya suka wanki d'an uwan su da kansu bayan
sallar ishai ba wanda yasamu daman rinsawa hatta Abbaty dan shekara 3 shiko Nasir
yana asbiti wajen mommyn sa cikin dare mommy ta barka idon ta akan Nasir da ya
damk'e mata hannu yana gengedi a hankali tasa hannu ta kwantar da kanshi afirgice
ya bude ido yana cewa "mommy kita shi".?
murmushi tayi masa tace" my son meyasa kayi kuka haka?".
tayi maganar tana shafa masa gefen fuskar da jijiyar sukayi rudu'rudu da gani ba
k'aramin kuka yasha ba
"Mommy ba Abba ne yamutu ba kema zaki mutum shikenan bani da Baba bani da Mama".
d'ago kansa tayi tana kallon sa tace "Nasir bazan mutu ba Allah bazai kasheni ba ko
dan saboda kai zan rayu da kai sai na dauki y'a y'an ka awannan hannu nawa ta
k'arashe maganan nata tana nuna masa hannu ta

Dr Hafsa tace "am sorry Dr Fanna kiyi kakuri kisa dan gana acikin zuciyar ki mutuwa
de d'aya ce kowa zaman jiran sa yake babba ko yaro duk wanda wa'adin sa yazo kisa
dangana ko dan abinda yake cikin ki duk dama yanzu ba bak'aramin barazana ya samu
ba dan Allah kiyi hakuri kar ki rasa abinda yake cikin ki shine k'adai son da zaki
nunawa Abdulsamad ki Haifa masa abin da yabari".
Mommy shafa cikin ta tayi tace'' Dr hafsa cikina bai zube ba".?

"Eh bai zube ba".


Mommy tace'' Alhamdulillah zan kula in sha Allah nasan Abdulsamad zayyi farin ciki
dan rushin sa yatafi da farin cikin wannan abinda yake ciki na Allah ka yafewa
mijina isha Allah zan Haifa maka abinda yake cikina".
Amma kuka kam ta kasa yinsa sai wani irin radadi da zuciya ta yake mata
tace'' Dr ki cire min ruwan nan zan tafi naga Abdulsamad".
numfasawa Dr tayi tace'' k'awata bawai ba nason kije bane zan so ki masa addua amma
bana son hankalin ki ya tashi ne".
"hankali na zaifi kwanciya agida ba anan ba Dr".
haka Dr hafsa da Dr Farda suka dafa mommy suka shiga da ita zaunar da ita sukayi a
kusa da Hajja sabon kuka mutane wajen suka sake sawa ita ko mommy masu kukan
sha'awa suke bata dan ita tama kasa kukan sai wani irin ajiyar zuciya take sauk'e
wa
Dr Hafsat tace Hajiya dan Allah kudena wannan kukan kwantar mata da hankali yaka
mata ayi ahalin da take ciki akwai barazana da abinda yake cikin ta da sauri duk
suka kalle ta Hajja tace "ciki kuma!?.
Dr Hafsat tace "eh ai tana da ciki wata 2 dan Allah abata kulawa Hajja amdala tayi
har su Abdulmajid
2
Allahu akbar mutuwa me yake jin dadi me raba d'a da mahaifi me sa mata zawarcin
dole a hannu mukazo ahannu zamu koma ba a kauce masa duk kudin ka duk da baran ka
mutuwa bata barin ku dubi yan da Abdulsamad yayi FURRUCIN yana da matakan kariya a
motar sa Wanda bazai tabayin hatsari ba kuma Koda yayi ko gwarzani ba zayyi ba
saboda matakan kariya amma sai gashi motar tazama sanadin sa yau da ana sayan rai
Abdulsamad yana da kudin da za a tsaya masa rai ko da dubu ne amma sai gashi a
hannu an d'agashi za afita dashi

Malama Shamsiya ce take ta nasiyar kada amasa rakiyar kuka haka suna ji suna gani
aka fita dashi abokan sa daga k'asashen duniya irin su Albaity Abdallah Amar da
shugaban k'asashe da dama har akayi sadan kan bakwai
amma bak'i kamar k'arosu ake wasu suna tafiya wasu na shigowa tsabar amsa gaisuwa
yasa mutanen gidan muryar su dashewa sai de maganan kurame Abdulraham da Abdulmajid
ko sai de su rubuta idan suna sonyin magana
suko yaran har sun fara mantawa dayake dama Abba ba mazauni bane bawani shak'uwa a
tsakanin su dan haka jisu ke kamar yayi tafiya ne

*bayan wata daya*

munane kam sun watse sai jifa-jifa yan gaisuwa ganin yanda mommy take cikin damuwa
yasa Hajja tace mata ta taro tazo part dinta su sauna breakfast suke kowa yana cin
abinci banda mommy da ruwan tea kawai take hadawa me kauri tana sha
Abdulmajid da yazuba mata ido ne yace "Doctor please tabbas kinyi hakurin juriya
amma dan Allah ki sake daurewa ki rungumi k'addaran da Allah ya d'aura mana ayanzu
addua kawai brother yake da buk'a awajen mu mukuma abinda yake cikin ki shine buk'a
tarmu hakan bazai samu ba sai kin kwantar da hankalin ki damuwa da kuka dazai dawo
dashi da ko kwana bazayyi acikin kabari ba"
Abu ma yace "hakane dukkan mu bawanda baya cikin damuwa amma mun sani bazai dawo ba
mu fuskanci rayuwa tare dayi masa fatan dacewa...
shiru yayi dan shima kukan ne yake son kufce masa ganin
Mommy ta sun kuyar da kai hawaye yana ta diga akan dining table din suma su Ummu
kukan sukeyi
Hajja cikin kuka tace " ai kuka nidashi har tawa tazo Abdulsamad nefa wai babu shi
yayi tafiyar da ba wowa yatafin inda Haruna yatafi".
sai tasake k'ara karfin kukan nata haka de wannan ahalin suka kasance cikin damuwa
cikin mommy wani irin girma da nauyi yakeyi tun yana da wata hudu tayi scanning
anan tasan yara ukku ne kuma duk maza ta dage sosai da kula da cikin duk da takasa
cire damuwar da yake cikin ranta wanda ko wane irin abinci kawai cinsa take kamar
magani yawanci drip take sawa kanta sai kuka abu medan ruwa-ruwa

*bayan wata 4*
Mommy ta shiga watan haifuwa suna zaune ita da Hajja a compound Hajja ta na bare
mata gyada tana bata Mama tana mammatse mata kafar ta dayake a kumbure Hajja ta
kalleta cikin tausayawa tace"niko Fanna cikin nan naki me secangin ya nuna dan ba
daya bane gaskiya a yanda yarabu gida biyun nan kuma kashi har kin kusa fita awata
na goma".
shiru tayi tana tunanin bai kamata ta boye musu ba
tace'' yanuna yara ukku ne."
amma batace maza bane".
salati Hajja tayi cikin hamdala da washe bakin da tunda Abdulsamad ya mutu batayi
ba tace "kuma kikayi shiru abinki wannan abin al'kairin haka Allah mun gode maka
kai din abin godiya ne ako da yaushe ka kwace Abdulsamad ka musanya mana da har
guda ukku Alhamdulillah yaushe ne
EDD naki?".
Mommy tace'' tun jiya yacika kuma tun ajiyan na fara alamun labor amma bawani
matsala in sha Allah zuwa shida na yamma zan iya haifuwa".

azabure Hajja tace'' wai ni keko wannan Fannan wace iriyar macece wane irin zurfin
ciki Allah yabaki yanzu haka nak'uda kike kike zaune haka"?.

Mommy murmushi tayi tace" ai Hajja bana jin wani ciwo kuma ai ina tashi nadan zaga
abinde ina ga da sauki zai zo mun dama yawanci haifuwar yan biyu ko ukku ba ciwo
kamar na daya yawanci daya yafi ciwo sabo da mutum yagama ciye ciwon a goyon cikin
su bawani damuwa nakira Dr Hafsa ma nace idan ta tashi tabiyo tanan bawani damuwa
dan ba sai munje hospital bama In Sha Allah".

" Hajja tace'' kuma fa hakane nima Abdulsamad banyi nak'uda ba ina jan rijiya naji
marata tayi nauyi nishi yana zuwa min ina tsugunnawa Abdulsamad yana fadowa amma
Abdulraham da Abdulmajid nayi nak'uda har Sai da muka je asbiti Allah de yakawo
miki da sauk'i ya raba lafiya".

Mama cikin mamaki take kallon mommy ta ma kasa magana


can tace'' sannu mommy Allah yaraba lafiya ko da wani abinda zan iya temaka miki"?.
Mommy tace''a a hajiya Mama karki damu".
Mama tace'' to bari naje na sanarwa da Ummu wannan abin farin cikin yara har
ukku".?

Hajja tana kula da duk motsin mommy ba jimawa Dr hafsa ta k'araso mommy har lokacin
ciwon bai wani dameta sosai duk da dauriya yarta yafi yawa part din Hajja suka
wuce tana tafiya dak'er da misalin k'arfe biyar darabi mommy ta haifo yaranta
ukku wanda tsakanin su bawani b'ata lokaci murna awajen hajja da mutan gidan Abu da
Daddy ma suna gidan bayan an waki yaran Abu da Daddy suka shiga suka dauki yaran
daddy yace"sannu Fanna Allah yabaki lafiyar shayar dasu Abu ya dauki babban yamasa
K'iran sallan tareda huduba ya mekawa Hajja yace "gashi sunan sa Abdulsamad yasake
karban me binsa bayan yamasa yamek'awa Mama yace sunan sa Abdulraham dayan ma yace
Abdulmajid Ummu tana juya Abdulmajid da yake hannuta tace "ni yaron nan kamar
bashida cikekken lafiya Dr Hafsa tace'' nima abinda zance kenan daga yanayin kukan
suma zaka gane duk ba suda cikekken lafiya amma bari mukira doctor Yusuf likitan
yara tayi maganan tana zaro wayanta ajaka bayan doctor Yusuf yazo yaduba su yace
gaskiya basuda lafiya dole za akai su hospital dan su samu kulawa ta musamman abin
tausayi yaran duk wani irin kuka suke haka aka tar katasu zuwa asbiti,
Nasir suna zuwa a islamiya sukaji mommy ta haifu amma duk yan gidan suna asbitin
sai Ummu kadai aka bari agida rigima suka sa mata dole tasa driver yakaisu
Nasuru sai murna suke da suka ga jarirai har ukku suka sa rigima sai da akabawa
kowa d'ai d'ai Kamal yace "la ni mekama dani aka bani Agrif ma yace nima muna kama
da wannan Nasir yace"dalla ai su ba bak'ake bane kamar ku kamar nida mommy na
sukayi dukkan su dariya akasa na hannu Nasir yafara kuka Kamal yace "woo kaga baya
sonka yana maka kuka".
Mama tace'' "to duk ku kawo su basu da lafiya idan sun warke kowa shi zai na renon
nashi".
da dare yayi kowa ya watse anbar Hajja da mommy anyi anyi da Nasir ya tafi gida
yak'i sai zazza gawa
"Mommy surutu yake akan murnan samun k'anne ita ko bin sa take da eh ko a a dan da
abubun da suke damun ta sosai shima Nasir yarin tane
''yawwa mommy ai da safe kince yaune birthday dina na cika shekara 8 ko".?
Tace'' "Eh my sweet boy amma bazamuyi party ba saboda gaka ba ayi shekara da
rasuwar Abba ba amma nex insha Allah sai amuku kai da k'annen ka ga a lokacin kai
kana shekara 9 su kuma 1 Allah ya hada birthday dinku har lokacin haifuwar ba kusan
dayane da mintuna kawai ka zuce su zan shirya muk......
shiru tayi gani yanda babban d'an yake ta wani irin hamma addua tafara tofa masa
ahankali yake hamman har ya rufe bakin sa shafashi tayi tako ina taji baya numfashi
ajiyar zuciya ta sauke taja ta rufeshi tana kokarin mayar da hawayen idon ta dan
kar Nasir yagani sai karamin cikin su yasa kuka daukan sa tayi tana diga masa ruwan
zam-zam amma baya iya hadiya sai dawo dashi yake da asuba shima yabi dan uwan sa
sakin wani irin kukan tausayin kanta tayi tana shafa dayan da shima numfashi sa
yake fita ahankali shima ba alamun zai rayu cikin kuka tace'' yarabbi na gode maka
da wannan jarrabawan da kamin da safe kam su hajja sunsha kuka dan mutuwan jaririn
ya sabon ta musu da rashi Abdulsamad daga su har likitaci kuma kulawar su yakoma
kan Abdulmajid jaririn da yarage amma ayanmacin ranan shima yabi yan uwan sa mommy
kam kowa yagan ta yasan tana cikin tashin hankali bayan watanni ukku Hajja tace''
tabara fita aiki koda campany shikafar ta ne dan tasamu sauki idan tana fita aiki
zata rage wasu damuwar hakan ko akayi ta fara fita aiki sosai tafara cakewa da
aikin ga company yana samun cigaba sosai har fiye da da anan fa maza suka fara mata
ca har samari ba wanda take kulawa dan atunanin ta kawai dukiyar ta suke hari ba
ita ba

*Bayan shekara daya*


yanzu kam komai ya dedeta kowa yayi kokarin dawo da walwalan sa saide mommy dannewa
kawai take bata da abin farin ciki sai Nasir shi kadai take gani taji dadi yau ma
birthday party dinsa ake har dare ana ta ciye-ciye Nasir yaro dan shekara tara amma
dayake yana da tsawon kafa za azata masa fin haka
a dare ranan mommy han tayi shirin kwanciya taji ana mata knocking murmushi tayi
afili tace "kai my Son tea dinka ko duk wannan ciye-ciye amma baza ka kwan ta ba
sai kasha tayi maganan tana mek'ewa amma sai taga Hajja ce cikin sauri taja
shijabinta ta saka tana cewa
"Hajja da kan ki ai dakin ce nazo".
Hajja ma murmushi tayi tace'' a a zuwan nawane me musihmmanci Fanna magana nake son
muyi na fashimtar juna game da mazan da suka miki ca duk da nasan ba kyason maganan
amma yazama dole dan kedin yarinya ce idan muka zuba ido kika zauna an shiga hakkin
k'uruciyar ki Sarai ina sane da yanda maza suka takuraki har da abokan mijin ki to
gaskiya a ganina yawancin sufa bake suke soba dukiyar da yake hannuki suke hari dan
duniya ta gama sanin kaso 80 daga cikin dukiyar Alhaji naki ne duk da ba raba gado
akayi ba ansan idan aka raba dole za acire kason yaran ki maza har ukku da suka
rasu kuma ga tumilin takaban ki ma dayawa ne sai nida Nasuru Wanda baifi kaso 20 ba
aci da zamu samu tabbas bazaki gane waye yake sonki da gaskiya ba to bawai bana son
ki aure wani bane a a Fanna ina gudu kawo wani b'arakan ne ayanda gidan nan ya
ginu da son juna da kwanciyar hankali da zumunci ba zamu so bare ya shigo ba
shiyasa muka zauna muka yanke shawaran zamu nemi alfarma a wajen ki duk da muyi da
yaran agobe zamu tunkare ki amma naga yana da kyau nafara jin ta bakin ki nida
yaran nan mun yanke shawaran zaki auri daya daga cikin su dan gujewa wannan
matsalolin da zamu iya shiga idan kika auri bare".
da sauri mommy ta d'ago kai tana kallon hajja

hajja taci gaba "amma idan hakan bai miki ba abar zancen".

cikin karyewar muryar mommy tace'' Hajja kamar yanda bani da kowa sai ku haka bani
da wani zafin da zan bijirewa shawaran ki ni ina daukar kine a matsayi uwa
mahaifiya umarnin kawai zaki bani ba shawara ba".
Hajja rungume mommy tayi tasa kuka tana sa mata albarka
tace'' kuma Abdulmajid ne fara nuna ra'ayin hakan cikin kwana kin nan yayi mugun
takurani akan na fada miki tunda yaga alh Yahaya yazo da batun yana son ki ya
gigice abinda na fuskanta Abdulmajid yana sonki sosai son da banajin ko marigayi
yana miki shi
kuma Abdulraham ma da muka gaya masa yayi murna da abin sosai".

dasafe bayan an gama breakfast hajja tace'' tana sonyin magana dasu a main parlour
bayan yara sun tafi makaranta Hajja ta umarci Abu da yabude taro da addua cikin
shikima tayi musu bayanin abinda yake faruwa da kuma amincewar Fanna
da sauri mommy ta d'aga kai ta kalli Mama sai taga murmushi take ita tafara cewa
"Alhamdulillah Hajja hakan shine dai-dai dama muma baza muji dadi ba idan a kace
yau mommy ta fita acikin mu insha Allah zanci gaba da daukan mommy amatsayin tana
yar uwata kamar da Allah yabamu zaman lafiya".?
Ameen sukace dukkan su suna murmushi Hajja tace'' ai Aisha dama nasan bakida
matsala balle Fanna Allah yamuku albarka kuma zan kafa na tsare muku daga kuba
k'ari.'
ta k'arashe maganan cikin raha
Ummu tayi saurin cewa "Yawwa hajiyarmu mun gode Allah yabar manake".
Hajja tace'' bar saurin godiya kema sai yayi biyun eshe".
tak'arashe maganan tana ged'a kai
duk murmushin sukayi banda mommy data sunkuyar da kai
bayan mazan sun fita Hajja mata tashi ta haura sama dan gabatar da walha Ummu ma
tace " bara naje zanyi bak'i ta tashi takoma part din daga mommy sai Mama awajen
ganin yanda mommy ta kasa sakewa ne yasa Mama ta mek'e ta koma inda take kamo
hannan ta tayi cikin sanyi murya
tace'' mommy dan Allah kar kisa wani abu aranki inde tani ce ba damuwa ni tunkafi
Abdulmajid ya aureni ya gaya min cewa bashi da ra ayin zama da mace daya saboda
yana son yara dayawa dan dun kafin nashigo nasan ba ni daya bace
kuma dadin da dawa ma a haifuwar bari aka ciremin mahaifa dan
haka kullum cikin baza idon wacece abokiyar zamana nake ta ina zata fito ya
halinta yake kullum sai nayi addua Allah yakawomin wanda zamu hada kai kuma gashi
Allah ya amsamin nasan ki nasan wacece ke insha Allah zaman mu zai burgr kowa ki
Allah yasa nan da shekara ki kawowa Kamal k'anne ukku".
shiru mommy tayi dan bata san me zata ce mata ba ita gaba daya kunyar ta takeji

Dr Hafsat da mommy ne cikin office din mommy Dr Hafsa tace'' wllh ni hjy Fanna
banga wani abin damuwa ba Hajja tayi gaskiya dan duk wanda zaice zai aureki dukiyar
ki kawai yakeso kiga de cikin mene manki Alhaji Lawan dan uwa na ne
uwa daya uba daya amma bisa amana Abdulmajid shi yafi can canta gashi alk'ali
malami masani bazai cuceki ba kuma kinsan halinsa".
Numfasawa mommy tayi tace'' ummm ni kawai abin yana dauremin kai mutuwar mijina ko
shakara 2 ba ayi ba amma awani damu sai nayi aure kuma wllh ina mutukar jin nauyin
hjy Aisha duk data nuna abin bai dameta ba amma ai kishi kishi...
da gatar da ita Dr tayi dacewa ''a a Maman Nasir karki sa wannan aranki kisa aranki
bautan Allah zakijeyi ba jin nauyin wata ba".

cikin sati biyu aka daura auren Dr Fanna da Abdulmajid namiji ba kunya aranan a
part dinta ya kwana
da safe tana zaune gaban mirror tana gyara durin d'an kwalinta ya fito daga wanka
towel daure a k'ugunsa yana jifan ta da murmushi tacikin mudubin gaban tane taji ya
fadi da ake cewa Abdulmajid da Abdulsamad suna kama ba tagani ba sai yau ta sake
tabbatarwa komai nasu irin daya hatta yanayin yanda yake tafiyar da mace kamar a
makaranta daya suka koyo ban banci kawai Abdulsamad yafi Abdulmajid haske k'adan
tana cikin wannan tunanin taji ya dafa kafadunta da hannayen sa ya daura kansa
awuyar ta ruwan jikin sa yana diga jikinta yana cigaba da yimata murmushi
yace " dan me akayi mudubi?."
bata bashi amsa ba saboda wani irin mamaki da tambayar ya bata idan marigayi ne
amsa take bashi da dan ya hasaka sirri fukka shikuma sai yace amma yafi kyau ga
masu hasken fata irin ku saboda kinga kekika haska mudubi bashi ya haska kiba,,

jinya ciji gefin kunne ta ne ya dawo da ita daga cikin dogon tunanin ta yace Doctor
mubudi ma yafi son masu hasken fata irinku kiga kekika haska mirrorn bashi ya haska
kiba ".
ya k'arashe maganan yana kashe mata ido
murmushi tayi tace'' ummmm abin yana bani mamaki ne yawancin kalaman ku irin daya".
mek'er da ita yayi tsaye yakai hancinsa dai-dai nata ahankali yake tifo da kalaman
acikin mak'ok'oron sa yace my heart ai ba kalamai ba hatta zuciyar mu iri daya dan
munyi tarayya da juna dashi azuciya akan abu daya aranan da nafara ganin ki aranan
nakamu da soyyyar ki ina shirin gaya miki naci karo da wasiyar Halima naki auri
dan uwa na aranan ba k'aramin tashin hankali na shiga ba dak'er da temakon Allah na
jure na daukeki amatsayin matar dan uwa na Fatima ban dauki son ki dawasa ba dan
Allah ki bani matsugun ni ko ya yake na miki alk'awarin zan shafe Abdulsamad acikin
zuciyar ki nin kinga kin tunoshi to wajen addua ne amma bawani abu na rayuwa ba,
Fatima I love you all my heart very very gashi kin bani farin cikin a dare daya kin
kaini duniyar da ban san ana zuwa ba Fatima Ina miki sonda ban san iyakan saba".

zaunar dashi tayi tana masa murmushi tace'' nagode sosai".


ta dauko Mai tafara shafa masa aranan de ba dasu akayi breakfast ba har angama
watsewa a falon Hajja suka shiga ba itaba shima yaji kunya musamman na uwar gidan
sa Aisha

Nasir kam sai akwana na biyu yasan gidan nasu ya sauya tsaye yake abakin kofar
mommy knocking yake sosai dan amma shiru Agrif yashawo saman yace Nasara zamuyi
letty fa Nasir da gaba daya ransa yagama baci yace "dalla jeka ni sai na gaida
mommy jiya mafa ban gaidata ba...
bude kofar akayi mommy ce daga ita sai rigan bacci zai shiga ciki ta fito ta kama
hannusa suka fito ta rufe kofar kallon tuhuma yamata yace "mommy bazamu shiga
d'akin ba gaidaki fa zanyi".
murmushi tayi tace'' son mu gaisa anan karkuyi letty'.
Yasake cewa "mommy da asuba naga daddy yashiga d'akin ki kuma jiya ma da naje gaida
daddy kamal yacemin daddy a part dinmu ya kwana me daddy yakeyi a d'akin ki?".
tambayar ya daure mata kai dama shi take gujewa rasa mezata ce masa tayi ta sauk'e
ajiyar zuciya
tace'' kasan tunda muka dena kwana tare nake jin tsoron d'aki na kaga kaima Agrif
ya dowo d'akin ka shine nima daddy ya dawo d'ak ina kuma ma ba kullum zaina kwana
anan ba wataran part din su wataran nan". kallon ban gamsu ba yake mata yawani hade
fuska
amma baice komai ba yajuya zaibi bayan Agri
Mommy tace'' my dear ko ba kason kwanan daddy din anan ne".
juyawa yayi yana kallonta kai tsaye cikin maganan sa na isa tace " eh mommy ai shi
namiji ne me yasa zai zo d'aki ki ai malamin islamiyar mu yace ba kyau namiji da
mace suna kwana a dadi daya inba mijin gidan bane".
wani irin faduwa gaban mommy yayi tana mamakin malaman yanzu yanda suke fayya cewa
yara komai tun basu kai matakin hakan ba yanzu d'an shekara tara har ya isa sanin
komai amma afili kuma

tace'' kai my Son daddy ma ai mijin gidan nan neko".


shima cikin mamaki ya kalleta yace" a a shi daddy mijin Mama ne kemuma Abba na ne
mijin ki nide gaskiya Daddy ya dena shigowa d'akin ki".
dafa kan sa mommy tayi tace'' oooo Nasir zaka ku makara idan kadawo sai muyi zancen
kaji".
cikin fushi yafice ko gaisuwar bai mata ba
to haka mommy tayi ta shan tambaya a wajen Nasir cikin ikon Allah auren daddy da
mommy bai cike wata 3 ba ciki ya bayyana ajikin ta alokacin Ummu ma tana daciki
zaikai watani 4 tare sukayi goyon ciki har Allah ya sauk'i Ummu lafiya awannan
karon macce ta haifa ayanzu yaran Ummu sun cike 4 Agrif Aiban Abbati sai wannan
jaririyar me sunan Mama akasa wato kishiyar mommy Aisha anaki kiranta Humairah
Hajja da kowa na gidan yanzu sai Humairah awajen takwaran ta Mama take wuni sai
idan zata sha nono akawota wajen Ummu

bayan wata 2 itama mommy Allah yasauk'e ta lafiya kyakkyawar yarinya mekama dasu
daddy su Agrif bak'a bata biyo mommy da Nasir ba
Nasir yana dawowa a makaranta zai wuce sama sai Dr Hafsa
tace'' Nasara kogani kafi mutum Nasara me wuyar badan ci baka ga jaririya ba kayi
k'anwa "Mami nagani".
atunanin sa Humairah ce dan haka ya yamutsa fuska yace "nagan ta mezan mata".?
Dr Hafsat tayi dariya tace'' shikenan zan tafi da ita gida zan bawa Ayman dama
matar sace namasa kamu".?
bai sake magana ba ya hakura sama sai Agrif ne yagane mommy ce ta haifu dan haka
jefar da school bag din sa yayi yatafi da gudu
ai yana arba da yarinyar yasa wani irin ihu yana cewa "woow mommy haifa mata ita
kikayi mommy kiga tafi Humairah kyau sosai kyakkyawa ce mamin Ayman bani ita".
ya k'arashe maganan yana zama akan kujeran yana washe baki Nasara da bai k'arasa
hayewa ba yaji yakasa tafiya yajuyo yana kallon inda suke ahankali ya sauko yasa
hannu yaja tawel din da aka nade yarinya sai da yamata kallon kamar na second 9 ya
yamutsa fuska ya koma baya yana kallon mommy da take kurban tea itama shi take
kallo yace mommy meyasa baki haifi fara kamar mu ba kika hafi wannan bak'ar ai
wannan k'azama ce nide wllh bana son ta kuma kar a haura da ita saman mu".
ya k'arashe maganan yana yarfa hannun sa daya taba tawel din alanman yana
tsantsanin hannu sa
Hajja ta meka masa zagi da hannu
tace'' kai ungo naka".
kallon raini ya mata yace " a a rik'e abin ki."

cikin matsifa Hajja

tace'' kai har ka isa kace kana k'amar bak'i uwar ka Halima bak'a uban ka
Abdulsamad baki kaimu kaf dan ginmu ma bak'ak'e ne waye kaga fari kaima wayasani ko
a hasbitin aka canjo ka da kanin b'akin halin ka baka gado mu ba idan an haura da
ita saman ka kasheta".

shima cikin matsifar da dama sun saba shida Hajja yanuna mommy da yatsa yace
kinga uwata farace tas niban san wata Halima ba... mommy ta ajiye cup din hannu ta
tace'' my Son jeka ka cire uniform din ka''.
wani dogon tsaki Nasir yaja yafara hayewa
Hajja tace'' Fanna kinga irinta ko ke kika b'ata yaronnan gashi yanzu y'ar da kika
Haifa ma yace ba yaso kuma kinsan tunda ya furta baya so baya sonne nifa halin
yaron nan tsoron yake bani bak'in halinsa fa k'aruwa yake" .
Mommy tace Hajja Nasir yarone zai dena".
Hajja tace''d'an shekara goman ne yaro"?.
shiru mommy tayi
Dr Hafsat tace'' gaskiya Dr Fanna ki duba al amarin yaron nan ki ajiye son da kike
masa ki fara fashim tar dashi abu mekyau da barar kyau dai-dai da ba dai'dai ba ya
kamata da rashinsa ba wata uwa wanda bata son d'anta saide hakan take dannewa da
nusar dashi hanya......
Nasir da har yakusa hayewa yaji kalaman mamin Ayman sun gama bak'anta masa rai
afusace ya juyo cikin rashin kunya yace "ke kije kinunawa Ayman dai-dai mana
aishima jakin ajine kuma kullma sai yayi Letty kiji da kanki malama."
ya k'are maganan tareda jan uban tsak'i ya haye cikin sauri
Hajja tace'' kunji ko yaron nan wata rana dukan mu zayyi harke me daure masa gindin
tunda gashi yafara da zagin aminiyar ki".
mommy tace'' Hajja zagi kuma ai amagana Nasir ba kalman zagi martani kawai ya
mayarwa Mamin Ayman''

Mommy ta kalli Dr Hafsa tace'' amma dan Allah Dr Hafsat kiyi hakuri haka Nasir
yake bayason a shiga harkan sa kuma inda Nasir zai shekara da mutum wllh baya shiga
har kansa sai yashiga nasa".
cikin mamaki Dr hafsa take kallon mommy tarasa wacce iri yace ita itade tasan
wannan ba tarbiyya bace mekyu amma afili tace
'' to Allah ya shiryeshi Amin mommy tace'' tana mek'ewa tayi sama
Hajja tana nunata da baki tace'' ta tafi lallashi

Mommy kai tsaye d'aki Nasir ta wuce a tsaye a tsakiyar d'aki ya dafa kai ahankali
ta k'arasa inda yake ta zaga tasa hannu tacire hannusa akan ta girgiza ai tace'' am
sorry kan ka ko ciwo amma meyasa kake da daukar zafi da wuri ka din ga hakuri kuma
zakabawa Mami ku hakuri".
"me nayi mata zan bata hakuri ai ita ta zageni har tana cewa a dai'dai tani".
"kayi mana cewa fa kayi bakason k'anwar ka saboda bak'ace kuma mummuna".
"mommy nide ba k'anwata bace kuma wllh bazan taba sonta ba na tsaneta".
cikin damuwa tace''
''Meyasa katsaneta naga kai kake ta cewa kafison na Haifa maka y'amace kasa mata
suna *NASRIM*".
cikin fusata yace
"Eh amma yanzu bana sonta Mommy kinsan fa duk yanda nake son abu idan wani ya
rigani ina hakura meyasa Agrif zai rigani daukan ta har yana cewa tana da kyau ni
yakamata na riga kowa ganin ta".?

numfarawa tayi tace'' amma kaima kasan farin jini irin na jarirai nida na haifeta
ma har yanzu ban dauketa agaban mutane zakace bakason k'anwar ka".?
cikin k'osawa da maganan yace
"Mommy ki dena cewa k'anwata niba k'anwata bace k'anwar Kamal ce tunda y'ar gidan
daddy ce ni kannena sun rasu yaran Abba na ".

wani irin nauyi maganan nasa ya mata lalle Nasir yazuce duk yanda take tunani
gashi da azabeben kishi ta jima da sanin yana kishi da Daddy".
Murmushi tayi afili
tace " ok ni ina son ta kuma sunan maman ka Halima ce zamu kirata NASRIM kamar
yanda kace da farko".
"Wllh mommy ko da sunana Nasuru aka k'irata ba zan sota ba tunda aka rigani cewa
tana da kyau".
"Ok am sorry my Son kayi wanka kaci abinci ka kwanta kan zai dena ciwon".
gyada mata kai kawai yayi har tajuya zata fita
yace" mommy anjima zanje aski kuma zanje gidan su Ma'aruf abokina".
"Ok amma kar kace zakaje kai daya Ya'u drive yakai ka yadawo dakai kuma ban yarda
kace basa yabar ka acan ba".

"Ok thanks my mommy."


a parlour ta samu Dr Hafsa Hajja ta fita su Mama ma sun fita dr tace'' mommy Nasir
zan tafi sai tomorrow insha Allah".
mommy tace'' ok nagode sosai Allah yabar zumunci Dr kuma ina k'ara baki hakuri akan
lefin Nasir ".
murmushi Dr tayi tace''ba komai Dr Fanna kece ma za abawa hakuri dama yawanci
marayu haka suke shiyasa rik'on su yake da Lada amma dan Allah ki dage ki kula da
tarbiyar sa kisani amana ne ahannun ki".
nisawa mommy tayi tace''hakane zan kula amma kisan me wllh bani kad'ai na batashi
ba har da Hajja dan yanzu dani nafara masa magana yafusata shi haka fashewa da
kuka zatayi tana cewa ai maraya ne ko tanemi cewa bana son sa wllh Hajja wata
iriyace da ba agane ina ta dosa kuma Wllh ayanzu aduniya ba Wanda Hajja take so
kamar Nasuru ko yaran nata bata so Kai ko shi marigayi bata masa sonda takeyiwa
Nasir duk wannan fad'an da tayi na burgane wllh inda zakiyi awa daya agidan nan da
zakiga yanda zata shigo tana basa hakuri kamar zata masa sujjada shiko bawani wanda
ya rena kamar ita'..
Dr Hafsat tace''gaskiya naga alama bata mintuna 30 ba ta ambace shima keda ita
bansan Wanda yafi wani son Nasir ba".

Haka aka sha sunan Nasrim duk da bawani shagani akayi ba dan Hajja ta hana wai
acewar ta rabon tane ya kashe mata d'a dama ance rabon y'amace kisa yake dan haka
ko daukar ta batason yi kamar sauran jikokinta

haka Nasir da gaskensa yake nunawa Nasrim k'iyayya musamman dayaji FURRUCIN Hajja
na cewa ai adalili ta Abban sa yamutu ko ganin ta bayasan yi ko shiga yayi yaganta
a hannu mommy to sai de yafita idan taga haka ita zata ajiye Nasrim ta fito wajen
sa tun mommy tana daukan abin a k'uruciyar har abin yafara bata tsoron da akwai
randa ta samesa.....
*To masoya mu hadu a page 4 insha Allah nagode*
*Taku BJ*
[4/8, 1:47 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCINA NE*

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*

```Marubuciyar```
*DAMA TA*
*AMFANIN SOYAYYA*
```NOW```
*FURUCINA NE*

*_________________________________*

✍🏼
*AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind
of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻

https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association

*_________________________________*

*Page 4*

NASIR ta samu ya toshe mata hanci sai famar wutsilniya take a k'afa da hannu
cikin sauri mommy ta k'arasa gurin ta ce "ya haka? Son kashe k'anwar taka za ka
yi?".
mik'ewa ya yi ba alaman tsoro ko firgici idonsa cikin nata ya ce ''Mommy so nake na
kashe ta kowa ya huta tunda dalilinta Abbana ya rasu".
Mommy ƙarasowa ta yi inda yake ta kama hannunsa ta zaunar da shi bakin gadon, ai ko
da sauri ya mik'e yana yamusa fuska ya ce "Mommy ba na son ki sake zaunar da ni a
kan bed din nan tunda kika kwatar da yarinyar a kai".

Mommy ba ta ce komai ba ta zaunar da shi a kan jujeran 2setter ta kira Harira me


aikinta ta ce tafita da Nasrim bayan ta dauketa sun fita, da kusan mintuna 3 tana
kallon sa ta nisa ta ce
''Nasir ka yarda da ƙaddara ba Nasrim ba ce ta kashe Abba, Allahn da ya halicce shi
shi ya dauk'e shi dan bawai dan zuwan Nasrim kaɗai ba ne ka ga kafin Nasrim akwai
k'addaran aure da ya shiga tsakanina da daddynku ba dan Allah ya sauk'e Abbanku ba
da babu yanda za a yi hakan ta faru Nasrim yarinya ce ita, ba ta ma san kanta ba
yanzu dan Allah ko ba ka dauki Nasrim a masayin k'anwa ba kar ka cutar da ita sabo
da".
"Mommy meyasa ba kyason na cuceta".?
tace''saboda ina sonta".
"Mommy ni kindena sona".
"haba my Son ya zan dena sonka wallahi ko da irin Nasrim goma na haifa ba su isa na
musu rabin son da nake maka ba".
"To mommy ba na son ki sake furta kina son ta ni kawai za ki ci gaba da so".

Dariya ta yi ta kai masa kiss a kumatu ta san abin nasa har da kishi da kuma
ƙuruciya
"In sha Allah ba zan sake cewa ina son ta ba, kai zan ci gaba da cewa I love you my
beautiful son."
murmushi yayi wanda ya lotsa duk kumatunsa
Ya ce" I love you too my sweet mom".
"Thanks my dear Son kayi alk'awarin ba za ka cutar da Nasrim ba ko".
Ya ce "E, amma ni ma ina da sharuɗɗa: Na farko ya zamana duk lokacin da zan shigo
gaida ki kar na gan ta, kin san lokacin tashina tun kafin na zo ki kira masu aiki
ki basu kar na shiko na ganta,
Na biyu idan an san ina gidan a daina barin ta a main parlour ko hanyan da zan gan
ta in dai ban ganta ba ba zan cuce ta ba, ba na son ganinta".

Shiru mommy ta yi ganin da ta yi kamar kalamansa sun yi tsauri, amma dai


farincikinsa shi ne kwanciyar hankalita dan ba ta son ganin sa cikin damuwa.
Sai ta fara magana cikin sanyi murya
tana cewa "In sha Allah zan kiyaye in dai hakan zai sanya ka farinciki dan
alk'awarin da na daukarwa mahaifiyarka kenan za ka rayu cikin farinciki in sha
Allah".
"Mafaifiya ta kuma?

Mommy ta ce'' Eh Nasir".


Daga nan ta kwashe komai ta fada masa ba ita ta haife shi ba, ta cigaba da cewa
"Ka k'addaran aure na da Abdulsamad shi yakashe ma haifiyar ka Halima saboda rabon
yara uku da suka rasu kamar yanda k'addaran auren daddy ya kashe Abba duk da dama
ina da niyar gaya maka ba ni na haife ka ba, ko dan ka yi wa mahaifiyarka Halima
addu'a saboda ba ta da kowa sai kai ɗin nan, amma ba yanzu na yi niyar gaya maka ba
sai ka kai ko da shekara 20 ne kafin ka sani yau de na gaya maka ko wacece Haliman
da kullum nake cewa ka mata addua amma yanayin halinka ya sa na gaya maka yanzu
daga yau ka yi wa Halima addua a matsayin mahaifiyarka ita da Abban ka".
Cikin mamaki yake binta da kallon
sai da ta gama ya ce
"Mommy idan ke ba mommy na ba ce me ya sa muke kama sosai dake? ko shi ya sa Hajja
kullum take cewa ban gado halin Halima da Abba ba, ita ce hotonta a main parlourn
mu da na Hajja ko?"
Ya jero mata duk waɗannan tambayoyin a jere

"Nasir ni kaina ina mamakin kaminmu da kai sai dai ina tunanin tabbas ba za mu rasa
dangantaka da Halima ba, shiyasa kullum addua ta Allah Ya ba wa Baban Halima Baba
Nasuru lafiya shi zai warware mana komai dan nima ka ga ban san dangin ubana ba, ba
zayyi yuwu a ce komai namu iri daya da kai ba musamman idan anyi duba da zanen
barebari da yake fuskana irin sane a fuskan Baba Nasuru".

"Mommy Allah yaji kan Mama kuma na ji ina son Baba Nasuru".

"Ameen my Son nima na so Halima ita ma ta soni kuma ban san me yasa nake son Baba
Nasuru ba duk da har yanzu ba wani magana yake sosai ba".

Haka dai suka cigaba da hira kamar ta samu wani babba.

Daddy da yake tsaye ta window tun fakon shigowar Nasir yana kallon duk abin da
yafaru ya jij-jiga kai ya bar wajen mommy ta ce
"Son zan shiga wanka ka san yau zan fara fita wajen aikitun haifuwar Nasrim".

"Ok Mom zan je wajen Hajja kuma zan yi hadda anjima".

"Allah ya timaki d'ana".


Mommy ta gama shirinta tsaf daddy ya shigo kallon sa tayi tace''Ranka ya dade yau
ba shari'a ne ban ga kana shiri ba"?
"Ai week ɗin nan ma gabadaya ba ni da wani aiki amma an jima zan fita office".
k'arasowa ta yi inda yake ta ce
"Amma kamar kana cikin damuwa ko".

" E, amma damuwar tawa ba ta da wani amfani a wajenki".


Cikin mamaki ta ce
'' Because of what"?
kallon ta ya yi tare da juya fuskarsa wani gefen yana cewa
"Saboda ba damuwar Nasir ba ne Dr! Na ga duk abin da kuka yi da shi yanzu har
Nasir abin ya kai ya yi yinkurin kashe min yarinya baki dauki abun a bakin komai
ba".
Cikin k'osawa mommy ta ce
"Amma alk'ali ai ka ga na yi masa magana ko".

Cikin b'acin rai ya ce


"wane magana kika masa idan ke idonki ya rufe da son Nasir ni nawa a bude yake, ko
baki fashimci akwai barazana a FURRUCINsa ba? Cewa fa ya yi duk sanda zai ganki kar
ya ganki da ita kuma kar ya ganta a babban falo ko hanyar da zai wuce kar a bi da
ita wai hakan ne k'adai zai sa ya kasa cutar da ita, ya kafa miki sharud'a kika
amsa kin karba kin yi daidai kenan? ko wannan ba damuwa ba ce a gabana fa aka furta
'yar'uwar y'ata tana cikin wani hali Dr har ga Allah ina son NASURUDDEEN din amma
FURRUCINSA ya yi ts'auri a kan Nasrim, ba zan iya kwatanta miki yanda nake jin
NASRIM a zuciyata ba, ko Kamal shi ne babba ba na jin sa kamar ita ba zan iya
jurewa ba idan wani abu ya same ta".

"To dan Allah alk'ali ka yi hakuri ai yaro ne zai dena".


Shiru ya yi yana sauk'e a jiyar zuciya yace" Allah Ya sa, Ya shirya shi. A dawo
lafiya".
Cikin shagwaba ta ce
"Haba Abban Nasrim yau ba rakiya"?
Jinjina kai ya yi yana jan bargo yace I love you my wife sai kin dawo".
taku ta fara a hankali da niyar ta k'arasa inda yake ta yi masa kissing

Cikin wata irin murya ya ce "Allah kika kuskure kika k'araso nan bake ba tafiyar
nan dan zan b'ata shiri".
Cak ta tsaya tana masa shagwaba
yinkurin tashi ya yi da gudu tayi hanyar fita si ya ce "Da ki tsaya mana ki ga
illar tsokana". Sai da ta kai kofa ha hura masa kiss din a hannu ta yi saurin fita
dan tasan in ya kamata bakyau.

********

Bayan kwana biyu haka mommy ta zaunar da Maimunatu da Harira tana ce da su


"kuna ji na ko? Nasir ba ya son ganin k'ananan yara jarirai dan haka nake son ku
dinga boye Nasrim idan kun gan shi kar ku yarda ya ganta a tak'aice dai ni ma ba na
son ku bari ya gan ta, sannan ina neman alfarmarku wannan ya zama sirri tsakanina
da ku ka da ku bari wasu su gane ko da Hajja ce".

Maimunatu tace'' in sha Allah ba mai ji wannan maganar"


Ita ma Harira haka ta faɗa wa mommy.

Mommy ta ce
"Yawwa na gode da yanda kuke kiyaye dukkan dokokina ina jin dadin zama da ku sannan
ke Maimunatu iyayen Garba sunje garin ku an gama komai sai saka ranan aure kuma na
ji dadin yanda suka ce ba sai kin je ba sun bar komai a hannuna su za su zo nan ayi
shiyasa na sa a muku gini a nan kusa da part dina ta baya in sha Allah kafin
lokacin za a gama ginin".

Cikin kunya myaimunatu ta yi godiya


haka maaikatan nan sukaci gaba da ɓoye Nasrim duk ko yaran da aka samu akasi Agrif
ya nace ya dauketa ya ganta to duka da minsini de sai ta sha su a wajen Nasir,
Agrif ko ya ce bai yarda ba dan batuwa da Agrif a kanta dan shi duk abin da Nasir
yake masa ba ya damunsa amma muddin ya taba masa Nasrim to za suyi fada a ranan ko
abinci ba za su ci tare ba, zai ce yayi jagolgolo ta k'azamar yarinya sosai
Agrif yake son Nasrim ita ma Nasrim tunda tayi wayo take son sa, amma ba ta son ko
da ganin Nasir tana ganin sa za ta sa kuka kaman za ta shide yau ba Harira ta
barta a main parlour ta tafi hado mata madaran ta, ta rarrafa ta fito compound shi
kuma Nasir yana zaune ya juya bayansa da litafi a hannunsa dan karatu yake tuk'uru
sun kusa zana jarabawan fita daga primary ya ji an rike masa k'afa yana juyowa yayi
arba da ita bai gane taba dayake baya tsayawa ya kalli fuskanta sosai murmushi
yasakar mata ita ko tana d'agawa ta kalleshi ai k'o ta fashe da wani irin kuka da
sauri yasa hannu ya dauketa yana cewa am sorry beautiful baby girl". yana kallon
ta yana shafa kwantaccen suman kanta yana murmushi ya sake cewa komai naki me kyau
ne baby".
ita ko sai wani irin kuka take tana neman sauk'a ajikin sa,
Agrif da yake baya shima yana nasa karatun ya ji kukan Nasrim yayi yawa ya juya da
niyar ya shiga parlour ya ganta a hannan wanda bai taba zato ba
Nasir yace ''Agrif kaga wata beautiful baby girls gashinta mai kyau komai nata me
kyau dan Allah yar wacece mommy tayi bak'uwa ne"?

Wani irin dariya Agrif yasa yana tafa hannu ya ce "Ashe ka san mai kyau ce ashe za
ka dauke ta, ba kai ka ce ko hanyar da ta bi ka gani ba zaka sake bi ba? Ashe duk
k'arya ne''.
Ya k'arashe maganan yana cigaba da dariya, sai alokacin Nasir ya tuno da wacece a
hankali ya sake ta ta yi kasa da sauri Agrif ya yi niyar ɗaukota amma ina! Har ta
yi k'asa tif kafin Agrif ya sunkuya ya d'agota har Nasir ya sa kafarsa ya take
yatsunta biyu yana wani irin murzawa da takalminsa sawun ciki Agrif yayi-yayi ya
d'aga kafar ya kasa ga Nasrim kukan ma ta daina tsabar azaba sai wani irin d'aga
ido sama take kamar za ta sume, shiko Nasir sai da yaji k'aran k'ashin alaman
yatsun sun karye ya d'aga k'afar a lokacin Harira ta fito wani irin kuka Harira
tasa tayi kan Nasrim ta d'agota har tasuma shiko Agrif neman abin da zai bugawa
Nasir ya illata shi kawai yake nema jiyake ko bindiga ya samu zai iya harbin sa
wani gilas da a kacire a window Hajja ya hango zaran gilas din yayi da wani irin
gudu yayi kan Nasir da yajuya baya yana ta fitar da numfashi Baba Yakubu da sauran
masu aiki da gudu sukayi kansu amma kafin su k'araso Agrif yasamu nasaran bugawa
Nasir a kai
sai de Allah bai sa yai Koda k'ozani ba dan gilas din ba me saurin bashewa bane
saide yadanji ciwo juyowa yayi yana kallon Agrif din yace"ni ka bugawa wannan dan
wannan banzar ko".
"Eh na buga kuma Wllh bai isaba sai na sake rama mata kuma Nasrim ba banza bace
gaka babban banza". yasake yin kansa za k'arfi yanda idan ya buga masa ko bai
faahe ba zai illata shi dak'er aka shiga tsakanin su
shiko Nasir ji yayi ya dake tsanan Nasrim dan ba a taba zagin sa haka ba sai yau a
kanta har buga masa gilas din ma bai masa zafima irin zagin da Agrif din yake masa
yafi masa ciwo da sauri ya sake zaran Nasrim ahannu Harira zai bugata daidai
lokacin motar daddy tayi parking daddy bai jira an bude ba yayi sauri ya fito da
sauri yayi saurin k'arasawa inda suke Kabiru yana kokarin karban Nasrim a hannun
Nasir amma ya hana wani irin mari daddy ya dauke shi dashi zai sake k'aramasa yaji
an rike hannu sa yana juyowa yaga Hajja ce cikin b'acin rai,
Ta ce'' Abdulmajid kashe min shi za ka yi a kan wannan yar taka wadda dalilinta na
rasa ubansa, tun daga yanzu Nasir zai fara fuskantan maraici akan y'arka za ka dake
sa? Yaushe Abdulsamad ya mutu da har za ka fara manta shi waye ka rufe ido har kana
dukar masa tilon jininsa ".?
Ta k'arashe maganan tana sakin kuka
Daddy ma cikin b'acin rai Hajja ba ta taɓa ganin sa da shi ba ya ce
"Haba! Hajja ba ki ga laifin da yayi ba inda ya jefar ta fa?"
Kafin Hajja ta yi magana Nasir ya ce
" Dan bani da ABBA ba me rama ni shi ne za ka dake ni akan y'arka kuma wllh sai na
rama a kanta kashe ta zan yi wllh sai na kashe ta".?
Hajja ta ce "A'a daina wannan FURUCIN, zo mu je na duba ko ka ji ciwo Allah zai
saka maka, ai maraici ba siya ka yi ba marici yana kan d'an kowa maraici ba hauka
ba ne soyyayata kaɗai ta ishe ka, ni ina son ka kai da ya Abdulsamad ya bar min,
kai nake gani a madadinsa ba zan yarda a cutar min kai ba a kan wata banza ba".
Ta idasa maganar haɗe da jan shi suka yi gaba.

Mommy da take tsaye ranta idan ya yi dubu ya ɓaci cikin b'acin rai ta ce
" Yanzu Alk'ali abin har ya kai haka har ta kai ka d'aga hannun ka daura akan Nasir
da sunan duka kuma a gaban maaikatansa za ka k'ask'antamin shi ?".
shi ma Abba cikin nasa b'acin ran ya ce "Na daka Dr Fanna ko kin fini iko a kansa
ne kina ganin kamar kin fi kowa iko a kansa ko, Dr Fanna na fa gaji da irin wannan
halin! Ke wacce irin uwa ce? Idan Nasir amana Halima da Abdulsamad suka bar miki
ita Nasrim amana ce kai tsaye daga wajen Allah kina shi Ya ba ki kuma amana Ya ba
ki kika rik'e amanan wani bawa amma kin banzatar da amanan Allah Sam.... ".

Dakatar da shi mommy ta yi da cewa "ka gaji da irin wannan halin nawa kace ko ? Na
ji ka gaji za ka iya daukar matakin da ka ga za ka iya amma inde akan Nasir ne Wllh
baka isa ka ce min ba ni da iko a kansa ba ko ka fi ni iko da shi ba".
har zayyi magana yaga yanda yatsan Nasrim ya kunbura sai yanzu yakula da ashe daya
yasan ma rawa yake alaman ya karye cikin wani irin razana yace "Dr Fanna ya
karyata fa".
"E, na gani ya karyata naka ka sani ai, yanzu ka san halin da shi Nasir yake ciki".
Cikin sanyin murya daddy ya ce "Dr ki zo mu je a kai ta asbiti ba lokacin wannan
maganan ki duba halin da y'ar nan take ciki."
Ya k'arashe maganan yana karban Nasrim a hannun Harira
"kai me zai hana ka kaita".
tana gama fadan haka tayi part din Hajja
wani irin hawaye ne ya surtowa daddy yana na kallon Nasrim da sai yanzu ya gane a
sume take ga yatsa yana rawa. Ya rasa ma ya zai yi Habu drive ya ce "Alhaji mu je
asbitin" Shiga yayi motar kafin driver ya ja yana cewa Baba Yakubu dan Allah
"Yakubu ka cewa Aisha ta same ni a asbiti yanzu".

********

Mommy tana cikin lallashi ta ce'' my Son ka ji mata ciwo fa sosai amma na san Abu
ma sai ya yi maka fad'an dan haka idan ya tambaye ka ka ce kai ba ka sani ba ka
taka kar kace wa Abunku da gan-gan ka karya ta ka ji".
cikin dafe kansa da yake jin yana masa ciwon ya ce
"No Mom ba zanyi k'arya ba ina sane na taka ta ai dama na ce kar na sake ganin ta
kuma dan raini har fa kamani tayi wllh na zaci watace har daukan ta fa na yi Allah
ba zanyi k'arya ba da gangan na taka ta shi ma Abun haka zan ce masa".
Mommy tace'' wannan ba k'arya bane kare kai ne nasan Abu zai maka fada ko ya dake
ka kamar yanda daddy ya yi".
Cikin kawar da maganan yace mommy kaina ciwo yake min Agrif ya buga min glass Dad
ya mare ni''.
"Ok sorry my son mu je hospital ko".
ya ce "Na mommy ba sai mun je ba ki ban magani kawai".
Mommy tace''ok ka sha sai ka kwanta ni kuma zanje na dubo Nasrim an tafi da ita
asbiti"?
turo baki yayi yace " wllh mommy ba za ki ba ai a kanta aka dake ni".
" OK my Son ba za ni ba".
Hajja da take sauk'owa daga steps ta tabe baki tace'' au dan ita yar gata ce har
asbiti aka kaita daga dan takawar ummmm gata ni Lami yar Habubakar amana yayi
k'aranci har agabana Abdulmajid zai nuna bambanci ga d'an Abdulsamad dan Adam kenan
mai manta alkairi".
Ummu da take kallon karfin halin su ta kasa jurewa ta ce
"Haba Hajja! ina Nasir ina Nasrim ai ba sa'annin juna ba ne kuma abinda ya yi
ai....
Hajja ta ce
"Dakata Amina ni bana ciki da rashin gaskiya ai shi maraya ne ko ma me yayi ai a
masa kara ko dan darajan ubansa" .
daga nan Hajja ta kama fada har da gayawa Ummu magana son ranta.

********

Agrif da Mama da Kamal ne suka tafi asbitin lokacin har an shiga da ita za a mata
aiki daddy suka samu a zaune yayi tagumi Mama ce tace'' Alhaji kayi hakuri insha
Allah zata..
bata k'arasa ba Dr yafito da saurin sa yace '' ranka yadade kayi sauri ka saka mana
hannu za ayanke mata daya yatsar duk biyun kayara ne amma daya zai gyaru daya ba
zai gyaru ba dole sai dai mu cire mata dan k'ashin ya riga yayi daga-daga".
wani irin kuka Agrif da kamal suka sa haka Mama ma shima daddy cikin hawaye yace
"A'a ina da d'an uwa da mahaifiya bari na gaya musu kafin nasa hannu na ji ta
bakinsu. Hajja ya fara kira yana gaya mata ta sa kuka ta ce
" Abdulmajid abin har ya kai haka wllh ban yarda a ciremin yatsar jika ba gani nan
zuwa".
shide katse K'iran yayi yana kiran
Alhaji Abdulraham shima Abu ya ce"subbahanalla gani nan zuwa ina cikin makaranta".
yana kashe wayan ya dafa kai ahankali yake fitar da numfashi
Dr ya ce "sir please aikin yana buk'ara gaggawa bawani abu bane ake cire hannu ma
gaba daya balle dan
Fingers".?
Takardar daddy ya karba yasa hannu
Mama tace'' Doctor please bawani hanya da za a bi dan Allah ko da waje ne a fitar
da ita ba mason a yanke mata yatsa".
Dr yace "Madam nasan kunfi karfin hakan to wannan k'addara ce bayan da za a yi
yatsar ya koma jikinta ya riga ya bar jikinta fatar kawai za mu cire shi yatsar ya
riga ya fita ma".
Kuka sosai Agrif da kamal suke yi

Abu ne ya fara zuwa amma lokacin ma har an fito da ita har ankaita d'aki Mama tana
zaune a bakin godon daddy kuma akan kujeya ya sa dan yatsar da aka mek'a masa
acikin wani kwali gaba Kamal da Agrif har yanzu kuka suke Abu yace "wai me ya faru
ne?"
Daddy bai yi magana ba Kamal ne ya bashi labarin komai ajiyar zuciya ya sauk'e ya
ce
"Kayi hakuri alk'ali Allah ya k'addara hakan zai faru da ita shikuma Nasir insha
Allah suna gama jarrabawar ba za su jona na secondary a nan ba nan da wata 3 za su
tafi America kafin su gama ya yi hankali dan a nan Dr Fanna da Hajja su suke biye
shi.

********

Sai da Nasrim tayi kwana biyu a asbiti aka sallame su Hajja da Mama sune a kanta
ta amma mommy bata ko lek'o ba dan ita a ganinta ita aka yiwa babban lefi an yake
mata yatsan y'a bata reda neman izinin ta ba tafake da wannan amma azashiri Nasir
ne ya hanata zuwa
dak'er Hajja ta tarasu ta basu hakuri duka. Amma tun daga wannan lokacin Nasrim ba
ta sake komawa wajen mommyn ba shi ne dalilin yaye ta
bayan wata 5 tafiyar su Agrif saura sati
yau ne aka gama tattare duk wani dukiyar na Alhaji Abdulsamad akasan yawansa yasa
yayiwa daddy yawa dole aka yayyato wasu alk'alai kuma duk wannan shekarun
anyisane cikin tattare dukiyar alk'alan su zaga dukkan k'asashen da marigayin yake
da company ko dukiyar bayan cire tumilain mommy da hakki mahaifiya Hajja aka
rabawa yaran sa guda ahudu wato Nasir da jariran mommy wanda daga baya aka hadewa
mommy na yaranta.

Tabdijam ! mommy ta tashi da kaso 80 cikin dari na dukiyar daga baya tace" ita a
haɗe nata da na Nasir ba abin da za tayi da wannan dukiyar itama Hajja a take ta
raba nata gida biyar ta bawa danginta da na mijinta kaso daya su raba daya kuma ta
baya Abdulraham daya Abdulmajid daya daya tace' a bawa Nasir ta bar masa halak
malak marayane daya tace za amata aikin Allah sadakatun jari'a yan uwan ta dana
mijinta dama suna wajen atake sukace saide mommy ta fansa tunda company ne dama
kuma ba ma a Nigeria suke ba mommy sai da ta nemi shawaran Nasir ya yarda tace'' to
ta bansa atake tatura musu kudin su ma daddy da Abu cewa sukayi ta fansa dan suke
gani kamar hakan zaifi musu sauki dan company nin da Abdulsamad ya mallaka musu na
ashana ma bawani iya rikeshi sukayi ba daga k'ashe shima mommy suka saidawa
Yanzu de dukiyar gaba daya yazama na mommy da d'an ta

*bayan shekara biyar*

A wannan lokacin su Nasir suna level 2 a university a k'asar Americans, Aiban kuma
bana za su gama secondary shida Abbaty d'an shekara shida a duniya za su shiga
primary 3.
Misalin k'afe biyar na yammacin Lahadi hadirin ne sosai yake shirin tasowa daddy
kwance a bayan motarsa, ya kalli gefen islamiyar su Nasrim ya ga yara sai fitowa
suke wasu an zo daukar su wasu kuma da k'afa suke gudu ya cewa drive Kabiru mu
shiga mu mudu ba ko ba azo daukar su Nasrim ba ga hadiri na shirin tashi ko''.
"Kabiru yace ok sir". yayi reverse ya shige ciki.

Nasrim ta lek'o ta window tace "wai Humairah baki gama rubutun ba wllh nide zanbi
motar gidan su Ameera ga hadiri kuma yaufa bro Agrif da ya Kamal zasu zo nasan ma
yanzu sun zo bama nan kum....
shiru tayi jin Amira tana cewa
"La Nasrim ga motar daddy ku a dai-dai lokacin kuma Humairah ta fito da sauri suka
k'arasa gun mota Kabiru ya fito ya bude musu baya suka shiga Humaira ta ce''
Daddy "Ina wuni".
"Lafiya my dear ya karatun".
Ta ce muna yi daddy yace madallah".
ya juya yana kallon Nasrim da take ta faman turo baki yace
"Ya de my sweetheart".?
cikin shagwatar ta tace'' Daddy ba suya Ya Agrif bane zasuzo amma Mama tace wai sai
munzo makaranta ina ga ma sunzo yanzu".
"Come down my dota kin manta yau birthday dinki ki daina ɓata rai Agrif ya kawo
miki tsaraba da yawa kuma ya ce ba zai kunce ba sai kin zo"
Ihun dadi ta fara dai-dai kwanar da zai kaisu gidan su ne suka samu wani mutum da
wata yarinya dakuma wata mata a kwance an rufeta da wani yadi da buzaye suke
nad'awa mutumin sai kuka yake yana sake k'enk'eme yarinyar da bazata wuce sa'ar su
Nasrim ba Nasrim tace daddy ka ga wasu mutane a waje ruwa yana musu duka mu tsaya
mu dauke su daddy".
Sai a san'nan daddy ya juya ya kalli gefen da take nunawa ya sa Kabiru ya tsaya
daddy ya leko kai yace" lafiya malam kuke zaune anan ana ruwa wacece wannan a
kwance cikin matsanancin kuka mutumin ya d'ago ya ce matata ce ta mutu..

Da sauri daddy ya ɓalle k'ofar ya fito ya ce


"Subbahanalla kuma kake zaune haka ina ne gidanka?".
Cikin kuka dan buzun ya ce
"Gidan wani Alhaji Bala muke aiki a can wani anguwa shi ne da ya rasu yaransa suka
kore mu. Mu 'yan Niger ne cirani muka zo ban san inda zan je ba yanzu haka neman
yanda za ayi ayiwa matata sutura nake so ".
Daddy yayi mugun tausaya masa yace "idan ka amince zaka bini gidana kafin daukewar
ruwan muga abin da Allah zai yi to".
"Na gode Alhaji".
Haka suka kinkimi gawar suka saka a motar bodyguard din daddy shima mutumin ya
shiga sai yarinyar ta shiga motar daddy kusa da Nasrim suka ja sai gida.
Sai washegari aka yi suturan matar nan Agrif kam yayi murnan ganin Nasrim dinsa
bini-bini ya ce su zo su fita yayo Shan ice cream cin cake dade sauran su Nasrim
ta kalli kyakkyawar yariyar buzuwar nan tace'' ke me yasa ba kya bin mu muna fita
yawo yayana yake kai mu".
washe baki yariyar tayi tace'' ina so". dan agidan da suka zauna duk da a dakin
megadi suke amma yaran gidan suna mugun kyamar su shiyasa take mamakin mutane gidan
nan da suke janta sosai duk sun lika can inda suka barin kudi
zama Nasrim tayi tace'' yawwa zamu na fita tare daga yau tunda kin dena kukan
mutuwar zan sa daddy ya saki a makarantar mu muna zuwa tare Mamar mu tazama mamar
ki ko Mama"?.
ta k'arashe maganan nata kallon maman Mama tayi murmushi tana kallon kyakkyawar
yariyar da ta gama kwanta mata dama tunda ta ganta take son temaka mata yanda za ta
samu ingantaccen yaruwa ita de tana son yara musamman mata kodan Kamal namiji ne. A
fili murmushi tayi tace''Eh mana
My dear ki gaya wa daddy ku kina son zama da IZZZATU zai yarda ta zauna in sha
Allah".
"Lah Mama sunan ta IZZZATU".
Mama tace'' Eh ".
"Mama sunan ta yayi dadi INA SON TA".

hakan ko akayi bayan kwana biyu daddy ya gayawa Hajja yana son yasa Izzatu a
makaranta shikuma Babanta a samu wani aiki acikin gidan nan a bashi ko da gyaran
flour ne".
Kai tsaye
Hajja tace'' ban amince ba".
shirun kowa yayi
cikin kuka Nasrim ta buga k'afa ta tashi ta fice Agrif yace "Hajja me yasa temako
ne fa bake kike cewa temako jari bane duk inda muka ganshi kar mu rai nashi".
"Eh haka ne da shi kadai ne zan iya bashi wajen zama amma tunda yazo da yarinya
macce gaskiya ban abince ba macce ba ta da tambas balle wannan kyakkyawar ina
tsoron wata rana wani daga cikin ku jikoki na yace yana son tsintacciyar magi da
ace shi daya ne yana daga waje ba abin da zai iya mana amma ita macce tana daga
ciki bazai yuwu ba".
dariya Agrif yayi tsosai yace "Hajja bari kigani yace Kamal zakaso wannan.? yanuna
Izza a yatsa a wulak'ance
Kamal cikin kyma yace
"Ni mezan yi da ita *TALAKA* da ita ai ni yar gaye nake so".
ya k'arashe maganan kamar zayyi amai
dariya iyayen sukayi
Agrif yace" kai Aiban kana son ta".?
girgiza kai Aiban ya yi dama shi ba mai son magana ba ne

Y kalli Abbaty yace " Barr kai fa kana son wannan abar".? ya nuna Izzatu Abbaty
yace
"a a ni ai idan na girma Faridan Mama Hadiza zan aura bana son farar macce balle
wannan kod'eddiyar".
Agrif yace" tsariu daya dakai Barr nima faringa bai min ba yayi kalan tsoro
"to kinji Hajja suma basa so balle ni me NASRIM".
dariya sosai suka saka Hajja tace'' to NASARA fa?".
Agrif yace ai tun yana yaro ra'yinsa y'ar barebari yake so kuma me irin zanen mommy
dan haka ba abin da zayyi da wata buzuwa ko sadaka yallace ma".
A haka suka shawon kan Hajja ta amince aka saka Azza a makaran ta primary 1 aka
ajiyeta ana mata lesion sosai tunda ba ta yi nursery ba kuma sosai kanta yake ja
dan haka lokacin da su Nasrim zasu gama primary daddy ya ce "ita ma asata cikin su
tunda malaman sunce zata iya dan tayi girma har tafi su Nasrim sawon k'afa ga
alamun girman macce ya fara bayyana ajikin ta wannan shine dalilin da yasa Izzatu
ta tadda su a karatu
Izza da Nasrim sunyi wani irin shak'uwa marar misali Izza kam Allah ya bata wani
irin kyau nutsuwa ga shiga rai. Bayan jarrabawar su yafito zasu shiga secondary ne
bala wanda suke cewa sarkin gida ya kai su tahfizul Qur'an maimakon ya musu
registration makarantar su ta da ga shi tunsafe idan aka je ba a tashi sai bayan
isshai.
Ana cikin cin abincin dare tukun suka shigo duk ana main parlourn na Hajja
Mama tace '' oyoyo y'an mata na hasken rayuwa ta , amma wannan din wane irin
makarantane ajen tun safe sai dare".
Humairah ta ce'' Mama muna zuwa dama aka ba mu uniform kala ukku daya na safe daya
na yamma sai wannan na jikin mu muka saka bayan magariba kafin isha'i aka mana
hadisi da muka yi sallan kuma aka tashe mu kuma malaman Islamic studies din duk
larabawa ne na boko kuma duk turawa ne sunan makarantan LITAHFIZIL QUR'AN ISLAMIC
STUIES".
Mama ta ce'' gaskiya mommy ya 'amata ku duba ai wannan karatun akwai matsi tun safe
har sai daren kwanciya a a wllh shi ba day ba shi ba boding ba".
Hajja ma tace'' gaskiya yayi tsanani".
Ummu dai ba tayi magana ba daddy ya ce "to ke Aisha ai hakan yayi ba kiga yaran ba
alamun wahala a jikinsu ba."
ya juya yana kallon Abu yace
"Bro yaushe aka bude irin wannan makarantan a kano?".
Cikin mamakin Abu yace "a a ban sani ba kana nufin ba kai kasasu ba".?
Daddy yace" a a."
duk suka juya suna kallon mommy a tunaninsu ita ce ta sanya su ta ce "Gaskiya ni
ma ban sani ba".?
Abu ya ce wa yaran
"To ku wa ya Kai ku".?
Nasrim tace'' sarkin gida ne"
A take aka kira Bala sarkin gida
Abu ya ce" Bala jiya munyi dakai zaka kai yaran nan makaran tansu da suka gama suci
gaba amma yanzu kuma sukace ka kai su wani".
"Eh Alhaji umarni ne daga sama yallabai Nasara ne yace na kai su can kuma makaranta
gidan nan ce, jiya aka buɗe ta, amma ina ga bai san da zaman Izzatu ba dan ba
sunanta sai ni na saya mata from a kudin wajena wanda ka bani na kai su bai ma isa
ba sai da na cika dan makaranta akwai tsada sosai".
Abu ya ce
"Ok ba damuwa zan ba ka cikon".

Hajja ta tabe baki tace'' mutum sai munafirci da kulle-kulle yana can waya da
computer suna kunsa masa komai na gidan nan ko ina ya san sun gama makaranta shi ba
zuwa yake ba".
Abin yayi matuk'ar bawa su mommy mamakin har mommy ta ciro waya ta saka a handfee
ba jimawa ya yi picking
cikin muryar sana k'asaita ya ce
"My sweet mommy barka da dare kin bude ko"?.
"E, za mu yi magana an jima ashe makaranta ka buɗe babu sani ba".
"Ok sorry Mommy ai abubuwa ne suka min yawa kuma made na so nayi surprise dinku ne,
in na zo sai mu yi bikin buɗe shin aki yamin yawa ina Hajja rigima ina Abu ya
daddy".
"Duk lafiya kuma suna godiya Allah yabar zumunci."

nisawa yayi yace" mommy wacece IZZZATU MUSTAPHA da Bala yake gaya min".
murmushi tayi tace'' itama k'anwarka ce a gidan take shikaran ta ukku ai baka zo
k'asan ba balle ka san ta ashe kai wai wani makarantan ma kashiga bayan gama degree
maimakon ka dan tallafamin shi ne wai ka koma wani dogon zango ko ".?
cikin shagwabar da ya saba yace mommy ai haka ma ina temaka wa kuma karatun fa
shekara 2 ne ina son na zama likita ne kinsan ina da kishi idan na yi aure baz an
bar matata taga wani namiji ba ko macce y'ar uwarta kishinta ganta tsirara zan yi
shiya sa na shiga kuma naji k'arfin karatun ta online tun kafin na shiga ko yanzu
zan iya yiwa macce cs da sauran matsaloli in sha Allah".
Ya yi shiru yana mai da numfashi dan bai sa ba da dogon magana ba in ba da mommy ba
ma ba yayi

Mommy ta ce'' sarkin kishi to ni de na fara gajiya da aikin nan karb'a nake son ka
yi gabadaya na samu hutu dan ma ai ga su Agrif nan suna shirin zuwa".

"Eh mommy Agrif da kamal da Aiban ba abin da ba zasu miki ba yanzu ma nasa an raba
musu muk'amai shi Kamal yana Nigeria Aiban yana China Agrif Dubai kin ga kamai zai
tafi dai-dai".

"haka ne Allah dai Ya yi muku albarka".

*********

*Bayan shekara shida*

Nasir Agrif Kamal suna na dashekara 29


Aiban 27 Abbaty 25 duk ka sun sama cikakkun maza masu aji da sa kwarjini sai ka
rasa na zab'a cikin su masha Allah. Sai fa 'yan'matan Mama Zahra Humaira Nasrim
Izza shikarunsu 19 sai rawan kan cikakkun yan mata ake suna Level1a makarantan da
suka gama secondary dan Mama tace baza ta yarda su mata nisa ba duk kansu low suke
karanta.
A hankali take jan motar Izza a gefenta Humairah da Zahra a back seat sunyi shiru
suna sauraron wak'ar murmushi adon na samari cikin gyad'a kai Nasrim take min
wak'ar tana murmushi wayan tane yayi ring parking tayi a gefe ta kashe motar bata
dena bin wak'ar ba tayi picking dai-dai inda take cewa
_Me kake buk'ata ni zan maka ba ni son ganin b'acin ranka murmushina kauna ta zame
min sinadari_

wani dogon numfashi Agrif ya ja ya tsak'e cinkin cool voice din sa yace
" Halima ya zan yi da soyayyarki ne na rasa inda zan ajiye ki wllh Halima".
dariya tayi tace'' my heart can can ciki za ka kai ni kar ka bar a waje".
"Ai acikin kike".
gobe ina hanya kuma zan zo miki da albishir me ban mamaki me zaki shiya dan taran
albishir dina".
"ko me kake so inde bai fi k'arfina ba zan maka kodan samun farin ciki ka bani da
buri a duniya sai naga kana farin ciki".
"Ok thanks my love zan kira an jima kin ga tuk'i nake naji ina son jin muryar ki ga
Nasara sai zab gamin harara yake by".
ya kashe wayan
wani irin suk'e fuska tayi tana fitar da numfashin b'acin rai Izza tace'' lafiya
Nasy."?
kwafa tayi tana tada motar tace " Yaya Agrif ne mana muna firan mu me dadi ya kama
min sunan wannan bayahuden bayan ya san bana son jin ko da sunansa ne wllh inde
nasamu nasaran auren Ya Agrif zan raba shi da wannan bayahuden in sha Allah".
Zahra tace'' kin isa ma kinfa san shak'uwarsu".
Nasrim ta ce'' to ko sai de in bani ce matarsa ba in kinga ban raba su ba ban auri
ya Agrif ba".
Humairah tace " me ko zai hana ki auran sa wannan soyayyar taku".
sake kashe motar tayi tana sauk'e ajiyar zuciya tace'' kunsan me har yanzu fa ya
Agrif bai taba furtamin maganan aure ba sai de yace idan na gama secondary zai gaya
min wata magana dana gama na nemi ya gayamin yace sai yazo yanzu de sai yazo din
GOBE DA LABARI kunnuwa na zasu jiye min abin da na jima ina son ji".
Zahra ta ce'' in sha Allah za ki ji nima ba ga ya Ayman ba ya gama nuk'u-nuk'unsa
ya fito kema zaki ji".
Nasrim tasa iho woow gobe akwai party dinner na musamman a 3'brother family'
ta kalli Humairah tace'' kema Humee wakika tsayar ya kamata a goben duk mufito da
mazaje ita ko Izza sai ruwan ido ka mazan nan birjik a kanta".
Humairah dan ta bawa Nasrim haushi tace'' ai ni sai babban gora NASARA KO GANI
GAFI MUTUM NASARA ME WUYAR FADANCI nake so".
"dariya Nasrim tayi tace'' in ma dan naji haushi kike yiwa kanki mummunar fata wllh
ba ruwana idan kika fada abakin ma'lakiku".

Zarha ma dariya tayi tace'' kai wai mummunar fata auren Nasara ai sai me sa'ar
gaske narasa me yasa k'iyayyar sa ba ta raguwa a zuciyar ki Nasrim bayan shi yanzu
baya ma nuna yasan ki dama de inaga k'uruciya ce fa yanzu kuma kunyar abin da yayi
na dane yasa yake miki haka kin kasa gane halinsa ko mu da muke gai dashi ba sai ya
ga dama yake cewa Weldon shikenan bakin amsa gaisuwar kenan".
Humairah tace
"Ai ita tana jin maganan Inna Harira ne ni fa wllh ban yarda da abinda take fada
ba, wai shi ya karya miki yatsa ai so nake wata rana ta zauna tana gilla miki
k'aryar mommy ko shi Nasara yaji naga bakin gilla k'arya".
Zahra tace'' wllh kuwa inda da gaske ne me yasa ba mu taba ji su Mama suna fada ba
ko Hajja a yawan surutunta za muji tayi koda subutar baki ne ta fada dama fa masu
aiki munafukai ne duk da Nasara me bak'in haline banajin zayyi haka".?
Nasrim tace'' ita Hajja sona take da za muji a bakin ta su Ummu kuma kin san ba
fad'a za suyi ba ni na yarda da abin da inna Harira take fada tun daga ranan da aka
haifeni suke boyeni saboda baya son gani na har yabar k'asan uwar da ta haife ni
dalilin sa ta watsar da ni yanzu waye zai ce mommy ni ta Haifa ba shi ba wllh bani
da abin k'i sama da shi, kuma sai munyi shari'a agaban Allah da zaku ce k'arya ne
duk da bawani cikekken sani nayi wa fuskans aba nasan cike take da k'ina Agrif fa
ko waya baya iyayi dani a gabansa.
Humairah ta ce
"To Allah de ya kyauta mu de muna fatan Allah Ya kawo k'arshe abin".
Nasrim ta ce
'' ba Ameen ba wllh kamar yanda ban san farkon k'iyayyar ba bana son naga
k'arshenta ni da shi har abadan"
Daga nan ba su ƙara cewa komai ba ta yi wa motar key suka ka wuce gida.

*******

Daga shi sai wani dan guntun boxer yana kwance a bakin ruwan swimming pool a kan
wani dan gadon k'afe wasu siraran kyawawan yan matan India ne suke masa tausa
idonsa akan Agrif da ya kama dimaucewa a kan rubuta kalaman soyayya jikin wasu
flour murmushinsa wanda ba ya sakin sa sai yatuno da mugunta ya yi, sannan ya yi wa
'yan'matan alama da su ba sa waje
mik'ewa y ayi zaune ya sa hannu ya janye floor din da Agrif ya dafe a k'irji Agrif
buɗe lumsassun idonsa yayi a kansa ya ce
"Why"?
Murmushi yayi yace "wai bro me kake shirin yi ne".?
Shi ma murmushi yayi yana mek'a hannun alaman ya bashi abinsa amma Nasara ya hana
sai Agrif ya ce
"Abin da nake shirin yi ko na gaya maka ba ganewa za kayi ba tunda baka san sa ba.
Ina shirya kallaman da zan gaya wa Nasrim ne na burgeta na kuma saurin dilmiyar da
zuciyarta ka san Nasrim ba jigari-jigarin macce ba ce".

A hankali Nasara ya sakar masa fulawar ya koma ya kwata dariya Agrif ya yi ya ce


"Ai dama nace ba za ka gane ba, da dai harkan business ne dai kum...."
Sauran maganan ya tsayewa Agrif ganin wani irin hawaye da yake bullulawa a idon
Nasir wanda tun suna yara bai taba gani hawayensa ba sai a mutuwar Abba, akwai
ranan da ya karye a ball amma murmushi ma ya yi a maimakon kuka. Da ya ga Agrif
yana masa kuka da sauri ya k'arasa inda yake ya kama hannunsa cikin firgici yake
tambayar sa me ya faru, cikin wani irin sheshek'ar kuka Nasir ya fara bayani
"Haruna ban san yanda za ka d'auki al'amarina ba amma al'amarin yana da girma da
rikitarwa Agrif a ranan wanka an ce ba a ɓoye cibi, wllh na fika son Halima tun
kafin ta zo duniya dan Allah dan'uwa ka min alfarman bar min ita".
wani irin zabura Agrif yayi ya mek'e tsaye
"What! wllh NASURUDDEEN k'arya kake ba sonta kake ba ka sha fada ka tsane ta mai
sonta ma ba ka so, ka sha bani shawaran na rabu da ita wllh Salo kawai kake son
canzawa wani manufa kake da shi a kanta ba So ba.....

Shi ma mik'ewar ya yi yace "Agrif tunda nake da kai na taba maka k'arya".?
Agrif ya ce
"A a amma na san yanda k'iyayyar Nasrim ya ginu a cikin jininka za ka iyayin komai
dan ka cutar da ita".

Nasir cikin laushin murya ya ce


"Shi ke nan dama na san ba wanda zai yarda da ni sai kai, dan kafi kowa sani na ka
san ni bana furta abin da ba zanyi ba amma tunda kai ba ka yardani ba abar zancen
ma na san ko mommy ta sani amma ka sani wllh bazan rayuba in ban aure ta ba, amma
na bar maka inde ba za ka iya sadaukar min ita ba gobe tare za mu tafi kamin
alfarman neman gafaranta na cutar da ita shiyasa Allah ya jarrabeni da sonta".?
haka de yayi ta yiwa Agrif kalamai kamar gaske har ya yarda zai sadaukar masa da
soyayyar ta amma da sharadi
da sauri yace "meye sharadi wllh ko na mutum ne zanyi".
Agrif yace" Nasrim tana mugun k'in ka dan haka idan har ka shawo kanto na bar maka
ita har abadan idan kuma kuma ta k'i to ba dole".
Murmushi Nasara yayi yace thanks brother amma kafin nan sai kamin wata alfarman
wanda shi ne na k'ashe so nake acikin yaran gidan kace kana son wata ka ga zata ji
zafi ta ce ka ci amanar ta daga nan ni zan fara kafa nawa fadan aguntq."
Agrif yace " ai gidan mu babu wasu y'an mata sai Zahra da Izza ita Zahra ta Ayman
ce sai wannan Izza ni kuma gaskiya bana ra'ayin ta farinta bai min ba kamar
zafiyan nake ganin ta".

Nasir yace " yawwa ita zaka so zaure kazo Nasrim zata fi jin haushi ta yi saurin
karb'an ta yi na dan tarama abin da kayi mata ka auri aminiyarta ka ga ita ma za ga
ce zata rama ta aure ni".

Agrif yace "okay zanyi tunani akai".


ya d'auki tar kacen sa yayi gaba

wani irin murmushi irin Nasir yayi yana binsa da kallo sai kuma ya murtuke fuska
afili yace ni Nasuru na AURI wannan yarinya kamar yanda bana son ta bana son wani
nawa ya rab'e ta zan baka mamaki Agrif yarinyar nan sai ta zama abin kwatance a
duniya ta yanda ko kare ba zai shinshina ta ba balle mutum sai na tarwatsa rayuwar
ta tunda na rasa ubana a kanta. Ya yi murmushi yana tuno kukan da yayi a fili ya
sake cewa ashe zan iya shirin Film
to Allah ya kyauta Nasuru

Kano

"Izzatu kin sani a gaba sai kuka kike me yake faruwa kukan ki yana ta damin
hankali".

Cikin kuka tace'' Baba nika bar ni a cikin dibin masoyana na fitar da wani a waje
kai ka kafe sai yan cikin gidan nan Wllh bani a gabansu ba samarin ba har y'an mata
Humairah Kamal yana son ita ma Zahra nan y'ar karere Ayman dan gidan Dr hafsa
k'awar mommy yake son ta NASRIM Agrif ne yake sonta ni kenan ba Wanda zai soni na
gaya maka kabarni na zaba a cikin masu sona idan kudi ne ai Khaleed ko Shamsu duk
masu kudi ne dama fa tun ina yarinya Hajja ta ce ita ajikokin ta bawanda zai aure
ni tsintacciyar magi ce Agrif ya zaunar da yan uwan sa ba bu irin wulak'ancin da
basu min ba bazan manta wannan ba ni na hak'ura

wani irin dariya Baban nata yasaka yace tsincciyar magi ko zafuga herrin tsuntattun
magina wllh sai na tarwasa farin cikin wannan gidan idan kikaga baki auri daya daga
cikin suba to ni sunanan ba BOKA Cuna ba
kwantar da han kalinki ai dama shi Nasurun nake hari shiyasa na b'ata lokaci amma
jiya naduba nagani cikin Agrif da Aiban wanin su akwai aure a tsakanin ku nayi nayi
na gane waye amma na rasa samoda jininsu daya amma tabbas akwai mijin ki a ciki

Cikin tsoro Izza ta ce


" Baba dama kai boka ne"?

Dariya ya sake yi yace ai dalilin da yasa aka koreni daga k'auyenmu kenan da na yi
wa limamin garinmu asiri shi ne asirinna yatonu aka kore ni a hanyar mu ta zuwa aka
haife ki, ana haifan ki na hasko taurarunki na ga zaki yi arzik'i ta hanyan auren
me kudi muna shiga Nigeria na sake gaskata dubana da naga masu kudi sun fi son
kyawawan mata shi ne na fara bin gidajen masu kudi ina musu gadi dan wata rana ki
AURI me gida ko yaron gida ba korata ake ba amma idan na hango gidan da yafi wanda
nake ciki kudi sai na gudu anan nasan yanda zanyi na koma aneman gidajen masu
kudin na gano cewa nan yafi kowa ne gida kudi a birnin Kano ko nace Nigeria ma baki
daya shi ne na zo nan da mahaifiyar ki kuma da gan-gan na bata guba ta mutu dan na
san idan ina tare da gawa za a temakeni shine na zauna da gawa a farkon shiga layin
nan duk wanda ya zo ya ganni da gawan yanin magan bana kulashi har sai da na
tabbatar da motan numbar gidan 3'brother ne na yi magana kin ga idan zan kashe
masoyya ta Farada akan cikar buri na to ba abinda bazan iya yi ba Izza kinu na min
kedin jini nace kiyi zamba cikin aminci dama masu iya magana sun ce cin amana yana
biyo bayan yar da" .

cikin wani irin murya tace Baba me yasa............

*To masoya an kusa kutsawa cikin labarin dan har yanzu da saura kusani FURRUCI NA
NE RIKICIN BABBAN GIDA NE*

*To RIKICIN ta ina zai bullo Nasrim za ta yarda da auren Nasara meye manufar Nasara
akan Nasrim kubini asannu*

BJ
[4/8, 1:47 PM] Batul Adam Jattako: *FURRUCI NA NE*

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*

*page 5*

*ASSALAMUALAIKUM*
*FATAN AL'KAIRI GAREKU MABIYA* *WANNAN LABARIN da farko de naji dadi da yanda kuka
karbi labarin hannu biyu biyu ina godiya sosai Allah yabar kaun*

*SAN NAN INA SANAR DAKU FURUCIN NA NE BA KULLUM ZAMU NA POSTING BA YAU IDAN
AKAYI TO GOBE ZA A HUTA INA FATAN HAKAN YAYI MUN GODE DA COMMENT*
🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻

"Baba meyasa kazama boka bokanci fa haramun ne kuma k'arya ne shirka ne Allah baya
yafewa mushirki.....
"ke Izza ki kiyayeni idan kika nemi d'agamin hankali abin bazai miki kyau ba dan ni
zan iyayin komai akan cikar burina na kashe Faida ma balle ke zaki kawo min maganar
banza yanzu kinga wani abin da ya Dan ganci bokan ci ne atare dani na dena aikin
ki kad'ai zan cigaba dayi shima idan burin mu yacika kika auri daya daga ahalin
gidan nan zan bari na tuba meye Allah baya yafewa nide nasan zai yafemin".
shiru tayi can ta nisa tace'' to shikenan Baba ance idan zaka sha giya shata dubu
ni megaba dayan nake so Nasuru din".
dariya yayi yace"shegiya Naira ba babba ba yaro ni kai na naso haka naso ace Nasara
kika mallaka amma sam taurari sun nuna ba al'kairi taurarin ku basu hadu ba ba aure
a tsakanin ku da Nasara shine na hakura amma ina lefin Aiban ko Agrif din'."
tace'' amma Baba nafison Agrif din dan shine akusa da Nasara kaga yafi sauran sanin
sirrin komai na dukiyar ".
murmushi yayi yace"yanda kike so haka za ayi wa gareni inba keba".

************
Nasrim tun asuba ta tashi da farko ta fara da gyaran parlour da bedroom na Agrif
tana tsaye akan ma'aikatan duk abin da ba suyi dai-dai ba tace su kyara ko tayi da
kanta dama ita tafi gane tayi abu da kanta dan tana da tsananin tsafta duk k'okarin
mutum sai ta k'ureshi dan koya aka mata wanki ko shara to sai tasake sai da taga
komai ya koma yanda take so ko ina sai tashin k'amshi yake mommy ce ta sauk'o da
shirinta na fita aiki murmushi tayi tace'' haba ashe sarkin tsaftan nan ce a part
din nan shiyasa nake jiyo k'amshi tun acikin bedroom tana maganan tana sauk'owa a
steps
sai data k'araso Nasrim ta durkusa har k'asa tace''
"Mommy barka da fitowa an tashi lafaya?.
"Alhamdulillah okay na tuno ashe fa yau me tsadan ne zai zo shiyasa aka ganki
anan".
murmushi tayi ta sunkuyar da kai dan kwata kwata ba sabo irin na uwa da y'a a
tsakanin su
"ammm yawwa Nasrim dan Allah idan Hajja ta tashi kice mata ina da aiki sosai a
office ne yasa ban jira breakfast ba sai nadawo".?
Nasrim hannu tasa ta karbi jakan hannun mommy ta fara binta a baya har wajen mota
sai da drive yaja ita kuma ta koma part din su direct kicin ta wuce nan ma tadawa
ma'aikatan hankali tayi yan kamin wancan beremin wannan ko tarin kirki basayi yanzu
zata balbane su da fad'a Humairah ce ta shigo tana cewa "ummmm Wllh k'amshin girkin
nan ya hanani bacci. zaro ido tayi dai-dai lokacin da ta k'arasa shigowa tace 'kai
wai duk wannan abun na tarban mutum daya ne gaskiya Ya Agrif yafi kowa gata ummmm
har ma da abinda bayaci kinsan bayacin chicken".
Nasrim tace'' zaici wannan gashe ne kuma ba surutu ba kunun gyada yana hannun ki
ni zan hada masa shurba".
Humairah tace'' to amma kinsan bana aikin banza ko shurban nan sai na masa sha iya
sha".

Nasrim tabe baki tayi tace''ai wllh baki isaba sai yaci kowa zai ci guntun sa".
dariya Humairah tayi tace'' wannan ne baki isa ba".
Nasrim bata kulata ba tajuya tana kallon yanda Fanta take gasa *garabiya* tace
aunty Fanta ai ya gasu dan Allah zaga baya kiduba min ndalayin nan ko ya tuk'u kar
sumin shirme Zainab kema fita ki dubanin Umar sun gama *denderun* nan".
Zainab tace''
ranki yadade Nasrim ai saide a kawo miki kigani dan nasan ba zaki gamsu da amsar da
zan baki ba".
tayi saurin bin bayan Fanta suka fice
Zahra da take shigowa tace'' yau de ko shehun Barno za a sauk'e iya girkin da za
ayi na bare bari kenan".
Haumaira tace'' wllh kuwa ai ni yanzu ma zuwa zanyi nayi brush nazo naci miyar
*daddawwo* gashi nan yasha busheshen kifi dama najima ban ciba tun wata rana da
mommy tayi mana".
Zahra tace''ni kam wannan miyar baya burgeni d'aci ne dashi idan akwai wannan miyar
*manumbi* din nan da ake sa agushi da wake shi zanci".
Nasrim tace'' duk kugama maitar ku ba me baku sai yaci yarage".

karfe Sha biyun rana jirkin su Agrif zai sauk'a amma tun sha daya Nasrim ta
azalzali Bala drive ya hada mata kan direbobi da bodyguard su tafi airport kada
ya sauk'a yayi jira ta higa ta fesa wanka tabdi aiki awajen make-up aka bata lokaci
kalliyar ta single ba wani hayani ya amma tayi kyau sosai Nasrim wankan tarwad'a ce
wato kalan chocolate Allah ya bata baiwar kyan fata gashi ya hadu da hutu ko macce
k'arya take tayiwa Nasrim kallo daya bata sake ba ko Izza da take fara sol farin
buzayen asali ba takai Nasrim d'aukan hankali ba haka fuskan ta tako ina acike yake
ba wani tayani muni ko kumatu shi bayyi fadi ba shi bayyi siriri ba haka hancin ta
ba siriri bane can amma amek'e yake san bal haka jajayen leben ta wanda yake a
tsuke ya samu kyakkyawan zama kamar ita ta zana
abinda yafi zaukan hankalin mutane fiye da komai atare da Nasrim idon ta duk da
basu fiye girma ba amma farare ne sol me d'auke da dogayen gashi a sama da k'asar
su gashi ta iya sarrafa ido sosai yanda take k'adasu da juyasu idan tana magana
zaka zaci tsabar yan gane da iyayi nan ko halittar tace a haka tun tana yarinya
kullum da safe Mama sai ta tofa mata La'ahwaula a idon ta Nasrim tana da zanen nen
gashin gira siriri wanda inba wanda ya santa ba zaice concealer take zanawan dan
bawani karkata a setti yake sai kwanceccen sajen ta wanda yazo mata har kunne ta
tana da cikar gashi da tsawo
bai war Nasrim na jan hankalin mutane bai tsaya anan ba Nasrim macce ce ta sama da
k'asa heeps din ta awani irin mulmule yake ga tozo ko ya take tafiya sai sun motsa
shiyasa Mama take yawan cewa tasa shijab duk da de tozon sa a cikin shijab ba yana
fitowa gata bata fiyye son sa shijab ba ita manya kaya ma takurata suke kullum suna
cikin fada da Mama akan sa k'ananun kaya
boops dinta acike suke dayake bata da jiki sosai girman su yake fitowa har takurata
yake mutane suna neman k'arin heeps da boops ita tana neman rage sa so dayawa tana
cewa Mama ita a nemo mata maganin rage girman heeps da boops musamman idan anyi
bak'i maza Mama tana kula da yanda idon su yake kan Nasrim koda yaushe ahankali
take tafiya wai Dan kar su motsa amma sai de idan bata motsa jikin taba dan sai sun
k'ada komai na Nasrim me kyau ne
Zahra ce ta shigo ihu tayi tana cewa "kai Nasy kingan ki kuwa".
sake kallon kanta tayi a mirror tayi murmushi tace yawwa "Zar dan Allah kizo ki
zabani kayan da yadace dani nasa doguwar riga yar Dubai da saudia da sinigal yafi
kala goma duk basu min ba gashi Mama ta hana ni saka English wears kawai atakura
mutum da manya kaya"..ta k'are maganan tana turo baki
dariya Zahra tayi tace "mu meyasa bata hana mu ai yanayin halittar kine ya janyo
miki shi yasa a kullum nake taya Ya Agrif murna wllh yayi mugun tsintar dami akale
wai ni da ake cewa mutum tara yake bai ciki goma ba to ni kullum tambayar da nakewa
kaina ke meye naki bai cika ba".
kallon ta Nasrim tayi tana cire yatsan roban da yake hannun ta tanuna mata tace
"kinga abin da bai cika ba kuma bayan shima akwai da yawa".
Zahra ta kalli hannu tace " wllh bayan shi bawani abun in kuma akwai nuna".
murmushi Nasrim tayi tana maida yatsan kan manu niyar yatsan ta na hagu tace''
yanzu de time ya kusa ki ki bani shawaran".
Zahra tace'' ni wanne ma zaki sane yawwa kisa wannan
Swice lace din nan wanda mommy ta siyo mana a Dubai yellow ki d'aura masa wannan
blue after idan bayyi ba sai mu duba wani".
hakan ko ahayi sosai kayan ya mata kyau Humairah ta shigo tana ganin ta tafara mata
wak'a ayee riii zobiya naira zo biya naira zalla Yaya na kaji dadin ka".
juyi Nasrim tayi tace '' nayi bazai kushe ba".
Zahra tace'' wane shi ni ina tsoron ma ki masa kwarjinin da zai kasa cewa yana So".
take yanayin moment dinta ya canza
ta juya tana d'aura agogon ta na farin gol
Humairah tace'' ke wasa take miki kisa aranki za abaki wanda ki keso".
"bana son irin wannan wasan ai ni yau kam ko bai furta ba ni zan furta wai ni yawwa
Ina Izza ta shiga yau ".?
ta k'arashe maganan da tambaya
Zahra tace'' ai jiya da taje wajen Baban ta bata zo da wuri ba har mukayi bacci ina
ga ramuwar baccin take".?
tabe baki Humairah tayi tace'' can ta matse mata ba wani bacci da take shegen
zurfin cikin na ta ne ya motsa tana nan akwance sai juyi take ko breakfast bata
fito ba".
dama Nasrim tun asuba tabar d'akin data gama kuma direct dressing room ta shigo
basu Ankara ba suka ji tsayuwar motocin
da sauri Nasrim ta k'arasa jikin window tana ganin drive ya fito ya zaga ya bude
back seat din wani irin dafa k'irjinta tayi tana jin yanda yake bugawa kamar tayi
fuka fuki ta dira ta finciko sa take ji shiko kamar yasan tana jiran sa sai da
yadan b'ata lokaci ya ziro k'afar sa daya wanda yake cikin b'akin socks me shak'i
sake ziro dayan ma yayi daga nan kuma ya mek'e gaba daya yafito da gan-gan jikin sa
wow ba Nasrim ba ko wacce macce dole ta so wannan guy din dan bashi da makusa sa ta
ko ina dogone b'aki amma ba bak'i can ba kalan fatar sa irin na Nasrim ne har kusan
kaman suma suna yanayi sosai kusan duk gidan sunfi kama dashi da ganin yanda fatar
sa take shek'i kasan ba k'ananun kudi ake kashe masa ba bakin kilas ne a idon sa
saide yanayin sa ba kamar na da ba yau ba far'a'an nan da haba haba da mutane kana
ganin sa kaga me damuwa Baba Yakubu ne yafara masa kirarin da yasaba yace "barka da
zuwa Alhaji Haruna sarkin tsafta Haruna kan d'aki bane hannu daya ya dauka ba a
kaida d'a nabiyu a gidan 3.A. full nd'ororo an baka kabawa yaran baya Haruna kafi
k'asan randa yawan wanka kai jarumi kake meson mutum kake".
hannun kawai ya jinjina masa ya fara takawa wanda da dane yadin ka wahe baki kenan
yana nagode Baba Yakubu dan ko Nasara idan baba Yakubu ya fara masa kirari sai yasa
shi murmushi balle Agrif sarkin fara'a ahankali yake takawa
Nasrim tayi saurin damk'e hannun
Zahra da hannun ta daya dayan kuma ta dafe k'irjin ta tace'' Zar gaba na faduwa
yake"!
Zahra tace''
"Kinji kifa meye abin faduwar gaba bayan gashi gaki yazo lafiya zo musauk'a ya
shigo".
Nasrim tace''kema kinsan part din Hajja zai wuce kibari sai ya shiga sai muje".
Agrif direct part din Hajja ya wuce kamar yanda al'adan gidan yake duk wanda yazo
daga tafiya a nan yake sauk'a tun kafin ya k'arasa shiga parlourn ya fara rage suit
din sa yarik'e a hannu sai farin riga da yabari
Hajja tana zaune akan wani lallausar kilishin ta idon ta cikin farin glass ta
sunkuyar da kai tana karatun wani littafin da yagama tafiya da hankalin ta k'afar
ta akan tum-tum Barira tana shafa mata man zafi ya shigo ciki-ciki yayi sallaman
dan haka ba wanda yaji balle Hajja da tayi nisa a karatun ta har ya k'araso ya
cilla kansa kan kujera there'siter bata jiba sai da Barira tace" barka dazuwa
yallabai Agrif".
hannun kawai ya d'aga mata
sai asannan Hajja ta d'ago ta kalleshi ta tabe baki tace'' zama da mad'aukin kanwa
dama ance shiyake kawo farin kai karasa halin d'auka sai na wannan bayahuden
sallama ya gagare ka Haruna".
ta k'arashe maganan tana cire glass din idon ta tare da ajiye littafin
tsaki yayi yace". ko nayi sallaman amfani me zai miki dan Allah Hajja me kike nema
a duniyar nan ne yanzu littattafan addini yaka mata agani a hannu ki ba wai novel
ba ko mu jikokin ki bama karantawa".
"Haruna ka kiyayeni kar kaga ina raga maka saboda girman sunan ka awajena haka nace
maka bana karanta littafin addini kalli can duk sune yoni ban dama Hajiya sabuwa
tacemin littafin yayi dadi da ma'ana Wllh rabona da nayi karatu har na manta idan
bana addini ba".
sake jan tsaki yayi yace kinji fa Hajiya sabuwa fa baza ta wuce sa ar Ummu ba amma
da ita kike k'awancen karatun litafin soyayya".?

"Eh fadi kan ka tsaye ta dalilin littafin ma kuka san juna ko haramun ne labari
nefa tamkar ta tsuniya yake gashi kuma kewa yake daukewa mutum meye a cikin jin
labari inba nishad'i ba Hjy Bilkisu Funtuwa ta girmeni ma ba littafin ma take
rubutawa ba k'arewa ma wata rana ai sai labari kuma zan bari gaba daya ma".
Agrif kwantar da kansa yayi ya lumshe idon sa yana sauraron yanda zuciyar sa take
bugawa anya ? bayyi kuskuren barwa Nasir soyayyar da yarayu da shi shekaru shatara
ba kuwa anya yayiwa zuciyar sa adalci kuwa to ma meyakai shi wannan gan gancin
Hajja yaji ta katse masa tunanin da cewa "to ai sai katashi min kaje inda ake
zabbarin ganin ka an hada maka duniya kaje kai kam ai kaga ta kan ka yarinya rawan
kai da kisisina tamkar uwar mata wannan ai idan Amina bata tashi atsaye ba ita ta
haifawa d'a nasan juyaka zatayi sosai kamar waina acikin tanda".
shide bai kula taba ya mek'e dama hakan yake buk'ata dan adole yashigo dan kar ya
tsaba doka dan yasan sai ta tara family meeting akan yazo bai sauk'a a ban garen
taba
ahankali ya mek'e yafara tafiya yaji nata cewa"ikon Allah ni Lami Haruna da abinda
yake damun ka je kagama cin abincin kazo kasameni".
Direct part din mommy yayi Yana tafiya very slow ma'aika suna ta masa sannu amma
ko hannu yakasa d'aga musu har ya shige ciki
a hankalin ya murda handle din kofar ajiyar zuciya ya sauk'e da wani irin k'amshin
d'akin ya ziyaci hancin sa idon sa yafara warewa akan komai na d'akin ko a ina yaga
gyaran Nasrim zai gane tsaftan ta ya ban banta dana kowa afili yace "anya idan na
cireki acikin rayuwa ta zan iya sarrafa shi tabbas inde zan cigaba da jin abin da
nake ji yanzu to nan gaba kad'an za arasani ni nasan rayuwata na sadukar ba
soyayyar kiba
jikin sane ya k'ara very slow a lokacin da ya tura kofar bedroom din nan ma
k'amshin sa da ban dana parlourn kai tsaye bathroom ya wuce ya sakar wa kansa
shower ya dafe bango yana sauraron yanda ruwan yake ratsa jikin sa yajima a haka
sannan ya d'aura towels yafito adan gurguje ya shirya cikin k'ananan kaya t-shirt
bak'i me dogon hannu da wando maroon ya dauki wayan sa ahankali yake taka steps
idon sa akan wayan sa yana karanta message din Nasara yana sake jadda da masa
alk'awarin su dan tun yana jirgi yake ta tura masa tsak'o baya Ripley ga ya dameshi
da kira ba ya d'agawa bai taba ganin Nasir ya damu akan abu haka ba wannan shi ya
tabbatar masa da lalle Nasir ya damu da Nasrim wannan shi yake k'ara k'arfafa masa
gwuiwar ya bar masa kawai Allah yasa hakan shi yafi alkairi
zai shiga part din Ummun sa yaji anan shirin ta da i'k'aman sallan zuhur bayan
yadowo daga masalaci yashiga yasamu Ummu zaune akan sallaya sai da yajira ta shafa
ya tsak'o k'asa cikin ladabi yace "Ummu an wuni lafiya".?
"lafiya lau kadawo lafiya"?.
jin jina kai yayi
"tace'' to yayi kyau abinci fa.?
sosa k'eyar sa yayi yana murmushin da kana gani kasan a iya fuska ne
itama murmushi tayi tace'' dama nima na fad'a ne kaje inda aka hada maka
delicious".
mek'ewa yayi yana cigaba da murmushi
Ummu tace'' amma kamar akwai damuwa ko kafin kazo kunyi abin da kuka saba ne kai da
mutumin naka ko?". bai juyo ba ya girgiza kai yana cewa
"a a Ummu bakomai".

jin jina kai tayi tace'' ai dama kai da Nasara ba mejin kan ku kuma hakan yafi duk
rintsi kuyi kokarin rik'e tsrrin junan ku dan idan kuka tona a sirin juna tanan
shed'a'nun mutane zasu samu nasaran raba kan ku".?

"to Ummu mun gode in sha Allah ba komai kuci gaba dayi mana addua".
tace'' muna cikin yinta kullum Allah ya hada mana kan ku ya muku albarka yabaku
zurua ta gari".?
"Ameen".
yace tareda k'arasa ficewa yana karanto addua azuciyar sa ta yanda zai tunkari
Nasrim da salon
bakin sa d'auke da sallama ya shigo main parlourn Mama durk'usawa yayi ya gaida
Mama ta amsa tana masa kirari "lafiya lau Baba Haruna gafi k'asan randa yawan
wanka".
hawa kujera yayi yana murmushi yace", Hjy Mama me dinbin iyayi a ina kika zamu yaro
haka''?
ya k'arashe maganan yana shafa kan wani yaro da baifi shekara shida ba
tace "la Agrif daman baka san Haydar ba ai d'an wajen marigayya Zainab ne yafi
sheka 3 agidan nan ni aka bawa".
Agrif ya bude baki zayyi magana yaji sautin takalma kos kos ahankali bakin sa
d'auke da addua ya d'aga kai wani irin bugawa gaban sa yayi tana tsakiyar Zahra da
Humairah ajere suke takawa wajen sauk'owa daga steps din cikin sauri bai san sanda
ya mek'e tsaye ba baki bude da gudu Humairah ta rungume shi yana murmushin bai san
lokacin da yace "wahhh my heart kinga zata karya miki ni ko".
Nasrim tace'' Allah Yaya tunfa dazu muke ta faman jiran ka".?
"Tode yanzu ba gani gaban kiba ai sai yanda kikayi dani".
ya k'arashe maganan yana cire Humairah ajikin sa
yace "Hummee ke bakya girma kinga Nasrim ta dena fodowa mutane jiki ita dau
girman".
dariya akayi har Mama
sannu dazuwa suka masa ya amsa yana shafa cikin sa idon sa akan Nasrim yasake cewa
nifa welcomen din abinci kawai mutum zai min ya burgeni".
Nasrim tace'' ai Yaya baka da matsala da wannan".
tayi maganan tana jan hannun sa wani slowly kasala yaji ya rufeshi a sanda sanyaye
kamshe turaren ta ya doki hancin sa jin tattausar tafin hannuta cikin nayi yasa
gashin jikin sa wani irin mek'ewa har sai da yaji kamar yafadi a hankali yazame
hannun nasa cikin nata ya sunkuyo dai-dai kunneta yace my sweet sister idan kina
irin wannan gan gancin na rab'an mutum fa za'a iya samun matsala ke baki san daban
kike da kowacce mace ba".
ya mutsa fuska tayi tayi gaba a slow yabita abaya gyara masa kujera tayi tace''
Bismillah ko".
har yanzu face dinta ba walwala
zama yayi idon sa akan ta ita kuma ta fara budude masa tana zuwa kan tuwon
*d'alayi* yace" yawwa sis sannu da kokari Allah yabiya ki zubamin *d'alayi* ko sai
kunun *mordom* sai *garabiyya* da dendero yan komin *denderon* na fara da dashi".
Humairah da Zahra dariya suka fara sukace dama ai munsan duk wannan shidimar baifi
kaci kala biyar ba".
shide bai ma jisu ba ya shagala da kallon santala santalan y'an yatsun Nasrim
wanda yasha jan lalle
sosai yaci tuwon d'alayi da miyar ganyen daddawwo kusan shi yacika masa cikin
ya d'ogo yana kallon Nasrim yace my heart missing you so much nayi missing girkin
ki".
har yanzu ba walwala a face dinta tace' "ok girkina kawai kayi missing bani ba ko".
yana murmushi yace" am sorry I really nafi yin missing din girkin ki ai ke kullum
muna tare a waya ai kema bakiyi missing din nawa ba tunda daga zuwana kin fara min
fushi".
cikin turor baki tace ''ba kai ne kace ni ina da ban banci da sauran mata ba towai
ni meye ban bancin nawa haka fa Yaya Kamal da ya Abbaty da ya Aiban ma suke min
zasuyi hugging kowa ban dani ko kusa dasu nazo sai sudin ga ja baya".
cikin sanyin murya yace"bazaki gane bane Nasrim".
yajuya yana kallon su Humairah ta suke ta ciye-ciye yace to sarakunan ci mu zamu
wuce ya mek'e tsaye yana cewa sister zokiji

direct parlourn sa suka suce


bayan ta zauna akan kujera one'siter shikuma ya zauna a wanda yake fuskan tarta
there'siter cikin dauriya yace" da gaske bakiyi missing dina ba ko.'
yayi maganan can cikin mak'ok'oron sa cikin wani irin amon da ya ruguza duk kan
garkuwar jikinta
ido ta zuba masa bata san yanda zata masa bayani yanda yake acikin yarayuwar taba
cikin sanyin murya tace" Yaya I really missing wllh bana second 10 ban tunoka cikin
rayuwata ba bacci nishad'i duk sai da tunanin ka yake tasiri ba sai nace kai daya
ne a Raina ba nasan kasan da haka tun jimawa bani da burin da yawuce n....
da katar da ita yayi dacewa
nasan da haka NASRIM ni anawa ban garen har yafi yanda kike jina ina ga nafi mommy
da daddy sonki shiyasa ma nake son yazama kece ta farkon Wanda zan furtawa farin
cikin abinda yajima a rayuwata Nasrim najima ina cemiki inason na gaya miki abu mai
mushimmanci to yanzu lokacin yayi Nasrim ina neman soyayyar y'ar uwar ki k'awar ki
wato IZZATU ke nake son ki sayo min soyayyar ta dan kinfi kowa kusanci da ita
Nasrim Ina son Izza ta zama matata uwar y'ay'a na dan All......
awani irin razane ta m'eke jitayi kunnuwar ta da kwakwawan ta sunto she dif
shima me k'ewar yayi yana sun kuyar da kansa
cikin rawan murya yace" what happens to u
kamar bakiyi barin ciki da abin da nazo miki dashi ba ko batayi ba? Wllh idan kika
ce batayi bana barta har abadan ki canza min da duk wacce ki kaga tayi".
itama cikin rawar murya lip dinta na rawa tace'' seriously Izza kake son"?
cikin cool voice yace " sure".
"Yaya kasan me kace kuwa Izza fa".
baya yayi ya jefa kansa cikin cushion ya lumshe idon sa yana danne wani abu da yake
taso masa can
yace" Nasrim shifa baki dan aike ne duk abinda ya furta to daga zuciya ne
Sure ina son ta".
Nasrim ja tayi da baya da baya har taje tsakiyar parloun tajuya dawani irin sauri
ta fita shiko daya ke idon sa alumshe yake bai san ta fita ba dan yasan a yanda
zuciyar sa take idan yaci gaba da kallonta komai zai iya faruwa jiyake kawar yajata
ya gungumo ta yake keji

Nasrim a dai-dai babban parlourn suka kusan cin karo da mommy da shigowar ta gidan
kenan daga wajen aiki da gudu ta k'arasa ficewa ko mommy bata gani ba amma taji
murya ta tana cewa lafiya
bata juyo ba kai tsyaye part din Hajja ta nufa bata tsaya a k'asa ba tawuce sama
Hajja da take zaune da wasu bak'i tana ta fad'an ke marar hankali wannan gudun fa
kin ibi k'ugu kamar wata uwar mata".
bata kula taba ta wuce bedroom din Hajja direct zubewa tayi akan gadon Hajjan
har yanzu kuka yak'i zuwa mata wani irin bugawa zuciyar ta take mata gaba daya
tunanin ta ya d'auke cikin k'an k'anin lokaci kanta da jikin ta yad'au wani irin
zafi wani irin kar karwa takeyi
Hajja da tama manta da Nasrim ta shigo sai da tashigo alwalan magariba taga mutum
kwance akan gadon ta sai wani irin karkarwa takeyi ja Hajja tayi da baya tace
"la'ilaha'ilallahu me zan gani ni Mariya dama wannan y'a tana da mutane boye ban
sani ba nabari ta shigo min dasu d'aki dan mugun ta har kan gadon bacci na yau
nashiga ukku a gidan nan inane gun kwana na na gadona tun na Abdulsamad na hana
acan zamin wani dan idan nazo kwanciya kullum sai na tuna dashi na masa addua Allah
sarki da hannun saya kafamin gadon nan kafin ya kwanta dama shine zaki shigomin da
mutanen boyen ki
Ina Barira Barira".!
ta k'arashe maganan tana kwallah wa me'aikin ta k'ira amma tana sake ja dabaya wai
tana tsoro
da sauri Barira ta shigo tana
cewa " Hajja Mama lafiya".?
''ina ko lafiya an shigo min da masifa".
ta nuna Nasrim da bata cikin hayyacin ta
da sauri Barira ta hau gadon tana dafa Nasrim ta zaro ido cikin tsoro tace'' Hajja
wani irin zazzabi ne ajikin ta kamar garwashin wuta" .
Hajja tace'' zazzabi ko far fadiya kiga yanda take girgiza gadon nan ba ita daya
bace Kira uban ta ya nemo me ruk'iya".
da sauri Barira ta fita takira Mama atare suka shigo dasu Humairah Mama kuka tasa a
sanda ta dafa jikin nata haka zahra da Humairah jiki na rawa Habiba takira family
doctor din su
Dr yana auna BP dinta yace" subbahanalla Hajiya ya akayi jinin ta yayi mugun hawa
lokaci daya haka me yasame ta da girma haka".?
cikin kuka suka ce basu sani ba
haka aka wuce da ita hospital
********************
a hankali ta bude idon ta da take jin ya mata nauyi idon ta ne ya sauk'a akan nasa
yana rike da hannuta wanda ake mata k'ren ruwa dashi shima idon sa akan ta juyawa
tayi tana kallon sauran mutane mommy Mama Ummu da Abu da daddy
Daddy yayi saurin cewa "daughter daughter ya kika ji jikin naki me yake damun ki
meye damuwar ki me kike so".?
Murmushi tayi tare da tura lips dinta na k'asa cin bakin ta ta matsa a hankali tace
"Daddy kawai dama jinayi kaina yana min ciwo amma yanzu banajin komai dan Allah
mutafi gida".
Mama tace'' damana fada bawani abin da yake damun Nasrim to meye ma zai dameta
kawai fa rashin bacci ne ni nasan kwananan tana ta faman shirye shiyen zuwan Agrif
bata zama sam itace wankin kai da kitso kunshi shekaran jiya fa da kanta ta tafi
kasuwa wai baza a mata yanda take so ba gashi agarin burgr Agrif y'ata zata sawa
kanta ciwo".
dariya sukayi amma banda Agrif da mommy ita mommy daya ke likita ce tabbas tasan
da akwai abin da yake damun ta
Nasrim kallon hannu Agrif dayake cikin nata tayi a hankalin ta zame hannun ta tasa
daya hannuta ta finciko drip din yafice kafin wani ya yunkura yace wani abu har ta
sauko Abu yace" subahanallah ya haka Halima?".
"Abu bana son hospital din mutafi gida".
Daddy da Abu za suyi magana mommy ta dakatar dasu da cewa "a a Abu mu tafin kawai
bawani abu zan kula da ita ko agidan ne".
part din mommy aka wuce da ita har cikin bedroom din ta da misalin Sha daya na
dare bayan kowa ya watse mommy ta zauna abakin gadon tana kallon Nasrim da tayi
sanyi sosai tace'' what is it you're doing Nasrim
kau da kanta Nasrim tayi cikin sanyi murya tace"
everything happens to meye ma bai faru dani bane mommy amma ke ba uwar data dace
tasan damuwar y'arta bace".?
"Why zaki fadamin haka Nasrim me kika nema kika rasa a wajena".
Mommy so so na rasa soyayyar ki mommy kin fison wani daban bani ba tun ina jaririya
kika yakice ni ajikin ki kika nisan ceni ban jima da sanin wai kece kika haifeni da
cikin ki ba azatona Wanda kike so shi kika haifa nikuma Mama ce uwa ta to mommy
nasamu labarin yanda keda da'n ki kuka azaftar dani ina tuna wani lokaci da yazo
kikace kar na sake shiga part dinki har sai ya tafi idan gaisuwa ne namiki idan mun
hadu wajen cin abinci a parlourn Hajja tun daga lokacin na dena zuwa part dinku sai
de idan na ganki na gaisheki kin taba damuwa da wannan wani lokacin zamuyi kawana 3
bamu hadu ba musamman san da muke secondary kafin kutashi mun tafi idan mun dawo
kungama cin abincin dare kowa yakoma part din sa kwanaki nawa nakeyi bangan kiba so
bawani shak'uwa da yake tsakanin mu wanda zaki ji damuwata ba
bakya sona Agrif ne yakare rayuwata daga sherrin da'nki kuma yanzu gashi shima
Agrif na rasa shi shikenan".
"Nasrim please finish ba dogo magana na tambaye kiba because ban taba ganinki cin
wannan yanayin ba Nasrim ba uwar da zataki y'ar data haifa ina da nawa manufar na
janyewa a jikin ki but bazan iya jurewa ganin ki haka ba mek'e damun ki Nasrim
hankali na a tashe yake akan ciwon da naga yana barazanan samun ki Nasrim zuciyar
ki cefa ta kusa bugawa wanda tsananin nisan kwana ne yake sa mutum ya tashi tabbas
wani abu ne yafaru dake me girma Nasrim bani da kowa sai ke da Nasir a kullum
burina Allah ya hadamin kan ku kuso junan ku shine buri na kuma ni nasan duk dare
gari zai waye wata rana shida kansa zai furta yana son ki dan shima bashi da wanda
yafiki a rayuwa Nasrim ki gaya min damuwar ki?.".
ta k'arashe maganan cikin kuka me tsanani tare da rungume Nasrim din tasa ta ajikin
ta sosai
Nasrim ajiyar zuciya ta sauk'e jinta ajikin mommy taji wani sanyi aranta wanda sai
yanzu taji hawayen data kasa fito dashi tun dazu ya fara fitowa da k'arfi

cikin kuka tace'' mommy ya Agrif yace bani yake soba Izza yake so mommy idan yasan
bani yake soba meyasa ya zalinci zuciya ta ya dasa mata son sa b.....
awani irin zabure mommy tayi tare da mek'ewa tsaye tace''me !?
Izza a a wllh ko kaffara bazan yiba ke yake so ya gayamin wannan tun ranan da aka
haifeki kuma ko kwana nan maya gayamin ke yake so bari na kirashi".?
tayi maganan tana daukan wayan ta dayake kan bedside da sauri Nasrim tada katar da
ita
"Mommy ya riga ya furta Izza yake so kuma yace har cikin zuciyar sa har yana cewa
_shi baki dan aike ne abin da yake cikin zuciya yake furtawa_
wllh mommy na hakura dashi ko yanzu yace ni yake so bazan so shi ba ni ina da kishi
bazan auri wanda ya furta yana son wata ba ki min addua Allah yabani wanda zan so
shi fiye da shi kuma wanda bazai min kishiya ba".
Mommy tace'' gaskiya ni ban yarda da wai baya son ki ba saide da abinda ya can za
masa ra ayi".
Nasrim tace''mommy kyan ta yagani".?
"tsak'i mommy tayi tace'' Izzar banda farin fata me ta isa ta nuna miki ke abu nawa
kika fita idan ana maganar kyau ta isa ta tunkaro inda kike ma dade abin da ya
sauya Agrif amma ba wai kyanta ba kuma har yanzu Agrif yana miki tsananin son".
ta k'arashe maganan tana danna wayar ta da nunawa Nasrim wani pic din ta ire iren
wanda Agrif yake daurawa a status din sa da kalaman soyayyar da yake daurawa Nasrim
duk da tun ranan daya d'aura ta gani amma jitayi yanzu ma tana son sake karanta
kalman da yarubuta kamar haka
_ME RIGUNA DUBU HALIMA AI KWALLIYAR KICE ME HALI DABU HALIMA AI MARTA BAR KI CE

sai wani da yasa


BURIN HARUNA HALIMA ARA NA KE DAYA CE A ZUCIYA KIRIK'E KI AJIJ DADI WUYA NA D'AU
ANIYA_

sai wani wanda ya rubuta


_i na son ki na yaba da halin ki k'yan jiki da suran ki_

Sai na gaba wanda yarubuta


_masoyiyya ta nada kyau kuma bataji da kai hakan ne yasa ake mini barka sonki ya
cikin jikina buri na dare da rana_
dade sauran su dama mommy yana daurawa dake dauka ta adana a wayan ta dan tanan
take samun pic din Nasrim ajiyar zuciya Nasrim ta sauke tace "mommy ya cutar dani
da kalaman da suka fi wannan ma". Mommy tace
"dan de kince ko yabar Izza bazaki soshi bane da sai nayi yan da nayi kika sameshi
amma tunda kikace na miki addua in Sha Allah zan miki Allah yasa hakan shi yafi
alkairi kuma nafi damuwa da kicire komai aranki ko agidan nan kar ki nunawa kowa
komai kibi abin ta yanda yazo miki kuma ki samu Izza ki gaya mata kamar yanda yace
kinji".
"to mommy amma a yanzu ba sai gobe ba zan kira Izzar na sanar mata".
da wani irin k'arfin gwuiwa ta mek'e tafita
a parlour n Hajja ta samu Izza kamar yanda ta zata tana aikin nata wato kallo
kama hannun ta tayi suka tafi k'aramin falon Hajja cikin dauriya da nusuwa ta mata
bayani
komai amma tayi mamakin ganin farin ciki a face din Izza kuma ba musu ta amsa tayin
soyayyar Agrif bayan tasan yanda Nasrim take son sa
a wannan daren de Nasrim bata wani samu baccin kirki ba
*****************
Washe garin tashi tayi cikin walwala dan tasa niyar danne abin sosai a ranta a
hankali take takawa duk inda ta gif ta ma'aikata suna mata sannu cikin murmushin
take amsawa
Part din su ta nufa kusan cin karo sukayi da Zahra da Humairah su zasu sauk'o ita
zata hau kama hannu su tayi sukayi saman a k'aramin falon saman suka zauna cikin
nusuwa ta musu bayanin sak'on Agrif
Humairah tayi tsalle ta dire tace ina wllh bazai yuwuba da Ummu zanje na hadashi...
hannun ta Nasrim ta kamo tana murmushi tace'' a a Hummee Ya Agrif duk yamin bayani
kuma na gama gamsuwa dasu dama can nice nake ganin kamar son aure yake min ashe son
yan uwan taka ne Itama Izzar tun jiyan wajen karfe Sha biyun dare na k'irata muka
zauna na mata bayani kuma ta gama gamsuwa".
Zahra tace'' ta amince fa kika ce bayan tasan shine zabin ki bazata iya sadaukar
miki shiba."
Humairah tace'' ai ni shiya sa dama can Izza ba wani burgeni take ba wllh fuskar
salihai kawai take yabawa a zuci ba haka bane in ban da munafuka sarai tasan yanda
kike son ya Agrif mutum ko awa daya yayi dake ai zai san matsayin sa awajen ki
balle ita da muke Kwana mu tashi tare" .
Murmushi tayi cikin rashin damuwa tace "Please come down duk Wannan ya wuce nawa ne
za ayi soyayya kamar acinye juna amma daga k'arshe ba za'a auri juna ba balle nida
bai taba cewa yana min son aure ba".
Zahra tace'' shikenan Allah yasa hakan shi yafi alkairi amma wllh ko duk jikina
kunne ne ban yarda Ya Agrif bake yake so ba kawai de ya canza ra'ayi ne jiya zuwa
yau".
cikin slow voice's tace ''haka mommy ma tace amma ku tayani addua Allah yabani
k'arfin dan gana".
Humairah share hawanen idon ta tayi tace'' amma meyasa baki fada masa kefa shi keke
soba wllh da zai soki meyasa baki bankad'a surruka kin temaki Yaya na ba Nasrim
wllh yayi babban rashin ko nace asara."
ta k'arashe maganan cikin tsananin kuka na abin yana damun ta
muryar Izza suka ji akan su tace
"Ah ashe ku dama anan kuke tun dazu ana ta neman ku meeting parloun Hajja".?
Zarha da Humairah ne kawai suka d'aga kai suka kalli Izza da taci wani gayu na
musamman cikin wani riga da sket na less Blu mezanen ja bata daura dan kwalin ba
tayi rolling da yellow wani yaluluyin mayafi sai zabga k'amshin take
Nasrim data goge hawayen ta afak'aice ta tago tana murmushin tace'' meeting lafiya
kuwa?".
Izza g'aga kafadun ta tayi alaman bata sani ba tayi gaba
mutane gidan zube a parlourn Hajja iyayen sune asaman kujera Hajja ma a hakimce
akan kilishinta na iko sai yaran da suke k'asa
gyaran murya tayi tana kallon Abu tace'' Abdulrahaman ka bude mana da addua bayan
ya bude ne Hajja ta nisa tace'' dalilin taraku anan Haruna ne yazo min dawani batu
da ban gane ba wai yana neman izinin auren Izzatu bayan mu duk a daukan mu da
Halima yake soyayya wanda nima shedace kullum ina bude status din sa hotunan Halima
da kalman soyayya amma jiya da daddare har da kukan sa wai shi ba soyayyar aure
yake mata ba abin ya bani mamaki shine na tara ku anan Haruna maimaita abin da kace
min a gaban iyayen ka".
tsunkuyar da kai yayi cikin swoly voice dinsa yace Hajja " nifa ban taba cewa kowa
ina son Nasrim da aure ba abin da nasani tun Nasrim tana jaririya nake mutuk'ar son
ta amma bawai yana nufin aure ba ina ganinta tamkar Humairah ne wato muharramata ".
mommy " tace shi kenan Agrif kowa ya fashimceka ita Nasrim din ma munyi da ita tace
ba soyayya a tsakanin ku".?
Ummu tace'' Agrif kai ne me cewa ba son Nasrim ka keba".?
ta fadi maganan cikin b'acin rai sosai dan abin ya girgiza ta ta gama sa rai da
surukar ta da Nasrim
Daddy ma abin ya bashi mamaki amma sai ya danne yace "shike nan Agrif ai bawani
matsala Izzatu y'ar gida ce a cikin gidan nan ta tashin munsan halinta dana Baban
ta insha Allah ayau zan yiwa Baban ta maganan saranan auren ku dan mu burin mu
kenan kufito da mata kuyi aure ayanda kuke rike man yan kudi ya ka mata ace kuna da
iyali hankalin mu zaifi kwanciya Masha Allah Allah yamuku albarka".
shiko Abu tsabar ta k'aici bayyi magana ba
Hajja tace'' to nima de sai de nace Allah yasan ya Alkhairi dan ada nace bazan
yarda abawa jikokina marar asali ba amma ganin yanda Izza take da hankali da
biyayya har tafi su Halima hankali da yimin biyayya idan nace ban yarda ba Allah
bazai barni ba dan abinda Izza take min Allah yabata mai yimata nide anawa bangaren
ba wani damuwa ta kalli Humairah da Nasrim da zahra tace tofa kuma kufidda naku dan
duk tare za a hada har Kamal da Aiban da Abbaty da wancen bayahuden mu huta duk kun
isa aure ".
haka de aka tashi ran da yawa daga cikin su ba dadi musamman daddy dan kiran Nasrim
yayi har d'aki yake tambayar ta ko sun samu tsabani ne da Agrif yasa ya canza
ra'ayi tace "a a Dad dama ba yanda kuke zato bane".
******************
bayan kwana biyu
sosai abin yake damun su Humairah yanda Izza take wani zak'ewa akan Agrif ko halin
da Nasrim take ciki bata gani dan kowa yasan ta canza daga me yawan fara'a takoma
me sanyi me shiru shru ko makarantan ta kasa zuwa
haka shima Agrif duk da yanda Izza take shige masa kokarin kulata da cusata a
zuciyar sa kawai yake shi yanzu babban damuwar sama yasamu yasa Nasrim a idon sa
yana son bata hakuri amma ita kuma ta toshe duk wani hanyar da tasan zai ganta ga
Humairah da zahra yaga kamar fushi suma suke masa dan idan yace su kira ta cewa
suke bacci take gashi bata daukan wayan sa akwai maganan da yake son gaya mata sai
de yarasa hanya amma yanzu yacewa Izza idan ta shiga ta turo masa ita

Nasrim kallon su Humairah da suke ta damun kansu akan Izza tayi cikin sanyin murya
tace'' "Hummee dan Allah meye lefin Izza ne ita fa ba ita tafara cewa tana son saba
yaka mata ku sassauta mata dan Allah".
tabe baki Hummee tayi taci gaba da danne dannen wayan ta
Zahra tace'' shikenan Nasy ai dama ba gane wa zakiyi ba nifa yanda take nuna
zak'ewa ne yake bani mamaki kamar dama haka take so yanzu haka fa ta cab'a wanka ta
fita wajen sa".
Hummee ta danna wani uban Asher wanda ya razana Nasrim da Zahra suka juya suna
kallon ta da sauri ta mek'awa zahra wayan hannuta tana cewa lalle wannan Izza
butulu ce har mu zata zauna tana daurawa habaici a status".
ta k'arashe maganan tana mek'awa Zahra wayan ta Zahra ta k'arba tana gani hoton
Izza ne da Agrif sunyi kyu sosai tayi rubutun ajikin hoton zahra ta fara
karantawa a fili kamar haka _yanda Allah yaso ramarin sa yabar damun ku yanda duk
yatsara shi ba mai iya juya fa_
sai wani na ita daya tayi kyau sosai wanda tasa
_SA'A YAFI GATA_
atare suka sauk'e numfashi Humairah mek'ewa tayi tsaye tana cigaba da dura aher

*to masoya muje zuwa shin da gaske sa'ar zaifi gatan kamar yanda Izza tace me Agrif
yake shirin gayawa Nasrim ina labarin Nasara namu*

*B JATTKO*

[4/8, 1:47 PM] Batul Adam Jattako: *FURRUCI NA NE*


( *rikicin babban gida*)

*BATUL ADAM JATTKO*

*rikicin babban gida*

Humairah sai sake maimaita SA'A YAFI GATA take tace wato tana nufin Nasrim y'ar
gata ita me sa'a
ko Wllh sai ta san tayi da y'an halak ba marassa asali butulu ba shikuma ya Agrif
kin barshi kenan bari na har abadan Allah zai baki wanda yafishi in Sha Allah
zakiga ri ban hakuri".
Izza da zata shigo d'akin K'iran Nasrim taji duk abin da suke fada komawa baya tayi
ta tsaya a dan korodo tana murmushi tana danna wayan ta tana ne man hoton Agrif
tasamu Wanda yayi kyau sosai ta daura sabon a status dinta ta rubuta
_samun irin ka zayyi wahala Dan ba a b'ari akwashe d'uka_

sai wani da tasake rubuta


_sai Dana tace na_
_zab'oka aduniya Kai ne gayya mazaje kubi baya babu rinka na duba duk nahiya_
gashi dama duk ta rufe manyan gidan kafin ta d'aura status ta yanda ba zasu ga
status din taba sai su Humairahn da tayi domin su kuma gashi sak'on yaje inda take
bukata tayi murmushi a san data ga alaman an bude sabon status din a wayar Humairah
dan dama basu fita a status din ba tana tsaye sai da taji Zahra tace'' to ai
gawani ma".
bayan sungani Nasrim ta dafe k'irjinta
tace ''lalle Izza bata san zafin so ba bata san rad'adin rabuwa da masoyi ba da
baza tamin haka ba saide tamin addua duk da gaskiyar ta ba a b'ari akwashe duka
hakan bazai hana tamin addua mafi alkairi agun Allah ba tunda Allah yayi duniya da
fad'i kuma gaskiyar ta samun irin ya Agrif akwai wahala wacce ta samu dole takira
kanta me sa'a kun man ta nida irin rawan kan da nake akan sa azatona Sona yake ai
ni abinda nayi ya wuce nata amma yanzu duk wannan abinda yake faruwa bai kamata ba
bana son mu samu matsala da Izza dan halinta na kirki da Kamala dan kuskure daya
bai kamata kuna mata wannan fassaran ba
ba danni ta daura duk wannan kalaman ajikin hotunan ba giyar so ne kawai ni nasan
waye ya Agrif yafara rud'atane da soyayyar sa mezafi amma kar kuyi zaton dani tayi
hakan zargine bai kamata ba muyi kokarin dawo da Izza cikin rayuwar mu kamar da
muzauna lafiya kada iyayen mu Susa wani abu aran su".
Humairah tace'' haba Nasy ke baki fashimci zafin kalaman ta ba ko? whll habaicine
ki duba wannan wanda ta saka na k'arshe nan mana".
ta k'arashe maganan tana mek'awa Nasrim wayan Nasrim ta k'arba ta karanta afili
_yanda Allah yaso lamarin sa yabar da mun ku yan da duk ya tsara ba mai iya juya
shi_
"kinga me take nufi da wannan su wa abin ya dama bamu k'adai ba har iyayen mu wllh
hadin ku suke so bana Izza ba musamman Ummu wllh kowa yagan ta yasan ta damu da
abin
Ita kuma Izza taci gaba ni me iya zuwa na zuga Hajja ce wllh takafa k'aramin yak'i
afasa".
dariya Zahra tayi tace kin manta wacece Izza agun Hajja ko"?
Nasrim tace''nace kubari".
sai asannan Izza ta tura kofar ta shiga bakin ta dauke da sallama cikin nutsuwar ta
jefa kanta tayi akan bed a rufda ciki tana murmushi ta d'ago kai tana kallon
Nasrim da tarame sosai cikin kwanaki biyu
tace" Nassi kije inji my heart".
taja my heart din da siririn murya irin yanda Nasrim takeyi a da tana lumshe idon
tare da cigaba da murmushin ta
Nasrim
bata juyo ba tace'' gaskiya bacci nake jifa nasan ma aiki zai sani kawai kice baki
ganni ba".
"Okay".
tace tare da mek'ewa ta fita wayar Nasrim ne yayi ringing da sauri ta dauka ganin
my best bro ne wato Kamal cikin sanyin murya ta amsa sallaman sa tace "Yaya yaushe
zaka zo"?. My best sister ina Camaro yanzu haka insha Allah yau zan zo daddy ya
gaya min komai abin da yafaru da har nayi shirin daukan mataki daddy yace a a ina
miki fadan alkairi sis farin cikin ki shine nawa bani da y'ar uwa ko dan uwa ciki
daya sai ke abin yabani mamaki shikan sa Agrif dazu dana kirashi har da kukan sa
yana cikin damuwa sosai ni sheda ne akan son da yake miki ban san meya sameshi ba
amma insha Allah k'anwata kece da nasara babu rashin sa'a ko rashin nasara a
3brother kinji zakiyi nasara ki kwantar min da hankalin ki kafin nazo".
ba tasan sanda ta fashe da kuka ba dan dama ta sabayiwa Kamal shagwab'a sosai
lallashin ta yayi tayi
tana zaune cikin gerdeng akan wani kujeran k'arfe tana sanye da goguwar riga yellow
an masa ado da bak'in duwasu ta d'anyi nisa cikin karatun da takeyi dan sunkusa
fara exam jin k'amshin turaren sa yasa ta dan shafi hancin ta da hannu amma bata
d'ago ba shima kujera yaja ya zauna yana cigaba da kallon ta kusan mintuna 2 sannan
ya sauk'e wani ajiyar zuciya me nauyi cinki cool voice dinsa yace
" Halima. bata d'agoba amma tabar karatun da take kuma da alaman shi take sauraro
yasake cewa "Halima".
ahankali ta d'ago fararen idonta ta zuba cikin nasa still yasake cewa "Halima where
is you phone".?
batayi magana ba amma ta dauko wayar da yake cinyar ta
ta nuna masa
"Ok ok horon har yakai ga haka kin sani a
black list why ? kin san yan da kika azaftar da zuciya ta a tunanina ko meye zaki
gaya min bani da kamar ki a duniya bayan uwar data haifeni kisa aranki a mata ba
wanda zata kai ki daraja zaki iya sarrafa rayuwata yanda kike so ko zaki min horo
da komai kar kimin na rashin ganin ki ko jin muryar ki wllh shine abinci na bana
son ganin ki cikin k'unci da rashin walwala shine dalilin da yasa bazan iya auren
kiba saboda nasan in akace nine mijin ki wataran zan sab'a miki ayanzu nafison kiyi
ingantaccen rayuwa ta yanda duk mijin da kika aure inya tsaba miji zan zame miki
garkuwa hakan zaifi duk da kowa yasan ke cousins dina ce kuma ina da daman fitowa
auren ki kowa yasan there is marriage between us so confusing people
Amma but sai de nace kiyi hakuri dan Allah ni ba amatsayin cousins na dauke kiba
tamkar yanda kuke da Kamal haka nake daukar ki tamkar Humairah please amma...
"Stop ya Agrif ai nima ban taba cewa ina son ka da aure ba".
ta dakatar dashi dan Magan ganun sa sunfara isar ta shuri yayi yana kallon ta
ta numfasa
cikin sanyin murya tace" hope de ba Izza ta amince ba to ai fatan mu kenan kuma
nagode sosai da soyayyar ka nima Ina son ka kuma bazan canza ba ina matsayin
cousins din ka zanyi duk yanda kace.....
tana cikin maganan taji kawai yayi wani irin hugging dinta yana wani irin kuka
cikin tsoro take kogarin kwacewa amma abin ya gagara "Nasrim ki barni naji dimin
jikin ki abin da najima ina rayawa ne ashe na kasance bani da rabo Nasrim tunda na
furta bake nake soba ban samu sauk'i ba sai yanzu da najini a jikin ki sai yanzu
naji hawaye na yazubu abinda nake mutuk'ar buk'ata kenan na samu nayi kuka ashe
kuka ma rahama ne Allah kabani karfin gwaiwar sadaukar ta".?
jin yafara shafata yasa taji wani irin k'arfi yazo mata tunk'ud'ashi tayi kefe da
gudu tayi cikin gida
cikin yan kwanakin Hajja ta matsa sai da aka zo neman auren Zahra da Humairah Zahra
Aliyun tane da suke soyyya sai humairah Ayman d'an gidan Dr hafsa Abbaty yayi
tsalle yadire shide bai isa aure ba Aiban ko k'asar ma yakasa zuwa agogon sarkin
aiki kenan
Hajja sai data matsawa mommy tace tasa Nasara yasa ranan zuwu
*********************
zuwan Nasir da kwana ukku Hajja ta kasa cemasa komai ganin har yana shiren komawa
bayyi maganan Nasrim ba yasa Agrif yasame shi da batun yafito yanemi soyayyar ta
kafin yatafi tunda Hajja ta kafe dole da Nasrim za ahada auren Humairah da Zahra da
Izza

zaune suke cikin gerdeng su biyu da alamun de tattaunawar tasu batayi musu dadi
duk kan su biyun cikin b'acin rai Agrif yace " to wllh baka isa ba wai me Nasrim
tai maka a rayuwa har haka da kake son rayuwar ta
ta dauwwama cikin bak'in ciki".?
Nasir cikin isa yace " tamin abubuwa da dama kuma idan kaga Nasrim taji dad'in
rayuwar duniya to nikuma bana raye wllh bata isa ta auri mutum sak kamar kai ko
wani gaye da ya amsa sunan sa guy ba shine dalilin da yasa na dakatar dakai kuma
na baka umarnin ka nemi Izza dan nasan itace aminiyar ta ko da kagane ba auren ta
zanyi ba to baka isa kadawo kana son Nasrim ba amma bawai ni zan aureta ba kafin na
gama nazarin wanda ya dace da mummunar rayuwar ta da gan-gan na turaka gun k'awata
ka gane ko ina son kane kuma ko mak'iyina bazan masa fatan auren Nasrim ba saboda
ni nasan me na kullawa rayuwar ta balle kai dan duk wanda yayi kuskuren auren ta to
ya gurbata rayuwar sa gaba daya ".

dariya Agrif yayi yace " baka isaba kuma ka dena kiran rayuwar Nasrim da mummunar
rayuwa domin ita din bata masan kanayi ba kuma ni Haruna nine mijin ta in Sha Allah
ai ba dauramin aure da Izza akayi ba na fasa kuma zaka ga yanda zan canza aure na
yakoma kan Nasrim".
Nasir murmushin sa na gefen baki yayi wanda ya keyin sa idan yaso mugunta ya
mek'e tsaye ya dafa kafadan Agrif yace " okay ban hana ka ba amma kasani muddin ka
auri wannan yarinyar bakai ba kiran kanka a cikin 3brother bayan nayi fired dinka
zan maka sherin da zaka dauwama a gidan prison na har abadan kaga sai tabika kuyi
soyayyar a can amma har yanzu Ina warning din ka kafita daga har kanta ba baraza
na kena maka ba na kuma Mai maita wa wannan FURRUC NA NE".
shima Agrif cikin fushi yace
"bazan fita a har kan nata ba Nasuru ka koreni a aiki mana ai ba tun yau ba nasan
kana ta k'ama da dukiya to kasani Nasrim tafiye min komai na duniyar nan kuma zaka
gani ba abin da zai samemu da sherrinka".
Yana gama fadan haka ya kwashi wayoyin sa yayi hanyar fice a gerdeng din
Murmushi Nasir yayi yace "zan baka mamaki ai ba aiki zan koreka ba dena amsa sunan
3 A full zakayi".
shide Agrif bai juyo ba ya k'arasa ficewa

******************
a hankali take takawa daga part din mommy zuwa nasu daga sama taji sauk'ar ruwa me
sanyi a kanta cikin sauri ta d'aga ido ta ga wane isheshen ne zaune ta gansa kafa
daya akan taya yana aikin zuk'ar taba tsigari gefe da gefen sa yan mata ne fararen
fata a tsaye cikin bad dress
kafin ta gama tan_tan ce waye taji an jeho guntun sigar cikin bakin ta da sauri ta
tofushi tana murza leben ta inda ya k'one cikin fusata taja baya dan tagan shi da
kyau to waye shi kaman taso ganiwa amma bata ganin fuskan sa sosai gashi yana sama
kuma idon sa acikin bak'in glass Wannan din waye shi? tace afili kawai sai tajuya
takoma part din mommyn banko kofar tayi mommy tagani a dining room batayi mata
magana ba ta fara taka steps mommy tace'' ke Nasrim ina zaki hakan?".
"Mommy wani d'an iska ne a sama ya zubo min ruwa ya jefa min guntu sigari shine
zanje na duba d'an uban waye shi".?
cikin tsoro mommy tace'' Nasrim Yayan ki nefa".
"Mommy Yayana kuma? ni kaf cikin yayuna ba mahayin taba ba mane min mata wasu
turawa nagani da bad dress a sama....
sauran maganan ne ya mak'ale mata saboda wani irin shak'a da taji a mak'ok'oron ta
"mommy cikin in in na tace'' dan Allah my Son kayi hakuri bata san kai bane
afuwan".
"cikin dakiyar murya irin tasa yace "ai shine yanzu nake son ta sani tasan ni d'an
uban waye na kuma tabbatar dani D'an iska ne"..
Mommy tace dan Allah kayi hakuri nace".?
"Wllh mommy yau sai tasha giya tasha taba sannan na hadata da alade ta kwana dashi
kinga ta zama cikekkiyar y'ar iska ko".
da k'er har Saida mommy tasa kuka ya hakura ya barta amma yace zasu sake haduwa ta
guji haduwa na biyu dan baya yafiya".
Mommy tace'' insha Allah baza ku haduba yanzu mafa data shigo sai da nacewa Barira
tace bana nan kar ta bari ta shigo ai idan kana gida bana bari ta shigo kayi hakuri
kaji my Son".
sakin ta yayi ya juya ya haye upstairs cikin b'acin rai
Nasrim ma cikin b'acin rain tace "mommy dama kina gida kika ce ace bakya nan saboda
wani banza mommy na bar masa ke nikuma har abadan bazan k'ara ahigowa part din ku
ba".
dagudu ta juya ta fice

**************
Aiban da Agrif

"Aiban dan Allah kaine kadai zaka iya temakona kamin wannan alfarman".
shiru Aiban yayi can ya sauk'e numfashi yace'' haba Agrif meyasa da kasan Nasrim
kake so kace Izza yanzu Koda nace inason Izza ai iyayen mu bazasu yarda ba kuma
yazama kamar wasa da hankalin sune ai".
Agrif yace"ni amin cewar ka kawai nake buk'ata nasu me sauki ne zuwa zakayi gaban
Hajja kazube kana kuka kace ai Izza kake so nasan tana sonka zata amince kuma
amincewar ta shine amincewar kowa nikuma idan aka tambayeni zance na sadaukar maka
da ita zan tafi karatu course na watanni tara kafin nazo kunyi aure kuma kafin
nazo nasan yanda zanyi na shawo kan Nasrim".
Aiban ya girgiza kai
yace "zanyi hakan saboda farin ciki ka amma ba dan Izza tamin ba".
**************
Hakan ko akayi Aiban yazube gwaiwoyin sa a gaban Hajja yana kukan shi idan bai aure
Izza ba zai mutum Hajja uwar son jikoji kodan basu da yawa nan danan ta gigice ta
tara mutanen gida ta tambayi Agrif zai iya hakura ya barwa k'anin sa da gudu ya
amsa eh
Hajja tayi ta sawa Agrif albarka akan sadaukar

Izza zaune a d'akin Baban ta tace'' Baba kaji shawaran da suka yanke ko".?
Mustapha yayi shiru
can yace " eh Izza amma abin da yafi bani mamaki akwai maganan aure tsakanin ki da
Agrif ga kuma shima Aiban za ayi auren abin yana rudani har yanzu na kasa tan tance
wa gashi de ina gani har da rabon haifuwa a tsakanin ki da Aiban to na kasa gane
yanda Agrif ma yake ta k'iftawa ta tsakani".
Izza tace " Baba kawai Ina ga maganan da d'in kake gani".

gir giza kai baban Izza yayi yace' ah ah bana baya bane akwai rud'adi sosai amma
kar ki damu zanji da komai".

Izza tace" nifa Baba hakan yafiye min ma Aiban yanzu na gama gane Aiban yafi kowa
aiki dukkan account din dukiyar gaba daya yana hannun sa dan shine aban garen kudi
sai yagani yake turawa Nasara ma ni shakan ma yafi dan kana ganin Aiban gaka
Naira".

dariya Baban yayi yace' ai ni nayi aiki akan Wanda yafi kudi yazama shine mijin ki
yanzu de abin da yafi damuna wannan maganan Agrif din".
Izza tace'' kai Baba rabu dashi ayi abin da zai fita a rayuwata in ma sona take".

***************
a ranan aka sa ranan daurin auren Aiban da Izza Humairah da Kamal zahra da Aliyu
sati biyu kacal dan Aiban yace bazai bar k'asan ba har sai an daura auren
Nasir yakoma Agrif ma haka fadan shagalin da akayi a bikin b'ata lokacine Agrif
yazo bikin amma Nasir bai zoba Agrif tun a na shagarin yake ta faman tura kansa
wajen Nasrim amma ba fuska acikin gidan aka ajiye Izza da Humaira dayake Hajja
tace duk ka jikokin ta 5 anan zasu zauna da matan su dan haka gidan Izza da
Humairah ajere suke Aiban bayan gama cin amarci yakoma India yabar Izza saboda
makaranta Izza kam ta taka matakin da take so aburin ta dan Aiban me bushasha ne
motocin da ya saya mata ma abin kallon ne tana fasa kai yanda take so cikin k'awaye
fiye da yanda Nasrim takeyi
******************
*bayan wata 2*
Izza ta kalli Nasrim tace'' haba my sister amma idan kikace haka bakiyiwa ya Agrif
adalci ba kuma akaran kan ki maki duba mun tashi mu hudu duk kan mu ukku munyi aure
ban da ke."
Nasrim tace'' lokacin kune yayi nikuma ahalin yanzu bani da wani space da zan ajiye
namiji kingane musamman Agrif bana buk'ar sake jin wannan ke da mijin ki kune masu
yimin wannan dan ya Kamal tun so daya da yakawo min yaga ba fuska bai kara ba amma
ya Aiban da ya Abbaty sun nace min har nadena mude message din su".
Izza tace
"to naji dan Allah tunda yace alfarma ya nema kimasa alfarma Koda na iya gaisuwar
ne gashi ma a falo dan Allah ki fito".
da k'er Izza ta shawo kan Nasrim ta samu Agrif a falo Agrif kam awanan Karan da
k'arfin sa da kalamai masu zafi yazo bai sha wani wahalan shawo kan Nasrim ba duk
taurin kai irin nata
Numfasawa tayi tace'' shikenan amma kasani ina da dokoki".
'ki fadi ko wacce iri yace inde zaki yarda ni Agrif ina son ki".
tace
"na farko deni ina da kishi duk mijin da ya auri Nasrim to yasa a ransa tamkar ya
auri mata hudu ne dan daga ni ba k'ari ina da kishin azaba wanda ni kaina ban san
iyakar sa ba".
Murmushi yayi ya sauka daga kujeran yazuba guiwowin sa k'asa yace" inde wannan ne
mai sauki ne ba mata hudu ba na sawa Raina ke a masayin mata dubu kike a rai na ke
daya ce azuciya ki rik'e ki aje ".

murmushi tayi tace'' Allah ya Ag wllh ba dan ina mutuwar son kaba wllh ba zan sake
yarda da kai ba dan ina da kishi sosai a gabana kece kai Izza k.....
rufe mata baki yayi da tafukan hannu sa yana dariya
*************
Hajja tace'' ikon Allah ai ni dama nasan iskanci ne irin na yaran zamani amma Agrif
ai na Nasrim ne kunji irin iskancin da yadinga min ne wai wllh shi de cikin satin
nan ya keson adaura masa aure daddy yace "gaskiya Hajja ba wani abin da yarage
banda a daura auren me za a saya jira a take aka sa ranan auren wata 1
Nasir bai ji ba sai a status din Kamal ya gani alokacin ma ko suna tare da Agrif
din a Dubai cikin riki cewar yanani yake kallon Agrif yace
"Agrif bakaji gargadin dana maka akan yarinyar nan ba ko Wllh auren yariyar nan
shine mummunar k'addaran ka na gaya maka ba matar ka bace ka nace".
Agrif cikin b'acin rai yace'' ni kuma na gaya maka baka isa ba Ina son Nasrim kuma
baka isa hanani auren taba".
Nasir
mek'ewa yayi tsaye cikin b'acin rai yayi taku ukku ya k'arasa Inda Agrif yake cikin
sanyi murya yace Wannan shine Warning na k'arshe da zan maka Haruna kar ka auri
Halima rayuwar ta ba shida kyu idan kasa taurin kai abin ba zai muku yau ba".
"Ai kai ba ubana bane da zaka sani gaba kana gayamin wannan Nasrim ce nan da sati
biyu tazama matata".
gyad'a kai Nasir yayi yana
murmushi yafara takawa na barin gun
tun daga wannan rana Nasir bai k'ara nuna cewa baya son aure ba har taya Agrif
shidimar biki yake saura kwanaki biyun adaura suka sauk'a a k'asar da dinbin abokan
su
Dr Fanna kam awanan Karan tafito tanuna eh Nasrim y'arta ce kuma tayi rawan gani
Safiyar jumma'a dinbin al'uma suka sheda auren
Haruna Agrif Abdulrahaman da Halima Abdulmajid Nasrim
Justice Abdulmajid yatara mutane sosai

da dare bayan sun kwanta Humaira da Izza yau a part din Mama zasu kwana saboda
shidiman biki zahra ma tazo shine suka samu daman cewa anan zasu kwana dama daga
ita har Izza laulayin ciki sukeyi shiyasa duk suka gaji
Humairah tace'' nasy K'iran fa ake
Nasrim da har tafara bacci tace'' kai wllh Ya Agrif bashi da hakuri tashi tayi
zaune tace wai ni dukka aure haka yake ko nawa mijin ne bashida hakuri wllh dazu
da mukazo a wajen diner dak'er na kwaci kaina awajen sa acikin mota ba dan nayi da
gaske ba wllh komai zai iya faruwa shine fa yanace wai yanzu yanason ganina kuma
wai a part din mu da akayi jere ina tsoro wllh me yasa bazayyi hakuri a kaini goben
ba".
dariya Humairah da Zahra da Amira da Izza sukayi Zahra tace'' ai ko dole kije
kinsan ya Agrif da rashin hakuri wllh zaki iya ganin sa anan ba da jimawa ba".
ma'rairaicewa Nasrim tayi ta kalli Amira da yake budurwa ce tace '' Amira zaki
rakani kinga idan a gaban kine bawani abinda zayyi". grgiza kai Ameera tayi tareda
jan blanket k'iran wayan ne yasake higowa Nasrim ta d'aga kai ta kalli agogo 11 30
na dare ahankali ta dauki wayan
muryar Agrif taji yace "please waiting my wife wllh wasu abokai nane zasu tafi
jirgin su zai tashi 12 dan Allah zakuyi sallama ne dasu".
cikin rawar murya tace "promise sallama kawar zamuyi na dawo ko".
tsaki yayi yace "Because gani kura ko? har sai namiki alk'awari bar shi kawai nace
baza ki samu daman fitowa ba". cikin sanyin murya tace
"Sorry my lovely husband gani".
ta mek'e da wayar ahannu tasaka shijab har k'ar akan rigan baccin ta
ta fito ta k'ofar baya tabi tun daga nesa ta hangoshi yana sanye da k'ananan kaya
t-shirt bak'i da yellow din wando duk da wajen bawani wadatar haske yana kallon ta
har takusa ya lumshe idon tareda bud'a hannu ya mata alaman ta fado jikin sa
hannun ta biyu tasa tadan tura k'irjin sa yadan yi baya yana murmushi yace "
yarinya kinyiwa kan ki dan wllh bashin gobe ne".
tace'' naji nayi ta cin bashin ai bashi hanji ne yanzu ina bak'in?".
nuna mata cikin gidan yayi da yatsa
cikin tsoro tace'' haba Yaya kana nufin cikin gidan zamu shiga.?'

"to meye acikin ba gidan mu bane".?


''eh ai ba akawoni ba kawai su fito nan muyi sallama shikenan Allah bacci nake
jin".
shafa suman kansa yayi yana mata wani kallo yace "wannan dan k'aramin bakin fa
najima ina da haushin sa".
ya k'arashe maganan yana sama da ita ya nufi ciki sai turesa take tana masa gunguni
A main parlour ya direta yana dube dube kamar me neman wani abu sai kuma yaciro
wayan sa ya dan kira yace
"na shigo ban gan kaba fa ok gani".
yace yayi hanyar k'aramin parlourn
Nasir yasamu zaune k'afar sa daya kan daya acikin kujera ya raje hasken parlourn
Agrif dukan kafadar sa yayi yace " big brother gata can na gawo maka ita da fatan
bazaka razanar min da ita da wannan fuskar shanun naka ba amata nasiya a hankali
wanda zai shiga jiki ni badan tafiya zakayi ba ai nasihar nan ba yanzu ba".
Nasir bai dago ba yana danna laptop din sa yace "please ga abin sha nan kafara kai
mata kafin na dan gama wani dan abu".
Agrif ya kalli drink din yaga yakamata ya kai mata ko zata dan war tsake yayi
murmushi yace
"Ok ba lefi naga da bacci ma a idon ta ko tadan wartsake".
ya k'arashe maganan yana daukar kwalin drinks din yafita
tana hangosa ta mek'e tsaye tana cewa ''suna ina ne".
Dariya yayi yace "Nasy wai me kike gujewa ne bakiji ance duk wayon amarya ba".
ya k'arashe maganan yana mek'a mata lemon hannu sa kallon sa tayi sannan ta k'arba
ta ajiye a kan table murmushi yayi yajuya ya dauk'o cup akan fridge ya dauki drinks
din ya dan siyaya yasha yana kallon yanda take wani kame jikinta alaman tsoro yace
'' to kin ga ni nafara sha sai ki cire shakkun ko nasa miki wani bu karbi ki sha".
ya dire maganan yana d'aga mata giransa daya
Murmushi tayi tace'' haba Yaya ai nasan bazaka cutar dani ba har abadan ta karba
takai baki tasha sosai dan taji dadin sa har tasake kallon kwalin milik ne amma
bata san sa ba kodan ita dama kayan shaye shayen bai dameta ba
cikin wani irin hamma yace "ko ak'aro ya k'arasa maganan yana cilla kansa kan
kujera ita ma dafa kanta tayi tana hamma ta bude baki da niyar zatayi magana da
ganan taji shiru

"why why why Muhammad Nasir meyasa baka kashe niba dawan nan tozarcin da kamin ai
kwara ka kasheni Nasir ka lala tamin rayuwata kaci zarafina kaci amanar yar dan da
namaka Nasir kayi zina da matata ta sunna aranan da aka daura min aure da ita ko
sanin ta banyi ba ka rigani shiga d'aki da ita ka dauke min budurcin ta acikin
d'akin aure na Nasir koma dame kake ta k'ama Wllh sai na dauki fansa baka isa ba
kai mayaudari ne maci amana.....

Murmushi Nasir yayi yana mek'ewa tsaye tare da zuge zip din gaban wandon sa yace
please Haruna nifa banci amanar kaba tun farko na gaya maka zaka tafka kurkure idan
ka nace ka auri Halima dan nagaya maka bana son meson ta dan ita k'addaran ta bame
kyau bane na tsara yanda zatayi rayuwa cikin k'unci wanda zata ce dama ba ahalito
taba
Amma baka jiba ka nace wannan shine dan k'aramin taku acikin takun dana adana muku
Agrif nayi warning din ka baka jiba rahama ne Allah ta'la ya nuna maka mak'iyinka
sannan wawanci ne ka kasa tunanin kare ganka daga sharrin sa naso ka da rahama na
sanar dakai abinda zai zama cuta agareka ai ni ban so kasha juice din nan ba sonayi
nayi komai agaban idon ka amma sai nasamu kana bacci naso kagani dan nasan zaka
tsane ta tsana na har abadan ita oganniyar ce bana son tasani ayanzu har sai na
gama aiwatar tar da nufina akanta shiyasa na fitar da ita a hayyacin ta amma ina
maka albishi da matar ka komai yayi zam zam ba wai kyan fuska da sura kadai Allah
ya bata ba tana da sirrin boye wanda yafi na zashiri in ganci sannan k......

wani irin cakuma Agrif ya kai masa yafara dukan sa ta ko ina yana kuka yana Allah
ya isa Allah ya isa Allah shi zai mana shari'a da kai a lashira".
Murmushi Nasir yayi yasa hannu ya kwace wuyar sa a hannun Agrif yana murmushi yace
"ba sai kajira lashira ba ai Baban Halima ma chief justice ne na fison ka fallasa
komai kaga kowa zai san ayanzu Nasrim ta haram ta agare ka hakan zai min kyau ni
kuma".
ya k'arashe maganan yana kama handle din kofar
cikin kuka Agrif yace koton Allah yafi na kowa shi zan kai ka lefin ka yafi k'arfin
sha'ria da kai a duniya kuma idan nayi haka na tozarta gidan mu a idon duniya na
tozarta rayuwar Nasrim daga nan burin ka yacika dan haka ba wanda zaiji ko ita
bazan bari ta sani ba".
Nasir yajuyo cikin b'acin rai tabbas bai ji dadin yanda Agrif yanuna bazai fallasa
ba
Cikin d'acin rai yace to shikenan ni inada idda na akan Nasrim in har bata gama
idda ba ko hannuta ban yar da ka taba ba yin kahan zai iya gurfanar dakai agaban
kotu ina son sai tayi wata ukku kafin kayi zaman aure da ita san nan kasa aranka
akwai b'acin ran da yafi wannan agaban ku....

yafita tare da bugo masa kofar


ahankali Agrif yaja bargon ya k'arasa rufe Nasrim yakifa kansa ajikin gadon yana
cigaba da kuka yanaji ana kiran sallah sannan yayi addua yana kallon Nasrim da
take shirin bude idonta Nasrim yink'urawa tayi da k'arfi asan data fuskanci inda
take wani irin zafi taji kamar ana yanka Naman k'asan ta wani irin rikicecen kuka
tasa ka tana fisge hannun ta daga nasa "Agrif meyasa kamin haka? aure de an riga an
daura hakuri kwana daya ka kasa har sai ka tozar tani kanunawa duniya wani abin
jikina kake so bani ba sha'awa ta kawai kake har ka kasa hakurin akawo maka ni
amatsayin mata nayi kurkuren auren wanda dama bawani soyayya ta gaskiya a zuciyar
ka kacu ceni Agrif amm....
ahankali ya dauki hannun sa da yake jin yamasa nauyi yarufe mata baki cikin wani
irin murya yace" wait my sister ban san da bakin da zan baki hakuri ba sai de ina
neman alfarman gafara agareki dan Allah ki daure ki dauki wannan a matsayin
k'addaran mu wanda yake fadowa dukkan mutum batare da mahukunci k'addaran yayi
shawara damu ba saide yana sauki ga masu Ima'ni irin ki tabbas wannan k'addaran
muce ki bar cewa na tozar taki kedin halaliya tace annabin mu ya ubarcemu da cewa
matayin mu gonakin mune mushiga alokacin da muka so amma kibar cewa ni Haruna
sha'war ki kawai.....
cikin tsawa ta dakatar dashi dacewa ''ah ah idan ba sha'awa ba mezai sa kamin haka
".
shima cikin wani irin b'aci rai yace" saboda ke halaliya tace ko baki san a d'azu
din bin mutane suka shafa sheda ke matata ce ba".
itama wani irin kuka ta sake fashewa dashi sai kuma yaji tausayin ta shima jiyake
kamar ya d'aura hannu aka yayi ta kukan irin na d'azu amma ina bazai iyayi a
gabanta
ta gani ba dan haka cikin sanyi jiki ya zauna abakin gadon yace "sorry my wife wllh
wani tafiya ne yataso min na gaggawa yanzu haka jirgin mu zai tashi k'afe biyar na
asuba kuma da alaman aikin zai iya daukana wata guda kuma kinga ke kina school
bazai yiwu naje dake ba shiyasa nayi hakan kinga ba kowan ne ango bane zai iya jure
ganin macce kamar ke ya tsallake ya tafi amma dan Allah kiyi hakuri haka de yayi
ta lalamin ta har yasamu shawo kan

Agrif tunda yafita masalacin sallan asuba bai koma gidan ba airport ya wuce ba
tare da ya tsara ga k'asan da zai jeba

acikin gidan kam.......

*To masoya muje zuwa sai mun hadu a page 7 muji yanda LABARI zai canza salo*
*da gaske ne idan Agrif ya kusanci Nasrim Nasir zaiyi k'aran sa sai naji*
*comment din ku*
*wannan FURRUCIN* *Nasir ne*

Bj
[4/8, 1:47 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE*
(```Rikicin Babban Gida```)

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*

```Marubuciyar```
*DAMA TA*
*AMFANIN SOYAYYA*
```NOW```
*FURUCI NA NE*

*_________________________________*

✍🏼
*AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind
of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻

https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association

*_________________________________*

*Page 8*

"Abdulraham me hakan yake nufi me kalaman Nasir wai adaren muna farko Nasrim ta
samu cikin shiya k'ace daren ma yazama nasa kaji fa rashin jin hausa irin nasa".
dariya sukayi daddy yace "Hajja ai ma yanayin k'okarin sosai idan kikayi duba da
inda yake".

washe garin jirgi daya Agrif da Nasara suka bi duk bawani magana a tsakanin su
sun sauk'a lafiya drive ne yazo daukan su mota daya suka shiga duk da Agrif bai so
hakan ba saboda bak'ak'e magan ganun da Nasir take jifan sa dashi
dukkan ma'aikatan sai sannu da zuwa suke musu Baba Yakubu yafara kirarin "Kai yau
gidan akwai banyan Nasara ko gani kafi mutum NASARA me wuyar badanci Nasara goshin
girji me wuyar karau".
Murmushin da yajima mayyi ba yayi cikin kulawa yace " baba Yakubu ban taba jin
dadin wannan kirarin naka dakyu yamin dadi kamar yau ba kodan yau Ina cikin farin
ciki ne kana da gift na musamman in Sha Allah".

cikin washe baki Baba Yakubu yace "godiya nake magajin baba Alhaji Abdulsamad a
wajen kyauta".
Nasir dafa kafadan baba Yakubu yayi yana cigaba da murmushin tare da yiwa Agrif
wani kallon mugun ta yace " ba sai kayi godiya ba Baba Yakubu nima Allah yamin
kyautar da kud'i bazai iya sayan sa ba duk abin da natara a duniya bai isa ya sayi
kyautar da Allah yamin ba dan haka yau akwai kyauta ta musamman duk me rabo zai
samu katara min kan ma'aikatan gidan yau da kaina zan gana dasu naji damuwar ko da
matsalan kowa dan nuna godiya ta ga Allah bisa kyau tan da yamin".

Baba Yakubu yace" Masha Allah duk ban san kalan kyauta ba yallabai Ina tayaka murna
Allah yasa kaci gaba da Nasara a rayuwa kaman mahaifinka Allah yayi sa mutum me
nasara".

murmushi yayi yana d'agawa Agrif giran yace" ai Baba Yakubu da Nasara aka haifeni
da Nasara na dashi da rasara nake rayuwa kuma da Nasara zan mutum in Sha Allah" .
dariya Baba Yakubu yayi yana cewa "yayi goshin girji".
Agrif juyawa yayi yafara tafiya Baba Yakubu yace "yallabai Agrif Baban gidan Haruna
kafi k'asan randa yawan wanka tsarin me kyau da tsafta baye kan mekyan suta kake
Haruna kyan zuciya da kyan hali ka kace sa awajen sunan ka Haruna in gd'uroro an
baka kabawa yaran baya".
shide Agrif ko juyowa bayyi ba yacigama da tafiya
dariya Nasir yayi shima ya juya yana bin bayan Agrif din yace Baba Yakubu an gode a
mafadin sa
har zasu shiga parlourn Hajja Agrif ya kalli fuskan Nasir yaga tabbas yana cikin
farin ciki yasan ba hankaline ya isha shi ba zai iya fitowa ya fadi komai dan kamo
hannu sa yayi ya jashi gefe
yana kallon idon yace "wai Nasir me kake nufine? kana nufin da gaske zaka fito ka
nunawa duniya cikin jikin Nasrim na kane ko meye?".

murtuke fuska Nasir yayi cikin dakekkiyar murya yace" na fad'a maka zanso hakan in
har baka bi dokoki na ba kasani dan nayi tarayya da mace ina saurayi ba uban da ya
isa ya jefeni kai ni ko bulala sittin din ba wanda ya isa yamin kuma d'ana zai dawo
hannu na kuma nasamu nasaran lalata auren ku".

shima Agrif cikin b'acin rain yace "amma kasani baka da hujjja ita kanta Nasrim
bata san Kai ne ba dan haka baka da wani hujjjan da zai nuna cikin kane".

wani irin dariya Nasir yayi ya zaro wayan aljihun sa yana nuna masa recoding
maganan suna yanzu sannan yace idan kana son sauran magan ganun mu da kai zan nuna
maka idan kuma yanda nayi sex da ita matar taka kake so duk akwai yayi makanan yana
lalllasa wayan yame k'awa Agrif hannu na rawa ya k'arba shi kansa yafara kani yana
bacci azaune akan kujera sai Nasrim a gefen sa sai Nasir a tsaye akan su yana
murmushi yace kuskuren kane dan uwa duk wanda bai bi umarnin Nasir bazai ga da kyau
ba yana gama magana ya sun sunkuya ya d'aga Nasrim cak ya d'aura a kafadan sa yayi
haura sama da ita hannun sa daya rike da wayan da yake daukar su har yashika cikin
bedroom din cifa yayi da ita akan bed yabi bayan ta shijabin jikin ta yafara cirewa
agigice yace " ai ashe yarinyar nan rena kamace".
yana yiwa Nasrim tsirara yayiwa kansa ma zai mata rumfa Agrif yayi cilli da wayan
yayi wani irin zuba gwiwowon sa k'asa tare da fashewa da kuka yana cewa " kaji
tsoron gamuwar ka da Allah".
cikin murmushin shima Nasir ya tsugun na a daf dashi har jikin sa yana gogar nasa
yace " ka yarda ni GOSHIN JIRGI ne ko Agrif ka kalle ni nafika shanaki nafika tsawo
nafika fari kyau nafika fadi nafika illmi nafi kudi nafika komai na duniyar nan to
a lashira ma haka zan gamu da ubangijin na lafiya kuma nafika komai har lashiran
ina sama kana k'asa".
ya k'arashe maganan yana daukan wayan sada Agrif ya gefar

hanu Agrif yasa ya kamo na Nasir cikin dakekkiyar murya


yace " naji to meye dokokin naka".?

Murmushi yayi yace


"yawwa yaro yanzu kayi kai bana son ko hannun Nasrim ka sake tabawa ka rike wannan
kafin sauran su biyo baya".

"naji zan iya jure wannan kai ma ka kiyaye kar ka nunawa duniya cikin jikin Nasrim
naka ne".
Nasir yace "na maka alk'awari ba zan gayawa kowa da bakina ba amma nayi maka
alk'awarin zanyi abinda kai da kan zaka fito kanuwa duniya komai dan ide zakaci
gaba da zama da Nasrim amatsayin mata to bakai ma rayuwa me dadi har abadan bazan
barka ka huta ba ba hutu a duniyar ka".

"Nasir kenan ai dama duniya ba hutu mukazo ba bauta mukazo da kuma jarrabawan ni
Haruna ba yarda irin tawa jarrabawan kenan kuma nayi Imani dashi

sannan na maka alk'awarin kome zakayi bazan bari ka haram tamin matata ba kai har
d'an cikin ta suna nana zai amsa".
jisukayi abayan su ana cewa to kaji an girma ba asan an girma ba d'an ko duniyar
bai zoba ake fada akansa. . ?

atare suka juya


Hajja suka gani tana k'arasowa inda suke murmushi Agrif yayi yace" ba d'an mu bane
abinda yafi haka ba zamuyi......
Hajja ta katseshi da cewa ''dalla kafara can d'an da akayi k'aurun sa arashin kunya
har ina abin wani fariya."
Agrif yace"ko ma ame akayi shi ai d'ane kuma bawani rashin kunya ai matata anriga
an d'aura auren ai alokanin inda nace da ita zan tafi ai ba me hanani".

" aikin banza ai da da ita din yana ca kutabi da asirin ku ya rufu amma yanzu waye
bai san k'aurin rashin kunya za a haifa ba kunsa mu ciki nun kafin a wani yarinya a
dauke ta adoki akai ta a duk amaryar da ba adauke ta adokin ba tayi babban asara
saboda jaraba shine dan burin kunya ka jajibo min Wannan nunar ranan me kaman
gwandan k'odeden".
ta k'arashe maganan tana juyawa yayi parking stupid" ta shige mota
sukuma hanan ya hutar dasu shiga part din Hajja da zasuyi direct part mommy suke
kowa yamemi inda bedroom din sa yake

Agrif wanka yayi dukda yana najin ransa a jagule amma yayi shirin sa cikin nutsuwa
yafito fes kamar yanda yasaba har yanzu mommy bata zoba part din Ummun sa yafara
zuwa ma'aikata suna ta iban gaisuwa bai ga Ummu a k'asa ba yawuce sama knocking
yayi daga ciki tace'' shigo".
azaune ya yameta abakin gadon cikin sanyin jiki ya k'arasa wajen ta ya zube
gwaiwowon sa a k'asa yace " Ummu na same ku lafiya?".
"lafiya".
tace'' a tak'aice batare data juya ta kalleshi ba
shiru ne yabiyo baya basai ta gaya masa ba yasan ranta amugun b'ace yake ba haka
tasa ba tar ban saba amma ya zanyi kowa hukun tasa yake akan abinda ba lefin
shibane sake d'ago da kansa yayi ya kalle ta cikin rashin damuwa take cigaba da
danne dannen ta a laptop din ta kamar ma ba mutum awajen
a zuciyar sa yace ummmm wannan ma ke kenan Ummu ya gamuwar muda Nasrim yake
cikin taddaro jarunta yace " ammmm Ummu bari naje na gaida".
still bata d'ago ba tace'' balefi
cikin sanyi ya mek'e tsaye yayi gaba
me makon ya shiga part din Mama kawai direct waje Bala sarkin gida ya nufa tun
kafin ya k'arasa suka mek'a cikin suna masa jinjina tare da cewa yallabai Agrif
barka da fitowa
"Yawwa dan Allah Bala ina son fita aduba min motar da zan iya fita".
sarkin gida yace "angama yallabai dama yasan ra ayin kowa a dan haka bai sha
wahalan samo key din motar ba ya bashi

da daddare ana tsaka da cin abinci Agrif ya shigo duk an hallara a dining cikin sun
kuyar da kai ya k'arasa yazube gwaiwoyin sa biyu a k'asa yace "daddy Ina wuni mun
same ku lafiya".
cikin fara'a da kulawa daddy yace" mude lafiya Al'hamdulillah my Son but kai fa
meyake damun ka duk karame ga sagen ka ba gyaran kirri duk ka canza kamar Haruna na
da nasani da tsatta da gayu ba meyasa ka haka"?

murmushi ya d'anyi yace " daddy lafiya aiki ne kawai yadan sha gabana".
Daddy yace" sure".
gyad'a kan sa yayi yana juyawa wajen Abu wanda ko kallon inda yake bayyi ba cikin
sannyi murya wanda ko mak'iyin sa zai tausaya masa yace" Abu barka da dare". hannu
kawai Abu ya d'aga masa batare da yad'ago ya kalli inda yake ba

juyawa yayi inda mommy da Mama suke yace "mommy Mama bar kanku da dare".
amsawa amsawa sukayi cikin fara'a Mama tace'' ka kyauta Agrif idan ka kenan ko"?
murmushi yayi yana gyara kujeran da zai zauna tate da mek'ewa Kamal hannu Kamal
yace"manya gata wasa ina shi hantan naka wanda saboda shi har zaka iya barin
sabuwar amaryar ka har sawon 6 weekend".
yamusa furka Agrif yayi dan baya bame son hayaniya bane ya gyara zaman sa yana amsa
gaisuwar da Humairah take masa ya amsa kansa asunkuye
ahankali yake min hannu ta da kallo da yake juya cup din kunu ba alamun ko kurba
tayi ahankali yake d'ago kansa har ya sauk'e a fuskan ta abin mamaki ba alamun
fushi sai ma wani k'ayatacciyar murmushi data sakar masa juya lumsassun idon sa
yayi yana mata alama da i'min fada ba murmushi ba
giranta taya ta d'aga masa tare da daura dan yatsan ta daya akan lefin ta tana masa
alaman kiss afak'aice
Agrif wani irin ajiyar zuciya ya sauk'e me sauti wando kowa awajen sai da yajuya ya
kalleshi ita ko Nasrim da saurin ta dauki kofin ta kai bakin ta kamar ba ita ba sai
de Hajja tana hankalce dasu tes message ne yashigo wayan Agrif har zai kai abinci
bakin sa wani yasake shigowa ajiye cokalin yayi ya zaro wayan acikin aljihun sa
Nasir ne ga abinda yasa
_aikin kane kasa ta taci abinci dan sabo da naga cin abincin yaro na na zauna kuma
ba abinda taci_
sai dayan da yasa

_sab'awa hakan tamkar sab'awa umarnin Nasir ne kuma kasan me zai biyo bayan sab'awa
umarnin Nasir_

Agrif d'aga kansa yayi yana k'arewa mutane wajen kallo ba Nasir aciki juyawa yayi
ya ganshi harde akan kujera acikin parlour yana operation din wayan sa kamar ma bai
San da mutane ba
kwafa Agrif yayi yi ya goge message din saboda dan sa ido Kamal
Hajja tabe baki tayi tace'' me zaka sa mutane agaba kana tsak'i kana kwafa idan
matar kace ai aikin gama ya gama daga nan gar ku sake shiga kowane ban gare direct
kuwuce bangaren ku dan kaida idon mutane kunsan ba iya mu bane agidan nan
ma'aikatan gidan nan wani lokacin sa Ido ne dasu tun kafin su gane shigar ciki
kafin hawa doki kuwuce ku k'araci rashin kunyar ku acan".
Mommy ce ta fara tashi tana hamma tace Hajja sai da safe bacci nake jin ta kalli
Abu tace " Abu Allah yabamu al'kairi tayiwa Mama da Ummu ma dama daddy ya ba itace
dashi ba dutyn Mama ne yaran ma suka mata mu kwan lafiya sai
Abu ma yana tashi a dining room bayyi zaman fira ba dan haka Ummu ma tabi bayan sa
Daddy ma ya kalli Hajja yace"Hajja nima de zan dan fita zamu hadu da Alhaji Gambo".
tace'' adawo lafiya Allah ya tsare Abdulmajid".
Hajja tashi tayi tana kallon Agrif tace'' marar kunyar k'arya me yahana agaban
iyayenka baka maimaita abin da kace d'adu ba ni kutashi kubani waje zan hau sama
nayi shirin kwanciya kar nabar ku anan amin abin da bai dace ba eshe".
Agrif yace"to wai ni Hajja cemi ki nayi na k'oshi ne da zaki bi ki takuramin".

tana k'ananun maganganu ta wuce parlour tabe baki tayi da ta kalli Nasir tana cewa
"ummm nide bani tsare gida da ciccin maganin mutum duk baya d'ad'ani sai naga mutum
da mata ta fara tsirce-tsirce".
Kamal yace" lalle zaki jima ide Nasara".
ajiye laptop din sa yayi ya mek'e tsaye yace "Hajja ai kar kiji komai zan baki
mamaki".
washe baki Hajja tayi tana neman wajen zama jin Nasir ya bata amsa ba k'aramin
dad'i taji ba dan ita ba abinda take so irin fira da Nasir ko taga yana walwala
shiko bai fiye mata magana ba ko zata wuni tanayi saide ma ya bale ta da masifa
wani irin mugun so take Nasir Wanda duk b'acin rain da take ciki ta ganshi yawuce

Kamal ma zama yayi dan haka Humairah ta zauna akusa dashi Agrif kam jin zuciyar sa
ba zata juri zama awajen ma yasa yace Hajja sai da safe ......

tsaye katafi da ita bana son munafirci ."


"dariya yayi yace" kajini da Hajja da cewa nayi zan bar miki ita ya zanyi na far
miki rushina matar aure na halak dina".
ya k'arashe maganan yana kama hannu Nasrim data bishi ba musu wani irin kallo Nasir
yabisu dashi tare dayin murmushi su yana gyad'a kai ahi k'adai yasan me yake
ayyanawa acikin zuciyar sa amma afili sai kace yana cikin farin ciki
ita ma Hajja da kallo ta bisu ta mayar da kallon ta akan Nasir tace'' sun baka
sha'awa ko? ban ga lefin su ba suna cin riban k'uruciyar su ne Agrif yana burgeni
ya iya tsayan zuciyar macce kaga duk girman lefin da yayiwa yarinyar nan amma
lokaci guda ya mantar da ita koma ina kula dasu ta ito yake aika bata sok'on ban
hakuri har ya shawo kan ta Allah yasa kayi dace da macce kamar yanda Agrif yayi ya
dace yasamu matar da take son sa son kowa......

cikin wani irin tsawa ya dakatar da Hajja da cewa " ke wai ni meke damun kine bakin
ki anyi shine dan surutu kanki baya miki ciwo kisan irin magan ganun da zaki din ga
fada agabana musamman zance wannan yarinya ko da wasa bana son k'ara jin sunan ta a
bakin ki Agrif ya dade to kisani farkon dacen sa kika gani baki gana k'arshen ba".

sosai yake mata masifa kulus Hajja yayi kamar ba Hajja Lamin Haruna mai bushun iko
ba
tas yamata ya ya d'auki laptop da wayan sa yafice
Kamal da Humairah tsimi tsimi suka fice kafin ta huce akan su

"Nasrim ban san da wane irin kalaman zan baki hakuri ba wannan shi ya hana ni neman
ki ko a waya amma a yanzu gani a gaban ki duk hukuncin da kikaga ya dace kimin".

murtuke fuska tayi tayi kansa gadan gadan kamar tana filin dan be harda dunk'ule
hannu
shiko ya lumshe ido yana murmushi yana jiran yaji bugu amma sai yaji fado jikin sa
tafara masa cakul kuli jin zata zauta shi ya tsaba umarnin Nasir yasa ya kama
hannun ta duk ka
biyun yana kallon cikin idon ta wani irin kyau da kwarjinin yaga tana masa take
yaji muguwar sha'war ta ya taso masa ita ma shi take kallo cikin cikin sanyi murya
yace
"Halimatus Sadiya sai yanzu na yarda Allah yawada tani da babban ni'imar sa da ya
bani ke a rayuwata samun ki amatsayin mata shine Nasara ta fa yanzu har na can
zanci ki yafemin dawuri haka".
murmushi yayi ta kwantar da kanta ajikin k'irji sa tace''ai Ya Agrif kai tun kafin
kayi lefi an yafe balle wannan da bawani lefi bane lefin ka daya fitar dani a
hayyacina da kayi kaga yazama tamkar ne amma ko acikin hankali na idan yaza ma
dole ai zanyi kodan sauk'e nayin da yake kaina ba sai ka batar min da han kali
bani halaliyar kace nariga nazama matar ka a lokacin kana da ikon yin duk yanda
kaso dadi ".
jawota jikin sa yayi ya hugging din ta yana sakin wani irin ajiyar zuciya da ace
Nasir bai bata masa komai ba da ba abinda zai hanashi kasan cewa da matar sa a yau
wani irin kuna zuciyar sa yake masa kamar ana furama sa wuta sai cije lip din sa
yake yana shafa kadon bayan ta
ahankali ta d'ago kai tana bin ko ina najikin sada kallo
tace'' ya Agrif meya ke damun ka karame sosai kayi duhu yana yinka duk ya canza
kaman ba Haruna me kyau da walwala ba wllh kasa ni kaina Ina zargin kaina tun kafin
wani ya zargi aure nane ya canza ka".

ahankali ya rabata da jikin sa yam dafe kafadan ta cikin sanyin muryan yace "ba
auren ki bane ya canza ni kawai tunayin kamar na zaga da kula dake ne kawai damuwa
ta namiki babban lefi wanda sakaci na ne ya janyo mana na tafi na barki
alokacin da kike buk'ata na akusa dake ya zanyi na wake wannan lefin Dan Allah
Halima ki fadi burin ki da duk buk'atun ki insha Allah ko meye zan miki."
murmushi tayi tasa hannun ta tana shafa kwanceccen sajen sa cikin salon jan hankali
tace'' burin Halima rayuwa da Haruna buk'atun Halima kuma nasan kasan su".
shima murmushi yayi yana maida mata da kashin data ya zubo goshin ta yace " nasani
buk'atun Halima zama da Haruna ita kad'ai ba tare da Koda tar aiki ceba balle
kishiya kisa aranki wannan buk'atun ya biya DAKA KE BA K'ARI
dake zan zauna ko acikin aljannan kin isheni I love you with all my heart my
darling wife".
"I love you too my dear promise idan kayi kishiya zaka kawo k'arshe rayuwar daya
daga cikin mu wannan FURUCI NA NE".

"haba my wife nafa hanaki irin kalaman nan FURUCIN ba mekyau bane nide na yarda da
kaina ke daya na rike ayarna komai wuya balle inda ke aduniya ta no wahala ".

fad'awa jikin sa tayi tana sauk'e numfashi tace'' Yaya dan Allah wannan turaren da
kayi amfani dashi ranan da katafi shi nake so wllh har yanzu ban sa an wanke kayan
ba dan kar k'amshi ya fita kullum da kayan nake kwana amma wannan na yau ta damin
zuciya yake dan Allah ka cire kayan kasamin wancan turaren.........

wani irin bugawa gaban Agrif yayi bai san sanda ya farta "bani nayi amfani dashi
ba.........
da sauri ta d'aga tana kallon sa da sauri ya gyara zancen sa yace ina nufin ba
dashi yau nayi amfani ba gashi kuma na barsa a Dubai amma zansa akawo kinji zan
cire wannan din da bakya so".
ajiyar zuciya ta sauk'e ta kama hannun sa biyu ta daura a cikin ta cikin sanyin
murya tace amma Yaya sai naka kamar baka farin ciki da cikin nan ko kana cikin maza
masu ra'ayin sai andan sha'na kafin afara laulayi".

ahankali ya sauk'a akan gadon ya mek'ewa yayi tsaye sai da yayi taku ukku ba tare
da yajuro ba yace' ba zaki gane me nake ji akan cikin nan bane amma kisa aranki
murna ne".
yayi maganan yana k'arawa wajen wardrobe yana cire rigan t shit din sa agaban ta
yacire har wandon jens dinsa ya daga shi sai boxers yayi hanyar bathroom
sai da taga yarufe k'ofar ta sauk'e numfashi tare da shafa cikin ta tana murmushi
afili tace yau zaka kasan ce dare da daddy ko dan sosai take son kasan cewa tare da
mijin ta gaba daya magunnunan gyaran jiki da aka mata amfani dashi ya addabeta
yawanci ma pat take sawa dan pant din ta baya mintuna 20 ba tare da ta canza pant
ba lumshe idon tayi tana shafa maranta tace'' kema yau zaki huta da ciwo da sauri
ta tayi tafita daya dakin dan ta shiryo ita ma
Agrif yana fitowa daga wanka daure da towel wayan sa yagani yana ta hasske alaman
message yana shigowa k'arasa yayi wajen yana goge ruwan jikin sa da tawel din da
yake hannu sa
duk message dinna Nasir
na FARKO ga abinda yake fada
_agrif ina jadda da maka ban yarda ko hannun Nasrim ka taba ba amma kaine har da
rungume ta meyasa kake da taurin kaine kasani yanzu Nasrim tamkar matata take Dan
da iddana akanta shiyasa ma nayi kokarin jona C TV adukkan bedroom din gidan Ina
kallon duk abinda kukeyi na yanzu na maka uzuri saboda baka sani ba amma wllh Agrif
ba barazana nake ba abin fa bazayi kyau ba idan ka matsa wllh zan balla sa sirri
abani cikina ku kasan zan iya ABI umarnin Nasir_
Sai daya
_ka zauna kana karantawa yarinyar k'arama kalamai kamar zaka mata sujjada_

ajiye wayan yayi ahankali akan bed sent ya zauna abakin gadon hannu sa duka biyu
yasa acikin sumar kansa yana yamutsasu yana cije lip din cikin cikin karayeyyen
murya yace Nasir Nasir me na maka da zafi har kaka da har kake tsabawa ubangijin ka
saboda kawai kalalata rayuwata".
wayan sane yayi Rig yayi saurin dauka dan yasan shine
dariya yaji yana yi cikin dariyan yace "Alhamdulillah ashe nashika cikin rayuwar
taka ina lalalawa kai da kasan bazaka iya dauka ba kayi taurin kai duk Warning din
dana maka kazata barazana nane to wai tilin fin wannan agaban ka amma baka makara
ba har yanzu idan ka saki Nasrim komai zai iya wuce maka.....
cikin tsawa Agrif ya dakatar dashi da cewa
"Nasir idan kai mahaukacine ni da kankali na idan idon ka arufe yake ni nawa abude
yake ba batun sakin Nasrim na yarda zan dauki sharadin ka duk dan Allah kada ka
fallasa wannan na yarda ko yatsan ta bazan sake tab......

shuru yayi jin k'amshin turaren


Nasrim d'ago kansa yayi idon sa cikin nata ta jeho masa tambayar daya hargiza
hanjin cikin sa gaba daya
tace'' ya Agrif saki na yake umartan kayi dama wannan bayahuden shi
yamin.............

*Wai masoya mu hadu a pg 9 insha Allah Ina jin dadin comment din ku*
*Kuci gaba da yimin share da comment zanci gaba da faranta muku in Sha Allah*

*Taku B JATTKO*
[4/8, 1:47 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE*
(```Rikicin Babban Gida```)

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*

```Marubuciyar```
*DAMA TA*
*AMFANIN SOYAYYA*
```NOW```
*FURUCI NA NE*

*_________________________________*

✍🏼
*AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind
of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻

https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association

*__________________________________*

*Pages 7*

Cikin gida kam Hajja tun daren take ta neman Nasrim dan zata bata wani magani wanda
take son ta sha a deren asabat wayewar lahadi din amma tayi kiran tazo da kanta har
part din Mama
Mama tarasa me zatace dole ta gaya mata tana wajen Agrif Hajja tafa hannu tayi tayi
tana salati "nashiga ukku ni lami wannan din wani irin rahin kunya ne daga daura
aure ko kaita ba ayi ba ta Kai kanta gareshi anya dama ba sun saba matse juna ba
nide Allah na gode maka da muka rabu dasu lafiya lafiya sai suje su k'arata dama
maganin kariya zan bata tayiwa kanta shegiya jarababbiya".
itade Mama duk kunya ya isheta ko kanta ta kasa d'agawa har tagama ta fice

Ko da aka taru a dining room Dan ayi breakfast Hajja fad'an da tayi ta mai_maitawa
kenan
Kamal da yashigo yanzu yace " ai Hajja Agrif kam ba yanan muna fitowa a masalacin
bai shigo gidan ba".
Ummu tace " Eh munyi sallama wai zai je Switzerland wani aiki ne ya taso masa na
gaggawa wanda dole sai yaje".
Abu yace "kai yaran gidan nan akwai zafin nema sun gaji Abban su Abdulsamad in ba
haka ba wane ango ne zai bar matar sa adaren farko yayi tafiya wani k'asan".
Aiban yace " muda mukazo bikin ma bamu koma ba shi har ya tafi ni abinda yafi bani
mamaki ma wai Switzerland gaskiya bana jin awai wani aikin da zai sa har sai anje
can tacan fa nazo kuma komai normal".
Mama tace'' zai iya yuwuwa tasowa yayi".
Aiban de yasan ba haka bane yasan idan aiki ya toso ma ta hannun sa ne amma yayi
shiru

Kamal yace "ai Aiban ne me kula da komai bawani aikin da zai taso inde a waje ne
batare da sanin Aiban ba yana riga Nasara ma sani kaman nine a nan Nigeria kinga
ina riga kowa sanin".
Ummu tace " to wai ni yanzu ina ita Nasrim din?".
Hajja tace'' ke Amina ta ina kike jin zancen ne wai tana can bangaren su da mijin
acan ya kwana da ita shine dasafe ya tsiri tafiyan munafurci ai shi yasa tun safe
nazo na sallami yan biki dan wannan abin kunyar ba dani ba shine nata da burina sai
da naga kowa ya tafi sai iyamu wannan abin kunya har ina dama yarinyar nan idon ta
abude yake".
Mommy Abu daddy Ummu da sauran mutane sai yanzu suka gane kan fad'an Hajja
Ummu ta juya tana kallon Izza da Humairah tace "kuje ku kiramin Nasrim din".
To sukace suna dariya k'asa k'asa har zahra suka fita dan gulma

Itako Nasrim ko yatsan ta takasa d'agawa duk jikin ta yayi tsami kuka kam har tayi
ta gaji tun tana sa ran ganin Agrif har tacire tsammani to me Agrif yake nufi da
ita yamata irin wannan illar amma ba temako yafice yabarta haka
Zahra tace'' kuyi sauri ni wllh sonake naga idon Nasrim ko ya zata kalli idon
mutane dariya Izza tayi tace'' yako zatayi kina gani tama kasa shigowa break
kasan cewar basu ka kowa a parlourn ba yasa kai tsaye suka haura steps direct
bedroom din Nasrim din suka shiga amma ba alaman an sake shiga tun ranan da sukayi
jere suka fito suka nufi na Agrif "Humairah tace'' what meye haka Nasrim da sauri
ta haura bed din a dai-dai lokacin Nasrim tabude idon tare da fashewa da kuka me
cin rai
Humairah tace'' Nasrim meye haka?
Nasrim cikin kuka tace'' Humairah ku d'agani na gaji da kwanciyar bayana ciwo duk
jikina ciwo yake min".
ahankali suka d'agata tareda jinginar da ita cikin murya ta dayake fitowa d'aker
tace" dan Allah kudu ba min meye a k'asana Zahra tayi saurin yaye blanket din da
take rufe dashi da sauri ta sake tana fashewa da kuka Izza ma da Humairah da sauri
ka bude ganin jini meyawa
" inna'lilashi wah inna'ilai'hi rajuun" suka fada a tare Humairah ta fashe da kuka
Izza " tace " me ya Agrif yayi haka Nasrim kinga yanda jini ya bata ki da bed shit
din kuwa".
Nasrim cikin dauriya da dashewar murya tace" Izza ku temakamin banyi sallah ba kuma
fitsari nake ji".
ahankali izza da Zahra suka sa hannun su cikin kafadun ta biyu suna d'a gata tasa
wani irin ihu ta zube suma kukan suka saka sake yun k'ura tayi cikin dauriya amma
sai ta kasa takoma da gudu humairah ta fita
a inda tabar iyayen anan ta samesu cikin kuka tace'' Mama Nasrim ce Nasrim ce sai
nuna kofar waje take atare suka mek'e dukkan su suna tambayar meyafaru ina take'?
" Mama bata da lafiya ko iya tashi batayi".
agigice Kamal yace " tana ina".?
"Part din su".
da sauri sukayi hanyar fita Mama Abu Hajja Aiban da Abbaty Kamal ne akan gaba
Mommy da daddy kawai aka bari suma de sun zauna ne saboda kara
girgiza kai Kamal yayi yafita a bedroom din yana cewa "Humairah ku kintsa ta ku
daukota mota muje asbitin".
Hajja fada sosai takeyi dan da ita aka gasa Nasrim sai de Abu ya hana akaita
hospital sai da mommy tazo tagani tace "ai justice dole sai ankai ta asbitin dan za
amata dinki".
Kamal ne ya dauke ta suka tafi asbitin mommy da kanta tashiga theaterroom ta mata
dinki mekyu ta tausayawa y'arta ta dan ba k'aramin ai ka ai ka aka mata ba afili ta
shafi fuskan Nasrim da take bacci tace'' lalle namiji wazaiga Agrif yace shi zayyi
wannan aika-akan'.
Wanda badan ta samu kulawa ba zai iya janyo mata matsalan yoyon fitsari
***************
kwana biyu aka sallameta suka dawo gida
Abu yace "Hajja dade kin bari ko a part din Aishan ta zauna kafin mijin nata yazo
bai kamata a kaita batare da mijin yazo ba".
Hajja ta b'ata rai tace''
"Abdulrahaman kafa ficemin a ido kaine me ja da umarni na yanzu bawani bangaren
Aishan da Nasrim zata zauna a tar katata can inda ta kai kanta aka mata yugu_yugu
ko tajira an kai tane ba da kafan taje ba hakan ko akayi adole aka kai Nasrim part
din ta aranan sai mommy tana warning din ta da takula da shan magun gunanta akan
lokaci
Agrif kuma har yanzu wayan sa baya shiga ba a kuma samu labarin inda yake ba har
yanzu
Humairah da Izza ne suka rakota
suna shiga Izza tace " ummmm dan Allah Hummee wannan parlourn k'amshin wa
yakeyi".?
Humairah tace'' ai ni tun ranan da mukazo muka sami nasy akwance naji turaren
Nasara amma ganin yanda nasy take yasa banyi magana ba ya Agrif ya canza turare
baki ji ita kanta har yanzu tana k'amshin sa ba nina rasa wane irin turare yake
amfani dashi".
ta k'arashe maganan tana d'aga hanci alaman tana son shak'an k'amshin
Nasrim tabe baki tayi tana zubewa a kujera

*bayan sati biyu*


amare suna murmurewa suyi kyau amma banda Nasrim ta rasa awane matsayi zata ajiye
kanta tun tana fushi da Agrif bata neman sa kamar yanda bai ne meta ba amma yanzu
ta dawo neman sa babban abin da yake bata mamaki bata samun sa awaya ashe bai jeda
wayoyin sa ba jiya taji mommy tana fada wai laptop din sa da wayoyin sa suna
bedroom dinsa na part dinta
suna tattaunawa akan Agrif ba aiki yaje ba
tana cikin wannan tunanin taji an dafa kafadun ta juyowa tayi taga Humairah ce
murmushi tayi mata tareda kama hannu ta
mek'ewa tayi
Saida suka fita a parlourn Hajja din Humairah tace'' haba nasy duk kinsa my heart
ya tada hankalin sa ko bacci bayayi yanzu ma cewa yayi na kiraki".
Ita de batayi magana ba binta kawai take a baya har zuwa part dinsu
a main parlour suka samu Kamal a zaune akan kujera one'siter kafan sa daya kan
daya yana girgiza na saman dama zaman sa kenan Kamal kaman wani sarki haka yake ko
yaushe
cikin sanyin murya tace " Yaya Kamal barka da hutawa".
tace tare da zama a kujeran two seater wanda yake facing din sa
kallon ta yayi na tsayon second 8
ya sauk'e numfashi tareda ajiye wayan hannun sa a hannu kujera yajuya ya kalli
Humairah yace"
My one ki dan bamu waje ko zamuyi tsirri".
Humairah tace'' to abin hakane y'ar wariya ce".?

dariya yayi cikin son matar sa k'anwar sa yace "haba my wife dear ai kinsan ba abin
da nake boye miki kawai dai naga ku ya kamata ku shawo kanta amma kun kasa shi yasa
ni zan gwada amma ai kece k'arshe sirri my sweet love".
ya k'arashe maganan yana kashe mata ido daya cikin so mezafi Nasrim sun kuyar da
kanta tayi hawaye yana shirin zubo mata gashi de Kamal da Humairah ba suyi wani
dogon soyayya ba asali ma hadasu akayi amma gashi suna zaune cikin zazzafan
soyayyar juna ita kuma Agrif yanuna mata so me zafi tun kafin suyi aure amma yanzu
yasamu abin da yake so ya gudu ya barta tana cikin wannan tunanin taji tafin hannun
sa cikin nata d'ago da kanta tayi tana kallon sa a tsugunne yake a kusa da ita
yazuba mata manyan idon sa yana girgiza mata kai alaman kar ta bari hawayen ta
yazubo amma ina yayi yawan
d##################################################################################
###################################################################################
###################################################################################
###################################################################################
###################################################################################
###################################################################################
############### dear wane lefi cikekkiyar amarya Wanda ta kawo cikekken budurci
zatayiwa ango ai irin su nasy ko me sukayiwa ango dai_dai ne irin su ake Kira da
amarya ba kya lefi".
d'agowa yayi yana kallon ta cikin murmushi yace " bana ce kibar nan ba".
natsaya ne because batun ya shafeni kasan nida my best sister bama moyewa juna
komai".?

cikin kuka Nasrim tace "Yaya nima bani da wani wanda yafika Kai ne Dan uwa na wanda
muke ciki daya dan Allah kasamo min inda mijina yake ina tsananin son ganin sa naji
dalilin tafiyar sa nasan ya Agrif bazai tafi yabarni haka nen ba......
da k'er Kamal da Humairah suka samu nasaran lalashin ta har tayi shiru

****************
bayan wata 1
Nasrim kance take a bedroom din Agrif wanda ta maida shi nata yanzu juyi tayi ta
tunanin tun fa last week ya kamata taga period dinta amma taji shiru gashi d'an
d'anon bakin ta taji ya sauya ba abinda take so kamar kunun gyada alalan wanke
Knocking taji anayi
"Waye ."? tace
"Nice ranki shi dade."

taji muryar Barira me aikin Hajja


"shigo".
dan rissinawa tayi tace'' ranki shi dade ke ake Kira Breakfast."
shafa goshin ta tayi tare da mai da gashin ta da yarufe mata rabin fuskan ta tadan
yamutsa fuska tace'' kai Aunty Barira bar breakfast din nan dan Allah idan ba
damuwa ina son idan kika gama sallaman kowa ki dan had'amin min kunun madara".
"ba damuwa ranki shi dade yanzu zan hada miki na gama komai sai de hajiya babba
tace lalle lalle kizo wajen break din sai na kai miki can ko"?.
tsaki tayi tace'' Hajja matsala".

Hajja tana kallon Nasrim tace'' wai ke meke damun ki kike wani tottoshe mana
hanci".?
daya hannun tasake sawa akan haccin nata cikin in ina tace''
" Hajja warin tafarnuwa sai turaren daddy d.....
ai kafin ta k'arasa sai ga aman yayi yink'urin kwace mata da sauri ta mek'e ta
k'arasa kan fanfon wanke hannun da yake gefen dirning din tana kwara aman cikin dan
tangaran din cikin fanfon
Hajja sai gyada kai take tana kallon ta har tagama suma su ummu sun kuyar da kai
kawai su kayi kowa da abin da yake sak'awa a zuciyar sa
Kamal ne ya tashi ya rike kafadun ta yana cewa sorry my best sister ko muje
hospital ne".?
"a a Yaya Kamal hutawa kawai nake son yi".
tayi maganan tana Shirin sauk'a a dining room din
Mama tace'' amma baki ci komai ba daughter jiya ma baki zo wajen cin abincin dare
ba".
"Mama zan sha kunnun Madara nasa Barira zata min".
Daddy yace "daughter how are you feelings now?
"Al'hamdulillah daddy tace tareda sauk'a dining room din zuwa cikin parlourn cikin
kujera 2 sitar tazube tana cigaba da sauke numfashi
Humairah ce taje ta anso mata kunnu a cup tazuba ta bata tana dan kurba kamar dole
cikin sanyin murya Humairah tace'' na rasa me ma zance miki Nasrim ina jin kunyar
abin da dan uwa na yamiki ni naki dan uwan yana bani dukkan kulawa amma ni nawa ya
kasa".
ajiye cup din hannu ta tayi akan Center table cikin murmushin k'arfin hali tace''
dan uwan ki fa kikace ni kin cireni cikin family kenan ko sannan ni ya Agrif bai
min komai ba ni yanzu na ganshi da Ido ma nake so ina mugun zargin kaina da wasu
abubuwan ni yaka mata naji kunya saboda kar yazamana tsilan auren mune yasa hakan
ta faru dashi ban san dalilin tafiyar saba".
kafin Hummee tayi magana har iyayen sun taso suma
Hajja ta k'asara kan tum_tum dinta tadan k'ishin gida sanna tayi kyaran murya
hakan yasa mommy daddy Abu da Kamal da kowane yake shirin fita acikin su komawa ya
zauna akan kujera dan sun san magana zatayi
sai kowa yanutsu tace''
"Fanna Ina son ki kiramin miskilin d'an naki wanda in ba kiranki ba bazai dauka ba
sai yaga dama dan na san a wajen sa kadai zamu samu labarin Agrif yasan inda yake
tabbas duk inda Agrif yake da sanin Nasuru".
hannu mommy ta saka acikin jakan
ta zaro wayan ta tare da danna kiran ta mek'awa Hajja
Hajja tace'' a a ba sai kin bani ba saka a handfee".
Nasir da yake a kwance duk abin duniya ya ishe shi tun randa ya *sadu* da Nasrim
bai samu sauk'i ba kamar yasa a sato masa ita yayi ta kasan cewa da ita yake ji
danta canza masa duniyar sa sosai sai juyi yake akan makeken gadon sa dan a da shi
ba mazinaci bane Nasrim ma yayi ne dan yasa Agrif ya tsaneta amma badan wai yana ra
ayi ba sai kuma yajefa kansa wata duniyar da bai taba tunanin zai shiga cikin taba
mamakin kansa yake da k'ara tsanan Nasrim dalilin ta ya fara aikata zina gashi ya
zame masa masifa wai shi Nasir ne har ya wayi gari ya
afkawa yan matan da suke masa aikin tausa da sauran shidimomi wanda ada yake kallon
su kamar maza jinsu yake tamkar jinsin sa bai taba ganin su amatsayin mata ba
amma sai gashi dumu dumu yatsici kansa da farko Raddeka y'ar India ya fara afkawa
bai ji komai ba sai b'acin rai sai yasake afkawa dayan silinyan y'ar k'asan turkey
ce nan made baiji wani sauki ba daga
k'ashe ma koran su yayi gaba daya agidan
gashi shi yana mugun tsananin matan turawa baya harka dasu kawai zuciyar sa tana
bashi shawaran ya sato Nasrim ya kulle ta a d'aki me duhu yayi ta amfani da ita
idan ya gaji sai yasan yanda zanyi da ita tsaki yayi ganin Wannan shawaran bayyi ba
bai isa daukan fansan ran mahaifiyar sa da mahaifin sa da suka rasu adalili ta ba
abin da ya shirya tun yana yaro shine dai-dai da fansan sa amma yanzu yazo ya
ajiyeta yana amfani da ita ai zai iya fad'awa soyayyar ta abin da baya fata kenan
afili yace Nasrim lefin ki yayi mugun k'aruwa aguna bayan na iyayena yanzu kin sani
na aikata babban tsab'o wato ZINA Nasrim kifara hukun ta kanki kafin ki fad'a tarko
na kifara yankan Naman jikin ki kina cinyewa kafin na juyo kanki
yana cikin wannan sun batun yaji wayan sa yana Ringing kuma ring din mommy ne
cikin dan masifa masifa ya d'aga Yana cewa
" haba mommy kinsan fa mu anan dare ne meyasa idan zaki kira b'akya duba lokaci da
muke ciki anan ne".
"Please wait my Son kar ka kashe min waya tambayar ka zamuyi ina Agrif"?.
"Mommy kin san me kike cewa kuwa Agrif kike tambaya nafa waya ban ajiyar sa ummmm".

Hajja tayi saurin cewa"rasa kunya beran tan-tan mommy ta kama baka kyale ba to
Agrif muke nema nasan kasan sarai inda yake ai dakai dashi nasan shegu biyu ne wake
da shinkafa ya dirkawa yarinya ciki a daren farko mun sha wahalan jinyar b'arnan da
yayi mata yugu-gudu har da d'inki ya farka ta ya gudu to ka binciko mana inda yake
yanzu ga ciki ya bullo dan h..........
Nasir da har zai kashe wayan amma jin wannan kalaman na Hajja yasa hannu sa yafara
mugun rawa cikin in in na yace " ciki ciki ciki Hajja Nasrim tayi daren farko mu
amma Hajja dan Allah yatake yanzu tana lafiya ko Hajja dan Allah ki kula min da ita
kafin gobe nazo dan Allah duk abin da take so abata amm kawai bawa Mama nasan tafi
kula da ita ciki nan Hajja naw".
ji yayi anzare wayan ta bayan sa
Agrif cikin murna yace "Hajja Nasrim tana da ciki ki kace".?
Al'hamdulillah Allah na gode maka da ka nuna min Wannan ranan Hajja taya zan gudu
in bar amarya ta da gan-gan akwai dalilin Wanda ita ma tasani amma insha Allah gobe
zanzo kuma kuzuba ido cikin second ni k'adan zan goge dukkan lefina awajen Nasrim
akula min da ita kafin goben amata albishir da tukuicin na musamman".
ya nagama fadan wannan ya kashe wayan tare da jefashi saman bed yajuyo zai fita
Nasir yace my friend ya kaga DAMA TA na biyu ya cika saura na ukku in sha Allah
shima zanyi Nasara kamar yanda nayi nasara samun budurcin ta da samun cikin ta
yanzu saura ta haufanin da me kama dani sak kaga Koda ban fada ba za adasa ayar
tambaya ayan Kai da ita kuke bak'ak'e ".

Agrif ya taka har inda Nasir yake ya d'aga kafan sa daya ya d'aura abakin gadon
cikin murmushin k'arfin hali yace " hakan zai iya kazan cewa ta haifi d'a namiji
kamar yanda ka buk'ata saboda Allah yana bawa masu tsabon sa dama amma kasani
sab'on Allah guba ne da zayyi ta yawo ajinin ka musamman na ZINA har jiko kin ka
Nasir ina matsayin ka kana yawo da lefi kwarara Zina cin amana to kasani bayan
shika bawani lefin da take da girma awajen Allah kamar Zina duk lafin da mutum
yakeyi tamkar guguwa take yana yawo amma idan yasamu Zina to rumfa yake kamawa
yadin ga jifguwa ta yanda ba k'aramin tuba bane zai rushe she".?

Wani irin Dariya Nasir yayi sai kuma ya daure fukka yacin Izza yace " Eh nasani na
sab'awa ubangijina amma kasani zai yafemin dan Wannan shine lefina na farko a
duniya kuma ba shirka nayi ba wannan shine zai bani damar nayi yanda nake so da
Nasrim da duk Wanda ya rabeta".
Agrif yace baka isaba inde ina raye ganin Nasrim sai yafi karfin ka balle ka cutar
da ita in Sha Allah kayi na farko kayi na k'arshe ".?

murmushi Nasir yayi yace "ni Nasara har akwai wani abu da zan soyi ya gagareni dan
uwa har yanzu da birbishin son ka a zuciya ta shine yasa nake raga maka amma har
yanzu baka makara gaba daya ma ka tsaki Nasrim zamu koma kamar da".

Agrif yace " kai wawane a yanzu ko nace na bar maka Nasrim baka isa ka siyi
soyayyar taba s.....
katse sa yayi cikin sauri yace kai kanka kasan bawani soyayya da bazan iya tsiyan
sa ba ciki har dana auren mata dubu da zayyiwu ka taba jin wanda yace baya sona a
duniya ai tare muka tashi daga kan iyayen mu yan uwa mu abokan mu ma ai'ka tan mu
duk wa sukafi so kaga banyi niyar nl bawa mata dama su soni bane".

Agrif yace " haka ne nasheda anfi son ka amma kasani ba so bane tsoro ne duk Wanda
kaga yace yana sonka to wllh ba sonka yake ba tsoron ka kawai ake ai kai baka isa
ka siyi zuciyar mutane da soyayya ba sai de ka tsiyi tsoro da Izzar ka amma kasani
matan da zasu soka ba irin Nasrim bane mata irin su Nasrim kudin ka mulki ka
sarautan ka duk baya d'ad'asu da k'asa kuma na baka dama ka zaga duk duniya ba zaka
taba samun irin Nasrim dina ba Nasrim tawace dan ni Allah ya halicce ta".

Nasir yace ''Agrif kudi ba abin da baya tsayawa mutum kai yanzu ba matar ka na nema
a daren farkon ka ba meyasa baka dauki mataki ba saboda kasan na maka nisa ne sabo
da ni goshin jirgi ne me wuyar karau".
Agrif yacije lefin sa abin yana k'ona basa rai amma ya danne cikin murmushin yace
"ban kyale ka dan Ina jin tsoron kaba Nasir na kyale kane saboda Abu biyu ko ukku
Na farko narufa maka asiri ne saboda idan bawa ya rufa asirin wani bawa Allah zai
rufa masa nasa na biyu inason Allah yabani garabasan da yake bawa masu hakuri
musamman Wanda aka zalinta wanda yana da k'arfin ramawa amma yazuba ido to zai ga
sakayya Kai kanka kasan ka zalinceni amma na cinye ba dan bani da k'arfin ramawa
bane wllh baka fi karfin komai ba ciki harda hukunci ".

Nasir dariya yayi yace" karfin ramawa ai zanfi son haka dan zakafi bani k'arfin
gwuiwan sanin inayi da namiji Agrif tun farko nafito na nuna maka akwai illa a
rayuwar ka muddin ka aure ta amma ka aure ba tare da daukan wani matakin ba Kai kan
ka san ni babban bak'iyin kane tun daga randa ka aure ta meyasa baka dauki mataki
ba dama baka shiyawa hakan ba ai nayi zaton ka shiya ne wawanci ne Allah Ta'ala ya
nuna maka mak'iyin ka amma baka nemi hanyar ts'ira daga sherrin saba na gaya maka
tun farko ni nafison katona min asirin sabo da cikar wata DAMA TA tawa barin abin
ahaka wllh ni ba rufa man asiri kayi ba zaifi min dadi idan kowa yasan cewa cikin
jikin Nasir ba naka bane nawa ne kuma nafison ka fada da bakin ka za afi yarda ".

Agrif yace" ai nasan kafi son a haramtanin ita shiyasa bazan taba tona asirin hakan
ba zanjira har sai sanda Allah ya sauketa lafiya na mayar da ita cikekkiyar matata
zamuyi rayuwan da ba wasu ma auratan da sukayi".

cikin wani irin dariyar mugunta Nasir yace " ni Nasir na maka alk'awarin inde ina
numfashi a duniya Nasrim bazata taba jin dadi ba wanda ya rab'u da ita ma bazai ji
dadi ba kai meyasa ka kasance me taurin kai ne mommy da cikin ta ta hafi Nasrim
amma da nace bana son ganin ta da Nasrim rabuwa tayi da ita takoma wajen Maman
Kamal da zama sai kai kayi taurin kai ka aure ta ba abin da ban gaya maka ba dan
haka wllh yanzu ma nafara k'unta ta maka Wannan kad'an ne manyan na nan zuwa
duk da yanzu ma Al'hamdulillah Allah yabani sa a biyu na farko dauke budurcin ta
wanda nasan har iya karshen rayuwar ka sai de kayi manage da ita amma fanko ce ita
bazawara ce sai na biyu Allah yabani daman ajiye d'a a maran ta wanda hakan na
nufin ni zata fara haifawa d'a ba kai ba duk san da zakayi sex da ita sai ka tuno
ni na fara shan romon farko duk sanda ta Haifa maka d'a sai katuno nawa ne babba
murmushi yayi tareda dafa kafadan Agrif yaci gaba dacewa
Yanzu dama ta ukku nake rokon Allah yabani wanda dashi zanyi AMFANIN Nasrim ta
haifamin d'a namiji me kama dani.....
hhhhhhhh yayi dariya tare da jefa kan sa cikin kujera yaci gaba wllh Agrif zanyi
abin da dakan ka zaka fito kanunawa Nasrim ni ta haifawa d'a ba kai ba zanyi
AMFANIN da DAMATA wanda kai kanka kasan bana sake dashi kuma kasan duk abin da na
furta to sai nayi shi ko yayi kyau ko kar yayi nide ba Wanda ya isa ya dakatar dani
Agrif ba a tsabawa umarnin Nasir da kab'atawa Nasir gwara ka sab'awa ubangijin ka
yana sonka zai iya yafe maka ka bari mu hadu gobe a 3brother kaga abin da zan iya
da wanda bazan iya ba ko zan baka mamaki....

hada yatsun sa yayi ya bada sauti k'as k'as yace " Agrif ka sani NASARA baya yafiya
baya furta abin da ba zayyi ba kajira saka mako".
ya tashi yashige bedroom din sa
dafe kansa Agrif yayi yana ta mai maita Hasbunallahu wa ni' imal wakin
Kwana a k'asan nan bai kama shiba dole yariga Nasir zuwa Nigeria yanzu ya zauk'a
akasan Dubai din dama dan ya dauki wani documents din sa a gidan Nasir din sai
yasame sa yana wannan wayan azabure ya tayi yayi han yar waje...

gida kuma Hajja cikin mamakin kalaman Nasir na cewa _Nasrim ta samu ciki adaren mu
na farko dan Allah kulamin da ita kafin gobe nazo_
cikin mamaki tace "Abdulmajid me hakan yake nufi me kalamun Nasir yake nufi ko
de................

*dir k'ashi To masoyya ankusa fa shiga RIKICIN BABBAN GIDA ya Nasir da Agrif zasu
kasance wake da nasara sai naji comments din ku mu hadu a page 8 insha Allah sosai
nake jin dadin comment din ku Allah yabar kauna*

*Bj*
[4/8, 1:47 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE*
(```Rikicin Babban Gida```)

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*

```Marubuciyar```
*DAMA TA*
*AMFANIN SOYAYYA*
```NOW```
*FURUCI NA NE*

*_________________________________*

✍🏼
*AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind
of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻

https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association

*_________________________________*
*Page 9*

Dama wannan bayahuden shi yamin haka shi ya rabani dakai na shawon sati shida
alokacin da nake buk'atan ka akusa dani shiyasa ni dama banga lefin ka ba dan Allah
Yaya kane mi wani ai'kin a wani'gu tunda baya sona ka aureni bazai bari muji dadin
rayuwar mu ba ai kagani tunda ga yanzu ya turaka aiki adaren furkon mu mun jure
yaga ba riba shine yanzu yafito a file yake maka barazana daka sake ni ko".?
ajiyar zuciya Agrif ya sauk'e afile bakin sa yana furta "Al'hamdulillah" tunda
bataji kan zancen ba duk da shima hankalin sa atashe yake amma cikin son wantar da
nata hankalin yace " come down ki fashin ta my dear ni nafi kowa sani waye Nasir ba
zance yana farin ciki da auren mu ba kuma bazance yana b'akin ciki ba dan da baya
so wllh yasan hanyar da zai biya yaha auren amma Nasir mutumin kirki ne ba yanda
kike daukan sabane".

cikin rashin yarda da maganan nasa tace'' mutumin kirkin ne zai umarceka daka
sakeni har kana cemasa zaka d'auki duk sharadin sa ni kawai kagaya min wane sharadi
ya gindiya maka har kake masa alk'awarin ko yatsa na bazata taba ba?".
cikin in'ina
yace
" amm amm dama randa zan tafi Bai San na karbi budurcin ki bane kawai Hajja tasa
mommy ta kirashi tana tambayar sa ni anan tagaya masa kina da ciki shine yake fadan
na zaliceki wai jikin ki nake so nak'asa hakura har naje na dawo haka na turmujeki
da gajiyar biki to danaga ya zauki zafi dayawa sosai har yana gani kamar wata rana
zan iya juya miki baya shine na masa alk'awarin dana miki randa zan tafi ai namiki
alk'awarin bazan sake neman wani abu ajikin kiba har sai kin shekara agida na dan
ki yarda ba jikin ki nake soba abin da yafaru k'addaran ce
to wannan shine saradin Nasir shi yana fadane akan ki
ki yarda dani Nasir yak'i yake akanki Nasir masoyin kine na boye ke kike nuna masa
k'iyayya".

tabe baki tayi tace'' ummm to Ina ruwan sada rayuwar mu nide wllh ban karbi wannan
sharad'in ba".

Agrif yace" nima bawai na karbi sharad'in sa bane ah ah yazo akan gab'an alk'awarin
da na miki ne bazan kusan ceki ba in Sha Allah har sai lokacin da na dauka yayi
danna nuna miki ke nake so bawani abunaki ba".

Nasrim wani irin kallo ta masa tana tabe baki ta wuceshi


sai data haye kado taja blanket ta rufe rabin jikin ta tace'' ni kuma ban yarda da
wannan alk'awarin ba ni kayiwa lefi kuma nayafe maka saboda isanka a waje na kai
harma kafi".
tana gama fadan haka ta k'arasa jan bargon ta ta shige ciki
Agrif dube dube yafara da alaman yana nemam inda aka tsak'ala CCcamera ne amma bai
gani ba
cikin muryar shagwab'a tace''
"wai me kake nema ne ".?
diri diri yayi yace
"amm sweetheart ki kwanta kinga kina buk'atan hutu bari ingama shiryawa ina zuwa".

yace tare da ficewa daga shi sai towels akugun sa


yana taka steps wani message din yasake shigowa Nasir din ne de da sauri ya bude
gaban sa yana fuduwa yafara karantawa
_banason kabawa kan ka wahala wajen neman CCVT Dan zaka b'ata lokaci kane dan ko
da ido dubu aka halicceka bazaka gani ba_
a slow yake takawa
d'akin k'asa yashiga ya zauna abacin gadon yana dafe kansan
shima
Nasir abangaren sa rufe laptop din sa yayi ya mek'e yana murmushi yafita da saurin
sa yafice direct part din su Agrif ya nufa cikin rashin far gaba saikace gidan sa
haka ya haye har sama direct bedroom din da yake zaton anan Agrif din yake yanufa
murda handle din yayi ya shika Agrif duk da bai d'ago ba amma yasan Nasir ne dan
idan ya doshi gu k'amshin turaren sane yake sallama
karasawa yayi har inda Agrif yake abakin gadon shima zama yayi abakin gadon yasa
hannu ya cire tagumin Agrif cikin sanyi murya yace"
My friend banso muka zo wannan matakin da Kai ba naso ka dauki shawara ta tun farko
kara bu da ita amma ka nace banso kyakkyawar halak'ar mu takoma haka ba dan kasan
kaine abokin shawarata kai kafi kowa sani na duk damu ukku muka tashi Amma kasan
bamu shak'u da Kamal kamar kai ba agani na na isa dakai ni me baka shawara ne san
nan nafi k'arfin komai awajen ka".?

Agrif sake matse hannun sada yake cikin na Nasir yayi cikin k'unan zuciya yace
"Nasir kafi karfin komai awajena nasani shine dalilin na na barmaka NASRIM tun
farka a zatona da gaske son ta kake duk da nasan bazan jure rashin taba nima amma
na bar maka dan kafi karfin komai awajena ashe kai bason Nasrim kake ba nikuma ina
sonta bilhakk'i bazan yarda da abin da zai cutar da ita ba dan Allah Nasir Nasrim
taci darajan son da kake min kabari mu zauna lafiya".
girgiza kai Nasir yayi yace' ah ah wllh bazan iya ba Agrif bazan iya kwatan ta maka
yanda zuciya ta take min barasaza a kowacce second game da Nasrim bane tayi mugun
shiga yaruwata yanda bazan iya kwatan tawa ba wllh bazan taba barin ta
ta huta ba".
numfasawa Agrif yayi yace
"Nasir ka bani mamaki duk da nasan halinka duk abin da kace zakayi zakayi da kace
bazaka bari nazauna lafiya ba ban zaci ta wannan hanyar zaka bullo ba duk atunani
na k'untatawar taka zata tsaya a iya korata a aiki ne tunda Kai ne me campanyn amma
ashe abin naka ya zarce nan Nasir ina tausayin ka aranan da zakayi nadaman abinda
ka aikata kana musulmi ka aikata zina da matar aure kuma baka sirran tashi ba
kanunawa wanda yake auren ta saboda ka isa kasani wllh Allah shine ishehhe Nasir
wani irin zuciya Allah yabaka da baka sawa aranka akwai ranan shisabi awai randa
ikon ka kudin ka baza su maka amfani ba Nasir ban zaci isar taka har takai ka dauki
CC camera kasaka a d'akin aure ba har kana barazana dashi kasani mala'ikun Allah ma
idan ma'aurata suka keb'e kansu juya musu baya sukeyi basa ganewa idon su tsiraicin
ma'aurata Nasir me namaka ?me Nasrim tamaka? Wllh Nasir ka jefani cikin wani irin
k'uci wanda ko fitar rai bana jin yafishi ciwo why".?
ya k'arashe maganan yana dafe goshin sa saboda kansa da yake masa zugin ciwo
Nasir mek'ewa yayi tsaye yana juya baya yana murmushi me dauke da b'acin rai yace
"Agrif duk yanda zaka kwatan ta zuciyar ka bata kai tawa ba wllh nafika shiga cikin
k'unci
Dan Allah ka temaka kar kayi yunk'urin bawa Nasrim kowane
irin farin ciki a karo na biyu zan zo maka da buk'ata idan kabi insha Allah zaka
tsira da mutumci ka idan kayi gardama irin na baya to saka makon zaifi haka muni".
cikin dauriya Agrif yace" me kake buk'ata"?.
sunkuyawa yayi cikin taushin murya yace
" Ina son ko dan yatsar ta kar ka taba har ta haifamin yaro na sannan ina son
mahaifar ta yazama a tsarkake yake shine dalilin saka cc camera idan ka k'arya
alk'awarin nasani".
Agrif yace
"wannan sharad'in ai nariga na dauka amma dan Allah kacire CC TV a bedroom din mu
bazan kusan ceta ba sannan ba maganan na baka yaro Dan koni nabada ayanda Nasrim ta
tsane ka bazata baka d'an taba sannan shara'a musulumci ta halak tamin cikin jikin
Nasrim".
wani irin kallo Nasir yabi Agrif dashi ya d'aga kafada yace' ai dama Kai zumane sai
da wuta to wllh ni dakai zanga me nasara zan tona asiri komai ma yafaru ba uban
kowa zanji kunya ko tsoro ba".
shima Agrif cikin b'acin rai yace "amma ai na yarda da sharad'in kana farko bazan
hada shimfida da ita ba dan haka kamin uzurin ta haifun idan ta amince zata maka
shikenan amma da sunan ni zan maka kyautan sa dan Allah idan kana kaunar iyayen ka
kar ka fallasa zaka zubar da mutumcin gidan mu hakan babban abin kuyane zaka
janyowa three brother abin fad'a aduniya kasani gidan mu shaharatren gidane aduniya
".
cikin rashin damuwa yace
"ni duk wannan bai dame ni ba na tsabawa mahaliccina ma balle wani abu da wani bawa
me zunubi aka zai fada akai na ba wannan ne damuwa taba damuwa ta ka kula da
sharadina kawai".

Agrif yace"shikenan naji zan kiyaye amma dan Allah ina son na d'an kwanta na huta".
murmushi Nasir yayi ya nufi kofa atunanin Agrif fita zayyi sai yaga yasakawa kofar
key kuma yazare ya jefa acikin aljihun sa ya tako yana murmushi ya fada bed din
yana jan blanket yace "good night".
ba aja dogon lokaci ba bacci ya dauke Nasir
Juyowa Agrif yayi Yana kallon fuskan Nasir afili ya furta "anya ko Nasir kai mutum
ne kana nufin kwana zakayi a part din mu wannan wacce iri yar rayuwa ce"?

tashi yayi yafara safada marwa a d'akin ba abinda yake tunawa irin Nasrim tabbas
yaga sha'awar kasance wa dashi acikin idon ta mezai ce mata bai gama wannan
tunanin ba yaji ana murda handle din kofar da k'arfi gaban sane yaji yafadi sanda
yaji muryar ta tana cewa Yaya "Agrif anan kake ne dan Allah kabude min wllh bana
iya kwana ni kadai tsoro nakeji".
ta k'arashe maganan tana dafe maranta dan wani irin murdawa yakeyi duk kwana kin
nan hakuri takeyi ta rasa wane irin abune yake damunta tabbas cikin jikin ta yana
da son a sadu ga magunnuna da aka dura mata yau ma Mama sai da tabata wani shiyasa
take jin mugun sha'awa
Ji shiru yasa tace'' dan Allah Yaya kabude"?
tayi maganan tana jij-jiga kofar da k'arfi

bude Ido Nasir yayi yana murmushi yace "kaji jarababbiya ko"?
Nasrim da sauri ta koma d'akin ta
ta dauko wayan ta Saida tazo dai-dai kofar da Agrif yake ciki ta danna k'ira dan
azaton ta kobaya d'akin ne aiko taji waya yana Ringing aciki amma har ya katse ba
adauka ba
tabbas tasan duk baccin da yake zai ji wannan bugun k'ofar da k'ira da take masa
Afili ta furta "yaya Agrif me hakan kenufi"?.

Nasir yace'' ka bata amsa da cewa kai kana tare da wata yau ba zaka samu daman
budewa ba kana da buk'uwa".

cikin razana Agrif yace" ah ah bazan iya ba Nasir cikin sharad'in mu ba wannan'.
mek'ewa yayi tsaye yana cigaba da murmushi sa
yace "ni zan iya yayi bakin k'ofar
Agrif bai ankara ba yaji Nasir ya canza muryar sa ya koma irin na mata sak sai ka
rantse macece yace "ke balla gaza da baki san waye mijin naki bane to ki koma da
jaraban ki tunda har ya gaiyatoni har gida ba zan hakura ba ban saba da kwana ba
namiji ba".
cikin k'araji nasrim tace'' wacece ke......?

sakeyin muryar matan yayi yace' keni bani da wannan lokacin idan nagama aikina na
tafi ki tambayi mijin ki".
Agrif zayyi maganan Nasir ya fisgoshi yayi bathroom dashi sai da suka shiga yaturo
kofar yace "kasan ni ba tsoro nake jiba idan kayi magana ko kamusa to dai dai yake
da tonan asirin komai dama ni shi nake jira........

ji sukayi Nasrim tana wani irin buga k'ofar kamar zata karya tana cewa " ya Agrif
kasan wacece Nasrim awajen kishi amma kamin haka kashigo min da k'aruwa har d'akin
aure na ka manta nace duk randa kaso wata to za ayi biyu babu wllh kashe ku zanyi".
Agrif yana ji yana gani har muryar Nasrim ya dashe amma ba halin yafita lekawa
yayi ta bulin mukuli yaga hannun Nasrim har yakumbura dan bugu jinginuwa yayi jikin
kofar yana maida numfashi shi kam Ina ma zai mutu yahuta da wannan rayuwar Ina ma
zai iya kisa za zai kashe Nasir kawai ya huta in yaso shima akashe shi sai de shi
ko Marin mutum bayason yi balle ya illata mutum ko cinnaka bai taba kashewa ba".

azabure Agrif ya mek'e jin wani irif yana cewa wllh nas...…...

*To masoya mu kasance cikin pages na gaba 10 Ina jin dadin comment din ku ngd
sosai da soyayyar ku*

*Taku b JATTKO*
[4/8, 1:47 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE*

*BATUL ADAM JATTKO*

*Marubuciyar*
*DAMA TA*
*AMFANIN SOYAYYAR*
*NOW*
*FURUCI NA NE*

*10*

jin shiru yasa Agrif lekawa ganin Nasrim yayi akwance plates kamar bata numfashi
cikin wani irin razana yayi kan Nasir yana cewa "wllh Nasir ni zan zama ajalin
yaruwar ka idan har Nasrim ta mutum wllh Kai ma zaka mutu ka kasheta ka kasheta
Nasir.....
Nasir fizgewa yayi a hannun Agrif yabude k'ofar ba alaman numfashi atare da ita ga
hannun ta duka biyu jini yakeyi dan yatsar roban tama ya cire acan gefe da sauri
ya d'agata cak yayi gaba da ita cikin hanzari yake tafi ya Agrif naya binsa abaya
har wajen parking spot duk da dare ne a kwai driver da yake idon sa biyu dan duty
duty sukeyi ganin Nasara yasa da sauri ya mek'e jikin sa na rawa ya bude a katin a
jiyan mukullayen motan yana ganin motar da yaga Nasir ya tsaya ajikin sa cikin
saurin ya dauko key din da sauri ya nufi motar Yana budewa Nasir jiki na rawa yasa
Nasrim aciki Agrif zai shiga Nasir ya masa kallon sama da k'asa alaman dubi halin
da kake ciki sai a sannan Agrif yaduba jikin sa ashe daga shi sai towels ne komawa
yayi da baya cikin sauri.
duk gudun da drive yakeyi amma Nasir sai fada yake masa yana danna k'irjin Nasrim
dan yabata temakon gaggawa shi yamafi jin abin cikin ta idan akace cikin nan ya
zube to ya zanyi tabbas k'aryasa ta k'are dole Nasrim da Agrif zasu ci bulus
yana nadaman meyasa yayi haka ma bayan shi likita ne yasan k'a'idojin renan jiki a
take gumi yafara yanko masa addua yadin gayi yarabbi ka kare abinda yake kin ta ka
karemi gudan jinina dan cikar burina idan zai zube ya Allah ka hada har da ran ita
Nasrim din ka dauka na huta nakoma mutum sak yarabbi ka temakeni
ko da suka isa hospital din bai yar da da aikin Dr din ba da kansa yashiga da ita
emergency room sai da ya tabbatar ta farfado daga suman ya mata alluran bacci ya
duba sosai komai normal tukun ya goge gumin fuskar sa ya yarfa mata yana mata mugun
kallo afili yace "akaro na farko zanso kirayu saboda d'ana badan shima da daga
wannan suman kin zarce kenan."
yafita tare da rufo k'ofan da k'arfi a k'ofar emergency din yasamu Agrif a sugunne
yana ganin Nasir ya mek'e tsaye rai amugun bace yace "last Wornig da zan maka daga
yau kada ko hannu kaya sake guskuren taba jikin matata mahaukaci dabba d'an akuya
k'azami irin ka mashayin giya mazinaci".

tsororo Nasir ya tsaya yana kallon Agrif tunda yake a duniya ba ataba masa zagi
haka ba saide shi yayiwa mutum irin wannan zagin amma yau shi Muhammad Nasir 3 A
full a keyiwa irin wannan zagin".
manyan idon sa da yagama rinewa kalan ja yaware akan Agrif amma tsabar b'acin rai
yakasa furta komai kawai gyad'a kai yayi
yayi gaba driver yana ganin sa yamek'e tsaye amma hannu kawai ya mek'e masa alaman
yabashi key gudu yake a mota sosai har ya k'araso gidan iris yarage ya buge Aminu
sojan da yake on duty a bakin get ajiyar zuciya Aminu yasauk'e afili ya furta "
Al'hamdullah daka kashe banza".

bibbiyu bibbiyu yake taka steps din har yakarasa hayewa har cikin bedroom dinsa
waya ya dauka cikin b'acin rai yakira Ansher khan yarinyar da yazo da ita ita take
masa shidima yar India ce Ansher tana ganin Nasir ahaka gaban ta yafadi ta fara
addua Allah ya kubutar da ita a duka da cin zarafin sa amma bai mata magana ba sai
jefa rabin jikin sa iya kafadun sa yayi akan gado iya gugun sa kuma a k'asa ya
dafe kansa da ya kejin kamar zai rabe gida biyu kalaman Agrif ne yake dawo masa
mahaukaci dabba d'an akuya k'azami irin ka tafin hannu sa yabuga agoshin sa
afili ya furta yanzu zaka fara ganin halin dabbobi yanzu zaka zan a mahaukanan ma
akwai nagaba yanzu ne zaka san Nasir mashayin giyane yanzu ne zan k'azance".
ya k'arashe maganan yana nunawa Ansher ta kalmin sa alaman tacire
Ansher duk da batajin me yake fada tabbasa tasan ransa abugun b'ace yake dan haka
jiki na rawa ta fara cire takalmin sa sannan sa tacire masa wandon jis ta barshi
daga shi sai boxes
mek'ewa tayi
tayi hanyar bathroom dan hada masa ruwan wanka
*****************
ahankali take bude idon ta har taware shi akan Agrif da yake yake rik'e da hannuta
me drip daya hannu kuma ya dafa kansa jin kamar tana motsa hannun ne yasa ya bude
Idon sa
wani irin kallo tsana yagani a idon Nasrim
ahake wani da bara ya fado masa ya fashe da wani irin dariya Nasrim kallon sa tayi
cikin muryan ba wasa tace'' kayi me isar ka wata k'ila shine dariyar ka ta k'arshe
aduniya so nawa nake gaya ma zan iya yafe komai banda kishi Agrif ko a ina take yau
sai tasan tayi da 3 A full tayi da three brother .....
dariya Agrif ya cigaba dayi kawai ya zaro wayan sa a cikin aljihu sa yafara danne
dannen sai gashi ya danno wani gu
ya fara rubutu duk abin da yarubuta sai wayar ta fassara da magana kuma da muryar
macce yana cigaba da dariyan ya mek'a mata wayan
yace " gata ki hukun ta ta ita ce kishiyar" taki.
itama dariyar tayi tace'' Allah Yaya ka cuceni amma zan rama'.
ta k'arashe maganan tana karban wayan ahanun sa itama rubutun tayi tana rubuta abu
yana fassarawa tajuya muryar namiji ta juya na macce kuma yare kusan dari ukku ne
aciki duk Wanda kazama shi zai maka
kallon sa tayi tace'' my heart Ina son wayan nan yayi kyau sosai".
''kin samu jeki na baki".
yace yana cigaba da dariya yace "wai dama da gaske ne zaki iyayin komai akan
kishi".
ajiye wayan tayi tana mek'awa zaune tare da cire drip din hannuta tace'' ai wllh
inde akan kishine zan iya yin abin da yafi haka ma na kasheka na kasheta a fanshi
ranku da nawa na yarda".
sauke numfashi yayi yana girgiza mata kai yace " Ah ah my dear kidena irin wannan
FURUCIN bana salihan bayi irin ki bane kefa malamace kuma lawyer ce nasan kin san
illar irin wannan FURUCIN ki dena abin da nasa ni Haruna nakine har abada bazan
miki kishiya ba".
da asuba ya nemi sallama suka koma gida ba wanda yasan a asbiti suka kwana
da safe an hallara a dining room Hajja ta kalli kowa tace'' wai shi wancan
bayahuden me yake cine ko yamanta dokar gidan nan ne dole mutum ko bazai ciba yazo
ya i'bi gaisuwa".
Abbaty yace " ki kirashi mana"
Kamal yana danne dariyar sa yace "ah ah baza ta iya ba jiya sunyi fada Humairah ma
danne dariyar tayi tace kai jiya naga masifar ya Nasir ashe yana dogon magana kunga
yanda ya tsuye Hajja kuwa tayi fiki fiki da ido....
"Abdulmajid a gaban ku yaran nan suke cin mutumcina kuna kallo suna min dariya".
Abu yace kai Kamal meye haka Humairah uwar tawa kike yiwa haka ashe duk abinda
Hajja kake cewa kun mata kunayi".
Kamal yace' sorry Abu".
Hajja tace" au da baku yarda ba ko to Wllh yanzu ba yauba Kamal tashi kabar min
parlour na kai da rubbebiyar matar ka Abdulsamad ne yagina min ba uban ka ba kuma
bana son k'ara ganin dogin k'afar ka a bangare na Kai badan kaci albarkacin sunan
uba na ba wllh a gidan ma gaba daya zan koreka ita kuma sililiyar matar ka taci
albar kacin cikin jikin ta".
shiru Kamal yayi yana sa kansa a k'asa daddy yace " me kake jira tashi kafita ke
kuma Humairah karki k'ara
Kamal ya fice yana dariya k'asa kasa yace muda za abamu encin kowa yazauna a part
dinsa ma aida yafi mana wannan tsarabe tsaraben
bayan angama breakfast mommy ce tafara tashi dan ko wanka batayi ba gashi zata fita
wajen aiki Hajja ta kalle ta tace'' Fanna ki koma ki zauna ina da maganan".
Mommy komawa yayi ta zauna
"Fanna jiya bayahuden d'anki duka na ne kadai bayi ba anan falon ya karemin tas
akan na gaya masa gaskiya musamman akan shigo mana da fisararrun matan turawa da
yakeyi gida toni bazan d'auki wannan iskancin ba tun wuri ki gaya masa nayi magana
da babban murya yane mi matar aure da zata masa dukkan shidiman sa tunda yanace sai
mata ne zasu masa komai wai bayason aikin namiji shiba waliyi ba dole wata rana
wani abu ya gifta tsakanin su dan haka keda yake ganin ki da gashi to kigaya masa
na basa nan da wata 6 idan bai samu matar aure ba to ni ina da wanda zan hadasa
aure da shi Maryam din Bellon Dardum zan bashi dan tana da kalan tur.............

Nasir da yake shigowa ya k'arashe mata maganan da cewa "in yaso nayi abin da zanyi
ko?
Yana kallon cikin idon Hajja ya zauna a kujeran da yake facing da ita
yaci gaba
"ni Nasir zaki yankewa hukunci Hajja kinsan abin da kike fada kuwa? ni d'an kine
ubana kika Haifa bani ba kuma yanzu yana ina bayanan dan haka Allah da ya hadamu
yaraba ikon ki da isarki ya tsaya a iya yaran ki da su Aiban da suka ga zasu iya
d'aukan amma ni
ni nake yankewa kaina hukunci rayuwata ce idan naso na kwana da mata dubu meye naki
baki da Lada baki da zunubi kuma ba kabari daya za abunne mu ba kin zauna sai
zafgawa mutane iko kike ai ba mommy zaki aika wajena ba ni ya kamata ki kira kisa
idon ki cikin nawa ki gaya min ni bayahude ne kiga aikin yahudawa...
Abu ne yayi k'arfin halin dakatar dashi haba Nasir Hajja fa uwace agaremu idan ba
idon uban ka ai mu gamu bamu can canci kazauna kana fadan haka a gaban mu
ba...........
da sauri ya katse Abu da cewa
"saurara Abu ina mutuk'ar jin nauyin ku kai da daddy amma bana son ana shiga
rayuwata zan iyayin komai me yasa da Hajjar take fadan magan ganun a kaina bakayi
mata magana ba yanzu zata bude baki tacewa d'an ka Agrif bayahude ne agaban ka ko
zata ce masa mazinaci saboda ni ba ubana bata shayin komai Kai tsaye ta furta min
duk b'atan cin da yazo bakin ta...
duk kowa yayi shiru yana sauraron sa ko kyakkyawan motsi bameyi sai Nasrim da tunda
yafara take zaf ga masa wani irin harara kasa daurewa
tayi cikin b'aci rai tace'' Abun kake gayawa magana haka wllh mutum idan bai daraja
iyayen mu ba muma bazamu daraja shiba idan kai ba bayahud....
da katar da ita Agrif yayi da cewa " kece me baki ki bari ya gama wannan alama ne
da yake nuni da Koda uban sa Abdulsamad yana raye zai iya c.....
bai k'arasa ba yaji wani irin sauk'an mari a fuskan sa cikin b'acin rai
Abu yace " lalle Agrif a gabana kake K'iran sunan dan uwana wannan yazama na farko
kuma na k'arshe...
dafa k'unci Agrif yayi yana kallon Abu shi tunda yake Abu bai taba daura hannu akan
sa ba sauk'owa yayi k'asa yazuba guiwowin sa cikin sanyi murya yace"Abu kayi
hakuri wllh ban fadi haka dan naci zarafin Abba ba sai dan dakatar da Nasrim dan
nafi kowa sanin waye Nasir
amma dan Allah kuyi hakuri".
Hajja tace'' bawani kai yanzu Agrif a gabana kake kama sunan Abdulsamad yoko uban
ka Abdulrahaman ya isa ya kama sunan Abdulsamad kai tsaye kowaye yamuku Kai Yana
dawa kuke fantamawa k'unci kun batse da gumin sa shi yaje ya kwanta dama bazaku
ambace shi da al'kairi ba sai Sherri ni kullum d'ana da al'kairi nake ambaton sa..
nan ko Hajja tafara zagin Agrif duk haushin Nasir ta huce akan sa daga k'arshe Abu
yabata hakuri dak'er ta hak'ura
Nasir ya doka tsaki ya fice

********************
Nasir yana zaune abakin gadon mommy tana ta shirya masa kayan tafiyar sa dan yanzu
ansamu cigaba a nasiyar da mommy ta masa yadena yawo da mata sai da tagama hada
masa kayan tazo ta zauna a kusa dashi tayi shiru tana son tayi masa magana tana
tsoron abinda zai biyo baya
gane hakanne yasa ya ajiye wayan hannun sa ya fuskan ceta sosai yace "mommy akwai
damuwa ne?
numfasawa tayi ta gyad'a kai".
"kamar na me ba?".
numfasawa tayi tace
"my son dama akan maganan Hajja najiya ne my dear nima gaskiya burina kenan naga
kayi aure kaga fa Aiban kanin kane amma yanzu matar sa har takusa haifuwa Agrif
sa'an kane yayi aure Kamal sa'anka ne yayi Ayman Ramadan aliyu duk abokan.......
"da kata Mommy wai meye naku na sai nayi aure ne? Ummm duk su Wanda kike lisafamin
zuciyar mu daya dasu ko ra'ayin mu daya ne wai meye acikin auren banda bak'in ciki
da damuwa gaskiya mommy kiyi hakuri ki dena min wani zance aure kawai ki din gamin
adduar idan Allah yayi zanyi zanyi".
"shi kenan my Son".
tayi maganan cikin sanyi murya
Nasir jikin sane yayi sanyi bayason ganin mommyn sa cikin b'acin rai
hannuta yakama yace' mommy ki kwantar da hankalin ki inde aure ki ke so zanyi kuma
ko banyi ba kin kusa rike jinina insha Allah".
arazane ta ware idon ta akansa tace'' ban gane ko bakayi aure ba kuma kace na kusa
rik'e jinin ka?".
murmushi yayi yasaki hannu ta yana mek'ewa tsaye zaunar dashi tasake yi cikin
raunen niyar murya
tace'' baka ban amsa ba Nasir kamin alk'awarin bazaka aikata Zina ba fa".?
"Mommy kenan ai shi halin mutum saka riga yacire yafishi wahalan canzuwa".
" cikin in nina tace'' Nasir kana nufin kazama mazinaci".
"kai mommy bincike fa haramun ne kisa a ranki nayi so daya ko biyu kuma yazama na
k'ashe amma mommy dan Allah kimin addua Allah yamin maganin damuwata".

Mommy mek'ewa tayi tsaye tace'' nashiga ukku ni Fanna Nasir nasan Kai ba mak'aryace
bane mai fad'an gaskiya duk d'acin sane amma ban sanka da karya
ba me yacanza min kai".?
ganin mommy cikin damuwa yace "Kai mommy idan baki sanni da k'arya ba ai kin san ni
dayi miki wasa bazan taba zanzawa ba aure zanyi insha Allah".
ajiyar zuciya mommy ta sauk'e tace " Al'hamdulillah wllh har kabani tsoro".?
"ammm mommy da Baba Nasuru fa zan tafi akwai wani likitan kwakwalwa kwararre ne da
namasa bayani yace " in kai shi ko za a dace".
cikin jin dad'in tace''yawwa my Son dan al'barka Allah yasa adace burina kenan naga
suwaye iyayen Halima".
"Ameen". Yace
tare da fara tafiya mommy ta dau jakan sa dawasu tar kacen sa ta tafara binsa abaya
sai da suka fito babban parlou Zahira tayi saurin k'arban kayan hannu mommy ganin
har ya doshi parking space yasa mommy tace'' my Son ba zakayi sallama da mutanen
gida bane bama ku gaisa ba ai tun da baka fito breakfast ba ".
dan yamutsa fuska yayi sai kuma yayi part din Ummu ita kuma mommy ta zauna a
compound jiran sa
cikin takun sa na isassun maza ahankali ya murd'a handle din bakin sa d'auke da
sallaman na nasa naciki ciki Wanda bakowa ne yakeji ba balle a babban falo irin
wannan Agrif yagani da Nasrim suna baje akan kujera there'siter cup ne ahannu sa
da cokalin a ciki yana kaiwa bakin ta
kallo daya yayi wa Nasir yajuya yana iban kunun madara me kauyi yana kaiwa bak'in
Nasrim juya kanta tayi cikin shagwaba tace'' Allah Yaya nide ciki na zai fashe ".
" Please my Honey daga wannan shikenan".
"to nide sai kamin alk'awarin zaka shafa turaren first night din nan Allah wancen
bashi bane".
Agrif dan juyawa yayi yana kallon gefin da Nasir yake a tsaye kamar ma bai san da
suba nanko kunne sa yana wajen
ya juyo yace " idan kina tare dani baki da damuwa zan shafa".
dariya tayi Wanda yasa kumatun ta duka lomewa ta wangala baki shi kuma ya zuba
mata
murmushi Nasir "yayi afili ya furta zanyi maganin ka yanzu".
yanda bazasu jima
Yakalli me'aikin Ummu da take ta jera masa sannu yace' Ummu fa".?
cikin in nina tace'' tana falon sama".
cikin sauri ya fara hayewa steps din Ummu tana zaune ana saka mata lalle ak'afa
tana ganin sa ta washe baki tana cewa " d'an mommy shirin kenan".
zama yayi kusa da ita cikin ladabi yace " Ummu zan tafi".
" to Nasara ko gani kafi mutum sai bayan shekara ko ".
murmushi yayi yace " gamu nan de".
ya k'arashe maganan yana mek'ewa
ita kuma Ummu sai fatan alkairi take masa har zaifita kuma sai yajuyo yace' Ummu
dan Allah kiyiwa Agrif magana yafara wasa da aiki har nayi mai magana bai jiba
yanzu tare yakamata mukoma amma yace a a".
Ummu tace'' Zainab ba kince Agrif yana falo ba kiramin shi

"baka ban amsa ba meye dalilin ka na wasa sa aiki".?


shiru Agrif yayi a zuciyar sa yace tanan kuma ka bullo
afili kuma yayi saurin cewa "Ummu kiyi hakuri Nasrim ce bata d'an jin dad'in kuma
gashi tana buk'an tan temako na".
jin jina kai Ummu tayi azuciyar ta tace gaskiya ne tunda ana auren yatafi yanzu
kuma gashi ko sati bayyi ba yakoma zai iya shiga hakki ta gaskiya amma ya suka iya
badan makaran ta ba da sai suna tafiya da matan su afili kuma
tace'' hakane sai de kuyi hakuri na dan lokacine idan sun gama makaranta kowa yana
iya tafiya da matar sa .
ta kalli Nasir ta cigaba to Nasir kaji uzurin sa amma hakan bazai hanashi tafiya
ko da zuwa gobe ne ba tunda yanzu bai Shirya ba goben ya bika".
Nasir bai so hakan ba yaso yatafi k'afar sa k'afar Agrif yanzu idan ya kyale shi
tunda yau baya nan Agrif zai iya kasan cewa da Nasrim amma a afili kuma
yace"shikenan Ummu amma daga goben kar ya kwana anan akwai aiki acan yayi maganan
yanayin gaba ko adawo lafiya masu aiki da Ummu baya amsawa a falo ya tarar da
Nasrim tana bacci kallo daya yayiwa wajen ya fice
Azuciyar sa yana cewa yanzu zaki huta na dan lokaci kafin ki haifamin yaro na insan
matakin d'auka akan ki

adaren ranan zaune suke a parlour Agrif sai operation din laptop din sa yake Nasrim
da tagaji da jiran sa kawai sai tayi mek'a cikin yamutsa fuska tace'' my dear
bacci".
d'ago kansa yayi yana kallon ta cikin tausayin kan su
yace'' zaki iya zuwa ki kwanta zan dan k'arasa wani dan aiki ne".
Nasrim kallon sa tayi gaskiya zuwa yanzu kunyar ta da kawaicin da take masa yafara
takurata gashi gobe zai tafi yau din ma ba alaman zai kasance da ita bata San sanda
yafurta
"na gaji na gaji".
afili ba
ahankali ya janye hannun sa kan laptop din ya d'ago yana kallon ta idon sa cikin
nata sunkuyar da kansa yayi ganin bazai jurewa ganin taba amma duk da haka yafi
tausayi kansa dan aganin sa yafita shiga takura bak'aramin dauriya yake ba wajen
control din kansa awajen ta sosai yake buk'ata kasan cewa da ita yana cikin wannan
tunanin bai Ankara ba yajita a jikin sa sosai ta cusa kanta cikin cinyoyin sa tana
gyara kwanciyar ta tare da daukan k'afafuwar ta ta d'aura a saman kujera
there'siter lumshe ido tayi tana sauk'e numfashi asan da tajita a cikin lafiyeyyen
cinyoyin sa
shima a nasa ban gare kasa control din kansa yayi wani irin har bawa gaban sa yayi
take jikin sa yafara rawa cikin in nina yace " Nasr Nasrim dan Allah ki sassautawa
zuciya ta da gan-gan jikina sha'awar ki zayyi ajalina zai sa nasa b'awa alk'awarin
da na dauka miki bazan taba kusan tarki ba har sai kin yarda ba sha awarki nake
ba........
sai kuma yayi shiru
bude Ido tayi tana kallon sa can ta numfasa tace'' nifa Yaya Agrif ban San meye
naka nayin wannan alk'awarin ba bayan ni da ka daukarwa ban amince dashi ba idan na
amince zan shiga hakkin ka" .

"ah ah Nasrim ba wani hakki na da yarage baki ban ba kin min komai kawai de nayiwa
kaina alk'awarin hakan ne".
afusace ta tashi zaune cikin b'acin rai tace'' bawani kan ka da kayiwa alk'awarin
kayiwa mala'ikan naka ne wancan bayahuden Wanda tun randa kafada nagane ba wai dan
Yana sona ya maka fadan ka kusanceni katafi ba
nasan so nane kawai bayayi najima da sanin bayason ka rab'e ni kai nafa san ba kai
ba duk wani abu da zai min dad'i arayuwa bayaso mutumin da yarabani da uwar data
haifeni zai so wani abunda yasoni ne ya hanaka mu kasance tarene saboda bayason mu
samu kwanciyar hankalin idan ba haka ba meye ruwan sa da shiga tsakanin mu wllh
bana son sa bana son sa nida shi bazamu taba hada wani halak'a ta y'an uwan taka
ba idan kaga munzauna dashi to agaban Allah ne ya mana shisabi".
ta k'arashe maganan tana mek'awa tsaye shima mek'ewar yayi yakamo hannun ta
cikin kalan tausayi yace "come down my dear sister wllh bawai dan shi bane .....
katse sa tayi da cewa
"Kai da bak'in ka kagaya min haka kuma ai naji da kunne na kana cemasa ka dauki duk
wani umarnin sa amma ban da saki ba zaka sakeni ba duk da ni ban yarda iya dokan
da ya kafa maka bane baza arasa wani ba".
ta k'arashe maganan tana fisge hannun ta tayi gaba
zubewa yayi awajen yana maida numfashi afili yake furta Allah ya isa Nasir wllh
kashiga hurumina
ita ma
Nasrim tana shiga d'aki ta kulle kanta ta fad'a gado a yau kam ta kai k'ololuwar
buk'ata amma tayiwa kanta alk'awarin ba zata sake nunawa Agrif ba zata zuba ido
taka k'arshen sa sai de haka kawai taji tana son sanar da Humairah ko zasu samu
wani mafitar dak'er bacci ya dauketa

da sofe bata fito ba sai da lokacin breakfast yayi ta Shirya cikin wani riga da
siket na atumfa bak'i me manyan ganye ja d'inkin pitate ne yayi mutu k'ar zama
ajikin ta takalmin ta plate ja ta taura Jan mayafi tayi kyau sosai ahankali take
taka steps din atunanin ta zata ga Agrif a parlour tunda baya d'akunan sama sai de
taga wayam har zata juya ta shiga small parlou sai taga wani takanda akan center
tables ahankali ta k'arasa ta dauka
"Kan uba!!!!!. tace a lokacin da takarasa karanta sak'on Agrif kamar haka
_my wife afuwa nayi tafiya akaro na biyu batare da sallama dake ba dan Allah kiyi
hakuri nima ba haka na tsara mana rayuwar muba amma zai wuce_

*******************
bayan wata 5
Allah ya sauk'i Izza lafiya ta haifi yan biyu duk ka mata zo kaga murna awajen
Hajja da mutanen gidan amma Izza da Baban ta basu so haka ba sunso samun maza
aranan suna yara sukaci sunan Ummu da mommy me sunan mommy itace babba ana kiranta
Muwadda sai me sunan ummu Amina ana kiranta umdatu
Aranan sunan su Ummdatu Humairah mata ta haifi d'an ta namiji mesunan Abba
Abdulmajid Hajja ta hana acanza dan haka da sunan sa ake kiransa

**********************
*Dubai*
Murmushi Agrif yayi yace
"Nasir tanan kuma ka b'ullo to ma in ba da aljanu kake son nayi aki ba ni daya nayi
supervisor a k'asa she har 6 tare da kuma zuwa signing k'atsa 6 acikin wata daya
kuma zuwa dakai bayan nawa aikin zaka had'amin aikin mutum shida ni nidaya".
kallon sa Nasir yayi sama da k'asa yace
" Ok ba zakayi ba"?.
mek'a masa file din Agrif yayi yace" Yes wannan aiki ai sai ku gauraye amma bana mu
masu iyali bane".
ya ajiye file din ya juya zai fita yaji Nasir yace " lafiya lau Ummu sai dama
inason kizama shedane Agrif yace zai ajiye aiki kinga kar aga kamar Koran sa nayi".
shiru yayi yana sauraron can yace " wai dan nadan raga masa nawa aiki dana Aiban
kafin Aliyu yazo nikuma gaskiya ban yarda da wani na waje ba shine yace ai wannan
aikin sai mu kauraye ok".
yace tare da mek'ewa Agrif wayan "Ummu barka da war haka".
"Agrif me kake son kazama ne kode zaka gaskan tamin maganan Hajja da take cewa
idan ka auri Nasrim sai nadage ne tun daga yanzu ka fara wasa da aikin ka akan
mace" .

"Ummu ba haka bane ki duba yawan ai.....


"rufemin baki kar nasake jin an kawomin k'aran ka akan aiki inaso ka kasance me
aiki tukuru kamar Abban ku marigayi shi kad'ai yana iyayin aikin mutum goma bana
son naji kace komai".
"Ok Ummu in sha Allah zanyi yanda kikace".
Daga fa Agrif yashiga very busy
Nasir yasamu abinda yake so dan ayanzu Agrif bashida lokacin kansa ma balle yasamu
ya Kira Nasrim ko ta waya ne gaba daya yabircike cikin watannin nan yazama kamar
mahaukaci kullum sai ya hau jirji ko shan shani bazai gaya masa yawo ba dama burin
Nasir kenan ya kauda hankalin Agrif akan Nasrim

Nasrim ko tasake cika fam dashi yanzu tsayon 3 bako waya dan idan yasamu lokacin
Yana dan kwada K'iran ta amma bata picking shima yafi son hakan dan bashida abinda
zai gaya mata cikin Nasrim yayi wani irin girma kamar ba haifuwar fari ba watannin
cikin 7 amma tana mutuk'ar shan wahala yamata mugun nauyi Hajja da sauran yan gidan
Sarai sun gane ba d'a daya bane a cikin ta ganin yanda cikin yarabu kashe biyu
kamar na yan ukku mommy Nasrim wanda komai ma yimata ake sallah ma azaune ko
akwance fitsari atsaye dan ko gwada tsugunawa bata iyaye tunyana wata 5 ta tare
part din Mama komai Mama ce take mata da kanta dan tana sha wahal sosai

*******************

bayan wata 2

duk mutane gidan suna kan dining table amma ita ta baze a tsakiyar parlourn da
shirgin tuwon al'kama a gaba Kamal yana firfita mata kunun gyada sai faman
lallab'ata yake yana mugun tausayin ta kamar yacire cikin yakeji yamutsa fuska tayi
ta ture tuwon a gaban ta Kamal yace " sorry my sister sai me ki keso"?
hawayen data jima tana danne waye ya sirto mata da sauri Kamal ya ajiye cup din
hannu yace
" sorry sis me yake damun ki".?
tace'' Yaya Kamal marata da cibiyata'.
ta k'arashe maganan tana kai hannun ta kan maran ta
da sauri Kamal ya juya ya kalli mommy ita ma mommy duk hankalin ta awajen yake dan
haka taji abinda Nasrim tace'
Kamal yace " mommy maranta ne yake mata ciwo".? Mommy tace
"Son jikin tane ya janwo mata bana ce tana yawan motsa jiki ba tafa shiga watan
haifuwa amma ita kenan kullum ajang'obe awaje daya waya sani mako labor take ta
tashi tana d'an zagawa".
Hajja tace'' gaskiya yarinyar nan fa abin tausayi ce mijin ma gani nake baya kulawa
da ita wane aiki zai hanani zuwa ganin matar sa ahalin da take ciki nikam wllh
Agrif bai iya kula da macce ba sai de d'ir ka ciki daga ganin cikin nan magadan yan
ukku ne aciki amma komai saide Aisha da Kamal su mata anya ko a waya yana k'ira
kuwa".?
Mama tace'' sosai ma Hajja Yana k'irana" .

itane Nasrim ta kanta take yanzu Kamal ne yakama hannun ta tamek'e tsaye ahankali
take tagawa Kamal yana rike da hannun ta
cikin wahalallen murya tace'' "Allah Yaya bazan iya ba marata".
tace tare da rek'e Kamal kam mommy ce tafara tasowa
duk suka taso suna mata sannu mommy tace'' Mama mukamata ko wannan bedroom din
mushiga da ita
Safan hannu ta zaro acikin jakar ta suka kama ta suka shiga da ita bedroom din
Hajja na k'asa mommy tana dubawa jikin ta yafara rawa cikin in nina a tsorace ta
d'ago tace'' Aisha mutafi asbiti".
Mama tace'' Dr Fanna lafiya".
Aisha hannu da k'afane yake shirin fitowa dole sai munje can na haska idan yakama
dole ayi cs ne saide na mata".
Kwantar da ita akayi acikin motan mommy tana bata temako haka suka k'arasa hospital
din suna sauk'a wayan mommy yayi Ringing tauka tayi Nasir ne ko sallama bayyi ba
yace'' mommy meye damurwa ne yajikin nata".?
Mommy cikin mamaki tace'' waya gaya maka kai kuma"?.
"Mommy yanzu ba lokacin wannan tambayar bane meyake damun Nasrim ".
Mommy tamasa bayani halinda ake ciki
cikin rawar murya yace" mommy mommy Dan Allah ku temake kar ku farka min Nasrim
kubani two hours
ya k'arashe maganan kamar zayi kuka
hakan ko akayi mommy de tafara bata temakon gaggawa tana jiran zuwan Nasir da yace
mata gashinan a private jet
yana sauk'e direct hospital din ya wuce cikin tafiyar sa kamar zai tashi sama yau
ba tafiyar k'asaitan labor room din yawuce Hajja suna parlourn ko kallon su bai
tsaya yayi ba ya wuce Nasrim tana ganin sa ta fara yun k'urin zata tashi da sauri
mommy da Dr Hafsa suka mai data
cikin wahalalen murya tace'' mommy ku rufe min jikina mommy me wannan bayahuden zan
min yafita".
Mommy tace'' haba Nasrim dan uwan ki ya damu dake tun daga Dubai fa yazo yanzu dan
ya temaka miki".
"wa mommy ni wllh ko zan mutu idan wannan banzan ya taba jikina ban yafe ba kubar
ni na mutu kawai."
ahankali Nasara yake takawa idon sa cike taf da hawaye afili yafurta mommy haka
cikin Nasrim yaka haka yamai data haka yabata wahala mommy me yasa baku gaya min
ba".?
ita ko Nasrim sai k'okarin rufe jikin ta take ganin zata masa tijara yasa yayi wani
irin daure fuska ya goma Nasaran sa sak ya janye zanin da take k'ok'arin rufe jikin
ta dashi ko safan hannu bai tsaya sawa ba ahankali cikin kwarewa ya tura hanun da
k'afan cikin mommy da Dr Hafsa yan kallo suka zama suna mamakin yanda akayi Nasir
ya k'are wajen sarrrafa k'arban haifuwa
shafa goshin ta yayi cikin taushin murya yace " ki yi Nishi".
kafin yarufe bakin sa taji nishin yazo da kansa sai ga d'a yafado zata sauk'e
numfashi taji wani sabon nishin yana taso mata wani d'an dan ne yasake fadowa ba
ad'au lokacin ba sai ga wani dan d'an
cikin kan k'anin lokaci Nasir ya yanke musu cibiya sai faman kallon yaran yake
yarasa murna zayyi ko bak'in ciki yasunan yaran nan yan halak ko Haram ko y'ay'an
k'addaran bai ta bajin yayi nadama kamar yau ba
jiyayi hawaye ya sirto masa atake yaji wani irin son yaran yashige shi
Mommy ta kalli Nasrim tace'' kiyi shiru kidena motsi dan mahaifar ki tasamu ta koma
dai-dai".
Dr Hafsa sai kallon Nasir take da jariran ta kasa hakura tace "ikon Allah Dr
Fanna kin ko ga yanda jariran nan suke kama da Nasir"?.

Mommy ta sake kallon jariran da Nasir yake shirin daurasu girjin Nasrim tace''
sosai ma kuwa ai kamar sanda aka fito da Nasir aka bani nake kallon su".
shide Nasir bayyi magana ba yafice gaba daya yarasa meyake masa dadi dan wani irin
tausayin yararan da soyayyar su ya mugun shigar sa lokaci k'alilan
Ummm
Zokaga murna awajen Hajja da sauran mutanen gidan three brother
Agrif ba Wanda yagaya masa sai a status din Nasir yagani atake yabincika aka sanar
masa ai Nasir nema ya karbi haifuwar aiko bashiri shima ya dauk'o jet din ana
shirin sallaman su a asbiti yashigo jiki a sanyaye yake kallon kowa har aka
shishiga mota aka fara watsewa shima motan daddy yashiga ana shirin shiga sallan
magariba suka k'araso dan haka iyayen maza a masallaci suka tsaya bayan an idar da
sallan Agrif yace " daddy Abu dan Allah ku gafirceni akan abinda nayi da wanda
zanyi yanzu daddy ni Haruna nasaki matata Nasrim alokacin da take da ciki batare da
sanin ita kanta ba gashi yanzu ta haifu hakan yanuna ta gama idda kuma yanzu inason
Mai da auren mu dan haka ga sadakina amai da mana auren mu yanzu batare da sanin ta
ba bana son iyayena mata su sani".
ya k'arashe maganan yana fito da kudi a al'jihun sa
yace ga sadakin ta malam liman dan Allah katayani bawa iyayenan hakuri nayi kuskure
kuma zan iya daukan kowace irin hukunci amma banda na kin maida aurena a wannan
lokac......

wani dogon ajiyar zuciya Nasir ya sauk'e yace " Al'hamdulillah anzo wajen amma
Haruna kayi kuskure idan kana tunanin zan sake barin ka mallaki Nasrim dama so daya
tak take zuwa mutum arayuwa Nasrim ta *saku* ba wani batun maida auren tunda ba
iddar ka akanta ayanzu Nasrim iko na ce ni zan aur......................

*to masoya muje zuwa gar kuka ina gudu batare da na fayya ce muku kamai ba labarin
FURCIN NA NE labarin ne me tsoyo Sosai shiyasa nake saurin dan kurzu cikin labarin
kar ku manta rikicin babban gida ne ta ko ta Ina rikin zai b'ullo dukiya soyayya
sai munshiga cikin labarin de Dan har yanzu shinfida ake*

*Sai naji comment din ku*

*ban baya ko cin gyara ko kwarafi 08062383027*


*Bj*
[4/8, 1:48 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE*
( _rikicin babban gida_)

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*


*11*

Ni nake da ikon aurar da ita awanda ya dace kai baka da ca da ita ba".
Agrif ko kallon idan Nasir yake bayyi ba ya cigaba
yace' "Dan Allah liman idan har baka bawa iyayena hakuri an maida auren nan anan
yanzu ba idan munshiga cikin gida za a iya samun babban matsala Dan Allah ka dubi
wannan buk'atan nawa".
Abu juyowa yayi cikin wani irin b'acin rai yana kallon Nasir yace' Nasir wakake son
ka aurawa Nasrim".
kafin Nasir yayi maganan daddy yace " ah ah Abdulrahaman ba ayi haka ba idan akace
baza amai da auren nan ba ba ayiwa Baban gidan adalci ba kayi duba da tsoron
Allahn sa amasa adalci
yayi saki batare da sanin kowa ba sai shi sai zuciyar sa amma yaji tsoro Allah
yakawo kansa dan a halatta masa matar sa bai kamata mu masa haka ba ida yacigaba da
zama da ita ahaka wayasa amma tsoron Allah yasa yakawo kansa ni dama na san Baban
gidan me tsoron Allah ne da bin dokokin sa kuma basai mun bincika dalilin sakin ba
ni dama tun auren sa nasan cewa da abinda yake damun sa".

Abu yace" to yafadi akan me yasake ta shida ko zaman kirki bayyi da ita ba".

Murmushi daddy yayi yace "shi zurfafa bincike a tsakanin maurata ba zai kawo na
matsa lahaba ba nide ya burgeni da yaji tsoron Allah nawane ake saki ukku amma
matar da mijin su rufe abin su azauna ahaka ayita haifan yara shegu acikin gidan
aure shiyasa zaka samu mutum da uwa da uba amma tantiri ya daddabi iyayen da dangi
yawanci aka bincika ba y'ay'an sunna bane".
Man liman yace" hakane alk'ali ku kuke jin abubuwan da dama nima yaron ya burgeni
Ina shawar tanku da amaida masa matar sa tunda dagani koma meye yayi nadama Allah
yakiyaye gaba".
Abu de bai soba dan gani yake Agrif yana samun Nasrim a arahane yasa yake duk
wannan abubuwan
Daddy ne da kansa yabada sadakin dubu shamsin mutane suka shafa fatiha wani irin
kallon nayi nasa ra Agrif yadin gayiwa Nasir
sosai man liman yayiwa Agrif nasiha akan saurin sakin aure yana kawo da nasa kuma
ba a saki cikin b'acin rai duk abinda matar ka tayi maka wanda yakama na sakine
kada kayi alokaci kabari ka nutsu sosai kafin ka furta saki dan gujewa danasa".

Agrif yace" nagode Baba malam insha Allah aurena da Nasrim awanan Karan ba saki".
hakade kowa ya watse
sai Agrif da Kamal da Nasir da bashi da niyar tashi ma Kamal ne yafara mek'ewa yana
kallon Agrif yace" Haruna kasamu dama fa daya dama Kai bayan tafiya da kayi kabar
da harda saki kamata kwata kwata Nasrim bataji dad'i aure ba Dan me zaka maida
had'in gida haka wannan ai yazama had'in muguta ni ina zaune da taka k'anwar lafiya
amma ni tawa tana Shan wahala wllh badan Allah yariga ya k'addara rabon wadan nan
yara har ukku a tsakanin kuba da bazan bari amaida auren ba".
dariya Agrif yayi yace " shegen sama wai Kai Yaya ko to nagode da naci al'barkacin
yarana kaga tun daga yanzu sun faramin amfani Allah ne kadai yasan AMFANIN da
zasumin zuwa gaba na gode Allah da ya bada yaran nan da sunana kuma har abadan
sunanan zasu amsa".
Ya k'arashe maganan yana yiwa Nasir wani kallon k'eta
shima Kamal dariya yayi yace" amma fa mutumina kayi mugun iya zubi yara ukku lokaci
daya three brother sun dawo congratulations".
ya k'arashe maganan yana mek'ewa Agrif hannu kama hannun sa Agrif yayi suka fita
suka nar Nasara awajen

****************
Acikin gidan
sai da akayiwa jaririn wanka aka kin tsasu cikin fararen rigunan su over roll sai
asannan kamansu sak da Nasara yasake fitowa Izza tace'' kai masha Allah yaran nan
kyawawane amma mamaki na mugun kama da sukeyi da ya Nas ".

wani uban ashe Nasrim ta maka tace'' tam lalle Izza bak'ya So na zaki had'amin
yara da wancen bayahuden Allah yasauk'e ba dangin iya bana baba suyi kama dashi
mommy suka biyo wllh dan iska dan renin hankalin harda shigamin labour room
ku........
shiru tayi asan da suka hada Ido dashi fuskar sa ba yabo ba fallasa cikin takunsa
na isa ya k'arasa har cikin bedroom din bayyi musu magana ba yawuce bakin gadon
inda yaran biyun suke kwance duk yabude fuskokin su da alaman babban yake nema
shine ahannun Izza d'agowa yayi Yana kallon Izza da alaman ta mek'o masa shi da
sauri Izza ta mek'a jiki na rawa durk'usa yayi da yaron a hannun sa ya fara masa
sallama akunne sannan yamasa K'iran sallah sai kuma yamasa shud'uba yajuya ya
mek'awa Humairah ahankal yafurta "sunan sa ABDULSAMAD amma za adinga kiransa da
KHAFLAN".
sai yasake daukan me binsa shima yamasa kamar yanda yayiwa wancen ya mek'awa zahra
yace " sunan sa ABDULRAHAMAN za adinga kiransa FAYYDAN
sai k'aramin shima yamasa kamar yanda yayiwa yan uwan sa yace " shi kuma ABDULSAMAD
za adinga kiransa KHALDUM".
yayi kiss din yaro tareda fita dashi gaba daya a d'akin
wani uban ashe Nasrim tamaka tana dirowa a gadon Nasir da bai k'arasa ficewa ba
yana jinta juyowa yayi ya mata kallon Ido cikin ido Wanda bata san ya zata fassara
Shiba ya k'arasa ficewa yana murmushi

"Kan uba wannan wane salon renin hankalin ne shiwa meye hadin sa da yarana kai
harda wani yimusu hud'uba dan iko har da fad'an sunan da za akirasu dashi wllh kayi
kad'an tayi hanyar fita zata bisa Zahra ce ta rik'ota tace'' Ina zaki".?
"ki barni Zar d'ana zan karbo".
kafin Zahra tabata amsa Hajja tashigo da kwanon kunun kanwa da ludayi ahannu
tace'' ke kuma fa ko mutanen na kine sukaji k'arnin jini suka tashi kike wani
fincike fincike".
Humairah ce tayi mata bayani tana dariya
Hajja tace'' ooyo aikin banza dan kinsamu ma Nasuru yanuna kulawan sa akan yaran ki
kike wani falli kinga yanuna kulawa akan dan gidan Humairah da Kamal ne ko kinga ya
taba d'aukan yan biyun Izza kema kinci darajan shak'uwa su da Haruna ne".
Nasrim muzurai ta bara da ido ta zauna a bak'in gadon tana gunguni
Hajja tace'' gashi kunnun kanwane saboda ya warkar miki da gun kwanciyar yaran da
wankin ciki idan kinga dama kisha".
"ni kam gaskiya ba kunnun da zansha ai nasha maganin".
Hajja zatayi magana me aikin mommy Zahira tashigo ta zube a k'asa tace'' ranki shi
dade Halima yallabai Nasara yace zan kai masa Khafulan da Fayydan".
Hajja tace''suwaye kuma hakan".
Zahira tace'' ban sani ba haka de yace".
dariya Izza tayi tace'' Hajja jaririn na ne mana".
Hajja tace'' gaskiya sunan yayi d'adi".
sai da Hajja ta dage Sosai Nasrim tabari Zahira tafita da yaran
Nasir yana zaune da Khafulan aciya a parloun mommy Zahira tashigo da yaran ahannu
mek'ewa Nasir yayi tsaye cikin tsawa yace "ke baki da hankali ba zaki nemi wani
yataya kiba zaki cukuy kuyamin yara kaman kayan wanki kika...
Mommy ce tamek'e ta karbi yaran daya bayan daya ta kwantar akan kujera tace''
Zahira jeki abinki". Jiki
na rawa tabar wajen . mommy ta kalleshi tana mamakin yanda ya damu dasu tace''sorry
Abban su Khafulan."
murmushi yayi yace "mommy sunan yayi kyau dani daga yau kidena kirana da son sai
Abban KHALDUM".
Mommy tace'' eh mana gashi nafara ai ka girma kazama Baba Allah de yanuna min naka
yaran".
tsugunnawa yayi yana janye showel din da ya rufe fukan Fayydan yace "mommy bakiyi
mamakin yanda jariran nan sukayi kama dani ba".
Mommy ta dauki Khafulan tana sake kallon sa sosai ta numfasa tace'' ai kowa mamakin
yakeyi saide idan akayi la a'kari da uwar da uban duk ka jinin ka ne ba abin
mamakin bane su biyo ka a na samun haka Sosai kai wani mafa kwata-kwata basu had'a
dangi ba amma sai kaga suna fisgen kama".
"ajiyar zuciya Nasir ya sauk'e
yace" mommy ban taba son wani abu a duniya kamar wadan nan yaran ba mommy ina son
kizama sheda na basu rabin kasona acikin dukiya ta sannan idan Allah yasa na mutu
ban haifi wasu yaran ba na basu duk a bin dana mallaka a dukiya".
zaro ido mommy tayi tana kallon sa tace'' Nasir baka iya hausa ba cewa zakayi idan
na mutu ban haifu ba amma idan kace idan na mutu ban haifu wasu yaran ba tamkar
kana nufin kai ka haifi wadan nan kenan kuma gaskiya kyautar tayi yawa kade duba
wani abu ka musu kyau tan dashi amma rabin dukiyar kafa zai iya zama wani abun da
ban a gidan nan kaga Abdulsamad yaron Kamal shine babban amma banajin ko daukan sa
ka tabayi ga yaran Aiban suma yan biyu baka taba d'aukan suba sai wadan nan zaka sa
adinga ganin kamar kana nuna ban banci ne saboda su wadan nan jikoki na ne baza
suyi duba da shak'uwar da yake tsakanin ka da Agrif ba saide ace dan ni kayi kaga
ba dad'i dama Hajja tayi mugun sa Ido akan abinda Allah ya bani duk da ban rage su
da komai ba kuma ban zag'e akai na nuna musu nawa nawane ba yanzu idan taji an bawa
yaran Nasrim wannan babban kyauta zatayi magana". daure fuska yayi yace
"Mommy nide na basu kuma kar ta fasa tayi maganan naji".
Mommy tace'' ah ah son ai ba agaban ka zatayi ba".
kawar da zancen yayi da cewa "mommy yanzu wane Madara ya kamata afara daurasu kinga
Faydan yunwa yake ji".?
yayi magana yana nuna mata dan yatsar sa da Fayydan din ya raruma zai kai baki
" ai Abban Khafulan nonon uwa shiyafi dacewa akan komai awajen jariri amma tunda
sunyi yawa balalle ya ishe su ba NAN yaka mata a hada musu dashi".

*****************
a ban garen su Nasrim kuma

shigowa Agrif yasa su Izza dasuke da faman lallashin Nasrim ficewa a d'akin a
hankali ya k'arasa yazuba guiwowin sa a k'asa sunkuyar da kan sa yayi itama batayi
magana ba amma tayi mugun cin kunu rasa yanda zayyi yatun kare yayi can ya
numfasa yace " hakuri juriya sune mataki na farko na nasaran komai a rayu
musamman akan soyayya nasrin zan baki hakuri akaro na ukku wanda in Sha Allah shine
na k'ashe wanda kuma ina sa sammanin yafiyar ki saboda girman SOYAYYA ta a
zuciyar ki".
me makon ta bashi amsa sai kawai ta mek'e tsaye kamar zata shiga bathroom tafara
wak'a cikin zazzak'ar muryar ta tace'' _ashe Wanda kayar da dashi wataran zai
cutar da kai k'ashi nide rayuwa nake Sam Sam bani da jida kai kaicon wannan rayuwar
Wanda ka so shi zai ba dakai shin dawa zaka yarda ne_
sauk'e numfashi yayi
shima yana mek'ewa kamo hannu ta yayi yace "Halima da kanki kawai zaki yarda ba
mutane duniyar yanzu ba koni bance kiyarda dani ba dama kawai na keson kibani
Nasrim jiya yawuce yanzu ma zay wuce wllh Nasrim aiki ne aka hadani dashi kuma aka
d'au reni da umarni uwa wanda yazame min dole nayi amma bana jin akwai fitar
nufashina da zai iya fitowa cikin k'oshin lafiya ba tare da tunanin ki ba ni na
yarda da kaina bayyi dan na cutar dake ba"..
zama takoma tayi tana kallon sa tace'' Agrif ni bana fushi da kai tunda naganu
matsala mu
kasan meye matsalan mu ne".?
girgiza kai yayi yace " nasan Wanda na sani amma ballene nasan wanda kika sani ba
sai kin sanar Dani".
ajiyar zuciya ta sauk'e tace'' Nasir ne kuma saboda ni ya K'ara maka yawan aiki
saboda baya son muji dad'in rayuwar mu meyasa dacan bai k'arama ba sai yanzu amma
kai ka kasa yarda kullum k'okarin kareshi kake".
g'ada kai yayi yace" good naji dadin yanda kika gano manu farsa abin da baka sani
ba shi zai cutar dakai wanda kasani kana da al'hakin shayo kan matsalan Nasrim a
sharawa ta a halin yanzu idan muna son mu kasance dare dole sai mun hak'ura da
karatun ki duk inda zanje muje atare".
"a a a ya Agrif ba zancen ajiye karatu na saboda shima yana daya daga cikin
burina".
"to Nasrim so dayawa idan aka hada buri biyu to basa cika gaba daya sai an kashe
wani araya wani amma ni zabin ki shine nawa".

"gaskiya na zabi karatu Yaya sabo burina ne tun ina yarinya nazama lawyer saboda na
nemi hakkin cutar dani da wancan azzalumin yayi wajen ciremin yatsa sai dana girma
na k'ara wayo nasan cewa alokacin da yamin hakan bai kai minzalin da za ayi Shari'a
dashi ba amma duk da haka banji bana son zama lawyer ba saboda burin daddy na ne".

"Ok to Nasrim ni zan zame miki dukkan garkuwa wajen ganin cikar burin ki dan haka
nidake zamuyi hakurin bin rayuwa yanda yazo mana dan haka meye matsalan ki game
dani ayanzu bayan wannan"?.
"Yaya Agrif babban matsala ta shine bari da kayi wannan dan rai nin hankalin yake
yanda yaso kana sane da cewa shi ya karbi haifuwa ta bayan ba muharramina bane
sannan yazo yashigo min har d'aki batare da neman izzini ko sallama ba dan iko har
yasawa yaran mu suna da bada umarnin sunan da zamu kirasu dashi cikin iko da isa".
murmushi yayi yana jawota jikin sa yayi hugging dinta Sosai atare suka saki ajiyar
zuciya har sunaji bugun numfashin junan su
ahankali ya dan janyeta suna facing din juna yace " dan yakarbi haihuwa ba matsala
bane wani can daban ma inde likita ne zai iya karban hafuwa musamman da matan suka
kasa
zab'an suna kuma bawani matsala dan yanuna kulawa ga yaran mu kuma koda nine ita
abinda zanyi kenan na maida suban su daddy tunda magadan sune".
shikenan amma sunayin da yabada akirasu dashi ne bazan Kira ba".
murmushi yayi yana shafa fuskan ta yace " wannan kikon kine na uwa my beautiful
wife ke wallahi haifuwar ma wani k'ayatacciyar kyau ya karamiki anya bazamu koma
part din muba".
ya k'arashe maganan yana Shirin setting din bakin su
salatin Hajja ne ya dawo dasu hayyacin su tana tafa hannu tace " nashiga ukku ni
lami ke Aisha zoki ganonin meye haka Ummu da Mama da suke parlourn da sauri suka
shigo gaban su yana faduwa atare sukace lfy Hajja
"Ina ko lafiya ku gano min mejogon yau yau dinnan yakama yake tandewa saura kiris
komai ya baru nazo kai Allah ya bawa wannan yarinyar Halima jaraba ko dan jinin
inya murai ce ni maryama yau naga jaraba"
Ummu hararan Agrif da har yanzu hanun sa yake cikin na Nasrim tayi tace''Hajja ga
me lefin nan ai shine ya tako yazo tashi kafice kar nasake ganin k'afanka anan". ta
k'arashe maganan tana nuna masa hannan fita

fadin irin shidiman da Nasir yayi wa yaran nan b'ata lokaci ne a part din Mama
yamusu d'aki namusamman haka a part din mommy da na Ummu dana su Nasrim ya musu
wanda duk in da aka kai su suna da komai da za abuk'ata kudin kam yakashe kamar
bayaso Nasrim tun tana fasifar yanda Nasuru yake nuna iko akan yaran har tazuba Ido
ganin abin yafi karfin ta bikin suna ko center aka kama na musamman aka Sha shagali
duk da dagashi Nasir din har Agrif din sun koma bakin aiki su akayi sunan

*******************
A yau Nasrim zatayi arbanin kuma ayau Agrif ya sauk'a a k'asan da sanyi safiya
dama tunkafin yazo yasa sarkin gida an gyara gidan ta ko ina ya sha finti hatta
kayan furniture an canza gashi dama wannan aikin da yakeyi manya kudin ne suke
shiga hannun sa saide shi mutum ne mai facaka idon sa idon kudi sai ya b'atar ga
kyauta shiyasa Baba yakubu yake cemasa nd'ororo
Nasrim kam yaran ta sun warware Masha Allah dasu kamar ba yan ukku ba ga wayo sai
faman rawan kan tarewa part din su take a daren ranan aka rakata da Sabin yan aikin
ta wanda zasu tayata kula da su Khafulan Shatu da Adama
bayan fitan su Izza Nasrim yayi sallama dasu Adama ta barmusu yaran da duk abinda
zasu buk'ata dan dama tare suke kwana dasu
Bedroom din su na sama tanufa wanka ta fesa tafito bayan tayi shafa'i da wuturi ta
zauna a bak'in mudubi mai kawai ta shafa ta nufi wodrop wani English wears mekyau
da kama jikin tasa ta dauki turarenta tana fesawa taji an murda handle din kofar
tacikin mirror suka hada Ido gira ta d'aga masa tana jifan sa da murmushi ajiye
ledan hannun sa yayi ya k'araso inda take ta baya yazoro hannayen sa yayi hugging
dinta cikin tsokana
yace " kai wannan amarya tawa da rawan kai take keda yakamata nasame ki a zaune a
saman gado a lulube da liffaya na tsayi baki kamar ko wane ango kawai sai nasameki
ahaka".
"au haka ma kace to kafita sai nayi".
"No no ni ai hakan yafi min ma alamace na baza aban wahala ba".
murmushi tayi tace'' Abban KHALDUM kaje kagan su kuwa".?
shiru yayi can yace " zanfi son ki kirani da Abban Amreesh".
"Amresh wacece kuma haka".
murmushi yayi yace
"wanda nake sa ran ayau zan ajiye anan"

yayi maganan yana shafa maranta

"cikin mamaki tace'' sure baka son na kiraka da Abban KHALDUM ko Khafulan".
cikin dan daure fuska yace " because nafison akirani da sunan inkiyar Baban
yarinyar mace kinsan ina mutuwar son y'ay'a mata".
ita ma hade fuska tayi tace'' amma ai kowane mutum da sunan first born din sa ake
masa inkiya kuma su Allah Ta'ala ya bamu".
cikin rashin damuwa yace
"Ni kuma second born na zab'a sorry zanje na dubasu amma yanzu nafi buk'atar mamar
su".
ya k'arashe maganan yana cusa harshen sa cikin kunne ta ahankali ya fara kunce
igigoyin rigan ta still harshen sa cikin kunne ta dai dai sanda yagama kunce
igigoyin rigan yayi k'asa gaba daya dama ba Bren ajikin ta atake lafiyayun books
din ta suka bayyana hannu sane yafara rawa ahankali ya d'aga hannun zai Kai kan
books din
Ringing din wayan sane ya dawo dashi cikin hayyacin sa dan janye ta yayi yazoro
wayan Nasara yagani b'aro b'aro ajiki cikin sarkewar murya yace " sorry my wife two
minutes".
yafita da wayar sai da yaje har parlourn k'asa ya dauka
"NASARA ko gani kafi mutum NASARA me wuyar badanci goshin jirgi me wuyar karau ya
akayi".?

Dariya Nasir yasake yi daga ban garen sa yace " bakomai angon bazauwara me y'ay'a
ukku inason katuna da wannan kafin kashiga daga ciki".
Agrif ma dariyar yayi yace "hakan ma nagode ai guntun gatarin ka yafi sari ka bani
auren bazauwara ai sunnan ne kuma bakaji hausawa suna cewa dumaso kafi sabo dad'i
ba
Musamman ni danayi dace da macce kamar Nasrim auren me dad'i arayuwa da mosoyi me
dad'i dan duk wanda bayyi shiba rayu bata masa dad'i ba kuma yana gaf da tabewa
kasan me NASURUDDEEN wllh da na kasance cikin d'akin aure daga ni sai Nasrim jinayi
duk wani damuwa ta tafi jinayi kamar danni aka halicci duniya jinayi kamar
in........
cikin wani irin tsawa Nasir yace "dakata Agrif yanzu kasani baka san ya gobe take
ba musamman me gurba taccen rayuwa irin ka wllh ka dauwa kanka kara da kiyashi".
dariya Agrif yayi yace "sorry NASURUDDEEN ai da Karan da kiyashin na cefar su na
gama k'onasu tuni rahama ne Allah Ta'ala ya nuna maka mak'iyin ka wawanci ne ka
kasa kare kanka daga sharrin sa katuna wannan to na dauki matakan kariya".

shima Nasir dariya yayi yace "wanne mataki ka dauka hanyan NASURUDDEEN yana da yawa
wllh ba Wanda ya isa ya nuna zai ja dani..........
Agrif haurawa sama yayi ba tare da ya kashe wayan ba yafara kwallawa Nasrim Kira
"Hony kina kina zakara yayi Kara bani Rena mafara rik'e son mu a task'i ra rik'e
dan babban gida ni bana jan aji soyayyar k'unci ni nazama megida agareki kiyi mini
shimfid'a guntafi kuma ta iya sam batayin Shariya randa duk tayi dariya zuciya
kauna ta tad'a".
da karfi ya sake cwa
SO YAKORI HAYANI......
yanda Nasir zai ji da kyu

wani irin jifa Nasir yayi da waya yabuga kansa ajikin bango da sauri ya rarumi
kwalban giyan da yake gaban sa ya doka a kansa atake kwalban ayi rugurugu a kan sa
jini yafara fitowa ya rufe fuskan sa gaba daya baya ganin gaban sa hakan yasa
yafara dake kwalaban da suke fashe awajen suna nutse masa a k'afa k'aran da yayi ni
yasa Aliyu da yake parlourn shigowa da sauri
"What!!!!
yace alokacin da yaga yanda Nasir ya maida kaman nin sa
"meye haka Sir me yafaru da kai "?.
Nasir girgiza kan sa yayi yana fatsar da jinin da rafure masa fuska aiko
jinin da yake cikin gashin sai da yab'a ta jikin Aliyu Nasir hannu yasa ya goge
jinin fuskan sa cikin muryar Wanda yafita a hayyacin sa yace " ya cucuce ni kashe
sa zanyi wllh mutuwa zayyi zayyi mutuwar wahala wannan *FURUCI NA NE*

lodinng

*To masoya muje zuwa rikicin babban gida za mu kasance a pg 12*

*Bj Dan bada shawara ko tambayar ko cin gyara*


08062383027

*Ina k'ara godiya sosai da comment din ku Allah yabar kauna*

[4/8, 1:47 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE*


( _rikicin babban gida_)

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*

*Kai Masha Allah da masu comment* 🤝

*12*

*ban samu nayi editing ba kuyi hakuri idan k'unci garo da typing errors saboda Ina
cikin wani uzzu'a*

"Nine ajalin sa kashe shi zanyi".


da sauri Aliyu ya karasa inda yake ya kamashi ya kwantar akan bed da sauri ya k'ira
motan asbiti ba ad'au lokacin ba likitocin suka samu nasaran cire fasassun kwalban
da yaka tare a ciki k'afer nasa sai aka amasa alluran bacci d'inkin daya aka masa
a kan sa
bacci yake sosai Aliyu yana kusa dashi a zaune wayan Nasir ne da yake hannun Aliyu
yafara Ringing cikin hanzari ya dauka ganin mommy ce
"Abban Khaldum kana lafiya kuwa jiya ban jika dasafe ma haka bayan kuma
mun......... cikin ladabi Aliyu ya katseta da cewa "mommy sorry Aliyu ne"
"Aliyu ina shi Nasara".?
"amm andan samu matsala ne bai da lafiya bacci yake".
"What me yake damun sa yana ina a ina yake tun yaushe ba shida lafiya meya
sameshi".
"Sorry Mom muna hospital amma yana baccin bawani abin damuwa".
cikin tsawa tace "Aliyu abinda ya same sa nake son kasanar dani".
"amm dama mommy kwalban ya fasawa kansa yana ambaton sunan A'A wai sai ya kashe sa
amma de ina ganin family issue shiyasa ban bincika ba".
"Subbahanallah me yafaru to tsakan sa da Baban gidan har haka me zafi to sosai ne
Nasir din yaji ciwo ne Dan Allah ya yake".?
cikin matsanacin damuwa taketa jero masa ambayar
"Mommy kar ki damu jikin da sauki kawai yana cikin damuwa ne yasa aka masa alluran
bacci".

"Shikenan Aliyu nagode amma dan Allah ka kula min dashi kafin gobe in Sha Allah
ina hanya".
ta kashe wayan tana dialing wayan sarkin gida
Bala sarkin gida yana daukan wayan yace "ranki shi dade mommy Allah ya kara miki
yawan rai".
"Yawwa Bala kasamu password d'ina dan Allah ka shiyamin tafiya Dubai yanzu idan ba
jirgin a yiwa Aiban magana yaturo min jet".
"Ok ma'am za ama samu dan yanzu Ado yake cemin zai tafi amma sai 4 na yammma jirgin
zai tashi insha Allah nan da mintuna 40 zan shirya komai ki shiga cikin masu
tafiyar ."
"shikenan nagode sarkin gida".

Agrif kwance cikin bathtub idon sa alumshi yarasa me zai fassara abin da yake ji
farin ciki ko bak'in ciki ashe dama haka jinsin mata yake da sanya nutsuwa a jinki
bai taba sanin haka saduwa yake ba sai jiya da ya kasance a cikin wata duniya ashe
da duk shime yake da yake kwatan ta abin aransa ashe duk ba haka bane ahankali
yake shafa maran sa da yake jin yayi masa wani sakayau shi kansa ji yake kamar an
rage masa yawan nauyin jikin sa ahankali yafurta Al'hamdulilih Ala kulli halin
ALLAH mun gode maka daka alakta mana jinsin Mata suka zama ababen nutsuwar mu
sai idan ya tuna da FURUCIN Nasir na cewa _ni na kwashe romon farko duk Wanda zaka
samu to bazai kai ko rabinnawa ba_

dafe kansa yayi yana ci gaba da tariyo kalaman Nasir na ranan kaman yanzu yake
gaya masa
inda yake cewa
_sai de ina maka albishir da matar ka komai yayi zam zam bawai kyan fuska da sura
kadai Allah ya bata ba tana da sirrin boye Wanda yafi na zashiri in ganci_
wani irin k'ara yasa tare da dunk'ule hannu sa yadaki bathtub
tabbas bai San meye kishi ba sai yanzu inde zai cigaba da nuno wannan abin aransa
to zai iya zama ajalin sa
Afili ya furta Nasir ka cuceni ka gina zuciya ta da tabon da bazai taba gogewa ba
ka b'ata duniya ta Nasir
Dak'er yasamu ya lallashi kansa yatashi ya d'aura towels ya d'auki na goge jiki ya
yafito yana goge jikin sa ahankali yake kinsawa yana kokarin mantawa da damuwar
yana janyo farin cikin har yagama yana murmushi ya k'arasa bakin gadon ya zauna
yana murmushi yaja blanket din ahankali har yanzu bacci take daga kansa yayi yana
kallon agogon da yake lik'e ajikin bangon 11 pm lokaci ya tafi ya kama ta ace taje
taga halinda yaran ta suka kwana ga kuma baccin gajiya da takeyi Wanda idan yayi
duba da yanda ta ai'katu bai ci ta tashi yanzu ba amma ya ya iya dole ya tasheta
azuciyar sa yace Allah ya isa Nasir
hannun sa ya d'aga ya d'aura a goshinta ahankali yadinga shafawa har ta fara bude
Ido cikin muryar bacci Sosai tace'' Abban Khaldum bacci".
hannun ta ya matsa da daya hannun sa dayan kuma yana cigaba da shafa goshin ta yace
"sorry mamyn Khaldum kar mu shiga hakkin su Khafulan kinga zasu buk'aci abincin su
kinga yaciga taf shima yana buk'atan arageshi yayi maganan yana cusa hannun sa
cikin rigan nata wani irin Nishi mai tsuma jiki ta sakar masa asan da taji
tattausan hannun sa cikin rigan nata atake yagigice amma tunowa da yaran yasa yayi
control din kansa ya mek'e yace" kiyi wanka ina jiran ki a parloun".
yafita
Idon ta ta bude tana murmushi tana tone lips dinta na k'asa tafara birgima tana
cewa "wayyo rayuwa aure dad'i ya Allah kasa Haruna ya zauna dani daya b'ata fuska
tayi tana turo baki afili tace'' kajini da wani wawan dan iskan tunani da dawa zamu
zauna ai ni dan ni aka hallici Agrif dani kadai zai zauna
Mek'ewa tayi tanayin hanyan bathroom din sai da ta tashi ta gane cewa ashe Agrif ya
mata d'anye aiki ahankali ta fara takawa

ta b'ata lokaci Sosai wajen tsala make-up wanda tasan zata murgesa dama tasan
Agrif dan son gayu ne
cikin nusuwa riga da siket tasaka nawani swwiss atumfa yagama zama ajikin ta sosai
pink color ne bak'in takali files tasa bata daura dan kwali ba taja rolling da wani
yaluluyin mayafin ta bak'i shima ta daura agogon ta na golden tsake juyawa tayi
taga gomai yayi ido daya ta kannewa kanta tareda jujjuyawa afili tace na yarda ni
me kyau ce anya banfi IZZA kyau ba ummmm aikuma tafini fari kai hakama nagode
Allah kowai yayi yanda nakeso a jikina tace tare da fara kwada takun dafiyar da
zatayi a gaban Agrif ta canza tafi yafi kala 7 sannan tajuya tafita tana sakin
murmushi ganin yana parlou a zaune da jarida ahannu yasa bata san sanda ta canza
tafiyar da bata masan ta iya ba a haka take taka steps din duk jikinta yana wani
rawan daukan hankali k'amshin turaren tane ya sanar masa zuwanta tundaga k'afanta
yafara kallon ta ahankali yake Jan kansa har ya sauk'e a fuskan ta mek'ewa yayi
Yana cewa "Masha Allah matar dan gata".
murmushi tayi tace'' sannu da hutawa mijin y'ar gata".
shama takawa yayi ya k'arasa inda take yana cewa
"ban san dame zan kwatan taki ba wajen iya ado ke kenan komai naki ado ne komai
kikayi mekyu ne farin ciki da kika bani inde zaki cigaba da bani to tabbas idan
nak'ira kaina da dan gatan mazan duni banyi kuskure ba Nasrim kece duniya ta da
gaskiya kin can_can ci akiraki NASRIN MINALLAHI WA FUTUHAN KARIBA kinci sunan ki
NASARA ce daga Allah NASRIN me kwamshin da sa nutsuwa gaskiya mommy ta zaba miki
sunan da yadace dake".
turo baki tayi tace'' nide wllh sunan bai min ba tunda mommy ta gaya min wancen
bayahuden ne ya zab'amin sunan tun ina ciki".
shiru Agrif yayi yana tunuwa tabbas Nasir ne ya zabi sunan tun kafin a haifi Nasrim
sai kawai yaji ya tsani sunan kuma yayiwa kansa alk'awarin bazai k'ara k'iranta
dashi ba

murmushi yayi yana d'an janyewa ajikin ta yace"ok my honey tunda bakyaso daga yau
nadena K'iran ki dashi halimatus Sadiya me hali dubu Halima ai mar taban kice".
murmushi tayi tana sakar masa kiss akumata tace'' su Khafulan".
gyad'a mata Kai yayi tare da kama hannun ta suka shiga d'aki masu renon yaran
Fayyat ne kawai yake baccin Khafulan yana hannun Adama Khaldum kuma Shatu da
sallama suka shiga duk zubewa sukayi suna gashesu cikin mutunci suka amsa Nasrim
tayi inda Fayyat yake acikin gadon sa
tace " Allah sarki Alhaji Abu na baccin yake ko me hakuri ba irin Khafulan ba
masifaffe". ta k'arashe maganan tana sakar masa kiss goshin sa

Agrif ma ya k'arasa yana cewa "ai Abban kike cewa masifaffe to wllh kulldin ki kar
Hajja tajiki yanzu tamiki sharrin kin zagi original din
shima ya k'arashe maganan yana shafa kan Fayyat din ahankali dan karyatashi
Nasrim ta kalli Fayyat na dan tsawon lokaci ta d'aga kai tana kallon Agrif sai taga
shima yaron yake kallon "Yaya kana kallon kyau ko Allah jaririn nan kamar mommy ce
ta haifesu".
Agrif da yalula zangon tunani ya sake ajiyar zuciya shi tausayin yaran nan yake
yana tsoron kar ace wata rana asiri ya tonu ya zasuyi insha Allah yayiwa kansa
alk'awarin boye wannan sirrin har tsawon rayuwar sa zasu amsa sunan sa tunda dama
shari'a tabashi hujjojin Nasir bai isa ya kamsar da kotun musulumci har abashi
yaran ba yara nasane tunda da auren sa akanta tasamu cikin ajiyar zuciya ya sauk'e

Afili kuma yace " Eh mana sun fiyo kyan mommy".


yajuya ya karbi Khafulan ita kuma ta karbi Khaldum suka fita zuwa part din Hajja
suna shawo kwana sukaci karo da Baba yakubu " kai Kai Kai Haruna kafin k'asan randa
yawan wanka Haruna kan d'aki bade hannu daya ba Haruna ng'ororo anbaka kabawa yaran
baya me kyauta adad'a na fadan NASARA 3 A full duniyar Allah mijin nasiriya y'ar
Mama me tafiyar k'asaita Baban masu gida baban 3 full".
murmushi Agrif yayi yace" Alhaji Yakubu ka kawo mutum 5 wanda kake son suje aikin
hajji sannan katara duk kan ma ai'katan gidan nan idan a yan uwan su ko abokan
arzik'in su Wanda yake buk'ata to a samu sarkin gida".
ya k'arashe maganan yana sake rungume Khafulan yayi gaba baba yakubu yace "allahu
akkar wanna irin kyautan three brother kenan kyautan Alhaji Abdulsamad kenan aduk
sanda yake cikin farin ciki kai Allah yajik'an maza"
"Ameen Baba yakubu nima a yau ina cikin farin ciki ne"
washe baki baba yakubu yayi yace "ai da ganin kama anga kwanciyar hankalin Ya Rabbi
ka dauwamar Haruna cikin moment din da yake a yanzu".
"Amin."
Agrif yace
sai da suka kusa shiga cikin parlourn Hajja Nasrim tace''da gaske Yaya kana cikin
farin ciki?.
"Okay dan ban baki giv dinki na first night ba baki sheda ina cikin farin ciki ba
kenan zuba ido zakiyi kallo".
dungure masa k'eya tayi cikin shagwaba tace'' Allah kai ko tayi saurin shigewa
a dai_dai lokacin da mommy take waya hankalin tashe alokacin suka shigo duk
hankalin su yatashi dajin halin da nasir yake ciki amma banda Nasrim sai ma dad'i
da taji ya gama ratsa zuciyar ta amma ta danne saboda rigiman Hajja
Hajja kuka ta fara Sosai tana cewa "na shiga ukku idan akace yaron nan yamutu
shikenan babu Abdulsamad ba labarin sa wasu da banne zasu jinye dukiyar sa gaba
daya bashida me tunawa dashi niko dama kwana nawa yaragemin wayyo Allah NASURUDDEEN
kar ka tafi ka barni".

akayi_akayi Hajja kin zama tayi dole da ita aka shirya zuwa Dubai da Abu da mommy
da Ummu aka tafi daddy yana da Shari'a gobe dan haka yace suyi gaba zai bisu idan
ya Free

*Dubai*

kuka Sosai mommy takeyi ganin yanda Nasir yakoma hannun ta yakamo cikin sanyi murya
yace" mommy ki de min kuka nagaya miki ba abinda yake damuna ".
" ban yarda ba Nasir baka k'arya tun kana yaro iya gaskiya kake fada amma yanzu
al'amarin ka yafara bane tsoro dubi yanda kamayar da kanka mashayin dole mashayi fa
bai san me yake ba shida mahaukaci daya ne komai naka yakoma baya bakada abinci sai
giya kaga yanzu dagani sai kai gayamin koma meye yake damunka ada de amatsayin uwa
nake a gunka yanzu ko bansan ya nake ba tunda har baza ka gayamin damuwa ka ba
saboda bani na haife .............

da sauri yasa hannu ya toshe mata baki yace'' mommy Dan Allah kar ki kawo wannan
zance najima Ina gaya miki ni ina mantawa da bakece kika haifen ba mommy adduar ki
kawai nake buk'ata amma wllh mommy bazan iya gaya kowa meyake damuna ba sai de
namiki alk'awarin daga yau zan dena damuwa zan cire abin araina duk da ni mutum ne
da Allah ya halinta idan inason Abu to da zuciya ta da gan-gan jikina......
sai kuma yayi shiru
can yace "mommy namiki alk'awarin nadena shan komai

*******************
bayan kwana 2
Al'hamdulillah Nasir ya samu sauk'i Sosai ayau su Hajja suke Shirin komawa kuma
kamar yanda yayiwa mommy alk'awari ya cire komai aransa har giya yamata alk'awarin
bazai k'ara shaba

Nigeria

Agrif sai da yadauki hutun sati ukku cif yana shan amarci yayi Shirin tafiya

bayan watanni 10
Nasrim tana da tsohon ciki su Khafulan ta yaye su tun suna wata 5 dan dama bawani
samun nono suke a kai a kai ba tunda tana zuwa school
Izza tasake haifuwa wannan Karan ma maccen ta Haifa

Adama tana mopin a bedroom din Nasrim taji wayan Nasrim yana ta Ring da sauri da
dauko tayi parlourn dashi tana mek'awa Nasrim
"ranki shi dade ana kira".
dak'er Nasrim tasa hannun ta k'arba tana matse lebe
Daga can ban garen Agrif yace "honey yajikin kin fa tadamin hankali sarki gida
yace kink'i aje hospital"
tana cije lip tace
"wllh mommy ce ta hana wai komai normal lokaci ne bayyi ba ni yanzu jikin Fayyat
ne ma yafi damu na wllh bashida lafiya gashi ance wai jini za'a k'ara masa kuma
wancen bayahuden yace kar a sake a sa sama jinin sai dawa gashi na ya Kamal dana
daddy dana Abu duk baizo daya danasa ba".
"Sorry my wife kar ki zamu insha Allah nima ganinan zuwa yanzu haka Ina saudia
yanzu jirjin mu zai tashi Allah zai baku lafiya kinji".
"Yaya Agrif shikenan ba Wanda ya isa ya hana dan iskan can abinda yayi ni ya ikon
sa baya tashi sai akan yarana wllh".

"Am sorry kin ga jirji zai tashi zan kashe wayan I love you with all my heart".
kafin ta bashi amsa har ya kashe
Kusan atare Agrif da Nasara suka sauk'a kowanne su direct asbiti yawuce mommy tace
a ibi jinin Agrif aka kwada bayyi dai dai ba cikin idon Allah ana kwada na Nasir
yayi dai dai aka iba aka sawa Fayyat Nasrim kam alokacin ta kanta takeyi ba ita ta
haihu ba sai 4 na asuba tasamu y'ar ta macce Masha Allah da ita
tun kafin amata wanka kowa ya ganta sai yace ita masu Khafulan ta biyo sak ba suda
ban banci
duk a falon Mama ake
bayan an yiwa jaririn wanka Hajja ta dauketa tace'' ikon Allah kugano min yarinyar
nan har wannan bak'in tabon na cikin tafin k'afan Nasuru bata bari ba kuma itama a
k'afar hagu dai_dai inda na Nasir din yake Allah mai iko dubi yanda take juya idon
kamar shi asanda aka fito dashi a tiyata".
Abu yace " nide bana gane kamannin jariri amma wannan kam tana tunumin sanda Nasir
yake jaririn Sosai amma fa Nasir dina yafi wannan me kwalelen kan kyau".
dariya akayi
mommy tace'' kai Abu kode kana ciki dama Ummu ta sha miya kayi sabon zubi".
"Daddy yace "Ah ah wannan tawace saide idan Muwadda ko Ummdatu ko wannan k'anwar
tasu yama sunan".
Mama tace'' y'ar bak'a sai sadaka".
yace "Yawwa to ka had'a harda y'ar bak'a nabaka sadaka"
Ummu tace'' ito takwara ta de zataci al'barkacin sunanan na bata d'aki amma banda
wannan me idon a tsakar ka". ta k'arashe maganan tana nuna Ummdatu da take hannun
Mama
Izza ce tashigo da sallama da waya ahannu tace'' umman Khafulan ga Abban Muwadda
zai miki sannu".
ta k'arashe maganan tana mek'awa Nasrim wayar murmushi tayi tana cewa
"Ya Aiban agogon sarkin aiki".

dariya Aiban yayi yace


"ai kinfini aiki shekara biyu kin ajiye yara 4 aike za a k'ira agogon sarkin aiki".
Nasrim hararan wayan tayi kaman yana gaban ta tace'' yamuke daku kuma ai 3 kukayi
ko".
yace "ai mu auren mu yacika shekara 3 kuma ai keda kika dashi dare daya kika
handamo 3 ".
"towai kuma ba kun handamo 2 ba barka zakamin ko sa ido?".
"yes giwar mata munyi godiya duk da wannan Karan daya tak kikayi bayan kin cimana
abincin kusan shekara".
k'wafa tayi bata masa magana ba
dariya yayi yace" my dear sister nima na dauki hutu gobe zanzo Ina nan za ayi sunna
Ina brother A'A".
Nasrim daga kanta tayi ta kalli inda Agrif yake gaban tane yafadi daganin yanayin
sa sai wani gumi yake fitar wa gaba daya yanayin sa ya canza".
kafin tayi magana har ya mek'e yafita dafa kansa dayake jin kaman zai rabe gida
biyu yayi yana zaune a bedroom din Nasir yana jiyar fitowar sa a bathroom dan yaji
motsin shower Nasir yana fitowa yaga Agrif ahaka kallo daya yamasa yajuya yayi
inda wodrop din sa yake wani riga yaciro fari me yankekken hannun yasaka ya dauk'o
wandon Marrom iya gwaiwa yasake yana brush din kansa ya sake kallon Agrif ta cikin
mirrorn yace" kana lafiya kuwa".?
Agrif cikin muryar sa da yake wani irin k'amewa wanda duk wanda yaji sai ya tausaya
masa yace" Muhammad meyasa y'ata tayi kama da kai".?
ajiye brush din yayi yana d'agowa inda Agrif yake yana jifan sa da murmushi ya dafa
kafadan sa yace " wannan wacce iri tambaya ne meye abun damuwa dan y'a tayi kama da
uban ta".

"Nasir meyasa baza ka dauki makami ka k'ashe ni ba ka huta bana tunanin zanji dacin
mutuwa fiyeda da abinda nake ji yanzu ni musulumi ne ubangijina bai yarjemin na
k'ashe kaina bazan iya ba amma dan Allah Nasir ko sawa kayi akasheni banga amfanin
rayuwata ba kab'ata min duniya ta yanda bazan taba jin dadi ba".
murmushi Nasir yayi yace' tun daga yanzu ai nazaci zaka jure ko kazaci barazana ne
ai kai shirya d'aukan wanda yafi haka ma tunda kasan ni me fad'a ne nacika bana
taba fad'an abu bayyi ba ina amfanin da DAMA TA akan lokaci nafada maka k'addaran
Nasrim ba me kyau bane ka gauraya da ita to ni ba da bakami san kashe ku ba da
azaban bak'in ciki rayuwa zaku mutu ina son kajira ranan sunan wannan jaririn kaga
abinda zai faru amma kafin wannan ga zabi idan kana son lafiya to baka makara ba
zaka iya sakin Nasrim kafin satin sunan inba haka ba akwai gagarumin matsala wllh
wllh wllh akwai babban rikicin a three brother?".
shiru yayi yana sauraron Agrif kozai fadi wani abun amma Agrif yakasa magana
can
Nasir yayi murmushi yace'idan ba kada abin cewa ni zanje nayiwa y'ata hud'uba
sunan ta Zainab wato Mama jummai k'anwar Hajja ta Dardum".
Yana gama fadan haka yajuya yafita Agrif jiyayi ko harshen sa bazai iya d'agawa ba

kamar yanda Agrif ya barsu ahaka ya samesu dan yau breakfast ma anan bangaren Maman
Hajja tace ashiya musu cikin takunsa na Izza da nutsuwa yashigo
"daddy Abu Mama Ummu kuntashi lafiya".?
a tare su kace morning my Son

daddy yace sannu zumunci Nasir ya kakejin jikin naka jiya an ibi jinin ka".
"ba komai Dad ni lafiya ma yak'ara min inaga ma yanzu duk wata zanje a din ga iba
wllh jina nake lafiya sosai".
ya k'arashe maganan idon sa akan jaririn da take hannun Hajja
numfasawa yayi yace' Mama amma y'ar ki fa ta iya haifuwa wannan baby girls din
itace ontop a kaf three A full". ya k'arashe maganan yana mek'a hannun alaman a
basa Hajja mek'a masa tayi tana tura bakin bai gaida taba amma bata isa ta furta ba
bayan yamata K'iran sallah da salatin annabin ya mata hud'uba yana mek'ewa mommy
ita yace sunan ta Zainab Maman Dardum a mamakin ce Hajja ta juyo tace'' da gaske
zainabu Abu tawa mai takwayen suna nasamu cikin umma tace wai Abu cikin umma ta ina
sonki Allah yarabani dake ke kenan guda banida wata y'ar uwa maccen Allahu akkar
yau ga dan gidan Abdulsamad yace bai gaji da jin sunan kiba tashi tayi ta fara rawa
tana cewa Zanabu abu gadon kudi Zainabu Abu gadon kudi".
kowa dariya yafara har Nasrim da ranta yake amugun b'ace akan meye Nasir zai din
kaga juya su
Hajja ta zauna kusada Nasir sai washe baki take tace'' Nasuru ya akayi kayi wannan
tunanin kai madallah dakai ai dama nasan kai din na musamman ne jinin Abdulsamad ne
fa yake yawo ajikin ka".
kowa haka yadinga fara'a ganin Hajja da Nasara cikin fara'a ahaka akayi breakfast
ba a ma nemi Ina Agrif yake ma sai de Nasrim tayi mamaki rashin ganin sa

**********************
IZZA da Baban ta
"Baba baza ka gane bane wllh kowa yafi son yaran Nasrim da nazaci dan anga maza ne
sai yanzu data haifi macce nagane ba komai bane nuna ban banci ne shi kansa Aiban
fa yafi son yaran Nasrim akan namu komai yace 3 brother idan kaduba Media duk inda
ake daura picture to hoton su zakaga ya d'aura yanzu haka ko password din wayan sa
dana computer din sa sunan Khafulan ne ga Nasara bai taba ko kallon inda yara na
sukeba amma yaran Nasrim tamkar shine uban su nagaji".
cikin daure fuska Baban nata yace
"Izza saurareni duk wata na sara yana tare da hakuri nace kiyi hakuri akwai wani
guba da zai fashe acikin gidan nan wanda Ina sa ran mu zayyiwa dad'i kece da riba
amma sai kinyi hakuri matakin na sara hakuri ne".
"amma baba ka duba ida yanda za ayi dan Allah".
"nace miki akwai abinda yake shirin faruwa wanda yafi guguwar tsafina ma k'arfi
kede kiyi fadan Allah yasa yafaru mune da nasara tasu ma ya ishe su basai nayi wani
abu akan su ba".

"shikenan Baba bari na koma ciki dan na san ko Musanat zata fashe da kuka sai de
suce ma ai'katan gidan su goyasu amma bade Ummu ko Mama ko mommy su d'auke ta ba".
tayi maganan tana tashi

murmushi Baban Izza yayi yana shafa gemunsa afili yace yacika taf rikicin babban
gida zayyi fashewa da kowa sai ya hadiyi zuciya yamutu daga ni sai izza da yaran
ta zamu rage".

Nasrim tun tana sa ran ganin Agrif har dare shiru ga wanya sa bata shiga
haka washe gari ma da dare yayi ta kasa jurewa sai da ta dai-dai ci kowa ya tafi
part din Hajja ta saka dogon shijab ta fito ahankali take takawa har zuwa bangaren
nasu shiru har tafara tunanin ko bayanan sai kuma ta tuno Zakar ya tabbatar mata da
yana ciki sama ta haura bata koyi knocking ba ta murda handle din tashiga ganban ta
ne yafadi asan da tagan sa a kugunnune cikin barko da sauri ta k'arasa tana cewa
"Abban Fayyat kana lafiya kuwa".
ta k'arashe maganan tana Jan blanket din hannu ta daura goshin sa zuwa wuyan sa
zafi taji rau cikin gigicewa tace'' kai Agrif me yake damun ka kaji jikin ka
kuwa".?
a hankali ya sauk'e hannun ta ajikin sa yace Halima bana son haramtaccen hannun ki
ya K'ara tab'a min jiki abu daya nake buk'ata awajen ki meyasa jaririn nan tayi
kama da muhammad".?
Nasrim tace"muhammad waye"? ku..............
*Rikicin babban gida*
*jiya kunji ni shiru wani uzuri yahana nayi typing ina neman afuwan jira da
b'atamuku lokacin da nayi Wanda suka kirani dan jin lafiya nagode da kulawar ku
nima inayin ku over*

*sannu ku da kogari karatu masoya Ina jin dadin comments naku ina kuma jin dad'i
sosai shi yake k'aramin k'arfin gwaiwa muje zuwa rikicin babban gida zanzu za
afara*

*B JATTKO*
[4/8, 1:47 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE*
-rikicin babban gida-

NA

*BATUL ADAM JATTKO*

*13*

" waye MUHAMMAD?


Haramtattce kuma hannun nawa ?.

shiru Agrif yayi yana tunanin anya idan ya zargi Nasrim yamata adalci gaskiya zargi
haramun ne kuma ayan da Nasrim ta tsani Nasir bawani abu da zai faru tsakani su
wannan wani Shirin Nasir ne dan yasake dulmiya rayuwan su cikin matsala yanzu idan
yabari suka samu matsala da Nasrim to Nasir yayi Nasara kenan ko
kawai sai yafara wani irin karkarwa alaman zazzabin ne yake damun sa daganan yafara
sururu
" ammmm ke wacece dan Allah ki kiramin matata Halima ah ah ana kiranta nasssrirm
wayyo kaina ne kwarkwata ne a kaina zata ciremin kwarkwata ki kiramin matata kar ki
tabani da hannun ki Haramtacce........
kuka Nasrim ta fara Sosai tana jijjigashi "ya Agrif me yake damunka jikin ka kamar
wuta nashiga ukku.."
tayi maganan tana sakin sa tare da fita da sauri abakin get din part din taci garo
da Zakar bodyguard din Agrif din
"lafiya Madam".?
cikin in nina tace'' Agrif Agrif "
tana nuna masa cikin gidan
atsorace Zakar yace Sir!.?
Yayi saurin shiga cikin ita kuma da gudu tayi part din Hajja cikin kidima take musu
bayani a kidime kowa yatashi akayi part din Agrif bai dena sururun ba har Saida
mommy ta masa allurai har dana bacci
Hajja tace'' ooo ni Lami ina jan ina murnan zamun Zainabu ashe Haruna Yana cikin
wani hali haba nifa tunjiya ban ganshi ba Allah sarki me gida Allah ya baka
lafiya".
Mommy tace'' abarshi yadan huta Abbaty Kai zaka kwana dashi idan dawani matsala sai
ka sanar dani".
Hajja tace'' to Adamu ka kula da shi Sosai nima badan ban iya bacci sai a gadona na
Abdulsamad ba da anan zan kwana yo idan na kwana nan ai sai na manta a shima nida
duk juyi sai na masa addua Allah sarki Abdulsamad dan al'jannan
Nasrim ba a son ranta ba ta tafi ko cikin dare takira Abbaty yafi so 3

Sai bayan sallan asuba Nasir yabi su daddy gaida Agrif bayan fitan su daddy Nasir
yacewa Abbaty
"bro kaje kadan samu bacci ina nan".
Abbaty Yana fita Nasir ya rufo k'ofan har da murd'a key yazo ya zauma kan bedside
yace "wllh A'A ina tausaya maka bansan yaushe kazama me taurin kai ba".
tashi Agrif yayi zaune ya kamo hannun Nasir yace " ai nadena na barmaka komai
ahannun ka kayi yanda ka keso na baka nan da ahikara dubu 1000 ko zaka gaji amma
abu dayane bazan saki matata Halima ba yara kuma da kake tara mana wllh ba ragata
kayi da komai ba sai ma k'aruwa dana ke samu ko yanzu na mutu yaran nan amatsayin
nawa suke ni zanfi samun adduar su fiye da kowa ake zuwa gidan marayu ma ake daukan
yara arena balle ni yaran Dan uwana makusan cina Wanda suka fito ajikin Nasrim
yarinyar da bani da kamar ta wllh godiya ma yakama na maka musamman yaran da suke
fitowa da kalan kyu na daukan hankali shiyasa kowa yake son su saboda albarkacin
wannan kyan da suka gado".

shiru Nasir yayi da alama yarasa abincewa

wayan Agrif ne yayi ring hannu yamek'a yajawo akan bedside murmushi yayi ganin
Nasrim ce yana d'agawa yafara mata waka
" _TILAS GANIN MU TILAS BARIN MU KAUNAR KI TUN DA NAYYI NISAN SO BA BATUN NA FASA
KO ZA'A CE MINI IN BADA RAI FANSA_".
wani nannauye numfashi ta sauke cikin sanyi murya tace
"Al'hamdulillah Abban Fayyat wllh na tsorata jiya ya jikin naka yanzu".?

cikin tattausan murya yace" naki din sai kin rama min wak'ar da namiki".
Murmushi tayi tafara
_ME KAKE SO YAZA MA ALAMA DAN AKWAI SABO INKO YARDA KAKE BUK'ATA TO GASAN YA RABO
DAN KAI GUDA NE DA BA KAMAR_ shi kenan ".
"Eh ya 3brother ya baby".?
tace
"ga baby ai su brother suna wajen mommyn kasan wai wancen bayahuden yace agun ta
zasu zau nima har yazu banga Fayyat ba tunda aka masa k'arin jini".
yace' kar ki damu ai Mama tana da sauran yaran rik'o awajen ta mommyn dama ya dace
abawa jikin Fayyat kuma da sauk'i jiya ai ni na dauk'o su bayan munzo ne zazzabin
yazu ba min".
"to kai ya naka jinkin.?
"Al'hamdulillah ba abinda nakeji yanzu sai son ganin ki".
hakade suka k'araci firansu Nasir yana kwance agefen sa kamar baya ji
har ya kashe wayan
ya maida kan bedside yayi rigin gine yana kallon sama yafara wak'an
_zama na aure yana da dad'i yana da dad'i ma'arata ashe soyayya da dad'i_

sai kuma ya mek'e tsaye yana taku ahankali zai shiga bathroom har ya murd'a handle
ya juyo
yace " na fad'a na k'ara wanda yaso ka kaso shi wanda ya k'ika ka kleshi hassada
babban ciwo a zuciyar me k'ullaahi
kuma duk mai halin muciji bakin sa bayi kyan hali ba wani bai yadda JALLA keyi ba
Bai yadda da k'addara ba to naga tuni yayi gaba".

ya k'arashe maganan yana shegewa tare da rufo k'ofan


Nasir kwantar da kansa yayi yana karanto inna'lillahi dan haka kawai yaji gaban sa
yana mugun faduwan da bai san dalili ba
wayan sane yayi Rig a sanyayi ya jayo acikin a'ljushun a kasalance
yace
"Shateema ya akayi".
cikin kuka shatima yace
"Yallabai Aiban Aiban ya mu tu.....
azabure Nasir ya tashi "me what kace me".
"Sir saide muyi hakuri wllh duk wani kwaje kwaje anyi har yanzu bamu gano meye
mussababin mutuwar tasa ba ni ya ai'kani airport ina masa cuku cukun tafiya kawai
sai Akkram ya kirani yana kuka wai yallabai Aiban ya mutu wllh klau muka rabu
dashi....
"k'arya kake shatima Aiban dinmu ba yanzu zai mutum ba...
Agrif jin sunbatun Nasir yasa shi fitowa da sauri Nasir sakin wayan yayi ya zube a
bak'in gagon tare da mek'e kafafuwa Yana cewa "! Allahuma gafurni'walhamni".
Agrif yace" Nasir da gaske ne inna'lillahi'wa'ain'na'ilaishirajju Ummu Ummu Ummu ya
Ummu zatayi yau me kunnuwa ki zasu ji......
Humairah ce tashigo da gudu ya Agrif Dan Allah kazo dan Allah kazo ka hana ya Kamal
wai kuka yake ance masa ya Aiban ya rasu Dan Allah ai bazai rasu yanzu ba ko? Dan
Allah kazo ka hanashi kar Ummu taji". ta k'arashe maganan tana fad'awa jikin Agrif
din
cikin k'an'k'anin lokacin mutuwar Aiban yagama ras'a iyalan three brother kowa kaga
abin tausayi ba me lallashin wani Allah sarki Izza masoyi ya tafi sai cikin dare
aka samu daman isowa da gawan Aiban dan haka tsutura sai washe garin Nasir komai
nashi ya tsaya cak yazama kalan tausayi dan Aiban yana da babban mushin manci a
cigaban duk company sa shi Aiban mutum mai Amana da aiki da zuciya daya duk yafisu
horuwa a aiki
aran da akayi sadaka bakwai aranan Nasir yasamu Agrif har cikin d'akin sa ahankali
yake takawa hannun sa zube cikin aljuhon wadon sa fuskan sa tattare da damuwa ya
k'araso kujera yaja ya zauna suna facing juna da Agrif da ya zuba uban tagumi Yana
tunanin dan uwan sa Aiban me damuwa da damuwar kowa Sarai yasan Izza ba zabin sa
bane amma yana cewa ya aure ta dan yasamu shi ya auri Nasrim ya karbi abin da hannu
bibbiyu goge guntun hawayen da yazubo masa yayi ya dago yana kallon Nasir da yazuba
masa Ido
Nasir numfashi ya sauke yace am sorry my brother munyi rashi muyi rashi ashe dama
haka mutum yake lalle lokacin da Abban yarasu bamuda wayo bamu San meye rashi ba
sai akan dan uwan mu yanzu shikenan yaran sa Muwadda da umdatu da Musanat duk sun
zama marayu Allah kamamu ikon rik'e su da amana insha Allah inde Ina raye yaran
Aiban bazasuyi maraici ba Aiban ya bautu a gidan nan".
ya k'arashe maganan yana dauke guntun hawayen da yazubo masa
Agrif yace" mutane masu yawa ne suka mutu a wannan yammacin mu ma da Allah ya jin
k'ir ta mana Allah yasa muyi abubun da zai zama fujjan da zai sa daman mu zai
rinjayi hagun mu duk Wanda akace daman sa tarinjayi hagun sa to shine mafi girman
dacewa
Allah ka gafurta mana".

gyad'a kai Nasir yayi yace


"Agrif mutuwan nan yagama sanyaya min jiki Agrif yanzu Agrif yazamuyi dasu Fayyat
da k'addaran su yazo da haka Agrif na tsani abin dana aikata tun randa naji labarin
cikin Nasrim na tsani ZINA yanzu idan da NI NE na mutu mezan gayawa ubangijina dan
Allah Agrif kayarda musanar da iyayen mu 3 brother yarana ne nasan duniya zata
zageni zagin da za'a min shi zai rage min wani zububin sannan ko bakomai yaran idan
sukasan nine uban su zasu yafenin tunkafin mubud'i Ido mugan mu agaban ubangiji".

Agrif yace" hakan bazai yuwu ba saboda kare mutuci gidan mu da rayuwan Nasrim idan
Nasrim taji wannan abun ni kaina sai ta tsane ne sannan idan mukace su Khafulan
mazane zasu iya jurewa rayuwa duk ta inda yazo musu ita Zainab macce ce ito abin
zaifi damu kuma zai shafi rayuwar ta sosai".

Ido Nasir ya zaro cikin sanyi murya yace"


wai kana nufin ka yarda Zainab ma y'ata ce wllh ni rabona da nasa Nasrim a idona
tun washe garin haifuwar 3bro Zainab yar kace halaliyar ka abin da yasa da ka
tambayeni na amsa maga da eh wllh saboda ina son kaje kayi ta kuntatawa Nasrim ne
amma wllh Zainab ba y'ata bace na gayama natsani Zina tun ran da na san Ina da d'an
shege".
Murmushi Agrif yayi yace' kadena kiransu y'ay'an shegu sud'in y'ay'an k'addaran ne
Allah yariga ya k'addara rabon ka ne a farkon nawa
da Allah bai k'addaran ba baza ka samu daman hakan ba kuma Al'hamdulillah Allah ya
rufa asiri".
"Agrif kana nufin ka yafemin duk abinda namaka ".
shiru Agrif yayi can yace "na yafe dan nima ina son Allah ya yafemin amma sai ka
dage wajen neman yafiyar ubangiji
"Agrif Ina neman yafiyar ubangiji amma bazan iya hakura da yara na ba kome zai faru
nide na maka alk'awarin na rabu da matar ka amma yara dole koma me zai faru za a
ban su".
Agrif yace" hakan ma bazai faru ba ai kai baka gudun abin kunya ne".
mek'ewa Nasir yayi tsaye cikin b'acin rai yace" Haruna bana gudun duk wani abinda
mutum zaice ai nafi son ma a zageni".
Agrif yace "to ni Ina gudun abin kunya dan haka yara anan duniya de yarana ne
alashira su tashi da sunan ka".
"Agrif baka isaba wllh ka kwace min dama biyu lokaci daya mata da yara".
Dariya Agrif yayi yace "anzu wajen dama ai najima da sanin son Nasrim ka ke wawanci
ya hana da mallakan ta a lokacin da na baka dama kak'i AMFANIN dashi da ka aure".

Kallon sama da k'asa Nasir ya masa yace " Haruna inda Ina ra ayin hakan tun farko
baka same taba amma kasani a kwai gagarunin rikici akan yaran na ka ba yanzu ba".
shima Agrif cikin b'acin rai yace"saide duk rikicin da za ayi ayi ni ma ina son
yaran bazan bada ba".
Nasir yace
"Ok shikenan".
tare da juyawa yafice Agrif zubewa k'asa yana furta Al'hamdullah Allah ka fitar ni
a duhun da nake son fita Zainab y'ata ce

*******************
" Izza cikin kuka tace "Baba dama abinda kace kana hangowa mune zamu fad'a ciki
Baba bokan cinka bayyi min amfanin komai ba gashi nice na tashi amatsayin bazawara
yanzu shikenan idan nagama tagaba maza zasu dinga fito min ace nayi aure nabar
gidan 3 brother".
"Ke dakata IZZA kina abu kamar ba jini na ba tabbas banyi aikin bokanci akan kowa
agidan nan ba saboda na hanko abinda yafi karfin tsafina amma awai rigima Sosai
kozuwa gaba ne dan daren jiya ma sai da nayi duba kin tuna tun gafin kuyi aure da
Aiban nace miki Ina mamakin gani akwai aure tsakanin ki da Aiban sannan akai a
tsakan ki da Agrif amma na Aiban yafi al'kairi to jiya ma duban da nayi tabbas
akwai maganan aure tsakanin ki da Agrif amma gaban abin kuma rikici ne amma bansan
dalilin rikin ba zanci gaba da dubawa na tabbatar bai shafemu ba mutanen gidan ne
fa masu shegen sadaka da kyauta duk wani masifa yana zuwa musu da sauki".
dariya Izza tayi tace'' Baba kace akwai maganan aure tsakanin na da Agrif amma idan
hakan ta faru zanfi kowa jin dad'i wallashi Agrif yafi Aiban iya soyayya kaga yanda
yake yiwa Nasrim ne wllh dama Nasrim haushi take bani iko da gadaranta yayi yawa
komai fa itace kan gaba agidan nan daga Mama har Ummu komai saide suce Nasrim
atambayi Nasrim ni Baba inaso kasa tsanan Nasrim azuciyar kowa agidan nan fiye da
yanda Nasara ya tsaneta".

dariya Baban yayi yace "kai Izza lalle ke jina nace yanzu Nasrim din da itace silan
zuwan mu gidan ta kanta zaki fara".
"Eh baba bari nakoma kar wannan kini bebbiyar shohuwar can ta fara nemana dan tana
takuramin wai macce me tagaba bata yawa nagade takaba kwana 40 ne sauran watannin
idda ne a Ina akace me idda bazatayi yawo ba tana abu kamar jashila".
ta k'arashe maganan tana mek'awa tayi gaba

akofar shiga part din Hajja suka hadu da Nasrim tana Shirin fitowa tana ganin Izza
tace ''yauwa dama ke nafita nema mutumiyar tun dazu take fadan ina ki kaje".
murmushi Izza tayi tace'' wllh naje wajen Baba ne kinsan jiya yadan yi zazzabi".
"Ok ankai shi asbiti kuwa". Izza tace
"Ina bai je ba".

Nasrim wayan ta da zaro tayi K'iran Bala sarkin gida yana dauka yace " ran madam ya
dade".
"Sarkin gidan dan Allah akira dr yaduba jikin baba Mustapha kuma dama Ina son dan
Allah a dauke shi a cikin ma'aikatan gidan tunda shima yana cikin ahalin gidan nan
a gyara Koda bedroom da parlou ne a part din Baba Nasuru amma yagirmi zaman cikin
ma'aikata".
"Ok ranki yadade baki da damuwa".
tana kashe wayan Izza ta fad'a jikin ta tasa kuka tace'' Nasrim kin gama mana komai
a duniya bamuda bakin gode miki".

*******************
*Agurguje*

*bayan shekara biyar*


Nasrim tasake haifuwa d'an ta me kaman Agrif an mai da sunan Aiban shekaran sa 3 a
yanzu

a kan ALLAH wllh a wannan karan sai kafito kanuna Kai mafa kana da iko akan yaran
ka haba ya komai sai yanda wani yace akan yaran mu makarantan k'asan nan duk bai
isa ba sai ya d'auke min yaran da ba sufi sheka bakwai ba a duniya yakai su wani
k'asan dama yanzu ma kana ganin yanda muke fama da Khafulan duk kokarin tarbiyar mu
yaro kamar ba mayi baya jin magana bawan da ya isa ya hanashi ga daurin kai da iko
da isa baya tsoron kowa ace afita dashi k'asashe turawa ya sake lalacewa wllh idan
kaga an fitamin da yara to wllh mutuwa nayi ko zasu fita abari sai sun mallaki
hankalin kansu kum......

"Ummy Papan mu ne fa yafada ke meye naki da zaki hana wllh nide ba Wanda ya isa
yahana ni zuwa London makarantan mekyu ne ai Papa ya furon videon makarantan ke
dama bakya sona muta....
marin da yaron ya sha awajen Nasrim shi ya dakatar dashi maganan defe k'unci yayi
yana kallon ta ido cikin ido yace "kika mareni wllh sai na fadawa papa kuma agaban
Abban kika dakeni bai ce komai ba".
ya k'arashe maganan tare da taka steps da sauri ya haye da alaman de waya zaije
yayi".

ba afi mintuna 3 wayan agrf yayi ring Nasir ne dauka yayi yana murmushi yace "a a
papa ankai k'aran ummy kenan".
"dakata Agrif ba wannan ne damuwar ba ina ga lokacin da nabaka kafito ka gayawa
matar matsayi na awajen yarana yayi wllh ba barazana nake ba Kai kasani".

dariya Agrif yayi yace"kayi yanda kaga yadace".


ya kashe wayan yana kallon Fayyat da yake masa magana Fayyat yace " Abban wai kaje
inji Hajja kai da ummy".

Hajja tace'' to dalilin ta raku anan shine Ina son hada aure tsakanin Izza da
Haruna Wanda ina fatan yazama alkairi ".
Abu yace" Hajja aure kuma ".?
"Eh wllh kuma duk Wanda yayi yunk'urin hana auren nan to mut zai mutu ayi bashi
saboda ni naga ishara akan auren Abdulmajid da Fanna rabo ya kashe Abdulsamad yanzu
inda nayi kishin d'ana na hana ayi auren da rabon Nasrim mut zai kashe ni ashi
bani".

shiru daddy yayi amma gaban sa yana faduwan dan shima yasan kishin y'ar sa
Abu yace " gaskiya Hajja wannan bame yu"
"Kai gafara can rufemin baki meyasa sanda Abdulmajid zai aure Fanna baka ce bazai
yuwu ba saboda ita Aisha ba y'ar gida bace ba sai yanzu da abin yazo takan y'ar ku
wato bakaso ayiwa Nasrim kishiya ko t.......
tashi Nasrim tayi tsaye tanawani girgiza kai tace'' wllh awannan karan ikon ki da
isar ki bai samu gurin zama ba kuma gigin tsufanki bai gaya miki gaskiya ba
wll......
marin da daddy ya wanke ta dashine ya k'atsar da ita wani irin ihun murna Khafulan
ya saka yace "yeeeeee daddy yarama min marin da tamin bari naje na gayawa
Papa...........

*Mu hadu a 14 Insha Allah*


*ina sake baku hakurin rashin jina a akan lokaci wllh Ina da uzuri sosai ne*

*08062383027*

[4/8, 1:47 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE*


( _rikicin babban gida_ )

NA

*BATUL ADAM JATTKO*

*14*

Agrif ne ya mek'e tsaye yace "daddy maza ne suka k'are a duniya zan auri suruka ta
matar k'ani na dade ace nine na rasu sai Aiban ya auri matata amma ni babba ai da
kunya kuma ba ga Abbaty ba shi ya dace ya aure ta.....

kuka Hajja tafara Sosai tana cewa


"Abdulrahaman kun gaji dani kungaji dani agaban ku yaran ku suke nunawa ban isa ba
Allah sarki Abdulsamad tun Halima tana y'ar tasisiya Haruna yaba sa ita godiya ma
yamasa amma gashi ku kun nu na ni ban isa da yaran kuba......
Daddy yace "Hajja dan Allah ki dena fad'an irin wannan Magan ganun taya zamu gaji
dake Insha Allah ki bamu nan da kwana biyu zamu shayo kan abun".
tana jan majina tace''
ni bawani wanaki da zan baku nagama yanke hukunci ba inda yarinyar nan Izzatu zata
fita tana gidan nan yo Allah na tuba idan Izzatu tabar gidan nan ai na banu ai
saide na bita abin da take min akwai mai yimin shi cikinku da yaran naku yanzu
gashi bazawarai sun fara fito mata za su rabani da ita akan me bazanyi abin da
yadace ba".
Agrif jan hannu Nasrim yayi suka fita
su daddy kuma suka zauna lallashin Hajja

"haba my wife nifa ban amsa ba kuma wllh duk yanda za ayi Sai de ayi bazan taba
yarda ba".
cikin tsawa Nasrim tace
"ai wllh Kai ma da lefin ka yanzu ta isa ta tukari wancan bayahuden jikan nata da
take tsoron sa ne tun shekarun baya da ya mata ta tas kaji ta sake masa magan yayi
aure ne
wllh ban taba jin na tsani Izza ba sai yanzu wai duk wannan abin da ake ko ta d'ago
kanta ta naji".
"Please Sadiya ko mutuwa kikayi bazan auri wata ba zan cigaba da renan soyayyar ki
ta isheni".

numfasawa tayi tace'' to yanzu ya za ayi kasan matar nan idan tafara abu sai tayi
shi yanzu zata sako sau Abu agaba har sai sun mata yanda take so".
shiru yayi can yace " kiyi hakuri nan da sati 4 zan gama aikin da yakawo ni ba dan
Kamal magan daci bane ma da yanzu munci k'arfin aikin muna gamawa zan daukeki
mutafi tunda kin gama karatun idan muka tafi ai basai ta ganmu ba ni yanzu jikin
Aiban ne yafi damuna har yanzu bai dena aman bane?".
"Eh Wllh bai dena ba zazzabin ne ma ajikin sa itama Zeenat banajin dad'i a part din
mommy ta kwana".
"Subbahanallah meyake damun ta".?
"Wllh ban sani ba mommy ce take gayamin jiya amm.....
kiran wayan Nasrim ne ya katse ta tana dubawa taga mommy ce tana picking mommy
tace'' kizo ki same ni yanzu ke daya a sama".
jin yanayin muryar mommy yasa gaban Nasrim faduwa tace'' mommy lafiya?".
tayi maganan tana mek'awa tsaye
Agrif shima ya mek'e yace "lafiya".

Nasrim tace" mommy ce tace'' nazo ni daya ina zuwa".


tayi maganan tana ficewa
mommy ta zuba uban tagumi Nasrim ta shigo har ta zauna mommy batace komai ba kanta
a k'asa
Nasrim tace "mommy dan Allah kece kadai kika san yanda zaki shawo kan daddy dan
Allah karki bari ya yarda da abin da Hajja tazo dashi wllh zai iya zama babban
matsala a gidan nan".
Mommy kamo hannun Nasrim tayi ta d'aga kai ta zubawa Nasrim idon ta da suka gama
canza kalan ja
Nasrim tsorata tayi da ganin yanayin yanda idon mommy ya kumbura yayi ja cikin in
nina tace'' mommy me yake damun ki akan maganan auren Izza ne wllh nim.....
"Nasrim ba wannan ne damuwa ta ba kinsan meye dalilin jinyar Aiban da Zeenat".?
'Ah Ah".
Ahankali mommy tace
"To GUBA aka basu".
"What mommy guba waye zai bawa yarana guba me nayi da za amin haka wa nacuta wllh
bazan yarda ba".
tayi maganan a gigice tana mek'awa tsaye kamo hannun ta mommy tayi tace'' please
Nasrim wani abun yafi gaban a bayya nashi dan idan baka iya kama barawo ba shi
b'arawo zai kamaka ke lawyer ce kin san komai ki nutsu sosai bana son kowa yasan
wannan batun dan idan meshi yasan mun sani zayyi kokari sake sirrace kan sa amma
idan mun nuna bamu gane ba zamu fi saurin gano me lefin".
Kuka Sosai Nasrim take tace''mommy ina Zeenat ina Aiban din mommy mutuwa zasuyi
ko"?.
cikin kuka mommy tace'' insha Allah Zeenat baza ta mutu ba dan yanzu an samu kan
abin kuma ita bata ci dayawa ba kinsan ita bata wani cin abinci sosai so bai higa
jikin ta kamar Aiban ba tana gidan Dr Hafsa anjima za adawo da ita amma Aiban kam
sai adduar".
"yanzu mommy wa kike ganin zai iya min wannan".?
"Nasrim ke lawyer ce ke yakamata ki gano ko ma meye amma nafi jin duk wanda yaso ai
kata hakan ba akan komai bane akan dukiya ne ganin bani da kowa sai ke ke kuma
Allah ya al'barkace ki da y'ar dan haka ma kusan tan mu sune abin tuhumar mu".
Nasrim ta gyad'a kai tace
"Mommy idan ko hakane ba Aiban da Zeenat kad'ai za aso halla kawa ba hadda ni dake
da sauran yaran".
"wannan shine tunanina nima Nasrim amma dan Allah dame muka raji mutane"?.

Nasrim tace "mommy bazamuyi saurin zargin mutane ba sai mun zauna da yaran mun
binciki waya basu wani abinci ko sha zai iya yuwama ko a makaranta suka saya ko
kuma wani akasin aka samu".

girgiza kai mommy tayi tace'' Ah Ah duk nayi binciken wannan guban me tsadane sosai
da gayya aka saka kuma yana iya kaiwa watanni ajikin mutum bai fara amfani ba amma
idan yafara yana kisa sosai".
"Mommy nashiga ukku dan Allah mommy kisan yanda zakiyi kar na rasa Zeenat ko Aiban
Allah Agrif yafi sonsu fiye da su Khafulan ma".
" insha Allah zasu tashi amma inason ki kula dasu Khafulan Sosai duk yan da akayi
yanzu su ake hari akan su zamu d'ana tarko zasu koma part dinki gaba daya akwai
camara da za'a saka musu ajikin rigunan su kinga ke kina da kula sosai kuma part
din ki ba ma'aikata ajiye wani batun kishin ki kula sosai da wannan matsalan".

"tab ai mommy batun kishi ma abin dubawa ne dan wllh zan iya kashe duk wani wanda
yaso yakawo min cikas arayuwar aure na wannan *FURUCI NA NE* ".
"Nasrim baki da hankali meya hadaki da irin wannan FURUCIN baki san yana da illa ba
wannan furucin naki ma zai iya janyo miji abinda bakya so din ai".
"Kai mommy ke dama haka kike bakya so ki yiwa mutum addua mekyu".
"Ummm Nasrim shifa rayuwa yanda ka daukeshi a haka zai zo maka musamman kishi duk
ta yanda kika daukeshi ta haka zai zo miki idan kin daukeshi da sauk'i zai zo miki
da sauk'i idan kika dauka da zafi haka zai zo miki ba wani adduar da zan miki Wanda
zai canza k'addara sai muyi fatan yazo da sauk'i dan haka ki shafawa kanki lafiya
ki dauki Izza amatsayin abokiyar zama dan Hajja bata magana batare data yishi
ba..........

"to wllh mommy awannan karan ta tafka kuskure dan wllh inde Ina raye ni kad'ai ce
matar Agrif".
"Nasrim wai dama haka kike amma abu kadan kice Allah yace annabin yace kina da sani
amma kina takewa".
"Mommy inde akan kishin ne koma meye a fadam.......

Shigowar Mama da Aiban a hannun tana kuka ne ya k'ase su mek'ewa tsaye mommy da
Nasrim sukayi Mama kwantar da Aiban tayi agaban su mommy tazube tana kuka "Dr Fanna
shikenan Aiban ashe ciwon ciki bana tashi bane". Nasrim ma zubewa tayi tana d'aga
hannun yaron tace'' mommy yamutu mommy Abdallah na ya tafi mommy waye ya aikata min
haka meyake so awajena.......
Mama dafa Nasrim tayi tace'' Halima bar fad'an haka addua zaki masa Allah yasa
macotane Allah da yabaki shi ya kwace muma duk zaman jiran sa muke ".
Nasrim fisgewa tayi tace'' Mama ba Allah bane baruwan Allah gub......
da sauri mommy ta rufe mata baki tana janta kan gado tace'' Nasrim kar na k'arajin
kinyi magana ki barwa Allah".
"Cikin wani irin k"araji tace'' mommy bazan iya ba wllh d'ana d'ana Agrif ne
yashigo a gigice yana " Ina Aiban din Ina yake Mama na shiga part din ki a na kukan
mutuwar d'ana wllh bai mutu ba.........
Abu da daddy ne suka shigo sai Hajja da Ummu kowa yayi kukan rashin yaron dan yaro
ne me fara'a da shiga rai irin de halin Agrif

**************************

*bayan sati 2*
Zainab de ansamu anshawo kan abin Al'hamdulillah da nisan shananta
ta warke amma har yanzu de ba tayi normal ba dan kullum ciwon ciki duk tarame abin
tausayi tana part din mommy cikin kulawar ta sosai ko aiki ta dena zuwa in yakama
taje office to tare suke zuwa tana kula da cita da Shanta sosai
**********************
" haba Halima Allah da yabamu Abdallah shi ya karbi abunsa kuma baga su Khafulan ba
dan Allah kiyi aiki da taushidin ki shi k'addaran baya shawara da mutum idan zai zo
Ai kin ga misali ya Ummu taji da Aiban babba yarasu kinga tayi tawakkali".
"Abban Fayyat nasani inda rasuwa ta Allah yayi bazan damu ba amma gub........
shiru tayi tana tuno gargadin mommy nacewa duk kusan cinta da mutum kar ta gaya
masa dan makusan tan sune abin zargin su duk da tasan da wuya Agrif ya cuar da ita
bata zagin sa kwata-kwata sai de abin akwai daure kai to waye yake son ganin bayan
su

"ki k'arasa mana kamar ya ba mutuwar Allah bane kawai wani da yake da ikon rayawa
ko matarwa bayan Allah".?
"Ah Ah kawai Ina tunanin meye musabbabin jinyar Abdallah ne".
hannu ta ya jawo yana shafawa a hankalin yace' my dear kiyi Ima'ni k'aran kwana ne
ajali ne Allah zai bamu wani ko....
shigowar message cikin wayan Agrif ne ya k'asar dashi wayan yana hannun kujera kusa
da Nasrim a mamakin ce take kallon wayan tana kallon Agrif
cikin tuhuma
tace'' Izza!? .
hannun ta sa zata dauki waya yayi saurin dafewa cikin wani irin k'arfin da bata
san tana dashi ba ta tun kud'a hannun nasa tana mek'ewa tsaye da wayan ahannun ta
taren da shiga cikin message din tana karantawa a fili

_kasan Allah ba wasa nake ba tun zuwan mu jiya ban sa komai abakina ba wllh abin da
na jure a mijin baya yanzu kaina yawaye Ido na ya sake budewa bazan iya ba dole
zaka waremin lokacin_
_gaskiya my heart sabo da kai na musamman ne a rai na kai d'aya ne a zuciya
karik'e ka aje komai wuya na dau aniya_

Sai wanda da alaman

tun 23 minute ago ne


wanda shi yasake tunzura Nasrim inda tace

_da alaman muguwar ta hana ka d'auki wayan ko?_

da sauri Nasrim ta fice da wayan a hannun direct part Hajja cikin bugo kofa tayi
Izza tana zaune kusa da Hajja tana b'are mata ayaba nata bata cikin wani irin zafi
Nasrim ta cukumo Izza ta tsayar da ita tare da zuba mata zafafan Mari wani uban
naushi ta Kai wa bakin Izza sai ga hakori nan atake ta canzawa Izza kamannu
Hajja komawa tayi gefe tana rusa kuka nata cewa Akira mata Abdulmajid ga yarsa
zatayi kisan Kai so daya Hajja yayi yungurin shiga tsakanin su Nasrim ta tunkudata
gefe nan take ta kama konkoso tana wayyo ta garya ni zata kashe y'ar mutane ku
kiramin Abdulmajid ".
Daddy yana wajen aiki aiko daga Mama har Ummu da suka shigo kasa banbare Izza
sukayi a hannu Nasrim gashi da k'er take sauke numfashi sai maza mutum hudu ne
ma'aikatan gidan suka samo na saran kwatan Izza da tagama jigata kuka Baban Izza
yasaka yana cewa "shikenan Hajiya ta kashe min Izza dama ita kenan dani".
sarkin gida ne yasa aka tarkata Izza zuwa asbiti

daddy da Abu zube suke agaban Hajja sai hakuri suke bata a kan tayi hakuri ta
kafe dolle sai an daura auren Izza da Haruna in ba haka ba zata fita tabar gidan
kuma sun rasa ta kenan har abada
Nasrim ta doka tsalle tace'' Wllh Wllh in ko akace za ayi haka saide cikin ukku a
rasa daya koni ko Izza ko Harunan".
Daddy tashi yayi zai cakumo Nasrim tayi kofar fita da gudu sai da taje bakin kofar
tace "aide rigiman duniya dame rai akeyi ko wllh muzuba dagowa wannan *FURRUCI NA
NE* ba zan taba zama da kishiya ba".
tafice

Hajja tace'' to kaji ko Abdulmajid kaji de ko duk abinda ya samu Agrif ko Izza
Nasrim ce ka sheda a matsayin kana alk'ali
Hajja tasa anyanke ranan auren Izza da Haruna wata daya
mommy ta numfasa tace'' amma Hajja da an yan ke auren da gaggawa yin auren ko da
zuwa gobe ne dan asamu Nasrim ta hak'ura dan duk wannan abin da takeyi barazana ne
idan taga anyi aure dolen ta zata hakuri".

Hajja tace'' sai de ta mutu amma Izzatu auren gata zan mata bazawaran da tayi
shekara 5 ba miji zan yankewa aure kwanta daya a wannan zamanin da ciwon sanyi
yayiwa mata yawa ai sai na gyare ta tsaf".
haka de aka tashi ran kowa ba dad'i
**********************
"Halima ki dauka wannan k'addaran mu ne k'addaran bata shawara da mutum da ban zabi
hakan ba wllh Halima an biyo ta hanyar da aka fi karfina ne ba yanda zanyi ne Abu
ya tilas tani kuma wllh k.........
"dagata Haruna bana son jin komai daga munafikin bakin ka kowa yayi abin da yaga
zai iya".

"shikenan amma dan Halima kidena FURUCIN kisan Kai kiyi ta maimaita
inna'lillahi'wa'ain'na'ilaishirajju kiyi abakota da Qu'ani kamar yanda kike da
tabbas shedan yana son yayi galaba akanki ".
ajiyar zuciya ta sauke tana cije labe

ranan de kusan a zaune suka kwana daga ita har Agrif washe gari lokacin fitan sa
aiki ma bayyi ba yafita acan yayi breakfast ma saboda masifar Nasrim gashi shima a
mugun gajiye ya shigo cikin office din gakuma bacci da bayyi ba sai kawai ya kwanta
yabar Kamal da aiki

Nasrim kam tadan bi hawaran Agrif dan kusan wuni tayi tana karatun Qur'an da yamma
tana zaune tazuba uban takumi Humairah ta shigo rai a b'ace ta zauna Nasrim ta
kalle ta tace'' Hummee yade.'?
Humairah iska ta fesar tace'' wani rainin hankali nagani a status din Izza da ya
Agrif".
"Agrif kuma".
mek'a mata wayan Humairah tayi Nasrim hannu na rawa ta k'arba
na Izza ta fara budewa
inda tarubuta wasu kalman soyayya a saman picture din Agri kamar haka
_ina yawan kaunar ka a zuciya ba shakka komai wuya ko duka alk'awar naka na dauka_

Sai na Agrif da yasa wa saman hoton Izza kalma kamar haka

_ko rana da wata zasu dena haske gimbiya ta sai ke soyayyar ki har abada I love
baby_

murmushi Nasrim tayi tana maidawa Humairah wayan tace'' tabbas rana dawata zasu
dena hasken kamar yanda yafada wllh cikin mu sai wani yadena ganin gaske a yau ba
gobe ba".
Humairah tace'' subbahanalla Nasrim wannan ba kalman musulmi mai cikekken imane
bane".
dafa kafadan Humairah Nasrim tayi tace'' Aisha kenan ke kin sani a fannin kishi
Imani na yana da mugun rauni komeye zan iya ai katawa a yanzu jina nake nida gawa
daya ne ni Agrif zai tozar ta".
ta k'arashe maganan tana daukan wayan ta cikin sauri da samo hoton Izza dana Agrif
ta hada ta kansale da Jan rubutu ❌ sannan ta rubuta *RI JF* ta daura a status din
ta tayi murmushi ta haura sama Humairah tace'' dan Allah Nasrim kar kiyi abinda
zaki janyo mana nadaman a family".
bata mata magana ba ta k'arasa hawa steps
da sauri Humairah ta fito taje tayi Ummu bayanin abinda ya faru Ummu murmushi tayi
tace " bawani abinda zan iya yi amma anjima zanje na mata nasiha Nasrim akwai
taurin kai".
Humairah tace'' gaskiya Ummu wllh ba amata adalcin ba bawara yaje waje yasamo ba da
ya auri Izza data gama sanin sirrin ta wllh kishin yanzu ba irin daya bane danasu
Mama da mommy kuma Ummu wllh seriously ba wani batun sai anjima ki tashi muje yanzu
ki mata nasiha ni wllh in yakama ma araba auren ta hakura ta barwa Izza din in yaso
Allah ya bata wani da wannan munanan FUFUCIN da takeyi".

mek'ewa Ummu tayi tace'' to tashi mu tafi

"haba Nasrim kamar ba me ilmi ba to meye kishin da zaki ta da hankalin ki kituna fa


kece tamu ba wani gata da ni'iman da Allah bai miki ba dan ya jarrrabe ki da
kishiya sai kiyi butulci".
"Ummu ki gane kishiyar fa na cin Amana ne nifa naga Izza da Baban ta da gawa agaba
ruwan sama yana dukan su nasa daddy ya dauko su duk wani mataki da Izza ta taka da
sa hannun na da temakona amma tarasa wanda zata ci amana sai ni".

Ummu dafa kafadan Nasrim tayi tace'' Nasrim ki dauka amatsayin k'addara ba cin
Amana ba zakiga riba Insha Allah kiyi misali da zaman hjy Aisha da Dr Fanna mana
Wllh muna zaune agidan nan duk kan mu muna zaune tsakanin Dr Fanna da Aisha sunfi
kusanci har Ina ganin kamar ni sun wareni ko da Abdulsamad ya rasu Hajja tace''
daya daga cikin mazajen mune zai auri Dr Fanna wllh nazaci nawa mijin za a bawa
saboda yanda Dr da Aisha suke k'awance amma sai Allah yasa Abdulmajid ne mijin kuma
alak'an Dr da Aisha k'aruwa yayi bai ragu ba wani abun ma sai suyi su binne ban
sani ba kinga ba fa basu da kishi bane sun danne abun a rai ne kawai dan shi kishi
ta yanda ka daukeshi haka zai zo maka kiyi hakuri ba abinda Izza zata rage ki dashi
kuma nasan Insha Allah nima zan sa Ido akan zaman ku Baban gida zai kwantan ta
adalci a tsakanin k.........

cikin b'acin rai Nasrim tace'' shikenan Ummu nagode".

Ummu bata gamsu da yanda Nasrim ta amsa abin ba gashi kuma gaban ta dare ne komai
zai iya faruwa dan haka sai
tace'' ko za muje ki kwana a part dina gobe sai kizo".

murmushi Nasrim tayi tace'' lah Ummu ba komai ba abinda zai faru insha Allah".
"Ummu tace'' Yawwa Nasirisiya ta Allah yamiki al'barka."
bayan fitan Ummu Nasrim kicin ta shiga kwalin wuk'a ta dauko sai da ta zabi adda
wanda yafi kaifin da tsini ta dauka ta zaga baya ta fara gogawa ajikin wani dutse
ahankali take gogawa Khafulan da yake sama yana cire uniform din islamiya ya hango
mamyn tasu a baya yace "kai bro gata can tana wasa adda ko Abbamu zata kashe muguwa
ce".
Fayyat ya lek'a yana kallon ta yajuyo ya kalli Khafulan yace " mamy kake cewa
muguwa Allah idan nagirma sai nasa an daure ka kullum kanayi wa mamy rashin
mutumci".
"Eh nayi din karama mata mana ai itama batason Papa na bayahude take ce masa".
Fayyat yace "to tafada din".
shima Khafulan yace
"To nima na fada din daga nan suka kama kokuwa Allah yatemaki Fayyat shima yana da
k'arfi dan haka dai dai suke karawa Khaldum ne dama bawan Allah ba ruwan sa

A office ko Agrif sallahn azahar ne kawai ya tashe sa bayan ya dawo daga sallan ya
d'auki wayan sa ainda ya ajiye tun zuwan sa bai ma tsaya duba yawan Miss call da
message din ba yasan Nasrim baza ta kirashi ba sai wannan na cacceciyar Izza tsaki
yayi yana kashe wayar gaba daya batare da duba cikin saba ya maida ya ajiye sai
asannan yafara aikin sa shine har sha biyun dare tukun ya tattara tarkacen sa
yarufe office din ya fito yasamu drive komai akasalance yakeyi Allah Allah yake
idan yaje gida yasamu Nasrim tayi bacci

Nasrim ko tasake hawa dam duk atunanin ta Agrif yana wajen Izza dan Izzan ta sake
daura wani sabon status da yake nuni da suna tare har tana ikirarin tare zasu kana
a hospital din

Yana bude kofar falo yace


"Inna'lillahi Halima bakiyi bacci ba".?
"banyi ba sai na aiwatar da abinda nake son na aikata".
"Halima kin gane nima a cikin damuwar nake wllh bansan wani mafita ba da nasani da
nayi nima inda akwai hanyar da za ayi nagujewa auren da nayi amma kemeye naki
shawaran".
Murmushi tayi tace''
Ummmm huuuu maza kenan har Kai kana da bak'in magana ka taba kaiwa bayan magaruba a
waje amma yau saboda masoyiyar ka tana asbiti shine kaje kasata agaba kuna daura
status na cin zarafina wllh bani kuka tozar taba kanku".
"Status kuma wani irin status".
kallon sama da k'asa ta masa tayi dariya ta shige ciki shi kuma ya jefa kan sa
kujera there'siter lumshe ido yayi yana "Lahaulawalakkuwata'lillah'billah" .
bayyi auni ba kawai yaji an yankeshi a hannu a firgice ya mek'e kafin ya Ankara ta
sake yankan sa ahannu
"Halima Halima Halima."!!!!!!
ganin zata masa illa yasa ya yi kanta gadan gadan
Tana nunashi da wuk'an tana ja dabaya tace'' inde dole sai kayi auren nan to zan
kasheka inyaso a fanshi ranka da nawa".
"Halima ki saurara ni wllh bani da niyar auren nan zan miki bayani".
ni wllh bawani bayanin da zaka min ba kace ko Rana da wata zasu dena haske sai ita
ba".?

"yaushe na fad'a mezanyi da wata Izza da har zan furta wannan akanta".
"a bayyane kafada yanda duk duniya zasuji shine dan kazo gabana......
gani da gaske take yada Agrif yin waje da gudu itama biyo sa tayi amma Allah ya
temake sa yafice yarufo kofan ta waje yasa annu a al'jihun sa yana zaro wayan ya
kira Kamal a take Kamal yafito a nasa part din yana tambayar sa lafiya
Agrif nuna masa annun sa dayake jini yayi yace " kaga hannu na Nasrim ce tamin haka
tana ciki wai sai ta kasheni".
Nasrim ta ciki sai dukan kofar take
Kamal ya numfasa yace " Agrif duk lefin kane ai ba ka kyauta ba ko zaka fara d'okin
Izza kabari tazama matar ka mana amma wllh nima banji dad'i abinda ka aikata ba".

"me na aikata Kamal wani d'oki na nunawa Izza yarinyar da ko kirana ta bana dauka".
Kamal yace "status din da kayi da ita ba doki bane".
cikin mamaki da rashin sani Agrif yace " ban gane status ba" ?.
yace yana duba wayan sa yace karo da status din da bashi ya d'aura ba kuma a wayan
sa "what!? meye haka Kamal wllh bansan dashi ba ni bani na daura ba wllh ni bani
da wani hoton Izza a wayata meyake faduwa".
Kamal yace"ban gane ba ta yaya wani zai d'auki wayan ka ya d'aura maka status".
cikin gigicewa Agrif yace
"Wallashi Kamal ka yarda dani ba tare muke da kai ba yau kaga ma nayi amfani da
waya
" a silent fa na sata".
Kamal yace" ai shine nima abin yaban mamaki ina zuwa nasamu Humairah tana kuka ita
take gayamin ga abinda yafaru wllh ban yarda ba Saida ta nuna min na yarda".
"Kamal me nayiwa mutane suke son ganin bayana da matata".

ganin yanda jini yake fita Sosai a hannu Agrif Kamal yace muje hospital

bayan su dawo daga asbitin


nasrim ta gama buge bugen ta wullar da wuk'an gefi tana maida numfashi dak'er Kamal
ya shawo kan Nasrim tayarda ta shiga bedroom din ta Kamal yaraka yana kwantar mata
da hankali tashiga wanka Yana zauna tafito sanye da rigan baccin har sai da yaga ta
kwanta yaja blanket ya rufeta yafita
shima Agrif din Kamal dinne ya rakashi bedroom din sa
Kamal yace"shikenan Haruna ta hakura har ta kwata ma kaima kayi kwanciyar ka amma
dan Allah idan da matsalan kayi saurin kirana dan FURUCI Nasrim Yana bani tsoro

************************

" da a suba Nasrim tana farkawa taji gaban ta Yana wani irin faduwa sai kuma ta
kejin buga kofa kamar ana kuka kuma kamar kukan yaran ta da ta gudu tayi d'akin
nasu tana bude kofar taci karo da Fayyat da Khaldum a kwance cikin jini an musu
yankan rabo sai bige bigen kofar batdroom din d'aki a ke jitayi komai ya tsaya mata
ahankali tayi kofar ban dakin tace'' waye aciki !"?

"mamy Dan Allah kar


ki kasheni na dena miki rashin kunyar wllh dan Allah kin kashe Fayyat da
Khaldum !!!
"Khafulan bani na k'ashe suba dan Allah ka bude kaga yamin da kaske fa sun musu
waye ya kashe su".

"Mamy kece kece da wuk'an da kika wasa d'azu kika kashe su bazan bude nima ki kashe
niba".

Nasrim da gudu taju ya ta fita dakin Agrif nan ma me zata gani shima gaba daya an
gama cakeshi da wuk'a juyawa tayi da gudu ikon Allah ne kawai ya kai ta part din su
Kamal tana cewa ya Kamal sun mutu da gaske ne!!! dan Allah ya Kamal me yake
faruwa Kamal da yake zaune a parlou da carbi hannu agaban sa tazube summemiya
a gigice yace " suwaye suka mutu jin k'aran Kamal yasa Humairah fitowa da sauri
Kamal yace " yau me zamu gani Nasrim kashe San kikayi da kugu Humairah da Kamal
suka fita direct bedroom din Agrif Kamal yayi kanin halin da yake yasa ya fasa wani
gigitaccen k'ara yayi waje da gudu haka Humairah ma
Mai ai'kin Humairah ne suka sanar wa mutanen gidan
dan Humairah wuk'a ta dauko tana ta faman sumbatun itama sai ta kashe Nasrim tunda
takashe mata Dan uwa itako Nasrim asume ma take bata masan me take ba duk masu
ai'kin Humairah suke rike Humairah

gaba daya gida ya rikice


tun ba asan mutuwar su Fayyat ba mommy ce ta gano basu awajen tashi tayi ta shiga
dakin fitowa tayi tana nuna d'akin da yatsa tana cewa
"ku shiga nan kuga".

Khafulan sai da yaji muryar su Abbaty ya bude kofar yana cewa" wllh mamy ce mamyn
muce ta kashe su
kafin kace me har yan sanda sunzo Nasrim da take cikin wani hali suka dauka zasu
saka amota mommy ta rik'e ta gem tana kuka "wllh ba Nasrim bace wannan wani
mak'ircin ne aka kulla mana wllh Nasrim baza a iya kashe mijin ta da yaran ta
ba" .

Hajja tace'' idan ba ita ba waye ba gashi Khafulan ya fada ba kuma jiya agaban kowa
tace sai ta kashe daya acikin ukku tace rigiman duniya dame rai akeyi ".
cikin kuka me tsanani mommy tace "abin ya hau kan *FURRUCI TA NE*
Khafulan yace "wllh mommy itace da wannan kayan na jikin ta ta shigo ni ina
batdroom zanfito na ganta tana kashe su har na mata video kashi nan ma dama papa
yace duk abin da zatayi na mata video ".
yan sanda ne suka karbi wayan hannun Khafulan suka hada Nasrim suka fita da ita
mommy tana kuka tace'' na sani duk mak'irci ne wallahi wallahi inde Ina raye kuma
kudi suna magani a duniya Nasrim ko furzin ba zatayi ba ........

*Tofa masoya sai kunyi hakuri fa dama sunan litafin rikicin babban gida nasan pg
yau zai ba k'anta ranku kamar yanda nima yau dag'er nake typing amma ya muka iya
wannan shine jigon labarin*
*Dan Allah kuyi hakuri rashin yawan typing dalilin wani uzzu'a nagode sosai da
comment din ku Allah yabar kauna*

Bj
S&R kayan Mata

Assalamu Alaikum shin Kuna da labarin S and R kayan mata, Kaya masu inganci da
sauki daga sokoto Sai angwada akan San na kwarai, Muna da Gumba, Gumbar Aya, Gumbar
nonon rakumi, Gumba aya, kwakwa da dabino, Gumbar mallaka, akwai kaska, ko kurma
ne, Issasar mace, tsimin maqale mata, tsimin ridi, tsimin dabino, Dahuwar kaza,
Dahuwar tantabaru 'yanshila da sauransu, Muna aika Kaya a duk inda mutum yake.
Distance is not a barrier.
Wallahi duk macen da bata gyara kanta tana tare da ganin bacin rai gun
mijinta, Hajiya ki cire komai kike ji ki gyara kanki, gyara shine mace, gyara
gaskiya ne, mudai mun gyara Kuma mun gani. Akwai da yawa matan da kullum zakaji
basu da matsala Sai ta miji da ya shiga ya kawo some ko 2 minutes basayi🙈🙈hajiya
wallahi hada rashin gyara na Kara haddasa wannan matsalar ki Sayi Kaya kiyi amfani
dasu ke da kanki Zaki bada labari .
07014149410 S and R kayan Mata Sai na jiku.
[4/8, 1:48 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE*
(```Rikicin Babban Gida```)

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*

```Marubuciyar```
*DAMA TA*
*AMFANIN SOYAYYA*
```NOW```
*FURUCI NA NE*

*_________________________________*

✍🏼
*AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind
of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻

https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association

*_________________________________*

*15*
Mommy bin motan take tana rusa kukan ita akwawo mata y'arta walahi Nasrim tafi
k'arfin shiga motan Police tana binsu har kusan babban get tana faduwa tana tashi
Barira da mainunau masu ai'kin ta ne suka rik'eta suna ta kuka mainunau tace ''dan
Allah mommy kar ki bisu a haka ki bar Adamu yakai ki a mota Allah yana ji yana gani
da k'er suke rike ta Allah sarki mommy sai sunbatu take tayi tayi da hausa tayi da
turanci tayi da barbarci tayi da asalin yarenta na ibo Barira ce tafito da waya ta
kira Dr Hafsa ta mata baya yanda zata iya
Har ambulances na asbitin yazo tafiya da gawar wakin dan ayi musu gwaji daga mutane
gidan har ma'aikatan gidan bame ko bakin kuka gaba daya an hargitse suna gani aka
dauki su Khafulan da Agrif aka fita dasu itako Ummu jitake ba awannan duniyar take
ba gaba daya kwakwalwar ta takasa daukan abin
Hajja tace'' inna'lillahi wannan wacece iriyar musifa Allah ya tsaukar a gidan nan
bana zaton ko a tashin duniya zamu shiga cikin irin wannan yanayin Abdulmajid me ka
haifa mana irin zuciyar kafurai ko ashe kwara da Allah yakashe yara ukku maza da
wannan dangin kafuran ta Haifa ashe ba al'kairi bane da sun rayu ba gashi k'anwar
su mace ma tayi haka da suna nan da duk sun kashe mu
me yasa baki kashe iya yaran ki ba dan kirage mana mugun iri kika kashe Haruna da
baiji ba bai gani ba nifa dama wllh ba wani gamsuwa nayi da wannan Fanna din ba
kawai dan naga Abdulsamad yana sonta ne nabari ya shigo mana da ita cikin zuri'a
mu...........
Kamal yace " Hajja ki dena fadan haka baki da wani hujjan da zaki daurawa Nasrim
al'hakin kisan nan Nasrim bazata taba iya kisan kai ba musamman yaran ta idan ta
kashe Agrif saboda kishi to yaran ta fa?".
"haba Baba na rashin Ima'ni mana bakasan marar Ima'ni kansa ma sai ya kashe ai irin
kafurai ce ba bakaji abin da ita kafuran uwar ta tace ba wai ko duk dukiyar da ta
tara zai k'are yarta Ko person bazatayi ba ni kuma na dau alk'awarin tare za a jera
gawan su a kabari daya ita dasu Haruna ....
jin rin wannan kalaman na Hajja yasa Barira da maimuna suka janye mommy da bata ma
cikin hankalin ta zuwa compound dinta suna ta tofa mata duk adduar da tazo bakin su
har dr Hafsa tazo ita dawata k'anwar ta da yarinyar ta Amira k'awar su Nasrim ce
matar Aliyu abokin Nasir

Allah mai iko dubi yanda cikin k'an'k'anin lokacin wannan ahalin sun koma kamar
basu taba farin ciki a duniya ba tun ba afi 30 minutes da yin abin har abu yazaga
duniya abun ka da gidan da dama ansan sa a duniya duk wani kafa na labaru da social
Media da duk wani kafafun yada labarai ba idda zance bai jeba duk inda kashiga a
Media to hotunan su da bayanan sune duk da haka wai Kamal yasa masu gadi sun hana
kowane yan jarida ahigowa yan uwa ma idan ba najikin 3A full bane sosai to ba kowa
ne yake samu yashigo ba

*Dubai*

Aliyu ne yafara gani a


fece book cikin dabara yakira gida aka tabbatar masa da gaskiya ne cikin dabara ya
kwace wayoyn Nasir ya kashe wayayoyin
ya samesa akwance zama yayi abakin gadon yace "yade my friend yanzu ba lokacin
kwanciyar ka bane yau duk na ganka wani iri very slowly kode aikin ne".
juyi Nasir yayi yana yamutsa fuska yace " gabana yana faduwa kuma kasan me misani 1
pm naga kiran Khafulan ba adadi atunanin na sunyi abinda suka sabane shida Fayyat
amma da na kwanta nake ta mafarkin yaran abin ba dadi kuma kasan wayan su games ne
ba waya bane basu kai rike waya ba nasa anyi setting na yanda nida A A. kawai
wayan zata iya k'ira da nayi mafarkin nayi da K'iran number A'A baya picking
Khafulan kuma ba daman na kirashi saide shi ya kira na kira Kamal mommy da Abu da
daddy duk bawanda yayi picking".
Aliyu yace'' inaga basu tashi bane amma ai kaima yanzu zakaje 9j din nagama shirya
mana kaya har wayoyinka na kashe nabawa P'A danmu samu
mu shiryar dawuri jet na jiran mu tashi mutafi".

"Nigeria kuma kasan me kake cewa Ali".


Aliyu yace'' Eh zanyi surprise din Ameera ne yanzu muka gama waya da ita take cewa
wai ni Inata maka bauta amma da zannemi alfarman lokaci daya baza ka iya min ba sai
nace meye alfarman sai tace tana son ganina yanzu idan na isa kuma tana da matsayi
shine ni kuma naci mata alwashin bani ba har kaima yau breakfast din mu yana hannun
ta dan Allah sir kar ka nuna ban isa da kai ba kamin wannan alfarman mutafi yanzu".
tsaki yaja yace " bani da wani lokacin b'atawa akan wata macce kude da kuka daurawa
kanku kuje kuyi tayi wancen shegen ma daga zuwa aikin da baifi na 1 week ba yace
dole sai 1 months zayyi kuka duk kan macce ne nasani".
ajiyar zuciya Aliyu ya sak'e azuciyar sa yace inda kasan halinda yake ciki da
bazaka ce haka ba
Afili kuma yace" to ai rayuwar duniya sai da mata shi kansa neman dan suwa mukeyi
yanzu de zan samu wannan alfarman"?.
tattare fuska yayi yana mek'ewa yace " ba dole na ba inde ina son amin aiki da
nusuwa bayi mata kawa".
"Thanks so much my friend".

ko ajirgi a zaton Aliyu Nasir zai nemi wayan sa amma ina ko tambaya bayyi ba kawai
wantar da kansa yayi akan kujera tare da lumshe ido ya sauk'e numfashin a hankali

Nigeria
Bayan sauk'an su Nasir amamakince yake min mutanen da suke tare tun farkon layin su
da kallo wanda dole su suka sauk'a dan mota bazai shoga ba amma dayake bashida
kuzarin da zayi wani masifa kawai sai ya sauka tabbas agidan sune amma to meyake
faruwa".
yayi maganan afilli hannun sa Aliyu ya sake damkewa yace "sorry MUHAMMAD mushiga
ciki ko".
dak'er suke kur tsawa har suka samu nasaran k'arasawa wajen get din masu gadin suna
ganin Nasara suka bude kofar ya shiga
da d'ai-d'ai yake kallon mutanen gidan Wanda su Hajja ma har yanzu suna compound
duk ana waje a zaune a k'asa Hajja ce kawai take kukan da bama fitowa yake ba
muryar ta yagama dashewa Ummu ko tuni ta suma anyi asbiti da ita
yana jefa idon sa kofar part din mommy yagan ta kwance sai faman shafa mata ruwa
ake ahankali yake takawa gaban sa yana faduwa
ya k'arasa wajen mommyn zuba gwaiwogin sa yayi a k'asa lips din sa narawa yace
"mommy meyake faduwa"""?
Mommy jin murya Nasir yasa tayi saurin mude idon ta kamo hannun Nasir ta damke
cikin wahalallen murya tace'' sun tafi da ita Nasuru zasu kashe min y'ata zasu
kashe ta Nasuru kaine gatan mu ka karbo min y'ata agaban Alhaji Abdulmajid aka jefa
min ya a hilux police suka tafi da ita zasu kashe ta wllh Halima bazata kashe
Fayyat da Khaldum da Agrif ba tana son su Dan Allah Nas........
"FAYYYYT KHALDUM
cikin wani irin k'ara da amonsa ya amsa duk gidan yasake cewa "mommy ina Fayyat ina
Khaldum kafin mommy tayi magana Khafulan yace " Papa mamy ta shashe su har abbanmu
yan sanda sun tafi dasu ni buya yani a toilet Ina ta kiran ka bakayin picking ba
papa".
"ahankali Nasara yamek'a tsaye yana girgiza kai yace mutuwa "Ah Ah baza su mutu ba
mommy ki min bayani ta yanda zan gane ya za ayi Khaldum da Fayyat su mutu ban nemi
yafiyar suba ah ah mommy ki min bayani ya kalli Dr Hafsa yace Ummyn Ayman meya
faru? ".
Mommy tace'' Nasuru nima ban san meyake faruwa ba bana gane komai Fayyat ya mutu
khadum ya mutu jikokina dana daura dukkan burina akan su an kashe Aiban da guba
banyi magana ba naga illan shiru yanzu gashi makiya sunci galaba a kaina an kashe
min jikoki an daura al'hakin kisan akan y'ata mutuwa zanyi Nasir".
"Mommy da gaske yarana sun mutu abokina yamutu". Humairah ce tace'' wllh ya Nasir
ta kashe su dama tun da rana tace'' sai ta kashe ya Agrif akan ya amince zai auri
Izza ta kashe masa yara har biyu".
cikin wani irin amon murya yace
"tana ina tana Ina wllh idan rai goma Allah yaba bata to duk sai sun fita cikin a
zaba wllh zatayi mutuwar wulak'ancin sai na daura ta ajikin mota na jata a kwalta
sai nayi pieces pieces din naman jikinta tana ina yayi maganan yana cikumo
Humairah yana wani irin gurnani kamar mahaukacin zaki".
Humairah kasa magana tayi dan yanda ya cukumota ko numfashi ta kasa ja Kamal da
Ayman da Aliyu da sarkin gida dak'er suka ceto Humairah sai alokacin Izza tasamu
shigowa dan tana asbiti tun dukan da Nasrim ta mata kwanciya tayi a k'asa tafara
wani irin birgima tana rusa ihu haka Mama ma sai yanzu tasa kuka Kamal Abbaty da
sauran mutane duk suka fasa kuka daddy da Abu jisuke kamar su kashe kansu duniya ta
musu k'unci da gudu daddy yayi part din sana Mama ya haura sama rarufe kansa a
d'aki yayi yak'i fitowa kawai shi jira yake ace tashin duniya ne kowa ma yamutu
ahuta yakeji Abu ne yabiyo bayan sa yana
buga kofar yace "haba Abdul ka zama namiji mana ka daure kafito mu kwantar wa da
matan nan da yaran nan hankali muje
station a karbo Nasrim muyi cuku cukun karban gawar wakin mu musu sutura".
cikin tashin hankali daddy yace "Ah ah Abdulrahaman bazan iya fitowa ba kawai kayi
duk abin da yadace ba zan iya cigaba da kallon mutane ba y'ar da na haifa ita
takashe d'an ka dan uwanta mijin ta Hajja tayi gaskiya kar kayi kuskuren bellin din
Nasrim duk Wanda ya kashe ran mumuni da gan-gan shima a kashe sa".
Abu yace " yanzu kafito ni kadai bazan iya duk wannan ba ga Nasir ma yazo baya
cikin hayyacinsa mu yaka mata mu kwantar musu da hankali".
dak'er daddy ya yarda yafito
suka dan kwantarwa da matan hankali suka shiga parlou su kuma suka tafi asbiti dan
karbo gawa zasu fita yan sanda suma sukazo binciken gidan aka nuna musu part din da
abin yafaru
sai da yan sanda suka gama nasu binciken akan gawar wakin doctors sukayi aka batu
gawar wakin dan haka ba asamu daman suturan su a ranan ba Saida suka sake kwana
Nasir sai binciken wane station Nasrim take yakeyi amma yarasa dan bayan magaruba
mommy da aminceciyar kawarta Dr Hafsa suka tafi Nasrim tana asbiti hannuwan ta
dukka biyi a daure ajikin k'arafunan gadon asbiti a d'aki na musamman yan sanda
ciki da wajen d'aki
Mommy girgiza kai tayi tana kallon yanda Nasrim take fitar da numfashin duk da
bacci take amma ba na dad'i bane kallon ta tamaida kan Dr Hafsa tace'' Hafsa yanzu
Nasrim ce ahaka y'ar dana haifa da cikina ce ahaka a daure ajikin gadon asbiti wllh
Hajja ta cuceni Allah ya isa tsakani nadake Hajiya Maryam ke kika hura wannan wutan
wllh ko duk abin dana mallaka zai k'are bawanda ya isa yasa a kashemin y'ata ita
kadan nake da Nasir yajuya min baya ".
sosai ta fad'a jikin Nasrim take kuka
Hafsa tace'' wannan itace mummunan k'addaran ta amma dan Allah Fanna k'in tada
hankalinki dayawa in sha Allah Nasrim zata fita cikin wannan yanayi koda biyan
kudin diya zamuyi zamu dauki kwararrun lawyer da suka san aikinfu Nasrim ko ita
tayi kisan in Sha Allah sai ta fita".
"Mommy mommy".
su kaji Nasrim tace da sauri mommy ta d'ago
" My daughter gani meye how you feeling now me kike ji yanzu ajikin ki".?
"Mommy ina Agrif ina Fayyat ina Khaldum".
"Nasrim kin kashe su kin kashe Fayyat da Khaldum da Agrif Nasrim meyasa kika mana
haka idan kin kashe Agrif saboda kishi su yaran me suka miki me jikokina suka miki
gashi kinsa zan rasaki ai da kin barmin su zanji sauk'i ".

"Mommy da gaske sun mutu? Mijina yarana duniya ta kuma ake zargin na k'ashe su meya
ke faruwa dani da gaske ni na kashesu mommy".
Mommy tace'' Nasrim kece mana duk bincike ya tabbatar kece Khafulan yaganki kina
wasa wuka kuma yace kafin sannan da kuma wukan da yaga kin wasa dashi kikayi kisan
duk kuma dama kinyi furucin hakan".
mommy idan ni nakashe su mommy wane hukunci za ayanke min".
"Kisa mana Nasrim ke ba lawyer bace kinfini sani ai".
Murmushi Nasrim tayi tace'' mommy a yau ayanzu yaka mata ayanke min hukunci inason
a kasheni yanzu inason naje inda Fayyat d'ana me sona yaje na tambaye shi waye ya
kashesu Ina son naje naga mijina na tambaye shi waye ya kashe sa mommy a cikin
daren jiyan bayan fitan ya Kamal saida Agrif yaje mukayi magana na fashimtar juna
mun sasanta dashi munyi dashi zamu tafi mubar zaman Nigeria mommy meyasa to na
k'ashe sa bayan mun sasanta ya yafemin yankan dana masa a hannu ya tabbatar min da
mak'irci aha hada bashi ya d'aura hoton ba amma yaga Wanda yadaura hoton dan duk
Wanda yayi amfani da wayan sa yana ganewa saboda wayan yana daukan hoton duk wanda
ya taba amma nayi nayi ya gaya min yace" hakan bai dace ba amma yasamu munafikin ya
tabbatar masa kuma ya nemi yafiyar sa yafe masa dan haka basai yagaya min ba mommy
Dan Allah akai ni kotu yanzu zan amsa nina kashe su a kasheni gwara rad'adin mutuwa
da kuncin yaruwar da zan fuskanta idan ba Agrif acikin yaruwa ta".

Mommy tace'' Al'hamdulillah kina nufin bake kika kashe suba ".
"Mommy kisa aranki ni banyi ba amma afili ki barshi anice".
Mommy ta girgiza kai tace'' Nasrim bazan bari ba bazan bari akashe minke ba kokina
da lefi balle baki dashi sai kin fito sai me lefin yafito da kansa".

murmushi Nasrim tayi tace'' mommy wai meye acikin mutuwa ne duk gudun da zaka yiwa
mutuwa zai zo duk tsawon shekarunda mutum zayyi a duniya baya wuce dubu to da
mutuwar yanzu dana wata shekaran duk sunan su mutuwa kowane rai sai ya dan danni
mutuwa ban damu na mutun ba mommy".

Doctor din da yake kula da Nasrim ne yashigo zubewa yayi har k'asa yace ranki shi
dade an wuni lfy ya mukaji da wannan abin da yafaro".
mommy ta juya tana kallon sa tace
"Yawwa Dr suleman kaine akanta ko dan ALLAH akula sosai idan Muhammad Nasir yazo
kar abari ya ganta inde ba Daddy ta ko yayanta Kamal ba banason kowa ya shigo".

"Ok ma'am amma muta ta fama da yan jarida". tace


na gayawa police din kar abari su shiga ayanzu bata cikin nutsuwar ta".
sai can dare Dr Hafsa da mommy suka bar asbiti har lokacin gidan tamkar nara kuma
ba adena koke koken ba mommy part dinta ta yawuce direct ita kuma Dr Hafsa tace
bari taje gunsu Hajja da dawo a falon sama ta samu Nasir ya daura Khafulan a cinya
yana da aikin lalashin sa dan shide akawo masa su khadum kallo daya tayiwa inda
suke tayi hanyar bedroom din ta
Khafulan yace " Papa Allah itace ta kashe su da kayan data shiga ta mana addua da
zamu kwanta dashi ajikinta ta kashe su kuma ta rofe fuskan ta har hannun tasa safan
hannu dogo baki da dogon shijab ina tsoron nima kar da kasheni tunda tayi ta buga
kofar naki na bude tayi da turawa da karfi kofar yaki buduwa ta nemo key tayi ta
gwadawa ni kuma sakata nasa ".
shiru Nasir yayi can yace sorry my son baza ta kashe kaba ina tare da kai kuma idan
zan koma tare zamu tafi kaji".
yaci gaba da lalashin yaron har yasamu bacci ya daukeshi ya kaishi bedroom din sa
ya kwantar dashi ya fita knocking yayi a bedroom din mommy batayi magana ba yashigo
samun ta yayi atsakiyar godo tazuba uban takumi
hannun sa zube cikin aljuhon wadon ya karasa inda take
Mommy bata d'ago ba tace'' kai ma ka yarda Nasrim zata iya kisan kai ita ta kashe
su ko".?
Cikin b'acin rai yace" to idan ba ita bace waye waya kashe su wayayayi FURUCIN
zayyi kisan kai idan ba ita ba"'
Nasir ba ita bace ba ita bace Nasrim bata kashe su ba ta fadamin gaskiya".

" Eh mommy zakiyi kareta because y'arki ce amma nikuma jinin yarana bazai tafi
abanza ba Ina nan Ina binciken asbitin da aka kaita wllh wllh awannan daren da zan
ganta zan dinka yan kan naman jikin ta sai nayi piece piece dinta a tattara naman
ta a binne danasu Fayyat".
Mommy sauk'owa tayi akan gadon tazuba gwaiwoyin ta a k'asa a gaban Nasir ta hada
hannayin ta cikin tsananin damu tace'' Dan Allah muhammad katema kamin Nasrim ta
fita cikin wannan k'alubalin zan iya shiga matsala idan narasa ta dan Allah Nasir
kadubi soyayyar da yake tsakani na da kai kamin a dalci muhada karfi da karfi mu
ceci rayuwar Nasrim uban da ya haifeta ma bai koyi bayan ta ba kuma bata dalefi".
"Juyawa yayi zai fita da sauri mommy ta kamo k'afafuwar sa tana kuka tace'' katema
min".
girgiza kai yayi a hankali ya furta "impossible".
ya janye kafar sa mommy tana kuka tana k'iran sa "MUHAMMAD kai kadai ka ragemin
Nasir kar kamin haka". Bai ko jiya ba yafice

washe gari k'arfe 9 nasafe akayi musu sutura ansha fama da Nasir da za afita da
gawar wakin dan sunbatu yadin gayi dan Allah kar kukai min abokina wllh yafi kowa
sona da rufamin asiri na Agrif ko mutum na kashe zai rufa min asirin dan Allah kar
ku binne min Khaldum da Fayyat kubar su surayu su girma na nemi yafiyar su wllh
idan muka hadu awajen Allah bazasu yafemin ba ni me lefini awajen su nasa sunzo
duniya bata hallaceciyar hanya ba inaso sugirma in nemi yafiyar su".
Mutane basu wani tsaya sun fashimci abinda Nasir yake fada ba dan duk muryar sa
adashe basa jinsa daddy yace a jan shi asani a d'aki ba aje mak'abarta dashi ba

Abu ya hana zaman makoki na mata da maza gaba daya wanda ya kama dole ya musu
gaisuwa yana zuwa idan yayi musu soke sallaman shi

washi garin ranan


Izza da Baban ta
tace'' Baba wai dama wannan mutuwar kagani kace gidan zai hargitse wllh Baba gida
ya hargitse gaba daya Hajja ta dauki lauyoyi ciki harda ni zamu gobza Shari'a kuma
kasan me akotun daddy kasan shine na biyu a najeri daga shi sai high court babban
kotu na k'asa dan haka Nasrim Baban ta ne zai yanke mata hukuncin kisa yanzu yau
yan sanda zasuyi minciken su na k'ashe daga nan su mek'a cases din court insha
Allah zamuyi wining".
Baba yace "ba nagaya miki ba akwai babban rigimar da zai taso wanda yafi karfin
tsafina ba
yanzu ya cikin gidan yake dan naji shiru".

"Uummmmm Baba cikin gidan nan bakyau Abu da Ummu de basuce komai ba har yanzu amma
Daddy yana bayan Hajja
Kamal Kai ma kasan ida yake gida ha hargitse yanzu yau Hajja zata sa daddy yasaki
mommy ta bar gidan kai rigima fa gaba ta kama ita mommy tana Shirin daukan lauyoyi
taci alwashin ba wanda ya isa ya yakewa Nasrim hukuncin kisa".

da yammacin yaran yan sanda suka zo gidan gaba daya a main parlour na Hajja suka
taru dakka mutanen gidan tambayar farko Kamal sukayi wa suka ce
"Kamal bincike yanuna akwai tes message da Haruna marigayi ya tura maka da misalin
2 na pm ka boye baka nuna mana shiba a binciken farko da muka maga

ga tes din kamar haka


_kamal kazo dan Allah da gaggawa ashi Nasrim bata hakura ba gashinan zata kasheni
tace ta kashe min raya_

fashewa da kuka Kamal yayi yana girgiza kai ya dafe goshi ya fara kuka

Sannan dan sandan yace " kayi ne Dan ka rufawa yar uwar ka asiri ko ita ma tayi
kokarin haka dan ta CC TV yakamata muga komai amma an goge abinda yafuru daga 1 na
dare zuwa karfe ukku darabi amma daga abinda muka gani na k'arfin hudu na yamma
zuwa 12 na dare ya gamsar damu ita tayi kisan dan cc tv yanuna tun 12 taso ta kashe
sa bata samu da ba ta kashe CC TV kafin taje tayi kisan saide marigayi Haruna yayi
mata video a wayar sa alokacin da zata kashe sa tana sanye da likaf sai
Lokacin da zata Kashi yaran akwai yaron da yasamu ya tsira shima yayi video din a
sanda ta kewa yan uwansa yan kan rogo amma abinda bamu gane ba shine meyasa ta
kashe CC TV bayan da farko ta nuna bawani boye boye acikin aikin ta meyasa ta bari
Haruna ya mata video meyasa ta sanya likaf bayan ita a bayyane take cewa sai ta
kashe sa kuma yanzu ma duk tambayar daza amata cewa take ita ta kashe su dan haka
gobe za a turaku kotu gomnati ta dauki nata lauyoyin sannan daga yan uwan mamatan
ma sun dauka".
bayan tafiyar yan sanda Hajja tace " insha Allah gobe iwarhaka itama tazama gawa
wllh sai de idan Legos din naki zaki kaita ayi jana'izar ta amma ba d'ana daya da
zai mata sallah ban yafe ba".
Mommy tace'' in Allah ya yarda baza ma ta mutu ba nan da 50yrs Nasrim tana nan".
"Hajja tace'' ke tubebbiya ni zaki gayawa magana to abinki ya isheni ina gama da
hadin bakin ki y'ar ta ki tayi aika Kai kan na
Abdulmajid idan na amsa sunan uwa a gurin ka ayanzu ba sai an jima ba kasaki
wannan tobebbbiya taje can ta k'arata yanzu nake son ka saketa".
A tare Humairah Mama Ummu Abu suka mek'e har Kamal suna cewa subbahanalla Hajja
abin har yakai haka
" yafi ma zaka sake ko sai na tsin.....
da sauri daddy yace "ni Abdulmajid Haruna nasaki matata Fanna emake saki daya".

"to kinji kifita kibar mana gidan mu ni idan kina ciki gidan hankalina bazai taba
kwanciya ba".
dariya mommy tayi tace'' nafita fa kikace ai sai de nafitar daku kin manta gida
nawa ne
Hajiya Maryam kinyi kuskure da kin bar auren d'an ki akai na dalilin auren d'an
naki Ina iya raga miki amma yanzu nida ke ba komai a tsakanin mu yanzu zaki ga
aikin tubebbiya kum.......
wani irin mari daddy ya zuba mata yace "ashe baki da mutumcin".
Mommy tace'' dani daku zaman shekara 32 bakusan bani da mutumcin ba sai yau akan
y'ata ba abinda bazan iya ba".

Abu yace" au Dr Fanna duk kawai cinda nake miki agabana kikace haka to wllh za a
hukunta Nasrim kamar kowa tunda duk bayanai sun nuna ita tayi kisan".

Mommy tace'' hakane mu hadu a court kawai ta


fice da sauri Kamal ne yabi bayan ta Saida suka k'arasa har parlour yace
"Mommy kinga Shari'a nan fa gobe ne kuma lauyoyi kusan ukku gomnati ya suba sannan
ga shi acikin gidan nan an dauki kwararrun lawyer har 5".
shiru mommy tayi can tace'' to Kamal yanzu kana ga ya zamuyi?.
"mommy dama ai dazu na miki magana Barrister Lawan Zakar
da kuma Barrister Ishak Hamza suna da kwarewa insha Allah zamuyi nasara" .

Kuka mommy tasaka tace'' na gode Kamal Kai da mahaifiyar ka kun zame min garkuwa
arayuwa".

"Mommy saide Barr Ishak ya gayamin Nasrim zata iya basu matsala dan jiya kusan wuni
yayi awajen ta duk tambayar da yamata kawai cemasa take ita fa ita takashe mijinta
da yaranta biyu akashe ta wannan shi zai iya sawa muyi rashin nasara".

Kutu
Court tacika makil har waje yan jarida ko ba amagan iyalan three brother sun hadu
awajen makil bayan maga takarta ya gabatar da Wanda suke kara da wanda ake k'ra
wanda take k'ayar itace Hajiya Maryam Habubar Dardum
tana Karan Halima Abdulmajid wanda ta kashe mata jika da yaran sa 2

mommy kuka tayi alokacin da aka wuce da Nasrim da handcuffs a hannu yar sanda macce
ta rike hannun ta taja mayafin ta rufe fuskan ta dashi Dr Hafsa tace "please Dr

My Mai shara'a ya nemi lawyer me kara ya gabatar da kansa


"sunana Brr Zayyat Inuwa atare dani akwai Barr Izzatu Mustapha sai Brr Alfa
Ibrahim da kuma Barrister farida moddibi duk baris tocin sikayi gaisuwa ga court
sai lawyern wanda ake k'ara "sunana Barrister Ishak Hamza atare dani akwai Barr
Hawwa Adamu sai Brr Lawan Zakar mune lawyer Wanda ake K'ara bayan suma sunyi
gaisuwa aka buk'aci lawyer me kara
Izza ce tafara fitowa
tana gyara riganta na lauyoyi ta k'arasa gaban Nasrim ta dafe dan d'an gajeren
d'akin katakon da Nasrim take ciki ta cefa idon ta cikin nata tace'' HALIMA
ABDULMAJID HARUNA ko ?
gyad'a kai Nasrim tayi
Izza tace'' baki zaki bude kiyi magana".
Nasrim tace" Eh nice".
"Ok yanan 7 ga watan 3 da misalin karfe hudu na yamma kin bude status din mijin ki
Haruna Abdulrahaman kin kaga ya d'aura hoton wanda zai aura da kallama kamar haka
_ko rana da wata zasu dena haske gimbiya ta sai ke soyayyar ki har har abada_
kin bude status din da misalin
karfe duhu da rabi
Kika masa Ripley da
_lalle kam zaka dena ganin hasken ayau_

sannan kika dauki hoton sa dana wanda zai aura kikayi kansil kika saka R I P
yana komawa gida kin gaba wasa wukar ki kamar yanda danki ya bada shida kika fara
masa barazana bayan yabaki hakuri ya kwanda kika je kika kashe yaran sa shima
kikaje kika kashe sa ta hanyar luma masa kuka har sau ukk...
cikin zafin rai Brr Ishak Hamza ya tashi yace objection my load
Lawyer me kara nata son daurawa Wanda nake karewa lefi bayan zargin ta ake fuskan
ta arufe yake a sanda ake zargin tayi kisan dan haka ba kai tsaye ba me cewa ita
tayi kisan".
Alk'ali yace
"Brr ki canza salon tambayar ki".

agurguje de anyi gobza Shari'a kamar lauyoyi zasu dambatu daga k"ashe de lawyer me
kara sukayi nasa ra

Kotu tayankewa Halima Nasrim hukuncin..............

*kuyi hakurin jina shishur jiya sorry*

*Batul jattko*

[4/8, 1:48 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCINA NE*


_rikicin babban gida_

*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*

*‫*بسم الله الرحمن الرحيم‬


*____________________________________*

✍🏼
*KAINUWA WRITERS ASSOCIATION*🤝🏻
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of
readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻

https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association

*____________________________________*

*Masoya ba abinda zan ce daku akan yanda kuka dauki wannan littafin na FURUCINA NE
Ina godiya sosai da comment din ku Allah yabar kauna masu Kira da musu yimin tes
message ngd BJ takuce* 🤝

*Masu yimin fatan Al'kairi har a bayan ido na nagode da adduar ku Allah yabar
kauna* 🤲

16

anyan ke mata hukuncin zaman rai da rai a gidan yari tare da huro me tsanani
Alk'ali Abdulmajid ya mek'e tsaye duk mek'ewa akayi ana court yafice ta k'ofar sa

mommy mek'ewa tayi tsaye tasa kuka tana maimai inna'lillahi'wa'ain'na'ilaishirajju


Allahumma ajirni fii musibati'wa 'aklifna khairan minha".
Kamal da Ayman ne suka rik'eta ita ma Dr Hafsa kukan tasa tana ta maimaita addua
haka Mama Ummu bata nuna komai ba haka Abu ma sunkuyar da kansa yayi sai Hajja da
tace'' Al'hamdulillah horo me tsanani kuwa ciki harda fasa dutse da ginin suminti
da duk wani aikin wahalarwa".

Izzatu murmushi suke ita da sauran lauyoyi da sukayi nasara cikin fara'a ta mek'awa
Barrister Hawwa Adamu hannu shima Barrister Ishak Hamza ya mek'awa Barrister
Zayyat hannu
Mommy kuka take sosai nata mek'a hannu har aka kama Nasrim aka fita da ita
Nasir wani irin k'ara yasa yace" no no impossible bazai yuwu ba wannan hukuncin
bayyi dai dai ba ya za ayiwa Wanda ta kashe rai ukku za ayankewa hukuncin rai da
rai wllh sai mun daukaka k'ara an yanke mata hukuncin rataya shine dai-dai da lefin
ta wannan yayi sassauci ba a mana adalcin ba".
Hajja tace'' oho nima de haka naga amma da babu ai kwara ba dadi da anbiyewa
lauyoyin ta baso sukayi su nuna bata da lefi ba amma namu lauyoyi suka fi karfin su
ai babban shiri akayi dan abar shegiya tana yawo Allah yaga zuciyar mu".
Khafulan ma kuka yasaka yace "Papa dan Allah kace su kawomin mamy ni yanzu naji
tausayin ta kaga ko fuskan ta ba agani tarufe kuka take ko Ina za akaita Dan Allah
papa kasa a kawo ta baza ta k'ara kashe kowa ba wayyo sukawo min mamy ta mamy
tarame mamy na Papp".

ya fisge daga hannun Nasir yafiya da gudu za asata a mota yayi saurin rik'e mayafin
ta juyowa tayi ahankali ta sunkuya dai-dai tsayin sa hannu yasa ya janje mayafin a
fuskan ta cikin kuka yace "mamy kiga idon ki ya kumbura mamy kizo muje gida na dena
fada dakowa bazaki kasheni ba ko mamy gidan ba dad'i ba Fayyat ba khadum kema bak'e
nan"?
zuba gwaiwoyin ta tayi a k'asa ta dafe kafadun sa cikin rawan murya tace "
Abdulsamad dan Allah kayar da bani na k'ashe mahaifika da yan uwan ka ba".
"Mamy kece mana".
cikin hawaye tace "shikenan Abdulsamad ka yafemin kaji idan kayi sallah kayi tamin
addua".
"Mamy ai Papa dina ma yace na miki addua".
shiru Nasrim tayi can tace'' ok Ina Zainab".
yace "Zeenat an kaita gidan mom Hafsa tunda bakyanan ". dafa kan sa tayi
"Allah ubangiji ya maka albarka Abdulsamad Khafulan Allah yakaren min kai da
k'anwar da kuka ragenin ya Rabbi Allah na gode maka da ka tsiratar min da Zainab da
ABDULSAMAD ya Allah kacigaba da karemin su ba dan wayo ko da baran bu ba sai dan
yaruwa a hannun ka take ya Allah duk me shirin cutar da su kar ka bashi sa a
k.....janye ta police din tayi tana kuka suka danna da amota dai-dai lokacin da
akafito da mommy motan su Nasrim din yaja mommy sake fashewa da kuka tayi tace''
NASRIM".
Nasrim leko da kanta tayi ta window tana girgizawa mommy kai har suka fice Dr Hafsa
ta kama mommy aka shiga da ita mota".

Three brother kam kan kowa ararrabe yake kowa da abinda yake fada dakuma abinda
yake tunani wasu suna bayan mommy wasu suna bayan su Hajja itade Ummu bazan ce ga
inda take ba Amma de duk yawanci cewa ake Nasrim ita tayi kisan Mama da Kamal ne
kawai suke bayan mommy

Knocking din da aka matsa dayi ne yasa mommy tace shigo a tunanin ta Nasir ne cikin
mamaki take kallon sa
tashi tayi zaune tana gyara sleeping dress dinta cikin b'acin rai tace'' meya kawo
ka part dina bayan sakin da kamin".
ahankali daddy yake takawa zai k'araso inda take da sauri mommy ta sauko daga kan
gagon tace'' wai meye haka Abdulmajid".?
"doctor ina son muyi magana na fashimtar juna nidake".
"Abdul bawani magana da zamuyi a tsakanin mu kafin ayi zaman kotu har kuka namaka
akan katsaya ka saurareni Nasrim bata da lefi bak'i kayi ba sai yanzu da aka gama
Shari'a meyayi saura ba kayan ke mata hukuncin rai darai ba dama aure da Nasrim ne
a tsakanin mu yanzu Nasrim ta zama tamkar babu auren mu ma babu to meye yayi
saura".

"doctor kina tunanin kinfini shiga tashin hankali ne ko kinfini son Nasrim duk da
ina da Kamal Allah yasani kema shedace Nasrim daban ce a guna shak'uwar da nayi da
ita ke bakiyi ba ninasan wacece Nasrim ba yanda za ayi ta iya kashe rai kema kinsan
wannan wata kulleleniya ce me wuyar kunce wa amma iya adalcin da zan iya yiwa
Nasrim hukuncin rai darai idan Allah yayi asiri zai tonu kuma ina bincike a hankali
a hankali insha Allah za a dace dan gaskiya bata k'arewa kuma ba ataba ganin bayan
me gaskiya nawa zanyi shara'a irin wannan daga baya asiri ya tonu azo asake sabon
zama mai gaskiya yayi Nasara

ganin ki kuma da banyi kafin lokacin anyi mugun sa Ido ne akan mu idan na ganki
za'a iya zargin wani abu madam ina cikin damuwa fa over maganan saki kuma ni na
maidaki amma banason kowa ya gane".
bata fuska tayi tace
"gakiya nide ban maidu ba".
"Ok haka ma kikace to bari kiga".sure
yayi maganan yana jawota jikin sa a wajen de ya maida auren su amma da alk'awarin
ba wanda zasu gayawa sai komai yalafa
bayan komai ya lafa daddy ya kalli mommy yace dan Allah doctor duk abinda Hajja
zata gaya miki karki sake tanka mata kinga yau ma sai da tasake maimaita min kalman
da kika fada wai _yanzu zata ga aikin tubebbiya_
kinga sai mai Mai tawa take wai duk abin da yasake samun wani a gidan nan to kece
ki dena irin wannan FURUCIN kinga shi ya jefa rayuwar y'ar mu cikin wani hali
sannan shadadu da mugayen mutane suna amfanin da harshen MUTUM su cutar da mutum
kin gani akan Nasrim
san nan wani sahabbi yacewa Annabi kamin nasiha sai yace ka kiyaye hashen ka har so
ukku suna haka da annabi kinga *SHARSHE* musifa ce".
Ido mommy ta zaru tace
"au haka tace ni gaskiya ban san me nayiwa matar nan ba ta tsane ni kawai dan na
kasance yar k'abilan Igbo Allah yana ji yana gani duk Wanda yanufeni da shari insha
Allah kansa nasa kullum ana ciyar da almajirai dubu kuma ana yanka shanu 3 da
raguna 10 ana rabawa mabuk'ata Allah yakare min y'ata da jikokina da ni kaina kuma
insha Allah inde Nasrim tana da gaskiya baza ta shekara a pirson ba".
Daddy yace insha Allahu".

**********************
washe garin ranan

Kamal ya samu daddy a parlou sa yana duba filet din wani cese me zafi da zayyi
shima na lefin kisan kai ne Kamal yashigo ya zube a k'asa ya gaida shi yayi shiru
daddy ture littafin gaban sa yayi yace Habubakar sadik Baban Hajja Abban Abdulsamad
d'an Aisha mijin Aisha me yake damun kane duk karame ka k'ara duhu".
Kamal kamar yanajira ya fad'a jikin daddy yafashe da kuka yace "haba daddy yanzu
y'ar ka zaka yankewa wannan hukuncin daddy Nasrim ba ita tayi wannan kisan ba dan
Allah daddy ka ceci rayuwar y'ar uwa ta ita daya gareni".
shiru daddy yayi can yacire farin gilas din idon sa ya janye Kamal daga jikin sa
ya dafa kafadun sa biyu yace Kamal nake yanke hukunci akan y'ay'an wasu ma balle
y'ata da tayi abin agida nasan komai ai alkalanci agida ake farashi ba kana hawa
Media ba ai kana ganin abinda mutane suke fad'a ko inda nabawa Nasrim gaskiya me
duniya zata cemin wannan abin fa duk duniya yanzu zancen da ake kenan kasani".

cikin kuka Kamal yace'' to Daddy akan wasu mutanen duniya za kayiwa y'ar haka a
koreka a aikin mana saime da de ace k'arasa y'ar ka".
"to Kamaluddeen Allah yawuce mana gaba amma idan ba Nasrim bace tayi kisan waye
yayi ? Kai ne makotan su ko dawani Wanda kake zargi ".

"ni daddy bana zargin kowa amma dan Allah asake bincika wa kuma daddy dan Allah Ina
neman alfarman amaida auren ka da mommy".
Daddy ya kalli Kamal yace "ikon Allah wai Kamal meye damuwar ka da auren nan neka
kafa matsa da yawa".
"Daddy dole na damu ganin halinda mommy take ciki yaka mata ace an sassauta mata
tawani fannin bawai a gujeta ba".

"Ok Kamal ba agaban ga mahaifiya ta tabani umarnin na sake ta ba kuma kaga tace na
maida tane itama Fanna ai bata kyauta ba bakaji FURUCIN da tayiwa Hajja ba wai
Hajja zataga aikin tubebbiya".
"
Kamal yace amma Daddy dan Allah kayi hakuri ka maida ta".
cikin k'osawa da maganan daddy yace Kamal bazan maida Fanna ba bani ba ita har
abadan....
cikin wani irin razana Kamal yace "inna'lillahi daddy komai ya tashi kenan......
shiru yayi bai k'arasa ba".
cikin mamaki daddy yace meye ya tashi".?
cikin in Ina Kamal yace "ammm ummm Daddy sa santon da nake son nayi".
"Ok bahali bazan iya bai da taba".
Kamal gaban Hajja yaje yazube yana kukan a maida auren daddy da mommy
Hajja tace'' niko yaron nan ko uwar ka Aisha aka saka bakin abinda zakayi kenan
nake ganin kamar duk damuwar gidan nan bai dameka kamar mutuwar auren kishiyar uwar
ka ba kajini da yaro da jaraba kode kwadayin dukiyar ta kake saboda idan ta mutu
uban kane mijin ta shi zai gajeta kai kuma magajin uban ka ko shiyasa ka damu a
maida auren ko".?
"Subbahanallah Hajja wannan din wane irin magana ne Allah ya sauwake mommy tafi
haka a guna ita ma uwace ke sai ana maganan arzik'i ki ballo topic na wargaza
kwakwalwa".
ya k'arasa maganan yana mek'ewa tsaye
Hajja ta harari bayan sa tace'' ka kawo min wani maganan banza wata tubebbiya ai ni
ce dai dai da ita har ta zauna tana FURUCIN zanga aikin tubebbiya ai saide naga
al'kairi ni dinnan Ina nan har sai naga jikojin NASURUDDEEN nawa ikon Allah Nasara
me wuyan fadanci ".
ta k'arashe maganan tana cewa wai Zaliha ina abincin nawa ki kawo min nan tunda
gida de a hargitse yake kowa gaban sa kawo min nan duk dama abincin ba shiga yake
ba."

Izza cikin takunta na isa take takawa zata wuce ta compound din Humairah
Humairah tana zaune nata chat ta d'ago kanta ta kalli Izza tace'' ke Izza zo
nan".
murmushi Izza tayi tana maimaita zonan "wannan Kira haka Hajiya Humairah sai kace a
secondary kin samu Junior's ko irin kin samu girls house din nan to gani".
Humairah ajire wayan ta tayi a akan kujeran da ta tashi ta jefa idonta cikin na
Izza tace'' Izza me tsakanin ki da Ya kamal jiya da yau na ganku atare".?
murmushi Izza tayi tace'' idan macce ta cika macce bata damuwa dan an rab'i mijin
ta
Dariya tayi taciga da cewa'' Ko da yake da gaskiyar ki macce kamar ni dole ko wacce
maccen taji tsoron na rab'i mijin ta".
Humairah tace'' ke jaka akuya karya dabba annoba aike anno bace ba wanda zai so ki
rabeshi kin wari Yayana ya mutu anyi maganan auren ki da Yayana shima ya mutu yanzu
na ganki da mijina dole nayi magana saboda ke guba ce".
murmushi Izza ta sakeyi tana juya Ido tace'' wata kila ba rabon a jikin su saide ai
maza ba k'arewa sukayi ba a gidan nan kuma ba mijin yarinya ba ko uban yarinya
badan na auri d'an sa ba aure tsanani na dashi ba da nayi wuf dashi dan ni bana
sake kuma bana wasa da DAMA TA .......

Wani irin uban asher Humairah ta lalo ta maka tace'' kutuma lalle yarinya a wanan
Karan zaki taffa kurkure wllh abinda Nasrim tayi kadan ne akan abinda ni zanyi
surprise wllh wllh abin ba zayyi kyau ba".
"Ok Humairah kema kisan zakiyi nikuma na miki alk'awarin insha Allah nice zanyi
surprise dinki".

Humairah tace '' haka ki kace to wllh zaki gani".


"Al'kairin zan gani dangin ma kisa wllh saide kuyi ta kashe kan ku wahalalu
ba abinda ya shafeni ni de Wanda yace Yana sona to tilas aganmu tilar abarmu Koda
za ace ransa fansa ne inji masoya
tayi maganan tana juyawa tayi
hanyar part din Baban ta

"Ai Baba nasake danno wani born din fa ga Humairah can na barta tana hauka akan wai
ta gan ni da Kamal"..

dariya sosai Baban yayi yace " me nagaya miki ai nace duk mutuwa zasuyi mu ka dai
ne zamu rayu sai yaranki Muwadda da umdatu da Musanat su zasu gaji tulin dukiyar
3AFULL".
Izza tace Baba wllh naga alama kaga fa Humairah yanzu tayi FURUCIN zatayi abin yafi
na
Nasrim gashima nayi mata Recorder a waya ta dan zan dinga tun zurata har sai ta
fusata tayi FURUCIN da zai mata illah a rayuwa nikuma ina tara bayanan cikin wayata
haka mommy tayiwa Hajja Furucin zataga aikin tubebbiya da Hajja bata daukin abinda
mushimmanci ba ni na zugata nace wannan FURUCIN NA mommy bashida kyau aiko ta dauka
ta hau kai ta zauna daram yanzu tace ko ciwon Kai tayi mommy ce".

dariya Baban Izza yasake yi yace aikin ki yana tafiya dai-dai ya'r Cuna anan kuma
wai Mustapha ni ban ma San inda na samo wani Mustapha ba yanzu abinda nake so dake
kije ki min binciken ya Dr Fanna take ciki shiru banajin labarin ta".
Izza tace Baba ai wllh wannan Fannan bata da lafiya ni ko duba ba banje ba rabona
da ita tun a kotu Ina jin kunyar hada Ido da ita ayanda na dage sai da mukayi
nasaran nan kasan fa duk nafi sauran lauyoyi dagewa."
b'ata rai Baban Izza yayi yace kina y'ar Cuna kike jin kunya wuce ki tafi kizo ki
bani labari Koda zuwa dare ne".

Izza zubewa tayi agaban "mommy anwuni lafiya dazu naji Barira dace bakida lafiya
yajikin".
cikin dauriya da kawar da komai bayabo ba fallasa mommy tace'' lafiya
Al'hamdulillah Umman Muwadda yasu Musanat yau basu zo mun gaisa ba".
"Wllh mommy nima yau ban gansu ba da safe ance Ya Abbaty yafita dasu yanzu kuma
inaga sun wuce islamiya ne".
gyad'a kai mommy tayi tare da cewa
"Ok madallah."
shiru mommy tayi ita ma Izza haka can Izza tace "mommy dan Allah kiyi hakuri akan
abin da yafaru wllh naso ni nazama lawyer me kare Nasrim y'ar uwa ta wanda tamin
dukkan halaci arayuwa to abinne wllh yafi karfina anbiyo ta inda a kafi k'arfina ne
bayan da zanyi amma dan Allah mom......
"Please Izza wacece y'ar uwar ta ki ai Nasrim ban santa da wata y'ar uwa mafi kusa
ba sai Humairah kuma Al'hamdulillah Humairah ma lawyer ce amma bata ce zatayi ba
wanda ya dauke ki yasan zaki iyane kare Nasrim kuma dan bakiyi me yene Nasrim uban
da ya haifeta ne ya yanke mata hukuncin balle ke da bama kece babban lawyer ba
temakawa kikayi so bana son k'ananun magan ganu mu barwa Allah ikon sa zaki iya
tafiya nagod........
Mommy bata k'arasa zancen ba Zaliha me aikin Hajja ta shigo arikice cikin in nina
tace'' mommy mommy Hajja zata mutu".
Mommy tace'' meya sameta tana cin abinci kawai sai tace cikin yana ciwo bakin ta
kumfa yafara fitowa yanzu ma asbiti za akai ta".
Izza tace" wayyo Hajja gatana nashiga ukku....
tayi maganan tana ficewa da gudu
Mommy ma tabi bayan ta kafin su k'arasa har Kamal da Ummu sun shiga motar mommy
taja
Izza ta hau nata motan ko mayafi babu ta fita a guje arikice mommy da Mama Adamu
driven mommy ya dauke su
Asbiti
duk suyin cuku cuku a kan Hajja har Nasir da Abu da daddy
Daddy ya numfasa yace " kamar yanda Dr yamana bayani Hajja guba taci to a gida an
bincika wanda yasa a bata a bincin kuma an gani ta hanyar CV tv muje gidan munafiki
ya bayyana ita kuma Hajja Allah yabata lafiya Al'hamdulillah Allah ya yafiyar mu
cikin wannan duhu da muka shiga asiri ya tonu mujede gidan tukun".
Mommy zubewa tayi a k'asa tana sujjidan shuran cikin kuka tace'' Alhamdulillah
Allah na gode maka da kafitar mu a duhu Nasrim zata yiwa mijin takaba a gida".

suna zuwa gida motocin yan sanda ne har guda 2 mommy tana fitowa daga mota Abu ya
nuna ta inspector ya nunawa mommy I'd card yace Hajiya arrest
Mommy juyowa tayi cikin mamaki tace''me nayi ".
Abu tace'' kece kika saka me aikin ki Barira ta sawa Hajja guba".
ya k'arashe maganan yana nuna Barira da take bayan Hilux din yan sanda kuka Barira
ta saka tace'' mommy dan Allah kizo ki ce su barni wllh ba lefina bane kece kika
sani dama sai da nace Ina tsoro kikace zaki koreni idan banyi ba gashin an gamani
kar akaini Police station Ina tsoro mommy".
wani irin kullewa kan mommy yayi ta taka a hankali har bakin motan inda Barira take
tace'' Barira ni nabaki guba kika zubawa Hajja ni".
Barira tana jan majina tace'' eh jiya da muka je chemist anan kika karbo shima me
chemist din gashi nan acikin motan".
ta k'arashe maganan tana nuna mata Friday Wanda yake aiki a pharmacy din mommy
Mommy sai alokacin ta kula da Friday yace "madam dama poison din da kika saka na
miki order su a Chaina da sunan zaki wada wani chemist ashe mutane zaki bawa wata
daya da yawuce kin karbi biyu sai jiya kika karbi daya kin cuceni nikam".
Mommy tace'' wai ni me nayiwa mutane."?!!!!!!???

Abu yace "me kikayiwa kanki de haba Fanna me kike so nan duniya baki samo ba idan
dukiya ne keda talauci har abadan amma kika jefa kanki cikin wannan halin gashi
yanzu idan ba a yanke miki hukuncin kisa ba to zaki k'are rayuwar ki a pirson ".
Murmushi me ciwo mommy tayi tace'' shi kenan na daukawa kaina asaki Nasrim tunda
nice me lefi duk abin da ake zargina dashi nayi Nasrim kuma a sake ta".

Nasir yace "hakan bazai yuwu ba ita Nasrim rai har ukku ta kashe ke kuma ansame ki
da safaran kwayoyin poison sannan kin sawa yara jikokin ki daya yamutu daya ta tahi
yanzu kuma yau kin sawa uwar mijin ki wanda ta na nan rai ahannun Allah ke lefinki
da ban lefin y'ar daban".
cikin mamaki mommy ta daka har inda Nasir yake
tace'' kai ma ka yarda nice nayi duk wannan kulleleniyar ko Nasir".
Mommy ai ance ke kika cewa Hajja zata ga aikin tubebbiya so FURUCIN ki ne."
girgiza kai mommy tayi tace'' TABBAS NASURUDDEEN WANNAN *FURUCINA NE* amma ka yarda
zan aikata hakan".

tabe baki yayi ya d'aga kafadun sa


yace" me zai hana na yarda nasan abinda yake jikin zuciyar ki ne ai *ZUCIYAR MUTUM
BIRNIN SA* ".
ya k'arashe maganan yana juyawa ita kuma mommy police suka kamata suka shiga da ita
cikin motan
cikin kuka maimunatu me aikin mommy ta dauki waya ta kira Dr Hafsa tana gaya masa
wannan sabon labarin

Mommy acikin cell ta kalli Barira tace'' Barira dan Allah ki dubi zaman da mukayi
dake tun baki kai budurwa ba har Allah yayi na hadaki da drive na kukayi aure na
dauki duk wani d'awai niyar ku da dangin ku da mijin ki da ranan ku na zauna daku
bisa Amana ki dubi da rajan wannan ki gayamin Wanda yasaki wannan aikin ni wllh
zan sa afitar dake kuma bazan gayawa kowa bani kawai rayuwar nasrim nake son
kubutarwa kinga Nasrim y'ar kice kema".
dariya Barira tayi tace'' mommy dawayo zaki min to dan kin min aure ina zauna a
k'ar k'ashin ki sai me ba wahala nake miki ba wahalan da nakeyi dake kin isa kiyiwa
kan kine ko kudin ki zai miki to Wanda yasani aikin kudin da zai bani yanke
talaucine nima yanzu gashin kaina zanje naci na dauki ma aikata masu yimin shidima
duk iko da isan da kikayi min da wahalan da na sha akansu zan sauke maganan zaki sa
asake ni malama kiyi ta kanki ni yanzu za azo ayi belling dina".
tana rufe bakin ta kafin mommy tashi magana akace Barira Adamu tazo aka bude mata
har zata fita tajuya tace " ammm Mommy zandan bude akwain gol din ki zan Dan zab'i
wanda suka min kinsan na zama Hajjjaju."
ta k'arashe maganan tana d'agawa mommy kafada tare da canza tafiya irin kita tama
zama Hajiyar tafice police din yaja kofar yasake kullewa
dafe kanta mommy tayi tace BARIRA aminceciya ta ke duniya
bajimawa aka zo akace Mommy tazo ahankali tamek'e tabi yar sanda
Dr Hafsa tagani a zaune a falon station din tazuba uban takumi mommy dafa Dr Hafsa
tayi firgir ta juyo mek'ewa tayi tsaye tace'' Fanna kece acikin wannan halin waini
meyake faruwa ne meyasa duk wannan abubuwan suke faruwa dake Dr Fanna ke macece me
son ibada me yawan kyauta mewancan tausayi me yasa why why Fanna"?.
zama mommy tayi tace'' Hafsa sai yanzu na gane duk akan me duk wannan abubuwan suke
furuwa dani Dr Hafsa nayi kuskure babban duk wannan abunda yake samuna na gama
nazarin hakkin mama Emaka ne mama ta tana Sona tasha wahala akaina Mama har
faskaren itace dayi tayi tuyan kosai tayi dako akai na duk dan tabani ingan taccen
rayuwa duk wanda ya batamin rai Ina yarinya Mama sai inda k'arfin ta ya k'are tasha
fada da mutane a kaina ta nuna min gata da son da ban taba ganin wata uwar ta
nunawa y'arta ba amma lokacin daya na gudu na barta akan soyayya da kuma ra ayin
zama musulma burina duk ka yacika narayu cikin in'ima wanda harda masu aiki na ma
motar da suka ga dama suke hawa a duniya gaba daya ahalin yanzu idan banzo na 8 a
masu kudi ba to bazan haura na 10 ba amma nabar mahaifiyata da danginta cikin
talauci yanzu idan mama emeka taji nice Dr Fanna 3brother zata yafemin nayi kuskure
babban a da tsoron masifan mama emeka ne ya hanali zuwa amma yanzu ai ba abinda
zata iyamin meyasa banje na sauk'e hakkin ta dayake kaina amatsayin y'a ba duk da
airniyace tana da hakkin akaina Allah bazai barni ba Ina son ganin Mama na duniya
ta shagalar dani na manta uwar ta haifeni sai yau na tuna da ita ina buk'atan
adduar Mama Dr Hafsa mama ta kawai nake son gani tabbas hakkinta ne yafara bibiyata
nasan ta rayu cikin kunci adalilin rashina ".

Dr Hafsa ta numfasa tace'' hakane amma yanzu mu fuskanci halinda kike cikin idan
kika fita zamuje wajen Mama zata yafe mana maimunatu tamin bayani a rar rabe naje
nasamu nasir amma yana gaya min wasu magan ganu da ban gansu dasu ba meyake
faruwa".
Mommy cikin kuka tayiwa Dr Hafsa bayani
Numfasawa Dr Hafsa tayi tace'' kinsan wanake zargi yanzu kuma NASIR nake zargi
doctor".
girgiza kai mommy tayi tace'' Nasir bazai taba min haka ba duk da bai goyi bayana
ba nasan mutumne da yake bayan gaskiya akoda yaushi azaton sa Ina da lefine shiyasa
bai shiga cikin lamarina ba amma nasan watarana zai kuka da kansa idan abin yabiyo
ta kansa".
cikin b'acin rai Dr Hafsa tace'' Fanna ki ajiye duk wani yarda da ki kayiwa Nasir
ki bude Idon ki idan ba haka ba wllh haka zai gama dake dama so dayawa abinda kake
son tashi Allah zai jarrabeka ni danaji FURUCIN Nasir akan ki tabbas na zar geshi".
Mommy hannun Dr Hafsa takama tace'' Dr kidena zaigin Nasir akan me Nasir zai min
haka".

Dr Hafsa tace'' akan dukiya mana ba kin dauki dukiyar ki gaba daya kin dank'a masa
ma yayi nutso aciki yaji dad'i yana tunanin yazama nasa saboda baki da yaro namiji
sai kuma ga Nasrim ta haifi maza kinga dukiya wata rana zai zama na Nasrim ne da
yaran ta shiyasa ya kashe mijin ta da yaran ta kuma ya d'aura al'hakin kisan akan
ita Nasrim yanzu haka kimga wannan *sammaci* ne na daukaka k'ara wai bai yarda da
hukuncin da aka yankewa Nasrim na zama agidan yari ba sai de a yanke mata hukuncin
kisa
kuma gashi kema ance kotu za aturaki kinga dukiya yazama nasa yanda yahau kan
dukiyar nan ba Wanda ya isa ya k'owace".
Girgiza kai mommy tayi tace'' Ah Ah Ah Hafsa Kar ki rabamin hankali karki da samin
wani abu azuciya akan Nasir Nasir Amana ne awajena kuma Nasir bazai taba min haka
ba duk Wanda ya shirya wannan to da niyar yarabamu da Nasir yayi dama kuma wllh
kowaye ba zanyi nasara Allah yana ji yana gani".
tsaki dr Hafsa tayi ta tashi zata tafi mommy ta rik'ota tace'' Hafsa ya Nasrim kin
je wajen ta kuwa".?
cikin b'acin rai Dr Hafsa tace'' eh anji ma zan koma akwai lawyer da yace na
rakashi Nasrim akwai taurin kai irin naki har yanzu taki bada hadin Kai tayi bayani
yanda lawyer zasuyi aiki akan sa saboda cese babban ne a high court anan za ayi
Shari'a amma yanzu kafin nan zanyi cuku cukun beliln din ki dan idan kina nan aikin
bazai tafi yanda yakamata ba duk dama Ayman da Ramadan da Kamal suna bakin k'okarin
su k.....
Police din da yake tsaye akan sune ya ce Hajiya lokaci yayi haka de mommy ta dashi
Dr Hafsa kuma tawuce office din D P O

Difio yace Hajiya cese din doctor Fanna babban ne bazamu iya bada belling din ta
ba yanzu haka ma cuku cukun turata kotu muke idan kotu ta bada beliln to
Al'hamdulillah".

haka Dr Hafsa ta hakura ta karasa gida tana zuwa gida abakin get ta tadda motan yan
sanda da kuma wasu motancin 3 A FULL har anbude mata get zata shiga wani police ya
dakadar da ita dacewa ita suke jira sunyi arrested dinta cikin mamaki tace'' menayi
motan da yake tsakiyan motocin 3Afull ya nuna mata fitowa tayi ta karasa wajen
motan ahankali Nasir ya bude kofar yafito da k'afar sa daya wajen Ido cikin ido ya
kalli Dr Hafsa
yace "Mom yakike"?.
"Lafiya Nasir meyake faruwa ne".
Numfasawa yayi tareda kunna mata recorder din muryar ta acikin wayan sa inda take
cewa Nasir take zargi ya mek'a mata sai da tagama ji ta mek'a masa

tace "kenan a yan sandan ne aka samu wani muna fikin ya tura maka tattaunawar mu
ko."

murmushi yayi yace " ba munafiki bane akan aikin sa yake".


"Dr Hafsa tace'' shikenan yanzu yakake son ayi"?
"Mom baki ji police yace za atafi dake ba Ina neman hakkin na ne akan kazafi da
kika min dan k'azafin kisan kai ba k'aramin cese bane".
Dr Hafsa tace'' Nasir kai ba mutum bane butulu azzalumin maci Amana ban taba ganin
azzalumin irin kaba Dr Fanna kayiwa haka matar da har yanzu bata yarda kaine kake
kulla mata duk wannan abun ba yanzu gashi ni da nake k'ok'arin akan naga tafidda ta
nima kajefani cikin wani hali to wa zai tsayewa Fanna bata da kowa".
cikin sauri ya k'atse ta
"Ah Ah Ah Mom kika jefa kanki de Sharri na miki baki fada ba to Nasara baya yafiya
kuma ba a sabawa umarnin sa."
ya k'arashe maganan zai ja kofar motan yarufe Amira da take cikin gida tafito da
gudu tace'' haba Ya Nasir Mom cefa idan bakaji nauyin ta haifi irinka ba ai zakaji
nauyin ya Ayman ko Ya Aliyu".
wani kallon kekuma awa Nasir ya mata
yace "ta shiga cese din kidan mune cese din gidan mu kuma hatta mommy ban ragawa ba
balle ita cese din gidan mu family issue ne idan bare ya shiga bazai masa dad'i ba
dan haka cikin ku duk Wanda yace zai shiga to zai gama rayuwar sa agidan prison
bayan haka Ina kuma Wornig din ku duk Wanda yayi gan gancin zuwa acikin ku da sunan
zanyi belling din Dr Hafsa to shima zai gama rayuwar, sa a prison
Yana gama fadan haka yaja kofar yarufe direba yaja
Kuka Amira ta fashe dashi tana gani akayi cusa momn ta amota aka tafi

*Ummmm wannan rikicin na gidan manya ne Dr Hafsa kin kain ki sai Allah yafiddaki*

*Tofa masoya muje zuwa ko ya Izza da Humaira zasu kasance ko ya ya Nasrim take a*
furzin
BATUL

*ban taba kuka acikin labarin na iran na yauba idon har dishi dishi yake dak'er
nayi typing wllh pg yau yaman tausayi Sosai mommy tana cikin wani halin mutanen
duniya akan dukiyar ba abinda bazasu iya ba wani lokacin kai talakan kafime kudin
kwanciyar hankalin*

*BJ*
*08062383027*
[4/8, 1:48 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE*
_rikicin babban gida_

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*

*masoya Ina godiya sosai da comment din ku Allah yabar kauna* 🤝

17

*Prison*

"kai kai kai ke dan uban ki haka ake surfen marara kiga ko dusa bai faraba shine
kika bari kika zauna dan uban ki bayin kine zasu miki surfen da za a dafa abincin
abaki".
ta k'arashe maganan tana d'aga kulkin hannun ta zata dokawa Nasrim da sauri Nasrim
ta mek'e
tace'' ma'am dan Allah kiyi hakuri wllh hannuna ciwo yakeyi tayi maganan tana nuna
mata tafukan hannun ta da yaduru ruwa sabar rike Tab'arya ".
"ke ki fa kiyayeni baki sanni bako ina miki sassauci nefa akan ke bak'uwa ce amma
naga ke zumace sai da wuto dan haka kiyi surfennan tas yafita gacan wankin barguna
na mokofta na na nazo dashi kezaki wanke tsaf Nasrim sake zubewa tayi a gaban
shrgegiyar matan da tasha stocking cikin uniform na ma'aikatan gidan prison "Dan
Allah dan Allah ma'am bani da lafiya Wllh".
kallon ta matar tayi tace'' rashin lafiya kike ke ba rain ma gaba daya kika dauka
ba dan Allah ya d'aura miki dan rashin lafiya zaki damu mutane ke ko ba kece Halima
3Afull ba wanda labarin ki yacike duniya oganniyar marassa Ima'ni ashe gado kikayi
gashe can uwar ki ma taso kashe kakar ku uwar mijin ta
ta hanya saka mata poisonin acikin abinci wai dan bata goyi bayan ku ba kai ni da
zuma naji a cikin a daidata a nacewa ma tsohuwar ta mutu kinga gada kikayi awajen
uwarki kisa saboda kuna da kudi".
"Paison mommy Hajja ta mutu to ina mommy me aka mata ita kulleta akai .?
tana magana cikin sauri kamar zata janyo amsan abakin matar
tabe baki matar tayi tace'' ai an kulle shegiya ashe anguluce da kan zabo kullum
ita kenan a gidajen radio rerere da baki tana tallata aikin al'kairin da takeyi
kowa kaji Dr Fanna three brother kamar ita dayace me kudi a duniya ashe de wai
kudin nata bata hanyan halak ta Tara ba haba ai dama wannan dukiya da ayar tambaya
akansa shi kansa Abdulsamad din fa cikin dama cikin shekaru kadan yayi kudin da duk
duniya aka Sansa dukiya kullu zakaji anyi kaza an gina ismiya agu kaza an ankaiwa
marayun jaha kaza tallafin gashi daga k'arshe hau ai ya gama fadawa kan ki da uwar
taki yanz..........
katse ta Nasrim tayi dacewa "Dan Allah yanzu ina mommy tana ina".
tana can cell mana tana ta kanta daga k'arshe nan za a kawota ku hade ku cigaba da
girban abinda kuka shuka".
wani irin azabeben Kara Nasrim tasaka ta zube a wajen summemiya
asbitin cikin prison din aka kaita doctor din ita ma ma'aikaciyar gidan prison din
ce
tace'' haba madam Timona nafa gaya miki yarinyar nan ki bita a sannu tana da
k'aramin ciki sannan bata ma cikin nutsuwar ta gaba daya ni wllh duk da tana da
lefi tausayin Haliman nan take bani badan komai ba sai yanda magan ganun ta ya
baza duniya ko Ina ita kamar ita tafara kisa kowa da abinda yake fada bayan kisan
nan ko yau anyishi amma dayake ba sanannu bane shiru kakeji kai shahara da kudi
masifa ne Allah mun gode maka da kamar a haka".
Madam Timona tace'' ke Safiyya ni wllh baruwana dawani kudin ta ko cikin ta duk
abinda sauran sukeyi itama shi zatayi uban ta ma ya yanke mata hukuncin balle mu
kuma ya rubuta horo me tsanani ajiki da bai rubuta ba da bazamu saka taba".
ta k'arashe maganan tana ficewa

can Nasrim ta bude Ido arazane ta mek'e ta zauna zata cire dripe dinda yake hannuta
sister Safeeyya ta rik'eta tace'' please Halima kar ki cire".
"Doctor dan Allah da gaskene mommy na ma ankama ta dan Allah meyasa rayuwa ta juya
mana baya meyasa hakan take faruwa damu wllh mommy tama shirri aka mata kamar yanda
aka min nasani mommy bazata kashe Hajja ba".
"Please Halima saurara waye yace miki mommyn ki tayi kisan kai karya ne mommy ki ko
dazu tazo to abinda yasa bata ganki ba duk Wanda aka yanke masa hukuncin irin naki
ana jimawa ba azo masa visiting ba kinga ke yayanki Kamal jiya yazo kuma Dr Hafsa
tazo shine aka hana mommy ganin ki amma tazo".
Nasrim tace "wllh wancan maam din ce take gayamin yanzu".
sister Safeeyya tace'' auke dama wancen mahaukaciyar ce ta gaya miki kuma kika
yarda kinga alamun hankali a tattare da ita ai mahaukaciya ce".
shiru Nasrim tayi tabbas da alaman hauka ajikin matar kam ko dan ba sabawa tayi da
ganin irin wannan mutanen ba ita hatta masu aikin gidan su sunfi wannan fasali wai
ahakan ita ma aikaciyar gomnati ajiyar zuciya ta sauke tace'' shikenan Allah yakere
mommy da Khafulan da Zainab".
Sister Safeeyya tace'' Amin harda abinda yake jikin ki ko"?
da sauri Nasrim ta shafa cikin ta tabbas tayi wata biyu bata ga period din ta ba
wannan hargitsin ne ya hana ta gane ahankali ta shafa cikin na ta koma ta kanta
tana ambaton Agrif haka zakamin
katafi ka barni awannan duniya Allah kadau Raina ka kai inda ka kai na mijina towai
ni mema ya faru har yamutu ah ah na tuna Izza ce tace zata shigo rayuwar mu amma
ban kashe shiba fa mijina nefa yanka kane fa kawai kawai dan kaji tsoro kace
kafasa ai da zan kashe da tun lokacin dana yan kekan zan kashe ka amma hannu ka fa
kawai na yanka kuma ai kaya femin zamu gudu fa kace ni dakai mun saba yafewa junan
mu fa .....
Sister Safeeyya tace'' dan Allah Halima kiyi hakuri ki bawa Brain dinki huto kinga
fa har yanzu arikice kike ai da tun farko kin bawa lawyer ki hadin Kai da tun
azaman farko baza akayo ki nan ba dan bawani hujja sashishi da yatabbatar da cewa
kece ki kayi kisan in kece a video din da yaron ki yamiki ai bakiyi magana anji
muryar ki ba kuma fuska arufe ida kece meyasa zaki rufe fuska tunda da faro fuska
abude kikayi barazanan kuma meyasa akayi deleted din CC TV na gidan daga karfe
daya na dare zuwa k'arfe biyu inda kece meysa bazaki yi delete din daga inda kika
wasa
wuka harzuwa inda kike masa farazana ba kai wannan abinma ba na dauka bane kibawa
Brain naka hutu insha Allah za adauka k'ara gaskiya zai fito akama melefi a dauwa
mijin ki da yaran ki fansa kiyi kodan yarinyar ki macce idan kika bar abin ahaka
zai shafi yaruwar y'arki idan ta girma me auran tama sai ta rasa za ace ai uwar ta
ita takashe uban ta akan kishi kinga zaki jefa rayuwar ta cikin matsala ki daure ki
zama jaruma ko dan yaruwar y'arki shi namiji bashi da matsala Sosai kamar maccen".
girgiza kai Nasrim tayi tace "a a akasheni ni dan Allah bana son na kashe kaina na
tashi kafura bayan Agrif musulmine kinga bazamu haduba nafison akasheni dan Allah
Ina son na mutu".
hannu ta sister Safeeyya ta sake kamawa tace" kinsan wani abu Halima idan kika
kuskura aka daukaka k'ara kika amsa ke kika kashe su bayan kina da daman da zaki
kubutar da kan ki wllh da keda Wanda ta rataya kanta ta kashe kanta daya bazaki
taba ko hada hanya da Haruna ba amma idan kika fadi gaskiya wllh akwai hujjojin
k'arfafa da zaki fita cikin sauk'i a zaman farko ma dan haka ki daure ni kuma idan
lawyer ki yazo nace masa yanemi k'arin lokaci dan ki sake samun nutsuwa dan saura
kwana ashirin da ukku ayi zaman amma zance yanemin k'arin lokaci baki da lafiya zan
bashi katin ki yakai dan asan kina da ciki kafin lokacin kin gama shiga hankalinki
Agrif da yaran ki yanzu sunfiki samun nutsuwa nuna gidan aljannan ki kwantar da
hankalin ki kinji wata rana zaku hadu tunda dole kowane rai sai ya d'an d'ani
mutuwa".
Nasrim tace" aunty Agrif dan aljannan ne duk halinsa irin na yan aljannan ne hakuri
saurin yafiya sauk'in Kai tsoron Allah biyayya ka iyaye tausayi Kai wayo gidan
marayun sa na Zaria ko wa zai na kula dasu yanzu
bayan haka akwai kuragu da makafi da sauran nakasassu da yake biyan su albashi duk
wata dubu talatin wa zaici gaba da biyan su dama ni yake sakawa ko baya k'asan nake
vocher duk wata sai ansamu k'arin mutane yanzu waye zanyi duk wannan".
Sister Safeeyya tace'' ke Nasrim amma sai kin yarda kin rayu ke zaki cikaba da
yimasa sadakatun jariya duk abinda mutum yafara amma Allah bai bashi ikon gamashi
ba ya mutu akai to duk wanda yazo ya daura daga inda yatsaya Allah zai bawa wancan
ma ladan sa shima Wanda yafara yai bashi batare da yaragewa kowa ba wannan Yana
daga cikin adalcin Allah da rahaman sa yanzu ko shekara nawa kikayi kinayi shi Yana
da lada kema haka idan kika koma ga Allah duk Wanda yazo yasake farawa kina da Lada
shiwanda yafaran Yana dashi shima Haruna Yana da shi dan sada katunl'jariya ba
karamin abu bane Allah kamamu ikon yin sa ko da kadan ne".
numfasawa tayi tace'' insha Allah Aunty inde da Raina sai sai na k'ara daga inda ya
tsaya yanzu haka inda za aduba account din Agrif wllh baza asamu kyakkyawar Million
talatin ba duk yayi kyau dasu kullum bayar wa yake su ya Kamal har company ne dasu
Abbaty ma k'anin sa amma shi kullum idan nace meyasa ba zayyi tatali ba tunda
dukiyar ba dashi bace dukiyar mutum ba abin dogaro bane sai yace'' shima rai ba
abin dogaro mane Wanda kabayar shine naka acan inda ran zaije ashe da gaske tanadin
yakeyiwa kansa Allah yasa halayen sa masu kyau subishi wayoo Haruna meyake faruwa".
b'ata rai sister Safeeyya tayi tace''zaki fara ko bari ma na miki alluran bacci
kada wancan azzalumin tazo taga idon ki biyu ta ce kikoma ciki".

**********************
*Three brother house*

da alama meeting akayi Hajja an salamota tana zaune Nasir cikin b'acin rai yace "
to idan ba atsakanin mu abin ya fito ba waye yafito da magana bayan nace abar abin
a hannu na ni zan dauki mataki nasa anzo an kama mommy amma kuka fitoda maganan nan
a duniya kowa yaji duk inda kalek'a a duniya hoton mommy ne koma wane danshegiyar
ne ya fitar to zan bincika na tabbatar a cikin gidan nan abin yafito wllh ko waye
idan nasamu dasa hannun sa wllh abin bazayyi dad'i ba kuma a kansa zan dasa
binciken abin da yake faruwa".
Abbaty yace'' yes boss wllh nima abinda nake son aduba kenan wllh boss Ina
tausayin Nasrim". haka de kowa ya tashi gida kam kowa yanzu jikin sa lak'os Hajja
ma tunda abin yafaru da ita shiru kake ji tayi k'im tana tsoron ran

Izza ma samun Baban tayi tayi masa tatas da cewa idan ma shine yake kashe kashe to
wllh itan yakashe Hajja burin na auren Kamal bazai cika ba
Dariya yayi yace tasu ma ta ishe su Dan har yanzu rikici gaba daka ma zata b'are
musu

*Bayan sati 2*
*rayuwar Nasrim a gidan yari*
balefi ta dan sake har tana shiga cikin abokai
sannan aikin wahalan ma yanzu an dan rage mata saboda ciki ta bata wankin barguna
bata faskaren itacce
sai surfe shara guga da dan k'ananun abubuwa kallon Halima da take dinke uniform
nata na firsunoni tayi yarinyar k'arama Sosai cikin tausayawa tace'' niko takwara
dan Allah me ki kayi aka yanke miki hukuncin rai da rai ina sausaya muku keda
Lawisa da Maryama bazaku wuce shekara ashirin ba kuma gaku makarantan Al'kurani
kuna son ibada sai nake ga kamar akasi aka samu balefin ku bane kwata kwata bakuyi
suffan masu kisa ba".
tashi shiru tana jiran taji daga Haliman
Halima ajiye alluran hannun ta tayi ta fuskanci Nasrim Sosai tace'' Aunty Halima
wllh bani da lefi kullum Ina gayawa Allah yafito dani kodan mahaifiya ta ni kadaice
macce Allah ya daura mata Sona yanzu haka hawan jini ya kamata kullum ana jigila
asbiti da ita wllh inason na rayu kodan ita amma gashi har na shekara anan".
gyad'a kai Nasrim tayi tace" to wakika kashe".
cikin kuka tace'' kamar yanda kika gani arubuce ajikin rigana sunana Halima Ibrahim
ni haifefeyar cikin garin nan Kano ce ni daya ce mace acikin yan uwa na maza goma
nice ta hudu wato Ina da yayu ukku ina da kanne bakwai maza
a cikin anguwar dawanau Ina da uwar d'aki aunty amarya Wanda tana da uwar gidan ta
me yara Tara ita kuma uwar dakin tawa amarya ce dan haifuwar fari ma tayi in zata
shiga wanka dasafe ni take K'ira na rike mata jaririn ta idan tayi wankan tukun zan
shirya natafi makaranta haka da yamma ranan da tsausayin zai fadamin danaje da safe
sai nace wa aunty dan Allah zan kaiwa Umma Mubashir ta gansa sai tayi dariya tace''
to Halima da yammma sai ki kai shi kinga yanzu Abban Rashid bai fita ba bazai bari
ba nace to da yamma kuma Musa saurayina ya nace sai naje na duba yayar sa gidan ta
kuma danisa idan nagaya Umma baza ta barni ba shine nayi shirin islamiya naje gidan
yayar Musa ban ma same taba haka nadawo a k'afana sai da magaru ba nazo sai na
tsaya a gidan anuty amarya dan nasamu nacewa Ummu anan na tsaya rike mata mubashir
nasamu aunty tana wanka sai kishiyar ta tana sallah yaran kishiyar ta kuma duk maza
ne suna masallaci
na samu yaron akwance acikin katifar a baranda sai kishiyar ita ma tana sallah a
kofar barandan ganin lokaci yakure yasa na wallah nace Aunty amarya nazo kuma kina
bandaki ni natafi na fice da saurina naje nacire kayan islamiya nayi sallan magaru
ba bayan Isha Zakar dan gidan kishiyar aunty Amarya yazo wai Halima inji aunty ki
kawo Mubashir Abba yakusa zuwa
sai nace ai banzo dashi ba wasa wasa shikenan sama da k'asa aka nemi Mubashir aka
rasa gowa sai yace nice karshe fita kuma shijab ne ajikina sai jakata ta leda da
yasinke na runguma to nan fa kowa sai yace ai yaganni rungume da rayo itama aunty
Amarya tace'' aidama ni nace da yamma zan kaishi wajen Umma haka kishiyar aunty ta
bada shida a kotu na taga lokacin da na dauki yaro kinji dalilinn da yasa aka yanke
min hukunci zama gidan yari
Ta k'arashe maganan tana fashewa dakuka
Nasrim tace shikenan kiyi hakuri ni sunana Barrister Halima Abdulmajid insha Allah
zan temaka miki saura na Maryama da Lawisa
bayan magaruba Nasrim ta samu lawisa ta mata tambaya cikin shikima tasu ta lawyer
kuka Lawisa ta fashe dashi tace'' tabbas nayi kisan kai amma wllh ban zata zai mutu
ba
Sunana Lawisa Hasan iyayena cikakkun yan shi'a ne wata rana muka kaiwa wani abokin
Babana ziyara jigawa state a wani k'aramar hukumar malummadori kwanan mu biyu amma
ban gamsu da yanayin kallon da abokin baban nan nawa yakemin ba bayan sati biyu
kawai sai abokin Babana ya kawo mana ziyara shima da dare yayi kawai sai yacewa
Baban mu shi bazai iya kwana ba macce ba dama da matar sa yake tafiya yanzu kuma
tana da tsohon ciki bazata iya bulaguro ba kawai sai Baban mu yace sai kayi auren
mutu'A da Lawisa ko da Baba yagayawa mamar mu yarda tayi tace Allah yabada lada
malam ai bak'on ka annabin ka
Baba yasame ni wai naje d'aki bak'i nace mezanyi yace yamin auren mutu'A da abokin
sa dan haka natashi muje Baba ya sokoni agaba har d'aki ya barni kulle koba abokin
Babana yayi zai kwace min budurci da k'arfin dan naki amincewa dan ni bana ra ayin
shi'a inada akidata aboye akwai wani saurayina dan izzala ne na gani kasheni kullum
yana gargadina da auren mutu'A shine muke ta fafatawa har yakusa cin galaba a
kaina Allah ya temake ni naga wani Reza ak'asan kujera shikuma yariga ya shagala da
abin da yake bai san ma na dauki Reza ba dana kama gaban sa yazaci na bada kaine
yafara sakamin albarka Yana cewa yawwa shafamin kawai ni kuma tun k'arfina na gusza
Reza a gaban sa wanda najimasa ciwo Sosai yafara ihu nan take jini yafara zuba su
Baba jin ihun ba iyaka yasa sukazo bakin kofar suna tambaya lafiya kasa bada amsa
nayi har Baba ya tura kofan yashiga kafin akai abokin Babana asbiti har rai yayi
halin sa wlllh banyi da niyar kashesa ba nayi ne da niyar na kare kaina Allah ya
k'addara hakan dan ni nariga nayiwa kaina alk'awarin Habu zan bawa kaina kinji
dalilin".

shiru Nasrim tayi tana girgiza kai can tace ''Lawisa insha Allah zaki fita ai kinyi
ne dan ki kare kanki bawai niyar kiyi kisan kai bane kuma ko a Constitution na
k'asa ba ayarda namiji yace zai nemi macce da k'arfin yaji ba inde ba matar saba ko
abinda yafaru dashi shi yaja kuma auren mutu'A sahabban anbabi sunyi da sukazo
Annabin duk da bai ce meyasa sukayi ba amma ya hanesu dasu kiyaye gaba dan haka
auren mutu'A Annabi bayyi ba ba sunna bane Isha Allah zaki kubuta iyakar ki kiyi
azumi kaffara".

Nasrim da tunanin wannan ta kwanda dasafe tasamu Maryama tana tambayar tabata
tarishin ta Maryama tace'' wai me zakiyi da tarishina tarishina bashida kyau Nasrim
tayi ta naci amma taki rabuwa tayi da ita
Nasrim wajen sister Safeeyya taje ta lallabata ta bata wayan ta ta kira daddy sai
da sister Safeeyya ta duba sosai taga bakowa ta bata tace " to minti 1 cikin sauri
hannu na rawa Nasrim tasa number daddy wanda private ne bajimawa ya dauka
"hello hello yace
shiru Nasrim tayi tana sauk'e ajiyar zuciya yace "waye akan layi kuka Nasrim ta
fashe dashi Daddy da yake zaune tashi yayi tsaye Yana cewa NASRIN''
cikin kuka tace'' nice daddy "
Nasrim meyasa zaki min haka meyasa duk lawyer da yaje miki sai ki k'i bashi hadin
kai kode da gasken kin aikata ne".
"Daddy bani da amsan badawa ne nide nasan ban kashe suba amma daddy Dan Allah ga
wata alfarma nasamu wasu yaran da aka yanke musu hukuncin irin nawa amma bataren da
bincike ba daddy inason kasamu tsayayyun lawyer su fitar dasu wllh yarane kanane
basu Kai nima duk yan mata ne".
Daddy yace ok idan akayi nadu zaki yarda ayi naki kema cikin sauri tace'' Eh
daddy".
"Ok zan tura Barrister shashid ya binciki ka filet din su afara aikin akansu amma
yakike my daughter
" kina cin abinci Sosai naki shariyar ma sai kin haifu mun nemi alfarma an d'aga".

"Ok daddy kadinga turawa Aunty safiyya kudi ita zata dinka siyamin abinda nake so
daddy Ina son naganka naga mommy naga Zainab da Khaldum".
"Ok my daughter ni ba halin na ganki mommy ki ta tafi ummara dan ta gayawa Allah
kema ki dage da addua kinji".

**********************
ako kaman wasa aka fara Shari'ar su Lawisa kuma Al'hamdulillah anyi Na sara na
Halima kishiyar aunty Amarya ce ta dauke yaron tsabar kishi amma de bata kashe
Shiba wata kawar ta bawa kyauta a Bauchi an yanke wa kishiyar anuty amarya zaman
gidan yari na shekara daya bisa adalci tunda aunty Amarya tace ta yafe
To fa wannan abin yasake jayo hankalin mutane kan Nasrim kowa sai tofa al'barkacin
bakin sa yake wasu suce duk neman sunane wasu suce tana da tausayi Umma Halima
zubewa tayi agaban Nasrim sai fatan alkairi take mata tana cewa insha Allah kema
sai kin fita

Nasrim ta maida hankalin ta akan addua da kuma kula da cikin ta ajefi tana bibiyar
Maryama dan tana mugun son jin labarin ta ko meye

**********************
*bayan kwana biyu*

Kamal da daddy
Kamal yace " daddy me yasa gidan nan daga wannan sai wannan ya za ayi ace wai anje
anyi belling din mommy kuma batare da sa hannun kowa a gidan nan ba sannan ba asan
inda take ba daddy hakkkin kane ka neme ta amma kayi shiru".
Daddy yace to Kamal ya kake son nayi Ina zan same ta nasani ".

"Daddy ni na bincika ance Nasir ne ya dauke da a police officer din amma tsabar ana
tsoron sa ankasa tuntubar sa Ina yakai ta aiko ba komai har yanzu mommy bata gama
idda ba amatsayin matar ka take".
girgiza kai daddy yayi yace" Kamal kana damuwa da abinda bawani abin damuwa ba
Fanna ba karamar yarinyar bace nasan Nasir bazai cutar da ita ba in ma shi din ne
ya dauketa kuma kayi lisafi mana ta gama idda furuwan abin wata ukku ne cuf yanzu
so ban sani ba ko ta canza wajen zamane ".

"Daddy Nasir shi ya dauketa an tabbas min da haka amma da na tambaye shi cewa fa
yayi shi bai dauki mommy ba sannan ana gani yafita da su Khafulan da Zainab sati
biyu an rasa inda suke ni wllh duk motsin Nasir tsoro yake bani Ina zargin abubuwa
dayawa".
Daddy yace'' me yake maka tsoron"?.
numfasawa Kamal yayi yace gani nake dukiyar mommy yake so kar ya hallakata ga yaran
Nasrim ba asan inda yayi dasu ba".

gyaran murya daddy yayi yace'' Kamal ka dena irin wanna magan ganun ai idan cutar
dasu zayyi bazai fita dasu a idon jama'a ba bana zargin Nasir na komai saboda bai
kasance cikin masu boye abu ba komai nashi afili ya keyi ".

haka de Kamal ya tashi shi yarasa inda zai bulowa wannan lamarin k
gaba daya kansa ya gama kullewa

Mommy tayi shiru awani tafkeken parlou da dake ciki ta gasa gane wane garine amma
de nasan ba Kano bane tunda anyi tafiya me nisan gaske da ita idon ta arufe juyowa
tayi tana shafa kan Zainab da take bacci sai Khafulan daya dameta da jikinsa yana
masa ciwo tanemo basa Ball
Jin an murd'a handle yasa da sauri Mommy ta juyo mek'ewa tayi atsaye tace
" Nasir dama Kai kasa aka kawomu nan".
Murmushi yayi Yana k'arasowa yace" mommy Eh wllh ya zauna yana ajiye file din da
yake hannun sa a gefin sa yafito da bindiga acikin al'jihun wandon shima ya ajiye
yace "mommy ayau nake son komai ya zo k'arshe dan nagaji da wannan b'oye b'oyen
zaki saka hannu a wadan nan takaddun da sunan kin barmin dukiyar ki gaba daya sai
komai ya zo k'arshe kamar yanda na karboki haka zan karbo y'arki ma nide dukiyar da
ubana ya Tara wata ba zata zauna tana ciba kum..........
Bai k'arasa ba mommy ta tashi tana nunashi bakin ta Yana rawa tace'' Nasir wllh
k'arya".
shima mek'ewa tsaye yayi yace mommy idan ni zanyi k'arya ai wannan bazayyi ba ya
k'arashe maganan yana dauko bindigan tare da seta mata a k'ey".

*To masoya muje zuwa wai waye sta din FURRUCNA NE nikam meje zuwa ranan Monday
insha Allah da misalin 9 pm*

*masu yawantambaya na sunayin da suke cikin littafin *FURUCI NA NE*


*ai nake ga duk ka sunayi ne na hakikka sai kawai dan alkunya da akayiwa* *Halima
nasrin wata itaciya ce *me k'amshi da fan sha'awa a* *gidan aljannan*
*NASRIN MINALLASHIH*

*Haruna Aarif ana nufin kaman babban mutum ko jaroran*


*Khaldum basarake*
*Aiban kalman godiya*
*Khafulan jajircece*
*Fayyat mai alfarma shima de kalman sarautan*

Bj
[4/8, 1:48 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCINA NE*
( _rikicin babban gida_ )

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*

*18*

"wllh k'arya shima bindigan da bullet din su keyi k'arya suke su fasa kan mommyn
Nasir tace'' tana ture bindigan a k'eyar ta dariya yayi yana jefawa Khafulan
bindigan wasan yace'' wai mommy kina nufin ban iya Acting bane baki tsorata ba".?
murmushi tayi tace''
ai ba aikin ka bane shiyasa ko kyau bai yima ba".
Khafulan yace'' Papa nifa Ball nake so jikina ciwo yake min so nake nayi Execise.'
dafa kansa Nasir yayi yace''ooo my God son rigima dare ne kaje sama ka kwanta
zamuyi magana da mommy good night ".
yaron zai sake maganan Nasir ya d'aga kai yamasa kallo na gaske Wanda idan Zainab
ko su khadum yayi wa har fisari suke amma da yake Khafulan shima Theron kan sane
jifa yayi da bindigan hannu sa yana turo baki da gun guni yayi gaba mommy dariya
tayi tace'' oho de ai kwara da yazo inda ni da karena ne ai baza kaje ba".
Bai juyo ba amma yanda yake yarfa hannun da gani masifa yake
Nasir ya sauk'e a jiyan zuciya yace'' Mommy yaro nan bashida kunya ko kadan fa".
Mommy tace'' duk waya batashi ai idan ana original copy to Khafulan naka yayi ba ma
photon copy ba."

zama yayi Yana dauko Files din da yashigo dashi ya mek'a mata yace'' zaki sa ka
hannu anan mommy mommy k'arba tayi takaddun ne na company daya bayan daya tasa
hannun shedan ta mallaka masa batare data tambaya meye dalilin sa nayin hakan ba
ita de tasan bazai cuce ta ba
jiki a sanyaye yake kallon ta shi yarasa wane irin so da kauna mommy take masa ai
ko dan da ka haifa yazo da wannan batun babba za ka iya tsayawa kace meye dalili
musamman idan akayi duba da wasan da yamata na yanzu da kuma abin da Dr Hafsa ta
kaya mata bai san da afili ya furta" mommy idan ina dake a duniya narasa komai ma
zanyi godiya".
d'ago kanta tayi tana cigaba da kallon sa tace'' ina ai bazaka rasani ba banayi
maka alk'awarin sai naga jikojin ka ba dan Allah Muhammad ya isa haka kayi aure kai
baka ga duniya yana k'erewa bane ga Abbaty nan kanin bayan ku zaiyi aure badan
wannan abinda ya faru ba da wata kila matar sa tana da k'aramin ciki amma kai shiru
yanzu da mutuwan Agrif da Aiban kaine shikenan watara za amanta ka gaba daya yanzu
kaga ko su khadum da Fayyat ba za a manta suba tunda ga Khafulan nan duk Wanda ya
gan shi zaice ai su ukku aka Haifa jikoji da tattaba kunne ma sai sunce ai kakan
musu ukku aka Haifa amma kai kam b'ata zakayi bat".
a take yanayin sa ya canza cikin b'acin rai yace" towai mommy banji zan iya son
yarinyar mutane ba zanyi aure ne bayan nasan bazan iya mata adalci ba ai Annabi
yace aure sai kaji zakayi adalci kayi hudu ma amma idan kaji ko dayan ma baza ka
iyayewa adalci ba ka hakuri dama sunna ne ba farirla bane".
"haba Nasir buri nane fa kayi kodan ni".
tsaki yaja yakoma Nasuru sa sak yace'' saboda ke zaki zauna da ita ina gaya miki
gaskiya kina sake wahalar da kanki."

Cikin b'acin rain itama


tace
"to Nasir ai naga kana da Wanda zaka iya zama da ita mutane sunfara surutun inda ni
na haife ka bazan bari ka kai kusan 36yrs ba aure ba kana shiga 40 fa ka fara zama
dattijo kuma naga kana da Wanda zaka iya zama da ita Ina Zuhura yar maiduguri nan
tana da kirki zata dace dakai daganin hakurin ta zata iya zama da baud'adde irin
ka....
katseta yayi dacewa "mommy bakina da naki na cemiki Ina son ta zan iya zaman aure
da ita nifa kawai na ganta da irin zanen kine fa kuma yar maiduguri shine nake dan
mutumci da ita shine so".?

"To shikenan my son kar ran ka yab'aci ina maka addua wata rana zakayi".
d'aga kafada yayi yana mek'ewa tsaye yace'' shi ke nan
mommy ki kula da kanki da yaran".

Mommy tace'' kai Ina zaka"?.


"Kano".
Yabata amsa a tak'aice
cikin mamaki tace'' nan din ina ne".
cikin wasa yace'' gidan kaso ne".
girgiza kai tayi tace'' my Son".
har yaje tsakiyar parlourn mommy ta mek'e ta kamo hannun sa tabaya tace'' dan
Allah Nasir kafitar dani a duhu kagano wani abu ne waye yasawa Hajja guba ina
Barira waye yayi belling din ta kana ganin idan aka kama Barira ai asiri zai tonu".
"Mommi komai yazo k'arshe fa kiyi hakuri ko kin koma gidan kar kicewa Barira komai
nasan yanda zanyi bana son kisake cewa komai".
"shikenan Nasir nabar komai a hannun ka har cese din k'anwar dan Allah Nasir ka
temaki rayuwar k'anwa.......
dakata Mommy wai meye naki na damuwa da wacce y'ar ne ni kadai ma na isheki rayuwa
balle ga Zainab ga Khafulan daga yanzu ki lissafata cikin gawar waki dan cikin da
yake jikin tane ya hana bamu daukaka k'ara ba dan al amarin yafara bani mamaki har
wasu makasan k'awayen ta
ta fitar acikin gidan prison din da take.....
ajiyar zuciya mommy ta sauk'e ta katse shi da cewa shikenan Nasir yanzu yaushe zamu
koma gida dan kwara ina daga can yafi".
"akwai gyare gyare da akeyi a part din ki ne saboda k'ara matakan tsaro zuwa
tomorrow ma Ina ga saudia zaki wuce idan kin dawo sai ki sauk'a a can nan inda kike
Kaduna ne akwai komai a gidan Sai anjima adamu zai kawo miki girls house akwai masu
gadi sosai a gidan".
har juya zai fita kuma yajuyo yace'' amm yawwa Mommy zakiga na kulle general
account din ki idan kina buk'atan man yan kudi ki tambaye ni".
gyad'a masa kai kawai nayi takoma tana zama gaba daya tunanin ta ajagule yake
meyasa Nasir ya tsani Nasrim haka wane zuciya yace duk lefin ki ne tun yana k'arami
zuciyar sa ta ginu da kiyayar ta amma baki kwabe saba gashi yanzu anzo inda shi
kad'ai ne zai iya mata maganin abin amma ba zayyi ba saboda yana daukan ta amasayin
mak'iya yanzu yazanyi Ina Dr Hafsa tabani shawara ko tana zuwa duba Nasrim nide tun
ranan farko bata sake zuwa ba
da sauri ta mek'e har an bude masa mota zai shiga back seat
yaga fitowar Mommy tsayawa yayi yana sake hade fuska a tunanin sa maganan Nasrim
zata masa
cikin sauri ta k'araso tace'' waya ta fa ?."
a tak'aice yace'' suna gida".

"to Nasir haka zanyi ta zama inason yin magana da Dr Hafsa".


bai sake ko juyowa ba ya shige mota
Mommy dafa kai tayi afili tace'' Allah ya shiryamin kai ya kareka daga dukkan
Sharri yabaka sa'a da Nasaran rayuwa".
Komawa tayi ciki

*******************
*Three brother*

Nasir numfashi yasak'e idon sa akan Hajja yace "ammm Hajja Mommy ta mallaka min
komai nata hatta company dinta na shikama nikuma na mallakawa Zainab yar gidan
Agrif company sarrrafa Madara nawa na Legos sai yaran Aiban mata guda 3
tun gafin ya karasa gaban Izza yayi wani irin bugawa !!!!!

yacigaba yaran Aiban Muwadda da umdatu da Musanat na mallaka musu k'aramin company
k'arfe da yake Chaina babban company karfe kuma Khafulan
San nan dama Khafulan da Khaldum da Fayyat suna da kaso 1 bisa 3 acikin nawa hakan
yabawa Khafulan daman mallakan rijiyar Mai fetur na Istanbul ma ana na hade masa
waje daya kenan nashi da na yan uwan sa da yagada ina fatan kowa yagane".
ya k'arashe maganan yana mek'awa Abu takardun kyautan da yayi kowa yace Kai Masha
Allah ka kyauta Allah yakara bude
Hajja tace'' amma Nasuru banji na Abdulsamad dan wajen Kamal ba".
Nasir juyowa yayi yana kallon Mai sunan Abban sa dayake zaune a kusa da Mama dan
shara 7 yajuyo yasake kallon Hajja yace ai shi yana da uba ni kuma marayu na yiwa".
yana gama fadan haka yamek'a yafita Hajja sai data tabbatar yafice tace'' lalle
wannan kyauta na renin hankali ne yoo banda renin hankalin ya zauna Yana mana
kyauta na iko wai Fanna ta mallaka masa komai cikin dukiyar ta kuma ya dauka yabawa
Khafulan jikanta kaso mafiyawa yo anyi ba ayi ba abude a gindin su ya k'are yo
banda ma mutuwa har a dukiya Abdulsamad mutum zai zauna yana min iko Abdulsamad
wanda naga dama yake wa kyauta
Kuma alokacin sa ba nuna ban banci amma shi yaraba bai bawa dan Babana Kamal ba yo
banda ma bayahuden banza da bai san darajan mai sunan uba ba ai shi ya kamata ma
yafara bawa kyautan yaci darajan sunan uban sa ma mana zonan Abdul ni Ina da gidan
gona na baka kaji".
ta k'arashe maganan tana jawo yaron jikin ta
a wani irin fusace Kamal ya fita a fili yafur ta yau za ayi fallasa acikin gidan
nan

Nasir yana shirin shiga bathroom har yakama handle yajuyo jin an banko Kamal ya
k'araso inda yake yace'' Nasir me yasa ka renawa mutane hankali ne kana Abu kamar
kai ka haifi gidan gaba daya to wllh kayi hankali a tafin hannu na kake ina ka kai
Mommy nasan duk inda Mommy take tursasa ta kayi ta samaka hannun a dukiyar ta".
ahankali Nasara ya saki handle din ya tako gaban kamal dafa kafadan sa yayi cikin
jan murya da isa da k'ajinin sa yace'' kamar ne ma ai ni ne babban wa acikin gidan
nan shi kuma babban wa ubane sannan ai uwar da ta haifi iyayen gidan ma a gaban ta
nayi komai banji tace wani abu ba sai kai Mommy kuma da dukiyar kuma iko nane sai
yanda ni nayi".
Kamal cikin bacin rai
yace'' ba ikon ka bace ikon mijin tane kuma shi yake da ikon duk wani shawaran ba
kai ba".
Nasir Karan hancinsa ya shafa yace "to yanzu yakake son ayi maidawa mommyn zanyi ko
baka zanyi ka maida mata mijin ta kuma da kake magana akai ya saketa har tagama
idda baka da labari ne".
"naji daddy yasake ta amma ai suna ta y'ar atsakanin su Wanda dukiyar mommyn hakkin
Nasrim ne ita kuma Nasrim daddy yana da gadon ta nima dan uwan ta Ina da gadon
ta".
Murmushi Nasir yayi yace'' anzusa zuwa wajen Kamaluddeen Baban Hajja Kamal da wayo
ba hankali inji Baba yakubu ko ba kirarin ka kenan ba *Kamal da wayo ba hankalin*
To inba rashin hankalin ba taya dukiyar Nasrim zai zama naka bayan tana da yara".
murmushi shima Kamal yayi yace'' tana da y'a daya de Zainab
amma Khafulan ai shege ne bashida gado ba dan sunna bane...........

!!!!!!wani irin bugawa gaban Nasir yayi faduwar gaban da tunda yake a rayuwa bai
taba jiba amma cikin jarumta
yace'' Khafulan ne shegen ya akayi yazama shegen!??".

wani irin Dariya Kamal ya kece dashi yajuya zai fice yana cigaba da dariya sai daya
bude k'ofan yafitar da k'afarsa daya waje yajuyo

yace'' muje suwa Nasir k'aryar ta kusa k'arewa


babban shukan da kukayi Kai da Haruna kunyi a idon mak'orwa sai nayi abinda Mommy
da kanta zata ce ka maida mata dukiyar ta sai nayi abinda Mommy zata ce ba ita
bakai zai ta daure ka da hannun ta saboda kai din ba mosoyin gudan jinin ta bane
Kai kasha cewa zaka cusa rayuwar su cikin matsala ita da Haruna kasha cewa
k'addaran Nasrim ba mekyau bane Ina da kyawawan hujjojin da idan naga dama wllh a
yau baza ka k'ara kwana a duniya ba duk kudin ka da ikon ka amma na bari saboda
wasu dalilai ko ba FURUCIN KA BANE a kullum sai ka jefa rayuwar yar uwata cikin
matsala to tabbas gidan nan akwai RIKICI d'ana kuma da kaware ba kayiwa kyauta ba
Alhamdulillah nima na tara Wanda na tara ma ya isheni nida shi."
ya k'arashe maganan yana ficewa
Inna'lillahi dama Kamal yasan da wannan maganan waye ya gaya masa daga ni sai Agrif
ne fa muka sani no no Agrif yanda yake tausayin rayuwar yaran nan yake hana nima
intona asiri bazai tona ba to ya akayi Kamal yasani wannan rana inda Agrif yana
raye sai nafi kowa farin ciki kodan Khafulan yazama d'ana a idon kowa amma yanzu
zafi kowa bak'in ciki idan ya tuna girman alk'awarin da yayiwa Agrif
da sauri ya bi bayan Kamal

Kamal yana sauk"a step Nasir ya cin mashi ya janyo shi har cikin d'akin yarufo
ya sauk'e numfashin yace'' meye shidan ka na sheganta Khafulan".
dariya Kamal yayi yace" ba wani sheda hasashe ne fa musamman idan mutum ya kafawa
Khafulan Ido to zai sheda uban sa yana raye ba maraya bane kai ni Zeenat din ma ban
yarda y'ar halak bace Aiban ne kawai dan Agrif kuma ya rasu amma sauran sai
ahankali".
ajiyar zuciya Nasir ya sauk'e jin Kamal bai San komai ba zargine kawai
ya d'aure fuska Sosai yace'' idan abinda na bawa yaran Haruna yasa ka zargi wani
Abu to zunubi kake kwasarwa kan ka dan sanin kan ka ne Aiban da Haruna sunfi karfin
komai a wajena Especially Haruna yayi aiki tukuru a three brother zuciya daya kuma
ba abinda ya tsira dashi dan haka dole yaran sa su mori wahala da uban su yayi
idan kasa ke ai bata yaran Agrif abin bazayyi maka kyau ba
a kan k'anrwa ka kuma kayi komai ma Shari'a ba fashi wawa kawai".

ya sakeshi Yana shegewa batdroom dariya Kamal yayi yace'' zaka ga aikin wawanci
idan na kafa k'iyayyar ka azuciyar wanda kake takama uwar kace

*Prison*

cikin mamaki Nasrim take kallon masifaffiyar matar mai kula dasu wanda lokaci daya
ta canja mata bawani abu na more rayuwa Wanda bata bawa Nasrim tasa an kai ta
special d'aki ita daya mekyau komai na more rayuwa akwai daga kan firiji tv
lafiyeyyen gado amma da alama musamman dan ita aka gina d'akin
san nan yanzu tazo mata dawani batu
tace'' ma'am serious dan Allah waye yake gaya miki sirrin gidan mu taya ki kasan
yaune birthday din Agrif nasan de dama kinsa mutuwar sa wata hudu ne cif kuma waye
ya dauk'o miki waya ta?".
Murmushi bayerabiyar matar tayi tace'' Madam Halima ai sirrin gidan ku bawani
boyayye bane kawai inason na baki wayan ki zaki hau duk wani kafafen social Media
zaki daura pic din Haruna ki masa happy birthday kinga mutane zasu tuna dashi su
masa addua kuma amma daurawa kawai zakiyi cikin 10 minutes ki bani wayan naje na
boye".
karban wayan tayi tabbas natane wayan amma a Ina Timona n
ta samu wayan da sauri tashiga cikin wayan pic din Haruna ta fara cin karo dashi
sosai take kuka kasa cigaba da duba wayan tayi
Maam tace'' ok ni zan daura miki wak'ar da pic din nasa kawo".
tayi maganan tana karban wayan ahannun Nasrim Nasrim zama tayi tana cigaba da
kuka
tace''dan Allah ma'am kifita da wayan nan ni bazan iya cigaba da rayuwa irin wannan
ba kuma dan Allah basai kin daura hoton mijina a media ba hakan zai janyo mutane
suyi min wani fassaran na daban kuma a gidan yari nake fa".
Murmushi matar tayi tana dashi da wayan tace'' duk abinda zasu fada mutanen duniya
ai ni shi na bid'a akan aikina nake Nasrim nasan me make inason hankalin mutane
yasake dawowa kanki yanzu an fara manta abinda ki kayi kinga hakan zai janyo mutane
suyi cece kuce akai".
ta k'arashe maganan tana ficewa

*Three brother*

Humairah ce ta fara gani dama ita yar media ce na gani gasheni


Wani uban asher ta maka tace Nasrim kina gidan prison kina daura wak'a mutuwar dan
uwana ko shekara banyi ba
waka ma har biyu na farko cikin sanyin sauci na kayaran murya mawak'iya take rera
wakan me tsuma jiki

_Allahu sarki ka kafurtawa mijina wayyo Allah na nayi kukan rashin ka abokin rayuwa
ta wayo Allah na wai ni nakashe miji na ya zanyi na kashe mijina ni Sadiya anyi min
k'azafi arayuwa ta bazan yafe_

sai daya wanda hotunan tane da kayan prison aka tana kuka wan ita mata masan sanda
akayi ba
_idan na tuna da mosoyi sai inji kwallah nata kwarara idan na nuna da mosoyi sai
inji tamkar infasa k'ara nayi kewa nayi k'ewar Mai mini fira_

jiki asanyaye Humairah ta tafi part din Ummu samun Ummu tayi tasa waya agaba tana
ta rusa kuka itama Humairah rungume Ummu tayi ta fara
Kuka Ummu tace'' Humairah bazan iya ba bazan iya ba ankaini bango ya isa daga
yanzu zan nuna nima uwace kuma Haruna yana da gata kamar kowane da agun uwa da
baifi da ba mutuwar Agrif ko shekara bayyi ba har Nasrim da take gidan kaso ta
ware tana daura hotunan su da waka ba shakka wata ranan sakin ta za ayi ta zo ta
zauna to ko yanzu meye yayi saura tana gidan prison amma tana da duk wani Freedoms
na rayuwa da ganin Nasrim acikin walwalan ta take tunda har tasamu danan daura
hotuna".
Humairah tace
"Ummu kiyi hakuri ai ya Nasir yana bayan mu shiyayi duk wani ciku cikun daukaka
k'ara kuma wannan abinda tayi ta sake tabo kowa ma duk wani wanda baya koyon bayan
ta to zai fito yayi magana muna tare da ya Nasir Kamal ne yake tare dasu ni wllh
sai na bar masa gidan sama akan fansan dan uwana kuma ni har shi Kamal din zan
shigar k'ara duk wani bayanan da yan sanda suka nema duk yasani kin fada yayi dan
kar a kashe masa k'anwar sa tes din da ya Agrif ya turamasa na yazo yaceceshi
Nasrim zata kashesa ai gogewa yayi sai a wayan ya Agrif din aka gani".
"Humairah Abu kune yake cewa nayi hakuri shima Abbaty bawani abinda yakeyi Yana
bayan Dr Fanna gaskiya yanzu bazan iya ba Nasrim ta cutar dani ta kashe min d'an da
yafi yimin biyayya me farin jini ta kashe yaran sa amma anbarta nata rayuwa kamar
kowa".

Humairah tace'' Ummu dama hukuncin da aka yankewa Nasrim bayyi dai dai da lefinta
ba hukuncin rataya yakamata ayanke mata kawai shima daddy kanin y'ar sa ce bayyi
adalci ba wllh wllh sai an kashe Nasrim idan ta haifu".

Nasir ya shiryawa Mommy zuwa umara yayi Wanda zatayi wata ukku acan kuma idan
tazo agida zata sauk'a ranan da mommyn tazo aranan Nasrim ta cika sati da haifuwar
dan ta namiji me kama da Agrif sak amma shi farine Abu yazo duba yaron an masa
hud'uba da Haruna
a ranan sunan aranan Madam Timona ta shirya wani Dan party akayi sa'a kuma aranan
ne birthday din Nasrim ita Nasrim duk wannan bai da meta ba bata ma tuno yau ne
birthday din taba tana tsaka da kuka su Maryama suka zowai sai tafito waje haka
firsunoni yan uwanda suka jata ta fito abin mamaki Mp takani suna ta raye raye
girgiza kai tayi ta dafe kai zata koma wata ta jata tsakiyar filin alallai wai
sai tayi rawa murmushin da yafi kuka ciwo tayi tad'an ged'a kai a laman tayi rawa
murmushi tayi tafice acikin filin d'akin ta koma direct tana rusa uban ihu kuka ko
zataji sanyi suko sai rawan su suke suna na nata Haruna happy birthday Halima happy
birthday tana jin iface ifacen su da raye raye da suke

ashe duk wannan party da Timona ta shirya dan ta sake daurawa a media ne murnan
haifuwa dakuma birthday party Nasrim takeyi a cikin gidan prison abu yasake
jakulewa masu zagin Nasrim suka Kara azama tsine mata

Ko Ina kale k'a a media bayanan Nasrim zakaji k'arya da gaskiya

aranan Mommy ta dawo Nasir bai koma ba komai na three brother ya tsaya cak hatta
aiki

Mommy jikin a hanyaye ta sake kallon Nasir tace'' to wai ya akayi ta samu wayan ta
kuma meya hada gidan prison da kayan kid'a meyasa Nasrim batayi tunanin abinda zai
biyo baya ba take haka ko mutuwar Allah mijin ta yayi ai bazatayi haka ba mutuwar
sa ko shekara bayyi ba Nasrim ta janyo mana hau da abin fad'a duniya da a gidan nan
."
Nasir yace'' Mommy wannan shi ya tabbatar da Nasrim me lefice kamar yanda kowa yake
fada dan haka karma kiji wani abu idan an yakke mata kukuncin kisa".
kuka mommy ta fashe dashi Nasir fe cewa yayi mommy taci gaba da rera kukan ta

Kamal ne yashigo yana yadin ga zuga Mommy akan Nasir baya kaunan Nasrim tare da
hujjoji masu k'arfi numfasawa tayi tace'' nasani Kamal baya sonta nun tana yarinya
amma meyasa har yanzu bazai can zaba".
"Mommy saboda yayi alk'awarin bazai taba barin Nasrim taji dadi a duniya ba ko
kinsan Nasir ya kulle Dr Hafsa saboda tana zuwa visiting wajen Nasrim watan Dr
Hafsa hudu a kule kamar yanda ke kike a kulle bakiga kina can ba mezuwa ba haka
Nasrim ma da nake zuwa wllh yahana zuwan kuma idan lawyer bai samu daman ganin
Nasrim ba lalle muyi Na sara ba zamu iya samun babban matsala Mommy ki ajiye son
Nasir a gefe ki k'waci yaruwar y'arki wllh Nasir baya son Nasrim kema kudin ki yake
so daga zaran ya samu zai gujeki duk take taken sa wllh dukiyar yake yiwa k......
Mommy mek'ewa tsaye tayi cikin sauri tace'' Kamal koma baya me kake cewa Nasir yasa
an kulle Dr Hafsa saboda mu shiyasa yaki yakawo min wayata tunjiya da nazo nake bin
bayan sa ya bani waya ta na kirata yaki kuma ya hanani fita ashe shi Sherri da ya
kulla kenan me Dr Hafsa ta masa".?
Wani farin ciki ne ya ziyarci zuciyar Kamal ya d'aura da cewa
"Mommy abinda nake son kigane kenan duk akan kudi yake yi".
"kudi fa kace Kamal iya na kudin yake komai yana gunsa harrta company shikafa yanzu
Yana wajen Nasir".
Murmushi cin nasara yayi a fakaice
yasake cewa mommy wllh kinyi kuskure mommyn akwai wani abu da na nake son na
bayyana amma sai anje gaban Hajja an Kira family meeting anan zaki gane Nasir k'in
gaskiya yake miki keda y'arki".
"Kamal ka kayamin tun anan meye ne dan Allah ".

"Mommy zai iya daga miki hankali sai mun hadu a main parlour
Sai da safe Kamal yasa aka tara kowa Nasara ne Yanuna bazai iya zuwa ba mommy da
kanta tazo ta sameshi tace taron nawane sai katashi kazo".
tana gama fadan haka tafice cikin mamaki yake bin bayan ta da kallo to meyasa mu
Mommy
a haka ya tashi ya bita daga shi sai riyan bacci yana tsaki ya yi sallama daddy ne
ya amsa yasamu gu a twositer ya zauna Kamal tashi yayi tsaye yayi addua bude taro
ya fara bayani kamar haka
Daddy kai da Abu nasan abin da zan bayyana ayanzu zai muku ciwo tunda ya shafe ku
shine ma dalilin da yasa nayi shekaru 7 Ina boye abin saide cigaba da boyeshin zai
iya zama matsala zuwa gaba musamman yanzu da ake neman mafi akan wannan abubuwan da
suke faruwa amma dan Allah kuyi hakuri".
ya k'arashe maganan yana zuwa gaban tv memory ya fitar yasaka acikin DVD ya kunna
tv take Nasir da Agrif suka bayyana danna stop yayi yasake yace wa "daddy wannan
video ne na daukeshi aranan da Hajja tak'ira Agrif akan yazo Nasrim tana da ciki ai
su biyu suka zo idan baku manta ba suna zuwa direct a gerdeng suka tsaya nima Ina
cikin akusa dasu bayan bishiyar kwaiba daganan ya danna pl duk tattaunawar da Agrif
da Nasir sukayi wanda yanuna k'arara yara na Nasir ne gashi a filli ya bayyana har
gargadin da Nasir yakeyi wa Agrif na idan bai saki Nasrim ba rayuwar baza ta
tabayin musu kyu ba
kowai gashi ashi a bayyane

wannan shiya tabbatar wa iyayen yara na Nasir ne

Hajja ce tabara kwallah Kara tana ihun kuka suma su daddy kukan suka fara haka
Humairah Mama Ummu hatatta Izza yau abin ya girgiza ta sai kuka tayi ita duk
masifan da take tsammanin zai balle batayi zaton zayin haka ba daddy da Abu suma
kukan suke suna maimai allahuma gafurni'walhamni
gaba daya dasu da yaran kuka suke ba me lallashin wani
cikin kuka Ummu tace'' Nasir Allah ya isa tsakani na dakai da Nasrim da ita uwar
munafukan Dr Fanna ashe kwara da gaskiya ta bayyana na dena yiwa shegun yara kuka
haba dama da alaman tabbaya yanda sukayi kaman nan kaman ma har ya b'aci ni nasa
wannan araina tun randa FAYYT ba shida lafiya jinin kowa bai masa ba sai na Nasir
za a saya a saka yace kar a sawa d'an sa jinin saidawa gashinan zuwa aranan yazo
kuma nasa jinin ne yayi mun dauka duk a zumunci yakeyiwa ashe yaran sane
Allah yajin k'an Haruna ya mutu da bak'in ciki mafi girma wllh ita ma Zainab din
tashi ce banzan karbeta amasayin jika ba harshi wannan jaririn duk da ban ganshi
fili ba a hoto fari ne bazan k'ar ba ba bajinin Haruna acikin su balle Zainab da
itama kama daya sukeyi sak ai shegiyar ce....

Mommy cikin Wani irin zafi ta dashi ta shak'e Nasir iya k'arfin ta dace da gaske
ne nace da gaske ne Nasir Allah yagani ni da al'kairi na soka nace da gaskene ban
yarda da wannan video ba gayamin gaskiya duniya abin tsorone za a iya hadashi amma
ka fadamin da bakin ka.....
ta k'arashe maganan tana sakin sa zubewa Nasir yayi agaban iyayen nasa yace'' Mommy
sharrin shedan ne da k'addaran ALLAH ya rubuta dama rayuwar su Khafulan a haka zai
zo amma Aiban Zainab da wannan jaririn wllh yaran Haruna ne ni sodaya tak habin
yafaru ku yada dani kumin duk hukuncin da yayi dai-dai dani".
"girgiza kai mommy tayi tace'' Nasuru kafi shedan iya hada tuggu kuma Nasir Allah
ya isa ba wani hukuncin da zamu yanke nida kai sai agaban Allah".
Hajja tace''towai Abdulmajid Abdulrahaman ku ba abinda zakuce ne bazaku dauki
madoki ku fasa kan shege ba wannan ba jinin Abdulsamad bane tabbas an can zasa Dr
Fanna sai muyi Shari'a dake wannan wani shegen d'anki kika Haifa yazo dai-dai
lokacin da Halima zata haifu kika dauke namu kika sako naki kuma kika samu nasaran
shiga cikin gidan kika reneshi ni dama najima ina tunanin ya akayi yaron nan yake
kama dake ashe dan ki ne ban yarda ba sai kin nemo min jikana na asali wannan ba
jikana bane wllh Shari'a zamuyi da gan_gan kika kashe Halima bawani wasiya da
tabada na ki auri mijinta yama za ayi hakan ta faru kawai dan kin karbi haifuwar ta
dan yayi kama dake sosai ni dama Ina zargin wani abun yau ayanda kuke kama dashi
wllh ban karbi Nasir ba kamar yanda Amina tace bata karbi Zainab da wannan jaririn
da akasawa sunan Haruna ba cikin kuka ta k'arashe maganan zan iya cewa tun da
family nan suke basu taba shiga cikin tashin hankali irin wannan ba dan atake Abu
ya yanke jiki ya fadi daddy da Abbaty sukayi kansa amma Ina da alaman ya gamu da
paralysis cikin sauri daddy da Abbaty ne suka dauke sa zuwa asbiti mommy taci gaba
da newa nazama makafuwa dama Dr Hafsa ta gayamin kaine kaine naki yarda yanzu Kashi
kayi abinda hankali bazai taba kawoshi ba Nasir na tsaneka ina son ka dawo min da
dukiya ta ko sadaka nayi dashi yanzu nake son kadawo min da komai nawa Nasir yanzu
zan bar gidan nan bana son ganin ka tsakani na da kai sai alashira.....
da sauri Nasir yace'' Mommy kuskure daya nayi zan nemi yafiyar Nasrim Agrif ya
yafenin mommy kibabi dama na gyara kuskure na dan Allah Mommy ki dena FURUCIN na
bazaki yafemin ba yayi tsanani akaina mommy cewa fa kikayi KIN TSANE ni mommy ke
nasani bane da kowa ke kar kimin haka ki naji Hajja tace'' bata karb'eni a jikan ta
ba dan gidan Abdulmajid ba ke bai kamata kimin haka ba ki yarda kedin kece uwata
kamar yanda ta fad'a ke nasami mommy mommy ke nasani mommy".

cikin wani irin tashin hankali Mommy tace'' ban taba tsanan wani Abu aduni sama
dakai ba Nasir bana son ganin ka zan karbi kakkina ko agaban Shari'a ne".
da sauri Nasir ya fice duk wani file da yasan Yana hannun sa yakwaso da sauri harda
woyoyin sa da laptop din sa ya dire agaban momny yace'' Mommy inde abin duniya ne
ni na barmiki su halak dinki ne mommyn ban taba tsammanin makiyan mu zasuyi nasara
akan mu ba nayi zaton mune zamuyi nasara mommy makiya sunyi Nasara akan mu mommyn
akwai abinda ake kullawa acikin gidan nan kar ki zauna acikin dan ba aikin mutum
daya bane mak'ircin gidan nan mommyn kuma nasan keda NASRIM!!!!!! ne zaku fi
fad'awa ciki amma Isha Allah daga wannan bazasu cutar daku ba zan dauki mataki
mommy zan tafi kamar yanda kika buk'ata amma nasan zaki nemeni Mommy kwana kusa
zaki ne meni
zan tafi hatta takadduna na makaranta ba zan dauka saboda agidan nan na samesu zan
nemi komai da gumina Mommy Allah wadaran abin duniya da zai shiga tsakanin mu Mommy
iya kayan jiki na zan fita dashi Naira biyar din gidan nan bazan dauka ba haka
ga komai na bar muku zan nemi halak dina yasa hannu acikin ajihun wandon sa yafitar
da dukka al'jihun waje alaman bazai fita da komai ba ya juya sai da yakusa fita
yajuya yace Mommy dan Allah kije wajen Baba Nasuru kice masa zaki he Lagos kiji
abinda zai ce miki yana gama fadan haka yafice da sauri mommy tana kwallah masa
K'iran kazo ka zauki shegen yaron ka wazaka barwa su".
juyowa yayi ya mata murmushi ya fice

masu gadi da ma'aikatan gidan suna mamakin ganin yanda Nasir yafita a k'afa suna
daga masa hannu sai da yaje fita daga babban get yajuyo yayiwa gidan kallon k'arshe
ya fara takawa cikin sauri

Mommy da sauri ta k'arasa part din Baba Nasuru cikin sauri tace'' Baba Nasuru ni
zanje Lagos".
azabure ya tashi yace'' Lagos Lagos ki kaini zoki ki kai ni wajen Emaka zan karbo
y'ata ZANNA FANNA Emaka muguwa ce a a Sherri akamin ta yarda zata sa y'ata ZANNA
FANNA ta tashi arniya dan Allah ki kaini ai kece Halima ko FANNA yan biyun HALIMA
ce zan je Lagos na karbo yarinyata maiduguri zamuje FANNA EMAKA FANNA EMAKA

wani irin runguma Mommy tayiwa Baba Nasuru cikin kuka tace'' BABANA.............

*wai ya batun su Abu a hospital ne*


*To masoya muje zuwa rikicin babban gida yanzu aka fara fa da gaske ne Hajja bata
yarda Nasir jikanta bane ya Ummu za ta dauki Zainab da jaririn Nasrim mu hade cikin
pg 19 insha Allah*

*Bj*
[4/8, 1:48 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCINA NE*
_rikicin babban gida_

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*


*SOSAI NAKE YABAWA DA* *COMMENT NAKU*
*JATTKO GROUP 1*
*JATTKO GROUP 2*
*BATUL BATUL JATTKO GROUP*
*FURUCINA NE 1 2 3 4*
*KANUWA 1 2 3*
*SOSAI KUKE SANI FARIN CIKI ALLAH YABAR KAUNA MASOYA BAZAKU LISSAFU BA*
*SAI NACE KOMAI WUYA DAKU BALLE NO WUYA INSHA ALLAH MUNA TARE OVER AND OVER*

*Allah ya albarkaci rayuwar nawa three brother din* *BABAITU*


*KURU*
*MUNNA*

*19*

" sake d'agowa tayi tana janyewa a jikin sa ta kama hannunwan sa duk biyu tace
idan na kai ka Lagos kasan inda Emaka take zaka iya kai ni gidan ta?.

cikin rashin fashinta yace'' sai gobe zamuje gidan Emaka Lagos ah ah zanje zanje".
cin son tasake tabbatarwa tace'' a Pasta yake gidan Emaka din ko".

"Eh eh a layi na ukku ne gidan me number 43 d'akin mu number 6 ne eh eh anan take


y'ata Fanna zan karbo".
kuka mommy tacika dayi tace'' BABANA nice Fanna nice Baba".
"to to Fanna ce to Halima zamu karbo".
sai
yazubawa Mommy Ido tare da girgiza ai yace " ai Halima bak'ace kece Fanna Halima
dani take maka Fanna tabiyu dogon hancina sai tabiyu b
farin Emaka ai Fanna kece kinsan Halima ansace ta ahanyan Lagos muje mu karbota
Fanna ce to to kina sallah ko Emaka bata saki kafirci ba ko"?.

girgiza kai mommy tayi tace'' insha Allah Baba zaka warke zaka dawo tunanin ka gaba
daya kama hannun sa mommy tayi suka fita zuwa part din ta bayan tashigar dashi
d'aki na musamman ta samu adamu tace" dan Allah Adamu asake kulamin da Baba
Nasuru".
Adamu yace'' ai ranki shi dade jikin sa yafara samun sauk'i ada yanda nasan Babban
Nasuru bashi da yawan magana amma yanzu gashi yana magana sosai kuma yana cewa shi
dan maiduguri ne".

Mommy neman wayan ta


ta shigayi dak'er ta samu hannun ta na rawa take neman number doctor din da yake
kula da Baba Nasuru
suna gaisuwa ta daura da tambayar sa
"ammm doctor dama jikin Baba Nasuru ne yanzu yafara magana saide yana yawan
suraitar barkatai kuma gashi bai zama normal ba har yanzu".
Doctor yace "Madam ai sauk'in kenan kin san da baya iya maganan sosai yanzu kuma ya
samu daman magan sai yazama kamar irin yaron da yafara koyon magana kinsan yadinga
surutai kenan amma shawaran da zan bada kudin ga yawan tuna masa abubuwan da ya
sani ada da rayuwar da yayi a baya musamman abinda yafi so da Wanda yafi k'i sosai
hakan zai dinga motsa brain din shi ko adinga gaishi guraren da yake yawan zuwa da
shima zai temaka wajen dawo da tunanin sa adinga yawan yi masa abin yake so da
Wanda bayaso hakan zaisa brain din motsawa".
Ok Dr nagode amma idan kasamu lokaci dan Allah kasamu lokaci kazo kasake dubashi
sosai".
"Ok madam".

tana gashe wayan


Kamal yana shigowa da dukkan file din da Nasir ya ajiye a main parlour na Hajja
yace'' Mommy ga wannan ki adana ai ba abinda zakiyi wasa dashi bane wannan fa shine
shedan mallakan duk company na 3AFUL".
Mommy zama tayi tana cewa " Kamal ina maccen ya zan ajiye abu irin wannan kai ya
kamata karik'e awajen ka tunda dama ai na Nasrim ne kai kuma kai ne shak'ik'in
Nasrim ka rik'e a wajen ka kafin muga abinda Allah zanyi amma shi wancan azzalumin
da yabar mana nashi yatafi ka d'auki nashin ka bawa Abu ko daddy su suka san yanda
zasuyi dashi nide nawa na Nasrim ne da yaran ta kuma kaine mafi can canta yarik'e
mata kafin yaran su girma".
ta k'arashe maganan ranta ba dad'i
cikin wani irin ya nayi Kamal ya zube k'asa yace'' Mommy Allah yabar kauna Insha
Allah y'ar uwa ta zata kubuta wannan daukaka k'ara da Nasir yake fa futuka insha
Allah zai zame mana al'kairi mommy Nasir yayi abubuwa da dama akan Nasrim ai kinji
irin Furucin sa akan bazai taba barin rayuwar Nasrim taji dad'i ba ko".?

cikin kuka mommy tace'' ai kaima Kamal da nefinka tun wuri meyasa baka fada mana ba
tun Agrif yana raye yanzu gashi abu duk ka ya dagule yanzu waye zai yarda da cewa
sauran yaran ma yaran Agrif ne musamman Zainab da take kama da Nasir din ko Qu'rani
aka hadiya bame yarda da kasani baka tona wannan asirin ba Kamal kajefa rayuwar
y'ar uwar ka wani hali bakayi tunani ba nida kace muje meeting ban taba tsammanin
haka bane Kamal koni kasaka min tantama azuciya ta balle wasu Allah sarki Zeenat
itace abin tausayi ya rayuwar zata kasan ce idan ta girma gashi anyiwa mahaifiyar
ta k'azafin kisan kai Kashi anshegan ta ta kanajin abinda Hajiya Amina tace ai ko
da kasani bakayi ba Kamal na tabbata saboda kare mutumcin Nasrim da yaran Agrif
yafufe wannan kasan Agrif akwai tunani baya taba yanke shawaran cikin fushi tun
yana yaro Allah yabashi baiwar hakuri da ka kayamin baka tona abin ba yanzu idan
Nasrim taji ya zatayi
abin yayi min tsanani ya Nasrim zata dauki wannan al'amarin ni ai kwara mutuwar ta
yafiye mata dan haka ni ko an daukaka k'ara bazan dauki lawyer ba gwara kawai
akasheta Allah yasa can yafite mata.....…...

"subbahanallah Mommy kidena fad'an haka adduan nasara kawai zaki mana".

Mommy tace'' Kamal Allah ya zaba mata abinda yafi al'kairi amma Kamal ka yarda kayi
gan gancin tona acirin nan dan Nasrim zatafi Nasir fad'awa cikin matsalan rayuwa
amma Ina mata fatan alkairi".

"Ameen yarabbi mommy me kuma wannan mahaukacin yakeyi anan?".

Ya k'arashe maganan yana nuna Baba Nasuru

Mommy tace'' haba Kamal Baba Nasurun ne mahaukacin kasan shidin waye kuwa mahaifina
nefa".
cikin sauri Kamal ya d'ago yace'' Mommy mahaifin ki kuma a a mommy wannan wani
tuggun Nasir ne saboda ya cimma wani nufin sa karki yarda dashi Mommy shiyasa yace
miki kije ki gayawa baba Nasuru zakije Lagos".?

"ah ah dakata Kamal shiden Babana ne da gaske har numbar gidan mu da d'akin mu dai
dai ya fada amma batun yarda da Nasir nidashi har abada insha Allah ba d'an yar uwa
ta ba ko a cikina yafito na hakura dashi Allah yagani Halima tun bansan ita din
wacece a guna bana rike mata Amana d'an ta ya butulcemin".

"Mommyn kiyi hakuri kina dani ba abinda zai sameku Zainab kuma insha Allah Ummu
zata hakuri ta karbeta a matsayin jika kai idan taki sai mu shigar da k'ara ai
shariyar musulumci tabawa Agrif yaran duka ma balle Zainab".

"to Kamal Allah yabar zumunci shiyasa akace d'a da dukiya ba a musu mugunta baka
san Wanda zai amfane kaba yanzu gashi kamin gatan da Wanda na daukaka fiyeda komai
a duniya bai min ba ko aurebna ban rike kamar yanda na rik'i Nasir ba Allah yanaji
yana gani insha Allah zai ga sharrin abinda yamin akan sa
sai Allah yaciremin hakkin na".
haka de Kamal yayi ta zuga Mommy da misalai masu k'arfi har ta yarda zata shigar da
Nasir *k'ara* idan an gama cese din Nasrim ya sake kafa fadan sa Sosai a zuciyar
mommyn sosai taji ta yarda dashi tashi yafita da dukkan file din company three
brother

d'akin sa ya shiga ya baza dukan documents din akan gado yana ihun murna cikin
farin cikin yace " woow Nasir wow Nasir Nasara ko gani kafi mutum NASARA me wuyar
badanci goshin jirgi me wuyar karau ".

Mama ce tashigo "lafiyan ka kai kuma meke damun ka haka".


"Mama wannan shine dukiyar three brother gaba daya yazo hannu na ni zan juya yanda
naga dama".
ya k'arashe maganan yana nuna mata documents din

murmushi Mama tayi tace'' da kyu d'a daya tamkar dubu nayar dakai tunda har kasamu
na saran dasa k'iyayya Nasir a zuciyar Fanna".

Dariya yasake kecewa dashi yace my Mom


this is nothing yet until I close his chapter The way Dr Fanna will look into fece
again Wllh".

dogon ajiyar zuciya Mama ta sauk'e tace'' and now what's our next plan".?
Mama akwai big problem muda muke ta murnan mukadai ne da mommyn wai sai yanzu take
cemin wancen tsohon mahaukacin da yafi shekara 40 a haukace wai uban tane kinga
murna yakoma ciki kenan mommyn tana da family".

dariya Mama tayi tace'' da kai sai yanzu kasani ok ashe ranan da Malan k'aura ya
gayamin baka k'asan ai najima da sani kuma yamin aiki akai bazai taba iya tuno inda
dangin sa suke ba kuma Fanna bazata iya zuwa wajen mahaifiyar taba amma tunda ta
kano uban tane abu yafara warewa kuma kasan yanda mukayi da K'aura na baka umarnin
ayau yau ka kashe tsohon mahaukacin nan kisa bata hanya wuka ko paison ba kisa ta
hanyar ba za a gano wani ne ya kashe Shiba kisa ta hanyar toshe masa numfashi
sannan kafin wannan kaje kasamu Fanna kace tazo tabawa daddyn hakurin amaida auren
su kace mata idan tana amatsayin matar sa zata san yanda zatayi ta shawo kansa ya
tsaya mata akan Shari'a Nasrim kace mata kuna buk'atan Daddy Sosai a cikin cese din
idan fa ba amaida auren nan ba baza a samu duk yanda akeso ba koda an kashe Fanna
kasan ana yankewa Nasrim hukuncin kisa aranan zan San wa Fanna maganin da K'aura
yabani wanda zai fasa zuciyar Dr Fanna tafara aman jini idan aka kaita hospital
Doctor yace zuciyar ta ce tasamu matsala kaga kuma K'aura ya tabbatar min muddin
aka samu mutum yaci maganin nan to bazayyi ko kwana 2 a duniya ba kaga muta ne
zasuce ciwon zuciya ne ya kashe ta sai Zainab kuma yace mota ce zata k'adeta ta
mutu wannan Theron Khafulan din ne ankasa gano meye k'arshen sa idan yakagara shima
de mai sauk'i ne inde muka samu duk wannan abin amma yau bana son mahaukacin nan ya
waye da rai".

"No problem Mama".


"amma Kamal ka tabbatar ba wannan shagen CC TV din agidan nan ko".

"ai Mama dama nine me kula da cc din gidan kuma na lalatashi bayan da za ayi ya
gyaru yanzu tunda me naci akan CC TV din ya bar gidan".

dariya Mama tayi tace "ai wannan gida saide ya hangesa daga nesa bakaji abinda
K'aura yace ba Nasir sai yayi *dako* akansa Nasir saiya zama* boyi boyin*
gidan mutane".
Kamal ya kece da dariya yace'' ai aikin K'aura Yana tafiya yanda ya kamata duk
abinda yace mana sai ya faru kai wayaga NASARA da aikin gidan mutane wayaga NASARA
da dako wayaga NASARA cikin rana yana bara *GOSHIN JIRGI ME WUYAR KARAU NASARA KO
GONI KAFI MUTU*
THANKS MY ALLAH ka bani DAMA dukiyar three brother a hannu na
yanzu abin da yarage na tunzura Humairah itama ta kashe Izza kinsan kishin ta
yafi na Nasrim zata kashe min Izza itama Humairah a kashe ta shikenan tunda ga Abu
yakamu da paralysis zai mutu shikenan ba mesamin Ido Abbaty yana tafin hannu shi
wannan".
Mama tace'' yakamu da paralysis ko K'aura yayi aiki ai ba Abdulrahaman ba taka
doron k'asa sai de bayan k'asa zai tadda Abdulsamad acan su k'araci soyayyar su
can".

Mommyn bayan fitan Kamal mommy tana shirin kiran Dr Hafsa kafin ma ta danna Kiran
taji sallaman Dr Hafsa
asanyaye Mommy ta amsa
zama Dr Hafsa tayi
mommy tace'' da yanzu fa kezan kira naji sallaman ki".
Dr Hafsa tace
"ni bam ma kunna wayan ba yanzu shigowata k'asan ko 30 minutes banyi da sauk'a ba"
Mommy tace'' Dr Kamal yace min Nasir yasa an kamaki da gaske ne".?

ajiyar zuciya Dr Hafsa ta sauk'e tace'' da gaske ne amma kwana 2 nayi a cell aka
fitar ni a k'asan ma baki daya dafari Istanbul aka kai ni wata na biyu acan ana
bani kulawa ta musamman saide bana amfani da waya daga nan aka kaini saudia acan
nayi wata 4 yau Ina zaune yaron da yake kula dani yazo yace wai idan Ina sha'awar
komawa gida daga yanzu zuwa san da naga dama atake nace masa yau shine fa muka zu
bakiga mayyan kudin da aka ban ba wai nayi sayya niko ban ma samu nutsuwar da zanyi
wani taayya ba kawai inason naga nazo yaran na su gani naga halin da kuke ciki ina
sauk'a Amira tace wai kema bak'ya gidan sannan saura 1 week ayi zaman Shari'a
Nasrim hankali na yatashi yanzu meye abinyi".
Mommyn fad'awa jikin Dr Hafsa tayi tafara kuka tace'' nashiga ukku Dr narai ni
makashina na rai ni mak'iyina ashe Nasir shine yake duk wannan abubuwan ".
da sauri Dr Hafsa ta cire Mommy ajikin tace'' wait impossible ba shi bane ba Nasir
bane nima dashi nake zargi amma tunda yasa aka daukeni nadena zargin sa da shine me
yi da bazai daukeni a idon mutane ba dan duk ikon sa ai yasan hukuma ta fishi da
Nasir ne me kulawa bazai dauke ni a bayyane ba kuma da aka dauke ni bazai bani
kulawa ba kawai de inaga yabamu kariya ne kema bari dayayi aka tafi dake dan ki
samu kariyane sai da nayi dogon tunanin na gane hakan kuma ai sh......
tace
"da kata Dr Hafsa wllh wllh shine daganan ta kwashe komai ta fad'a mata har bayyana
Babatan".
"Inna'lillahi
Yasalam wannan wane irin musifa ne meyake faruwa su Khafulan shegu...

shigowar Zeenat da tsananin kuka ne ya k'atse Dr Hafsa cikin sauri suka tambaye ta
me yafaru
cikin kuka tace'' Ummu da naje neman uncle Abbaty zai kani wajen wasa shine tace
bazai jeba wai shi ba uncle dina bane ni shegiya ce bani da Baba shine Abdulsamad
yake min dariya wai gobe sai ya fada a class dimu nima za ayi ta tsokana ta irin na
Muddam za acemun shegiya".

Mommy tace'' yanzu Ina uncle din naku ".?


"yana can suna fada da Ummu yana ta kuka".

ajiyar zuciya mommy ta sauk'e ta sun kuyar da kanta


Dr Hafsa tace'' Zeenat zonan Zeenat tazo hannun ta Dr Hafsa ta kama tace ina
Khafulan yake".
"tace Yana cikin gedin yana Exercise".
"Ok kije ki kiramin shi".
bajimawa sai gashi sun shigo tare
Dr Hafsa kama hannun Khafulan tayi tace'' Khafulan kasan wani Muddam a school din
ku".
"Eh meye friend dinane"
yafada cikin iko irin nasa
Dr tace to me yan class suke ce masa".
"cemasa suke shege bashida Baba amma yanzu duk na musu duka suna tsoro na basa fada
yanzu".
Dr Hafsa tace'' good to gashi can Abdulsamad yace wai tomorrow idan yaje zai gaya
yan class Kai da Zeenat shegune kaje kamasa Wornning Sosai kar yaje yafada".
da gudu Khafulan yafice Yana huci kamar zaki

Mommy tace'' Dr Hafsa da bakiyi


haka ba Khafulan fa bashida dad'i zai jiwa dan mutane ciwo gashi dama Humairah
yanda take acike kiris take jira wllh zai iya zama matsala".
Dr Hafsa tace'' ai hakan shine dai-dai Fanna idan yaje yafada a makaran matsala
zayyi yawa kwara tun agida ayi maganin abin".
Dr Hafsa bata rufe baki baki ba Hajja shigo tana cewa'' gata nan annoban kungan
ta".
ta k'arashe maganan tana nuna mommy
dan aiken Alk'ali ne ya mek'a sammaci wa mommy mommy k'arba tayi ta duba wai ana
tuhumar ta da janza jariri shekaru 37 baya za ayi zaman kotu ranan Wednesday me
zuwa sati daya kenan kuma aranan za ayi zaman kotun Nasrim mommy ajiye takar tayi
tace'' Allah yakai mu".
Hajja tace'' ehhhe za a ne monin jinin Abdulsamad dina dan ban karbi wancan ba kuma
ba a kotun mijin naki za ayin Shari'a ba dan naga ba alamun damuwa a fuskar ki ehee
na kai inda za a share min kuka shi Abdulmajid danace zan Kai kotun sa ai haka yace
wannan maganan shirme ne ba to zasuga gaskiya zata fito dashi oyo duniya yanzu meye
ba ayi mak'irci da zalici yayi yawa dan kina son auren me kudi sai kin bi ta wannan
hanyar".

ta k'arashe maganan tana kallon Baba Nasuru cikin mamaki tace'' to shikum Nasuru me
yake anan nifa nafara gajiya da tsuntattun maguna kowa ya kama gaban sa wllh".

Dr Hafsa tace "ba tsintaccen mage bane shine asalin Baban Dr Fanna atake Dr Hafsa
tayiwa Hajja bayani
Hajja tace'' allahu Akbar kabila wassubbahanakal lahu kasiran walhamdu lilashi
bukuratin a asila
o ni haka shiyasa Fanna da Nasir sukayi kama Kai itama Haliman ai muryar ta da
kafar ta da kwayar idon iri daya da Halima duk Halima an can za mata fuska ai jini
baya b'ata wayyo Abdulsamad dina
Kai maimunatu kiramin yaron kotun tan nafasa karan sace min jikana na dena tan tama
shine yanzu zan shigar da k'ara Fanna ta koremin jika ta nemo shi duk inda takore
sa yaro da kidan uban sa".

yaron kotu Yana zuwa Hajja tace'' yauwa yaron kotu ka juya Karan zuwa ga Dr Fanna
ta koremin jika tanemo min duk inda yaje tana gani yafita anemomin NASURUDDEEN dina
eyee".
yaron alk'ali girgiza ai yayi yace'' hajiya wannan ba aikina bane ki koma office
kiyi bayani".
aiko Hajja ta fara kutum tuma masa zagi tana cewa yo kajini da matsiyacin wllh
kaine matsiyaci yo Allah na tuba ni Alk'alin sukutum na haifa duk Nigerian nan
shine na biyu ka kayan min haka ko baka san nan ne gidan su alk'ali Abdulmajid
Haruna bane d'an uwan three brother Abdulsamad kai wata k'ila ma d'ana Abdulrahaman
ne ya koyar da Kai a B U K furofesa Abdulrahaman shima d'ana ne ni zaka gaya hanya
kode bakin ku daya da Dr Fanna din nasan matakin d'auka".
ta k'arashe maganan tana dungurin k'eyar sa
sumsum yaron yafice zata bisa waje Humairah tashigo da masifan ta tace'' ke mommy
ke kika aika Khafulan yayiwa Abdulsamad duk wllh zai shigo zai na tabbatar masa shi
hakori yacirewa Abdul ni kuma wllh kafa zan cirewa yaro".
Hajja tace'' Amma Amma Aisha dama kedin tsiyace ban sani ba Dr Fanna kike cewa ke
mommy yo kice Mata Fannan ta ma mana shi Abdul din naki naga yafi Khafulan da wata
har 3 in ba dai ragon banza akayi ba har yana tsaye zai zudda ma hakora".
Humairah kallon Hajja tayi Sosai tace'' ke kuma Hajja yanzu waya ke take ai asbitin
mahaukata zamu turaki nide ba abinda zai hana ni illata d'a wllh zan kamashi".
Kururuwa Hajja tasa tace''
to Dr Hafsa Fanna Yawwa Kamal kama kashigo kune sheda ga Humairah tayi FURUCIN sai
ta illatamin dan jika duk abinda yasame sa itace yo dan yafito a ta silan Zina ai
ba kansa farau ba nide inason kaya na ai jinin Abdulsamad ne dan gidan Nasir ne fa"

tsaki Humairah tayi tace'' kinga dangin ma kasa nan".


tafice tana rantsuwar ba abinda zai hana bata illata Khafulan ba

Kamal da Mama yace " Mama ki kira K'aura yanzu ki sanar masa ga Humairah tayi
FURUCIN akan Khafulan inda yuwar abinda zanyi yayi kinga munjefi tsusu biyu da
tarko daya kenan idan Humairah ta kashe Khafulan itama aka kasheta kinga na futa
daga binciken ta wllh Mama Humairah shegiyace bincike take sosai zata iya bamu
masala fa".

cikin dare mommy take jin ihu a d'akin da abawa Baba Nasuru a part din ta
cikin sauri take sauk'owa a steps din tana tambayan laf..........
*Masoya mu kasance a 20 pg 20* *zai zo miki da abin mamaki *
*taku bj*

[4/8, 1:48 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE*


(```Rikicin Babban Gida```)

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*

```Marubuciyar```
*DAMA TA*
*AMFANIN SOYAYYA*
```NOW```
*FURUCI NA NE*

*_________________________________*

✍🏼
*AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind
of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻

https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association

*_________________________________*

*_Assalamu'alaikum_*
*_dan Allah duk wanda_* *_na b'atawa akan auren mutu'A suyi hakuri banyi dan wata
manufa ba bana son ana min fassara na daban wan ba shine manufata ba da banyi niyar
magana ba amma cecekuce yayi yawa dan Allah ayi hakuri ba ak'ida na zaga ba ko
kushe a cikin kowacce ak'ida akwai masu son zuciya nawane acikin izzala zasu
kirawani babban malami suce ai wane meci da addini ne kuma D'an ak'idar sace me
fadan hakan nawane acikin d'arik'a zasu ce malam wane meson zuciya ne so ba akida
na zaga ko na kushe ba masu son zuciya na fad'a dan acikin labarin Lawisa ai nace
babata kudin abokin ya bashi yaci ya dauke ta ya kaita so ban zagi ko wacce a
k'ida ba amma kusani akowacce ak'ida akwai masu son zuciya kai ba ma ak'ida ba ko
uwa daya uba daya kuke da mutum zakiga Fatima tafi Zainab son zuciya ko kiga Ali
yafi Haruna son zuciya balle ak'ida to sorry sorry sorry sorry sorry sorry sorry
sorry dan Allah kada akara min magana akan wani ak'ida ilimina bai kai inda zan
tabo wannan ba son zuciya nayi magana akai kuma awanan zamani dan uba yaci kudi ya
d'auki y'ar yakai ayi zina da ita wllh ba abin mamaki bane nawa Yana faruwa ba
adaki so amin afuwa Dan ALLAH_* 🤲🏼
*20*

cikin sauri ta tura kofar Baba Nasuru ta gani ya danne Kamal yana ta duka cikin
sauri ta k'arasa gadon tace'' ya haka Baba Kamal ne kadena dukan sa bar shi dan
Allah kaga duk kaji masa ciwo ".
ko gizan Baba Nasuru bayyi ba kuma bilhak yake jingar Kamal abin ka da d'an hutu
jikin har yasake ganin komai zai iya faruwa ga kuma tana ta kururuwa ba meji yasa
tafita da dudu part din Mama taje cikin kuka ta haura sama cikin kuka tunkafin tayi
knocking daddy da Mama sukaji muryar ta da sauri suka fito ta musu bayani cikin
sauri suka k'arasa Hajja ma har taji tafito Humairah ma da yake dama ba bacci take
ba tana saman baran dan saman taga shigan Kamal part din mommy har zuwa fitowan
mommy dan dama tafito ne saboda nayi taget ko Kamal gun Izza zaije sai kuma taga
yayi part Mommy shine ta tsaya taga fitowar sa

dak'er daddy da masu gadi suka kwaci Kamal ko hannu baya iya d'agawa dan yadoku
Sosai
Baba Nasuru cikin huci yafara cewa " kubani shi wllh kashe sa zanyi kashe sa zanyi
marara amfani wawa mugu makashi zai kasheni yazo ya kasheni filo ya dan namin zai
kasheni ni zai k'ashe ni zai k'ashe kubari na k'ashe sa nace mugune amma soko ko
k'arfi bashida shi kubani shi".
Hajja tace'' to kisa kuma Kamal me Baba Nasuru yama kabiyo shi har d'akin da yake
zaka kashesa kakan Nasuru nefa Amanan Abdulsamad nefa ikon Allah ni mariya Haruna
ya tafi yabarni awani irin duniya..
sai ta fashe da kuma
Kamal cikin shak'iwar muryar yace'' ah ah nashigo ne fa zanyi masa mu kwan lafiya
tunda mommy tace Baban tane naji ina son girmamashi shine nasamu yayi bacci kuma
naga ya sauk'a akan fito zan gyara masa shine kawai ya hau kaina me wannan tsohon
zai min da har zan nemi kashe sa".

aiko Hajja ta dena kukan tana Jan majina tace'' Babana ban da abinka ana irin
wannan ganganci da mahaukacin ne yanzu fa da yakashe ka yakashe banza ba a Shari'a
da mahaukacin
to tsaya tsaya ma meyaha naka kwanciya har karfe daya darabi kana yawo gidan
mutane yo idan ba munafiki wayake yawon dare ko de gadin mu kake saboda tsaro ganin
kashe kashen da ake agidan ran mutum ba abakin komai yake ba agidan yan ukku".

Mommy tamatsa kusa da Kamal sosai tace'' sorry my son amma de ba abin da yake damun
ka ko".
"Eh mommy Ina lafiya".
"Ok dan Allah kayi hakuri Allah yakiyaye gaba
dama yanzu doctor din sa yakirani yake cemin wai gobe za afita dashi abin yaban
mamaki dazu mukayi waya yace ba komai amma yanzu wai za afita dashi nace zan nemi
me kai shi yace ah ah shi zai kula dashi jirgin asuba zasubi".
Mama tace'' mommy amma bai dace abawa doctor kawa yatafi da Shiba sai kace marar
gata wacce k'asane za akai shi ma ".?
Mommy tace'' wllh ban sani ba".
Hajja tace'' to de Allah yabashi lafiya ya fada mana inda danginsa suke musan
asalin Halima ita wancan k'edarar ta Lagos kuma yau she zakuje mata ai ni wannan
abin kunyar har Ina ni Maryama ce da hada jini da k'edaraye Haruna ka hadani da
aiki".
Ta k'arashe maganan tana ficewa tare ta toshe baki tana rufe hamman da takeyi
Daddy yace'' Dr Fanna muma a goben zamu wuce da Abdulrahaman JIDDA zamu tafi da
Aisha da Abbaty yayi magana yanayin gaba Mama tace'' gaskiya alk'ali ba inda zani
y'artawa tana cikin wannan hali ankusa zaman kotu na bari na tafi Ina ai bazai yuwu
ba".
Daddy zuyowa yayi Yana kallon ta yace'' ba jimawa zamuyi ba bai fi 2 days ba zamu
zo saboda cese din".
Mama da daddy suka fita ita ma
Humairah ta kama hannun Kamal tana cewa " kai me yakawo ka ai da kashe kan yayi da
ya kashe banza za afake da mahaukaci dangin makasa kawai Allah sai ya isar mana
jinin ya Haruna bazai tafi abanza ba sai an kashe Nasrim ko ajikin gol aka sassak'o
ta".

Kamal yace"Humairah na gaya miki gaskiya zamu iya samun matsala idan kika cigaba da
fadin wannan kalaman naki shifa Shari'a sabanin hankaline wai Nasrim da kikafi kowa
sanin ta kike gayawa irin wannan Magan ganun".
Har suka fita mommy ta sauk'e ajiyar zuciya ta kama hannun Baba Nasuru ta kwantar
da shi taja blanket ta rufesa ta tofa addua a kowacce kusurruwa na d'aki tafita
Taja masa kofan
A parlou ta zauna tayi tagumi tana tuno irin matsin rayuwar da suke cikin duk
tunanin da tayi yana tsayawa ne akan Nasir ya aikata duk wannan ta asan dan ya
tsani Nasrim tunda har zai iya mata fyade ranan auren ta a daren tana farko kuma ya
hana mijin sake kusan tar ta to meye ma bazai yi ba tunda dukiyar ta yake hari
girgiza kai tayi afili tace'' why why Muhammad Nasir me zakayi da abin duniya
kaidin d'anane jinina d'aya nake daukar ka da Nasrim meyasa kayi kisan kai me nayi
maka".
cikin kuka da yazame mata abinci da sha duk Wanda yasan mommy ada a yanzu idan
yagan ta dole ya tausaya mata gaba daya a birkice take tama rasa meyake damun ta
dafe k'irjin ta dayake mata matsanancin ciwo tayi tana fadin inna'lillahi

atare suka fito daga wankan nasa kayan tafara daukowa ta bashi yafara sawa ita
kuma ta juya tana kallon cikin wodrop din da alaman akwai abinda take dubawa har
yagama saka kayan ya k'arasa mirror Yana shafa Mai har ya gama yajuya yace "ai kin
kasa zaban wanda zaki sane kome dare yayi bacci nakeji".
juyowa Humairah tayi tace'' kasan me my money wllh sleeping dress dina wanda ya
Agrif ya kawo mana nida
Izz################################################################################
###################################################################################
###################################################################################
###################################################################################
###################################################################################
###################################################################################
#################Eh amma ina dashi nawan naraa shi".

kai my heart kisa wani mana dolene sai shi


ko kuma ya b'ata awayen wanki ne dan nima Ina neman wasu kayan Ina rasawa".
ajiyar zuciya Humairah ta sauk'e tace'' ah ah bana tunanin haka dan gaskiya ni ban
taba sa shiba ma Kai ban fitar shi a ledan saba ma gaskiya balle yashiga kayan
wanki
sannan akwai wani shijabi na marroon color wanda shima de irin me nikaf din wanda
shima dashi Nasrim tayi kisan gaskiya ina son sa mommy ce takawo mana a saudia bana
ganin sa shima kuma nasa sade amma ban ma sa acikin kayan wanki ba bazan manta
randa na sakashi ba zamu Kai kayan sa rana na ya Abbaty na fara sa shi ina zuwa
anan na rataya kuma kasan washe garin ranan Wednesday abin ya faru sai takalmin da
yake k'afan Nasrim a video din da tayi kisan bazan manta ba Nasrim tayi kyauta da
nata ko sakawa batayi ba tabawa Nabila ina na Izza kuma bak'i ne namu yellow to
abin yana daure min kai".
Kamal k'an k'an ta Ido yayi yana kallon Humairah yace" to me hakan yake nufi
kenan".?
Humairah ta sake jefa idon ta cikin nasa tace'' meko kawai de neman kayan nake daga
shijab din har takalmin da rigan ban ganshi ba".
tsaki yaja yace "yanzu Humairah har kedin ce kike neman kayan da yayi kusan shekara
kituna ko kin bawa wani de dan mutur su Agrif mafa wata shida kin manta ne dare
yayi bacci nake ji idan kuma baki da niyar kwanciya sai da safe yayi magana yana
hayewa kan bed din yaja wutan gefin sa ya kashe yaja blanket yana sake jan tsaki
gyad'a kai Hummee tayi ta dauki wani rigan bacci tasa ta haye gadon

Da asuba doctor yazo yatafi da Baba Nasuru shima daddy shida Abbaty suka tafi
asbiti dan wucewa da Abu India

" Kamal kana nufin kayan sun bata kuma da jinin ajikin sa ya akayi hakan ta faru
dama tun ranan ba nace kafita da kayan a gidan ba wannan abin fa ba karamin abu
bane idan kayi wasa wllh zamu iya kwana ciki fa yanzu dama daga takalmin har rigan
da shijab din da safan hannu da nabaka ka fita dasu aranan a cikin daki kaje ka
ajiyesu inna'lillahi Kamal ka b'ata komai".
Kamal dafa kan sa yayi yana feso da iska me hucin zafi ta cikin bakin sa yace''
wllh Mama ban samu dama ba aranan kinsan yanda gidan nan ya hargitse shine naje na
daga katifa nasaka a k'asan bed shine na manta gaba daya yanzu kuma na duba ban gan
shiba".
Zama Mama tayi ta dafe kanta tace'' shikenan dama binciken da Humairah take yawan
yi maka akan sane tasani Humairah tasan komai amatsayin ta na cikekkiyar lawyer
wannan kayan kadai ya isa hujji awajenta Kamal yanzu ya za ayi gashi saura 6 days
ayi zaman kotun ".
azabure ya tashi yace'' Mama yau Humairah zata mutu baza ta kwana da rai ba".
zai fita Mama ta kamo hannun sa
cikin tashin hankali tace'' Kamal kar kaje ka sake tafka kuskure bamu sani ba ko
Humairah ta sanar wa wani kaga idan ka kasheta kamar ka kashe macijine ba ayanke
kan ba dan haka yanzu abin yi dauke Humairah za musa ayi akaita wani gu abata azaba
ta fadi wanda ta fad'awa sai musan abin yi amma bayan ta fad'a mana sai mukashe ta
ga mata dayawa agari kazabi zabin ranka ba wanan matar cushe ba".
shiru yayi ya gamsu da abin Mama tace'' masa
Mama tace'' Kamal har yanzu ka kasa gane inda Barira take ko wllh bamu kadai bane
muke ai ki acikin gidan nan tunda kaga bamu muka saka abawa Hajja paison ba
mahaukaciyar tsohuwar nan bata gabana yanzu abar ta tun da tana mana aiki ai ita
take k'ara hura wutan Shari'a Nasrim kaga ai tana mana temako yanzu ga wannan shege
doctor din Baban Nasuru yafita dashi kuma wai yaki fadan k'asan ma da zai kai
nifa yanzu abin duk ya dagole min".
Kamal zanyi magana yaji shigowar message cikin wayan sa
yana gani azabure ya mek'e tsaye yace'' what!!!!!!!!!?
A take wani irin gumi yafara karyo masa Karatun ma yakasa
Mama ce ta k'arba ta fara karantawa kamar haka
_slm ya abin kauna na dan Allah Ina neman izinin tafiya amatsayin ka na mijina amma
fa ba zaka san inda zan jeba kasan duniya abin tsoro ne Ina gama sai ranan
Wednesday zan zo da misalin 11 na safe mu hadu high court I love with all my heart
by_

Mama tace'' shikenan Kamal komai ya tsaya asirin mu zai tonu".


" Ah ah Mama hakan bazai taba faruwa ba basu da wani hujjan daura mana ba agan mu
Ido da Ido ba yanzu fa nabar Humairah a part din mu Ina zuwa".
Yayi magana yana shirin ficewa Mama tace'' ah ah Habubakar dawo bazaka samu
Humairah ba mu samu mafita yanzu ni na yarda zan dauki duk wannan al'hakin kisan da
sharrin a kaina kai karayu a hukunta ni".

"Ah ah Mama kwara mu gudu zan kwashe duk kudin mommy na account nata dana Nasir ya
shihemu rayuwa zamu gudu k'asar maggep Ina da account ancan kuma da gida da
takardan shedan zama a k'asar na har abadan idan muka je zamu shafa assets a fuskan
mu kinga daga nan musa a canza mana fuska muyi zaman mu cikin kwanciyar hankalin
shi kuma Abdul mu barwa daddy zai dinga tunowa dani".
Mama tace'' good hakan yayi ".
ka ahiya mana tafiyar kawai amma kasa duk company da yake waje akasuwa mu saida dan
mu k'ara guzuri".

Nasir tun fitar sa a gida yake yawo idan yagaji ya huta idan lokacin sallah yayi
yasamu masallaci yayi har dare a masallaci cin da yayi sallah isha'a anan ya kwana
washe gari ma haka ya dinga yawo sa arsa daya shi bame daura hotuna bane a media
bai fiye tsayawa yayi fira da yan jarida ba hakan yasa ba wanda yagane shi dan wani
ne
saide mutane suna yawan kallon shi har Yana tsarguwa nan ko tsaban kyan shin da
hutun suke gani dan Nasir irin farin igbo din nanne me tar kamar balerabe
sai gashi awani anguwar da kamar ba akano yake ba anguwar masu k'aramin k'arfine
sosai ishir ruwa ya addabe sa yunwa kam yaji ya cinye shi yana cikin haka yaga
wata yarinya tana buga tuk'a tuk'a ruwa Yana fitowa ahankali ya karasa inda take ya
mata alama da zai Sha ruwan atunanin sa zaifi wannan ruwan na buta daya ke alwala
dashi wani irin rugawa da gudu yarinyar tayi tabar ruwan da bokatin awajen
karasawa yayi yasa hannu biyu cikin bokatin ya ibi ruwan ya kai bakin sa ruwan ya
na taba harshen sa yayi wani irin dawo da ruwan har yana zuwa masa ta hanci d'an
d'anon bakin sa bai taba bashi abu marar dad'i irin wannan ba zubawa ruwan ido yayi
azuciya sa yace toko magani ne wannan baruwa bane
cigaba da tafiya yafara har magaruba yayi tsayawa tsallah yayi har akayi isha'a
Qu'rani ya dauka yana karatu har yafara jin garin shiru yunwa sosai ya bara addabar
kwara ruwa awajen alwala ya rintse Ido yadan gurba amma shima Yana shiga cikin sa
ya amo dadi kaman misalin 9 pm yaji anata hayani ya sai kuma yaji ana cewa wllh
layin nan yayi nan yayi sai kuma yaji ance gawani mutum a masallaci sai suka shigo
suna cewa shine shene wllh shine daga nan kawai yaji an shiga dukan sa ta ko ina
tun yana fashimtar me ake har ya suma
bude idon sa yayi yasamu a gadon asbiti yan sanda akansa ahanhali yamutsa hannu sa
da da yake ji kamar ba ajikin sa ba wani k'ara yasa tabbas hannu a karye yake haka
k'afar sa daya doctor din ne ya k'araso yace "sorry kabar motsa hannu za ka iya
samun matsala kwanan ka biyu anan duka aka maka awani anguwa dalilin kayiwa wata
rayanya y'ar shekara 12 fyade kuma kafin wannan ancirewa wata yarinyar Ido daya
yarinyar da a ka cirewa Ido tana nan hospital din mun kawota ta guka ta bada
tabbacin Kaine ka cire mata ido San nan da yammacin randa kayi fyaden ka Kai wa
wata yarinya Maryam hari abakin famfo Allah bayyi ba ta gudu ta barma bokatin itama
Maryam tazo ta bada shedan Kai ka Kai Mata wannan harin dan gaka muna son jin sunan
ka da inda zamu samu family ka".

"cikin dak'iya yace bani da family ayanke min duk hukuncin da yadace
dani.............

*To masoya Ina Humairah taje*

*Mosoyi kuyi hakuri wllh yau ba samu daman yayin typing me yawa ba*
[4/8, 1:48 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE*
(```Rikicin Babban Gida```)

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*

```Marubuciyar```
*DAMA TA*
*AMFANIN SOYAYYA*
```NOW```
*FURUCI NA NE*

*_________________________________*

✍🏼
*AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind
of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻

https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association

*_________________________________*

*21*

*NASIR*

Police din yace'' ok kama amsa lefin ka kenan".?

gyada kansa yayi alaman eh


"Ok family kafa Ina zamu same su".
ajiyar zuciya ya sauk'e ahankali yana son ya shafa idon sa da yakeji kamar ba a
jikin sa yake ba baya gani dashi sake gwale daya idon yayi Yana kallon doctor din
da police din yace''
I don't have any family ".
Palice din yace''please da ganin ka Kai ba k'aramin mutum bane daga yanda jikin ka
ya nuna kaidin wani ne kafada mana family din ka suzo wllh ko cell baza kaje ba za
akashe cese din anan iya ka Wanda kacirewa Ido su karbi diyan idon su suma na
raipping masu k'aramin k'arfine dan wani abu zamu basu arufe cese din dan bakayi
kala da cell ba
Kuma idan ka sake report din yaje station to tabbas oga zai turaku court kuma
kasan abin da zai biyo baya".
cikin k'osawa da maganan ya ya mutsa fuska tare da cizon lips yaja daya idon ya
rude daya kuma a kumbure sosai
police ganin de Nasir bashida niyar magana yayi shiru

*Prison*

ayau Barrister Zahra ta samu daman ganin Nasrim

Nasrim tace
"Zahra nace miki bana buk'atan komai hukuncin kisa shi nake jira idan aka barni a
duniyar amfanin me zanyi d'adin mai zanji zan rayu cikin bak'i cikin da k'unci bugu
da gari cikin zargi tunda tabbas wasu idan sun yarda banyi ba wasu bazasu yarda ba
so mutuwa tafiye min sauki".

Zahra tace'' please Nasy tare muka tashi dake nasan abinda zaki aikata da Wanda
bazakiyi ba Nasrim baki kashe Agrif dasu Khaldum ba amma kinason daukawa kanki
al'hakin kisan yanzu kinyiwa Agrif adalci kenan duk wani son da kike i'kirarin kina
yiwa Haruna wllh ya tashi a banza inde baki tsaya kin gano waya kashe shi ba kinci
amanan shi'
jajircewa wajen gano waye yayi wannan aikin shine zai sa Agrif yaji dad'i yayi
alfari dake Nasrim ki bamu dama mu gano waye yayi aikinnan
nima sai jiya na tsaya na k'arewa video din kallon a tsinake ba ke bace Wanda yayi
kisan bai kai ki tsawon ba yafiki jiki muna da huja da dalilai da zaki kubuta ki
bamu dama bawai dan ki cigaba da rayuwa kadai ba a a dan ki gano waye mak'iyin ki
ko kinsan Mommy tana cikin matsala Sosai gidan fa kowa yana zargin dan uwan sa
kinga kece zaki warware ta hanyan bamu labarin abin da yafaru ko kinsan Mommy da
Nasir sun rabu kaca kace ba shiri ya ajiye komai ya tafi"
daganan ha kwashe komai ta fad'a mata amma Banda na yaran na Nasir ne
da daura da kinga kece zaki temaki gidan nan Nasrim bani da dangan taka daku amma
acikin gidan three brother na tashi naga kaina Allah yagani bani da wasu dangin da
yawuceku kowa yana cikin damuwa Nasrim kece kadai zaki fitar mu aduhun da muke ciki
please Halima".

numfashi Nasrim tayi tace'' amma mommy da bata zargi d'an taba Nasir yana son Agrif
musamman su Fayyat bazai kashe su ba duk da bamu so da shak'uwa tsakani na dashi
bazan iya zargin sa da haka ba sai idan ko a ma'aikatan gidan wani yake son ganin
bayan mu".

Zahra tace'' yauwa to Nasrim hadin kan ki shi zai fitar mu cikin wannan ko kadan ki
bamu wani haske".

ajiyar zuciya Nasrim ta sauk'e tace'' Zahra ko banyi ba nayi ne FURUCINA NE tabbas
nayi FURUCIN sai na kashe shi amma wllh adare Haruna ya sameni da wuk'an da na masa
barazana a hannun sa yace Halima gani ki kasheni inde zaki iya to ki kasheni na
kasa bacci barazanan ki yabani tsoro da mamaki wai Halima yau kece da wuk'a ahannu
kina i'kirarin zaki kasheni bayan ni kece nafison kirayu fiye da komai
atake na fad'a jikin sa na fara kuka Ina neman yafiyar sa tureni yayi ya jefanin
wuk'an wai dole sai na kashe sa daga k'ashe de muka sasanta ya yafemin nima na yafe
masa har zan bishi d'aki mu kwanta yace Ah Ah nabari nayi kwanciya ta tunda nayi
masifa ina buk'atan hutu idan ina kusa dashi bazai barni ba amma da asuba yana
jirana ganin nima tabbas ina buk'atan hutun na barshe ya tafi kawai sai da asuba na
tashi da wani irin faduwar gaba kamar a mafarki nake jin kuka a d'akin su Fayyat
ina shiga naga an musu yankan rago sai kuma Khafulan yace' nice shikenan iya abinda
zan iya tunowa kenan kuma nasan Khafulan baya k'arya ban san ya akayi na k'ashe su
ta yaya da yaushe akan me zan kashe yarana zahra duk duniya waye zaji ciwon rashin
su kamar yanda nake ji yanzu zahra shikenan ba khadum ba Fayyat da gaske tafiyar
kenan Agrif ma babu ".
ta k'arashe maganan tana sakin wani irin kuka
Zahra ta share hawayen ta tace'' Nasrim waye ya ganki da dress din ki na karshe".?
"Zahra wannan kuma wane irin tambaya ne".

Zahra ta zaro wayan ta a cikin jaka ta kunnwa Nasrim video din ta mek'a mata sai
ayau ma Nasrim ta san da wannan lalle kowaye yayi wannan aikin dan ya jefa rayuwar
ta cikin wannan halin dama yayi kuma gashi Allah yabashi sa'a...

"Ah ah Nasrim ki dena cewa Allah yabashi sa'a Allah baya barin hakkin wani akan
wani musamman hakkin rai ran ma na yara k'anana da basu jiba basu gani ba Insha
Allah Allah zai tona asirin su".
"Zahra kinga fa mutumin yayi amfani da kayana yayi amfani da FURUCINA yamin
kyakkyawan kamu ya zanyi na fita kiga fa yanda akayi abin kamar nice ya za ayi na
fita".?

"please Nasy zaki fita kirayu kamar kowa zakiga mak'iyin ki


ni zan wuce nasan ma zan sake zuwa kafin lokaci amma barrister Fu'at Jiji da
Barrister shashid sune lawyer din ki nida Humairah da Nusaiba kuma zamu temaka
musu".
ta k'arashe maganan tana shafa kan lil Agrif da yake bacci a cinyar Nasrim

*Izza da Baban ta*


cikin wani irin tsawa Baban Izza yace'' Izza lafiyar ki ni zan saki aiki kice ke
bazakiyi ba ni".?

"Eh Baba bazan iya kisan kai ba Baba Al'hamdulillah meyeAllah bai min ba zanyi
butulci Baba narayu cikin ni'imar cikin wadacecen illimi Allah yamun baiwa da mafi
kirman baiwar ya bani Al Qu'ranin sa mai girma wan bakowa yakeyiwa baiwar hakan ba
amma na butulce na kashe rai Allah yafi kowa son ran bawan sa taya zanyiwa Allah
butulci wajen dauke wannan ran Baba abinda yasa na biye maka nun farko saboda son
Agrif ne Allah bayyi auren na dashi ba na auri k'anin sa badan Allah yaciremin son
Agrif ba "Ah Ah dashi nake yayuwa sai gashi dare daya Allah ya dauk'e mijina
atunani na dan burina yacika na auri Agrif ne yasa Aiban ya mutu na biyeka kake duk
wannan kulla kullan amma bawai zuciyata tayi bushewar da zan iya kashe rai ba
mek'ewa tsaye tayi tana kallon Baban ta tace'' Baba kasan abinda yasa na biye muku
bayan rasuwar Agrif dan na gano waye ya kwashe Agrif ne nasan Nasrim bazata taba
iya kashe shiba kuma Al'hamdulillah na gano ayanzu aikina zai fara sai na bayyana
wa duk duniya waya kashe Agrif sai na d'auka masa fansa ko shine karshe abin da
zanyi a duniya ne sai na cika burina Agrif salishin bawane jinin sa bazai tafi a
banza ba".
ta k'arashe maganan tana juyawa zata fita

cafkota yayi ya wurgar da ita yace'' kikace kin gano waye kina nufin bazaki mai da
hankali ki auri Kamal ba kenan?".
cikin tsoron yanda idon Baban nata yakoma Wanda zai iyayin komai ma tace'' ah ah
Baba zan aureshi".

"to waye ya kashe Agrif".?


cikin in Ina tace'' ban gama binciken ba zan gaya ma idan nagama".

komawa yayi ya zauna yace'' Izzatu nasan kinsan Kamal ne yayi duk wannan kisan to
Wllh karkiyi gigin tona masa asiri ki bari ayankewa Nasrim hukuncin a kashe ta
bayan an kashe ta sai ki fito da duk hujjojin da zai nuna Kamal ne yayi kisan shida
uwar sa kinga shima Kamal za akashe shi dukiyar zai koma wajen Abbaty kanin mijin
ki anan zanyi aikin da dole sai Abbaty ya aure ki kinga komai zai dawo hannun mu
ankusa ki daure akwai nasara rayuwar ki fari ne tas Ina hangowa haske acikin
rayuwar ki".

Izza wani kallon baka da ilimi tayiwa Baban tace''to Baba amma yanzu bazan iya
kashe Mommy ba abari sai bayan Shari'a zanyi duk yanda ka keso".
da haka Izza ta lallaba Baban ta ta fota

*Kamal da Mama*

"Mama na gama kwashe duk kudin nan na cikin account din mommy amma na Nasir ne ban
gano ba kinsan shege ne Mommy kuma nayi duk da bara tace ba yanzu ba na bari asamu
nutsuwa sata gayamin password din daya account din shima akwai manyan ajiya aciki
".
Mama tace'' duk ba wannan ba ko kasan munyi waya da K'aura yace kar mu tafi idan
mun sake mun tafi kwai matsala amma yanzu yace muyi zaman mu zai haukatar da
Humairah kuma bata gayawa kowa ba kayan yana hannu ta yanzu abin da nake so dakai
kaje wajen uwar ta kasata agaba kace kund'an samu tsabani da Humairah ta dugu dan
Allah tagaya maka inda take kaje ka sameta sokuwar fada maka Inda take zatayi sai
musan abinyi".

*************
Kamal da Ummu
Ummu tace
"ikon Allah wai dama tsabani kuma samu kai da ita ai ban sani ba nide ta cemin zata
je Kaduna gidan Balaraba dama nayi mamaki da tace min zata kaduna dan ita ma
Balaraban yau zata bar k'asan zuwa saudia duba Abun ku
Humairah kenan shiyasa ta barmin wayoyin ta anan dan karma kane meta to tana gidan
Balaraba". ta k'arashe maganan tana murmushi
jumm Kamal yayi yace'' amm Ummu ina wayoyin nata to?".

zuciya daya Ummu tace'' yana d'aki ta mek'e ta dauko masa


Murmushi Kamal yayi yace'' thanks Ummu amma dan Allah kar ki gaya mata gani nan
zuwa dan zata iya canza waje yanzu zan wuce Kaduna gidan Aunty BB".

Kamal direct wajen Mama yasake komawa yace'' Mama komai yazo mana da sauk'i tana
gidan wannan ma tsiyaciyar k'anwar uwar ta ta Balaraba kuma wai Balaraban sun tafi
dubo Abu ita da mijin ta kin sa ba masu gadine da su ba agidan ba ma tsiyata
zansa yanzu amin kidnappers dinta kafin naje idan naje nakira uwar ta nace banga
Humairah ba kinga zamu b'atar da ita cikin sauk'i ga kuma wayan acikin na dauki
wasu tsirrika dayawa har".

"Shikenan Kamal Allah yasa bata gayawa kowa ba".


murmushi yayi yace "ai Mama aikin K'aura yana tafiya yanda yakamata amma.....
jin sallaman mommy ne ya katse masa maganan

Mommy cikin tashin hankali tace'' Kamal ya akayi kudin general account din
na duka babu kuma meyake faruwa?".

da sauri Kamal ya mek'e tsaye a zabure ya zaro ido yace'


"babu kuma mommy kamar yaya da sa hannu wa aka cire kuma?"
Mommy Zama tayi a kujera twositer tace'' da sing dina wai amma transfer akayi zuwa
account na company nan Nigeria".
hannun Kamal ya d'aura akai yace "ai Mommy d'a zunnan naga an kwashe kudin company
gaba daya dan haka kudin ko rabin ma'ai katan da suke iya cikin gidan nan ba bazai
biya ba balle na company kuma ba Wanda zayyi wannan aikin idan ba Nasir ba".

Mommy tace'' Nasir! Nasir ! Nasir!".

"Mommy please kiyi hakuri mu bar shi da Allah mufuskanci yanda Shari'ar Nasrim zata
kasance dan shine a gaban mu akwai kwararun lawyer da nasamu insha Allah za adace".
Mommy tace'' kai Kamal Allah de yabar zumunci ko bayan Raina Nasrim ta b'ata maka
ban yafe mata ba".

"Ameen mommy zanje Kaduna dauko Humairah wai rigima take min Sosai akan sai na goyi
bayan su a Shari'a nace ah ah shine ta nace sai na saketa wllh badan Abu da daddy
ba da zanyi yanda takeso nagaji zan iya rabuwa da ita akan Nasrim kwata kwata
kwanakin nan ta hanani kwanciyar hankalin".

girgiza kai mommy tayi tace


"Ah Ah Kamal kayi hakuri duk rashin fashinta ne itama tana da gaskiya rashin dan
uwa tayi abin akwai ciwo fatan mu de gaskiya ta bayyana kowa ya gane Nasir ne ya
aikata wannan aikin a kamoshi aduk inda yake a hukunta shi akan kudi ban zaci Nasir
zanyi haba yayi surprise dina inda tun farko kudi yake so dana bashi mun tsira da
lafiyar mu da mutumcin mu ni duk nafi tunanin makomar Zainab da Khafulan ko d'azu
saida Hajiya Amina ta korosu wai su tafi dangin shegu wllh nafi jin su
su kam su Fayyat da suka tafi ai sun huta".
ta k'arashe maganan tana sakin kuka kamar kullum

hakuri Kamal da Mama suka shiga bata

**************
Dr Hafsa da Mommy

Dr Hafsa tace'' Dr Fanna kinyi gan gancin me yasa zaki dauki duniya ki dan kawa
Kamal shi Kamal ba dan Adam bane wanda zai iya can zawa asanda yaga dama nifa
zargina bancire kowaba a cikin gidan nan ina guje maki nadama yanzu har idan Nasir
zai kwashe miki kudi zai barmiki nashi yatafi nifa nake gani kamar wannan abinda
yafaru ya taba kwakwanki".

cikin b'acin rai Mommy tace


"Dr Hafsa idan ba temakona zakiyi ba kidena rabanin hankali Sam banga wani abin da
kikayi Wanda zai temaka min ba sai Aisha da Kamal su
suke fafutukar akan Nasrim tunda wannan Abu yafaru dan haka ki bari naji da abinda
yake damuna ni na gamsu da son da Kamal yakeyiwa Nasrim kinga fa yanzu har sun
tsamu matsala da matar sa akan cese din".

girgiza kai Dr Hafsa tayi tace'' banga lefin kiba dan ayanzu dake da wanda ruwa
yacisa daya kuke ko huta akace ki kama kamawa zaki amma.....
dakatar da ita mommy tayi tace'' stop Dr".

Kamal

cikin karayan murya Kamal yace'' please Ummu dan Allah ki tambayi min Aunty BB mana
kode tare suka tafi da Humairah bata gidan nasu bokowa ba agidan".

Ummu tace'' Ah ah yanzun nan muka gama waya da Balaraba sun sauk'a basa tare amma
Kamal ka kwantar da hankalin ka tasan zan gaya maka ne yasa ta canza waje amma de a
gidan suka bar ta duk inda take bazata wuce kwanaki 5 ba zata zo kodan wannan
Shari'ar da ta kwallafawa rai zata zo dan shi yahana taje duba Baban ku ma kayi
hakuri kwanakin nan tana cikin damuwa kayi hakuri kafin nan ma zata dan samu sauk'i
insha Allah Allah de ubangiji ya kawo mana sauk'i wannan Abu".
ajiyar zuciya ya sauk'e kamar gaske abin yana damun cikin
sanyin murya yace" Amin Ummu".
Yana kashe wayan yace Madam keda y'arki sai a *darussalam*
Al'hamdulillah komai yana zuwa min cikin sauk'i alokacin da nake so yanzu ba batun
guduwa
yayi magana yana daddana wayan sa
ana dauka yace "Gagare cika'aiki tafadad'i Wanda tagayawa ne".
"Allah ya temaki oga tace ita kadai take aikin ta kuma kaya ta k'onasu baya wajen
ta''.

murmushi yayi yace"k'arya take ku bata azaba ku sata a bencin sama har sai ta fadi
gaskiya".

ya kashe wayan yana kiran lawyer din Nasrim yana dauka yace'' barrister Fu'at Jiji
nine Habubakar Abdulmajid wanda da cese din k'anwa ta yake hannun ka ina son zan
dan ganka kafin lokacin".

Barrister haryayi shiru de yace'' ok Ina zamu hadu".


Kamal yace yanzu ina kd amma zuwa dare kafadi inda zan sameka".
*Kotu zama na farko*

tacika makil

bayan maga takadda yayi bayani kotu ta buk'aci lawyer su gabatar da kansu da shedun
su
aka mukaci lawyer mai k'ara yafito idan yana da tabaya
Lawyer ya kalli Nasrim
yace'' muna son ki fad'a mana sunanki".
"sunana Halima Abdulmajid Haruna".
"Ok Halima adaren ranan 8 ga watan 3 da misalin 12 pm kina ina".
"Ina gida".
"Mijin ki fa?.
"shima haka".
"Ok da yaushe yazo gida tunda ranan yakama ranan Monday ne ranan aiki".
"da misalin karfe 12 ya shigo".

"Halima ayanda CCTV ya nuna mana Yana shigowa kiyayi inkurin kashe sa hakane".?

"Eh anyi haka".


juyowa Brr Zayyat yayi Yana kallon Mai Shari'a yace'' ok my load Halima ta amsa
lefinta na yunk'urin kashe mijin ta Haruna Ina son a saka wannan memory din na cc
din gidan ne shine babban sheda na Halima Abdulmajid Haruna ita ta kashe mijin ta
Haruna Abdulrahaman Haruna".
take aka saka memory amma daga inda Humairah take zuwa ta gaya mata Izza ta daura
hoton Agrif zuwa inda take barazana sai ta kashesa video yake tsayawa
Sai sheda na biyu wayan Khafulan da
sheda na ukku
sak'on tes message da Agrif ya turawa Kamal
Lawyer me k'ara yace " bisa watan nan kwararun shidu da muka gabatan a gaban wannan
kotu Mai albarka muna neman kotu ta yankewa Halima Abdulmajid Haruna hukuncin kamar
yanda Shari'a musulumci t...........
Azabure
Zahra tace'' objection my load Barrister Zayyat yana daurawa wanda muke karewa lefi
kai tsaye batare da kwararun shedu ba idan Halima zata kashe CCVT daga 1 na dare
zuwa assuba bazata furta barazana agaban Humairah wanda k'anwar shi marigayin ne ba
kuma bazata furta agaban Habubakar Abdulmajid ba sannan da wajen da zata kashe
mijin ba ta buk'atar kashe CCVT kuma har idan tana da
da baran kashe CCVT ai zata iya deleted din inda tayi barazanan my load mu
mukeda kwararun shedu da yake nuni da Halima ba ita takashe mijinta Haruna
Abdulrahaman da yaran Abdulmajid da Abdulrahaman ba".

Alk'ali ya d'ago kai yace kotu tana buk'atar shedun Halima Abdulmajid Haruna".
da sauri Barrister shashid ya mek'e yace'' my load muna neman k'arin lokaci dan
samun isowar shedar mu Aisha Abdulrahaman Haruna bata samu isowa ba".
Alk'ali yace "Kotu ta bada dama kafin ta dawo a hutun rabin awa".

Zahra hankali tashe tace'' Kamal wai Ina Humairah idan Humairah bata zoba za a iya
samun matsala fa dukan shedan mu yana wajen ta akwan kyawawan hujjojin da shedu a
hannun ta".

shima Kamal cikin tashin hankali yace'' Zahra wllh shiru ba labarin ta".

Mommy tace'' wai kun barni aduhu Humairah ce zata bada sheda akan Nasrim batayi
kisan ba".
Zahra tace'' Eh mommy Tasha wahala akan aikin kuma mu bata gaya mana komai ba tade
ce sai ranan Shari'ar ta tabbatar min da wannan shedan hannu ta kad'ai ne zai fidda
Nasrim".

hankali lawyers din Nasrim idan yayi dubu yatashi alokacin


da aka buk'aci a koma d'aki Shari'a
kai tsaye alk'ali ya nemi shedan Halima akace bata k'araso ba
gyaran murya alk'ali yayi yace'' adalili rashin sheda na Wanda ake zargi da kuma
duba da kwararun shedu da masu Kara suka bada kotu ta...............

*Muje zuwa ina Humairah Ina Nasir ina Izza mu hade a page 22*

*ngd sosai da comment naku*

*Bj*

[4/8, 1:48 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCINA NE*


( _rikicin babban gida_ )

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*

*22*
"Objection my load sunana Barrister Aisha Abdulrahaman Haruna ni k'anwace ga
marigayi Haruna Abdulrahaman Haruna
wacce ake zargi da kashe d'an uwana Haruna da yaran sa biyu ba ita tayi kisan ba
Ina son kotu ta bani daman ga batar da sheduna ina kuma neman afuwar rashin zuwana
akan lokaci".
ta k'arashe maganan tana sun kuyar da kai alaman ladabi ga
Kotu
kotu tace ta bada dama

"shedata ta faro Barrister Izzatu Mustapha".


kotu ta buk'aci Izza tafito

Izza ta mek'e ta shiga gajeren d'akin katakon na bada sheda bayan malamin kotu
yasa ta rantse akan zata fadi gaskiya ta gabatar da kanta

tace'' aranan 7 ga watan 3 da misalin karfe 3 na yamma Ina kwance a cikin d'akina
Habubakar Abdulmajid Haruna Kamal ya kirani a waya yace min izza Ina son kawo
k'arshe rigiman gidan nan ta hanyan gaggauta auren ki da Agrif kamar yanda Mommy
tace idan akayi aure Nasrim zata hakura ni kuma banason ganin tashin hankalin
Nasrim dan haka ina son yanzu ki daura hoton ki Dana Agrif a status kiyi yanda zaki
tunzura Nasrim na yau daya idan ta tada rigima dole za ayi auren yau ko gobe kowa
ya huta
atake na gamsu da shawaran sa na daura dan
ni bani da burin da yawuce na aure Agrif saboda son da nake masa na abince na daura
hoton Agrif Haruna dan na tunzura Nasrim bayan na daura sai kawai naga Ripley daga
wanda ban taba tsammanin ba wato masoyina Haruna Abdulrahaman Haruna shima ya maida
min da kalaman soyayya naji dadin da ban taba jiba aranan har na dinga Kiran sa bai
dauka ba
kawai sai da asuba muk............

sai tayi shiru ta kasa karasawa tana kokarin danne kukan amma ita takasa

da sauri Barrister
shashid ya mek'e tsaye yace'' objection my load ashe wadan nan hotunan Izzatu ba
Haruna bane ya d'aura mun gano haka ne ta hanyan boyeyen cc camera din da yake
cikin office din ina son kotu ta bada umarnin asaka wannan memory din dan".

kotu ta buk'aci a saka memory din aiko saiga Kamal tun farko shiyazu bawa Agrif
maganin bacci bayan minnuna kadan bacci ya fara daukan Agrif tashi yayi yakoma kan
kujera three siter ya kwanta yana cewa Halima rigima bata barni nayi bacci ba jiya
naso na gama aikin nan cikin kwanakin nan na dauke abata mubar k'asar wannan
nacecciyar tsohuwar ta huta.
ya k'arashe maganan yana rufe ido

sai Kamal ya d'auki wayar Agrif yanata aikin a cikin sa

Stop Barrister Fu'at Jiji ya danna


yace'' my load kuma wayan Haruna yayi setting din ta yanda duk Wanda yayi amfani
dashi to zai gani bayan Haruna Abdulrahaman ya koma gida Halima ta masa barazana
kamar yanda dazu aka gani alokacin da akaje kashe shi an dauki wayan anyi amfanin
dashi tawaje tura tsak'o bayan makashin ya k'ashe Haruna ya mek'awa alk'ali wayan
alk'ali yagani sannan ya nuna a fili kowa ya gani to tes message din a wayar
Habubakar aka tura dan haka muna tuhumar Habubakar Abdulmajid dashi yayi kisan nan
k"""""""""

cikin zafi Barrister Zayyat ya mek'e yace "objection my load ya barrister Fu'at zai
daura lefi kai tsaye ga wani daban bayan ga Wanda ake zargi".
Alk'ali yace'' barrister Fu'at ka kiyaye amma kotu tana buk'atar Habubakar
Abdulmajid Haruna da yafito yayi bayani meyasa ya tunzura Halima Abdulmajid Haruna
ta kashe mijin".

Kamal tun ganin Humairah yaji komai ya tsaya masa cak yafito bayan ya fadi sunan sa
yace'' kamar yanda na gayawa Izzatu Mustapha nayi dan a gaggauta auren ne dan y'ar
uwata tasamu dangana shine dalilin.....

cikin zabura Humairah tace'' objection my load ba shine dalilin ba dalilin da yasa
ya tunzura Halima Abdulmajid ne tayi kisa kuma sai suka satan ta huce shine shi
kuma
yayi amfani da FURUCIN TA yaje ya kashe mijin ta da yaran ta".

"Objection my load Barrister Aisha tana....

kotu tace'' Barrister Zayyat kabari shedu suyi bayani


Murmushi Humairah tayi tace'' nagode my load
ahankali Humairah ta taga gaban Kamal tace'' Habubakar Abdulmajid Haruna adaren 7
ga watan 3 da misalin karfe 12 kana ina".?

ajiyar zuciya ya sauk'e cikin karayar murya yace" ina part dina marigayi Haruna
Abdulrahaman dan uwa na kuma mak'ocina ya kirani nazo sun samu matsala shida matar
Halima Abdulmajid".
"Ok Habubakar da kaje a wane yanayi ka samesu.?
Kamal wani irin hura hanci yayi tukun yace'' na samu Haruna a k'ofar main parlourn
gidan hannu a yanke sai jini yakeyi anan yamin bayanin tsakanin sa da matar sace
ita tayankeshi ganin yana zubar da jini Sosai yasa na yashi asbiti bayan mun dawo
sai dana rakashi har cikin gidan sai dana ga komai yayi normal na koma part din na
kawai da azuba ina Shirin fita masallaci Halima matar Haruna ta shigo da gudu tana
cewa sun mutu sun mutu waya kashe su Koda mukaje nida matata sai muka samu Haruna
kwance an caka masa wuka acikin".

ya k'arashe maganan yana sakin kuka


Humairah tace'' to Allah yaji k'an sa malama Habubakar kaman yanda muka kamaka
dumu-dumu da amfani da wayan marigayi dan ka tunzura matar sa kuma gashi kasamu
yanda kake so haka mun kamaka dumu-dumu da kashe dan uwan ka Haruna ta hanyar
basaja da kayan matar ka bayan ka kashe suka cusa kayan.....
Barrister Zayyat yace'' objection my load Barrister Aisha tana son daurawa Wanda
nake karewa lefi kai tsaye bay..
buga k'ararrawa alk'ali yayi yace'' barrister Zayyat yashe ka zama lawyer sheda ai
Habubakar sheda ne yashigo cikin shari'a ne kawai ka kiyaye"..

Barrister Zayyat ya sunkurar da Kai alaman girmamawa yace'' sorry my load".

Alk'ali yace'' barrister Aisha kici gaba da tambaya".


godiya Humairah tayi tace" my load muna da sheda da zai tabbatar wa kotu Habubakar
ne yayi kisan".

Kotu tace''tana buk'atan shedan".


Humairah tace'' muna buk'atar Fatima Kabala
Wanda aka Kira da Fatima fitowa tayi ta shiga gajeren d'akin suka jera da Izza
bayan malamin kotu ya rantser da ita aka buk'aci ta gabatar da kanta tace''sunana
Fatima Kabala ni budurwa Habubakar Abdulmajid Kamal ce Wanda ya maida tamkar matar
sa ina da y'a daya dashi bayan ciki da muke zubar wa ba adadi a ranan 8 ga watan 3
ranan da akayi suturan dan uwan sa Haruna yaje min cikin wani irin murna Yana
shikenan nayi gaba nayi gaba Nasrim za a kashe ki ni zan hau kan dukiyar ki lefin
ki daya Nasrim yawan haifuwa inda ke daya ce nasan dole ni zan gajeji amma ki kazo
kika saki ciki kike ta haifuwa kina so dukiya yazama na yaran ki to mutuwa zakiyi
yaran naki ma biyun da sukayi saura ko basu mutu ba zasu zama iko na nine komai
nasu kai dole ma nakashe wancen shegen Khafulan din kar ya zame min dan *Zaki* anan
gaba

Sai na kalleshi tace'' Kamal


kasan me kake fada Nasrim za a kashe Nasrim kake murna sai yake gayamin ai shi
kudi yafi masa kowa a gidan nan in banda uwar sa gowa ma yamutu sai nace masa kenan
Kai ka kashe Agrif da yaran sa dariya ya fashe dashi yace Sosai ma kuwa ni nadauki
kayan matata irin Wanda Nasrim tasaka na bawa Mama ta rufe fuskan ta taje ta kashe
su kinga munyi amfani da FURUCIN TA yanzu kowa a daukan sa Nasrim ce takashe
mijinta da yaranta biyu yake nan ko Mama ce ta kashe su".

alk'ali yace'' Fatima kina da shedan ne akan abinda kike fada"?.

Fatima tace
"yallabai bazanyi k'arya ba kuma ga video dana masa asan da yake fadan hakan da
nayi video ne dan na masa barazana nayi ta cin kud'in sa to sai binciken wani d'an
uwan su Nasir yabi ta kaina shine yace ya tsaya naje nasamu Aisha Humairah na bata
da naba ta shine tace nazo da kaina kotun na kawo

karb'an wayan Fatima akayi aka cire memory aka saka ajikin tabkeken TV na cikin
kotu sai ga Kamal daga shi sai gajeren wando atsakiyar bed yana ta zuba zancen yayi
kudi an gama komai
Video ma ba daya bane harda ranan da yakwashe kudin mommy a gidan ma yayi amfani da
laptop dinsa gashinan komai afili

shiru Kamal yayi

Alk'ali yace'' Habubakar ka yarda shedan fatima".

Kamal yace" Eh.

Alk'ali yace "lawyer me k'ara kana da tambaya da zakayiwa Wanda ake zargi a yanzu
ko wani sheda ko hujja".?

Zayyat ya girgiza kai yace'' babu my load".

Lawyer Halima Abdulmajid ko akwai wani shedan".

Barrister Fu'at Jiji yace'' my load aranan 30 ga watan 7 matar Habubakar Abdulmajid
ta tsinci kayan baccin ta da takalmin ta da shijab dinta Wanda iri daya ne dana
Halima amma ita Halima tama bada takalmin da shijab din rigan baccin ne kawai
yarage munkai doctor cin da suke binciken sun tabbatar mana da jinin da yake jikin
kayan yayi dai-dai da na Agrif da yaran
kuma ita Wanda ake zarki ga kayan baccin ta ahannun hukuma ba ko d'igon jini ajiki
my load idan aka hada da shedan da Izza ta bayar da Wanda fatima ta bayar zai
tabbatar mana da Habubakar shiya kashe mijin k'anwar Sa ya d'aura al'hakin kisan
a yar uwar sa muna rok'on kotu ta duba wannan Lamar ta yankewa Kamal da duk Wanda
ya hada hannu sukayi kisan nan wato mahaifiyar hukuncin kamar yanda Shari'a
musulumci ta tanadar

Barrister Fu'at yacigaba "


Still
sheda na gaba boyeyen CC camera wanda Muhammad Nasir yasaka yana hassaka komai na
gidan banda bedroom da bathroom".

Brr Fu'at Jiji ya bada memory

ai wannan memory ana sakawa jikin kowa yayi sanyi tan take duk kule kulen da Kamal
da Mama sukeyi ya bayyana
har zuwa inda Kamal ya lalata CC na asali har zuwa yink'urin kashe Baba Nasuru da
cewa da yayi akama Humairah dade duk muna furcin yafito nan jikin kowa yayi sanyi

Humairah tace'' my load sai shidan mu na k'arshe Habubakar Abdulmajid mijina ne


uban d'ana amma yau kwana 5 da yasa aka kamani akan wai sai na bada wadan nan kaya
ni kuma na hana nasha wahala ahannun Wanda yabawa aikin wadan nan ciwokan jikina
duk su suka min kuma sun isa sheda nasha wahala tayi maganan tana nuna ciwukan
fuskan ta dana hannun ta
taci gaba dacewa kuma sauran jikina ma akwai sai ayau dabara ya fadomin nace
sufadi abin da Habubakar ya basu ni zan ninka musu sau 3 ko fiye da haka sufadi duk
abinda suke so nabasu subar ni sai suka yarda suna fadamin kidin na basu number
Yayana Adamu Abdulrahaman Abbaty nace su Kira subani shi Yana daukan wayan nace
anyi kidnappin
dina amma kar yagayawa kowa yakawo abinda suke buk'ata sukace million 100 sukeso
atake ya tura musu kudin ni kuma nace su kiramin Habubakar Abdulmajid wanda yasa
aka kamani muyi magana suka kiramin shi
a video calls ga memory din video call da mukayi dashi nayi saved ta mek'e memory
aka saka atake fuska Humairah da Kamal ya bayyana murmushi Kamal yayi

yace'' barrister Aisha Abdulrahaman Haruna my sweetheart wife haka kyakkyawar


fuskar ki ta koma kai amma banso ba ganin ki ahaka ba dama ban dauki video call din
nan ba my dear ki bada wadan nan kayan a kasheki cikin sauk'i dan Ina son rushin ki
yasamu salama bana so
su cigaba da baki azaba kwara ki tadda Agrif da shegun yaran acan kifa da masa
ranan Wednesday zakuyi bak'uwa Halima ki gayawa Agrif zanyi amarya".

sai yakece da dariya

cikin kuka Humairah tace'' dan Allah my dear ka temakeni nifa matar kace uwar d'an
ka kuma y'ar uwar ka kada ka kasheni na k'ona kayan Ina son ka bazan tona maka
asiri ba dan Allah kar kasa akasheni".

dariya yasake kecewa dashi yace my wife inaga kin yarda da kirarin da baba yakubu
yakemin ne ko
*KAMALUDDEEN DA WAYO BA HANKALI* shine zaki min wayo irin naku na lawyer to ko
baki fad'i inda kayan yake ba kin gama yawo
yace kibawa Gagare wayan mek'awa Gagare tayi
yace''
kai Gagare cika aiki nan da 2 minutes banason ta Kara nunfashi ni na tafi naga
yanda za'a rataya ran Halima good bye I love you with all my heart my Hummee".

ya k'arashe maganan yana k'ashe wayan

kotu kowa sai jinjina kai yake mommy ta rasa ma mezata


Dr Hafsa murmushi tayi ta gyad'a kai tace'' Al'hamdulillah rabbil izzati
waassalamun alarmursalin waalhamdul lillahi rabbil alamin".

Barrister Fu'at Jiji yace''my load da wad'an nan kyawawan hujjojin da shedun muke
son Kotu mai alfarma ta wanke Halima Abdulmajid Haruna daga lefin kashe mijin ta da
yaran ta
ta hukunta wanda suke da al'hakin kisan".

Alk'ali ya jinjina kai yace'' barrister Zayyat kana da abin fada".?

girgiza kai barrister Zayyat yayi yace babu my load".

Alk'ali yace'' bisa k'orarun shedun da aka kabatar agaban kotu kotu ta tabbatar da
Habubakar Abdulmajid Haruna shida mahaifiyar sa su sukayi ki.........
mek'ewa tsaye Mama tayi
tace'' wllh alk'ali ba d'ana bane yayi kisan kai nice nice nasaka kayan surukata
naje na kashe mijin Halima da yaran ta Kamal temaka min kawai yayi wllh d'ana bai
taba kisa ba so daya yayi yunk'urin kashe Baba Nasuru amma Allah bai bashi sa'a ba
wllh nice nice".

Barrister Zahra da tunda aka fara fadan lefin Kamal jikin ta yayi sanyi balle yanzu
da akace k'anwar Babata kuma marik'iyar ta wanda ta dauka amatsayin uwa wanda a
dalilin tane ta tashi acikin gidan three brother Ita take fadin ita tayi kisa
wani irin k'ara tasaka ta zube awajen atake aka dauketa aka fita da ita

Nasrim girgiza kai tayi tace'' Ah Ah Mama ba ke b'ace Mama keda ya Kamal bazaku
tabamin haka ba idan kun shirya hakanne dan ku kubutar Dani ni wllh bazan yarda ba
Mama ke nasani amatsayin uwa ya Kamal ne gatana ba zakumin haka ba Ah ah wllh
alk'ali kar ka yarda Allah sun daukane saboda so da kaunar da suke min".
Kamal ya d'ago kai yace " please daddy please Nasrim tabbas Mama ce ta cuceni ita
ta koyamin wannan ak'idar tun ina yaro Mama meyasa bakiyi tunanin wata rana zamu
iya fad'awa cikin wannan halin ba
Mama a rayuwa duk Wanda ya yarda akwai Nasara to ya yarda kwai rashin sa Mama mesa
kika cusamin ak'idar hassada Mama meyasa kika saka na zama me irin halin k'abila
Wanda ya kashe dan uwan sa ciki daya saboda duniya Mama kin sa naci amanan family
na Mama idan Abdul ya girma yaji labarin abin da nayi bazai soni ba bazai min addua
ba mama da kin bani tarbiya kamar yanda duk uwata tagari take bawa yaron ta da
banzama me fuska biyu ba da banci Amanan d'an uwana ba...........
buga k'ararrawa alk'ali yayi yace'' kusaurara nan ba d'akin ganawa bane d'akin
Shari'a ne
ganin yanda masu lefi sukayi saurin bada kansu ba tare da sun wahalar da Shari'a ba
Kotu ta yankewa Hajiya Aisha kukuncin kisa ta hanyan rataya
Sai Habubakar Abdulmajid wanda yasa hannun sa akayi kisan kotu ta yanke mishi
hukuncin shakara 25 agidan yari da huro mai tsananin kasan cewar wannan shine
babban kotu na k'asa ba daman daukaka k'ara sai idan wanda aka yanke wa hukuncin
suna da wani hujja na kare kai akwai daman kawo kwarafi cikin kwararun hujja idan
aka kawo kwarafi ba tare da hujja sahihi ba to akwai hukunci na wahalar da Shari'a

sannan kotu ta wanki Halima Abdulmajid ta kuma bada umarnin sakin ta ayanzu akwai
Tara na kazafin da akayi mata akan kamal da Hajiya Aisha zasu biyata taran dubu
d'ari takwas bisa adalcin''.

ya k'arashe maganan yana buga k'arfi

Maga takadda yace'' my load bayan andawo daga hutun rabin awa a kwai karan Izztu
Mustapha wanda teke karan mahaifin ta wanda ya kashe mata mahaifiyar ta shekara 12
da yawuce".

Alk'ali ficewa yayi ta k'ofar sa sai kuma kotu ta kacame da koke koke

yan sanda kuwa atake suka kama Kamal da Mama sai kuka suke kotu ta kacame cire
(akwa)
din hannun Nasrim akayi aka mayar hannun Mama Nasrim rik'e Mama tayi gyam sai kuka
take tana cewa wllh ba Mama bace dan Allah ni kumar ni ku saketa wllh ba......
rungumota Dr Hafsa tayi tana cewa "please Halima finally su Mama sunyi kuskure ne".

Barrister Zayyat ya mek'awa Barrister Fu'at Jiji hannun yace'' congratulations my


friend".
shima hannu ya mek'a masa suna sakarwa juna murmushi barrister Aisha Abdulrahaman
ta mek'ewa Izza itama suna sakin murmushi

ina tharee brother basu ma tsaya sauraron k'aran Izza ba duk waje sukayi komai
rashin ima'in mutum dole idan yaga daddy saiya tausaya masa Kai har Hajja da kowa
ma dan Nasrim ahannunAbbaty ya kamata suka fita da ita

ahankali Humairah ta taka inda Kamal yake ta jefa idonta cikin nasa tace'' my
husband *Kamaluddeen da wayo ba hankali* badan naga Baba yakubu hankali sa yatashi
yana ta faman kuka ba dashi zan kir'a yamaka wannan kirare kasan kirarin mu three
brother abakin baba yabubu yafi dadi

Ummm Kamal na jima Ina bibiyar ka duk kanayi cikin *WAYO* da kace kana zaune kana
jira nayi wani FURUCI akan Izza ka gama da ida kana zaman jiran na Khafulan to
kawai dan Khafulan ya daki Abdul sai nace sai na kashe sa
sai kuma reshe ta juye ko to duk aikin *NASARA NE NASARA KO GONI KAFI MUTU NASARA
ME WUYAR FADANCI NASARA GOSHIN GIRGI ME WUYAR KARAU*
murmushi tayi tace''
ummmm karna cika ka da surutu ana jiran ka saki na nake buk'ata dan na samu Wanda
yake waje ba na gidan prison ba ai ni naso da bakaga ratayar NASRIM ba naga naka
amma badamu zamuga na jatuma kace da ita ta gaida habila da hamana da fir'auna".

cikin muryar tausayi yace'' Humairah Ina son ki bazan taba sakin kiba dan haka dole
ki jira na fito i love you with all my heart ya k'arashe maganan yana murmushi".
kamashi yan sanda sukayi aka fice dashi haka Mama ma tana ta kuka tana cewa abar ta
zatayi magana da mijin da Mommy da Nasrim amma Ina basu bata dama ba

dak'er aka cusa Nasrim cikin mota sai ihun a bar ta taje gun Mama da Kamal take
wllh basu bane sun daukawa kansu ne dan su kub'utar dani'.

haka de aka jata akasaka ta cikin mota

*Three brother house*

Big problem kenan

Daddy daga kotu bai zo gida ba sai tes daya turawa Hajja na yawuce jidda kawai
wajen Abu
Mommy zaune ta rakka uban tagumi duk wanda suke zuwa murna ko nace jeje ba abari
suna shiga ciki inba najiki sosai irin su Dr Hafsa ba kuka take sosai tayi tayi ta
shawon kan Nasrim amma ta kasa to yanzu duk ranan da taji ta samu labarin abinda
Nasir ya mata zata ce gwara na Kamal kenan gashi dole Nasrim tasan hakan tunda
magana ya bazu ko ina kuma dama Kamal ne yabaza afili ta sake cewa Allah ya isa
Nasir Nasrim da dan shegen ".

Ayman ne ya shigo shida Aliyu


bayan sun gaisa da Mommy

Mommy tace''Ayman Aliyu Allah ubangiji ya muku albarka yasa kufi haka kune kuka
zame min komai ku kuka tsaya min da nemam lawyer alokacin da kowa ya guje mu".

Aliyu yace'' Ah Ah Mommy ai duk wannan aikin Nasir da Hajja ne shi ya tsaye muku
Mommy Nasir yasha wahala Sosai Nasir ne ya saka aka temakawa Nasrim asan da take
gidan prison Hajja ita ta fara gano waye kamal Hajja ita t..........

katse sa Mommy tayi da cewa '' Ayman idan kana son farin ciki na kar ka sake min
maganan Nasir yanzu ni neman da zan masa na shiga kotu ne zan makasa kotu duk abin
da yamin wllh bazan yafe masa ba......

Hajja da take shigowa ne


tace'' nima zamuyi zaman kotu dake ki nemonin jikana idan yazo gida sai ki makasa
kotu Allah yabawa ne sa'a sa'a yo mu agaya mana kotu kotun sukutum na haifa eshe
*To masoya mu hadu a 23 dan jin dame Hajja ta temaka ya Shari'ar Izza da babanta
zai kasan ce Mama da Kamal zasu yarda da hukuncin*

*Ina Nasir*
*Kamal zai saki Humairah ko sai dole tajirashi kamar yanda yace*

*Allah sarki Zahra na miki kuka*

*Bj*
*FURUCINA NE*
(rikicin babban gida)

*_________________________________*

✍🏼
*AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind
of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻

https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association

*_________________________________*
[4/8, 1:48 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCINA NE*
( _rikicin babban gida_ )

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*

*23*
dariya Ayman yayi yace "Kai Hajjar mu Allah yabar mana ke wato ke ba alk'alin bama
kotun sukutum kika haifa".

"yo ai gaskiya ne Aymanu ya zata koremin jika kuma tazo tana wani cewa ita zata
kaishi kotu ai ga hanyar kotun".
ta k'arashe maganan tana zama a k'asa sunkuyar da kai Mommy tayi
Dr Hafsa tace'' Hajja muna godiya sosai da kokarin ki Allah ya K'ara lafiya da
nisan kwana".

Ayman ya kalli mommy yacigaba " Mommy kiyarda Nasir shi yayi komai kinga da farko
Hajja ce tagano gomai".
Hajja tace'' ai ita bata masan me take ba yo ai dana biyewa fañna da duk zuri'a ta
ba shafe tareshin su Aisha zatayi ba y'ar matan nan gata de mutum a furka me rai
yana kallo ni mairo".

Dr Hafsa tace'' Hajja to ya akayi kika gano ta".?

"Ummm ai tun ran da nace sai na hada auren Izza da Haruna naga murna a tattare da
ita kuma abin da yafi dauremin kai yanda Nasrim tacigaba da haukan bataso amma
Aisha shiru kakeji bata ce komai ba bayan Nasrim maganan ta kad'ai takeji da kaina
na Kira Aisha nace tabawa Nasrim hakuri ayi abinnan yariyar nan Izza tana da
biyayya kuma wllh tana mutuwar son Haruna tun tana takaba na gano hakan har
mafarkin sa take duk Ina sane to kawai dan jikata ce agidan sai nazama meson kai
bayan ALLAH yace kayi temako a inda kakeda ikonyi musamman sunnan manzon Allah ba
Lada zan samu ba amma Aisha da alaman ma zuge Nasrim take daga nan nagano sai abin
da yasa zargina yasake k'aruwa kuma ranan da Haruna ya mutu Nasir yazo yake gayamin
shifa yana tunanin ba Nasrim bace tayi kisan shiyasan duk Wanda yayi kisan akai
abinda yake son
kuma ganin bayan Nasrim yake son yayi shine yayi kisan a kan gab'an FURUCIN ta
nace masa to wakake zargi kai tsaye yace Kamal tare dabani hujjojin da misalai sai
yace inde da gaske Kamal ne
to Hajja ba makawa akan dukiya zayyi hakan dan Kamal b'arawo ne sosai bashida Amana
bama ganin dai-dai a
ai'kin sa kawai muna kyaleshi ne sabo da ai yafi wani abin duniya awajen mu sannan
idan Kamal ya tara dukiya mezayyi dasu ba three brother zai kawo ba zuba basa idon
da mukayi yasa yana yanda yake so gsky Hajja ina mugun zargin sa da boyeyen hali
yanzu de nasaka an saka CC TV na boye da farko dole sai mun sako daddy a binciken
ke kuma abin da nakeso dake kinuna bakya goyon bayan Nasrim da Mommy ki dage akai
abin kotu sannan ki tunzura Mommy ta fadi wani abun sai kawai daddy ya saki Mommy
kinga idan shi yakeyi idan aka saki mommy jikin sa zanyi sanyi idan dan dukiyar
Mommy yakeyi zamu gane

Tode haka akayi kuma yana kunna bin CC TV din Ina ganin duk munafurcin da Aisha da
dan ta suke kullawa
sati 3 da rasuwan su Agrif Humairah tazo min da kuka tana cemin wai Kamal ne yayi
kisan kayan ta yasaka yayi kisan gasunan yanzu Faiza mai'aikinta tafito dasu anan
muka sake tambatarwa Nasir yace takoma tayi zaman ta kamar bata gani ba komai yazo
k'arshe amma sheda mukeso dumu-dumu
anan Nasir yace to muma Hajja murikita musu tunani ta hanya amfani da FURUCIN
Mommy muce tabaki guba a gefe daya akasaka guban aka bani naci gefin da ba guban
sannan na gauraya na fara birgima
ai kunga yanda hankali Kamal da uwar ya tashi suka fara tunanin basu kad'ai bane
masu kulla kullan kuma kunga ita Fanna ta tsira da bamuyi saurin amfani da FURUCIN
nata ba su zasuyi dashi kuma ni zasu kashe alokacin tunda nice Fanna tayiwa FURUCI
a kaina
NASIR da iyawan sa da Basiran sa saida yabi diddigi ya kawo wani babban malami mai
suna malam K'aura ashe bokane shi yake koya musu komai ashe tun Aisha tana budurwa
take aiki akan gidan nan tayi ta asa sosai amma mun rufawa malamin a Siri tunda
yamana alk'awarin ya tuba yana da yaran shine Nasir yace mu rufa masa asiri".

Mommy tace'' kenan ku kuka sa Barira aiki kenan".?

"Eh mune muka sata amma daga baya ta zama abin farautar su dan su samu wanda
yasakata aikin Saida Nasuru yasa aka d'auke ta agidan ko Dr Hafsa ma dagan gan ya
saka aka kulleta duk dan yabata kariya dan sunyi niyar hallakata sabo tasan komai
na Fanna shima Baba Nasuru ai ni nasa aka fita dashi dama Nasir ya gaya min Baban
Fanna ne amma idan suka gano zasu iya illatashi saboda magajin Mommy ne ita kuma
Fanna ta kwashe ta gayawa Kamal shine baban ta shikuma dan hauka aranan yazo kashe
Baba Nasuru Wanda adaukan sa mahaukaci ne bayan ya warke ras kuma idan baki man
taba ai nashigo aranan nida yaron alk'ali har nace na canza k'aran ai bayan nan
nashigo nacewa Baba Nasuru karyayi bacci zai iyayin b'oko cikin dare kuma yanda na
zarga din ne Kamal yazo kashe sa
Amma aikin mu daga k'arshe yaso ya b'aci saboda rashin Nasir karfin addua ne kawai
yasa aka samu nasara Fanna kina da saurin yarda yanzu gashi mun rasa Nasir anyi
neman duniya ba a gan Shiba burina yanzu naga Nasir sai mu daukeshi muje wajen
kakar sa Emaka muje maiduguri musan asalin Nasuru shima".
Dr Hafsa tace'' Hajja Allah ya temaka yanzu ba inda aka samu labarin Nasir ".

Hajja ta nuna Aliyu da Ayman tace''kinga agun Wanda nake jin labarin nima
Ayman yace'' wllh mamy babu labarin sa amma muna nan muna bincigawa insha Allah za
a ganshe".

Kotu ta yankewa Baban Izza hukuncin kisa ta hanyan rataya bisa kwararun hujja da
Izza ta gabatar shikam bayyi mutuwar salihai ba dan Asher yake ta kutsawa Izza har
yacika

*Allah kasa k'arshen kalman mu aduniya yazama kalmatus shahada ne Allah kacitan ta
aikin mu na alkairi ya rinjayi sherrinmu duniya duniya cike take taf da rud'adi*

washe gari dan aike yazo daga prison wai Mama tana son magana da duk yan gidan
kafin arataye ta dak'er Abbaty ya lalaba Daddy ya y'arda zai zo haka Ummu da Hajja
da Mommy ma dak'er ya shawon kan su

Prison

Mama zubewa tayi agaban su cikin kuka


tace'' Abdulmajid gobe za a ratayeni gobe zan mutu yafiyar ka nake buk'ata duk da
ban can canci hakan ba nacuce ka nacuci rayuwar y'arka nacuci rayuwar duk family ku
badan komai ba sai son zuciya da hassada da nagina zuciya ta dashi a tunani na
zanci riba haka na Gina zuciyar tilon d'ana dashi sai yanzu nagane duk wani mai bin
boka da malaman tsubu to burin sa baya taba cika duk inda ka toshe wani b'angare to
wani zai balle
lalle Gina zuciya da tsoron Allah yafi komai riba yanzu kam na yarda babu meyi sai
Allah shi yake yaye matsala kamar yanda Nasrim taji tsoron Allah gashi Allah ya
fitar da ita
Abdulmajid farkon hassada dana akan d'an uwan kane Abdulsamad tun kuna zuwa zance
wajenan na gano dukiyar gidan duk nasane daga nan najuya nace shi nake so babu
juyin da bokana bayyi ba yace Sam ba aure atsakanin mu shine na hakura na aure ka
Koda nazo gidan naga yanda Halima tafi kowa iko Hajja tafi sonta shima na gayawa
K'aura yace zai min maganin ta zata mutu a haifuwar fari alokacin kaura gidan yake
zuwa da sunan driven gidan Yaya mairo ne aiko sa take wajena ashe Halima taji duk
wannan maganan da mukayi da K'aura amma k'aura ya mata barazana da idan ta fad'a
zai kasheta kuma ya kashe mahaukacin uban ta wannan shine dalilin da yasa Halima
tabawa Fanna d'anta shine dalilin da yasa tasan zata mutu a haifuwa
Sai gashi nida nayi dalilin tafiyar ta lahira amma nima a haihuwa farin aka ciremin
mahaifa duk inda nayi mugunta to sai nima naga ba dai-dai ba nayi abu dan Nasir
yazama dan iska mashayi Wanda bazai amfani kansa da wani ba ta wani gun nayi nasara
tawani gun banyi ba
ya shafi d'an shegen yazama mashayin amma nima
sai gashi nawa yazama hakan yanzu Kamal ma Yana da y'ar shege
nayi nayi Nasrim tazama y'ar isa karuwa ta yanda mutumin kirki bazai aure taba abin
ya gagara sai ranan auren ta K'aura yabani babban dama Kamal yasakawa Nasir maganin
karfin sha'awa ya kus......

dasaure Mommy tace'' dakata Aisha ya isa".


ta kalli Abbaty tace'' Abbaty kafita da Nasrim ka kaita gida kadawo".
Nasrim tana kuka tana cewa Mama ki k'arasa
amma Abbaty yajata suka fita bayan sun fita
Hajja tace'' ai da bari kikayi taji komai da bazata zargi Nasir ba har yaushe zamu
cigaba da boye mata wannan babban al'amarin da dole sai taji komin dadewa kwara
taji tun yanzu ta hada ciwon dukka ta ciye su".

Mama tacigaba
" Kamal nasa yasaka masa maganin k'arfin sha'awa dan dama mungano ba maccen da
Nasir yake so fiye da Nasir muna saka maganin karfin sha'awa kuma sai mukayi sa'a
shed'an ya k'awata masa Nasrim abin ya sauk'a kanta dan duk yanda mukayi da Nasir
asiri baya kamashi har ita Nasrim har Fanna K'aura yace suna da k'arfin jini da
addua basa sake da addua asiri ko yakamasu baya tasiri akan su nayi asiri dan kar
Nasrim tayi haifuwa dayawa sai gashi Humairah matar d'ana ta tsaya a d'an daya duk
wani aikin boka k'arya ne tasirin sa kad'an ne sai jiya da yau nayi dogon tunani
sannan mai bin boka kullum cikin zargi da rud'ani yake sannan Allah yana dauke
masa kwarjini ta yanda mutane bazasu na ganin kamalan saba so dayawa Nasrim tana
min nasiha da cewa
_Mama ki diga yawaita salatin Annabi yana k'arawa mutum kwarjini_
to Mai bin bokaye kuma k'warjinin sa yana disha shewa duk sai dana makara na gano
hakan inama
Inada daman k'ara rayuwa dana gyara kuskure na nacuci kaina nacuci rayuwar d'ana
kullum Ina burin nawani ya lalace duk yaran gidan ba Wanda banyiwa asiri ba amma
yanzu gashi ni nawa d'an zayyi zaman gidan prison na shekara 25 rabin rayuwar sa
zai cinyeta a gidan yari
dan Allah ku yafemin Dr Fanna keda mijina sai Hajiya Amina da mijin ta sunfi kowa
daukan ciwo d'an suna fari nakashe musu Hajiya Amina bani da bak'in neman yafiyar
ki
ku yakamata ku fara yafemin wllh rabin rabin abin da nayi a gidan ba fada ba wanima
idan kukaji tsinemin zakuyi dan Allah ku yafemin".
Hajja tace'' Allah ya yafemiki muma muna neman yafiyar Allah duk sukace sun yafe
mata dalilin kukan data keyi sosai kamar zata cire ranta haka suka tafi suka barta.
*washe gari*
haka aka rataye Mama kuka de yan uwanta dasu Hajja sun shata dan Koda za arataye ta
ba abinda take ambato sai kalman shahada tanayi tana k'iran sunayin mutane three
brother daya bayan daya tana cewa kuyafemin

Allah sarki Zahra tasha kuka dan ita Mama tasani a uwa Nasrim Mommy hana ta fitowa
wajen zaman makoki tayi dan tana tsoron kar Nasrim taji gaskiyar lamarin akan su
Khafulan daga k'arshe de Dr Hafsa ta dauketa zuwa gidan ta bata dawo ba sai bayan
sati 2

aranan kuma su daddy suka zo Allah sarki Abu dama ance jinya lokaci daya yake
shigar mutum sauk'i sai ahankali amma yana magana sannan idan ya dan dafa kafadan
mutum yana dan iya daga da k'afar sa abin ka da Naira har injin din gasa jikin da
doctor aka hadasu dashi Wanda zai dinga masa gashin k'ashin

Bayan sati Hajja ta tarasu dukka harda baba Nasuru Banda Nasrim data auri d'aki
kullum kuka ita tunda tazo jitake kamar za ace mata ga Agrif nan yazo takeji

gyaran murya tayi


tace'' Ina fatan de kowa yana cigaba da adduar Allah ya bayyana Nasir ko?
Duk suka amsa ta Eh
"to yayi kyau Allah ya bayyana shi
da farko de Abdulmajid kai nake son ka karbowa Humairah takardan sakinta dan Babana
yace nan duniya bazai saki matar sa ba nima zuwana firzin yayi ukku amma yaki
yabani".

Daddy yace'' insha Allah zai bada".

Hajja tace''
sai abu na ukku abude company afara aiki kamar yanda aka saba".

Daddy yace'' ai Hajja nikam ba wani abin da nasani game da business ga Abbaty nan
shi zaici gaba kafin Allah ya bayyana Nasir".

Hajja ta kalli Abbaty tace'' Adamu meyasa ba abude company ba".?


ajiyar zuciya ya sauk'e yace
"Hajja yazanyi ta Ina zan fara aikin Aiban da Kamal da Agrif da Nasir ma Yana musu
yawa balle ni daya yanzu shikenan yan uwa dakka hudu ba sanan Hajja ta Ina zan fara
dawane k'asa zan fara"?
Hajja tace'' Aliyu yana Dubai zai nemi ma'aikatan da suka dace Ayman Yana America
shima zai nemi ma'aikata kaga kai Chaina yaka mata ka fuskanta tunda nan de akwai
Muhusin zai kula shima ya nemi ma'aikata sannan itama Fanna zata koma bakin aikin
ta Izza da Humairah da Nasrim duk zasu temaka mata duk da suna aikin su na lawyer
hakan bazai hanasu aikin gida ba ni badan sun nace sai sunyiwa k'asar su aiki bama
banga abin wahalar da kai ba".

cikin karayar murya Abbaty yace shikenan Hajja amma Muhusin zan tura Chaina ni anan
Nigeria zanyi aiki na tun gida ba yaro babba".
Hajja tace''to Allah yayi albarka sai batu na gaba wai mutanen gidan matar da zaka
aura sun ce tunda ka fasa aure aje adauki kaya hakane".?

"Eh Hajja nasamu wata Wanda tamin ne fiyeda wancan amma ai kaya nace na bar musu".

Hajja tace''wacece kasamu har ka canza Nabilan taka daka kwallafawa rai".?

murmushi yayi yana sosa k'eya yace "zaki santa ai y'ar gida cema".
Hajja tace'' gidan three brother nan"?.
Abbaty gyad'a mata kai yayi

salati Hajja tashiga yi


tace "idan Izza ko Nasrim kake nufi ma to kwalelen ka su matan manyane".

Abbaty sai da yatashi yaje tsakiyar parlourn yajuyo yace'' Hajiya ni kuma azanin
goyo nake ko yayi maganan yana fita da gudu kamar wani yaro

Hajja tace'' ashe rikici bai k'areba ni Maryama Abdulrahaman kuyi min maganin
matsala nan kunji ni da yaro da shegen ka ranbani".

*NASIR*

Doctor ya kalli Nasir yace " Muhammad zamu dauki hoton ka mu watsa a Media saboda
asamu kudin da za a maka aikin nan idan wannan k'afar taka ta sake kwanaki ukku
Wllh saide a yanketa ai kanajin yanda yake wari ko
hannun kade normal ya dauru Amma kafa akwai matsala kuma kudi ake buk'ata yanzu
kaga kudin asbiti ma ba abiya ba balle na aikin ka".

cikin dauriya da hade fuska Nasir yace'' doctor nace a yankemin zanfi son haka amma
kada ayadani a media".
shima doctor cikin b'acin rain da k'osawa da taurin kai irin na Nasir yace "saboda
kai din mai lefine baka son ayada ka duniya ta ganka to nagaji zan saka afitar
dakai a watsar a titi mungaji da wannan warin da kake magana anan".
yakarashe maganan yana kiran ma'aikatan da suzo su fita dashi".

*Prison*

Cikin kuka Kamal yace'' Daddy idan sakin Humairah zai saka farin ciki shikenan na
saketa amma daddy wllh da son Humairah zan mutu cikin k'ank'ani lokaci wani
wahalallen son ta yashigeni".

daddy ya kalle shi cikin wani irin tausayi irin na d'a da mahaifi yace''
"Kamaluddeen na yafe maka Ina fadan Allah yabaka shekarun da zaka Kai fita awannan
gida kasamu mata Wanda tafi Humairah kuma ka gyara zaman ta k'ewar ka".

"cikin kuka tace'' Amin Daddy nagode amma daddy ko kasan *Agrif* bai *mutu*
ba".?

daddy yace'' ta yaya kasan Bai mutu ba".

Daddy ya aikomin da wasika Daddy tambbas wasikan rubutun Agrif ne ko Ina cikin
baccin Daddy aka tasheni zan shada writing din sa Daddy wllh yana nan araye wllh
bai mutu ba kaga wasikan".

ya k'arashe maganan yana mek'awa daddy wasikar

Daddy karba yayi yafara karan tawa har yagama yamek'a masa yace'' to yanzu Kai
yarda kayi da wannan wasikan kenan".

Daddy na yarda ai kaji abinda yace


Kuma daddy abinda yasa nima na tabbatar da bai mutum ba ranan da ake wankan sa da
idona naga dan yatsan sa yamotsa nayi sauri na danne dan kar mutane sugani
Dama kuma Mama tace so biyu tana caka masa wuk'an Yana rikewa wuk'an bai shigeshi
Sosai ba
Kuma sannan Daddy damu kaje mak'abarta a gaban idon kowa aka binne Khaldum da
Fayyat amma Agrif kai da Abu kukace a watse kuma naga shigowar motan asbiti cikin
mak'abarta bayan fitan motan bajimawa kuma kuka fito kaida Abu da Baba suleman da
Baba Hamza
washe gani da nakoma mak'abartan zanyi sheda akan kabarin su sai naga Wanda aka
tona dan asa Agrif danyen k'asa ne bai bushe kamar na su Fayyat ba na tambayi mai
gadin nace ya akayi wannan dan uwan nawa k'asan har yanzu danye yacemin wai ai
yanzu aka kawota kuma macce ce".
nide nasa sheda nabar wajen
Duk alokacin ban dauki abin da mushin manci ba duk da naga k'afar sa ta motsa amma
tunda an binne sa ai zaimutu acikin rami sai yanzu da ya aikomin da tabbacin bai
mutu ba".

Daddy yace'' Habubakar bana son sake jin wannan abakin ka ko Agrif bai mutu ba ai
uwar ka ta kashe Khaldum da Fayyat kuma karikewa Agrif Amana kamar yanda yace idan
kasake wannan maganan yafito ban yafe maka ba".

"Daddy zan rike Amana dan uwana bazan gayawa kowa ba amma............
*Sorry sis mu hadu a 24*
*Humairah an zama bazawara Izza bazawara Nasrim bazawara dir k'ashi muje zuwa*

*Wane irin wasika AGRIF ya aiko? Muje zuwa rikicin babban gida*

*Bj*

*FURUCI NA NE*
(```Rikicin Babban Gida```)

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*

```Marubuciyar```
*DAMA TA*
*AMFANIN SOYAYYA*
```NOW```
*FURUCI NA NE*

*_________________________________*

✍🏼
*AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind
of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻

https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association

*_________________________________*

*INA GODIYA SOSAI DA COMMENTS*

*24*

zan reƙe amana Daddy amma dan Allah kasan inda Agrif yake".?
daddy yace " idan nasan inda yake menene".?
"Daddy ƙiramin shi zakayi ina da abinda zan gaya masa dan Allah daddy".
kallon sa daddy yayi sosai ya girgiza kai yace'' bansan inda yake ba sai wani
lokacin ka kula da kanka nasa an dauke maka duk wani wahala dan haka kana da
lokacin ibada kayi ta istigfari da karatun Qur'an".
hannun daddy ya riƙem yana girgiza kai shima daddy bai san sada hawaye ya suraro
masa ba ahankali yaja hannun sa yaraba dana kamal yafara takawa da sauri sauri
cikin ƙara kamal
yace "daddy karka tafi
ka barni daddy inason narayu cikin yan uwana daddy daddy.......

Daddy a cikin mota sai da yasha kuka yaja tissue yagoge hawayen sa sannan yabawa
driver umarnin yaja wai kamar shi justice Abdulmajid ne yau yazo ziyaran ɗansa a
prison gyaɗa kai yayi afili yafurta Allah humma'ajirni fimusifati".
juyowa driver yayi yace "Alhaji ALLAH de yafito mana da kamal lafiya Allah dan
cikar sunayen sa tsarkaka".

"Ameen Lamido". jinji Daddy

*Nasir asbiti*

shigowar wani babban Alhaji wanda da gani yagama taka ƙasa ne ya dakatar sa doctor
Ibrashim daga barazanan daga Nasir daga doctor din har nursing din sun kuyar da
kai sukayi suka gaidashi cikin ladabi nursing din suka fice suka bar dr da Ahaji a
wajen adaidai lokacin wata ƙyakyawar buduwa da bazata wuce shekaru 20 bata shigo
cikin taku irin na isassun yan mata wanda gata da kuɗi ya gama ratsasu cikin
siririn murya ta tace "dad nafa gaji ko nayi gaba wllh ƙafafuwa na kaman zasu cire
nakeji".
Alhajin yajuyo yace "haba Mamana kema wannan dogon takalmin haka ai dole ki gaji
bana hanaki saka irin wannan takalmin ba".
"to dad aini a US bana iya tafiya da wani filet sai nadin ga jina ina sauri na saba
da wannan".
taƙarashe maganan kamar zata saki kuka
murmushi dad din nata yayi yace ai nan ba US bane".

cikin shakwaɓa tace "dad wayyo ƙafata".


taƙaraahe maganan tana ɗaga doguwar rigan ta har zuwa cinyar ta akan ya tona
asirin santala santalan cinyoyin ta farare fat
ta dago ta sake cewa" dad ka gani wllh kunbura yay......

maganan ne ya maƙale mata ganin Nasir kwance akan gado idon sa a lumsha cikin sauri
tace dad
"who ts he ?. ta ƙarashe maganan tana matsawa
kusada Nasir din
Dad din nata yace patient ne ma na Mamana".
"Dad balarabe ne?".
doctor Ibrahim ne yace" ranki yadade Hanifa bahaushene sai uban taurin ka wllh ga
fadin rai kamar dan wani ni duk ɓaci da shagwaban sa ya ishani gashi wanda suka
kawoshi suna gane gaskiya ba shine me lefin ba suka gudu yan sandan ma sun gudu
daganan ya kwashe ya fada musu labarin abin da yafaru Nasir
ya daura da cewa

"satin sa biyu anan aka kama wanda yacire idon yasake komawa anguwar da niyar
yacirewa wata aka kamashi dayasha budu yace shi yayi wancen ma shine aka dauko
wanda akace yacirewa ido tazo ta sake ganin sa tace ba shi bane aka nuna mata
wanda aka kama tace Eh ahine itama yarinyar da akace yayi rapping aka sake kawota
tace ba shibane yaran ne kawai suke a gigice alokacin da sukace shine yataka sawon
ɓarawo ne kawai".

kuka Hanifa ta fahe dashi sosai tana shafa fuskan Nasir tace "Dad kaga kaga abinda
sukayi masa wllh Dad bazan yarda ba sai sai nasaka an kama duk wanda suka masa
wannan Dad dan Allah kaga ƙafarsa yana fitar da ruwa Dad kasa akula dashi sosai
mutafi dashi us kawai dad ".
ajiyar zuciya Alhaji Mudansir ya sauƙe yace " dr Ibraahim ya akayi akabar ƙafan ta
lalace haka".
"sorry sir aikin nashi ne yana bukatar kuɗi sosai kuma yaƙi fada mana family sa".

cikin ɓacin rai alhaji Mudansir yace "Ibrashim danme na bude wannan asbitin badan
temakon al'uma bane dole sai ya fadi familyn sa zaka temake shi so nawa zan cemaka
ni nine familyn marar gata duk tsadan temako kataɓa jin nace yayimin yawa."
"sorry sir".
Dr yace yana sunkuyar da kai
Hanifa tace "Dad yanzu ba lokacin wannan bane atemaƙe shi".
Dr yace "sir inaga akai shi india zaifi warewa dawuri bawani bata lokaci aka dauki
Nasir aka fita dashi yaja fece mask sosai ya rufe fece din yanda baza agane shiba

*******************

*bayan wata shidda*

Alhamdulillah anyi aiki kuma ansamu nasara sosai yana takawa da kafarsa sai ɗan
abin da ba arasa ba dan yana ɗan ɗingisawa kaɗan har yanzu

Hanifa haukane kawai batayi akan Nasir wani irin mahaukacin so take masa shiko ko
kalman baki bai taba hadasu ba idan tazo ma tana magana jan idon sa yake yarufe ya
hade fuska yazama NASARAN sa sak sosai Hanifa take tsoron sa kuma duk wani
wukakancin da yake mata baya hana ta kulashi

"Momy ya zan masa nayi duk yanda kikace ko kallona baya yi Momy ko da wasa ban
taba kamashi yana kallona ba momy kamar ma yatsane ni wllh Momy bazan iya cigaba da
daukan hakan ba Momy ki dafa ƙirjina kiji wllh duk saurin bugawan da yake da sonsa
yake bugawa idan yabar Momy nashi ukku".

"please my daughter insha Allah zai soki kamar yanda keki son sa amma kici gaba da
respect din sa sosai dan kinga da ganin sa ba baɗan ƙananun mutane bane dagani
yana da hadi da jinin sarauta ko wani babban gida kin gane irinsu tsadane dasu sai
kin dage sosai
bakiji Daddyn ku yace zoben hannun sa kaɗai zai iya sayan gidan nan da muke cikin
ba balle agogon hannun sa wllh ni bazan ma iya lissafin miliyoyin kuɗin agogon nasa
ba duk inda yafito dan wani ne a duniya
ni ban yarda ma ba afurike bane ".

cikin shagwaba Hanifa tace "ni Mommy bana mason yazama dan wani nafison ɗan talaka
dan ai wannan ƙyan nashi kaɗai ya isa jari momy ƙyansa ya fanshi komai".

girgiza kai Momy tayi tana murmushi tace "kai my daughter Allah yabaki wannan
Ahamed din".

"AMEEN Momy na bari na duba ko an gama breakfast na kai masa da kaina".


ta ƙarashe maganan tana yin hanyan kitchen
masu ai'ki har ukku ne suke biye da ita anshirya abinci kala kala kamar ba mutum
dayane zai ciba cikin kadabi suka shige da abincin saida HAnifa ta tsaya ta ɗan
gyara pert work din jikin ta sannan ta sake kalon fece dinta a jikin glass ɗin ƙofa
murmushi yayi tana ɗagawa kanta gira alamam tayi ba ƙarya
tashige ciki tana canza tafiya

masu ai'ki suna fita ita tana shiga ahankali ta zube a gaban sa a ƙasa cikin
sanyin murya tace " My bro ina maka fatan farka da zuwa Allah ya yarda zaka taka da
ƙafafuwar ka am happy".
bai ko ɗago ya kalle taba sai ma daukan remote da yayi ya ƙara volume tayiwa kan
da alƙawarin ayau sai yayi mata magana kamar yanda dad dinta yace yana magana ita
de bai taba mata ba ahankali ta meƙe ta zauna a kan kujerar da yake three'sitter
matsawa tayi sosai jikin sa duk da gabanta yana faduwa " my diar how are you
feelings".
still bai ko kalle taba idon sa akan Tv
ajiyan zuciya ta sauke tace " dan Allah ko magana marar daɗine ka gayamin wllh
zanji daɗi nasan kasan dani hakan zai iya sani farin ciki ban taba kula wani ba dan
Allah ina son jin maganan ka koya yake dan ALLAH idan kana son MANZON ALLAH da
ADDININ MU ina haɗaka da kirman Allah kayi magana ni ko zagina ma kayi ".

ta karashe maganan tana daura hannun ta akan cinyar sa


tacigaba "wllh kome kake so arayuwa zan baka ciki harda kaina ta ƙarashe maganan
tana ƙara shige masa sosai har jikin su yana gogan na juna
cikin ɓacin rai da tsare gida yace" AL'HAMDULILLAH kince duk abinda da nake so zaki
min ko".

Hanifa ware idon ta tayi tana control din numfashin ta dan jitake kamar numfashin
ta bazai dawo ba cikin wani irin murna da sauri tace " yes yes my love wllh zanyi".

"ok bana buƙatar ki sake koda kallon inda nake ki gargadi idon ki sosai idan kika
ƙaramin kallon da ya zarce 3 to ki kuka da kanki last woorning ".
ya ƙarashe maganan yana meƙewa ya shige bedroom murmushi Hanifa tayi
ta tashi dagudu tana ƙwallawa Momyn ta ƙira har ta haye tstep banko ƙofar tayi ba
sallama balle knoking momy da dad din nata zaune abakin bed momy tana gyarawa dad
sakin hulan sa ta faɗa tsakiyar su tana rungumesu ɗaya bayan ɗaya
"wayo dad yamin magana wllh yamin magana dad kaji voice dinsa wllh kamar anyi
editing wllh dad guy din yayi very very".
dariya dad din nata yayi
yace " yawwa my daughter ai sannu sannu fata hana zu ai kina da kyau da duk abin da
za asoki".
"Dad zan tsaya masa mota waya zan masa hoping masu tsada dad zan nunawa su ZEE ni
nawa daban ne yafita daban dad ko a novels ban taba hasaso irin saba wllh dad
marubuciya bata isa kwatantashi ba dolen ta tabar wani abun idan ko tace zata
kwatan shi gabadaya saide taci pages 100 akan sa dad yahadu ya hadu dad dimple
fa akumatun sa duka biyun suke lumewa daga ya motsa bakin sa kamar irin na
*RAJBIR* na wani shiri *jamai rajah* ".

DADDY yace " kinga dama three brother sun fara aiki akwai sabbin motoci ba kalan da
babu sai ki zaɓa masa wanda kikaga zai masa".

wani irin tsalle tayi ta rungume dad din nata tana cigaba da murna
"amma Dad kai zaka kirashi kagaya masa zamuje shorping
"ok
" ok daughter bari ayi breakfast sai mu zauna".
"Ok daddy bari naje na sake showers na sake masa sabon makeup ".
taƙarashe maganan ta ficewa da sauri

kamar yanda ta fada kam tasha makeup ba ƙarya HANI ƙyakƙyawa ce ajin farko kuma yar
gata
tasamu iyayen nata zaune a parlour har sun gama breakfast Nasir zaune a kujera ya
gama damƙe fuska

Dad yayi gyaran murya yace " to ranka yadade Ahamed kaga ƴar shagwaban taka tafito
kuwuce ko".

Nasir wani irin ɗagowa yayi ya wurga musu kallon ku shiga tai tayin ku daga uban
har ƴar
sannan ya tsayar da idon sa ƙem akan UBAN yace "ni nace maka ina buƙatar fita".
yana yin yanda yayi magan kadai idan kaji kasan ishe she ne
Dad din Hanifa
yace " A malam Ahame ai fitan nakane kai zata sayawa mota da kayan gayu ai wanda
kakeso zaka zaɓa ahine shikiman fita da kai din".

cikin isa yace


" bana bukatar su" .

cikin mamaki Alhaji yace ". ikon Allah kai ɗin waye a ƙasan nan ɗan waye kai wanda
ni ALHAJI MUDANSIR GUGA zanyi magana kaja dani kasan ni kowaye".

cikin mamaki Nasir ya maimaita MUDDANSIRI GUGA acikin ransa cikin mamaki ya daga
yana kallon sa tabbas shine shine me *WANKI* da *GUGA* a gidan su kafin rasuwan
Abban sa to ya akayi yayi wannan kuɗin duk da yasan tsofin ma ai 'katan gidan su
duk masu kuɗi ne cikin ahekaru kaɗan duk wani ma aikaci a Three brother yakeyin
kuɗi amma wannan ai nashi yayi over tun dadewa Mommy take cewa Muddansir Guga yana
son ya kanshi amma Allah bayyi zai ganshin ba tasha kiran sa tace ga Guga a Dubai
zaije su gaisa sai kuma wani uzzurin ya shigo masa Mommy tasha cewa yana yawan
tambayar sa dama shine Guga mai company *roba*

Alhaji ne ya katsar masa da tunanin da cewa "nace kai ɗin waye ne da kaƙe mayarda
hannun ƙyauta baya ni kaina da kake gani ƴauta ne ɗalilin arzikina

ni sunana Mudansir ni bafulatanin Gombe ne almajiran ta neya kawoni nan kano sai
nasamu wata uwar ɗaki ma aikaciyar asbiti ina mata wanki da guga dr Fanna bata da
kowa sai ƙawar ta dr Hafsa saboda yanda na iya wanki da guga har dr tasamu miji mai
kuɗi miji na nunawa a duniya
da tayi auren dani da tare gidan ta lokacin bazan guce shekara 14 ba naci gaba
dayi mata wanki har uwar masu gidan HAJJA ta yarda da nagartan aikina daganan na
samu cigaba sosai dan duk wanda Hajja take so to zai zana ɗan gatan Alhaji
ABDULSAMAD bayan shakaru bakwai da tarewar mu gidan wata rana Alhaji zaiyi tafiya
yamana wani irin ƙyau wanda shine tsilan wannan arzikin nawa
amma babban abin baƙin cikin kuma a ranan da yamana wannan ƙyau tan aranan yarasu
ɗan sa daya Mahammed Nasir yarasu yabar uwar ɗakina da ciki amma Allah bai sa
abinda ta haifa sun rayu ba wannan hospital da ka kwanda *GUGA ClLNIC* dan Alhaji
Abdulsamad nayi saddakatul jarin
sannan uwar ɗaki na Hajiya fanna tamkar uwa take aguna kaga matata ma ita tazaɓa
min kanwar ƙawar ta dr Hafsa shakaran mu asirin da aure Hanifa itace babba kuma
sunan HAJIYA FANNA ne da ita sai ƙannen ta 5 duk maza ne suna US suna karatu a
wajen ƙanina wanda yake kulamin da harkoki na nacan
so temako ya kaini duk matakin da nake yanzu
nima na temaki mutane dayawa amma meya sa kaida Hanifa tace tanaso zakaƙi karɓan
tayin ta bayan zan iya mallaka maka rabin abinda nake dashi".

Nasir ajiyar zuciya ya sauƙe ya dan gago ya kalli momyn Hanifa tabbar suna yanayi
da MAMY HAFSA kuma sai yanzu ya sake ganeta ta zauna a gidan su kuma itama Hanifa
sai yau ya tsaya ya kalleta sosai suke kama da Amiran dr hafsat
lalle rashin daukan hoto da bayayi rahamane a wajen sa da yanzu ko da ƙarfin an
baida shi Three brother
asanyaye ya meƙe tsaye yace "Alhaji nagode da temakon da kayi min nima ina yuwa
Uban gidan ka Alhaji Abdulsamad addua amma ni dama nazo na maka sallama ne zan
wuce".
cikin sauri Alhaji ya meƴe yace "ban gane sallama ba kai da kace bakada family?".

"bani da family yana nufin ba inda nake rayuwa kenan".


ya ƙarashe magana yana matsawa kusa da hanifa yace am so soory my Fatima".
ya kama ɗaya hannu ta ya hada danashi idon sa cikin nata yasake cewa sorry sis".
ahankali yasaki hannu yajuya zai fita
da sauri tabi bayan sa tace " zaka *aure ni*?
bai juyo ba ya girgiza mata hannu alaman no

ya fita cikin takun isa

wani irin ƙara Hanifa tasaka ta fadi awajen sumammiya


da sauri dad da mom dinta sukayi kanta dad yaleƙa yace SAidu kada kabar wannan
gaye ya fita wllh idan na rasa ƴata kai ma sai karasa ranka Sa'idu tsaremin shi
Sa'idu yayi kan Nasir gadan kadan amma nasir yana watsa masa wani irin kallo ya
tsaya cak yana ganin sa yafice

Nasir sai da yafita a get din gidan ya tsaya yayi murmushi afili
yace " duniya kenan ni Nasir wata kucaka zata gani a araha ta shige min lalle
Fatima kinci darajan sunan Mommy
hmmm wai yarinya harda taba min jikina me daraja
ALLAH sarki Alhaji baka can canci namaka haka ba amma nayiwa kaina al’ƙawarin bazan
sake rayuwa a inuwar Three brother ba da gumina zan rayu dukiyar gado masifa
ne.....

juyawa yayi yafara takawa cikin sauri dan jun an fara kiciniyar bude get

*Three brother house*

Daddy ya kalli Nasrim yace " daughter kina kaiwa dan uwan naki ziyara kuwa?".

gaba daya yanayin Nasrim ya canza cikin damuwa ta girgiza masa kai
gyara zama Daddy yayi yace Halima ko baki yafewa ɗan uwan naki bane yajima yana
cewa yana son ganinki kije mana ya ganki akwai abinda yake son gaya miki".

cikin kuka Nasrim tace "daddy bazan iya ba bazan iya zuwa naga Ya Kamal a prison ba
lefin sa bai kai wanda za ayanke masa wannan hukuncin ba Mama ce mai lefi kuma an
kasheta Dadd dama inason gaya maka ina shirin shigar da ƘARA akan a sassauta masa".

girgiza kai Daddy yayi yace" impossible Nasrim hakan zai iya ragemin daraja a idon
duniya bayan kowa yana yabon da sha'awar abin da nayi na yankewa ƴar cikina
hukunci da kaina kuma anyankewa ɗana hukunci ina da ikon fitar dashi amma na bari
saboda iya adalcin kena sannan anyakewa matata hukunci banja ba har aka kasheta
wannan abin ya ɗaga darajata a idon duniya hakan yaja an bani wakilancin alƙalan
ƙasan nan baki ɗaya yanzu nine hugabansu idan kika sake tada wannan zaki sa aga
rashin girmana".

"Daddy saboda mutane zaka bar ɗan ka kada kasa baki ni zan fitar da ya Kamal bazai
shikara a gidan prison ba".

taƙarashe maganan tana ficewa

hajja da mommy

"Hajja dan Allah kiyiwa Baba magana wai shi ya nace bazamu je maiduguri da lagos ba
sai anga Nasir Hajja yanzu tsawon wata 5 ba nasir ba alaman sa gaskiya ni inason
ganin uwata".

murmushi Hajja tayi tana kallon momy


tace "Fatima Zahra damo sarkin hakuri ki ƙara haƙuri Insha Allah Nasir zaizo na
yarda da uzurin Babanki na cewa yafi son idan Nasir ya bayyana sai ya dauke ku
yakaiwa danginsa yace halima ta rasu amma ga ɗanta gakuma ke Fatima kinga yabada
uzurin lefi yayiwa ƴan uwan sa ya gudu amma idan suka ganku gaba daya zasu yafe
masa suce rabon kune ya fitar dashi kin manta yace yana da mata da yara acan
maidugurin dan haka ki ƙwantar da hankalinki kinga ke yar dangice ma".

Mommy tace " shikenan Hajja".

Hajja tace "yanzu Fanna abinda nake so dake ya kamata a tara family meeting a sanar
wa Nasrim gaskiyar lamari kin ga yanzu taware tafara harka da jama'a kinsan abin
duniya baya buya zataji a gefe
da taji awani waje kwara taji awajen mu".
Mommy tace
"dan Allah Hajja abari idan shi Nasir din yazo sai sabar da ita amma har yanzu
Nasrim bata gama gomawa normal ba".

Nasrim akan gado ta zube tana kuka sosai taji wayan ta yana ta ƙara share hawayen
ta tayi taga baƙon numbar ne amma a tunanin ta wata mata da cese dinta yake
hannunta ce dan batayi saving no din nata ba
cikin tsarƙewar murya na alaman ta gaji da kuka ta dauka tayi sallama

daga daya bangare aka amsa sallaman matar tace "Halima 3AFULL ko ".

"yes".
Nasrim tace badan ta gane me maganan ba
"ok Halima ni kuma Rafi'at Yakubu mrs barrister Fu'at Jiji dan Allah zan iya ganin
ki a yanzu dan Allah ."
cikin sakin murmushi kamar agaban ta tace ayya ba damuwa sister ina kikeson mu hadu
zaki zo gidan mu ko ni kikeson nazo".
ajiyar zuciya Rafi'at ta sauƙe tace " kinsan mu matan aure ba kasafe mukafiye samun
daman fita ba zamu iya haduwa a gidana".
murmushi Nasrim tayi bata dauki maganan ta dawata manufa ba dan ita bata da saurin
farssara abu
tace Ok zanzo ai nasan gida naje rannan akan wani cese da nake son sako barrister
aciki sai Allah banyi samu haduba baƙanan amma insha Allah gani dan zuwa".

fitowa tayi sanye da doguwar riga dankwalin rigan ne akata iya kafadun ta kawai
yarufe kasan cewar rigan bubu ne maroon colour yazauna sosai a fatar ta key din
motan tane da wayan ta sai jakan hannu sauri take zata shiga mota ta hango Izza da
Humaira suna ɗaga mata gannu shiga motan tayi ta zauna tana jiran isowar su suma
zuna zuwa izza ta shoga front seat Humaira ta zauna a back seat

murmushi Nasrim tayi tace kun tuna baya kenan dan Allah mudawo da moment dinmu
irin na da".
Izza tace har kin tunomin da wayyo Allah ƙuruciyar mu daɗi muyi wanka tare muyi
komai tare".
wani irin dariya Haumaira tasaka tace " wanka tare wai ashe da wata idan ta zage
wllh sai mutum yafita da gudu".
Izza ma dariya tayi tace "wllh kuwa su kwaila an bada mamaki".
daure fuska Nasrim tayi tace "i dade yanzu ba shegiyar data fini wani abu ai
mahaƙurci mawataci da kuke cemin kwailan yanzu ai nayi shidan ku wllh".
dariya Humaira ta sakeyi tace "mai rakacaniya kenan".
itama Nasrim dariya tayi tace "har kin tunomin Zahra zanda Zahar ta fara fito da
nono Izza ce ta fara gani ta gaya min na fasa ihu ina cewa mundena wanka da ita
tunda tazama karuwa".

dariya sukayi suna turo ƙuruciyar su har Nasrim tayi parking a cikin gidan
barrister jijjji

a babban parloun suka tadda matar gidan da bazata wuce sa'ar suba cikin mutumci ta
Ƙarɓe su
can ta nisa tace "kada na shagalar daku dalilin kirana fa shine HALIMA meye
tsakanin ki da mijina jiya yake gayamin wasu magan ganu a kanki wanda banajin zan
yarda dashi".

shiru Nasrim tayi batace komai ba


Izza tace " Halima da mijin ki wa yafi can canta kiyiwa wannan tambayar".

cikin wani irin tsawa Rafi'at tace dakata malama bada ke nake ba da MAGE nake mai
kwanciyar daukan rai ko nace macijiya wanda bata da ramin kanta tun farko Agrif ma
ai saurayin ƙawar tane tayi ƙwanta ƙwanta da tagaji dashi saboda tana son auren
kwarton ta wanda suka saba harka ta kashe Agrif din waye baisan irin ƙazamin
rayuwar da ake agidan ba da auren ki kika hanawa mijin auren ki kanki kike bawa
ƙwarto har kuka haifi yara 3 wanda ba ko tantama NASIR ne uban su bayan asirin
yatonu ya gudu ya barki shine ni za lik........
HUMAIRA tayi wani irin tsalle ta cafo wuyan RAFI'AT

*MU KASANCE A 25 DAN ALLAH NAGODE SOSAI*

*BJ*

*FURUCINA NE*
( _rikicin babban gida_ )

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*

*25*

da sauri Nasrim tashiga tsakanin su tana jan Humaira daƙer tarabasu tace izza kaita
mota Izza gaban Rafi,'at tazo tana murmushi tace " mrs Fu'ad kinyi kokari kuma
acikin gidan ki keke mu munsan doko dan mu muke kafata ba afada da mutum acikin
gidan sa duk abinda yameka kai katako amma idan a wani wajen ne baki isa ki daga
ido ki kallemu bama ke idan a three brother ne wllh saide ki tsinci brain din ki a
wajen kanki ai duk maccen da tayarda da kanta bata fada akan namiji"
"kut ni Rafi'ta Yakubu ƴar sarki jikar sarki wata take gaya magana haka garin
nawaye dan uban mutum kuɗin ku din banza me da kuɗin naku inba rigima da rikici ba
waye bai san har kisa kukeyi akan kuɗin ba ".
Nasrim jan Izza tayi tana dafa kafaɗan Rafi'at
idon ta cin nata tace " my sis kiyi hakuri dan Nasir ya haifi ɗan Agrif duk daya ne
kede kiji da kan ki kuma ki gargaɗi mijinki muddin yaci gaba da ruɗani da kalaman
sa masu rikitarwa to ina gaf da shiga rayuwar ku kuma idan kika sake nashiga cikin
rayuwar ku to sunan ki sorry".
ta ƙaraahen maganan tareda jan hannun izza da humairah suka fice

har auka ƙarasa ficewa a parlour suna jin zage zagen Rafi'at

Nasrim tana cikin tuƙi ganin yanda duk moment din izza da humaira ya janza ahankali
ta gangara gefen titi tayi parking ta juya ta kalli Humaira sannan ta sauƙe idon ta
akan Izza tace meye haka sister dan Allah karku bari abinda Rafi'a tayi ya dameku
dama yanda su khafulan sukayi kama da Nasir dole nawaje wanda baisan cikeken
halaƙar muba ya zargi wani abu ko kunsan nima ada ina mugun mamakin yanda suka
dauko komai nasa amma yanzu da aka gano momy da mahaifiyar Nasir ciki daya suka
fito sai na dena mamaki kinga yarana mommy suka biyo dan de suma mazane shine ake
ganin kamar tasu da nasir din kuma nima ai farine kawai ban dauko na mommy ba amma
ai hancinmu da idon mu iri daya ne so meye abin damuwa zargine kuma Allah yasani".
tacikin mirror Humairah da Izza suka hada ido suka sauƙe atare izza tace "badamuwa
tayi mugun cin zarafin mune taƙiraki har gida".

Nasrim tace "ba damuwa ta tada motan dan ta kauda nunanin su tace ". gobe thursday
za ayi fulani's day na Rashida ku zaɓa mana ɗaya wanda zamuje a cikin Pattyn din
tun bazamu iya zuwa duka ba" .

da sauri Humaira tace ".bride bath".

Izza tace " shegiya ƴar bidi'a to sister day zamuje ko Allah zaisa musamu ana
walima".
Nasrim ta gyaɗa kai tafarayin rawa tana cewa "sai bidi'a sai bidi'a".

harsuka ƙarasa gida Nasrim tana cikin nishaɗi su Izza suna biyeta amma awani
ɓangaren suba matuƙar tausaya mata ranan da gaskya zatayi halinta

Nasir awani anguwa da akayi sallan isha'i yaci gaba da zama acikin masallacin kama
da misalin 11 wani mutum yashigo yace " ah waye kuma a masallaci har iyanzu lokacin
rufe masallaci yayi kuma sai 4 na asuba idan ALLAH yakai ranmu".

Nasir ya ɗaga kai yana kallon mutumin da shi ba tsoho ba shiba yaro ba babba de
haka ƙaton kwaɗo a hannu sa
yace "Babba karufeni
ni baƙone bani da wajen kwana".
mutumin cikin nazartan yanayin Nasir can yace "ayya ai bazai yuwu ba ƙa idane rufe
masallaci amma kai baƙo daga ina".?
ahiru Nasir yayi yanayin saya canza
mutumin yace "shikenan ko zaka iya bina akwai shagon da yarana samari suke kwana a
jikin gidana dan daganin ka bakayi kama da wanda zaka cutar da wani ba zaka iya
bina".
ba musu Nasir ya maƙe yabi bayan mutumin har yakashi fanka da ƙwan suka fita
yarufe, gidan nasa bani sa da masallacin
suna ƙarasawa bakin shagon mutumin yace " Hamza Ali Ibrashim Umar...
atare matasan samarin guda hudu suka fito cikin ladabi suka zube suna cewa gamu
Baba

"yawwa ga baƙo nan kumasa shinfida kunga yafiku ku girmamashi".


daganan ya dafa ƙafadan Nasir yace "sai da safe ko".
gyada kawai yayi yabi samarin cikin shagon da taciki babba ne harda bathroom aciki

washe gari da safe aka kawowa nasir breakfast kokko da danwake da ruwa fure water 2
yaji dadin yanda yaran suke girmanashi
bude kwanon samiran yayi yaga danwake duk da bai san ma meye bane cokali ya dauka
yana juyawa dan yasa aransa zai koyawa kansa cin kowane irin abinci yana son ya
manta da rayuwar da yayi abaya bayan ya gama juyawa ya yakai bacin sa yana rintse
ido yafara tauna ai baisan sanda yayi saurin dawowa dashi ba atake yafara wani irin
shaƙuwa yana shaƙuwa yana firfita bakin sa dayake ji kamar an hura masa wuta aciki
fito da harshen sa yayi yana girgiza kai
Umar yace " subbahanallashi Yaya ya haka yaji ne?
yayi maganan ya ɓula masa ruwan da sauri ya karɓa ya kafa kai yafara sha duk ya
kwankwaɗe amma ko second ruwan bayyi acikin saba yadawo dashi
cikin gigicewa su Hamza suke tambayan sa bashida lafiya ne saida yadan samu nutsuwa
ya kalli jikin sa duk yaɓaci da aman ruwa
yace "dan Allah ko zan samu nayi wanka.."
da sauri Ali yace " bari na ebo maka ruwa".
ya ƙarashe mafanan yana lekawa banɗakin ya dauko bokatin yafita Nasir ko dayayi
wankan kayan mai gidan aka bashi yasa dan na yaran bazai masa ba darana shinkafa da
wake akayi iya magi aha saka masa yadan ci balefi

bayan wata 2
Nasir kam sosai yasaba da mutanen gidan har cikin gida yake ahiga malam Ladan yayi
mugun yarda dashi sosai,
Nasir kam zai iya cewa yana rayuwa cikin farin ciki amma yana tausayi yanayin
talaucin rayuwar da sukeyi sosai

Malam ladan yana da mata biyu da yara 17 maza da mata malam ladan bashida wani
sana'a sai na facin mashin a kofar gidan sa yaran sa wasu suna tayashi irin sana'ar
sa wasu kuma suna zuwa kasuwa dan koyon wasu sana'o in,
sosai nasir yake jin daɗin rayuwar gidan musamman yaran yanda suke girmamashi yaya
yaya abu ɗaya ne Nasir yakasa sabawa dashi shan ruwa ko fure water ba ya iya sha
yayi yayi ya koyawa kansa saboda yana ganin wahalan da malam yake sha wajen saya
masa ruwan roba na roban ma ba kowanne yake iya sha ba

Hamza yace
"Umma wllh wannan Ya AHAMED ɗinnan tausayi sa kawai nakeji gashi shiru shiru".
Umma da take tuƙin tuwo tace haka Umar ma yace amma sadiya tace tsoron sa takeji
ko jiya da kuna kasuwa nace ta kai masa abincin sa wllh sai waje tafita tasamo yara
suka kai masa".
Sadiya da take gefi tace " Allah Umma yafiye kallon mutane ga shegen tambaya ranan
fa wai yake tambaya na wanne makaranta nake zuwa ina da saurayi ko ina ruwansa ni
wllh kaman ninsa ma tsoro yake bani ga shegen shishigi".

ta karaahe maganan tana shigewa ɗakin su anan ta tarar Mamar ta


Mamar ta kalleta tace "wai ke meyasa bakida kunya ne wai Ahamed ba yayanki bane".

turo baki tayi tana cire shijabin islamiyar ta


da sauri ni kaina jattko naja da baya wow yarinya tacika maccen da dole Nasir ya
shige ma dan duk wani abinda Nasrim takeji dashi to yariyar tana dashi saide muce
masha Allah dan tsaya tsara kyan Sadiya ɓata lokacine

malam da Nasir suna zaune malam yana facin wani babur wani mutum yayi musu sallama
malam yana ganin sa cikin rawan jiki yace "Alhaji da kanka sannu da zuwa mushiga
daga zaure ko".
ya karashe maganan yana meƙewa tsaye
mutumin wanda malam yaƙira da Alhaji yawani haɗe
Fuska
yace "Ladan ba wannan ne yakawoni ba zaure kuma ai ko bakace na ahiga ba idan ina
da ra ayi zan ahiga nida gidana Ladan ina maka uzuri ne saboda kanada ƙima a idon
mutanen anguwa amma duk bakaga haka ba to nace maka nasa gidana akasuwa kuma
dillalai sunce baza su shiga gidan matan aure ba nabaka nan da awa 2 ku kwashe duk
abinda kukasan nakune kufita idan ƴan anguwan su matsu dakai saka wani yabaka nasa
gidan nide gidana na sai dawane".

atake moment din Ladan ya canza cikin roƙo yace "Ahaji kasan ina da iyali dan Allah
ka ƙaramin lokaci koda zuwa satine dan Allah".

"wllh bawani lokaci da zan iya badawa".


Nasir da yake tsaye cikin ɓacin rai
yace " haka ake tada mutum agida ba wani bada notice kuma haka ake saka gida
akasuwa ba tare da anyiwa wanda yake ciki magaba ba ko yanada ikon tsaya,
aƙa ida idan mutum ya tashi saida gida sai yayiwa maƙota magana ida da mai so mai s
kuma maƙoci bawai najiki kaɗai ba a a sai ka irga gida 40 a dukan gefe hudu na
jikin gidan sannan kafita a hakkin maƙoci
ANNABI da yazauna yana karantawa sahabban sa hakkin maƙoci akan maƙocin sai da
sahabbai sukaji kamar daga karshe Annabi zaice idan ka mutu maƙocin kane zai gajeka
sabo kakkin maƙoci,
balle wanda yake cikin gidan baka masa magana ba kasa gida akasuwa kana ga baka
shiga hakkin saba".

mutumin yace "ba hadisi nazo jiba gidana nazo na kwata awajen wanda yake ganin
kamar gidan yasama nasa sama da shekara 30 tun auren fari kuma da kake maganan
nayiwa makota magana akwai wanda zai iya sayan gidan nan ne cikin su kasan nawa
nake son ayiwa gidan kuɗi ne".

numfawa Nasir yayi yace "maganan hakki nake gaya maka ba batun zasu iya ko baza su
iyaba kuma nawane gidan naka" ?

Alhaji yace miliye 2 nakeso amin kudin sa lakasan".

Nasir ya kalli zoben hannnu sa nadana wanda aka zana (NN) jiki girgiza kai yayi
afili yace bashiba
yaciro na hannnun sa na hadu

yace "gashi ka saida ka dauki kuɗin ka kakawo wa Baba ragowar kuɗin".


mutumin dariya ya kece dashi yace " nizaka renawa hankali zobe nanne zai biya kudin
gidana".

nasir yace "muje kasuwar da ake saida gol idan ansaya abaka "

ko da sukaje mesayan gol gigicewa yayi da yaga farin gol irin wanda ake musu tallan
su samo ko waya daya ne gram za atsaya miliyoyin kudi saida ya dauki hoton sa
yatura a companyn three brother na Dubai sukace konawa ne yasaya su zasu bashi
kudin
ya kalli nasir yace na saya 3 million".

kallon sa nasir yayi ido cikin ido yace " idan baka bukatan saya ka bamu muyi gaba
kawai".

da sauri mutumin yace "shikenan zan saya 5 million".


Nasir kallon sayi yana girgiza kai wai zoben sa ake yiwa wannan tayin wulaƙancin
zoɓen da yayi 50 million ake tayawa 5 tota yaya Nigeria zatayi albarka,
amma kawai dan bayason jayayya
yace "shikenan kawo".
godiya mutumin yayi tayi atake yaba
suna komawa anguwar mai anguwa yatara mutane shedu gida yazama na mlm Ladan
murna awajen mlm Ladan da iyalen gidan sa ba acewa komai abin da basu taɓa tsammani
ba

Nasir yafito da dan kayansa cikin jakan keda


yazube agaban malam da matan sa da yaran sa da suke ta murna
yace " malam nagode sosai da karamcin ku bazan taba mantawa da kuba nakoyi abubuwa
dayawa daga gidan nan wanda kuɗi bazai tsayesu ba Baba ga ragowar kuɗin kaja *jari*
ni yau zanyi gaba Allah yasaka muku da alkairi".
cikin sauri Umma da Mama sukace kamar yaya Ahamed ina zaka."?
" Umma bazan iya rayuwa a gidan da akasaya akuɗin wannan zoɓen bane daganan ya
kwashe tarishin rayuwar sa yagaya musu amma bai ce shi daga 3Afull ya fito ba
da zaifita daga yaran har iyayen kuka suke sosai

matsawa yayi kusa da sadiya cikin sanyin murya yace " my HALIMA yau de shi'shigi
zai tafi amma kisa aranki zan zo".

cikin kuka yaran suke cewa dan Allah yaya ka dawo mu bamason gidan kai mukeso dan
Allah kar ka tafi shima Malam yameƙe yace " inde gidane mun hakura Ahamed
daw..........

*******************

cikin murmushi Nasrim da tayi parking tace " au kana nan kenan ranka shi dade
".
ta ƙarahe maganan tana dauko jakar t abayan mota tareda juyowa tana kallon
kyakkyawan saurayin da yake azaune
a saman motan durƙowa yayi yana murmushi
yace " ke kuma baki so hakan bako tunda naga alaman guduna kike ko".

ba haka bane
Habib kawai de ban zaci zan zon dawuri ba sorry".

"bawani sorry da zaki cemin Halima tun yaushe nake bin bayanki kike wani
wulaƙantani to koke ƴar golce na hakura dake ki auri tsohon korton naki da kije
jira yazo banda ba so makaho me zanyi dake ina dan gidan shugaban ƙasa banyi auren
fariba na tsaya ina kulaki banza karuwa dake to dama i..........

"Habib ni kake kira da karuwa".

" au har dan nace miki karuwa kike jin haushi dan ban kiraki da asalin sunan naki
ba kefa galefin zina gana cin amanan aure gana haifuwan yara shegu gana kisan kai
soboda kada yaran su girma susan gaskiya kika kashe su saboda kina nason ko mawa
wajen kortonki kika kashe mijin ki da hadin bakin ki kortona ki shi ya gudu da
asiri yatonu k............

"da kata Habib wllh ni ban taba aikata *zina* ba asali ma ba abin dana tsana irin
aikata zina amma kaine mutum na hudu da sukamin wannan gorin bazan dauka ba yanzu
zan nemi hakkina na ƙazafin zina a wajen ka ba ɗan hugaban ƙasa ba ko ɗan majalisan
ɗinkin duniya ne kai b".

cikin tsawa shima Habib yace "dalla malama ki rufawa mutane baki waye bai san da
wannan ba afadin ƙasan nan ."
daganan yafara bata rabarin tiryan tiryan kamar a
gaban sa akayi harda video din jayayyar da Nasir da Agrif sukayi dayake Kamal
alokacin ya watsa duniya aɓoye saide an dakatar da abin dawuri
amma shi Habib da yake amin nin Kamal ne har video din ranan da aka haifi Zainab
yana dashi da amsan da Nasir ya bawa Agrif nacewa Zainab ma tashi ce da kuma
tambayar da shi Agrif din yamata duk an gajerun videos
abin kamar shirin film take gani har
murmushi yayi yace
"to akolacin da Kamal ya turomin wannan wllh jinayi kamar ni kike aure dan haushi
har nayiwa Kamal faɗan meyasa yafito dashi saboda son da nake miki tun kina prison
nayiwa kai na alƙawarin kina fitowa zan aureki ashe ke daduron ki kikeso shi kike
jira ayanzu da kaina zan sake ya ɗa wannnan video tunda anyi delete din wancan
wannan nawan zaifi jan hankalin mutane ma idan baki yamiki cah naga ta jirar
kwarto".

Nasrim wani irin duhu ta fara gani jin zata fadi yasa tayi saurin dafa mota tana
gani Habib ya shiga mota jami'an tsaron sa suka taka masa baya suka fice a gidan da
motocin su

NASRIM cikin wani irin murya tace" me yake faruwa? !!!!!!!!..................

*tofa masoya anzo kusa zuwa wajen fa 👯👯 comments dunku yafara sanyi nima typing
dina yafara sanyi yawan comments yawan typing*

*SORRY SIS NAYI TYPING network ya hana bansamu nayi posting ba ni ina ganin duk
messages din ku nawa baya tafiya jiya har 12 ina online naga ko grp daya yaje amma
bai samu ba sorry*

*B JATTKO*

08062383072

[4/8, 1:48 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCINA NE*


( *rikincin babban gida*)

*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*

*26*

*GIDAN*
*MALAM LADAN*

Malam Ladan yace "Ahamed shikenan mubar gidan mukoma wani gidan ina da wani babban
gona da nagada tun iyaye da kakanni yanzu yakusa shiga gari har anfari gine gine
awajen zan saida goban sai mubar ko fuloti shida ne na dauki fuloti daya na gina
suran kuma kai da ƙannen ka idan kuntashi kowa yayi nasa ginin".

nisawa Nasir yayi yace "Malam abinda baka gane ba shine daga yau idan ban bar gidan
nan ba za azo nemana dalilin wannan zoben dana saida bakajiba mutumin yayi waya da
company three brother nan zai kai zoben kuma yana kaiwa ansan nawane akwai yan
uwana suna nemana dole su matsawa Alhajin da yakai musu yafada musu inda nake kuma
gasan wanda yasayi zoben da sanayya sosai tsakaninsa da Alhaji mai gidan nan kaga
dole asan inda nake nikuma bana buƙatan hakan yanzu saboda Mommy ta tace bata son
ganina bata ƙaunan sake ganina arayuwa nikuma duk abinda bataso na barshi kenan
banason ta sake ganina saide inason ƴan uwana ina musu adduar fadan alkairi MALAM
tafiya ta baya nufin nun rabu har abadan zan dinga ziyaran ku insha Allah kuma ku
daukeni a matsayin ɗa bani da wanda yafiku a yanzu".

ajiyar zuciya Malam Ladan ya sauƙe


yace " shikenan AHAMED Allah yamaka albarka ya kare gabanka da bayanka ALKAIRIN
ALLAH ya sauka aduk inda zakaje ya rabbi kamar yanda akayi tuggu aka rabaka da
masoyan ka da dukiyar da mahaifin ka ya tara ya Allah yabaka fiyeda abinda
ABDULSAMAD yatara
Allah kuma yasa kwanciyar hankali cikin rayuwar ka".

Amin Amin matan da duk yaran suka hada baki suka faɗa
Malam yace "ina zuwa..

yashiga ɗakin sa yafito


da kudi ahannun sa zaikai kimanin dubu ashirin da biyar
yace " gawannan kayi guzuri dashi nasan bakason ruwa haka kar ka galabaita kafin
kasamu wani sana'ar natara wannan kudinne saboda na biya Alhaji kuɗin hayan sa dubu
tabanin ne ba yawa bai haduma kuma gashi gida yazama nawa ka karɓa".

Nasir hawayeni ya taru a idon sa wai yau shine akeyiwa yauta da dubu 25 da sauri ya
maida hawayen yasa hannu biyu ya jarɓa yayi godiya

Mama da take ta kuka itama tayi saurin shiga ɗaki tafito da kudi ahannun da batama
san yawan suba zasu kai ƙimanin dubu arbain tace nima ga wannan Ahamed kanemi
sana"a haka Umma duk yaran gidan saida suka dinga fasa asusun su na cewa Yaya gashi
yaya gashi zuciyar Nasir yagama karaya kanin yanda yaran da iyayen suke kuka suna
meƙa masa kuɗi bai san sanda yazu ɓe gwuwowin sa a ƙasa ya rungune autan Malam ɗan
da bafi shekara 7 ba sa'an Khafulan da yake ta faman meƙa masa kuɗin yan biyar
biyar shima ya fasa asusun sa rungume yaron yayi sosai yana kuka inama familyn sa
ma suna sonsa kamar haka meyasa su sanda yace zai tafi bazasu sake ganin saba ko
ajikin su har farin ciki ma yagani a fuskokin wasu daga cikin ƴan uwansa,
amma su wadan nan yace musu zai zoma suka shiga wannan tashin hankalin kamar
anmusu mutuwa wani irin so suke masa inama zai iya zama dasu amma hakan bazai yuwu
ba dole ya tsaya da ƙafafuwan sa kada lokaci yamasa nisa a hankali yaraba jikin sa
dana auta Amir yayi kiss din yaro yana meƙewa ya karfi kuɗin duk wanda suke meƙa
masa ya zuba acikin jakan sa ya bi duk yaran maza yana haɗa hannu su,
matan yadinga musu murmushi yana kama sunan su

yace "ku cigaba da yimin addua zan zo insha Allah".

har yasa ƙafa zai fita Hamza yace Yaya ga waya dan mudinga jin lafiyar ka dan
Allah".
ganin idan bai karɓa ba zasu shiga damuwa yasa hannu yaƙarbi wayan Hamza Cecno k9
yace "thank my brother".

yajuya yafita kuka sosai suka fashe dashi duk su bawanda yayi yunƙurin rakashi sai
zubewa da sukayi a wajen

*to sis bay gidan malam ladan zamuyi missing gaskiya ni de har araina naji ina son
gida ina ma akan su na kafa jigon labarin ba 3A ba*

********************

*Three brother*

dafe ƙirjinta tayi sosai tana sake mannuwa ajikin motan Usman wani ma aikacin sune
yazo da sauri yace " subbahanallahi ranki shidade lafiya".
ya ƙarashe maganan yana tattara mata wayan ta da sauran tarkacen ta daya zube
awajen
cikin ladabi yasake cewa "ranki ya dade mushiga ciki k...........
cikin wani irin tsawa ta katseshi da cewa
"bazan daɗe ba nace maka bazan daɗe ba mutuwa zanyi shi Agrif da yamutu baya shuta
ba nima mutuwa zanyi menayiwa mutane ake tamin bita da ƙulli haka duk wannan shirin
film din yanzu akaina aka shiryashi akan a tozar tani
bazan iya ba yara na ake shegan tawa".

a zabure ta meƙe shima Usman a zabure ya jada baya yana bata haƙuri dan a tunanin
sa kansa zatayi da duka
direct part din Mommy wanda yanzu ita da Humaira nan suka koma ta nufa Mommy ma
dawowar ta kenan a wajen aiki ta zube a parlur tana maida numfashi da Sauri Barira
tayi kanta tana cewa " innalillashi rai ahidade meye haka"?.

cikin in ina Nasrim tace "Mommy Mommy ina Mommy Barira me nayi komai yake sauka
akaina wai yanzu zargina ake da lefin aikata zina ni wllh ƙazafin zinan bai dameni
kamar shegan tamin yara ba
ba mutum daya ba biyu ba kowa gori abin yafara isata duk wanda yazo yace yana sona
idan ban amince ba sai yace kwartona nake jira waye kwarton nawa ......

Mommy da take sauƙowa a steps wani irin faduwan gaba taji kamar ta juya
"tofa ranan da ake gudu yazo" tace afuli

Nasrim meƙewa tayi idon ta yakoma ja sosai ta tako gaban Mommy ta kwashe komai ta
gaya mata duk wanda suka mata wannan gorin ya d
taura da
cewa "amma nasan zargine gawai da sharri video haɗa wa akayi ai yanzu ba abinda
mutum bazayyi dan yaga ya tozarta dan uwan saba wllh Mommy ƙaran Habib Usman
Argugun zanyi inyaso duk abinda zai faru yafaru".

dafa kafaɗan ta Mommy tayi tace "pls my daughter ki nutsu bawa baya kaucewa
ƙaddaransa kinji dan Allah kidena ɗaga hankalinki akan wannan yanzu anjima Abun ku
yace zayyi meeting zakiji komai meye awajen kiyi hakuri".

"Mommy nayi hakuri fa kike maimaitawa kamar baki fashimci meyake faruwa ba ahegan
tamin yara fa akeyi kawai saboda sunyi kama da Nasir harda hada video na ƙarya".

kama hanun ta Mommy tayi suka haura sama


Barira ce taje ɗakin Humaira ta gaya mata alokacin suna tare da Izza

girgiza kai Humaira tayi tace yanzu ya zamuyi sister".

nisawa Izza tayi


tace "gaskiya sis ni shiryawa zanyi na tafi gidan Zahra idan abin yalafa nadawo
wllh bazan iya cigaba da ganin Nasrim ahalin da zata shiga idan wannan abu yafito
ba kuma dama ko hakan bai faru ba Abu yace yau zai gayawa Nacy komai so bazan iya
zama ba".

Humaira ta sauke ajiyar zuciya tace "banso taji awani gun ba dama ɗazu take cemin
sunyi da Habib yau zanzo ita kuma gaskiya ta gaji dayi masa ƙarya tunda yanace sai
yaturo zata gudu gidan Ameera to bayan yazo ance batanan sai yafita kamar wanda
yatafi gaba daya shine fa nace tazo yatafi ashe bai tafi gaba ɗaya ba sai gashi
yazo kafin na ƙirata na sanar da ita sai gata na hangosu ta window amma banzaci
Habib zayyi haka ba kinsan mutum ne me zuciya kuma tun Nasrim tana budurwa yagama
naci bai samu ba sai da nacewa Nasrim idan tasan ba auran sa zatayi ba ta lallaba
su rabu lafiya nasan halin Habib sosai ko kamal hakuri yake dashi".

Izza tabe baki tayi tace " me ma zatayi dashi ai bai cika masoyi ba da yacika
mosoyi ɓoye mata sirrin ta zayyi ba tona mata asiri agaban ƴan aikin gidan su ba
ai AGRIF shine cikekken masoyi abin so mai ɓoye sirrin masoyi."

murmushi Humee tayi tace " to ta Agrif zaki fara ko".

Izza tace "ba batun zan fara bane kema kinsan halinsa yayi arayuwa nifa ban taba
ganin mutum mai hali irin nasa ba nifa ko acikin aljanna na bude idona na ganni da
Agrif to nasan aduniya nayi abin kirki ni ko haka ma abani shi ba sai an masa
wankan da akace anayi ba".

Humaira tayi murmushi tace" balle ma zaki samu wanda yafishi shegiya kuma ya Aiban
ɗin gauro zaki barshi a la'hiran ".
shiru Izza tayi tana sauƙe ajiyar zuciya

Abu yabude taro da addua yace " Halima wannan zaman nakine danke muka taru anan
Halima dan Allah ina son duk abin da zakiji ki daukeshi amatsayin ƙaddara wanda
bawa bai isa guje masa ba Nasrim duk yanda zakiji abin inason kisa hamdala domin
nawani ko wata abin yafi haka ƙazanta ke lawye ce duk da baki daɗe da fara aiki ba
nasan kinci karo da cese sosai
dan haka
abin zai zo mana cikin sauƙi idan akayi la'akari da ke ɗin malamar addine ce
inason kiyi amfani da illinmin ki da nusuwar ki kisani wani baya haihuwar ɗan wani
watama uban da ya haifetane zai mata ciki kuma a haifi abin
wata yayan ta muharramin ta wata ƙanin Baban ta muharramin ta wani ƙani ko wan uwar
da ta haifeta wannan abin tun munajin sa a nesa yanzu yazo ƙasar mu munji kuma
mungani namu mai sauƙine Nasir ba muharramin ki bane ƙidaure kicigaba da karanta
innalillashi abin kam da ciwo wanda ni kaina saida nashiga halin da kwana ne kawai
ya tashi ni ciwon abin da zafin sa shiya hana mugaya miki tuntuni amma cigaba da
ɓoye miki ba abin da zai haifar sai da nasani mumga misali aɗazu Halima ina me baki
hakuri ki daure ba kanki farau ba kiyi hakuri ki daure ba Allah yana ƙinki bane ya
dauramiki ina son ...........
shiru yayi yana tsunkuyar da kai
Humairah sarkin kuka har tafara Izza kam dama tagudu

cikin rawan murya Nasrim


tace "Abu meyake faruwa koma meye nasan yana da girma tunda har kayimin wannan
jawabin nifa musulmace zan dauki dukkan ƙaddara kamar yanda kace RABBI BAYA DAURAWA
BAWANSA ABINDA BAZAI IYA BA dan Allah kugayamin".

Daddy share hawayen sa yayi haka Abbaty ma Hajja ma harda jan majina ita Ummu ko
tashi tayi cikin sauri ta fita

Abu yafara tundaga yaran da Nasir yayi mata rapping har zuwa haifuwar yaran ya
daura dacewa

amma duk ba lefin NASURU bane AIsha ce tayi bokan tane wai yabata wannan sa'an
sukasawa Nasir maganin sha'awa tunda sunyi bincike son gano Nasir ba wanda yakeso
arayuwar sa *saike* ta gaya mana wannan ne aranan da tace musameta a prison kuma
agaban ki tafara faɗa amma da akazo daidai nan Fanna tace Abbaty yafita dake

daganan yacigaba da bata abinda Mamar tagaya musu wanda ba abari Nasrim tajiba
harzuwa ƙarshe
shiru tayi tana kallon kowa har sunfara jin daɗi Nasrim ta dauki abin da sauki
sai kawai sukaga ta meƙe tana murmushi tace " kun yarda asiri ne ko toni ban yarda
ba a video da
Habib yanuna min jiya akwai inda yace ƙaddarata ba mai ƙyau bane har yana warning
din Agrig da yarabu dani duk wanda yaraɓeni to shima tasa ƙaddaran ba zatayi yau ba
gashi nan ya ɓata min rayuwa ta yaci zarafi na ya ɓata rayuwar yara na yanzu
shikenan Zeenat da lil Agrif ma mutane ba zasu yanda yaran sunna bane suma duk
sunbi rububun shegu tabbas yaci na saran ɓata min rayuwa da yayiwa kansa Alƙawari
zayyi wannan *FURUCIN SANE*
ko Mama da kamal da suka kashemin miji da yara basu ci zarafina kamar shi ba ai su
mutuwa sukayi shi kuma mutuwa yana kan kowa amma tabon haifan yaran shegu har
mutuwa ta me nayi me nayi hakan ta faru akaina
a wani irin zabure tayi bakin kofa zata fita da sauri Abbaty ya kamota kokuwar
fisgewa ta farayi tana cewa Adamu kabarni bade yana duniya ba wllh sai narama sai
na samo shi duk inda yake nice ajarinsa sai na masa tabo mai muni arayuwa

Abu yace "kenan baki yarda da duk abinda na faɗa miki ba ko Halima
ina Nasrim taƙi lallasuwa daga ƙarshi ma suma tayi a hannun Daddy da Abbaty

sai da ta kwana washe gari ta bude ido ta ganta a gadon asbiti dafa kanta tayi
tana wani irin sauƙe numfashi
"Mommy". tace cikin murya ta wanda daƙer yake fitowa
Daddy yace" my daughter sannu yanzu meyake damun ki ahankali ta kama hannun Daddy
ta daura a ƙerjin ta
tace Daddy wani abune a ƙerjina kaciremin nauyi yake min sosai".
gigiza kai Daddy yayi yace "Halima kin daurawa kanki damuwa dayawa ne zuciyar ki
yana barazanan kamuwa da ciwo ki daure mana ki samu sauƙi tanan zaki samu ƙarfin
guwiwar Samun Nasir din kirama abinda yamiki amma idan kin daurawa kanki damuwa
wani abun yasameki ai Nasir yaci bulus".
ahaka Daddy ya lalla ba Nasrim kamar yanda doctor yafaɗa har ta dinga sauƙe ajiyar
zuciya
cikin muryan jin jiki sosai tace "Daddy idona idon BAYAHUDE wllh sai narama wannan
*FURUCINA NE* " .
Daddy yace " Eh mana my daughter ai dole ki rama har nafara miki binciken inda
yake".

Nasrim abin saida yazame mata kamar hauka hauka daƙer da adduar da lallashi tafara
shiga haiyacin ta sai kuma takoma shiru shiru ko tasaka Khaflan agaba tayi ta kuka
tana tsinewa Nasir yau ma kamar kullum khaflan yana zaune taje bakin gadon ta
zauna tace " my son zane kakeyi mugani home work ne".
azabure yajanye kayan sa yana turo baki yace " wai mamy banace ki dena kulani ba
tunda kina zagin papa na shima kina son ki kashe sa kamar yanda kika kashe min
brother na da Abba na yanzu gashi kullum ba ganin su sai Abdul ni wllh nafison
Fayyat da Khaldum amma bazan ƙara ganin suba gashi papa ma bayanan kuma shima kina
cewa sai kin kashe sa".
girgiza masa kai tayi tace "haba khaflan nifa mamyn kuce ban kashe maka brother din
kaba kuma bazan ƙara FURUCUN ZAN KASHE WANI BA ni bance zan kashe papan kaba amma
papan ka mugu ne shine kard......
da sauri ya katse ta da cewa "sai de kece muguwa NASRIM pa......
wani irin mari Nasrim ta eibi khaflan dashi tasake yin ball dashi ɗagoshi tayi ta
sake zuba masa mari bakin sa hancinsa duk jini yake amma ko kusa ko alaman kuka
yaron bayayi sai ma idon sa da yake jefawa cikin nata yana hura hanci itako dukan
sa tashi ga yi kamar an aikota ya galabaita sosai amma ba alaman sayyi kuka Allah
yatemaka mommy ta shigo

"SUBBAHALALLASHI Nasrim meye haka kashe sa zakiyi shime yasani meye lefin sa".

Mommy lefinsa shine yafiyo halin bayahude mommy ahaka shima wancen bayahuden ya
ɓaci yanzu ya haɗamu da gurbataccen jinin sa".

Mommy bata sake tsayawa biyewa Nasrim ba ta ɗaga Khaflan tayi waje dashi dan bashi
temakon gaggawa
Nasrim zubewa tayi awajen afili tace "sharri sharri yanzu har yanzu Khaflan yana
daukana a wanda tayi kisan kai innalillashi Kamal Nasir Mama wayafi cutata ne ɗana
yana zargina da na kashe masa ƴan uwa mutane suna gani na a mazinaciya duk ɓangaren
binyun sun min illa ya zanyi Khaflan ya yarda ba lefina bane da wannan aƙidar zai
girma zuciyar ɗana zai kinu da ƙiyayata fiye da yanda zuciya NASIR ya ginu akan
nice sanadin mutuwar uwar da uban sa khaflan zai min tsanan da ko Nasir bai min shi
ba KAMAL MAMA NASIR duk kun cuceni wa yafi cutana cikin ku kun ɓata min duniya ta
ya rabbi ka dauki raina ".

Humaira da take shigowa tace " Kamal da uwar sa sunfi cutar dake rai yawuce gaban
wasa duk wanda hassadar sa yakai har yakashe rai to yakai ƙololuwar rashin imani ko
a wajen ALLAH".
cikin kuka tace
" haba Humairah shima ƙazafin zina bakin san har jikoki na ba."
Humaira tace "za adau matakin rufe bakin mutane inji Hajja".

Hajja ganin yanda NASRIM take cikin damuwa tace a shiya musu tafiya har na sati
biyu zuwa island of greece duk wani abinda zai sata nishadi ana mata

*bayan sati ukku*

NASRIM ka tarame sosai tayi mugun yin duhu amma a matakan da aka dauka an ajiye
masu gadin a ƙofar babban get duk wanda yace gun Nasrim yazo ta ba abarin sa
yashigo macce ko namiji

ayau de tayi shirin fita aiki saboda akwai wani cese da wata sohuwa ta dage sai ta
ganta koda ta saurari sohuwar cese din bai kai yakawo ba wai wata yarinya ce ta
maƙalewa jikan ta kuma ana zargin mayune ta kwashe masa kuruwa yanace sai ita shine
ta shigar da ƙara
Nasrim abin dariya yabata yanda sohuwar ta rikice kamar Hajja takeji shine dalilin
fitan ta
har gida taje tasamu matar kuma ta shawo kan jikan nata da lallami da hikima irin
nasu na lawyoyi yaron ya abince zai auri cousin dinsa kamar yanda kakar ta buƙata
to Nasrim kawai matar nishadi take sakata har tafi Hajja rikicewa da fariyan ɗanta
mai kuɗi ne bata magana biyu bata sako Alhaji Isya nawa komai Isya HAJJA TA SORO
kenan

*NASIR*

da farko kaduna yaje yakama yawo yana kwana a masallaci har tsowon sati 5 yaude
yasake dawowa kano

yawo yake acikin wani anguwa da ganin anguwar anguwar masu kuɗi ne sosai ake zafga
rana da yagaji yazauna a ƙarƙashin wani bishiya kusa da wani mutum da yake kan
binci yana bacci da alaman mai gadin gidan da suke jikin sane jinginuwa yayi ajikin
bishiya kawai sai bacci ya kwaheshi
yana cikin bacci yaji ana tashin sa yana bude idon yaga wannan mutumin ne yace masa
"malam naga da ɗigon sallah agoshin ka kai musuline to lolacin sallah yayi aje ayi
sai azo a ci ga ba da jiyar Alhajin ko".
Nasir binsa yayi yayi alwalla a fanfon masallaci bayan an idar da sallah atare suka
fito da maigadin wannan gidan
suna zuwa aka fito da abincin mai gadi tayi mai gadin yayiwa Nasir har yace ba
zaicima amma mai gadin yamatsa masa dole sukaci tare serious yaji dadin abincin
yayi daidai da tes din bakin sa
bayan sun dawo daga sallan la'asar ne mai gadin yake cemasa

"yaro kasan Alhaji bazai zo yanzu ba dare ko da safe yagama rabon kuɗi idan yazo
da daddaren ma baya tsayawa shigewa yake ciki dan haka sai da safe ake samun sa
guarantee".

nisawa Nasir yayi yace Baba nifa ba maula nazo ba wucewa ma zanyi neman aiki nake
ko na ƙarfi ne."
mutumin yace "ayya wllh ka kyauta ai ka ci da gumin ka yafi cida gumin wani
amma idan zaka iya da halin wata sohuwa me masifa da izza tana neman megadi dama
tacemin batason baƙin mutum fari tas take so tana mugun son farin fata idan kayi
hakuri da irin halinta zaka samu alkairi sosai ga ɗanta duk abinda take so shima
yanaso".

Nasir sai da yayi murmushi yace ita kuma amma zanso na ganta zan iya da halita nima
kakata haka take".

Maigadin yace "kai ba kamar HAJJA TA SORO ba Izza a cikin ta tsohuwar mai gadin
gidan sarkice ALLAH ya ɗaga ɗanta yayi kuɗi kaga gidan da ya konkwatsa mata ita
daya sai idan jikokin ta sunzo".
ya ƙarashe maganan yana nuna masa gidan da yakai gida alayin baye shi
yace" ka gani ko wani kallon ma sai kashiga ciki.

gaba yayi Nasir ya bishi abaya


gidan kam yaginu balefi tun daga compound suka kafara jin faɗan ta

har cikin parlon ta suka shiga tana zaune ta hakince akan kilishi kamar wata babbar
ba sarakiya ta kishingiɗa da tumtum ana mata tausa Nasir sai dayayi murmushi tun
kafin matar tayi magana dan ganin ta yayi kamar Hajja yanayi kishiɗiɗar ta

kirari mai gadi yafara mata yace " hutawan ki lafiya sogiji manyan mata uwa ga
Alhaji Isyaku da Baban gida ".
mirmushi tayi tace " Malam Jafaru barni na huta yanzu na zuba ikona nima anmin a
tsoro fa nagama rayuwata a Fada shikuma Amadu yakare a kariyar Dogarai duk su Isya
a zaure mukayi cikin su yanzu nasamu duniya ai dole nayi mulki yanda nakeso kai
wayyo Allah kajiƙan Amadu ina ma zai zo duniya yaga haifuwa ta mana rana".

Malam jafaru yace Allah yajinƙan su".

Ta tsoro sai leƙen Nasir da yake bayan Jafaru takeyi


tunkafin jafaru yayi magana tace " Malam Jafaru kai kuma a ina kasamo omer na
tarkon kauna ai wannan omer ne.?

"Hajja waye kuma omer mai gadi da ki kace kina so nakawo miki kin san sa kenan?".

wani irin guɗa Ta soro ta saka tace


" iye ni Ta soro ce yau zanyi mai gadi balarabe irin su ai a tv muke ganin su hala
talauci ne yakoroshi daga ƙasar su wannan de ba baroroji bane ba sadaka yalla bane
ba alagabba bane shi ba buzu ba yafisu ɗan ƙasar su omer ne gashima suna kama saide
wannan ai yafi omer manyan maganai ido masha Allah oo ni Ta soro yaro nawa kake son
naringa biyan ka na ƙira Isya".

Nasir yace " ni sunana Moddibo ni bafulatanin Gombe ne neman aiki yakawoni nan ko
nawa kika bani gode".
geɗa kai tayi tace
"wancan me aikin nawa de dubu talatin muke bashi amma kai ai dole a ƙara maka
kodan kyan ka Mairo ƙira min Alhajin Allah na sanar masa nasamu mai gadin na nunawa
sa'a ai goben nan zai min rakiya *Fada* dan na nuna musu niɗin bata wasa bace ".

ta ƙarashe maganan tana karɓan wayan hannun mairo


"Alhajin Allah Allah yatsare minkai ya daukakaka nasamu wani santalelen yaro mai
gadi daganin zaiyi kirki kasan na kori wancan kazamin
sai da ta saurara tace
to to amma zaka ƙara masa kuɗi ai".

sai da tasake saurarawa tace " dubu hamsin zakana bashi yo badan karyayi kuɗi ya
gujeni ba ai ko ɗari zance kaba da kyan sa fa yawuce misali".
tayi dariya tareda jero masa Adduar
can ta gashe waya tace "yaro kashigo da ɗafar dama an baka aiki".

godiya sukayi shi da Malam Jafar


tace " ke Mairo dauko mukullin ɗakin mai gadi ki bashi".

Nasir ya sauƙe kayan sa aɗakin mai gadin ɗakin da ko katifa bamu taburman leda ne
sai benci da buta da sanda sai wani ƙaramin bathroom a gefe gawani uban ƙura na
alaman ɗakin yajima ba mutum sai ƙenƙeme jikin sa yake arayuwar sa ya tsani waje ba
shara gashi shi ba iyawa yayi ba afili ya furta MUHAMMED NASIR ABDULSAMAD HARUNA
shine a ɗakin mai gadi acikin gidan da bai fi house maid din gidan mu ya mallaka ba

girgiza kai yayi yace no no na tashi daga wannan sunan ni sunana Ahamed fita yayi
waje daƙer yasamu al'majiri yashare masa ɗakin da ban ɗaki ya bashi 1k al'majiri
sai godiya yake
ko dadadare daƙer ya tursasa kansa bacci ga sauro ga sanyi

da safe bayan yayi breakfast lafiyeyye


yashiga dan gaida Ta soro yasame ta tana waya
"haba Nasurin zaki zo mana kofa jiko kina ban gayawa ba saboda ina son ke zaki fara
ganin sa wllh mai gadina kamar dan larabawa ni a tibi nake ganin irinsu sai zuwana
saudia
shiru tayi tana saurarawa tace to to sai kinzo muna jira".
ta kashe wayan tana cewa ɗan fari wllh waya nake da wata yarinya mai kirki ƴar
gidan manyan mutane wai fa daga yimin aiki ko kuɗin aikin bata ƙarɓa ba saboda
badan kuɗi take aikin ba shine fa muka ƙulla zumunci kasan ni dason harka da masu
kuɗi babbar lauyace ai wani jika na ne ya maƙalewa yar gidan wani tsohon maye ta
lashe zuciyar Ma'aruf Allah ya temake ni Nasurim ta temake ni yarabu da ita kasan
me ja irin she shi wai son nasurim din yake da har munyi dashi zai auri ƴar gidan
Baban gida ƙanin Isya a she shi ƴar manya yake so nide barkana tunda yarabu da
mugun iri".

cikin sanyi murya yace " Nasrim ko Nasurim".

Ta soro tace " eh hakan ne sunan ne nazamani kasan yar waye a ƙasan nan kuwa ƴar
gidan *Turi buroda* ce fa masu kuɗin duniya wanda de kwanaki labarin ta yakaraɗe ko
ina ta kashe mijin ta da yaran ta mukayi ta tsine mata ashe abin ba haka bane ta
gamu da sherrin matar uba da ɗan uba ne tun daganan naji ina son ganin ta shine fa
dawannn abin yataso bai makai na kai ƙaraba amma saboda inason ganin nasurim na kai
ƙara na kafe kuma sai na ganta
kai ma za kagan ta yau zata zo yarinya mai kyau da ita ko daya ke nasan ka ganta a
tv da wannn abin yafaru ko to zaka ganta azashiri yanzu".

a jiyar zuciya ya sauke yameƙe yana cewa Hajiya sai anjima".

tana ta masa surutu shide bai tsaya ba yafice

tace "o ni Ta soro wannan kuma miskili na gamu dashi a a wllh ni bana zama da
kurame na saba da surutuna na fadawa yo baki baya rufuwa kana sauƙe wannan kiraren
wani zai zo dole ko baka so sai ka motsa baki yasa ba yo idan ina rufe baki basai
yayi ɗoyi bama".

Nasir wani irin sanyeyyen numfashi yasauƙe yace ikon Allah Nasrim na gudu ko na
tsaya murmushi yayi yace gaskiya Nasuru kana buƙatan ganin ta kodan yayi shiru kuma

yana zaune akan benci yaji an danna horn meƙewa yayi yafara zuge get din yana bin
motan da kallo duk da bakin gilas ne tabbas macece aciki macen ma wanda yake
sammanin zuwan ta tun daga yananin tsadan moton yasan na 3A FULL ne jan hulan
faceng cap din shi yayi baya son ta gane shi yanzu yasake ƙyara zaman face mask din
sa ya na tafiya da get din har yakai ƙarshe cikin

ahankali ta danna kan motan cikin gidan ta gyara parking ta fito da ƙafar ta dama
ta dauki ɗan ƙaramin hands bag din ta tafito tana zuba addua azuciyar ta dan sarai
ta gane shi amma bata son shi ya gane ta sai tacim ma burin ta akansa murmushi tayi
a hankali afile tace Ahamdulillah a kasa ƙasa dan kar yaga ne fuskata bata bari
yaga fuskan taba ta wuce ciki
bajimawa suka fito da Ta soro tana ta dube dube
"to kinga ma bayanan ai na kula mai son ibada ne wata ƙila ya tafi masallaci tun
lokacin sallan bayyi ba".
Nasrim tace "shikenan tunda baya kusa kinga sauri nake akwai wani cese agabana gobe
zan sake zuwa tayi magana tana bude mota ta shiga dama get din a walgale yake amma
ko ajikin Ta soro da wani mai gadin ne atake abincin sa ya ƙare a gidan

Nasrim ta fice da motan da sauri tana murmushi afili tace "Ta soro zaki tsane sa
inde face dinsa kikeso zai zame miki abin tsoro acid zan wa tsamasa kowa sai ya
tsani ganin fuskar sa wanan promise ne b......

Nasir da yake kwance a bayan mota a hankali yasa hannun sa ya dafa seat din cikin
wani irin zafi ya durƙo gaba yana gyara zaman sa a front seat din wani irin sakin
kan motan Nasrim tayi tana ƙokarin seta numfashin ta dan ma Allah ya temaka babu
motoci sosai atitin cikin hanzari ya riƙe kan motan cikin shikima yayi parking din
sa agefe tareda zare key din gaba daya yakoma mazaunin sa yana control din kansa
saboda haɗa jikin sa da yayi da nata
Nasrim rasa ma ya zatayi dashi tayi saboda wani irin tafasa da zuciyar ta keyi
nadaman meyasa bata yawo da acid din da ta tanada danshi tayi shi kaɗai zata zubawa
Nasir ta ji sauƙi tana cikin wannan tunanin taji an dafa hannun ta bin hannun nasu
tayi da kallon irin zoben ta sak ta gani a hannun sa ahankali ya ɗaga hannun nata
yana juya zoben ya kallin fuskan ta cikin cool voiced din sa da bata tsamma yana
dashi ba yace "zaki iya tuna sanda namiki kyautan zoben nan alokacin da ake narkar
da zoben nan sai na yank......

cikin wani irin tsawa ta ƙatse za " ka dauke mummunan hannun ka ajikina banza
talaka ai dama irin ku ahaka muke ƙarewa get man haɗuwa ta dakai ɗaya ne kuma ka
saurara ba zai maka daɗi ba ma tsiyaci mai halin dabbobi ka fice min acikin mota

murmushi yayi yace "duk meyayi zafi ok ok ni fa ashe mai lefine to kirama lefin da
namiki kar ki dauki matakin acid kamar yanda kika saɗa idan jikayi haka baki san
inda rana zata faɗa ba wataran zai iya damun ki amma na baki dama ki rama iya lefin
da na miki rapping din ki danayi kirama kimin RAPPING".

ya ƙarashe maganan yana kontar da seat din motan ya kwanta tare da balla maballan
rigan sa Nasrim rintse idon ta tayi a lokacin da tayi tozali da faffadan ƙirjin sa
mai cike da kwantaccen kashi cije lips din ta tayi ko me tayiwa wannan bawan Allah
bata rama rabin abinda ya mata ba".

jitayi yace "ok ok na tuna ashe ni asan dana yi nawa aikin da kaina na cire shijab
da riga da fant da rigan nono kai harda hula har daukan ki nayi na yafe daukan
tunda a motan muke amma da kan ki zaki zire komai nawa ki rama duk abin da na
miki".

ya ƙarashe maganan yana maida maballan sa tare da lumshe ido irin yana jira din nan

cikin wani irin karfi NASRIM t...........

*TO MASOYA YAU DE NA MUKU typing mai yawa saboda ganin kuma kuna comments sosai
wanda har narasa nawa zan amsa duk ina ganin na kowa Allah yabar kauna*

*BJ* 👍
[4/8, 1:49 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCINA NE*
( _rikicin babban gida_ )

*NA*
*BATUL ADAM JATTAKO*

*_________________________________*

✍🏼
*AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind
of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻

https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association

*_________________________________*

➰➰ *27*

cikin zafi ya tare hannu na ta da take shirin dukan glass din motan hannun nasa
tabi da kallo da jikinsa ya matsa daf da ita har suna gogan juna shima ɗagowa yayi
duk muryar sa da moment din sa ya canza da hannun sa ɗaya ya nuna mata ƙananun
rubutun da yake jikin glass din cool voice din sa
yace "kinga abin da aka rubuta baya fashewa ko da an saka masa blent ne balle
wannan langa langan hannun naki".
duk wannan maganar da ya keyi ya saka ciyoyin ta a tsakiya ne ya mata rumfa ya rike
hannun ta gem idon sa cikin nata

wani irin bugawa gaban ta yake gaba daya jikinta ya mutu yanda ko motsin kirki baza
tayi ba yau itace gata ga bayahude acikin mota ɗaya ya haɗa jikin sa da nata amma
ta kasa daukan mataki ina ma da BOM ta tada duk su mutu da raɗaɗin da take ji a
zuciyar ta Cikin ɓacin rai
tace
"(wai kai meye haka)?
cikin ƙasa ƙasa da murya sosai ya raɗa mata yace " wawanci dabbanci mana ko ba haka
kika ce ba."

ganin yanda fuskanta ya nuna ɓacin rai ƙarara yasa yayi mata murmushi tare ɗaga
mata gira daya
a hankali ya saki hannun nata ya koma mazauninsa
cikin cool voice ɗinsa yace " ba glass ya kamata ki daga ba nan" yayi maganan yana
nuna mata setin He's heart".

Allah ya sauwaƙe hannu na mai daraja ya taɓa jikin mai gadi ai kai ahaka zaka gama
rayuwar ka cikin koma baya babu nasara a mai aikata tsaɓon Allah a haka zaka ƙare".
"yanzu de zaki rama ko kin yafe".?

ganin ta tsaya tana masa magana ma ɓata lokacine yasa tayi shiru ga mota a kulle ya
jefa key cikin aljihu kawai rufe idon ta tayi can yace "tunda kin yafe ni gaskiya
bazan iya yafe FURUCIN DA KIKAYI na cemin DABBA WAWA ba bazan fita ba sai na
tabbatar miki ni wawane "
ya ƙarashe maganan yana shirin kaiwa bakin sa kan nata ji hucin sa yasa ta bude ido
ai ta kalla wani uban ƙara tana an gazashi da ƙarfi
amma ko gizau sai ya ƙatasa haɗe bakin nasa ya fara mata wani wawan guzza a lips
bata san dan wani irin ƙarfi yazo mata ta fisge kan ta ba ta shaƙo shi ta wuya
tace" ko san da kayi na farko da idona biyu baka isaba wllh banz.....
bata sanda tajita a seat din baya ba kafin tayi wani yunƙuri ya duro Kanta cikin
sauƙi ya ƙwantar da ita flet ya na ƙoƙarin cire mata riga Nasrim ta gama iya shure
shuren ta duk ƙarfin ta ya ƙare tana gani ya danne ta da gwiwowin ya mata wani
irin matsa da hannu ɗaya ya kama hannayin ta biyu duk ka ya maida baya ya riƙe
ahannu daya ya cire rigan ta yana shirin cire siket din ta
bata san sanda ta furta "dan Allah karabu dani ba."

tsayawa yayi cak da abinda yakeyi yana kallon yanda duk ta tsorata acikin zuciyarsa
yace Allah sarki mata kuɗin abin tausayi ne dole annabi yace kuna da rauni
afili kuma yace " sai kin bani haƙurin FURUCIN ki na cewa dabba wawa".

_"to kayi haƙuri"._

yace " ok ok yanzu kin yarda ko a ido biyu zanyi abinda nake so ko?".

gyada kanta tayi da sauri dan zaman sa akan ciyar ta duk ya zuba mata mata nauyin
sa da gangan
murmushi yayi yana bude
motan sai da yafita ya leƙo ya sa kansa cikin motan yace "bana son Mommy na tasan
inda nake".

NASRIM
tana kare ƙijin ta da mayafin ta tace " inda yanda zanyi nasake ɓatar dakai wllh
zanyi balle ni na cewa wani ga inda kake".
sayar yaji abin da tace amma yace" au wawan kika sake cewa ko dabban".

ya ƙarashe maganan yana ƙoƙarin bude mota ya shigo

da sauri tace "nifa cewa nayi bazan faɗawa kowa inda kake ba"

murmushi yayi mata tare da kanne mata ido ɗaya yace


"Gud ina jiran haɗuwa ta biyu da acid ko?".

ya karashe maganan yana meƙa mata key din tare da juyawa ya fara takawa cikin sauri
Nasrim binsa tayi da kallo ta cikin mirror zuciyar kamar zai fashe jin abin take
kamar a mafarki har batason tunowa wai ita ta bawa Bayahude haƙuri da bakin ta
cikin ɓacin rai ta ɗauki rigan ta saka jin zuciyarta da gan gan jikin ta take a
mungun jagule yake baza ta iya tukin ba yasa ta ƙira Usaini sarkin gida wanda ƙani
ne ga Bala sarkin gida da bala yayi Retire ya kawo shi
tace ya turo mata driver daya ta kwatanta layin da take dan bazata iya tuƙiba

*Three brother*
Baba Nasuru ya nisa yace " Fanna na gaya miki nifa bazan iya tunkaran Emaka ba tare
da na kai mata Nasir nace ga ɗan Halima ba kinsan halinta sarai ai irin taurin kan
ku daya ke da ita shiyasa tafi son ki
Halima ce ta biyo sauƙin kaina kinga shima Nasir da alaman shi yana kafiya irin
naki ita ma Nasrim duk irin halin EMAKA kuka dauko kinga Nasirm ta kafe bazata
yafewa Nasir ba kema ban yarda kin yafe masa ba har yanzu da wannan shegen taurin
kan naki".

nisawa tayi tace "Baba tunda kace na yafe masa na yafe amma kasani Nasir yana da
lefi to yanzu zuwa jibin zamu wuce mai dugurin ne da Nasir da yaran zasu shiyasa
tunda ana hutu".
"Eh hakan ya kamata amma har mijinki da surukar ki duk tare zamu wuce."
murmushi Mommy tayi tace "Eh Daddy yace dashi zamu tafi balle Hajja *Alah letu
kude*

murmushi shima yayi sosai yace" Fanna kinji barbarci sosai idan munje ba zamuji
kunya ba Hajjan ce *Alah letu kude*
yanzu ya labarin Nasir din har yanzu shiru."
ajiyar zuciya Mommy ta sauƙe tace " baya cikin garin nan amma bayanai sun nuna yana
cikin ƙasan nan ka san a gidan wani yaron ɗaki na yafara zama Mudansir GUGA daga
nan ta kwashe duk abinda yafaru da nasir kamar yanda guga ya mata bayani ta gaya
masa
ta daura da
cewa fitan sa agidan Mudan gidan wani mutum yaje waishi ladan shine wanda Nasir ya
dade awajen sa".

Baba Nasuru yace" taya kuka samu labarin ya zauna a gidan ladan din tunda Guga
hoton sa ya gani ya baki labarin ya zauna a gidan sa".

Mommy tace " ai zoben sa yakai ya saida to wanda ya siyi zoben yana kaiwa company a
kasheda zoben shine aka kama mutunin ya nemo wanda suka je sai dawan tare zoben ya
saida ya tsayawa shi Ladan din gida amma muka tambayi shi Ladan din inda Nasir ya
tafi sai yace mana shi bai sani ba ashe ƙarya yake alokacin da Nasir zai tafi ya
tafi da waya agidan kuma suna waya sosai amma ya buye mana yanzu de ansa matakan
tsaro ana binciken shi Ladan din".

shiru Baba Nasuru yayi yana gigiza kai can yace shiko wannan bawan Allahn ya faɗi
inda jikana yake mana Nasrim da take dining area tana jinsu murmushi tayi a
zuciyarta tace zai zo muku da fuska abin tsoro dan nasan Hajja Ta soro dole ta
goroshi agobe insha Allah wani tunani tayi tace bai kamata ta watsa masa yanzu ba
sai sunzo daga mai duguri saboda kar ya muso kancan din tafiya

Mommy tace "to ni Baba baka taba faɗamin abinda ya haɗaku da Mama ba dan Allah yau
ka faɗamin".

numfasawa Baba Nasuru yayi yace kamar yanda na faɗa miki ni ɗan mai duguri ne ina
da mata da yara biyu maza kuma ina zuwa lagos neman kuɗi kusa da inda Emaka da
mahaifiyar suke ƙosai anan nake wanki da guga da gyaran ta kalmin idan ya samu to
ana cikin haka emaka ta kawomin tallan kanta ita de tana sona kinsa alokacin nayi
kyau sosai duk baƙine ni ina da hanci da tsowo da dogon fuska kuma shi kuka gado
halima kam ma kamar kara aka tsaga dani sai yara na na mai duguri Girema bai biyoni
ba mahaifiyarsa ya biyo amma Bana ya biyoni sosai
haka Emaka tayi ta shigemin har nima naji na fara son ta amma dama tana nuna ƙyama
ga addini na bata son muslumci sosai soyayya mu har tayi ƙarfin da ta kaimu ga
maganan aure Emaka masifafiya ce gani kasheni bata barin iyayenta ma balle yayunta
ba wanda take tsoro a familyn su sai ita ake tsoro tana juya kowa a gidan yanda
takeso dan haka ba wanda ya musa mata da tace ni zata aure wani limami ne ya tara
musullamai aka daura mana aure ita tayi al adan su sukasha biki ita da ƴan uwanta
muka tare ita tana fita sana arta nima ina fita nawa naso naja ra'ayin ta muyi
planning amma ina gaskiya Emaka tafi ƙarfina ban son haifuwa da ita saboda muddin
muka haifu to zata saka min yara cikin kafurci nikuma ba abinda na tsana irin
addinin christian shi yasa banso mu haifu ba amma da tagane sai tafara fadan
musulmai muna fukaine ina moran jikinta amma bana son haifuwa da ita sai nafito na
gaya mata ga abin da nake gudu sai tace idan hakane ba damuwa zata bani dama idan
muka haifu nima na nunawa yaran addini na ita ma tanuna nada duk wanda yayi rinjaye
shikenan na amince da haka tunda nasan hujjan musulmi yafi na kafiri ƙarfi nasan
nine da nasara mukayi wannan alƙawari shakara daya Allah yabamu ɗa namiji na saka
masa Muhammed ina ƙiransa Mala ita kuma tana ƙiransa Friday Mala yana da shekara
hudu aka haifeku to gaskiya Emaka ta samu nasaran akaina akan mala saboda tanayiwa
yaron wani irin so da jansa ajiki sosai ko waƙa irin na coci yakeyi duk abinda nake
koya masa baya dauka ni kuma ganin bazan iya barin ɗana ya shiga hanyar ɓata ba
yasa nasa aka tsacemin shi zuwa maiduguri dama ƴan uwana sun san da maganan auren
kafura da nayi tunda ina yawan zuwa ganin gida
sosai na tada fitunan Emaka ta ɓatar min ɗa nida ita har wajen yan sanda akan ita
ta ɓatar min ɗa tane bo sosai na tada bori hankalin Emaka ya tashi sosai da tana
mugun son MALA sonda ko keda Halima banayiwa haka de mukayi ta nema har ta haƙura
gani na kawar da matsalan Mala yana inda zai tashi da Addini na yasa duk hankalina
kuma yakoma kan ku sosai nake janku ajiki mude bakin kuma da BISMILLAH kuka fara
saboda komai zanyi sai nace bismilla idan zan ajiyeku da bismilla idan zan ɗauƙe ku
idan zamuci abinci kai har ni kaina ya zame min jiki alokacin ko magana zanyi sai
nace bismilla komai yara suna bude baki suma suka fara shiga banɗaki addua fitowa
addua ga na siri sallolin nafila agida tunda farali a masalaci nakeyi kullum nafila
sosai nayi iya kokari na lokacin shekaran ku uku Matata Fanna wanda sunan ta nasaka
miki wai ta gaji ta tako tazo lagos da yaran Girema da Bana dakuma MALA ɗan wajen
Emaka to fa aranan ne babban tashin hankalin ya faru ban taba tsammannin masifan
Emaka yaka haka ba ashe tana ragamin saboda son da take min aranan yan aguwar ma
basu samu bacci ba ta tafi ƙiran yan sanda na dauƙi matata da yaran ta da Mala
nakai tasha Allah ya temaka nasamu mota saura mutum daya ina sasu nace taje dasu ni
ma idan na samu na dauki Fanna da Halima zan gudo

ina zuwa gida naga ta kawo yan sanda suka tafi dani nasha azaba sosai ahannun su
amma duk tambayar suka min sai nake cewa ba ɗan ta bane ɗan gidan matata ce nace
kuma kama suke dani shima mala dani yake kama gani ba yanda basuyi ban faɗa ba yasa
dole suka rabu dani sosai nake lalaba Emaka akan tayi kaƙuri muci gaba da zaman mu
kamar da fir taƙi wai naci amanan ta ban sanar da ita ina da mata ba ni kuma
lallaɓa tan da nake dama nasamu na dauke kune na gudu amma tayi mugun sa ido akan
ku saboda sace mata ɗa da akayi wata rana ke ta daukeki ta tafi coci na dauki
Halima muka gudu kinji iya abin da ya hadamu da ita kenan

mukuma mukayi hatsari a hanya yanzu babban abinda nake damuna yanda zan fuskanci
yara na maza uku da Matata Fanna sarkin haƙuri ƴar aljanna Allah yasa ma tana raye
na nemi yafiyar ta ".
Na sauke ajiyar zuciya tace " , Insha Allah zata yafe maka Baba".

washe garin ranan birthday din Abdul Nasrim ta kalli Humairan da take ta shirin
fita tace " amma de ba fita zakiyi bako Humairah tana gyara rolling din mayafin ta
tace "fita kuwa akwai wani case da muke dashi gobe za ayi zama wllh wani tsohon
banzane yayi wata yarinyan yar shakara 9 rapping shine nake son nasamu zama da
iyayen yarinyar kafin goben".
ta ƙarashe maganan tana shirin daukan jakan

Nasrim tace " amma inaga kin manta da yau ne birthday din Abdul naga bakiyi kowane
shiri ba ana su Muwadda iyanzu har an fara shirin party kuma ke kika shirya a ina
za ayi cake din ne nasu Muwadda yayi kyau sosai ayi a inda akayi nasu dan Allah
kinsan lokacin da akayi nasu Muwadda nawa cikin sukunin dina ai".

cikin rashin damuwa Humaira tace "ba wani birthday din da za a masa yaron da uban
sa yake kulle meye nashi na birthday wllh ina mugun ta kaicin haɗa jini da Kamal".

hararan ta Nasrim tayi tace " ok yanzu kenan saboda Ya Kamal ba ƙe son Abdul kenan
to nifa nayi yaya da Khaflan da yake ba ɗan sunna bane".?

Humairah tace '" ai wannan ƙaddara ce."

Nasrim tace shima Ya Kamal ƙaddara ce laifin da yayi kuma da makirci irin na uwar
sa idan ki ka bari lefin ya kamal ya shafi Abdul baki masa adalci ba".

da yamma sosai Nasrim ta shiryawa Abdul birthday da ya ƙayata kowa saide sunyi
kukan rashi Kamal sosai rashin Kamal yake damun mutanen gidan kodan dama can shine
a gida sauran ba zama suke ba
ba shaƙuwa kamar na Kamal

washe gari akayi shirin mai duguri

Nasir ne ya shigo da sallama dan ya gaida Ta soro tana waya ya sameta

"yo ai Nasurim da kin gaya min da na miki rakiya dama ina son naje naga garin
ƙamshi sai jin labarin sa nake".
saurarawa tayi can tace "Allah sarki to akawo mana kayan ƙamshi sosai anjima zan
ƙiraki ga balarabe yazo zamu gaisa ai rannan kina fita ba jimawa ya shigo ashe
wajen Jafaru ya leƙa kinsan dama Jafarun ne yayi hanyar haɗuwar mu Jafaru mai gadin
kidan Alhaji yahaya".

sai da tabari ta saurara


ta sake cewa wllh kuwa ya miki baƙin cikin ganin wannan kyan nasa koda yake ai
shima yayi a saran ganin naki kyan kin san ance abincin ido ganin abu me kyau
shiyasa ni ko sanda na ke FADA wllh dan dole nake ɗaga ido na kalli gimbiya Murja
nafi son na kalli gimbiya Balaraba ai wata zan kai ki fadan nan ki ga gimbiya
Balaraba
to to a sauƙa lafiya".
Nasir yace
"HAJIYA waki ka samu ne"?.

" da mutumiya ta mana kaji wai tana hanyan mai dugurin garin kakan nin ta amma
dayake in bata ga dama ba miskilan kanta ce zuwanta shekaran jiya bata gaya min
zata tafi ba ko tana min baƙin cikin naje na kwashi ƙamshine waya sani ita mata ta
ibi ƙugu kamar balam balam wllh duk mai rabon da ya kwashi wannan ƴa ummm zai
kwashi kayan aiki ai shiyasa Ma'aruf ya rikice wai shi sai ita shegiyar uwar wai ya
zai auri bazawara a auren fari yabari ya auri FIRDAUSIN in yazo ya ƙara da ita
Nasrim ita kuma da yake da ruwan hanji aka wanketa zata tsaya jiran sa tana son ta
mana a saran hada jini da gidan arziki yo idan jikana ya aure ƴar gidan jiri buroda
ai fasa kaina ƙaruwa zayyi zan ƙara daraja a idon mutanen fada yo yanzu ma fa sun
fara cewa dama mu dan gin sune idan jikana ya auri masu kudin duniya ai ƴan uwan su
zamu zama ba dangi ba yo yanzu mafa idan na shiga fada kilishina daman ita nazama
sirikar tiri buroda ai jerawa zanyi da mai babban ɗaki muzauna uwar sarkin gaba
ɗaya baride Alhajin Allah yazo ya samu sarki da manyan mutane suje mana tambaya
kaga ni baruwana da wani baza wara ce ai ANNABIN ALLAH ma da bazawar rar data
girmeshi shekaru ma yafara yo ba sunna bane ai masu farawa da zawarawa sune a gaba
gaba a wajen annabi ni nayi wasa da mutanen sai de muji labarin su agari yanzu
gashi munsan jina".

Nasir de murmushi yayi yana tuno kalman ta na duk wanda ya ibi Nasrim ya ibi kayan
aiki
gyada kansa yayi afili kuma yace
to Hajiya kuma ita ta amince zata auri Ma'aruf din?".

"kajini da wani zance yo kai kaga Ma'aruf dinne hai ko mace bata soshi da komai ba
ta soshi dan ƙyansa uwar fa bafulatana ce kasan ni yara duk bana bari su auri
mummunar mace shiyasa koda Isiya da Baban gida ba suyi kuɗi ba to yaran su ƙadaran
mune balle ma gashi nan sunyi ƙudin zata soshi tunda tana kulashi yanzu ma".

Nasir de ya gaji dajin surutun hajja ya tashi ya fice tana ƙorafin miskilan cin sa
yayi yawa baya tsayawa suna fira wllh sai ta rake masa albashi inde ba zaina zama
tana bawa idon ta abincin saba

wani godon ajiyar zuciya ya sauƙe yace *YA ALLAH KAGA YANDA NACI BURIN ZUWA WAJEN
FAMILYN MAHAIFIYA TA AMMA GASHI YAU ANTAFI BABU NI MOMMY YAUSHE ZAKI GANE GASKIYA
KI SO GANI NA KI NE MENI ILOVE MY MOMMY*

ya ƙarashe maganan yanayin fuskan sa ya mugun canzawa ba ƙaramin missing din Mommyn
nasa yayi ba

*Mai duguri Barno birnin shehu*

a gurguje

su Mommy sun sauƙa a cikin garin Alhadulillah Baba Nasuru ya samu dangi wanda suka
rage wasu kuma Allah ya musu rasuwa akwai dan uwansa daya ADAMU ƙanan sane yayun
sa duk sun rasu sai yaran sa da sauran dangi matar Fanna tanan da ranta yaran Bana
shima yana mata biyu da yara sunka shashida Mala yayan Mommy matar daya da yara
tara cikin yaran Mala abin mamaki harda zuhura yariyan da suka danyi sabo da Nasir
har Mommy ta kecewa ya aure ta Girema ne bayanan yana lagos amma an ƙirashi yace
gashinan zuwa aranan Mommy tayi mugun tausayawa dangin nata duk baza aƙirasu talaka
ba amma de baza ace masu kuɗi ne sosai ba ashe Zuhura ma scholarship ta samu tafita
DUBAI din karatu har suka hadu da Nasir din Mala principal ne nawani makarantan
Secondary na mata sai Bana da shima de aikin gomnati yake bawani babban ma aikaci
bane shima Girama ɗan kasuwa ne a lagos
Mommy sun sha kuka sosai duk suna zaune bayan cin abinci dare sai fira suke yara
suka fara shigowa da kaya suna ihun ga Babakura ga Babakura

Girema shi ya shigo da saurin sa MOMMY ta miƙe tace SHARIF!!!!!!!

shima Girema yace Fanna!!!!??

Mommy tace" Sharif dama baka mutu ba ? .

ban mutu ba Fanna kece ƙanwata Fanna."?


itama nunasa tayi tace "kaine Yayana Girema da muke jiran zuwan ka

Baba Nasuru da su Hajjja sun nemi sanin me yake faruwa fanin Mommy ta fadi tana ta
kuka Girema yace Fanna budurwa tace munkai kusan shekara 8 muna tare ni narabo ta
daga cikin danginta na kawota mai duguri tayi karatu daganan na nema mata aiki
akano amma sai da nasaka ranan auren mu da ita yarage sati ɗaya tak na aika mata da
soƙon nayi hatsari na mutu sabo na fasa auren tane dalilin dogon nazari da nayi na
ganin Baban mu yayi aure a lagos ya ƙimu ya watsar mu naji tsoron na auri ita Fanna
ashe Allah yaso mu da rahama da ya zamuyi idan muka auri juna nida ƴar uwa ta
Alhamdulila Allah mun gode maka da baka bari munyi wannan ƙazantaccen auren ba daga
baya ina bibiyar fanna sosai ko da mijinta ya rasu naso naje amma naji tsoron
yanda zata fassara abin da namata dan dama can ni zuciyata bai amince da auren
fanna ba shiyasa ko sunana na gaskiya ban gaya mata ba kawai de ina son in rabata
da addinin da take cikine".

Baba Nasuru yace Girema ku yafemin daga nan shima ya kwashe abin da yafaru dashi
ya gaya musu

Hajja tace" ai dama shiyasa akeson bincike a aure Annabin Allah yace bincike a
aure ya halasta".

su Mammy sun zaga dangi sosai kuma anata zuwa musu ka dauko kwana hudu sai da
sukayi sati guda har Hajja aka zauna dan itama tace garin yamata daɗi sosai Dddy da
Abbaty ne suka koma washe gari

aranan da zasu zo da kuka suka rabu shiko Baba yace ba komawa har yasa an baida
masa auren sa da matar sa
su Baba an zama ango yasha tsokana ko awajen jikoki

Nasrim washe garin zuwan tafito da shirin ta sai gidan Ta soro nesa da gidan tayi
parking ta fito a ƙafa ta taka knocking tayi yazo yana ganin ta
ya saki murmushi yace" lokaci yayi".?

bata masa magana ba sai murmushi da take jifan sa dashi tafara murda murfin kwalban
da yake hannun ta
ta jefar da murfin still de tana jin sa da murmushi tace " da kunnen ka da idon ka
zaɓi wanda zan rabaka dashi yanzu".
yayi murmushi cikin izzar sa ya tsaya a gabanta ƙyam yace "wannan zaɓin kine wanda
baƙya so zaki zubawa".
tsayawa tayi tana kalon gefe da gefen alaman bata son wani ya ganta

idon sa a rufe yace " amma ko duk kina sone ba wanda baƙya so daga idon har kunnen
duk kina so

cikin wani irin ƙarfin gwaiwa ta ɗaga kwalban ..................

*sis muhadu a pg 28 dan jin me zai faru da nasir NA GODE SOSAI DA COMMENT DINKU
ALLAH YABAR KAUNA*

ƁJ

[4/8, 1:49 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE*


(```Rikicin Babban Gida```)
*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*

```Marubuciyar```
*DAMA TA*
*AMFANIN SOYAYYA*
```NOW```
*FURUCI NA NE*

*_________________________________*

✍🏼
*AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind
of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻

https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association

*_________________________________*

*28*

hannun ta ne ya fara wani irin rawa cikin ƙarfafa zuciyar ta ta sake yunƙurin ɗaga
hanun ta a garo na ukku kawai sai taji kamar an ƙame mata hannu akaro na hudu ne
kawai ta cilla kwalban gefin su atake interlock din wajen yafara mani irin ta fasa
sosai yana mamaya

Nasir da bai rufe idon gaba ɗaya ba yana kallon ta ya saki wani irin murmushi ya
mai da idon sa kan kwalban acid din a hankali ya bude idon sa akan ta
yace "ok ko ina kina so bazaki iya illata su ba".

Nasrim cikin kakkau sar muryar tace "lokaci ne bayyi ba nafison ka sake ɗan ɗanan
azabar duniya a yanda ka taso da taƙama da mulki
ko mai ma ƴan iskan matan kane suke shafa maka komai yi maka ake yau gashi kai ne
a matsayin mai gadin gidan wasu wanda basu wuce ma aikatan ka adaba haka ma ya
ishaka amma kar kacire rai da gani na ukku zakaga abin mamaki wannan FURUCINA NE."

ta ƙarashe maganan tana juyawa saida tayi taku ukku yasa hannu ya juyo da ita

yace " haka ne ina son macce tamin komai ni na mata ne kin gane mata sune matakin
Nasara a rayu ina son ganin macce ce take bauta min kar ki cire tsammanin watara
koke ma zaki iya zama baiwa ta har na hango irin azabar da zan baki kin sani bana
daukan nonsense sai kinyi nadaman wannan kallan naki na ƴan iskan mata sai kin zama
ƴar iskar Nasir
saboda Nasir baya man tuwa baya daukan abu da sauƙi baya yafiya wllh sai na bauta
ki sai kin lashe kashin na sai kin min bautan da ba maccen da tamin a rayuwa"..
ya ƙarashe maganan tare da komawa Nasir din sa na ai nishi
ya saki hannun ta
da karfi yanda za ta iya faduwa ƙasa
ya juya ya shige ciki
Nasrim tayi control din kan ta bata kai ,ƙasa ba tsabar baƙin ciki ji take wani
abu ya tokare mata a ƙawon zuciyar ta gudun kar ya tada mata ciwon ta kifa kanta a
jikin mota ta saki kuka harda kwallawa da karfi da Allah ya temake ta layin ba
kowa taci kukan ta buɗe mota ta shiga anan ma kukan tayi mai ƙara sosai ya
ta dan ji sauƙin zuciyar ta kuwa
cikin shakekƙiyar murya tace ```waye shi waye NASIR mutum ne shi kuwa meyasa duk
burina akan sa idan nazo gaban sa nake zama wata wawuya meyasa yake min mugun
ƙwarjini wllh wllh sai na dauki mata ki akan sa```

a fusace ta shigo ba tare da ta tsaya gaida Mommy da DR Hafsa da suke zaune ba ta


haye sama cikin ɓacin rai

DR Hafsa ta kallin Mommy tace "wai dr har yanzu yarinyar nan bata ware bane anya
kina bata ruwan adduar nan na dangana kuwa".
"ina kuwa wannan uwar taurin kance zata sha miki ruwan adduar ko kallon inda yake
batayi ba amma kwana biyu ta dan ware wai ta samu wata Ta soro ko watake tsohowar
mai shegen surutu ranan da tazo gidan nan ta kafa shegen surutu da ga ƙarshe de
danaga naga tafiyar su zai zo daya da Hajja na turata wajen ta sun ko jone sosai da
Hajja ita ma Hajja naji tana cewa idan ta ware gajiyar hanya zataje mata ni danace
zanje Nasrim hanani tayi kuma da ita take bin bayana naje naje nake ƙi inaga ko
zuciya tayi wayasan mata kinsan Nasrim da saurin hawa".
Dr Hafsa tace " ummm to zamu nemi gidan sohuwar muje inde tayi aiki a Fada ai barr
Fa'at zai santa tunda gidan sune sai mu bincika muje ai wanda yaso naka ka soshi
bari naje naji yanzu meyake damunta".
ta ƙarashe maganan tana meƙewa ta haye step

Nasrim tana shiga tayi cilli da takalmin ta da jakar ta


ta fara rusa uban ihu nata cewa
```YA ZANYI MAI ZAN MAKA NA HUCE KA CUCENI CITA TA HAR ABADA KA ƁATA RAYUWATA
KACIMMA BURIN KA NA CEWA DADDARATA BA MAI KYAU BANE YAZANYI YA ZANYI WAYE ZAI SONI
AHAKA IDAN BA AGRIF BANE ZAI ZO DUNIYA``` ...

girgiza kai tayi da sauri tace


```BAZAN SAKE AURE BA KO SHI AGRIF INDA ZAI ZO DUNIYA BA ZAN SAKE ZAMA DASHI BA
MACI AMANA NE A WAJENA DAN ME YA ƁOYE WANNAN BABBAN TA'ƊIN DA BAƘIN KAFURI YAMIN
AZZALUMI WLLH KAI MA DUNIYAR KA BA ZATAYI KYAU BA ZAN NUNA MAKA SHERRIN MACCE YAFI
NA MAZA GIRMA SAI NA NUNA MAKA MU MATA SHEƊAN MA SARA MANA YAKE WANNAN FURUCINA
NE```

ahankali DR Hafsa ta ƙarasa ta zauna a bakin gadon tareda janyo Nasrim ta rungume
sai da Nasrim taci kukan ta ya isheta Dr ta share mata hawaye cikin muryar lalashi
tace " haba Halima meyasa kika kasa daukan ƙaddara bayan nawani yafi naki muni
Nasir yayi kuskure amma ki sani daga ƙarshe yafi kowa temaka muku keda Mommyn ki
wllh badan Nasir ba Allah kadai yasan halin da zaku shiga ke da yaran ki da ita
uwar taki kusuren Nasir wani muƙaddari ne da Allah kadai yabarwa kan sa sani amma
ko hausawa sun ce wani baya haifan ɗan wani rabon Nasir shine gaba dana Agrif
kuma yanda Nasir yayi da dukiyar sa da ƙarfin sa dan yaga kun kuɓuta ya wanke lafin
sa mana badan shiba maƙiya sunci galaba a gan ku dan Allah ki dena ganin lefin
Nasir
ga masu lefin nan da suka daura miki lefin kisan kai suka kashe miki miji da yaran
ki
Nasir yayi nadama a yanda Malam LADAN wanda Nasir ya zauna a gidan sa ya mana
bayani Nasir yazama wani mutum na daban baki ga yanda ya dinga zai yano mana
halayen Nasir masu kyau ba ki yafe masa ba ason ransa ya miji sharrin matar uba
ni........

Nasrim katse dr dayi da sauri da cewa


"wllh Mamy bawani ba a son ransa ba bai can zaba yana nan a bayaduden sa wanda
baya tsoron Allah bayyi nadama ba ko yanzu yamin abid..........

da sauri tayi shiru jin taso tayi ɓaram ɓarama."

gyada kai Dr Hafsa tayi tace "yar sarkin taurin kai ai ba wanda ya isa dake tunda
iyayen ki maza ma sunyi sun haƙura sun samiki ido nima na kusa haƙura ai".
ta karashe maganan tana meƙewa tsaye
da sauri Nasrim ta kama hannun DR tana son tayi control din kanta ta share hawayen
ta
tace "Dan Allah Mamy kiyi haƙuri na kasa cire abin a raina ne wllh ni kaɗai nasan
me yake damuna Mamy ina tunanin ƙarshe rayuwata ne kawai yazo Mamy kuyi haƙuri ku
yafemin".

Dr Hafsa komawa tayi ta zauna tace " kici gaba da addua kuma idan momyn ki tabaki
ruwan addua ki ƙarba ki sha Allah yamiki albarka".

bayan angama breakfast Nasrim ta riga kowa sauƙowa a dining area tana son gujewa
Abbaty dan ya fito karara ya nuna ra ayin sa akan ta ita tarasa meyasa ya takura ta
ba ga izza ba da mijinta ya shekara biyar da mutuwa ba ya ne meta mana idan auren
gida yake son sai ita
Abu yace "daughter har yanzu cinki bai koma normal yanda kike daba baƙya dauƙan duk
nasihar da muke miki ko?".

Hajja ta tabe baki tace "ai wannan zumace sai da wuta yo dangin Emaka ce fa ai
nafita a hanyar ta jiya da nayi mata maganan muje gidan wannan matar Ta soro me
zuwa nan ina son yin fira ita kuma a kwai budedden baki wllh so tayi ta zageni
tsabar baƙaƙen magan ganu irin nata ganin dalilin ta nasan Matar yo ban dama naci
irin na matar ni HAJIYA MARYAMA UWAR THREE BROTHER wlllh na wuce nayi da wata
badogariya mai zama a soron fada".
dariya su Izza suka saka shima Abbaty darinyan yayi dare da meƙewa a wayance zai bi
bayan Nasrim
Mommy tace "Adamu akwai aikin da zamuyi fa yanzu ".

wani diri diri yayi yana nuna wayan sa yace " ok Mommy zan dan amsa waya ne ya
ƙarashe makanan yana sauƙa a dining area din ya fice Nasrim jin kamar an biyo ta
yasa ta fara sauri hakan ko bata san ta saka Abbaty cikin wani yanayi ba yan komai
na jikin yake kaɗawa cikin sauri yasha gaban ta
yace "wai ke ba ance kina saka shijab ba shiyasa wllh ni ban ga lafin bos ba dan
yayi rapping din ki saboda suciya tafi komai laushi".
haba Ya Abbaty naga rigana bawani mai nuna jiki bane bubu ne ko fita zan iya yi
dashi ni idan anamin haka sai na dinga ganin kaina daban".

,"Eh amma dan Allah ki dinga saka shijab saboda gudun kuskure san nan kuma na zone
naji amsa ta ya muke ciki."?

daure fuska tayi tace "Abbaty nifa ta kaina nake kaga Abu yace yabamu wata shidda
mufito da mazajen aure na nemi alfarman abari na yaye Lil Agrf ma yace Ah ah kafin
kolacin ya isa yaye tunda yanzu yafara tafiya to gaskiya bazan iya zaɓa maka macce
ba kuma ma wai acikin gidan nan to ko Izza kake so".
girgiza kai yayi yace " ba Izza bade Izza ai tafini tsawo idan muka tsaya tana
kallon tsaƙir kaina kinga an fison tsawon macce da namiji ya daidai ta ko shi
namijin yafi maccen tsawo kin ga kamar nidake dinnan tsawon mu ɗaya kin ga dai_dai
kenan".
murmushi tayi cikin son wayin cewa
tace ''to de ba dai_dai tsawoka sai Humee
idan kuma su Zainab su Muwadda zaka jira kai murramin sune ba aure a tsakanin ku
haka Humee din murmushi yayi yana dai-dai ta tsayuwar sa sosai tare da cusa hannun
cikin aljihu
yace "zan iya faɗan wani abu".?

cikin hade rai tace "zaka iya mana amma bana son ɓata lokaci ina son fita ne"
yace _inde ina raye nasamu wacce zan aura ki kula dani sosai in babuke bazan iya
rayuwa ba_

dariya tayi tace " gaskiya Sumayya ko Surayya mudurwan nan taka tayi ƙokari haka
ake faɗan soyayya dan Allah kazo na koya maka irin kalaman da zakayi saurin sayan
duk wacce kake wllh idan bakayi wasa ba ayi kwantai".

ta ƙarashe maganan tana shirin raɓewa ta wuce da sauri ya kamo hannun ta


ta kalle shi ta maida idon ta kan hannu nasu zatayi magana ya rigata
yace Halima serius ke nake so dan Allah me kike son ya zama Alama dan ki yarda nifa
ke nake
amma kina nuna ke baki san yanda kike a cik.........

da kata ya Abbbaty ni kuma ba zan iya auren gida ba ka fita ka somo taka banason
abin da yake faruwa yafito hakan bazai mana daɗi ba"

ta juya zata tafi


cikin ɓacin rai yace Halima auren gida shine rufin a sirin ki ko kin manta ke din
tako ina kina da tabo duk wanda zaki aura inba ɗan cikin gidan nan bane wllh ran
kine zai ɓaci ko shi mijin bai koran ta miji ba to dan ginsa zasu miki Nasrim kina
da tabo ta kowane hanya har yanzu dayawan mutane basu yarda ba ke kika kashe Haruna
da yaran ki ba
magan ganu suna yawo shiyasa na yanke hukunci ni na aureki ba me miki kori har iya
ƙarshen rayuwar".

cikin wani irin ɓacin rai ta kalleshi


tace "shi yasa na yankewa kaina hukuncin bani ba aure sai de amin dole idan aka min
dole kuma duk irin zaman da zanyi dashi shi ya saya da kuɗin sa".

tayi saurin shigewa dan kar ya sake faɗan abinda zai sake bata mata rai
a falo ta samu su Zeenat ta kalli Khaflan
tace " kai kunyi letti fa me ya hana ku fita gasu Abdul can awajen mota suna jiran
ku ".

Zeenat ta cuno baki Khafla yace "Mami wancen Mama Bariran ce mana bata haɗa mana
basket din mu ba".
ta kallin a gogo tace
"ok ku wuce driver zai biyo ku dashi".

yana hura hanci yaja hannu Zeenat

Nasrim tace " daughter adawo lafiya Allah ya kare ku daga dukan sharri".
"Amin Mamy.
in ji Zeenat
Khaflan yace "Mamy ni bazaki min adduar ba".

Khaflan kai din ne ai komai faɗa Allah ya dawo min daku lafiya kaji Allah kuma ya
shirye ka".
murmushi yayi yace " I love my Mom".
murmushi tayi ta girgiza kai saurin fushin yaron da saurin sauƙowar sa yana bata
mamaki
a fili kuma ta ƙarasa inda yake ta dafa kan sa idon ta ya cicciko da ƙolla tana
mugun tausayin Khaflan tasan duk daren daɗewa rayuwar sa zata kunta ta
ɗagowa yayi yana gigiza mata kai yace "Mamy ba nace ki dena kuka ba papa ya gaya
min su FAYYAT da ABBA suna aljannan sun fimu jin daɗi kuma muma ai zamu mutu papa
yace idan ina sallah ina karatun Qur ani ina gaida manya idan na mutu zan gansu a
cikin aljannan Mamy ai kema kina karatun Qur ani kina sallah kina gaida manya zaki
shiga aljanna".
ya ƙarashe maganan yana dauke mata ƙallan da ya zubo mata ya sake cewa I love my
Mamy
thannun ta sa ta rungume shi sa tace "I love too my son kuje ko".

ficewa sukayi suna ɗaga mata hannu murmushi take musu sai da suƙa ƙarasa ficewa
tayi ɓan garen kitchen din ta samu Barira a tsaye akan Maryam da take ta faman haɗa
Bread zata soya
Nasrim tace "Aunty Barira wai ya kukayi da mutumin naki ne har lokaci yayi ba
ahada masa abinci ba".?

Barira tace " ranki shi daɗe kinsan halin mutumin jiya fa yasaka na masa wannan
abun sherba ko me yema oho da yazo sai yake ta cewa yaji daɗin sa nida son gwaninta
na tashi tun asuba ina ta fama yan ka naman ma ƙadai aiki ne amma yaron na dayake
shi MAI WUYAR BADAN CI ne yana gani yace shide ba zai tafi dashi ba kin ga abin da
yace yana so to nikuma ban iya ba nasa Kulu ta masa yace baya cin abincin hannu
Kulu ƙazama ce dole na naje babban kitchen na samo Maryam gashima an kusa kinsan
shi baya zuwa da abinci kaɗan mutum ne mai jama'a".

Nasrim tace "ummmm kema Aunty Barira kawai daga yace yana so sai ki masa yau ai sai
kibare a kwan biyu ko a likitance ba kyau cin a bu asake mai_maita kuma adinga
tambayar sa kafin a dama masa abu
yanzu de sun wuce ki nemi driven da zai kai musu".
barira tace
"to ranki ya daɗe
************************
kusan sati ukku Ta soro ta matsa da ƙiran Nasrim akan tazo suje fada ita kuma bata
son zuwa fadane saboda zata iya haduwa da Brr Fu'at wanda hakan zai sa asirin Nasir
da take shirin ɓoyewa ya tonu yanda ake neman sa ruwa a jallo nan za a iya ganin sa
ita yanzu a ganin ta ma Ta soro ta zame mata masifa ga shegen nacin ƙira a taba ta
ƙira dayawa ta ƙira sau 6 a rana akan sai tazo sunje fada so dayawa ma idan ta ƙira
rejecting din ƙiran take yi duk abin da zai nisan ta ta da ita tabi abu yaƙi

*gidan Ta soro*

ta rako jikan ta Ma'aruf wajen mota ta kalli yan da yake damuwa akan abinda yazo
mata dashi tace
"to amma meyasa ba zaka bari sai Baban naku yazo ba ai yafi daraja ko".?

Ma'aruf daure fuska yayi yasha kunu yace " gaskiya Hajiya bazai yuwu ba ana yawan
kai mata hari fa cikin mane manta har dan gidan hugaban ƙasa har da yallabai Fua'at
Jiji dan gidan Matawalle kawai ki samu Kawu Baban gida ya samu mutane suje tun
kafin Fu'at yarigani kin san idan Fu'at ya tura za ace na haƙura tunda gida ne ko".

Ta soro tace " kwantar da hankalin ka Fu'at din banza Jiji ma ai ni ce nan na rene
shi naci hashin sa ga shegen kashi a wando Mai Babban daƙi tasani wanki amma wai
daga fitar da Jiji karatu ingila wai yanzu shima yayi ƴaƴa yo duk daukacin yaran
fadan nan kar nake kalon su
kai de ka nemi so awajen ita Nasurim din".

Nasir da yake zaune a kan benci yana jinsu ya gyada kai yana cusa Earpiece din shi
a kunne
Ma'aru horn yayi Nasir ya meƙe ya tura get din ya fita yana shirin jan get din
yarufe yaga manyan motoci guda ukku sun danno kai gidan
Hajja tace Alhajin Allah ne haka zuwan ba zata shima Ma'aruf juyowa yayi ya shigo
ganin Baban nasa
"Hajja mun same ku lafiya".,
"lafiya lau Isiya haka zuwan ba zata in ce de lafiya".
nisawa Alhaji yayi
yace Hajja ina fa lafiya komai yana shirin lalacewa muna buƙatan addua shine ma
dalilin zuwana kinga kudin company nin mune wllh a ka dun ƙule aka saka a wani
kasuwan cin shine fa aka samu riba dayawa kasuwanci ne na haɗin gwiwar manyan masu
kuɗi to duk kudin a acucu daya ya shiyo kafin manyan yan kasuwan su raba kuɗi
kawai wasu ɓoyayyun ɓarashin yanan gizo suke shirin sace kudin yazu yau wata daya
kenan suna jan kudin amma saboda yawan kuɗin yakasa faɗa musu sun kuma kulle acucun
yan kasunwan yanda su bazasu iya jan kuɗin ba ɓarayin sun kusa kwashe kuɗin wanda
mukam oga na idan an kwashe kudin nan an gama dashi hakan yana nufin zamu dawo gida
mun rasa aikin mu kenan".
Hajja tace
" subbahanallashi wannan irin mummunar fata ne Isiya idan ka tsiyace na koma soro
kenan ba wannan batun wllh yanda ac ya ratsani wllh ba zan koma wa soro ba".
murmushi Alhaji yayi yace dama ta ina zaki koma soro Hajiya ai ko yanzu na rasa
aikin da yardar Allah muda talauci ruya tasha ina da ƙadororin da zan saida na kama
sana'a kuma Ta soro Plaza kaɗai ya i shamu rayuwar duniya dama nazo me adanyi
roƙon Allah gaskiya abin ana buƙatan temako sosai ".

Hajja ba zama itace sadaka itace zuwa gun wancan malamin ƙwata kwata ba nutsuwa a
tare da ita
duk han kalin a tashe cikin faɗa tacewa Idi drive
"wai Idi ba nace maka bana son idan ka dauke ni kashiga gidan mai ba tun kafin na
fito mai ya hana kaje kasha man sai yanzu zaka wane ce idan mun fito zamu tsaya
shan mai".

hakuri Idi yayi ta bata ta


tace "to ina jiran ka anan je kadawo kauye zamu nufa".
ta zauna akan bencin da Nasir yake Nasir ya cire Earpiece din sa

yace "Hajiyar mu ni kwana biyu bana ganin walwalan ki duk kin canza lafiya".

tace " yo Maddibo ba dole kaga can zawata ba Isiya yana shirin dawowa gida ɓarayi
suna jan kudin zasu kwashe yanzu haka na bun zuma malamai sai cimin kudi suke abin
yaci tora har yanzu de jan kuɗi nan ake an kasa shawo kan sa".

cikin mamaki yace "kamar yaya ja ".

"yo wai sabin ɓarayine na zamani a yanar gizo suke ƴan yohuu ne kudin uban gidan
na Isiya dana sauran ƴan kasuwa suke ja kudin da bashi da iya ka ".

Nasir yace "Subbahalallashi Eh naji kuɗin da yan yahooo suke ja na duniya dama da
company su Alhajin ki aciki naji a labarun duniya ai wata guda kenan an kasa shawo
kan abin yawan kuɗin ne yasa ya kasa faɗawa da wuri suna ta downloading har sunkai
rabi a ka ce".
cikin ta kaici tace "Eh abin ya wuce sanin su turawan kan su shine suka ce kowa
yazo yayi rokon Allah ashe kai ma kaji.

Nasir yace "Hajiya wannan abin ya zaga duk duniya waye bai sani ba manyan kudine fa
wanda bazai lissafu ba a ke magana".

bayan su hajja sun tafi shiru Nasir yayi afile yace Nasir ga dama ta zo maka me
amfanin wasa dashi ajiyar zuciya yaja yace inde zasu bani kaso mai tsoka zan iya
tsayar musu da downloading din nakuma bude musu account din su kudin su ya shigo
zan gwada sa'a ta inde ina da sa'a zan gwada yace tare da kyada kai yana mirmushi

washe gari
Hajja tace "ka tabbatar zaka iya kada ya kai ka yaji kunya a idon duniya".
Nasir yace insha Allah inde aka hadani da wannan computer da na faɗa zan iya
tsayar da downloading din nasu".
Alhaji yace " bana tunanin za ka iya duk ƙwaƙwa da son kuɗi irin na bature kasawa
sukayi kudin da aka saka za abawa wanda ya ceto kuɗin ba bu irin sa a Nigeria
(yooroo Trillion) dubu goma za a bawa duk wanda ya ceto kuɗin fa ai kuɗin yawuce
gaban wasa babu shima anan ƙasar tamu nan farin kuɗi de ba wanda ya mallaki wannan
su kansu turawan da manyan ƴan kasuwan duniyar idan suka raba kudin mutum daya bai
isa yasamu abinda za abawa wanda yaceto kuɗin ba tunda kuɗi fa compny mutum dari
ukku ne fa kuma acikin kashi dari na kuɗin za abawa wanda ya ceto kudin kaso
biyar".

ido Nasir ya razo


yace "yallabai zan kwada ".

"ok bari na hadaka da mai gida na".

sosai baturen mai gidan na Alhaji ya gansu da


bayanan Nasir aranan sukayi shirin tafiya birnin na america

afili na Nasir yace " ba Naira ba ba dala ba yooroo a lokacin da ya gan shi
acikin ɗakin computer din ahankali ya ɗaga hannu sa yayi BISMILLAH ya bara sarrafa
computer din cikin ƙarewa irin tasa

*Saide muyi fatan Allah yabada sa'a*

*BJ*

*_TA'ADIN KURUCIYA FANS GROUP_*

*WANNA GROUP DIN FREE PAGE NE KINA BIYA ZA'A SAKI PAID GROUP INSHA ALLAH*

*WAI WAI WAI WASU KAYA SAI AMALE RIGIJI GABJI KU MATSO KUSA KU JI DON KAR A FAƊA
BAKU SAN ME AKA CE BA, SHIN KO KUN SAN CEWA SHAHARARRIYAR MARUBUCIYAR NAN KUMA
ZAƘAƘURA WACE TAGA JIYA TAGA YAU MAI SHIRIN GANIN GOBE DA YAR ALLAH MAI TASHE DA
LOKACI ZA TA FITO DA SABON BOOK ƊINTA ??? NASAN DUKANKU ZAKU YI TA CANKI IN CANKA
CIKIN RANKU KUNA TA TAMBAYAR KAI AKAN CEWA SHIN WACECE WANNAN? KUMA WANE LITTAFI
NE? TO KU KWANTAR DA HANKALINKU WANNA DAI SHA HARARIYAR MARUBUCIYAR CE WACE TAI
SHURA A KAN FADAKARWA NI SHADANTAR WA TARE DA WA'AZAN TARWA BA WATA BA CE ILLA
WADDA KUKA RIGA KU KA SANI, KUMA WADDA TA SABA BAJE MAKU KAIFIN BASIRARTA WAJEN
ZAƘULO MAKU LABARAI MASU MA'ANA DA BURGEWA GA KUMA ƊAN KAREN DAƊI MAI SAKA KUNNE
MOTSI, WADDA IDAN ZAN FAƊI SUNANTA WASUNKU DA YAWA ZASU CE AI MUN SANTA, TO BA
WATA BACE ILLA HAZIKAR NAN FASIYIYAR NAN WATO JAMILA MUHAMMAD DANFAJO NASAN WASU
ZASUCE KAI BADAI AUNTY JAMILAR DA MUKE SIYAN BOOK'S DINTA A KASUWA BA? KWANAR DA
HANKALIN KI YAR UWA ITA DINCE DAI TAZAU TA FADAKAR DA KU A SOCIAL MEDIA WANDA IN
DAI KINA WHAT'S APP A KO INA KIKE A FADIN DUNIYA INSHA WLLAH ZAKI SAMESHI A KAN
FARASHI MAI SAUKI NERA 300 KACAL YAR UWA*

*SAI DAI KUMA LITTAFANTA KAF BABU ƁARA GURBI BALE A FIDDA ZAKA A CIKI KOWANE DA
NASHI KALAR SALO YAKE ZUWA👌🏻 SABODA LITTAFANTA KAF BABU NA AJIYEWA A ƊAUKI WANI GA
JERIN SUNAYAN WANDA ZA A SAMU A KASUWA A SHAGUNAN SAI DA LITATTAFAI INSHA ALLAH
SUNE KAMAR HAKA👇*

*'YA MACE A YAU 1'2'3*


*SAMARIN HUTU 1,2,3*
*GAGARA GASA 1'2'3*
*HALACCIN 'DA NAMIJI 1,2,3*
*KUKAN SO 1,2,3*
*KISHI 1,2,3*
*MATSALAR SO 1,2,3*
*SABANIN SO*
*YA ZANYI*
*TAKAICIN SO*
*ALKWARIN MASOYA*
*AUREN DOLE*
*BOYAYYEN SO*
*ZUMUNCI DANGIN KAUNA*
*TASKAR ZUCIYA*
*ALLURA TA TONO GARMA 1,2,3*
*IDAN HAR BA ITA*
```Duk zaku iya samun,su akasuwanin sai da litattafai insha Allah ```
AND NOW
*TA'ADIN KURUCIYA*

*_TABBAS YANZU NASAN KUN GANO KO WACECE NIKE NUFI😝 TO TO BA KOWA BA CE FACE WADDA
KUKA GANO ƊIN WATON_*

*JAMILA MUHAMMAD DANFAJO*

*_HAƘIƘA INA SANE ZATA BAJE MAKU FAIFAN BASIRARTA A CIKIN WANNAN SHAHARARREN
ƘASURGUMIN LITTAFIN, WANDA ZAI ZO MAKU DA SALON BURGEWA MARAR MISALTUWA A WURIN_*
*_FAYYACEWA😉 DA 300 KACAL KU KARANTA ABUNKU HANKALI KWANCE CIKIN AMINCIN ALLAH👏
🏻._*
*ZA KU IYA BIYAN ƘUDINKU TA WANNAN ACCOUNT NUMBER JAMILA MUHAMMAD 2007767270 FIRST
BANK, KO KUMA KATIN WAYA MTN TA WANNAN NUMBER'R WAYA 08032987315*

*ku garzayo kar ku bari ayi babuku, saboda wannan salon tafiyar daban yake da saura
don haka sayen nagari mayar da kuɗi gida sai kun zo*

Follow this link to join my WhatsApp group:


https://chat.whatsapp.com/LW1v9Ljl5aRI0dODlOrRxq
[4/8, 1:49 PM] Batul Adam Jattako: *_________________________________*

✍🏼
*AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind
of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻

https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association

*_________________________________*

*FURUCINA NE*
( _rikicin babban gida_)
*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*

*29*

Nasir tuƙuro yafara aikin da cikin wuni daya yafara ganin nasara cikin kwana ukku
Allah ba bashi nasaran buɗe account na ƴan karuwa murna awajen turawan nan kamar
zasu ciye shi baya ko ɗaga ido ya kalle su asalima ba jinsu yake ba

bayan sati ɗaya

bayan wahala tuƙuro Nasir yasamu nasaran dawo da kuɗin cikin account din ƴan kasuwa
cikin mintuna ƙalilan labari ya isa ko ina a faɗin duniya labarin MUHAMMED
ABDULSAMAD HARUNA ake ako ina

Nasir da kansa yayi musu kasafin kuɗin ya rabawa kowa nasa a cikin account din kowa
shima cikin wanaki biyu ya gama rabawa wanda da wasu mutum goma sai sunce aikin
sati ne dan su kansu ƴan kasuwan sunyi mamakin ƙwarewar Nasir da kuma aiki da
gaskiya tamkar nasa atake ya bude nasa special account din ya tura nasa kudin
daƙer yasamu daman kuɓuta daga hannun ƴan kasuwa da ƴan jareda da suka da bai baye
shi atake aka ne mo basa bodyguard saboda zai iya zama abin farautann wasu a yanzu
Scurity din da aka saka masa tamkar wani shugaban ƙasa ahaka da sukaje hotel din
ma suka tarar da scurity birjik Nasir shi abin har mamaki yake bashi wai dan shi
kaɗai ake duk wannan abubuwan

**********************
Nasir kwance akan tafkeken gadon na hotel din daga shi sai boxes sai juyi yake yaka
sa bacci awani bangaren tsabar gajiyane ya hana shi bacci a wani bangaren kuma
abubuwa ne da dama suke gilmawa tacin kwakwalwar Bran din sa yarasa ma meyake damun
sa yaji ana knocking
tsaki yayi ja bargo ya rufe rabin jikin sa yace " yes .
Alhaji Isaya ne ya shigo Nasir meƙewa yayi zaune
yace "sir dakan ka ai da kasa an ƙira ni".
"haba oga Nasir ni na isa yanzu haka uban gidan ogan mune yake son ganin ka tun
jiya ƴan kasuwa suke masa sintiri wai yakawo su inda kake sun gama meeting zasu
baka aiki a cibiyar kasuwanci na duniya tare da albashi mai tsoka shine suke son
zama da kai".

cikin jan aji da dakewar murya irin nasa


yace "gaskiya bazan iya ganin su a halin yanzu ba saide ina son aikin dama shi
nafito nema nayi gadi ma balle aiki a cibiyar duk duniya ba abinda zance sai
godiya ga Allah ko iya kuɗi da na samu a yanzu nake dashi inde rayuwar daniya ne ya
isheni in yi shi a duk inda nake so a faɗin duniya har iya ƙarshen rayuwa ta da har
jikoki na baza suga talauci ba wannan ni'ima ne na ubangiji da yasoni dashi so
kawai ka wakilce ni dan Allah idan ba damuwa inaso".

murmushi Ahaji yayi yace kai waye kai dan gidan waye a ina kafito kallo daya na
maka na gane kai wani ne Nasir
ko nace maddibo ko ba haka kacewa Hajja ba sai kawai da aka tambayayi sunan ka kace
Muhammad Abdulsamad Nasir Nasir kaji wani yaro a company nin mu wai yace yasan ka
kaine Muhammed Nasir dan gidan 3 A full
Amma nide nasan ba haka bane mai zai kawo dan gidan three brother gadi gidan Hajja
kai waye ina son ka fara faɗa min tun kafin ma muje gasu oga dan nasan suma tamayar
da zasu maka kenan yanayi ka ya nuna min kai wani ne".

"bazan iya ganin kowa ba ahalin yanzu kamara yanda na faɗa amma zuwa jibi Insha
Allah zamu gana dasu".

dafa kafadun sa Alhaji yayi yana murmushi yace " izzar ka da isan ka kadai ya isa
mutum ya gane kai wani ne saide dan Allah ka daure ka fito kaga manyan mutane ne
harda shukaban ƙasan america duk suna son ganin ka da ambassador na Nigeria nasan a
gajiye kake amma ka daure haba ````yaro da kuɗi abokin manya```

da ƙer Alhaji ya lallaba Nasir ya zura rigan jallabiya ya fito yaga manyan mutanen
da ko a da duk yayon sa bai taba ganin suba

anyi wani irin karrama Nasir aduniya shugaban ƙasan nigeria ma duk da Nasir bai
zoma ya haɗa paty na murnan dan kasar sa ne yasamu Nasara

Nasir ya ƙarbi aikin cibiyar kasuwanci na duniya wanda duk manyan ƴan kasuwar
duniya sun yarda sun saka hannu amma banda Three brother har saida aka musu
barazana da za a iya ciresu a cikin jerin manyan yan kasuwan ta duniya suka yarda
suka saka hannu a yanzu babu wani babban ɗan kasuwan da yake a duniya wanda baisan
Nasir ba

*bayan watanni ukku*

Nasir ya kawo duk Family gidan malam Ladan america suna zaune a wani ƙayataccen
gida da aka bashi amma shida samarin part din su daya sai mlm da matan sa
ya a gajiye sosai yake yana hada hanyan tare da ɗagawa su Aliyu da suke masa sannu
hannu zai haura sama Hamza yace "Yaya Baba yace idan ka shigon dan Allah a ƙira sa
yana son ganin ka gashi kai kuma idan ka hau baka sauƙowa sai gobe".

dafa kansa yayi yace "Hamza nagaji kacewa Baba gobe da safe zan gansa a gajiye nake
shiyasa ma na hada ishai da magaruba......
Malam Ladan ne ya ƙatse masa magana da
cewa" ah ah ni yanzu nake son muyi maganan dan Allah Nasir kayi hakuri ka saurari
wadan nan bayin Allah dan Allah suna son ganin ka sosai har na gaji da basu hakurin
za ka gansu duk yanda kayi da naka nakane kome suka maka yaci zuwa yanzu ka huce
baka ji hausawa sunce naka sai naka daɗin zama sai bare ba kag......

dakatar dashi Nasir yayi dacewa dawane waya suka ƙira ka ni asani na na daƙile duk
wani hanyar da zasu ga wani acikin gidan na nayiwa scurity warning kar abar kowa ya
shigo cikin gidan nan kuma na canza layinka ya akayi suka samu sabon acikin yaran
gidan nan ne ko zan gano duk ɗan iskan da na kama ya bawa wani number wani agidan
nan wllh zakuga ɓacin raina".

ya ƙarashe ɓaganan yana kallon yaran a tsorace kowa yace nide wllh Yaya bani bane

Malam yace"
amma kasan ni wllh nagaji da zaman ƙasan turawan nan waushe zamu koma ne?."

Nasir yace "idan an gina muku sabon gidan ku na nigeria zaku koma kai da su Umma da
yara matan
mazan zasuyi katatu anan ne
sannan batun familyna Baba bana son kana shiga maganan ni nasan ba sona suke ba
dawani manufa suke nemana kaga alama ai da akace susa hannu dan a daukeni aiki ba
ƙi sukayi ba saida aka mu su barazana".
Malam yace burina Nasir naka ka sauko daga fushin da kakeyi da ƴan uwan ka wllh
kakar kafa ba amagan ganun da bata sameni har gida ta gaya min ba har suna zargin
wai ni asiri nayi".
murmushi Nasir yayi tareda sauya zancen da cewa "yawwa Baba ka tayamu Addua fa
zancen tona rijiyar man nan ya tabbata fa gobe ma zan wuce nigeria insha Allah".

"kai kai masha Allah Allah mun gode maka"

Aliyu da Umar ne suka tashi suka fara rawa suna cewa yeeeee Yaya kasakeyin wani
NASARAN dole aƙiraka mai nasara wllh Yayan mu da rijiyar man futur wayyo kazama me
kuɗin duk duniya yayan mu

NASIR ba ƙaramin ar tabo sukayi da gommnatin nigeria ba wai bazai tona mai ba amma
daya ke manyan duniya suna yinsa akace ayi zabe Nasir da gomnati nan matasa sukace
sai Nasir magoyan bayan nasir sun linka na gomnati so 4 bayan da aka iya akabar
Nasir zai toni man sa na kansa

Three brother gama daya ayau sun sauka a american dan sun kulla aniyar sai sunga
nasir awannan zuwan cikin watan nin hudu ba nacin da basuyi ba sun kasa ganin Nasir
gashi de zasu ganshi a tv a jarida

Hajja a na cewa Nasir yayi nasara an bashi daman tonan mai ta tashi tafara rawa
tace "hassada ka mai rabo Muhammad ka tabbata jinin Abdulsamad jinin arziki baka
fita ko da naira biyar acikin dukiyar da ubanka ya tara ba amma gashi kayi wanda ya
linka na Uban ka DUNIYA MAKARANTA DUNIYA ABIN TSARO
ina ma Aisha kina raye kiga yanda hassada yamayar min da jika kunyi hassada

*Yabatun Hajja Ta soro ne* 😀


*Meye dalilin thrre brother na ƙin sawa Nasir hannu*

*Soryy sis kuyi hakuri ba yawa dan de kar kuga shirune wllh*

BJ

[4/8, 1:49 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCINA NE*


(_rikicin babban gida_)

*Assalamu Alaikum*

*masoya ina alfahari daku naji daɗin adduar ku wanda suka ƙira ni da wanda suka
turamin tes messages Allah yabar kauna na gama aiki lafiya*

*ina bawa wanda sukamin magana ta pc ban amsa musu ba haƙuri wllh abinne yayi yawa
amma inabi daya bayan daya in sha Allah zan bawa kowa amsa ngd sosai da kulawar ku*
👍

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*

*30*

cikin watanni tara aka gama hako man amma injin


na tacewa bashin sa yaciwo saboda ba ƙananun kuɗi ya kashe ba dan kwararrun ma
ai'kata ya zuba ai'ki ba dare ba rana ga kuɗi nan danan kudi ya ƙare amma
Alhamdulilah ansamu nasaran kammalewa kuma bashin injin da yaji a albashin na wata
6 ma zai iya biya ko ina kaji zancen nasaran Nasir ake a duniya kuma har yau bai
yarda yaga family din saba duk wata hannya ya toshe ta

ayau su Malam Ladan zasu koma Nigeria an gama ginin su


Malam Ladan yayiwa Nasir nasiha sosai akan familyn sa da kuma ya daure yafitar da
matar aure a yawan shekarun sa a yanzu kamata yayi ace yacikan ta sunna murmushi
yayi a lokacin yana kallon Sadiya saurin sun kuyar da kanta tayi
sai kuma ya ɗago ya kalli Malam yace" Baba nakusa fa auren gida nake so ko awai
wanda kaga zata dace dani ka hadani da ita".
Malam yace "masha Allah amma Sadiya zata fi dacewa dakai da sauri Sadiya ta ɗago
kai tana kallon Baban nata shima Nasir kallon Malam yayi ya kallin Mama da Umma ya
sun kuyar da kai ƙasa Malan yace "auren ku da Sadiya shine rufin asirin Khaflan
idan ya girma ya kan ku atare koda yasan shi waye abin bazai masa ciwo kamar bakwa
tare ba koda baka koma gida ba ni zan iya wuce maka gaba na nemo maka auren Halima
a Three brother".
cikin sauyin fuska yace "wai dama Haliman wancan gidan kake nufi?
girgiza kai yayi yace no Baba dade Halima
ta wajen kace de da sauki amma ba Nasirma ba".

dariya Malam dasu Hamza sukayi har Umma Mama da Sadiya suka sun kuyar da kai
Malam yace" ai ni tawa Haliman takace kai ne zaka bada auren ta ga wanda kaga ya
dace amma ba kan kaba".

da sauri cikin firgice Nasir ya kalli Malam yace "me yasa ban can canta ba ne Baba
".

"Nasir har kafi amma ni sonake kazama waliyin yarana ba na burin kazama tsirikina".

matsowa yayi kaban Malam din yace " ni kuma irin wannan dattakon naka yasa nake son
haɗa jini dakai dawani ne a matsayin ka nace ina son ƴarsa da sauri zai bani amma
kai mutum ne marar zulama mai nuna so tsakani da ALLAH bazan iya barin daman nan ta
wuceni ba daman mallakan zuri'ar ka ba Sadiya ba ko Zurfa'u ka bani zanyi renan ta
tazama matata wataran".

dariya Malam yayi yace " to ga Zurfa'u din amma Sadiya da ka bada dama kunsa santa
da three brother da ina ga ka bada ita ga jinin ka Adamu Abdulrahaman sun zu
tambaya nace kai ne mai bada ita amma yaron ya matsa dayawa sosai".

cikin sarƙewar murya Nasir yace "Abbaty kuna son kuci *RIBA BIYU* a kaina kenan mai
na muku ne idon ku baya sauƙa a ko ina sai akan zabina,

girgiza kan sa yayi yace" awannan karan ba wanda zai ci riba a kaina bazan rasa
DAMATA a karo na biyu ba".
ya girgiza kai
tareda juyawa ya shiga mota Scurity din sa suka rufa masa baya Direbobin suka jasu

Umma ta kalli Malam tace haba Malam ka tausayawa yaron nan tunda ya nuna yana son
Sadiyan kabasa".

"ni bazan basa Sadiya ba mun gama magana da ahalin sa suna da wani buri nasu akan
sa idan nayi AMFANI DA DAMAR da nake dashi a wajen Nasir na dage na bashi ƴata
nayi son kai kuma na musu shi shigi kuma zuciyar Nasir ba Sadiya ta yake so ba ayan
da suka min bayani na gamsu nima ina son haɗa zuri'a da NASIR amma ina da dalilin
na na saurin kaɓan tayin
da sukamin na Adamu".

Nasir bayan ya koma gida da sauri ya cire sut din jikin sa yayi jifa dashi yasake
cire Fece glass din sa yayi cilli dashi ya jefa kansa kan kujewa ya rumshe ido yace
" me yasa me yasa basa son na samu farin ciki sun san tsawon shekaru nawa ina neman
yarinyar da zan mata koda rabi rabin son da nakeyiwa N&N Agrif yarabani da NaNa kai
zaka rabani da wanda nake gani zan iya maneji da ita a wannan karan zan cire rauyin
baki na ja ra ayin Sadiya Ladan Abbaty zaka tamka kuskure"
tunowa yayi da maganan Malam Ladan na cemasa ya auri Nasrim
murmushi yayi yace ni nagama da ita tun adaren da nasan Agrif ya kusan ceta bazan
iya auran bazawara ba ni nasani da soyayyar NASRIM zan mutu dashi zan koma ga ALLAH
amma bazan iya sex da wanda nasan wani yayi ba ai ma wannan ƙazan tane bazanyi
tarayya da wani ba no yace yana murmushi ya sake cewa amma de zanyi garkuwa da ita
zan aure ta badan nayi tarayya da ita ba Nasrim kinyi gan gancin bawa wani kan ki
bayan nayi wanning naki

bayan sauƙan su malam ya ƙira malam yana nuna masa serious shi ba maganan wasa
yabashi Sadiya amma malam ya kafe akan ya gama nagana dasu Alhaji Abdulmajid
jin zuciya ya hassaloshi zai iya ciwa malam mutumci yasa yayi saurin kashe wayan
yana hura hanci amma yayi wa kansa Alƙawarin bazai bari wannan ta wuce shiba tunawa
yayi da ZUHURAN Maiduguri wanda ashe ƴar uwar sa cema arashi sani girgiza kansa
yayi yace no bata da abubuwan da zan iya rayuwa da ita zan auri Nasirm da Sadiya
zan maida Nasrim hoto zanyi ta kallon ta idan ta tadamin sha'awana sai na sauke
akan Sadiya Nasirm zanyi amfani dake ne kawai saboda ba maccen da nake tunawa
sha'awata ta motsa idan bakeba idan kika motsamin sha'awa ta ina da Sadiya wanda
wani bai ganta ba murmushi yayi yana ayyana yanda zai dinga yiwa Nasrim tsirara ta
motsa shi ya sauƙe akan Sadiya dariya yayi yace *RIBA BIYU* ya sake yiwa kansa
murmushi ya kaɗa hannunsa biyu ya meƙe ido a lumshe yana dafa setin zuciyar ya
shige bedroom

**********************

Nasir ma yau yayi shiren kaiwa Ta soro ziyara a gidan Alhaji Isiya dake nan America
dan tafi wata a ƙasan tazo ta kanas saboda shi amma yana busy yasha kira da
ƙwarafin ta yaude ya daure zai leka dan yahana tazo gidan sa

Nasir yana saka kansa cikin falon Alhaji Isiya cak ya meƙye alaman girmamawa haka
Ma'ruf da ƙanin sa Shui'bu ma cak suka meƙe Alhaji zai zube a gaban Nasir ya dafa
kafaɗan sa

yace "haba Sir".


suka zauna still de cikin girmamawan Alhaji ya gaidashe suka zauna M'aruf da
Shu'ibu zubewa sukayi suna masa sannu da zuwa Alhaji ya kalli ƙaramin yaron da yake
zaune yace kai Mujashid jeka ka kira Hajja ga Maddibon tanan yazo".

Mujashid da sauri ya haura sama dakin da Hajjan take tana zaune a kan sallaya yace
" sai kifito kiyi welcome din sa gashi yazo".
yajuya zai fita
tace "kai Amodu magana kayi ban hanaka hadamin magana da kalman da bazan gane ba
kaje kayiwa Baban gida ko Fatime".
cikin daure fuska bai juyo ba yace baƙon da kika damu mutane a kan sane yazo yana
mains parlour na ƙasa......

ai tun kafi Muja ya ƙarasa Hajja ta meƙe tafito tana cawa Maddibo na kamar ta kifa
take taka steps din tana cewa "dama sai da nacewa Isiya bana son sama amma ya nace
wai yafi rashin hayaniya yo ni a gayan hayaniya nayi zaman soron fada ma
gashi yamin asaran fara ganin Moddibo dani zan fara ganin ka kai ɗin ɗan baiwa mai
cin RIBA BIYU ne".
~sunan wani littafin JATTKO~ *RIBA BIYA*

Nasir ɗaga kai yayi yana murmushi yace "Hajiyar mu sauƙo a hankali yau ina gidan
nan har sai kin ce kin gaji".

"ni Amina Ta soro zan gaji da ganin Ɗan baiwa ɗan da uwar sa ta haifeshi da
Bismillah kai ba bismilla ba harda li'ilafi tayi ta haifoka".
ta karashe maganan tana zama aƙasan kilishin da aka shinfiɗa dominta sauƙowa shima
yayi yana cigaba da murmushi yace "barka da yamma Hajiyar mu ya zaman jirana"?.

"haba Moddibo kabani wahala sosai fa yau satina biyar kenan anan ƙasan nake ta
zaman jiranka wllh wai ganin kama wahala ne dashi kai kuma shikenan dagayin kudi
sai ka gujemu duk dama ashe kai din ɗane ga dr fanna tiri buroda amma kaje kake
mana gadi ranan da aka gano kayi gadi a gidana har da ƴan sanda akaje meman ka ku
kuma kun taho nan kaji tambayoyi sai kace nice nace su koraka duniya ko jiya sun zo
wai idan kazo na ƙirasu kai Mahadi du bomin number din Hajiya Mariyama tiri
boroda".

ta karashe maganan tana meƙawa wanda taƙira da Mahadi wayan


Nasir yayi saurin cewa "Ah Ah Hajiya kibari shiyasa fa naƙi zuwa miki tun farko
kina da yawan magana ni kuma bana son mutum mai yawan magana dan Allah basai kin
gaya musu nazo ba".
Hajja Ta soro galala tayi tana kallon Nasir tace "kana nufin bakason su san kana
nan shikenan na fari bawan da zan gayawa amma dan Allah Maddibo kana yawan zuwa ko
idan ni naje kana cewa folisawan ka su na barina ina ganin ka dan Allah kar ka
gujeni saboda kayi kudi".
ta ƙarashe maganan kamar zata saki kuka tana kamo hannun Nasir tana hadawa da nata
ta danƙe
Nasir ya sauke numfashi yace" Hajja bazan gujeki ba kawai bana son ne ki fadawa
family dina inda nake amma ni bana daga cikin mutanen da suke daukan akwai bam
bamci tsakanin mai kudi da talaka ni kawai idan zanyi mu'amullah da mutum ina duba
halayen sa ne idan naga ya can canci nayi mu'amullah dashi zanyi ko mai kudi ko
talaka asali ma ni duk duniya bayan Mommy na da Agrif da Ayman da Aliyu ba wanda
muka shaƙu dashi kamar Baba Yakubu mai gadin gidan mune ina son sa sosai ina zama
cikin ma aikatan gidan mu Hajja ni tun kafin na ganki da Baba Jafaru ya bani
labarin ki naji ina sonki halayan ki irin daya dana Hajja kakata abin sona a she
zaki zame min matakin Nasara a rayuwa ta Hajiya bazan taba mantawa dake ba kin
shiga jerin mutanen da bazan taba mantawa dasu ba a rayuwa".

sosai Hajja da Nasir da sauran mutanen gidan suke cin fira anan yaci abincin dare
Nasir yana kula da Farida da Yusura da suke ta faman yimasa karairaya amma yanuna
kamar bai gani ba shi yarasa me yasa yanzu mata suka rainashi in da dane wadan nan
matan ko kudi aka masu akace su masa kallo ukku baza suyi ba wani irin kunu yaci ya
koma Nasir din sa na ai nishi ya meƙe tsaye yana ajiye (cek) akaman Alhaji da Hajja
yace "ba yawa Hajja kinsan yanzu ina tsaka da aikin kudi ne wllh amma insha Allah
kudi sun kusa zuwa yanda ko wanka zakiyi dasu".

ya ƙarashe maganan yana juyawa


Alhaji yana ganin cak din ya wani zaro ido yace "meye haka wannan me zanyi dasu Ah
ah dan Allah kabarsu kai da kake da bashin akan ka".
murmushi yayi yace "Alhaji ai an biya bashi tun a wancan kuɗin naso na fitar muku
Allah yakawo wannan cigaban da in sha Allah duk zai amfane mu kusa Albarka kawai".

Ta soro tace "ai Albarka kullum cikinta kake ko baka bamu kuɗin kaba ma cigaba da
Isiya yasamu ta dalilin ka awajen aikin su kaɗai ya isa abin Alfahari Allah yamaka
jagora ya kare gaban ka da bayan ka".

Ma'aruf yace "hakane Sir Daddy ya taka matsayin da bamu taba tsammani ba ta
dalilin ka muna godiya sosai mu kanmu a dalilin ka mun haɗu da mutanen da bamu taba
tsammanin haduwa dasu ba".
haka de sukayi ta godiya
har gaban mota suka rako sa Yusura ta zo ta leƙa kanta ta window cikin karairara
tace "yallabai zan samu Alfarman number ka tunda kazama yayana ".
ɗagowa yayi ya watsa mata wani birkicecen kallon da bata san sanda taja da baya ba
shima bai sake kallon inda su Ta soro suke ba ya zige glass din sa driver ya ja
*Nigeria Three brother house*

Abu ya kalli Hajja da take kuka wiwi ita shikenan ya tabbata bazata sake ganin
Nasir ba ido da ido sai de ta hangoshi a tv ni da jikana jikan ma ɗan wajen
Abdulsamad ni Maryama".
yace" haba Hajja bakiji abinda Ayman yace ba sun dauki duk wani mataki sun shigar
da three brother a meeting din da za ayi a wannan watan wanda Dr Fannan zataje kuma
nasan In sha Allah zai saurareta duk wannan abin ai bai basu tabayin gaba da gaba
dashi bane".
"wannne irin gaba da gaba yayi gaba da gaba da kai yanuna bai san kaba yayi gaba da
gaba da Abdulmajid ya nuna bai san saba yayi da Aliyu shima yace bai san saba haka
Ayman Abbaty kam ma sawa yayi aka wulaƙantashi ashe haka daukaka yake Nasir ya
gujemu saboda abin duniya".

Mommy tace "Hajja Nasir ba saboda abin duniya ya gujemu ba saide wani dalilin nasa
na daban da abin duniya zai ruɗ Nasri da bai bar abinda yake mallakin sa yatafi ya
rayu cikin ƙasƙanci ba kawai de dawani dalili amma insha Allah ko bamu hadu awajen
meeting ba Mlm Ladan ya min Alƙawarin ganin sa komai rintsi".

***************
bayan wana biyu

"Abbaty ya haka baka fita bane me yasa kake son wasa da aiki ne da kamar ka fara
abin kirki yanzu kuma gashi ka koma shagoɓaɓɓen Abbatyn ka na da can".
ɗago da idon sa da yarine yayi jajir yayi
yace " Mommy dan Allah ki temaka min rayuwa ta tana cikin matsala Baba Ladan ya
nace wai dole sai Ya Nasir ya yarda shi zai bani auren ta Nasir bazai taba bani
auren Sadiya ba naga tsanata a fuskan Nasir sosai ranan da muka hadu kuma da na
bincika wai shima son Sadiya yake taya zai bani ita Mommy duk duniya bayan Nasrim
ban taɓa son macce kamar Sadiya ba Sadiya tana da duk abin da nake so ajikin macce
nayiwa su Daddy biyya da sukace na haƙura da Nasrim amma bana jin zan iya hakura da
SADIYA Mommy ina jin son Sadiya ne ajalina ina tausayawa Ummu na ta rasa Aiban ta
rasa Agrif nima zata rasani".
cikin ɓacin rai Mommy tace "baka tausayawa Ummun taka da kana tausaya mata baka
jefa kan ka cikin wannan haliba dame Sadiya tafi Zuhuran maiduguri nace kaje ka
nemi auren ta kaƙi".
"Mommy kin manta itafa Zuhura babban abokina Shamsu ne yake neman ta kuma dalilina
suka hadu bai kamata na zame nace ina son taba kumama Mommy kiyi hakuri ziciyata
Sadiya kawai take so".

"to cigaba daso ko kuma ka kwana a office din".

ta ƙarashe maganan tana ficewa kwantar da kansa Abbaty yayi yana lumshe ido

america

Nasir zaune a ƙayataccen office din nashi sai juya takardan da secretary sa
yabashi yake meyasa tun randa aka kawo takardan bai duba yagani ba da yasan yanda
yayi yacire ~three brother~ azaman amma gashi yanzu ya makara saboda yanzun nan za
ayi zaman meetingn din ɗaga kansa yayi ya kalli agogo lokaci yayi yanzu haka shi
kadai ake jira gashi shi kuma shine jaroran taron dole sai yaje za afara ba halin
canzawa ta kowacce ƙafa dade ba ashiga bane da sai canza amma yanzu ai kin gama ya
gama a fili yace "Allah yasa ma Mommy bace".

kallo daya ya yiwa inda take yaji gaban sa yayi wani irin faduwa ganin shi take
kallo sun kuyar da kan sa yayi cikin hanzarin sa yake takawa har zuwa inda aka
tanada domin sa cikin kwarewa yafara zayyano jawabai game da kasuwancin ƙasa da
ƙasa da yanda za a gyara mu'amullah da cigaban kasuwancin ƙasa da ƙasa na duniya ya
nisa gyada kai kawai ƴan kasuwan suke wanda cikin su turawa da larabawa da chanis
sunfi yawa
kansa a ƙasa har ya gama tafi sosai suke masa tare da jijinawa baiwa da basiran
NASURUDIN
bayan an tashi Nasir bai tsaya gaisawa da mutanen da suke tason su gaisa ba hanyar
zamewa ma yake nema amma ta ko ina mutane ne suke tun karoshi da sauri ya juya inda
scuritys dinsa suke ya musu alama da kada su bari mutane su zo kusa dashi juyawan
da zayyi jiyayi hannun sa ya hade da tattaurar hannun da bazai taba man tawa dashi
ba
sake ƙasa yayi da kansa
ƙafanta yazubawa ido jikin sa yana rawa sosai da sauri ya dakatar da wani scurity
din sa dayayi kan Mommy ga dan gadan da hannu amma bai ɗago kai ba
Mommy tasa hannu ta ɗago haɓar sa ta seta Fece din sa da nata da sauri yayi ƙasa da
idon sa bai bari sun haɗa ido ba cikin ɓacin rai ta ja hannun sa ta fara tafiya
dashi da sauri wani bodyguard din sa ya sake yun ƙurin zai shiga gaban su a hankali
Nasir ya girgiza masa kai yana masa alama da yabari su wuce kuma kar yayi gigin bin
su yawanci mutatan cikin mamaki suke binsu da kallon duk da wasu dayawa sun san
MOMMYN sace direct motan ta ta wuce dashi jefashi tayi a back seat ta rufe ta zaga
ta shiga gefin nasa da sauri driver shima ya faɗa yaja bodyguard din Mommyn suka
rufa musu baya gidan mommyn suka nufa basuyi wani tafiya mai nisaba yacusa hancin
motan wani ƙayataccen gida fitowa tayi ganin bashi da niyar fitowa yasa ta zaga ta
bude masa a taƙaice
tace "zaka iya fitowa ko".

sake ƙasa da kai yayi ya zura ƙafar sa daya yasake zuro ɗayan sai kuma yafito da
gan ganjikin gaba daya Momny kama hannun sa tayi suka nufi falon sai da suka je
tsakiyar Parlour ta saki hannun sa ta kalleshi sama da ƙasa
tace "ba shakka komai yayi maka dai-dai dolle ka manta da wacece Fanna Nasir ni zan
dinga turawa ana baka baki ana roƙon ka dan ina so na ganka za ka dinga wulaƙan
tani Nasir har kayi kudin da zaka min haka?".

cikin rawar murya yace "Mommy ki gafir ceni inason bin umarnin kine Mommy bayan
umarnin Allah bana wanda ya can canci nabi umarnin sa sai ke Mommy zuciya ta ta a
zabtu da rashin ganin ki Mommy idan natuna kalaman ki akaina sai naji duk na tsani
kaina Mommy nayi sanadiyar jefaki cikin ɓacin rai Mommy amma Mommy bayin kaina bane
SO ne na yarda SO masifa ne na yarda dan Allah Mommy ki ya femin ban gujeki dan
kaina ba saidan umarnin ki kince bakya son ganina nikuma duk abinda bakya so bana
fatan yinsa Mommy na azabtu Mommy dan Allah ki bani umarnin ɗaga kaina koda kallo
daya ne namiki Mommy idona yana son ganin ki gan gan jikina ya azabtu dan Allah
Mommy na kalleki koda shine abu na ƙarshe da zanyi aduniya ninason ganin ki Mommy
ko duniya na mallaka bai kai rabin farin cikin kiba ba abinda zan mallaka aduniya
wanda zai..........

bai ƙarasa ba tajashi ta mannasa da jikin ta ta saki kuka sosai cikin kuka
tace "Nasir me yasa me yasa me yasa kayiwa ƴar uwar ka haka Nasir ka jefa rayuwar
NASRIM a garari me yasa bakayi duba da Nasrim jini na bace".

a hankali ya zame ya zube a gabanta


"yace Mommy so ne nayar da so masifa ne Mommy Son Nasrim shi yake sarrafa rayuwata
Mommy tun tana ciki na sha gaya miki macce zaki haifa kuma ni zaki haifawa kuma
idan kika haifeta ni zan fara daukan ta sai kawai na ganta a hannun Agrif mai makon
naji haushin Agrif sai naji haushin Nasrim
Mommy a duk sanda nayi yunƙurin zan nuna ni nake son Nasrim sai AGRIF yayi min wani
abin haushin da zanji sai kawai na huce akan Nasrim da farko Mommy wllh ƙuruciya ce
daga baya kuma borin kunya ne ban gayawa kowa ina son Nasrim ba amma ina gayawa
Allah nasha zuwa hajji da umara ina DAWAFI a ɗakin Allah dan na samu NaNa ta cikin
sauƙi har aka saka ranan auren su da Agrif Mommy nasha yiwa Nasrim kyauta ba tare
da sanin taba nasha turamata kalaman soyayya Mommy ki bani dama akwai abubuwan da
zai gaskanta wannan abin da nake gaya miki Mommy ki yarda dani nasha bawa Nasirm
kyauta cikin shikima ba tare da kowa ya gane ba dalilin yi mata rapping a tunanin
na Agrif zai hakura da ita yabar ta ne sai kuma cikin yaran nan ya shiga Allah
yagani ban soba amma na dauka na yarda nayi babban kuskure ki yanke min ko wane
irin hukunci amma Mommy dan Allah ki janye kalmanki na bakya son sake ganina kar na
sake dosan inda kike nasha wahala Mommy nasha ruwan da cikina ya kasa karɓan sa
naci abincin da ban zaji zan cishi ba na kwanta a inda ban zaci ɗan adam yana
ƙwanciya ba Mommy ki yafemin nayi kuskure ki hukunta ni zan zama bai biyayya da
umarnin ki.

zama itama tayi damar a wajen ta ɗago haɓar sa murmushi tayi tace "to na baka
umarnin ka kalleni....
da sauri ya ɗaga ya suba mata idanuwan sa da suka rune kalan ja tana masa murmushi
shima murmushi yayi ga hawaye yana sauko masa saida yasha kalon ta yakamo hannun ta
biyu
yace "Mommy dan Allah karki sake cewa na barki nasha wahala na azabtu kullum addua
ta Allah ya kawo min wannan rana da zaki janye kalman na baƙya son gani na Mommy
bani da komai bani da kowa sai ke Mommy dan Allah ki cigaba da daukana a Nasir din
ki na da wanda kike so da kauna Mommy ba kwanciyar hankali da farin ciki a cikin
rayuwata idan ba sanya idon ki da Albarkan ki Mommy a bin barin ciki da yasameni
banyi farin ciki ba sabida banida uwar da zan runguma muyi farin cikin tare tasa
kamin albarka Mommy ban san uwar da akace ita ta haifeni ba amma Mommy nasan Abbana
nafi son ki akan Abbana Mommy daukar ki a matsayin uwa danayi ne yajamin nauyin
bakin da narasa Nasrim ina son daukan ta tamkar wanda muka fito ciki daya amma so
baya shawara baya kuma duba can canta ~SO~ hatsarine Mommy So mugune so baya adalci
Mommy nayi nayi na daure masa saida ya a zabtar dani yarayu acikin jini na Mommy
bansan tunani ba sai na NaNa ta bansan mafarki ba sai da ita mommy nayi kukuren
rashin furtashi har na rasata a karo na farko Mommy ki bani NaNa na gyara kuskurena
kar na rasa ta akaro na biyu bazan iya daukan da amatsayin ƙanwa kamar yanda nake
yaudaran kaina ba a matsayin matar aure na nake son ta".

"ai ko karasa ta dan saura sati biyu auren Nasrim da Izza da Humaira".

arazane ya meƙe yace "Mommy tunda har nariga na furta bazan rasata akaro na biyu ba
saide ayi duk rikicin da za ayi mommy wllh bazan yarda wani ya auri NASRIM ba Mommy
ki tausaya min ni namiji ne ma buƙaci inason kasan cewa da macce sosai amma
zuciyata Nana kaɗai take ƙayatamin sai Sadiyan Malam Ladan da nake ganin zan iya
maneji da ita saboda ita ma tana da duk abinda nake so ajikin macce amma idan ban
samu Nasrim ba itama bazan iya auren taba saboda nasan banida nusuwar da zan mata
adalci nafison na fara auren Nasrim kafin Sadiya Mommy mata biyu nake sonyi mace
daya bazata iya dauka na ba ".

taɓe baki Mommy tayi tace "Nasir ba kunya ba rufi to itama sadiyar ta Abbaty ce
saide ka nemi wasu kai....
katse ta yayi da cewa
"ummm Mommy za ayi rigima kenan ki sa a ran ki Nasrim da Sadiya matane ne tunda ina
dake bani da damuwa mommy na ta saba bani duk abinda nake so".

Mommy tace " duk abinda kake so wanda nake da iko akai ba amma wanda bani da iko
saide hakuri kacire son auren Nasrim aran ka Nasir a bune da bazai taba yuwuwa ba
Nasrim bata son ka bazata taba zaman aure da kai ba takawo wanda take so HABIB ɗan
gidan shugaban ƙasa ".

wani irin dariya Nasir ya kece dashi yace "Mommy idan za ki iya temakona ki
temakeni idan bazaki iya ba ki samin albarka wllh a wannan karan bazan bari ba na
farko ma na barine saboda Agrif dan uwana ne amma yanzu zan bawa kowa mamaki ita
kuma Nasrim kwana ukku kawai zaki bani bayan an daura aure sai ki tambayeta idan
tace bata sona na miki alkawarin sakin ta ".
"Nasir ni kuma ban baka daman neman auren Nasrim ba saboda wasu dalilai amma ada
tana budurwa nafi kowa son hakan yanzu ka makara Nasir idan kaje three brother kayi
FURUCIN kana son Nasrim bazan yafi maka ba".

a wani irin tsorace yake binta da kallo a hankali ya meƙe tsaye yana dafa setin
zuciyar sa "Mommy da gaske kike serious baki yafemin na auri Nasrim ba ".

gyada masa kai tayi


cikin wani irin amon rauni wanda bata dama tsammannin nasir a izzar sa yana dashima
yace "Mommy koda hakan zai zama sanadinyar da ƙushewar rayuwata ne zaki rasani
Mommy NASRIM ce farin ciki na".

"Nasir ka koyi samu da rashi kayi hankali ba komai mutum yake so zanyi ko yake samu
ba idan ka rasa Nasrim bazaka rasa wata ba kabarwa Allah kaji".

karasa me ƙewar yayi yace "MOMMY na bari ne saboda umarnin ki ita ma Sadiya na
barwa Abbaty ita zanjira naka abin da ALLAH zanyi dani".
ya ƙarashe maganan yana sake danƙe setin zuciyar sa kamar zai fisgoshi

*masoya mu hadu a pg 31 danjin yanda zata kaya shi burin Nasir na ya maida Nasrrim
garkuwar tada sha'awar sa zai cika ita Nasrim zata yarda da auren sa*

*Batul Jattko*
[4/8, 1:49 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCINA NE*
( _rikicin babban gida_ )

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*

*31*

Mommy ma meƙewar tayi ta reƙe hannun sa tace" ina zuwa".?

"Mommy gidana".
yayi maganan cikin shagwaɓan sa irin wanda ya sabayi mata
juyo dashi tayi suna fuskan tan juna tace Nasir bakayi missing dina ba in da dane
sai mun kusa kwana muna fira duk da bamu taba jimawa bamu hadu ba kamar na wannan
karan shekara guda bamuga juna ba ba waya".
"Mommy kafin ki tafi zan dawo inason na dan hutane".
girgiza masa kai tayi
tace"Nasir yanzu zamu tafi gida yanzu haka Aliyu ya gama duk wani shirin tafiyar
mu a yau zamu tafi idan akwai abinda zaka dauka agidan naka ƙafata ƙafar ka muje ka
dauka mu wuce airport".
"Mommy zan iya binku zuwa next week dan Allah ina da uzuri"?.
girgiza kai tayi
tace " Nasir tare dakai zan tafi inason ganin Mama Emaka kuma Baba ya kafe wai sai
da kai zamu tafi inason neman gafaran Mama."

Mommy tana shiga falon gidan


Nasir tacikaro da hotunan su wani tabkeke na ita dashi ta zubawa ido ya dafa
kafaɗan ta duk suna murmushi baza ta man taba ran birthday din Zeenat ne saina
shida su Fayya ya rungumo Fayyat da Khaldum a gefe da gefen sa sai Khaflan da ya
lanƙayo wuyan sa ta baya duk kansu dariya suke kamar ka ƙirasu su amsa ƙarasawa
tayi wajen ta shafa fuskan Khaldum da Fayyat afilin tace "Allah yajikan ku".
tana ɗaga kanta taci karo da tafkeken pic din Mama Emaka da shiganta na Igbo tana
tsaye a haraban coci farinta yananan sai de ta tsufa sosai
agefen nata na Hajjane ta hakince a tsaƙiyar Parlour ta cikin tum'tum sai wani
hoton family har su abu da su Muwadda Izza da Humaira da Nasrim ne kawai babu a
ciki sai Aiban da tana tunanin alokacin yarasu dan ga Aiban Ƙarami a ciyar Agrif
da sauri ta juya zata tambayeshi ina yasamu pic din Emaka taga ya haura sama zama
tayi acikin kujera tana bin hotunan da kallo harda wanda sukayi da Baba Nasuru
sunyi kyau dagani a india ne inda yake kai shi ganin doctor
ta shagala da kallon hofunan ya futo tana son tambayar sa in da ya samu hoton Mama
Emaka da kuma yanda akayi ya musu hoto ba da sanin suba dan su adaukan su Nasir
baya hoto amma taga yawani sha kunu ba wasa taɓe baki tayi ta meƙe
tace "muje Aliyu na jiran mu".

haka de Mommy ta sako Nasir agaba har nigeria nasir acikin girji ƙin kula Aliyu
yayi nunawa ma yayi bai san dashi ba Mommy da Aliyu suna hada ido zasuyi murmushi
suna mamakin fushin Nasir kamar bashi yayi lefiba daga ƙarshema fito da laptop din
sa yayi yafara aiki Mommy ko jakar ta ta zuge ta dauko Qura'anin ta tafara
karantawa

Motoci ne sukaje taryansu airport dare da bodyguard sai faman fuɗawa Nasir ake
shiko cikin Izzar sa yake takawa idan kagan shi zakace baƙin cikin zuwan yake nan
ko farin cikine fal aransa ayau zayyi arba da Nasrim Khafalan Abdul da su Ummda
drive yanayin parking scurity sukayi kan motan da Nasir yake bude masa sukayi Nasir
ajiyan zuciya ya sauke yana ƙarewa haraban gidan nasu kallo shekara guda rabon sa
da gidan uban sa shikenan yanzu yadawo cikin ta gyara zaman black glass din sa yayi
yana dan sakin fuskan sa hango Baba Yakubu dayayi yana ta zuba masa kirari ahankali
yafito da ƙafarsa ya fito yana dan sakin murmushi Baba yakubu yace " garo da garo
sai rabo duk wani babba sai Babba wanda yagaji bai saba ba ai ai'kin da wuyar
sabawa sai ɗan gado arziƙi jini yake bi NASARA KO GANI KAFI MUTUM NASARA MAI WUYAR
FADANCI GOSHIN JIRGI MAI WUYAR KARAU
SAI DAN GADO".

Nasir bin ma ai'katan yayi yana basu hannu suna nuƙewa amma yana sake matsawa cikin
sakin fuska yake amsa gaisuwar su daga ƙarshe ya rungumo Baba Yakubu yana tsakar
masa murmushi yade kasa magana har Mommy ta shige parlurn Hajja shima sakin Baba
yakubu yayi ya dauru bayan Mommy
Hajja rungumo Nasir tayi ta saki kuka tace "oo ni Maryama Nasuru kaine farin cikin
gidan nan me yasa ka gujemu". zamewa ajikin ta yayi yana lalashin ta
ya zube agaban Abu da Daddy yace "Daddy Abu.......
sai kuma muryar sa ta fara rawa yakasa ƙarasa maganan kawai ya kifa kansa a ciyoyin
ABU yana sauƙe numfashi shafa kansa Abu yayi yace "please my son karkayi kuka kai
jarumine jarumai basa saurin kuka musamman cikin yaran su"
yaƙarashe maganan cikin tsigar wasa".
"Abu kugafar tamin kaida Daddy wllh ban wulaƙan taku da son raina ba saide kawai
dan banason kuce zaku tursasani zuwa gida ne wanda nasan hakan halakane a gareni
dan zan sabawa umarnin Mommy na Daddy ku yafemin duk lefukana Daddy na san na ɓa
ƙanta maka nayi Repping din ƴarka aranan auren ta Abu na ɓa tawa ɗan ka AGRIF dare
mai mushimmanci nayi sanadiyar jefa ka cikin rashin lafiya Abu idan baku yafemin ba
Allah bazai yafemin ba kunje ne mana na wulaƙanta ku na nuna ban san kuba nacuci
ahali ........

da sauri Abu ya girgiza masa kai tare da sa hannun sa na dama yatoshe masa baki
Daddy saukowa yayi akan kujeran ya ja Nasir jikin sa
yace" my Son mu mun yafe maka dama ba kaine mai lefin ba an hukunta masu
lefin..........

"Daddy nima mai lefine na rasa me yasa nayiwa ƴan uwana da banida kamarsu NASRIM da
AGRIF haka yasaki kukan da yake dannewa tun shigowar sa gidan Khaflan da Abdul ne
sukazo suka faɗa jikin sa suna murnan ga papa wayyo ga papa

hannu biyu yasa ya rungumesu yana tambayar su ina su Muwadda sukaje


su kace uncle yaje daukosu a gidan gyaran gashi Izza da Humaira cikin ladabi suka
zo suka gaida shi haka Fajji ƴar gidan Mala yayan Mommy na maiguguri wanda zatayi
kusan sa a dasu Nasrim amma budurwa ce itama cikin ɗoki tace "my brother ga sister
dinka da baka santa ba."

Nasir kallon ɗaya yamata yagane eh family su ce dan ga kamanan da Mommy har farin
ta farace tas kamar Mommy amma dayake ita yar zamanice ta hada da mai tazama kamar
zabiyan gyaɗa kansa Nasir yayi yana son yace ƴar wajen waye amma miskilancin sa ya
hana
kawar da kansa yayi yafara magana da su Musanat da suka shigo yanzu da gudu suna
rige riken faɗa fasa ya kamo hannun Musanat
yace "my daughter kin girma me kike cine murmushi yarinyar tayi tace "papa
bakomai....

Ummda tace " wllh papa musanat cine da ita komai ci takeyi sunan tafa ci TARA Allah
har yafi so 9 ma takeyi".
murmushi Nasir yayi yana kallon tsantsar kaman Ummda da Aiban hatta maganan su iri
dayane jayo yarinyar yayi yana shafa kanta
yace " daughter ai kwara tayi ci taran bakiga tafi Muwadda ba".
ya ƙarashe maganan yana kai hannun sa wuyan Musanat
Musanat tace "Allah Papa ka hana su cemin ci tara".

yace " daughter barsu su fada ai ci lafiya ne wani a gadon asbiti yake sai de ayi
ta saka masa ruwa kinga keko kina da cikekken lafiya yanzu koda Boss zaki iya
karawa."
ya ƙarashe maganan yana sauƙe idon sa akan Khaflan wani kallon raini Khaflan ya
watsawa Musanat amma bayyi magana ba
Hajja tace ina Aisha ina wannan wanda akayiwa rowan imani".

Nasir yace "har yanzu bai dena dukan suba Son kadena sune fa manya yayun ka ne
Ummda ce kawai ƙanwarka".

Khaflan yace "ni ina ruwana dasu".


yayi maganan yana rungumo Mommy yace welcome my Mom nayi missing naki thank
kinzomin da papa na,"
tureshi Mommy tayi tana meƙewa
tace "dallah ɗagani ni naje nawatsa ruwa sai yanzu ka ganni".
Hajja tace "dama ko ƴan maiduguri sunzo suna can part dinki".
cikin murna tace "har sun ƙaraso gobe sai lagos kenan".

ta ƙarashe maganan tana me ƙewa ta kwashi tarkacen ta tafice

Nasir sauƙe numfashi yayi yace "Daddy Mama Emaka fa ta mutu na kasa gayawa Mommy
yanzu idan munje ya zamuyi'".

Hajja da su Abu sun jajanta mutuwar Emaka saboda Mommy ta kwallafa rai akan tanason
ganin mahaifiyar ta
Hajja tace " tun yaushe tarasu ".?

Nasir yace "zatayi shekata goma da rasuwa ayanda ƴan uwanta suke gayamin".

Mommy taji daɗin ganin su Baba danginta dayawa suka zo Mala Sharif da sauran su

Humaira da gudu ta faɗa jikin Nasrim tana murmushi tace


" He loves me and I love him very much wllh bayan Khamal ban zaci zan fada soyayya
haka ba Zarran yacika namiji wow wllh yafi ya Kamal iya soyayya kodan damafa Kamal
haɗin gidane".

tureta Nasrim tayi tace"


Lallle Humaira ko kunyar idona baza kiji ba ki fito a hannun dan uwana ki zauna
agabana kina ambaton kina son wani".

Humaira tayi murmushi tace "koke da kukayi soyayya da Agrif kamar zaku cinye juna
naga yanzu kin bawa Habib dama.

"cikin sauyin yanayi Nasrim tace "ya zanyi Aisha a take taken su Abu tabbas idan
ban fitar da miji ba wllh zasu min dolle da wanda ban sani ba amma wllh habib baya
cikin jerin mazajen da nayiwa kaina buri kuma ma nifa soyayya da aure ahalin yanzu
basune agabana ba du du du shikara daya da rabi da mutuwar mijina awani matsa sai
na fitar da miji akan me".

Humaira tace "pls sis wllh ganin mu duk kan mu ukku a zaune a gidane ya janyo hakan
yanzu ba ga Izza ba shekaran Aiban biyar da rasuwa ai basu matsa mata ba saida mu
muka ƙaru yawan mune yakawo hakan kuma idon mutanen duniya akan mu yake saboda
wannan abubuwan da ya faru especially make amma kinsan wani magana danaji ɗazu a
falon Hajja wai an baida kudin auren ki dana Izza ke da izza an muku miji baza
abawa Habib kema itama Izza baza a bawa Zayyat ba an fasa saboda wasu matsaloli da
suka ɓullu wai abin yaban mamaki to suwaye mazajen naku kuma fa shirye shiryen biki
ake daga anzo daga lagos za a daura aure".

Nasrim tace "ban gane ba anayiwa bazawara auren dole ne kuma yama za ayi a ce an
bai da kudin auren mu mu ba muji ba".

Humaira tace "kude zuba ido tunda bamu san manufar hakan".

duk gidan kowa yace sai yaje lagos har Hajja da take kushe arna dayake safgar
yawone tana wajen ga gaiyar yan maidukuri awani ɗan ƙaramin jiri nasu na family
maicin mutum 34 suka shirya tafiyan gasu suda yaran su har ƴan maiduguri su arba'in
da ɗaya ne dan haka yaran yawanci a cinyar mutane suka zauna

Nasrim itace kusan ta ƙarshen shigowa dan haka tana shigowa saura seat din mutum
biyu kuma ajere dan haka adayan da zauna bayan ta Bukar ne ɗan gidan yayar mommy da
matar sa sai daga gaban ta izza da Fajji

tana shirin gyara zaman ta kawai sai taga mutum yana shirin zama a gefen ta cikin
ɓacin rai ta fara kalle kalle amma ina ba wani seat sai ƙwaya biyun zama tayi tana
daure fuska shiko ko kallon ida take bayyi ba ya zauna cikin izzar sa
Nasrim zama tayi tacigaba da wayan da take ƙamshin turaren sa yana tariyo mata wani
abu jitayi gabanta yafadi domin bazata taba banta wannan ƙamshin ba a take taji
wani irin ɓacin rai ya ziyar ceta amma ta daure tacigaba da waya da Habib har jirgi
yatashi Nasrim tajima tana waya tunkun taji networks ya ɗan dauke bata jinsa sauƙe
wayan tayi tana murmushi Fajji da take gaban su tajuyo tace "kai sister irin wannan
dogon wayan haka ba sararawa kewai baƙya gajiya dawaya ne baki da wani lokacin sai
na wannan koɗaɗɗen meyasa ba kya gajiya .?'
murmushi Nasrim tayi tace "
because my souls and spirit boid with his blood".

zaro ido Fajji tayi tace "rushin ki da jinin jikin ki hade yake da nasa lalle kam
ba gajiya cigaba yar uwa

Murmushi Nasir yayi ya kwantar da kansa sosai ajikin seat din yakai bakin sa setin
kunnnen Nasrim idon sa alumshe ahankali yanda ba meji sai ita
yace" most of the time whats ours heart desired may not happened
So tari abinda zuciyo yin mu keso bashi yake tabbata ba

wani irin mugun kallon ta watsa masa amma ina ido sa alumshe kamar ma bashi yayi
maganan ba

wayan tane yasake rin Habib dinne kuwa dauka tayi tare da gyara zaman earpieces din
ta tacigaba da sauraron zaƙaƙan kalaman Habbib

a lagos Mommy tasha kuka jin Maman ta tarasu sai ƴan uwanta wanda yanzu Nasir ya
gama wadata su dayawa daga cikin matasan yabasu aikin yi wasu a america wasu anan
nigeria su Mommy sunga kar ramawa awajen wadan ba addinin su daya ba kwanan su
ukku ƴan maiduguri suka wuce sai ƴan kano ma suka juyo

ƴan gidan malam Ladan sunkawo wa Nasir ziyara Nasir sai tambayar ina Sady yake Ummu
tace da yamma zasu zo ita da Zurfa'u

da yamman ko sai gasu fir Nasir ya hanasu tafiya har dare kuma shi bawani fira yake
da ita ba ana gama cin abincin dare ta kalli Mommy da Ummu cikin kunya tace "zamu
tafi ".

sukace to madalla ku gaida gida Mommy tace "gashi Abbaty bai zoba yatafi Abuja yana
ma hanya amma nasan kuna waya ko".?

ta ƙarashe maganan tana kallon gefin da Nasir yake wanda hankalinsa baya ma inda
suke
Sadiya ta durkusa a gefin sa tace
" bro we're leavings now Zamu tafi . "
Nasir yace "wait a little while please My sister ".

taɓe baki Nasrim tayi ganin yanda yake baza idon sa akan ƴar mutane
***********************
*bayan sati biyar*

yaune yakama daurin auren su Nasrim amma ita da Izza basu san wa za'a aura musu ba
abinda yake bawa Nasrim mamaki yanda Mommy ta zage tana ta yiwa Humaira da Izza
gyaran jiki amma ita tace banda ita har tafara jin daɗi a tunanin ta ko banda ita
za adaura auren sai kawai yanzu Garba wani mai aikin su yake gaya mata harda su har
an daura

tayi tayi yafaɗa mata da wanda aka daura yace ah ah

dariya Humaira tayi tace "to ke meye damuwar ki nasan de su Daddy bazasu cuceku su
baku mazajen da bazaku soba kuma nasan ba sadakan ku zukayi ba kai koda sadakan ne
duk wanda aka kaiwa ku ai an masa gata musamman ke da kike da kayan aiki nide
fatana Allah yasa ba kishiya dan wllh idan aka kawomin irin ki a matsayin kishiya
duk son da nake mishi zan hakura na nemi daidai ni tun kafin zuciyata ta buga tunda
de shi ba dangin waliyai bane balle yace zai iya kwatanta adalci".

taɓe baki Nasrim tayi tace "idan kuma tafini komai da kike gani ina dashi fa?".

Humaira tace "da wuya idan za a samu komai da komai ɗari bisa dari ummmm kede wllh
ko wacece ina tausaya mata".

********************
da dare Abu da daddy suke ƙirasu bayan sun masu nasiha Daddy yace kuyi biyyaya da
mazajen ku kamar yanda kukayi ada ƙaddara ta rabaku yanzu ma haka musamman ke
Humaira babban gida zakije ki zauna lafiya da cowa."
sosai aka musu nasiha tare da basu sadakin su sukayi godiya suka ƙarɓa

Nasrim ganin har za atashi ba agaya mata waye mijin ba yasa ta cire kunya tace "Abu
nida Izza wa aka aura bana".
Hajja tace "ungo naki rasa kunya ɓeran tan-tan Izzatu batayi magana ba sai ke".

Abu yace ku shirya gobe za akai ku keda Izza da yake ba a ƙasan nan mazajen ku suke
ba ita Aisha yau za a kaita idan kunje can zakuga zabin da muka muku duk da ku
kuke da ikon zabawa kanku mazaje a matsayin ku na bazawarai amma bamuyi kurkure ba
dan mun nemo muku mafita kuma idan kukayi biyayya ba kuyi kuskure ba kuyi hakuri
sosai watarana zaku ci riban abin musamman ke NASRIM sai kinyi hakuri saboda
mijinji yana da bauɗeɗen hali amma mutumin kirrine ki masa biyayya bisa umarnin
mu............

*TO MASOYA DAN JIN WA AKA AURAWA NASRIM DA IZZA KU TARENI A PG 32 NGD SOSAI DA
COMMENT DINKU* 👍👍

BJ
[4/8, 1:49 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE*
(```Rikicin Babban Gida```)

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*

```Marubuciyar```
*DAMA TA*
*AMFANIN SOYAYYA*
```NOW```
*FURUCI NA NE*

*_________________________________*

✍🏼
*AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind
of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻

https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association

*_________________________________*
*32*

Nasrim sai juyi take tanajin hayaniyar ƴan daukan Amarya ba abinda yake mata yawa
cikin brain nata sai Furucin Abu na cewa mussamman ke Nasrim sai kinyi haƙuri dan
mijin ki mai bauɗeɗɗen haline to mehakan ke nufi waye mijin tsaki tayi mitss akaro
na ba adadi tace nide koma waye bai isa ya boɗa ni ba wllh".
Izza de duk gabanta yana faɗuwa duk da ran ta ba daɗi amma idan tayi duba da harda
Nasrim da take ƴarsu akayi wa dulen ba da sai tace dan sunga ita marainiya ce aka
mata haka haka de taci gaba da shiga cikin jama'a duk da Hajja ta hana taro amma
dangin mijin Humaira sun shiyar ƙayatattcen diner da zasuyi idan an tashi kuma
gidan ta za awuce da ita Humairah tasha kuka wanda ko auren ta na fari batayi ba
tunda na fari agida ne tamkar ba aure ba taji yanzu gashi zata rabu da gidan su
gidan daɗi bayan duk an tafi wajen dinner din Mommy ta shigo ta sameta zama mommy
tayi akan bed seat din tare da janye blanket din
tace "haba daughter wai meyasa taurin kanki yayi yawa ne izza da yake ba asalin ƴar
gida ba ma tayi haƙuri tayi biyayya sai ke duk kinbi kin tsangomi kanki ai sarai
kin san halin Abun ku zai ɓata miki rai kuma koda kinje banason wani lefi yafito ta
ɓangaren ki ki zauna lafiya da mijin ki".

"Mommy ki naji fa Abu yace wai nawa mijin sai nayi hakuri dashi yana da ɓauɗeɗen
hali taya zan iya rayuwa da mai ɓaudedden hali nida nayi rayuwa da miji mai saukin
kai mai saurin yafiya mai kwantar da kai ko nice da lefi idan mun samu tsaɓani shi
zai zo yayita bani hakuri Mommy kinsan ni bani da hakuri ina da saurin fushi da
zafi taya zanyi rayuwa da shi ni wllh tun ban san saba danaji ance mai ɓauɗeɗɗen
haline na tsane shi saboda tun ina yarinya nakejin Hajja tana ƙiran wanda nafi kowa
tsanan sa da mai ƁAUƊEƊƊEN hali ko tace BAYAHUDE shiyasa ana amma ba tan hakan naji
na ~NATSANE SHI AN DASA MIN TSANAN SA TUN KAFIN NA SAN SA~".
murmushi Mommy tayi tace "idan kuma akace shi bayahuden nefa ya zakiyi?".
da dauri
Nasrim ta zaro ido tace" Mommy dena faɗin haka bazai ma yuwu ba hakan bama zasu
fara ba wllh har kinsa na sake tsanan mijin dan Allah ki bari".
Murmushi mommy ta sakeyi tace "shi kenan na bari amma abin da nake son gaya miki
shi kansa mijin bai san ke matar sa bace dan haka inason idan kinje kar ki nuna ke
matar sace har sai yafurta miki yana son ki ta yanda zakiyi daraja a idon sa naso
ace ni na rakaki amma ance ni Izza zan raka ke kuma Umman ku zata rakaki amma na
nemi alfarmar awajen su Daddyn ku na kar agayawa shi mijin naki ke matar sace zaki
wanashi yanda kikeso kuma yana mutuwar sonki sonda ko Agrif baya miki rabi rabin sa
amma ya kasa nunawa saboda girman kai shiyasa duk gyaran jikin da akayiwa su Izza
ke ba a miki ba idan kuka dai daita kar ki yarda ki bashi kanki sai kinzo an miki
gyaran jiki kinji Allah ya miki Albarka yasa kwanciyar hankali jikin rayiwar ki".

gaba daya kan Nasrim kullewa yayi

awajen dinner kama dangin miji sunyi kara sosai suka nuna suna farin ciki z
da shigowar Aisha familyn su sun shiryawa bikin sosai Humaira da ɗan mutanen ta
irin su Amiran dr Hafsa Zahra da Izza basu fi goma ba sai suka renawa kan su sosai
ɗangin ZARRAT suka nuna shi ɗan gatane ko ina waƙokin ango Amarya ne yake tashi
daga manyan mawaƙa wani wanda ALI JITA yayi yafi tafiya da hankalin mutane mai
tajen
_MUYI RAWA MU CASHIR EMMA TA GA ZARRAT ANGON ƳAR TA HABA AISHA INDON MATA MUYI
RAWA MU CASHE_
ƴan mata ne masu kyau da aji suke juyi aciki dama familyn UMARU ƊAN ƘWALLI ba de
kyau ba kwata kwata three brother basu zaji ɗan ƙwalli zasuyi wannan gagarumin
bikin ba saboda shekara daya tak da rasuwar Matar Zarrat din da tarasu a haifuwar
fari Zarrat tun Humaira tana budurwa yasota kamar ya mutu da bai sametama yace
bazayyi aure ba ya tsallake ya tafi karatu har yazama professor da yadawo dole aka
tursasa masa auren wata cousin sister din sa Asmau amma a haifuwar fari ta rasu
Alhaji Ɗan kwalli Babban mutum ne da yarike muƙamai da dama a nigeria ambassador a
ƙasar saudia minister mai anan ƙasar gomnar a garin kano dade muƙamai mai da dama
wanda har yanzu ana damawa dashi kuma yana cikin dattawan da ake ganin ƙimarsu a
fannin son cigaman ƙasa
Zarrat shine ɗana biyu a wajen Ɗan ƙwalli sai ƙannen su mata ukku wanda du suyi
aure biyu ma ba a ƙasan suke ba matar auren sa daya Hajiya Zainab faɗin murnan da
wannan ahali sukayi na haɗa zuri'a da THREE A FULL ɓata lokacine
Event kam yayi dan center din da suka kama ma shine ƙololon mafi tsada kuma
Humairah tayi kyau ba ƙarya ba me ganinta yace ita ta haifi Abdul ko da yake nawa
suke ma dan de an musu auren wuri ne suna ƴan 18 zowa 19 akayi auren su sai yanzu
zasu cika shekara 28 dan haka har yanzu akwai wasu ƙawayen su ƴan mata wasu dayawa
yanzu ake auren su gashi daga Izza har Nasirm da Humairan Allah yabasu kyan jiki

Ummmmm wani kallon yana gidan Humairah da yake a Badawa lay out fadin haduwar gidan
ɓata lokacine saide muce Allah yasa gidan tane yakuma kaɗe fitina

washe gari Ummu da Nasrim suka wuce america Mommy da Izza swizerlad
sun sauka lafiya
gidan sai masu gadi ba kowa cikin kiɗima Nasrim take bin hotunan ƴan gidan su da
yake birjik a parlour da kallo musamman na Nasir wanda shi yafi yawa sai abinda
yasake ruɗata kamshin turaren sa jitayi bakin ta yafurta *kode shine* da sauri tace
subbahallashi Ah Ah Ah bazai yuwu ba ta dafe ƙirjinta da hannu biyu wani irin
sauƙe numfashi take da sauri da sauri kamar mai asma Ummu tayi saurin ƙarasawa
gunta ta kama hannun ta
jin kamar numfashin zai tafi yasa tace " please what is you,re doing Nasrim yaka
mata kiyi tauwakkali fa".
damƙe hannun Ummu tayi cikin rawar murya tace "Ummu wa aka auramin dan Allah ki
gaya min tunda munzo promise bazan bijire ba zanyi tauwakkali".
Ummu tace "Halima kina da wutar ciki tunda munzo ai zaki ga kowaye ko dayake kunyi
ma kokari ade yaran yanzu kafin asamu masu biyayya irin naku sai an tona to inaso
ki cigaba da kakurin Insha Allah bazakiyi da nasani ba a rayuwar ki duk ɗan da ya
farantawa iyayen sa shima Allah zai faran ta masa daga ɓan garenki kar muji kar
mugani wanda iyayen ki suka baki shine rufin asirin ki Nasrim koda ba zabin ki bane
kiyi hakuri wata rana sai labari shi dama rayuwa ba duk kan abinda mutum yake so
yake samu ba burin duniya baya taɓa cika saide mutum yayi juyi yajisa a cikin
kabari aranan buri yake ƙarewa ba duk kan abin da ake so ake samu ba ki tashi muje
mudan watsa ruwa murama sallalin mu".

sama suka waura ɗakin ƙashe suka shiga acikin jerin ɗakunan biyar na saman ɗakin
da suka shiga fes a share amma ba alaman ana amfani dashi dan ba komai a kan mirror
haka gadon ma ba bed shit kai tsaye bathroom Ummu ta wuce ba bajimawa tafito daure
da towel daya a ƙugunta daya tarufe jikin ta cikin sauri Nasrim ta sun kuyar da
kanta dan har yanzu tana jin kunyar Ummu a matsayin ta na tsohuwar surukar ta

meƙewa tayi tareda daukan kayan da zata saka idan tayi wanka ta shige bathroom din
dasu anan tayi dressing din ta cikin wani riga dogon riga pich colour bajajje daga
ƙasa ta sama kuma daidai jikin ta balefi yafito da matsayin boobs din ta sosai
yayi mata das da ita gawani ƙamshi na musamman ajikin kayan Mommy ce tayi mata
sabin ɗunkuna ta kife kayan da turarukan wuta irin nasu na maidunuri bata san da
zaman jakan ba sai da zasu fito tace bada wanda ta dauko zata tafi tace ta bata ta
ƙarbi nata ta bata wannan kuma yawanci ɗunkun nan kayan wanda zai kama jikinne wai
wannan da ta dauko shine ma na mutumci sai english wears na gayu masu bayyana
sirrin jiki a daya jakan Ummu kallon ta tayi tace "masha Allah zaki ruɗa ɗan nawa
damma Mommyn ku ta kafe kar akaya masa ke matar sace amma dan Allah Nasrim duk
wanda kika kani a matsayin mijin ki rumguni kaddara shi kaddara yaƙine idan
yacimaka ba yanda zakayi amma ki dage da addua addu'a tana ko kuwa da kaddara
kinji".

gyada kai kawai tayi ita ta gaji da wannan hakurin nan da ake bata ita yanzu so
take taga waye ne."

Ummu tace "yawwa my daughter Allah yabaki ladan biyayya dana aure muje falon ko".

suna taka step 3 daga sama suka ga yana shirin shigowa palon cikin shigar sa kamar
kullum maroon din suit sai farar t'shit daga ciki da Nicktile baki yasha stockng
daganin yanayin sa a gajiye yake cefa jakar hannun sa yayi akan kujera ya cire
suit din saman shima ya jefa yasa hannun yaɗan sassauta daurin nicktile din sa ya
jefa kansa cikin kujera a mugun gajiye ya sauke numfashi tareda lumshe ido ya
kwantar da kansa ko socks din kafar sa bai cire ba

Nasrim dan ƙarewa tayi a wajen ta kamo hannun Ummu ta matse kamar zata karya jikin
ta ya dauki yara cikin rawan murya da in ina tace " Ummu ba shiba ne ko dan Allah
kar kice shine".?
kasan cewa parlourn babban ne kuma shi yana kujeran bakin kofa bai ji maganan
Nasirm ba da sauri Ummu taja hannun ta suka koma ciki
"Nasrim kar ki saki Daman ki Nasir de shine ƙaddaran naki da muke ta baki ƙakuri
dashi kuma yana sonki sosai kina da daman da zaki juyashi yanda kike so Nasirm
auren Nasir shine rufin asirin mu musamman Khaflan".

"Ummu na tsane shi bana son koda ganin sa yazan yi na zauna dashi".

"kin tsane shi ba zakiyi biyayyar ba kenan Nasrim meyasa kike da shegen taurin kai
ne to nabaki shawara kibi a hankali sarai kinsan Nasir yafiki iya shege duk abin da
kike ta ƙama yafiki idan kin bi ahankali ki samu salama idan kinbi a zafi kan ki ai
dama Hajja ta fada ke zumace sai da wuta haba tun agida nake lalashin ki ko su
kamal da suka kashe miji miji da yara baki ƙullacesu kamar haka ba wllh zan fita
harkan ki haba mutum sai kace kin fito a kafuran farko me Nasir yayi ne haka ......
ganin yanda Ummu ta dauki zafi tana ta fada yasa ta saki kuka tace "Ummu zanyi
biyayya daga ɓan garena ba za aji komai ba wllh ban zaci ƙaddara ta zata zomin da
haka ba wllh da a auran min wannan bayahuden gwara ace an auramin kuturu makasho
jashili wllh taya zan fara rayuwa da wanda ko sunan sa bana sonji white tayi
maganan tana cigaba da kukan YA ALLAH Ummu yazanyi ? ya zanyi nayi rayuwa da wanda
ya gama da rayuwata ina ma YA Allah ya dauki raina kafin yasan ni matar sace Ummu
yayi wani FURUCI a kaina kwana ki FURUCIN sa ya tabbata kenan yace min watarana sai
nayi ~bauta a ƙarkashin sa sai ya maida ni cikekiyar ƴar issakar sa sai nafi ko
wacce macce bautuwa a ƙar kashin sa har kashin sa sai na lashe~
me yasa su Abu basu duba raunina na ƴa macca da takeda dama ɗaya tak a yaruwa ba
suka kawo ni kabari ba tare da na mutu ba".

girgiza kai Ummu tayi tarasa yanda zatayi da Nasrim cikin ɓacin rai tace

"shi yasa nace abari na raka Izza dan kinfi ƙarfina Hajja tace Izza surukatace ce
bai kamata naraka ta ba".
da sauri Nasrim ta tsayar da kukan ta tace "surukar ki kuma Ummu ?
da sauri ta gyara maganan ta da cewa "Eh mana tsohuwar matar ɗana Aiban".

Nasrim tace "nima ai surukar kice matar Agrif"


"Eh amma ai ke da Izza ba ɗaya vane ita barece ke kuma kafin kizama suruka ai saida
ƙika zama ƴata ko".

shiru Nasrim tayi Ummu taja hannu ta tace "ki nutsu zamu fita kar ki bada ƙofar da
zai gane ke matar sace da wuri"..
Nasrim a zuciyar ta tace nima hakan nake so
ayanda suka barshi ahaka suka sameshi jin takun takalma yasa ya bude idon sa akanta
ya sauƙe da sauri ya meƙe zaune dan atunanin sa ko mafarki sane bai tashi ba
jin Ummu tace "Nasara ko gani kafi mutum gatan Mommy shalelen Hajja".
meƙewa yayi tsaye yace "Ummun mu wai sauƙan yaushe get man yace anyi ɓaki nashigo
falo banga kowa ba tunani na ko yana nufin sunzo sun tafine tunda ban tsaya na
saurashi ba sauƙan yaushe Ummu ".
ya karashe maganan yana neman wajen zama
Ummmu tace "saukan tun 2na rana ".
"ok welcome haka zuwan bazata".
Ummu tace "wllh kuwa kasan tare akasa ranan auren yaran nan to sai na Nasrim aka
samu matsala da dangin mijin sukace sun fasa shine da zaman nata haka mukace kwara
mu kawota nan tayi karatu aure nufine na Allah idan lokaci yayi sai ayi".

sauƙe numfashi yayi yace ok yayi kyau".


Nasrim samun waje tayi ta zauna a nesa dasu sosai
Ummu tace "to bakayi welcome din sister din takaba".

"Ummu ni zanyi mata welcome ummm am sorry for you.?

tode koma meye de ni kunga ajibi zan koma tare zan arku amana Daddyn ku yace akawo
maka dan Allah Nasir ka kwantar mata da hankali tana cikin damuwa duk wanda yace
yana sonta idan abun yayi nisa ya mata wulakanci yarabu da ita kaga dan gin Habib
bamu zaci zasu mana haka ba amana ku zauna lafiya kaji ko d.....
da sauri ya da katar da Ummu da cewa
"Ummu kina nufin kin kawo min ƙatuwar guzuman nan ta zauna dani impossible ba zata
zauna min a gidana ba wllh yama za ayi ayi haka muhar ramata ce ita ko kuna son
abinda yafaru a baya yasake afkuwa bayan kuskuren baya har yanzu bai gyaru ba idan
dole a americas zatayi karatu gacan gidan mu na family taje ta zauna nima sai na
dauko mata su Muwadda tana kulamin dasu amma ba gidana ba kuma ni bana karɓan amana
saboda girman sa ni waliyi ne da za kawomin wata guzumar bazawara cikin gida hale
halin ta ɓatawa Mommy ni wllh duk abinda yafaru ba ruwana bazan iya hana zuciyata a
abinda take so ba".

daƙer Ummu saida ta haɗa da su Abu sannan ya yarda Nasrim zata zauna dashi Nasrim
taso yaƙin musamman idan ta tuna da kalaman sa na ~guzumar bazawara~ abin yana
mugun ɓata bata rai wai zata ~ɓatawa Mommy shi~
zaka ka aikin ɓaci wato sai nacire tsoro na kafe zuciyata na koyawa wannan guys din
hankali
ranan da Ummu zata tafi Nasrim tasha kuka
da yamma Nasrim tafito dining area dan neman abinda zata ci dan tun safe bata fito
ba sanye take cikin english wears rigan robane kuma hannun bes ne dashi pich colour
sai bakin wado three Quatars shima ya zauna ajikin ta sosai gaba daya ya bayyana
halittan heeps din ta ga rigan kamar ka kamo boobs din ta gashin kan a maje ba
gyara ba wani makeup a tare da ita bude komai ta fara tana neman abinda zata iya ci
ba zato taji mutum yayi ƙara juyowan da zatayi ta ganshi dafe da maran sa da sauri
ta dauke idon ta dan wani mugun gani da tayi ita bata taba ganin gaban namiji ya
tashi haka ba kuma acikin wando kamar ya zungura dogon ice aciki jikin ta ya fara
rawa da sauri tayi hanyan step amma ko taku ukku batayi ba ya caf kota cikin slow
voice din sa
yace " ai dama nasan haka zata faru me yasa baki sutur ta jikin kiba".
cikin rawar murya da in ninan bata san sanda tace "A ah ban san zan samu mutum anan
ba ka sakeni".
kallon ta yayi sama da ƙasa still de hannun sa ɗaya dafe da maran sa
yace " dama nasan hakan zata faru ya zasu hadani da tsohuwar bazawara second hands
wanda ta gama sanin komai ina saurayi zata ɓatani
gashi ƴan iskan nawa duk sun gudu sun barni to ga shawara tunda kema Habib yace
bayayi da second ki zomana muyi maneji kafin na samu na bude tawa matar idan kin a
mince ki gayawa su Daddy su daura mana aure daga can a yau ayan zu nake son a aura
min ke
kafin na auri Sadiya nan da 3 week murage zafi yayi maganan yana saka hannu
al'juhun ya dauko yawan sa yana dan nawa yace MOMMY ki gayawa su Abu yanzu nake son
a aur .............

*sis mu hadu a pg 33 comment din ku yafara sanyi nima typing yafara sanyi ko*

*Bj*
[4/8, 1:49 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCINA NE*

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*

33

Mommy ki gayawa su Abu yanzu nake son a dauramin aure da wannan bazawaran gashinan
ta sani gaba sai kuka takemin wai sai tarama abin da namata ta samu cikin su Fayyat
nikuma nace nayiwa Mommy alƙawarin bazan ƙara aika ta hakan ba ganin karta jefa
kanta cikin wani hali yasa nace bari na gaya miki adaura auren sai ayi komai.'
cikin dauriya yake maganan ganin yanda yanayin sa ya canza gaba ɗaya maran sa ta
ƙulle jiyake kamar ƙafafuwar sa bazasu iya daukan saba jiran amsan Mommy kawai yake
Mommy daga nata ɓangaten sai data murmusa lalle dama Nasir yana ƙarya yanzu to mema
zatace masa ne tana jin yanda yake sakin nishi ummm ummm ummmm
shiru tayi tana sauraron sa tun Nasir bai kai saurayin ba tagane zayyi jaraba dan
so dayawa tana kamashi cikin wani yanayi kuma baya boye mata komai baya jin kunyar
ta

jin shiru yasa yace "Mommy kice wani abu zafi zafi washh.....
"Son lafiyar ka kuwa ".?
"Mommy ba lafiya ".

"me yafaru".
"Mommy bazauwara".
"meye kuma bazauwara".
"Mommy Nasrim ce".

"ok ita Nasrim dince tasaka gaba dole sai tarama abinda kamata".
"ah ah Mommy gatanan ma ta matseni".
dariya mommy tayi tace "Nasara goshin jirgin mai wuyar karau din Nasrim ta matse to
shikenan ta rama idan zata iya."
ta ƙarashe maganan tana shirin kashe wayan
yace" wait mommy seriously fa".

"to Nasir ni da nake nan ya kake son nayi maka ai yanzu kunfi kusa kuma kai da kake
saurayi ma ai ka mallaki hankalin kan ka balle ita guzuma cikin ku ba wanda zanyiwa
faɗa saide nace kowa ya iya allon sa ya wanke tasa tafis sheshi".

"cikin slow muryar tausayi yace "Mommy aure nake so zan iya faɗawa wani hali ni ba
mazinaci bane ina da tsantsanin wllh ina tsantsanin wasu matan itace kawai nake
ganin zan iya komai da iya nayar da tsaftar ta Mommy kiji tausayin na wllh ina da
bukata ".
"Ok hakan ya nuna ba Nasrim bace take da buƙata kaine kenan".?

"Mommy ita ta janyo aida ina zaune lafiya kuma auren ai na wucin gadine ni idan na
auri Sadiyan gidan Malam Ladan sai na saketa kinga bamu aikata saɓo ba kenan".
Mommy tace "babban saɓo ma kuwa ai aure ba abin wasa bane da za a ginashi akan
wani sharadi ya zaka aureta idan kuma kasamu yanda kake so ka saketa sai kace
Haliman mahaukata ko kuma wanda aka wanka da ruwan hanji".

"Mommy ina nufin idan bazata iya zama dani bane saboda ni mai lefine a wajen ta zan
iya bata daman rayuwa da wani amma yanzun ina bukatar temakon ta kafin na auri
Sadiya ".

"kaga Nasir banason rashin hankali da wauta irin taka to wai ni ina son da kace
kanayiwa Nasrim din".

"Mommy nasan bazata soni bane yasa ai ".


"to idan ka auretan ta ƙarfi zaka mata tsaya kaji iya shawaran da zan baka ka nemi
so na tsakani da Allah awajenta idan ta amince kazo mana da maganan aura kai sai
kace ba namiji ba".

tana gama fadan haka ta kashe waya


Nasrim da tagama gajiya da jan hannunta cikin nasa daya danƙe sai alokacin ta ɗaga
idon ta ta sauƙe cikin nasa gabanta taji yayi wani irin faduwa ganin yanda launin
idon sa ya koma kamar ba nasa ba yayi wani irin ƙanƙancewa kamar mai shirin bacci
sai bazasu yake a jikin ta
sauke nata idon tayin da sauri tanjin gabanta yana wani irin bugawa
idan tace bataji wani abu ba tayi mugun yin ƙarya yarrrrr yarrrrr taji gashin
jikinta yana meƙewa bata san sanda ta furta
"wannan wane irin mutum".
ne ba afili
"Nana nima ban sani ba dan Allah kibani hadin kai nasan kema kina so ina da malamai
a garinnan zansa su daura mana aure yanzu mommy taki yarda please myluv nasan
banida bakin baki hakuri shiyasama ban fara ba ayanzu idona a rufe yake bana ganin
komai".
ahankali Nasrim ta zame hannunta acikin nasa gyara tsayuwarta tayi tare da dan ne
zuciyar ta cire duk wani tsoron sa ta juya masa baya tayi taku kamar ukku ta dafa
dining da hannun ta ɗaya ɗaya kuma ta kama ƙugunta wannan tsayuwar nata yasake
dulmiyar da tunanin Nasir jinsa yake kamar mahaukaci

juyowa tayi tana murmuushi idon ta jikin nasa


tace "NASARA ashe kai barazanan naka daga nesa ne izzar bame tsawo bane ban taba
tunanin zakayi saurin yin laushi haka ba ban kawo akaina zaka juyu ba a mazan ma
ina zaukan ka jajircece ashe kafi flour laushi ashe tantirancin naka ma bai kai ba
ina ma wanda suke girmamaka suke maka kirari da goshin jirgi sugan ka ahaka man ba
jirgi ba ko keke zai iya tureka ahalin yanzu ka dauka Mommy ma irin kace wawa mai
halin dabbabi ni Halima zakayi auren wucin gadi dani HALIMA ABDULMAJID HARUNA
bakaji daidai ba baka fashimta ba
ba kan san wacece Halima ba".
matsowa yayi daf da ita har tanajin yanda saukar numfashin sa yake tsauka
yasa hannu ya juyo ta ita tare da dafa kafadun ta biyu da hannun sa
yace "sarauna mulki izzza jin kai duk wani ɗa namiji dayake dashi idan yazo gaban
macce ajiyeta yake NANA dan kin kirani da wawa ko marar matsayin bazan damu ba
saboda soyayar ki ita ta sarrafa rayuwata tun ban san taba har nazo na santa
NANA tun ranan da muka hadu a gidan Ta soro kika dubi tsabar idona ni Nasir kika
kirani da
```dabba wawa bayahude ɗan iska```
na tambatar wa kaina ke ta musamman ce jininn ki zanyi dai-dai da nawa banason
matata ta kasance mai torona kamar yanda wasu mutane dayawa suke sorona tun danake
ba wanda ya taba zagina haka a gabana daga iyayena har malamai na nayi mugun jijina
miki NANA ke ta musamman ce nasha wahala mutane suna ganin kamar nacika zafine
nacika izza wllh zafin soyayar ki shi yake sarrafani NANA ke kikeda daman gyara
rayuwata ke kikeda daman juyani yanda kikeso wllh bawani asirin Mama da Kamal da
yasa na aikata abin da nayi miki sai so tun ina yaro na sawa so suna masifa ne bai
san tausayi ba bai san kara ba baya duba can can ta da yana du ba can-canta da nawa
bai sauka a kan kiba dan ni adaukana zan dauki ƴar gidan Mammy a matsayin kanwa uwa
daya,
da so yasan tausayi da ya ragawa Agrif alokacin da yafaɗi agabana yana kukan na
fita a rayuwar ku da so yana da kunya ban yiwa ƴar Mommy haka ba da so yasan kara
da ban yiwa matar Agrif rapping
ba Nana ban can-canci ki soni ba ni kaina ina tuhumar gaina da lefuka da dama
wanda bazaki yafimin ba
Nana sonki shine babban jarrabawar da Allah ya dauramin wanda nasani shine ajalina
adama kwananane kawai agaba amma yanzu idan kika auri wani ba niba wlllh bazan
rayuba.
ya ƙarashe maganan yana zubewa a gaban ta tare da sun kuyar da kai

dariya Nasrim tayi tace zaka iya bautamin".


da sauri ya giɗa mata kai cikin in ina yace "eh eh zanyi komai kikace zanyi".

"ok zaka iya lashe ~kashi na~ ?".

"eh eh cinyewa ma zanyi nayarda".


shiru nasrim tayi tana sake zuba masa ido anya Nasir dinne ma kuwa yanzu idan ta
yarda yaci bulus kenan ita abin ma mamaki yabata ya akayi Nasir yazama araha haka
amma baza ta bari wasan ya ƙare a haka ba
kallon sa tayi sama da ƙasa tace "to yanzu yaka keson ayi kenan kana son na baka
kaina ne ka tanadi amsan da zaka gayawa yaron da zai zo idan akayi hakan kamar
yanda ka tanadi amsan da zaka bawa Khaflan idan yasan shi waye".

"Nana ba ina nufin zina ba yanzu zansa adaura mana aure ne".

"ummm ga ƴar tsana Nasrim ko to tsaya kaji ko maza sun ƙare a duniya ba abinda
zanyi dakai bazan soka ba kashi na kuma wllh yafi ƙarfin ka lashe wllh dan nafi
kowa tsanan ka babban burina na ga ka wulaƙanta ƴan yahoor din sun kwashe kudin su
ka koma ga bara akan titi ai kudinne kawai darajan ka badan suba bame kallon ka".

"NANA kina nufin baki tausayamin ba dakika ga ina gadi agidan mutane Allahn da ya
hallicemu ma ya yana tausayawa wanda da yanada arziki daga baya yazo yarasa yafi
tausayin sa akan wanda dama talakane".

"wannan kuma duk kai kasan su nide na sani zuciyata bazata taba rarda ta so koda
mai irin halinka ba"
ta ƙarashe maganan tana takawa inda step din yake
numfashi ya sauke yace " ni na godewa Allah dayabani dama da ikon sauƙe nauyin da
yake kaina na sauƙe dakon da nayi sama da shekaru dayawa ayau ban damu ko ki soni
ba"

sai da yaga shigewart ya zauna akan kujera ruwan da yakani acikin goran mai sanyi
ya dauka murfin ya fincika da ƙarfi ya saki ruwan a kansa yanajin yanda sanyin
ruwan yake ratsa jikin sa sai da yaga ƙarewar ruwan yayi jifa da roban ya kwantar
da kansa jikin kujera yana sauƙe numfashi can ya tashi yana taka step azafafe ya
shige ɗakin sa bathroomr ya shigo ko kayan jikin sa bai tsaya cirewa ba ya fada
kicin bathtub sai da yajima sosai cikin wannan halin ya cire kayan jikin sa ya
cillar ya jawo shower ya dauraye jikin sa ya yafito ya jawo tawel ya dara a ƙugun
sa ya fito ahaka ya faɗa gado yafara juyi sai da ya hada da magani kafin yadan samu
ya nutsu
yayi shiru ya dinga tariyo abinda yafaru tsakanin sa da Nasrim wani uban asher ya
maka yace "(ni me yake faruwa dani ni ) tashi yayi zaune da karfi yace "impossible
me yasa na kasa control din kaina na dawane ido zan kalli wannan ƴar renin hankali
na sayawa kaina raini awajen ta why why".

Nasrim tana shiga ta farajuyi akan gado tarasa wane fassara zatayiwa kanta najin
tausayin Nasir da tafara ji tuno da yanayin da ta kansa yasa ta rintse idonta da
ƙarfi tanajin wani abu tana mata yayo tabbas tasan ita macce mai kusan ci da
sha'awa tun tana budurwa so tari azumi takeyi ita made kasa baccin tayi tana tuno
kalaman da ta dinka jifan Nasir dasu tabbas tasan bata kyau taba koma meye ai yanzu
mijin tane nisawa tayi afili tace uummm
to yanzu ko ya yake anya idan tace zata barshi a haka bata cikin fushin Allah kuwa
to idan yaje ya sauƙe buƙatar sa awaje fa
jitayi gabanta ya faɗi sai kuma tayi tsaki tace sai yaje ai dama halinsane nide an
hadani da jaraba kawai
tashi tayi ta shiga bayi dauro alwala amma tana dubawa taga wanka ya hau kanta
tsaki tayi tacire kayan ta tayi wankan mai shaɗe da alwala tafito ta dinga rafka
lafila da bata san adadin cikin rukku'u da sujjadan ta tana meman zabin Allah har
akayi ƙiran sallah a masallacin jikin gidan da yake Nasir yasa an masa masallaci ya
temakin musulmai ƴan angurawar kuwa dan dama suna da nisa sosai da masallaci ga
idan ba irin su Nasir din da gommati take lallabawa ba wa ya isa yayi masallaci
ajikon gidan sa kuma har yasa speaker a cikin americas
ta dauko Qur'ani ta fara karantawa sai saida taji an tada i'ƙama ta tashi tayi
raka'atul fujjr tana idar da sallah ko shijabi bata tsaya cirewa bata faɗa gado
batasan iya lokacin data dauka tana jan bacci ba

jin cikin ta yafara murdawa yasa ta tashi wani irin yunwa take ji idon ta ma wani
dishi dishi take gani tsabar yunwa a hankali ta sauƙe kafarta ita tama banta da
rigan baccine jikin ta adaddafe take tafiya Allah ya temakata tasamu dining da
abinci kamar ma guntun da akaci aka rage ne

sosai taci abincin da batasan ɗanɗanon saba ta


batan da mutum a bayan taba sai jin waya yana ring tayi bata juyo ba dan ta san
yana falon kawai yunwane ya hana ta gansa
wayan ya dauka yana cewa "ran Baba ya daɗe lefiya a su Hamza wlllh Baba basa karatu
yanda yakamata shine na kai su makarantan kwana kuma na ƙwace wayoyin su yanzu sai
ranan saturday zasu dinga kawo min ziyara sosai ma kuwa Eh Baba najira baka dauka
ba ai jiyan wajen 5 na asuba ko Baba akan maganan sadiya ne 3 weeks yayi min yawa
dan Allah ranan friday zan saka wata Aunty a maiduguri zata zo zata zo da ita gobe
ko jibi kasa adaura auren kawai
shiru yayi can yace ok Allah ya ƙara rinma nagode BABA kashe wayan yayi dai dai
lokacin da Nasrim ta saki wani uban tsaki zata tashi

cikin mugun ɓacin rai yasa ƙafar sa ya saƙalota sai gata yommm ta faɗa kansa
da sauri zata meƙe ya riƙota yace "dawa kike tsakin ".?

cikin kakkausar kurya yace "nace dawa kike".


da sauri ta dago tana kallon sa dan jin muryar asalin Nasir din sa nada dasauri ta
dauke idon ta ganin yanda annurin faskan ya bata bat

cikin in ina tace "ba dakai nake ba".

"ok nazaci dani kike dan yanzu ina cikin hayyacina ba irin jiya ba danazo a buge
kika zamu daman gaya min abin da ranki yake so ya karashe magana yana turata gefe

da sauri tayi hanyar sama yasaki murmushin cin nasara dan abin kunyane awajen ta
dinga kallon sa da abin jiya gwara ta masa kallon ma shayi

Nasrim zama tayi tana tunani yanzu dama duk hakuri da sonta dayace yanayi ashe
acikin maye yake lalle tabbas Nasri acikin hankalin sa bazai ce yana son ba bazai
ba taba WANNAN FURUCIN BA tana cikin wannan taji ring din wayan ta jawo wayan ta
kara akunne ba tare da ta duba waye ba
daga can bangaren Humarah tace "shejiya bacci ma kike mutumiyar yan kingama samun
duniya wllh bako motsinki to yaya Bag brother ashe ke haka kikayi baban kamu.....
Nasrim tace "banason rainin hankali idan wanan gulman ne yasa kika kira to ki kashe
dan banida kolacin sa".
"bashi bane an samu sabon labari ne kinsan wa izza ta aura kuwa kinga yanda izza ta
koma cikin kwanki 3 dan Allah ki daure ki hau online ina no zan turamiki wai ta
mayar da sunan ta A'I kin ga yanda take goki dan Allah ki hau kiga abin farin ciki
da mamaki.............

*Sai mun hadu a pg 34 sis kumin afuwa daganan har ramadan inde posting yakama ranan
saturday ko sunday to bazai kasance mai yawa ba saboda muna da biki har karshe
wanan nan nagode insha Allah zamu lalaba mu karasa kafin ramadan*

bj
[4/8, 1:49 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE*
(```Rikicin Babban Gida```)

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*

```Marubuciyar```
*DAMA TA*
*AMFANIN SOYAYYA*
```NOW```
*FURUCI NA NE*

*_________________________________*

✍🏼
*AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
*_________________________________*

*34*

"dama ina ta tunanin ko yatake ciki ko wa aka aura mata tunda de tana cikin farin
ciki Alhamdulillah am happy bari zan hau yanzu amma kinsan Izza mahaukaciya ce
bata da Al'kibula ki tuna tana budurwa Ya Agrif yace yana sonta tayi ta farin ciki
daga baya da yafiyi karatu Ya Aiban yace yana sonta shima ta amince to mai wannan
ina taga kai zan hau naga ko waye".
dariya sosai Humaira tayi tace
"wllh ki duba WhatsApp hau ki ganta na tura miki gaskiya tana happy sosai
yanzu ke nafi ji badan kince ba ƙya son ji ba danace wani abu shawara kawai zan
baki".
numfashi ta sauƙe tace "ina jinki".
yawwa my Nacyn mu kinsan de mafi ƙyan aiki aikin da akayi shi tare da shawara
tamkar an haɗa ilimine da hankali a waje ɗaya Nasrim ina shawarar tarki da kiriƙe
mijin ki abin da yamiki acikin ƙaddaran gidan mu gaba ɗaya yake kuma kaso 80 cikin
ɗari ba lefin Ya Nasir tunda kika ga Iyayen mu da kansu sunyi amanna ku zauna tare
wlllh da abinda suka hanngo muku na farko de saboda rufin asirin ƙaddaran Khaflan
na biyu Ya Nasir yana mutuwar sonki soyayyar kine duk yajefashi.......
"dakata Hummy a ina ya taba cewa yana sona kinji abinda yadinga faɗa jiya harda
durkusa min yana bani haƙuri har kasa har nafara tausaya masa kai saura kissi in
bashi kaina ganin yanayin yanda yake ashe shi giya yasha a haukace yake kin ji
magan ganu kamar gaske".
"Nasrim so tari mashayan giya fa idan suka bugu abinda yake can cikin zuciyar su
suke faɗa amma naji abakin da bazayyi ƙarya ba yana sonki".

"yana son nawa zayyi maganan auran wata wai wannan yarinyar gidan Ladan ko wayake
sabon familyn sade ita yake so nikuma duk abinda yamin na karban
vagnity abanza ".

"Ah ah Nacy kar kice haka shawaran da zan baki ki rungimi mijin idan kince zaki ja
abin kece a ƙasa shi namiji naya da daman ƙara aure ya huce haushin sa akan wata so
idan kika gyara kanki"..

"Humee kinaga ba aure zanyi kuma dan Allah na dace da zama matar mashayi ".?

"Nasrim a gaskiya ba maganan auren yarinyar nan da Nasri har anfara shirye shiryen
bikin ta saura 2 weeks da Ya Abbaty ai Baban yarinya dattijon alziƙine yabawa su
Abu hadin gai sosai ba maganan sadiya amma idan bakiyi hankali ba za a iya kawo
miki wanda tafi sadiya wayewa dan Ya Nasir yana da makaman da duk kalan matar da
yake so zai aura anan duniya de Nasrim mutane nawane suke neman irin daman ki basu
samu ba wllh duk wanda zaice karki ƙarɓe shi amatsayin miji to ba masoyin ki bane
Allah yasoki da ni'imarsa ya azurtaki da mijin da mata dayawa zasuyi fatan su samu
ba irin sa'ar ki ,
baƙaramin sa kayya Allah ya miki ba an kashe miki mijin masoyi saboda sassada gashi
yanzu Allah ya azurtaki da da rahama sa kinyi sa'a is too much Nasrim giya kuma ai
ba kwallan zai manna a goshi yayi yawo dashi ba kuma yana da hankalin da bazai sha
yanda zai illatashi ba dan wllh badan kin fada ba wazai ganshi yace yana wani shan
giya kuma keza ki iya canzashi da soyayyar ki sai de idan bai ɗanɗani zuman ki ba
ni nayarda dake koda wane namiji aka haɗaki kina da abin bashi Nasrim ke macce ce
da Allah ya azurta ta kowane ɓan gare kina da ni'ima kiga fa yawanci idan kika
zauna 30 minute to sai anga kin ɗanyi naso duk nason da zai rasa under wire da
sauran suturan ki yafito ai ba ƙaramin abu bane son timer bake kike cewa sai pad
kike sawa ba ke din ta musamman ce wllh ko mata goma ya hada kafin ya samu irin ki
zai jima kefa irin ku ake ƙira da matar yara kuma matar dare shi kansa NASIR wllh
ƙarya yake idan yace bayajin komai idan ya kalleki ".

numfashi Nasrim ta sauke tace " to yanzu yazan shi nayarda da maganan ki na aiki da
shawara yafi aiki da hankali kina ga zai bani daman da zanja hankalin sa sannan
gaskiya inason jan ajina sosai kamar yanda Mommy ta faɗa saide abin da yake damuna
kinsan matsalata ina da zafin (sha'awa) yanzu haka waifa ɗan jefani cinyar sa yayi
dayaji nayi tsaƙi atake ma yaɗagani amma bakiga yanda nake jina a jiƙe ba wllh wani
lokaci ko bacci kasa yi nake nide an hadani da jaraba".

Humairah tace "Eh kina da ni'ima shiyasa ma nake gani Mommy bata miki komai ba
saboda tasan kafin kujone sai anyi rigima dan kema gwanar kan kice amma mu ai Mommy
ta mana gyara sweety haka yace wllh badan yana ganin Abdul da idon shiba da bazai
taba yarda nayi aure ba duk da yasan mijina wai zai iya cewa bashida lafiyane bai
min komai ba kuma haka Izza mata tace Ai din nata da ake ta mana ɓoye ɓoyen sa yace
mata
saide amma ke kam gaskiya ki samu na matsi kuma kidage dashi
dan mafi yawan mata masu ni'ima to zaki samesu a buɗe gaskiya".

shawarwari sosai ta bata ta yanda zata shawo kan Nasir kuma dayawa ta gamsu dasu

Nasrim tace "nagode luv sis amma dan mu gwada shi yana sona ko baya sona zan dinga
waya dake idan na daidaici lokacin zuwan sa amasayin ke namiji ce".

"ok amma kisan lokacin da zaki dinga ƙira kinsan my HUB ba wasa.
tsaƙi Nasrim nayi tace "aikin banza wai hub ai kema Izzar ce bakida al'ƙibilan kin
ƙi jiran ɗan uwana dan jaraba".
dariya Humaira tayi tace " taf taya zanyi shekara ashirin banji miss ba ke miss
yayi arayuwa kema idan kin taba yanzu zaki gane dacan shirmen kawai kikayi na yarda
da maganan mutane da suke cewa macce sai takai shekata talatin take bara jin dadin
sex ummmm".

ta ƙarasshe maganan tana kashe wayan

sai da tayi sallah azahar ta bude data tafara cin garo da hotunan Izza da mijin
ta datake daura kalaman soyayya amma duk ta yanke fuskan su sunyi ƙyau mutuƙa
saboda duk dressing din da suke yana mugun dacewa da jikin su hannun su sarƙe dana
juna taso taga fuskan su
wani mugun kishi taji ya taso mata a sanda ta zubawa hoton ido
tsaƙi tayi afili tace ba dole nayi kishi ba Allah yakani na taya ka kishi Yayana
Allah sarki yaya Aiban din mu matar ka taci amanar ka
kalaman soyayan ta fara karan tawa na hausa da turanci

*RAYUWA DA MASOYI ADUNIYA BABBAN NASARA NE*

*YOU ARE THR BEST HUSBAND IN THE WHOLE WIDE WOR ID I LOVRU*

*JINDADIN ZAMAN TA ƘEWA KAYYI DA WANDA RAI YA DAUKA ZABIN DANAI SHI NASAMU HAR
ABADA KA ƘIRANI TAKA*

tsaƙi Nasrim tayi tace aikin banza damma baƙi ne sai uban tsowo ya dararen mutuwa
daganin ma bamai kyau bane da mai kyaune abude mana fuskan sa mana yarinya ai tunda
kika rasa AIBAN kinyi loosing
dan haushi ko magana bata mata ba itama bataga ta mata magana ba

wani message taga ya shigo amma ba number nigeria ba takasa gane na wane ƙasane
ganin yawan message din yasa ta bude

*ko a Cousin ke ta taban ce ina son farin cikin ki ki runguni ƙaddara Allah ne
yatsara hakan ban sadaukar dake dan nagazawa soyayyar kiba sai dan ceton rai Nasrim
idan ban sadaukar gake a Muhammen ba nayi zalinci Nasir shine yake miki i really
love'u kiyi hakurin daurewa Izzzar sa ajinin sa yake wllh nayi miki alkawari zaki
juyashi zaki sameshi fiye da yanda kike sommani amma sai kinsha wahala dan my
brother yana da daraja shikuma duk abu mai daraja tsada gareshi sai ansha wahala
kafin asamoshi duk wahalan da zaki sha baikai rabin na nasir ba nasir yasha wahala
baisan damuwa ba sai soyayyar ki nasir baisan shan giya ba saida yarasa ki akaron
farko nasrim duk maganan da nasir ya miki idan yasha giya to gaskiya ne amma
banajin yanzu zai iya shan giya tunda kina kusa dashi*
*daga mai miki fantan Alkari cousin bro A'A*

wani dogon tsaƙi taja afili tace "lalle YA ABBATYN nan ma wai ya sadaukar dani ko
yaushe na zama tashi da yake wani nuna alaman kamar yayi kyau ta dani dan renin
hankali .

washe gari bayan la asar taji tana son ta zaga gidan dan ta gaji da sintiri
tsakanin parlour da bedroom gidan ba karamin girmane dashi ba ga guraren shan issa
kala kala wani part tagani na musamman kusa da gerden daga kanta tayi ta kalli
rubutun da akayi ajikin ƙofar *AS ROOM* to me hakan yake nufin ita ko sai ta shiga
ta gani takawa tayi tahau kan step din nasa da bai fi 4 ba ta murda handle din
abude ko yake iskan farko da ya bugi hancinta kamshin turaren sa ne
ahankali ta taka tashiga tana ƙarewa ɗakin kallo wow ɗakin motsa jiki da nasan
dashi ai da tuni na zo tayi tayi maganan tana min komai na wajen da kallo bawani
abinda babu akayan motsa jiki idon tane ya sauƙa akan wasu na rage Heeps da kuma
ƙarawa matsawa tayi sosai wajen na ragewar tana karanta ƙa idojin jiki da kuma
yanda za ayi amfani dashi wai dole sai daga ita sai pant da bra zatayi amfani dashi
zama tayi ta cire ledojin da yake jikin keken din dan yawanci kayan ba afara amfani
dasu ba musamman wannan na matane cire ledan tayi bata sha wahalan jonashi ba dan
komai arubuce yake gwada zama tayi akai ya rubuta mata errors dole de sai ta cire
kaya dole ta cire kayan ta daga ita sai pant da bra din ta hau tasha wahala dan
harda ihun tana azaba amma de komeye inde zai rake mata heeps zatayi ta huta tasake
kunna keken ahaka har tagaji sosai ta tashi ta fita
sawon kwanaki ukku tayi tana zuwa yaude tayi niyar da sassafe zataje tayi tazo ta
kwanta bacci
dogon shijab ta daura akan pant da bra nata ta kawai tunda sai tazo zatayi wanka
kai tsaye ta dannan kai cikin ɗakin tare da cire shijab din ta take sirrikan
halittan ta suka bayyana dan pant da bra din tana dama kamar net yake shara shara
pink colour ne yayi mugun dacewa da batar jikin ta saide bran di yadan matse da
kallo boobs dinta tayi ganin ɗaya yafi matsuwa yasa tasaka hannu tafito dashi
sannan ta mai dashi tare da gyara zaman sa tayi miƙa tana mamma alaman bacci bai
ishe taba cikin sauri ta shige cikin keken dan sotake ta gama taje tayi bacci

Nasir da tun shigowar ta ya kafeta da ido da sauri ya tushe bakin sa alokacin da ta


cire shijab din dan wani ƙara na bazata ne ya kwace masa amma dayake taskanin da
ɗan nisa Nasrim bataji ba kan sane yafara juyawa nishi kawai yake fitarwa tare da
dafa maran sa yana kallon yanda kugunta yayi das cikin keken sai juyi yake da ita
ribo din da takame kanta ne ya zame nan gashen ta mai cika da tsowo da santsi ya
zubo yarufe fece dinta
wai yaukan Nasrim ta kai Nasir iya kololon da bazai iya jurewa ba afili yace "ya
rabbi kagani de kai sheda ne nake bazan zauna da ita ba saboda sheɗan amma iyayena
suka kasa ganewa yau kam komai zai iya faruwa bazan iya jurewa ba duk boye kaina da
nakeyi saida tabiyoni harnan.
ya ƙarashe maganan yana meƙewa tsaye har ya karaso kusa da ita bata sani ba ɗaga
hancin tayi jin kamshin turaren sa ya ƙara ƙarfi ahankali taja gashin da yarufe
mata fuska idon ta ne ya sauƙa cikin nasa tana ganin yanda idon sa yakoma jikin ta
yafara rawa bata gama rikicewa ba saida ta sauƙe idonta akan manhood din sa wani
ƙara tasaka
da sauri ya sunkuya yace "pls NaN lafiya yayi maganan yana shirin hugging nata da
sauri ta meƙe saye tana neman shijabin ta
cikin zafi yariƙo hannun ta shima ya meƙe tsayen cikin slow voices din sa yace" NAN
tun yaushe kika fara rage heeps dinki tun yaushe kika fara cutata ban sani ba
kinsan yanda nakeji dashi kuwa meyasa".?
itama cikin mutuwar jiki tace "ina ruwanka sai kace wata matar ka ina buƙatar
ragesu ne zaka iya sakar min hannu na"?.

"NAN ni kike cewa ina ruwana da abinda yake jikin ki kibani amsan tun yaushe kika
fara rageshi kin cuceni ".
ya ƙarashe maganan cikin zafi
ganin yanda yanayin sa yake ya rikitata gashi daga shi sai boxer ko dan single
babu a jikin sa ga shi kansa boxer din nasa ƙasa yakeyi saboda yanda manhood din
nasa yake gashi gaba daya sai ƙara kusan tan ta yake kamar ya hadeta da jikin sa
cikin in ina tace
"yau 3 days ".

"ok zakiyi 3 month kina hawa kan wancan yanuna na ƙara rinman maɗokan
kinga kowane kwana ɗaya a madadin one month".
cikin dauriya tace "idan kuma bana ra ayin fa".

murmushin gefen baki yayi yace " ayanzu ra ayina kawai zaki bi saboda
responsibility naki duk akaina yake sabawa ba shawara nake baki ba umarni ne kuma
kinsani ba a saɓawa umarnin NASARA idan kika sabawa umarni na punishment you're how
it goes zan kwantar dake in hau kanki sai in dauko manhood dina in seta da private
part din ki kisan ni namiji ne idan kikaji nauyina afili ba acikin bacci ba zaki
ragamin".
ya karashe maganan yana kai hannun sa bayan ta da sauri ta ture hannun nasa tace "
saide acikin baccin amma azashiri wllh banga ɗan matar da zaiii.......

bata karasa ba taji yayi wani irin hugging din ta cikin ƙamewar murya kamar ana
zaro zancen dan dole yace "Nana komai naki special ne ina son lips dinki especially
heeps din ki nan wills find out komai naki shi's good an tsarashi dai'dai bana
bukatan ki rake komai inason ki dinga min magana kina turo min lips din ki kamar
kina masifa ina jina wani daban ."
ya karashe maganan yana hade bakin su Nasrim tayi tayi ta raba kanta dashi ya
gagare ta sai da yayi romance sosai ya gigita ta-ta da wani irin salonsa ita de
bata san sanda suka zube a kasa ba bata kuma sanda yarabata da bran dinta da pant
din ba kawai jin yatsan sa yana yawo a private din ta tayi wani irin nishi itama
take saukewa bata san sanda tafurta ''Narrr Narr Narr cusashi.... ahhh."
cigaba da wasa da fingers din sa yayi cikin gigita yana cewa Nan wajen akwai
tsantsi zayi dadi
nima ina so cikin wani irin salo yake binta yace "Nan daɗi ko open ur eyes"..
yayi maganan yana kallon fece din ta
girgiza masa kai tayi azuciyar ta tana baƙin cikin yanda tayi saurin bashi kanta
amma ya zatayi da umarnin gangan jikin ta

"to dan Allah Nan nadan saka manhoon dina zafi yake min".?

still de girgiza kai tayi tana kai hannuta kan nasa dayake wasa da private din
nata hannun sa daya akan nipples din ta
cikin muryar tausayi kamar zai saki kuka yace "to zakiyi sucking dina".
still ta sake girgiza masa kai
"dan Allah Nan wllh ciwo kinji fa wajen yayi maganan yana daukan hannun sa yakai
kan abin jin yanda yake a kumbure bata san sanda tayi saurin bude idon taba
dago ta yayi ya zaunar da ita ya marairaice murya yace "dan Allah zakiyi sucking
dina.

wani irin tausayin sa taji shida baisan ita matar sa bace ma ya temaka mata balle
ita da tasa ita mallakin sace idan bata temaka masa ba zata iya zama cikin fushin
Allah
tana cikin wannan tunanin taji yace "Allah zan mutu my Nann open ur mouth open".
gigiza kai tayi muyar ta yana hookin tace "ba ƙyau oral sex".

"Nana yanzu ma muna cikin fushin Allah dan haka idan zaka sha giya sha ta dubu wllh
zan iya jurewa komai amma banda tarkon sha'awar ki Nana".
Nasrim ranta ne ya ɓaci tace "jikina kake so bani ba sha'awa kake kafin anjima
kacemin kana cikin maye ko".

"Nana i really ina sha'awa ki amma de komai naki inaso tatta me irin sunan ki tana
da alfarma awajen Nasir Haima Halima ".. cikin wani irin shagwaba yake magana gaba
daya yazama ba Nasir data sani ba
ya karashe maganan yana jayota jikin sa sosai ta temaka masa kuma ya gamsu ba lefi
ita ma kuma sosai ya gamsar da ita tabbas sai yau tasan ashe ana samun nusuwa a
romance shi da kansa ya mayar mata da kayan ta har shijab dinta dan sai tsunne kai
take wani irin kunyar sa takeji

hannun ta yakamo yace my Nana dan Allah permission ki bari adaura bana aure komai
zai iya faruwa dagani har ke ma buƙatane kuma gashi iyayen sun hadamu waje daya
basuyi duba da hadisin da yayi hani a haɗa macce da namiji baligai waje daya ba to
sheɗanne cikon na ukkun su ba banason asamu matsala kin Khaflan zai iya samun ɗan
uwa ta bahagon hanya dan Allah ki bari mu halata da jina".

" kana saurayi me zakayi da bazaura guzuma wanda gashi yanzu ta lalata ka kamar
yanda kayi Furuci ai bazawara sai bazawari ni ina da wanda zai iya maleji dani kuma
ni ba maɓu kaciya bace ".

"Nana kinsan me na karanta complete degree na biyu akan mata kawai na karanta ta
ido ka dai ina gane macce mai sha'awa ta ƙafa ma haka duk matar da zaki gan ta
yatsun kafar ta a wauware to tana da zafin filling kuma tana da ni'ima sosai zata
kasance mai gamsar da namiji kamar yanda yatsun ki suke ta lip ana ganewa zan tafi
office idan nazo zan karasa miki Nan kiyi shawara kafin nazo ya karashe maganan
yana daukan boxer din sa zai saka ya bata fuska alaman tsantsani yace "kiga duk kin
ɓatamin boxer bazan iya sakashi ahaka ba".
yabari ya kalleta da sauri ta kauda kanta murmushi yayi ya matso kusa da ita
yace" ya naga kina kalle min abuna idan kina son kici sai nabaki ki cinye sa".

azafafe ta meƙe ta fice


ɗaga giransa yayi yana tariyo abin da yafaru Allah yagani ba ason ransa ba
Assatagfullah wa'atubi ilaika yace afili yana ƙarasa saka boxer din nasa ai dole
yadau mataki kare kansa koma waye wanda tace zata aura ya shirya fito na fito da
kowa inda wayan sa yake ya dosa da laptop dinsa gani sakonni birjik ta email din sa
ya bude message ne aka turo masa kamar haka
~Mai Nasara ina maka fatan al'kairi karayu cikin jin daɗi kaci gaba da winning har
karshe rayuwar ka dama if Allah ts making you wait then be prepared to receive more
than what~
~you asked for~

saƙonnin de dayawa duk kuma aƙasan saƙon sai yasa sing A'A

shiru yayi waye to AA Abbaty Aliyu no bazasu min haka ba amma zan bincika yace
bayan yayi wanka ya shirya zai fita kamar ya shiga room din ta kuma sai ya fasa
toma me zai ce mata dan sai yanzu yaji wani mugun jin haushin kansa da baya iya
control din kansa ba

yana office yaga kiran Mommy dauka yayi yana ɓata fece cikin shagwaɓa yace Allah
mommy ina fushi ".
"fushi kuma my son ".
"Eh Mommy kefa kika ce karna kusanci zina amma gashi yau saura ƙiris ko nace ma
anyi tunda duk mun samu gamsuwa".
"subbahalallashi na shiga ukku kai da wa haba Nasir ".?
"Mommy da Nasrim mana''.
Mommy sauke ajiyar zuciya tayi tace "ok kanemi so a wajen ta nace ai sai ayi auren
ko".

"Mommy baki san ta bane taurin kai ne da ita narasa yanda zanyi na fashimtar da ita
yanda bazata renani ba ta kasa".
"son fitowa zakayi kanuna mata ita daya kake so girman kai da jin kai bazai tsaya
maka abin da kake soba awajen ta".

"Mommy wllh duk abin na idan na ganta soko nake zama wllh kamar ma fa tsoron ta
nakeji ina nasamu space din girman kai a gaban ta kin fasan soyayyar shi yake
sarrafani wllh mommy har kuka na mata itace de mai taurin kai"
dariya mommy tayi tace "shikenan kunfi kusa yanzu nide dama ƙira nayi tayi surprise
din ka gayaran ka can sun kusa sauƙa a airport sai kasa a daukosu".
" seriously mom thanks da kaina zanje zau kosu harda su Ummda ko?"
"Yes har su zaku sha kiriniya da rigiman KHAFLAN da UMMDA dan kowa gwanin kan sane
magajin halin ka Khaflan bashi da daɗi ".
"Eh mommy na yarda ni yagada amma ai kyan ɗa yanuna fuskar uban sa ako ina".

Mommy tana kashe wayan ta kira Nasrim tana tambayar ta ashe sun daidaita da nasir
cikin kunya nasrim tace "haka yace ni bawani dai-daitawar da mukayi kawai de......
sai kuma tayi shiru
Mommy tace "to shikenan de yara suna zuwa idan suntashi komawa ki biyosu akwai
abinda za amiki".

Nasrim tayi murnan zuwan yaran sosai musamman Zeenat Lil Agrif ne kawai ba asako
dashi ba bala da yakawo su ta raka boys Quates
ta dawo anan ta tadda su har uban nasu Khaflan yana zuba manyance sa

ya kalleta yace "Mami wai ke ya baƙya son zama kusa da papa ita ko Ammin mu da tayi
aure da mukaje gidan a cinyar ZARRAT take zama har tace wai muna ce masa Daddy ko
uncle zoki zauna kusa da papa kina bashi abinci abaki papa ajiye spoon din zata
baka abaki zata cire maka socks din ka".
cikin mamaki Nasir yace " wacece kuma Ammi ".
"Abdul yayi saurin cewa Humairah Ammi na"

Nasri yace "ok to ai Zarrat ya zama mijin ta shiyasa ta zauna a cinyar sa itama
Mamin ku idan tayi aure ai zata zauna a ciyar mijin ta kuma kudena sa ido kuji
wannan ba maganan yara bane

galala Khaflan yayi da alaman mamaki yace " kai ma ai Mami matar kace an daura muku
aure a masallaci kuma naji su Abu suna fada a parlour Hajja kai mijin Mami ne".

cak Nasir ya meƙe yana nuna kansa "ni ni ni


Kgaflan "en papa har tana kuka agaya mata waye ba agaya mata ba shine Hajja tace
kar a kuskura agaya mata itama Ummy wani aka waura mata waishi Haruna a
swaziland..........

Nas..........
*mu kasance daku a pg 35 danji waye Haruna da ya auri Ammin su Khaflan Nasir zai
yarda da shine mijin Nasrim kuwa*

*Bj*

*FURUCI NA NE*
(```Rikicin Babban Gida```)

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*

```Marubuciyar```
*DAMA TA*
*AMFANIN SOYAYYA*
```NOW```
*FURUCI NA NE*

*_________________________________*

✍🏼
*AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*

*_________________________________*
35

Khaflan yace " Eh Papa har Ammi tana kuka agaya mata waye ba agaya mata ba shine
Hajja tace kar a kuskura agaya mata itama Ummy wani aka waura mata waishi Haruna a
swaziland".
zama Nasir yayi yakamo hannun Khalan yace " Khaf bani kaji ba Muhammed Habib kaji
ance ko".?
shiru Khaflan yayi yana hura hanci dan shi arayuwar sa ya tsani yayi magana a nemi
ƙarya tashi
"ok shikenan my son kar kayi fushi na yarda mata tace bari yanzu zatayi feeding
dina amma yanzu kuje ku kwanta ku wuce kai da Abdul ga ɗakin kucan asama ni zan
muku wanka
Muwadda ku kuma ku shiga Room din da Rukyya mai kuladaku ta shiga tare zaku zauna
kuce tamuku wanka sai kowa ya kwanta ya huta".
Khaflan ya zaro ido yace "Papa ni zakayiwa wanka ai ni da kaina nakeyi kuma ni de
banajin bacci fira zamuyi papa?"
"yes my son da safe
zamuy##############################################################################
###################################################################################
###################################################################################
###################################################################################
###################################################################################
###################################################################################
###################lkairi aikin alkairi yana kai mutum yazama cikekken mutum mai
sa'a aikin alkari shine matakin nasara aikin alkarin shi zai kai mutum Aljanna
Allah ka budi idon mu cikin janatul ma'awa".
daga masa kai yarinyar tayi alaman zatayi
ya shafa kumatun ta yasakar mata murmushi yace "goog girl

murmushi Nasir yayi yace " ko ƴaƴa 100 na haifa Mommy ke zanbawa renon su Mommy
uwace mai bata tarbiya cikin shikima da
da bara ba duka ba zagi wannan karatun naka Khaf karanun momy nane nima shi take
koyamin akullum idan zan kwanta amma kamanta da wani abu ɗaya".
da sauri Khaflan yace " ban manta ba papa *duk abin da wani yamaka idan kana da
ikon ramawa rama atake kar kabari ka kwana da fushin wani hakan zai bawa sheɗɗan
kofar shiga lamuranka kazama mai gaba da dan uwan ka shikuma gaba yana dasa ciwon
hassada azuciyar mutum kazama mai yafiya Allah yana son bawa sa mai hakuri da
saurin yafiya*

"good boy kai renon Mommy ne ku wuce sama kai da Abdul nima gani nan zuwa".

su Muwadda suka wuce suma Khaflan suka wuce yana ta tura baki dan de yasan halin
papa ne da bame sashi ya shiga daki ko goman dare bayyi ba
bayan sun haura Nasir ya sauke numfashi ya meƙe saye daf da ita idon sa cikin nata
yace "mrs Nasir yanzu nagama samo amsan da yasa iyayen mu suka kawoki guna ashe
liƙamin kwantai akayi shine akaji kunyar sanar dani juyi yayi yana murmushi ya ɗaga
kafadun sa alaman ko ajikin sa yacigaba " no problem kina da Qulity da zan iya zama
dake amatsayina na ɗan iska mai halin dabbobi amma de kema kin shirya ko bauta ko
kin shirya zama da ɗan iska ko

idon Nasrim ne ya ciciko da kwalla


leka fuskan ta yayi yace what Did you cry..

cikin dauriya da kokarin maida hawayen ta tace " not at all kawai kaci gaba da
fadan duk abinda yake zuciyar ka".

murmushi yayi yaci gaba

"to ya zanyi dole na hakura cox zanbi ubarnin iyayena tunda nima tawa ta kusa zuwa
idan ban temaki ƴar uwata ba wa zai tekake ta because ni suka ga yadace dana temaka
miki But is ont support to be like that
dan naso ace first wife dina ta kasance ni kadai tasani well kar nacika ki da
surutu kina da abin cewa".

dariya Nasrim tayi tace " Allah ko wai wife kai bakayi mamaki ba ni Nasrim na zama
matar ka akan wane dalili ta yaya ma hakan zai faru ko dayake kontai nayi ko....

"Nasrim koda baki sani ba akwai wani dalili da yasa aka kawoki guna ba kwai karatu
kadai ba duba da abinda yafaru tsakanina dake akasamu cikin su Fayyat nasan baza su
hadamu waje daya ba suna da sani addinance bai dace ba kuma ƙarin gaskata abin na
gayawa Mommy abin da yafaru a tsakanin mu jiya amma ba alamun damuwa attare da ita
hakama tace muje mu sasanta kan mu an tabayin haka".?
juyawa tayi zata wuceshi ahankali ya kama dantse hannun ta".
ido ta zubawa hannun nasa da nata yanda sukayi wani machin ta dago ta kalle shi
idon sa kyam akan boobs din ta
"ka sakar min hannu na".

"Nan dan Allah ki dubeni".

yayi maganan cikin wani irin marairaicewa kamar zai saki kuka ya langobar da kai
alaman roƙo".

kallon sa ta sayayi takasa gane kan sa yana abu kamar ana canza masa tunani
bata san sanda maganan zuci yafito mata ba tace
" ```waishi me yake damunsa```
"Nan kece.
ya furta cikin sanyi da tausasa murya
"ni kuma
Nan kinki barin yayuwata ta huta kalma daya tak nake son naji ki faɗa min nasamu
salama duk da kin taba fada min batare da kinsan ni bane amma yanzu inason ki furta
min a matsayin Nasir ne agaban ki".
ganin yanda shirmene kawai acikin zantukansa kuma idan ta cigaba da tsayawa zai iya
jefata wani hali ganin yanda yake shirin hade jikin su ya
jefata halin jiya sai kawaai ta fincike hannun ta Allah ya temake ta bai reke da
karfi ba tasamu ta kubuce cikin sauri ta taka step din
shiko zubewa yayi dafe da maran sa
anan Hamza da Umar yaran Ladan sukazo suka same shi sunyi mugun tsorata da ganinsa
kwance yana faman birgima rasa yanda zasuyi sukayi ganin yana cikin ma wuyacin hali
yasa da sauri suka kira number doctor din sa dayake kwanki Aliyu yayi rashin lafiya
dr dinne ya dubashi suna da number sa suna masa bayani yace gashinan zuwa Umar ya
taba jikin nashi yace "Ya Hamza jikin bro kamar wuta wani irin nishi Nasir yake
fitarwa cikin ƙanƙanin lokaci yafita daga hayyacin sa kuka kawai suka fashe dashi
alokacin da suka ga Nasir ya suma
daidai lokacin kuma Dr ya iso dr bai sha wahalan gano matsalan Nasir ba ganin yanda
manhood din sa ya kandare temakon gaggawa ya bashi bajimawa bacci ya daukeshi anan
free parluor din suka kwana sai gabannin asuba yatashi sai asannan yasan su Aliyu
sunzo tashi su yayi a firgice Hamza ya tashi yace "yaya ka samu lafiya
Alhamdulilah".
Nasir yanuna su Umar da suke bacci yace "tashesu ku wuce masallaci nima ganinan
zuwa kuyi amfani da bathroom din palon nan dakin ku akwai baki ciki yayi maganan
cikin karfin hali tareda juyawa yana taka stepdin ahankali har yashige ciki lif
yayi cikin bathtub yarasa me yake damun ƙwaƙwalwar sa gaskiya abanza iyayensa
bazasu kawo masa Nasrim gida haka kawai wai dan tayi karatu ba kuma ma har yanzu ba
suce ga makarantar da zatayi ba numfashi ya sauke yana cigaba da tasbishi a zuciyar
sa badan ance idan ka roki Allah bai amsa maka ba ka saurari abinda zai baka wanda
sai yafi abinda ka roka awajen sa ba zai iya hakura da Nasrim ba amma ba agajiyawa
da rokon Allah halin da yake ciki ko makiyin sa bayason da fada ciki jin ana shirin
tada kikamane yasa yayi saurin karasa wankan

Nasrim itama de tasha wahala kafin bacci ya dauketa Allah ya isa ta jawowa Nasir
yafi cikin kondo maganan sa na jiya ne yake gilma mata cikin kunne
_daga ni harke mabukatane duk
Maccen da yatsun kafarda suke aware zaki sameta da ni'ima mai gamsar da namiji amma
zaki samu bata da matsi sosai nikuma hakan nafiso nafison na sake sosai yanda bazan
wahala ba_

hakan yana nufin ita jarabebiya ce akuma bude take shiyasa yawanci Agrif yake sayo
mata maganin b
Matsi kenan sake kallon yatsun kafar ta tayi numfashi ta sauke
afili tace dan adam tara yake nasha gayawa su Zahra idan sukace min ban rasa komai
ba gashi yanzu Nasir yamin bayanin da yake nuni da zan iya rasa babban abu bata san
sanda ta fashe da kuka ba inama kyan fuska na rasa

da kanta tashiga kitchen akaron farko dan abincin saya kawai sukeci tunda tazo
batayi gigin shiga kitchen din ba komai fes saide bawani isheshen kayan abinci
musamman abin zata mukata babu saide taren kayan hadin coffee kala kala

fitowa tayi tazauna a palon tana tunanin yanda zatayi ta samu abinda zata dafa
kodan yaran ajere suka shigo dasu Umar kallo daya yayiwa gefen da take ya haye sama
cikin takun isa
su Umar suna ganin Nasrim suka gane yar uwar Nasir ce dan sunsan fuskan ta alokacin
da ake zarginta da lefin kisan kai bawanda bai san fukan taba kuma sun san ita aka
aurawa Nasir sunji Baban su yaba faɗa cikin ladami suka durkusa har kasa suka
gaisheta har Hamza ta idan bai girmeta ba zasu iya zuwa sa'anni
itama tanaganin fuskan Aliyu tagane dan uwan Sadiya ne cikin sakin fuska irin nata
ta amsa tana tambayar yaushe sukazo anan suke shedamata ai anan suke weekends kawai
suke zuwa gidan
tace "balefi Allah ya temaka dan Allah ko zaku dan sayo mana kayan abinci".
da sauri sukace me za asayo rubuta musu abinda zata buƙata tayi tabasu amma tayi
tayi sukace bazasu karbi kuɗi ba da ATM din Nasir a hannun su
bajimawa sai gasu Hamza ne kawai bai bita kitchen din ba Aliyu da Umar tare suke
aikin sun ko temaka mata sosai anan suke gaya mata yayan nasu bashida lafiya
saida suka gama jere komai a kan dining table
Abdul ne ya fara fitowa da wankan sa fes
da sauri ya karaso yayi hugging din ta yace "good morning my Ammi
"morning my son ina Khaflan".?
"yana sallah waro ido tayi tace " baku tashi da asuba ba".
"bacci mukeyi bamuji asuba ba ina papa?".
shima ya jewo mata tambaya".
yana sama bari nadubo su Muwwada". tace tare da wucewa ɗakin da su Muwaddan suke
shima Abdul ya koma saman dan dubo Papan nasu

Khaflan yana fitowa ya hango kowa a dining har su Umar amma babu papa yasa yace"
ina papan"?.

wani uban harara Nasrim ta zuba masa tace "yana gidan Salamatu".
daure fuska yayi ya yakoma saman dakin papan ya same shi ƙudundune cikin blanket
barkon yaja Nasir ya dago yazuba masa jajayen idon sa yace "son ban tasheku da
asuba bako na barku ku huta ne kunyi sallah".

Khaflan bai bashi amsa ba sai hannun sa da yakai goshin papan nasa a tsorace
yace" papa jikin ka zafi ba kada lafiya ko,".

yakarashe maganan yana kara laluman jikin nasa kamar zai saki kuka

murmushin karfin hali yayi yace "ina lafiya khaf bari nasaka a kawo muku abinci
dauko waya ta ka rubuta abinda kowa yake so".

Papa Mami tayi breakfast kafito muje"


nacin yaron yasa ya tashi suka fita
Nasir yaji dadin abinci musamman irish da pepper chicken Khaflan ya kurbi
Hollandia yace "thanks Mami abincin ki yayi dadi papa Mami ta iya abinci ko".
Nasir bai dago ba yace "yes good nan danan yaran sukayi sabo dasu Umar dan sun jasu
jiki sosai daga karshe ma suka kwashesu suka fita gida yarage daga Nasir sai Nasrim
dan Rukkaya ma tare aka tafi da ita saboda ta kula dasu Musanat

Mommy da dr ya kirata ya gaya mata abinda yake damun Nasri tsorata tayi gashi ta
kira wayan sa baya picking daga karshe ma yakashe bai taba mata haka ba dan tasan
Ringing din ta ma daban yake acikin wayan sa
Nasrim ta kira Ringing biyu da tauka tana cewa "ran Mommyn Khaflan ya dade mommy
wai ni ina auta dan Allah mommy ko awaya ku hadani dashi mana ko gwaranci yamin ko
video call zamuyi ".
"ba dan wannan nakira ba ina Nasir".?
tabe baki Nasrim tayi tace "Mommy inaga yana dakin sa tun safe de ya fito yayi brea
kfast amma bai sake fitowa ba su Khaflan ma da zasu fita sun shiga wai bacci yake".
"Nasrim kina jina Eh Mommy kingade Nasir mijin kine kuma ɗan uwan da baki da kamar
sa dan gidan yan biyu na Nasir ya kafe idan bake ba macce da yake so dama ina son
ya kwantar da kaine awajen ki to hakan bazai samu ba dan haka ina umartar ki da
kije ki temaki mijin ki saboda dr yakirani ya gayamin magun gunan da yake sha na
rage karfin sha'awa yana son kawo masa illa abin ka da bature a yau din yasamo masa
mata sunfi 20 ƙi yake daga karshe ma koran dr din yayi shine ya kirani yake kayamin
na kira Nasir amma baya dauka kinga auren sane akan ki aure ba abin wasa bane Allah
zai iya kamaki da lefin hakkin sa ki kai masa wayan zamuyi magana dashi".
ahankali Nasrim ta tura kofar ta fara takawa har gaban bed din baya kai sai wasu
hotuna masu yawa da aka baza akan gadon dauka tayi daya bayan daya tana kallo
hotuan tane tana jaririya da kuma wanda ta fara tasowa har zuwa girman ta wasu ita
dashi wasu ita daya amma wanda take a babban ta yawanci tana bacci aka dauke ta
hotunan sun cika gadon gasu abaje
wani litafi wanda aka rubuta ( HISTORY N'N) tagani zama tayi a bakin gadon ta dauki
litafin page farko sunan sa tagani tarishin rayuwar sace har zuwa pages 5 a gurguje
ta dinka tsalaken karatu ta wuce shi page na 6 (*MY HALIMATUS SADIYA HASKEN YARUWA
TA*)
tagani da manyan baƙi
bin rubutun ta dingayi tarishi yaruwar tane tun daga inda
Mommy take fada masa zata haifa masa brother yace "no Mommy nafison sister irin
Humaira ni sister nakeso har inda mommy take cemasa to tayi scanning burin sa
yacika baby girl ce hugging din momny yayi yadinga salle yace mommy sunan ta Halima
sunan mommy na da tarasu za amaida kuma zamu kirata _Nasrin minallah_
nasrin minalla wata itaciya agidan aljanah wanda Allah ya albarkace ta da kamshi da
ni'iman babu mai shigar sa sai wanda yadace da aiki mai kyu Mommy sunan ta Nasrin
harzuwa inda ake haifarta da kwanakin watan da abinda yayi na bayason ganin ta
afili amma a boye yana mata zafaffen son da ko mommy bata mata inda yacire mata dan
yatsa saida shima yayi yunkurin cire nasa da kalaman nadama da yarubuta har zuwa
inda yazo mata da sunan yana sonta da suna Na'im tare da zafafan kalamai duk wani
kyauta da yake bata dasunan shine Na'im da zoben NN da yabata
Na'im Nasrim tayi soyayya da Na'im a boye tayi tayi ya bayya na mata kansa koya
yake zata yarda dashi amma yaki daga karshe tace ba mutum bane aljani ne ta hakura
tashi ta karbi Agrif din ta kawai alokacin auren su da Agrif yasha mata wanning
amma take sharewa saboda aganin ta ba mutum ba ne saboda komai na rayuwar ta kamar
atafin hannun sa yake idan yana zayyano mata abu game da kanta ko ita bazata iya
rikewa ba daɗin daɗawan ƙara tsoron sa kenan komai yasani game da ita
kuka taji ya kuf ce mata inda taga halinda ya shiga adalilin auren ta da Agrif

amma akasan ranan aure ya rubuta


kalamai kamar haka

_banyin nadaman karban vaginity din kiba Allah yagani na wahalu kuma zanji sauki
idan natuna ni nafara sanin ki ina miki fatan gamawa lafiya Agrif baya daukan
wanning da bai aure min ke ba duk wanda yarasa masoyi yayi babban rashi_
sai inda cikin su Khaflan ya bayyana
yarubuta
MY BLOOD IS PASS YOUR OWN
I HAVE SUCCEED ON YOU
_ayanzu zaka barmin ita tunda gashi Allah yabani raboda ita_

sai randa aka haifi yaran da yarubuta

_Allah mezan cewa yara ukku idan ka gurfanar mu agaban ka suna neman hakkin su na
samosu danayi ta kazantaccen hanya nasan de aduniya asirina bazai taba tonuwa ba
saboda nasan halin dan uwana bazai taba tona asirina ba lashira nakeji_

bari tayi tasha kukan ta afili ta furta dole hausawa suce girman kai rawanin tsiya
da kafurta kana sona tun farko hakan bai faru ba
ashe kai ne Na'im
bazata taba manta irin kalaman sa da yake rikita mata kwakwalwa ba
kullum ta kwanta sai tayi mafarikin kalaman Na'im kamar yanzu yake rubuto mata
rufe litafin tayi ta fara tariyo kalaman nasa
_Nan ta yayama zanfara define dinki ne Bri fleey yar gayu ce mai aji hankali
nutsuwa gata da golden voice idan na canka daidai kina da manyan idanuwa da dogon
hanci kina da dimple na ban sha'awa kina da iko da isa ga dan karen son kwanin da
son asan sani Na'im yana zama raggo agaban ki kwarjinin ki ya janye nawa my Nan_
_honey you re beautifull nothing less nothing more_

_duk dama nafiki kyau amma kema naki kyaun daban ne idan zan fadi gaskiya you are
beauty kina da kirki very friendly baki da matsala ko kadan gakiya ni muhammad
idan na sameki zan iya cewa karshen burina kenan_

amsan da take mashi take tunowa


_a ragwaye bansan wane matsayi zan baka ba gaskiya jaruntan ka akwai rauni ka
bayyana kan ka_

_suffarka ko idan zan iya hasasowa zan iya cewa kai farine kyakkyawa dogo
ina hasaso voice dinka zayyi zaki kamar yanda yake kyau a rubutu bazan iya cewa ina
son ka da soyayya ta aure ba sabo na riga na bawa marar tsoro amma zan iya cewa
ina son ganin ga koda so daya ne
ahalaye nasan zaka iya zama mai isgilanci idan akayi duba ga kalaman ka zakayi iko
da nuna isa son a girmamaka_
amsar da take bashi kenan
shiru tayi tare da furta
*NA'IM*.........
Na'im tayi ta maimaitawa
razananun idanuwan sa ya watsa mata cikin firgici
yace "NA'IM dafa kansa yayi yana maida kansa ƙasa alokacin da yafito a bathroom
yaga littafin sa a kan cinyarta
meƙewa tayi ta ƙaraso gareshi har ta karkata kai zata masa magana ya hade rai tare
da fige litafin sa ahannun ta
"waya baki izinin shigo min ɗaki da kika dauka min litafina".
ya tambaye ta da muryar da yasan zata razana
"da farko de mommy ce ta turoni littafi kuma suna na nagani na bude kuma ina
tuhumar ka da yin wasa da hankalina Nasir ko nace Na'im".

nuna mata hanya yayi batare da yayi magana ba yace "get out from my room

ya furta furucin ne ba alaman wasa a face din sa a Nasaran sa sak cikin dauriya
itama ta daure fuska
tace "Mommy tace na kawo maka waya"..
ta karashe maganan tareda ajiye masa wayan a bed seat din sa ta juya cikin takunta
na isa ta yanda zata fita da duk kan imanin sa yana kallon ta kamar ya bita ya
hadiyeta yahuta sai da tafice yaji towel din da yake daure a kugun sa yana shirin
kuncewa ya kallin yanayin sa ya girgiza kai
yace ".Allah ya isa insha Allah zanyi aure sai kinyi mamaki sai nayi sex da matata
agaban idon ki sai na tada miki hankalin da ko baza goma kikayi sex dasu bazaki
gamsu ba sai kinsan a maza akwai mazaje sai kinzo ki fasa kuka a gabana akan nayi
sex dake bana yafiya sai na rama kuma dole na aure ki sai kinji abinda naji sai
kinji kishin da naji asanda kika kaiwa Haruna kan ki da sunan matar sa,'.

sosai yaran sukaji dadin yawo dasu Hamza sunje market yamusu sayayya duk abinda
yara zasu bukata irin su ball keke camera games da sauran su
matan kuma teddy duna masu kyau
sai dare suka zo
haka masu aikin gidan suka dinga shigowa da kayan dai-dai lokacin da Nasrim ta
fito dan ta shiga kichin dan daura musu abinda zasu ci amma ta gansu da takeaway
niƙi_niƴi da gudu Musanat tazo ta faɗa jikin Nasrim
tace "Mami munyi yawo sosai uncle Hamza ya mana sayya".
murmushi Nasrim tayi
tace "kun bawa su uncle din naku wahala ko my daughter balle su Zeenat masu bakin
shan zaƴi "
. turo maki Zeenat tayi
Khaflan yace "Mami Papa ya tashi kin bashi abinci yayi maganan batare da wani jiran
amsan taba ya haye sama cikin sauri dagani ya wuni da son yaga papa din na sane

Nasrim ta kalli su Hamza tace "yau kunyi wunin rikici ga Musatat ga Khaflan da
Zeenat basaji nasan de Abdul da Muwadda da Ummda lafiya lafiya".
Umar yace "ai ko Khaflan duk yafisu daɗin zama ga hankali da saurin sabo fada ai
idan basu bashi girman sa bane yakeyi ni wllh yaron ya burgeni yana da takun girma
sosai".

murmushi Nasrim tayi


tace" wane girma zasu bashi bayan Abdul da Musanat da Muwadda duk sun girmesa dade
ya tsayar da ikon sa akan kannesa Ummda da Zeenat yafi".

cikin mamaki su Umar sukace wai dama sun fishi".


Nasrim tace " Eh Musanat da Muwadda twins ne sun fishi Abdul ma yafishi".
Hamza yace "dan Allah Aunty kar a dinga fadan hakan a gaban su wllh yana
controlling din su sosai kuma idan an fashimceshi akan gaskiya yake ban taba ganin
yaro da halin manya kamar saba komai nasa da banne".
tabe baki Nasrim tayi tace "duk wanda zai ce halin khaflan yayi to bayyi dogon zama
dashi bane yan zude dinner far dan abinci rana ma ina gani nayi asaran sa kunyi
nisan kiyo gaskiya".

Aliyu yace "gaskiya is okay Hajiya Aunty kema gashi keda yaya munsayo muku a binda
kukafi so zabin Khaflan ne".

Nasir kam bayan ya gama juye juyen sa tukun ya dauki wayan Nasrim tabe baki yayi
ganin hotunan Agrif ne kala kala yana gilmawa ajikin screen akwai password a wayan
sunan ta yasaka amma bai bude ba yasake saka number wayan ta yaki bude wa yasaka
sunan Khaflan Zeenat Lil Agrif bai bude ba kawai sai ya daura a compute din sa
atake ya nuna masa password din
4 Decembae 2018 yagani shiru yayi yana tunowa wane rana ne kode haifuwar lil Agrif
ne no yace tunowa yayi ashe ranan muruwar Agrif ne numfashi ya sauke yace shine
ranan da bazaki manta dashi ba kenan number Mommy yasa yayi kira kawai sai yaga
tayi saving da Mommyn bayahude,
murmushi yayi yana gyada kai har sanda yaji Mommy tana cewa "Nasrim yaki karba ko".
"Mommy inba keba ba wanda ya isa ya damen da kira 12 miss call haba".
ajiyar zuciya Mommy ta sauke na jin dadin muryar sa tace "to my dear da har zanyi
ta kiran wayan ka kana cut call dina bayan Dr ya kirani yamin duk bayani amatsayin
kana doctor bai kamata kayi ta shan abinda kasan zai maka illaba kasan illolin shan
maganin amma kake afawa to ni ina bukatar jikoki masu yawa agaba".

"dakata Mommy nafa gaya miki matsala ta kuma kina da karfi da ikon mallaka min
abinda nake son kinki ya kike son nayi kinsan halinda nake ciki ne ko kuzo ku fitar
min da tsohuwar bazawaran nan ko wllh komai ma yafaru
wllh Mommy Khaflan ma yana son hadin mu kodan jinina ne jikin sa yabashi ina
bukarar Mamin sa inaga har amafarki yayi wai an aura min Nasrim".

"Nasir nakasa gane kai wane irine ita fa macce mulkin ka izzar ka duk baya ɗaɗata
ita de kawai ka kula da ita amma kakasa ganewa".

"Mommy har kuka nayiwa Nasrim na durkusa mata amma danaga tana neman raina min
hankali kawai sai nace acikin maye nayi wllh Mommy tanada taurin kai so nikam so ya
zame min guba".
Mommy tace "duk taurin kan nata batayi kama ai da kabari a hakurin daka bata da
yanzu tazama matar ka".
"wllh Mommy bazan kwantar da kaina ba nifa duk duniya bayan ke bawanda na taba bawa
hakuri amma ita nabata take raina min hankali ina rokon ta tayarda adaura mana aure
tana raina ni nifa bawanda nataba roka yaban abu idan ba Allah ba bana rokon kowa
sai Allah amma na roki shegiyar yarinyar nan take raina ni wllh bazan kara bata
hakuri ba aurene sai na aureta dole kuma wllh sai ta gane kuren ta'".
"shikenan Nasir naga ta inda za ayi auren bazawara a dole amma na haneka da kar
kasake shan maganin da zai maka illah na gaya maka wllh zanyi mugun bata
maka..........

da sauri ya kashe wayan tun kafin zuciya ta ingizo sa ya gaya mata maganan da zai
zo yayi danasani

Mommy itama ranta yayi mugun baci da halin sa awannan karan amma de abin da tasani
tasan bazai sake shan maganin ba tunda ta hanashi

Hamza ya ƙira Khaflan suka fita compounds ya kallin yaron yace my big boys kasan
me da kaje dakin papa meyakeyi".?

Khaflan yace "uncle yana waya da Mommy ne wai Mami bata son sa nifa yanzu haushin
Mamin nan nakeji dama ta tafi".

Hamza yace "Ah Ah kadena haka ba acewa Uwa haka Allah zai kona ka kasan abinda yasa
na kiraka nasan zaka iya kaje wajen Mami kace papa yana kiranta tana shiga dakin
nasa kaja komar ka kulle ta ga key din nan naciro Mami ta kwana awajen sa kaga zata
kula dashi bashida lafiya jiyama mu muka kula dashi yanzu mukuma tafiya zamuyi kaga
ba dadi barin marar lafiya shi daya kamata dabara kaji".
Khaflan ya tafa da Hamza yace "good idea my uncle zan rufeta a ciki".

Nasrim tagama shirin ta na kwanciya cikin sleeping dressa din ta mararar nauyi
wanda tsayon sa ya tsaya mata iya cinya daya ke pick color ne sai ya haska skin din
ta sosai tana shirin jan blacken taji anan murda handle din "Mami papa yace kizo".
"yana ina"?
"yana dakin sa".
ya bata amsa a ta kaice tare da juyawa ya fice".
"Khaflan Khaflan". tafara kiran sa amma yanuna kamar baiji ba yayi gaba dogon tsaki
taja tace "ƊAN GODO".
dogon shijab dinta da tayi sallah ta dauka ta daura akan sleeping dress dinta ta
saka flet din takalmi da take amfani dashi a daki ta fita
takun da mai wuce shida bane yake saka ka da dakin nasa daga nata Khaflan dayake
leken ta a dan lungun daya dakin yana ganin shigan ta yazo yayiwa kofar key tareda
barin key din ajiki ya ɗanyi karan cin na sara yafita da kudu wayen uncle Hamza
yamasa bayani tafawa sukayi tare
yace ''to good night su bro suna jirana a mota je ka kwanta kar ka manta da
adduar".
"oky thanks my uncle kaima kar ka manta da karan ta li'ilafi bayan gama Addua yana
kuɓutar da bawa daga aikata shirka".
Hamza girgiza kai yayi yana matukar mamakin hankali da wayon yaron ya wuce duk
tubanin mai tunani

Nasir yana zaune yana duba wani aiki da yazame masa dole acikin laptop din sa yana
kan gado yarake wutan daki sai na bacci dayake a gefen gado yaji an murda handle an
shigo kafin ya dago yaji sanyeyen kamshin ta yabigi hancin sa bai dago ba yaci gaba
da aikin sa itama batayi magana ba tunda ai yaji shigowar ta kawai sai ta tsaya
kallon sa adan hanken da yake gaban sa yana aikin sa kamar bai san an shigo ba
azuciyarta tace Allah sarkin halitta ka halici wannan bawan naka da kyau na daukan
hankali wani irin kwantaccen gashin da yake kirjin sa wanda yahade da farin fatan
sa yabada wani kala na daban yanda yake baza kyawawan idon sa akan laptop din dole
yatafi da imanin kowa shagala sosai tayi da kallon sa neman masu irin kyan sa take
takasa tuno wanda ya kaishi gaskiya bataga lefin shiba dan yaji da kansa Allah ya
masa baiwar kyau
Nasir ganin sai fara shirme yake saboda kamshin turaren ta da ya gama rikita shi ya
rufe laptop din ya daura akan bed seat ya dauki cup din coffee sa ya masa ya
jinginu da fuskar gadon ya fara kurban coffee din sa cikin nutsuwa fuskar daure
tamau
Nasrim a zuciyar tace wai shi bayajin kunyar zama daga shi sai boxer ne
batasan afili ta fada ba kawai sai ji tayi yace "ke kuma gaki jarababbiya ko to
kwalelen ki wllh ko ciwon kai nayi ke zan kama dan dama ai maita basai ka gadaba
" .
ya karashe maganan yana ajiye cup din tare da jan blanket sa".

"kana da daman da zaka kirani ka gaya min duk abin da kaga dama gidan kane ikon
kane ina waya na idan baka da abin cewa".?
wayan nata dayake kan seat ya nuna mata tana zauka ta danna screen din kawai sai
taga ya canza hotunan Agrif dayake fuskan wayan ya daura na Khaflan bude wayan tayi
tana shirin shi yaki buduwa an canza password din kamar zata tambaye shi amma ta
fasa tayi hanyar fita tayi tayi kofa t
yaƙi buduwa juyowa tayi tana gallan sa shima ita yake kallon azuciyar sa yana cewa
lalle wannan tacika yar rainin hankali ta tabbara jarababbiyar ce kenan harda
rufesu a ɗaki

"zo ka budin min".


tace a ta kaice
"ni nashigo dake ko ni narufe". yace cikin zafin sa dan yafara kosawa da ganin ta a
gaban sa dan yasan ba zai iya control din kansa ba".
cikin sanyi murya tace "dan Allah Yaya ka budemin nafita d.
"stupid". yace tare da ture barkon ya tashi
da sauri Nasrim ta sun kuyar da kai ita ji take kamar bata taba ganin namiji a haka
ba handle din yazo yaja yaji a kulle ransa ne yaji yayi mugun baci me yarinyar nan
take nufine ne bata tausaya masa bata duba yanayin da zai iya shiga
gaba taya yanayin sa ya canza yajuyo yana kallon ta itana shi take kallo da sauri
ya janye nasa idon
yace "Nana kinsan kina da sha'awa na rokeki da Allah a daura mana aure kika ki
gashi kina son jefa rayuwa ta cikin halaka wato saida kika cire key din kika maida
baya kika za kofan ya kulle mu yanzu ya kike son nayi".
wllh ni bansan zai kulle ba kuma ban kula mukullin yana baya ba".
ji yayi kamar ya bugeta amma sai ya wuceta ya hau kan bed yayi kwanciyar sa batare
da yaja blanket din ba Nasrim tajima awajen a tsaye tana son tambayar bawani key
dinne a daki amma ta kasa har ta gaji da tsayuwar ta karasa kan kujera three sitter
ta kwanda dan mugun bacci takeji amma jin ta cikin shijabi yasa taji kamar an shaƙe
mata wuya tasan idan bata cire shijab din ko numfashin kirki bazata iya jaba dan
bata iya kwanciya da shijab shaƙe mata wuya yake kallon inda yake tayi sama yake
kallo ba ita ba da sauri ta cire shijabin ta lulube jikin ta dashi saboda sleeping
dress dinta dako rabin gwaiwar ta bai rube ba gashi da mudeden wuya kuma hannun
shimi ne dashi ajiyar zuciya ta sauke ganin bai ganta ahaka bajimawa taji bacci ya
dauke ta
Nasir da sarai ya ganta harma ya gama riki cewa bacci yaƙi zuwa idon sa kuma ya
kasa dauke idon sa akan ta har tayi wani irin juyi sai ga shijab din ya sillibo
kasa rigan yaje mata iya cikin ta da Allah yasa ma tana da fant amma shima wani
yagulguli ne da sauri Nasir ya rinse idon sa cikin wani irin yanayi da yagirmi na
da mekewa yayi kamar an mintsine shi ahankali ya taka gaban ta ya tsaya jiyayi tana
faɗan wasu magan ganu kamar tana mafarki ahankali ya sugunna yakai kunne sa wajen
bakin ta
jiyayi tana cewa

"Humme ya hadu ya hadu amma kirman kansa bazai bari nadin ga jina a jikin sa ba
idan narufe idona shi kawai nake gani nagaji da mafarkin sa kulllum sai nayi wanka
yafi sau nawa inde zan zurfafa tunanin sa sai nayi wanka ina son sa ina son
kasancewa dashi bansan macce tana filling namiji a gani da ido ba sai akansa wllh
jinake kamar na maidashi cikina anya zanjira har sanda zai furta min so naga sirrin
sa ɗazu wllh Mommy tayi gaskiya tun ina ciki yake sona".
"Nana ai ai dama nasan ke kina cikin mataye masu zafin filling zan temaka miki
kibar maganan sonki najima acikin sa".
ya furta maganan cikin makoshin sa dan bayason tashin ta yaji dadin mafarkin nata
sosai dama Mommy ta taba cewa Nasrim idan tana mafarki sai tagama fadan abinda yake
cikin zuciyar ta da mafarkin nata afili

ahankali yasa hannunsa yaja rigan nata bai sha wahalan cire rigan ba dan yana da
faffadan wuya dama ko bata kwanciya da bra dan shiru yayi yana kallon ta duk wani
ilashi rin jikin sa rawa yake gefe guda yana jin tsoron Allah zina zai sake ai
katawa Allah zai sake tsabawa meye Allah bai masa ba zai butulce ya aikata abin da
ya haramta masa Allah ya basa kyau yabasa hankali ilimi dukiyar da mutum sama da
dubu goma suke karkashin sa aduniya yasan mutane sama da miliyoyi ne suke sha awar
sa akullum godiya ya kamace shi yayiwa Allah ba butulce masa ba ahankali ya dauki
wayar Nasrim da yake hannun kujeran daƙer ya danna number Mommy
Mommy tace "Nasrim lafiya kika kira iyanzu nasan acan dare yayi sosai mu anan gari
yawaye

cikin wahalallen muryar da ko maƙiyin sa idan yaji zai tausaya masa


yace "Mommy menayi muku kuke son jefani halaka Mommy idan kunsan baku yafenin lefin
da nayi ba meyasa kuka sake jawoni cikin rayuwar ku Momy kun jefani tarkon da bazan
iya kuɓutar da kaina ba Mommy ayanzu gata agabana a sirara idona yana kallon haram
Mommy itama tanaso ita takawo kanta kuma amafarkin ta tafada mommy dole cikin biyu
ayi daya ko mu sha maganin da zamu samu nusuwa ko mu aikata tsabo mommy kin bani
umarnin kar nasha magani zan iya aikata komai zan iya kuɓuta daga kowane tarko
banda tarkon sha'awa ............

da sauri Mommy ta dakatar dashi da cewa Ba haram kake gani ba halak din kace Nasrim
matar kace an taura muku aure tun kafin a kawota gareka aimu ba kafurai bane da
zamu hadaku gida daya amma dan Allah banason ka kirani da safe kana zazzaga min
rashin kunya ba komai zaka dinga fadamin ba duk dani ce ada na koyar dakai fadamin
komai naka amma banda sirri tsakanin kai da matar ka wannan tsakanin kune kull ka
gaya".

ta gashe wayan tana murmyshi dan tasan sai ya kira yace akayi kaza akayi kaza

Nasir ji yayi anya ba mafarkin shima yake ba wai shine ya mallaki Nasrim
cikin......

*mu hadu a pg 36 wanda zai zomuku a gobe insha Allah*

*BJ*

[4/8, 1:49 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE*


(```Rikicin Babban Gida```)

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*

```Marubuciyar```
*DAMA TA*
*AMFANIN SOYAYYA*
```NOW```
*FURUCI NA NE*

*_________________________________*

✍🏼
*AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATIO

36

ahankali ya sa hannu sa ya tadata zaune


yace " Nana ki tashi Nana open eyes cikin ɗan gigin bacci ta bude idon ta
"Nana kina jina kinsan ni mijin ki ne kinsan an halak tamana juna kuwa kinsan yanzu
ke matata ce? ".

yayi maganan cikin wani irin voice da yayi kasa very golden
da sauri Nasrim ta bude idon ta cikin in ina
tace" inji wa".?
"Mommy ce ta fadamin yanzu da gaskene sun moye bana ne dan mu sasanta kan mu".
"tabe baki Nasrim tayi tace "sai me ai gwara da basu fada maka ba dan ba farin ciki
a auren guzuma bazawara kana ɗan yaron ka dakai".

saukowa yayi ƙasan cushion din ya zuba gwoiwunsa cikin cool voice din sa fuskar
dauke da smile
yace " hakan na nufin kinsan ke matata ce kika bari nake ta gaya miki abinda yazo
bakina kika bari kike cutuwa bayan kina buƙata
ta
daga yanzu ni naki ne duk abin yake jikina kiyi yanda kikeso dashi...

mekewa yayi tsaye yana taku tsabagen murna manhoon nashi ma komawa yayi ya kwanta
lif kamar babu ajiyar zuciya kawai yake saukewa yana safada marwa
shito ta ina ma zai fara godiya ga mashalicin shine arayuwa bai taba farin ciki
kamar yanzu ba bai taba sanin ana farin ciki idan mutum yasamu abu irin yanzu ba
yaƙasa duƙawa yayi sujjadan shukkuran saboda yasan bashida tsarkin da zayyi hakan

sake zubewa yayi a gaban ta yakama hannun ta yana faza idanuwan sa da kana gani
kasan sun cika da farin ciki
"am happy Nasrim kema haka ni nakine my Nana idan acikin wata duniyar muke ba tamu
ba dan Allah kar mu koma idan mafarki ne muzar ce dan Allah nasan kina sona amma
dan Allah ki ɗan kara koda rabin wanda nake miki ne Nana andasa sone cikin zuciyar
mutum biyu har idan daya ƙalbi bai so daya ƙalbi ba so bazayyi armashi ba dan Allah
kiyi magana dan nagane addua ta ta karbu duka nayi sa'an mallah kar ki a matsayin
mata saura ki soni".

tunda ka hadani da Allah saboda girman sa


naji ina son ka tun a dazu da naga sirrin ka naga irin wahanan da kasha akaina
cikin kowanne second nauyin ƙirjina sake ƙaruwa yake bansan inda zuciyata zata
rinjayeni ba naso na daure amma gangan jikina da zuciya tafi rinjaye
amma kamar lamarin da sauri naso naja ajina amma zuciyata ta kasa bani karfin
gwaiwa jinake kamar an dauramin wani dutse ne a zuciyata I'love you too karka cutar
dani saboda kasameni araha kazame min Rujulussalih
abin yayi sauri yayi sauri".
ta karashe maganan cikin sakin kuka

hannunta dayan yasake kamawa yace " bayyi sauri ba my Mata kinsan tsowon lokacin
dana dauka ina rokon Allah ina sadaka duk yautar da zanyi ko sadaka inayi ne akan
cikar burina kuma ashe Allah ya cikamin shi kusan tsawon sati biyu batare da sani
naba anyi surprise dina zan zame miki miji nagari koda zaki dinga yankan naman
jikina kullum my queen kishiga bathroom dina kiyi shower ni zan shiga dayan nayi
zamuyi sallahn godiya ko na daukeki ne my first wife".?
"zan tayi da kaina". tace

awannan daren bata bakine fadan irin soyayyar da Nasir ya nunawa Nanar sa bacci
bayyi gan gancin doso inda suke ba sai bayan sunyi sallahn asuba

tun akan sallaya tafarajin bacci saida yakai karshe ayar da yake karantawa ya maida
Qur anin ya dauke ta cak ya kwantar da ita akan gadon cire mata shijabin da
jallabiyar sa dayasaka mata tayi sallah ahankali ya maida gashin ta daya bazo kan
fuskan ta bude ido
tace "kuma haka zan kwanta ba komai ajikina?'.
yatsan sa daya ya daura abakin sa alaman tayi shiru tare da jamata blacken din iya
wuyar ta bude ido tayi ta jefa cikin nasa ahankali ta furta
" shukuran."
smile ya sakar mata tare da kanne mata ido daya
yace " will find out".
itama tattaurar murmushi ta sakar masa
tace " thanks".
tareda jan idonta ta rofe
yajima yana zaune yana kallon ta gaba daya kan sa yagama kullewa shiyama rasa
mezayyi dan moment na farin cikin da yake ciki yagama dauke masa komai gaba daya
kansa a mugun kulle yake basira ta bace masa bat Mommy ya kamata yagayawa saide
tayi waning din sa karya kuskura ya kirata arayuwa itace abokiyar shawaran sa Agrif
ne ya fado masa sai shi da yana nan da shi zai ƙira ahanlali ya furta Allah yajiƙan
ka ɗan uwana
daukan wayan sa yayi Aliyu amininsa ya kira
Aliyu yana dauka yace "ran manya ya dade".

"Ali ya kake ina my sake name da my daughter da Mamar su".?

dayake firs born din Aliyu mai sunan Nasir ne kuma Aliyu yana auren Ameera yar
gidan dr hafsa ne dan gidan dr hafsa Ayman kuma yana auren Zahar wanda ta girma
dasu Nasrim awajen Mama

Aliyu yace " muna lafiya".

" am dan Allah Ali idan wani yabaka farin ciki kamar so da abu mai daraja me ake
badawa wllh bansan me zan bata ba komai yayi kadan banida abinda zan bata".
"Aliyu yace "so dame ta baka kafin na yanke shawaran abinda yadace kabata".

tsaki Nasir yaja


yace "kamar idan macce ta faran ta maka sosai a first night".
wani irin dariya Aliyu yasaka kai maza sun shiga hannu ni dama nagayawa mommy
zamuyi wining akan ka zaka shiga hannu Nasrim zata canzaka da soyayyar ta wai
wayaga goga a hannu yasake kecewa da dariya

tsaki Nasir yayi yana shirin kashe wayan Aliyu


yace "garka kashe wayan nan dole kanemi shawara agun masana irin mu dan wannan ba
business bane balle kace kanada karshen sani akan sa
da farko de ba wani abinda zaka bawa wanda tabaka wannan kyautar ka burge ta
especially ma macce irin Halima da batasan meye rashi ba duk abinda ka bata bazaka
burgeta ba abinda take bukata shine kasota ka faran ta mata ka nuna bakada wani
damuwa sai nata bukar ta tafi komai mushin manci macce tafison kanuna mata so
really yafi duk wani abu na duniya da zaka bata zata iya zama dakai koda adokan
dajine kudin ka murkin duk baya tasiri akan macce..
Sosai Aliyu yabashi shawarwari game da yanda zayyi ya dulmuya tunanin macce

kafin ya kashe wayan ya kwanta bacci mai cike da mafarkai masu dadi

yarigata tashi duba agogo yayi karfe daya na rana daukar ta yayi cak sukayi
bathroom

anyi mugun ɓata lokaci a cikin bathroom din nan tarigashi fitowa dan korata yayi
acewar sa bazai ita wankan tsarki ba in bata fita ba
rasa wane kaya zata saka tayi
daga ita sai towel kawai sai ta tsaya kallon gadon yanda yake awani hargitse ita ta
inama zata fara gyarashi murmushi tasake tunowa da abubuwan da yafaru akan gadon
cikin farin ciki ta faɗa gadon tafara wani irin juyin dadi itace kuwa itace yau
tabawa wani kanta ba Agrif ba kawai sai ta saki wani kukan da batasan dalilin sa ba

yana kallo yanda take sakin kukan tayi zaman dirsham a tsakiyar gadon

Zuba mata razazanun idon sa yayi cikin kidima yace " im so sorry please se tell me
about your problem if you don't want me to cry too please my Nan"?

fadawa jikin sa tayi


tace "ni ba wani abunda yake damuna sai farin ciki son kane ya ke shirin fasamin
zuciya my hear and make him become my partner in the paradise my heart .
shima cikin kuka yace
"I love you so much honey I really love you..

sake ƙem ƙeme shi tayi still de cikin kukan tace" and I love you too, my husband
cikin kowane second zuciyata wani irin bugawa take da son ka
I love you too RUJULUSSALIH".

shima kukan ya sake


yace "bansan jin dadi ba sai jiya dana sameki bansan cikar buri ba sai jiya bansan
farin ciki ba sai jiya ban taba sanin daraja ba saida na sameki cikin awanni 12 kin
sake dulmiyar da tunanina Nana idan kina da wani buri a duniya ko ma meye ki fada
zan biya miki".

"Nasri banida wani buri da yawuce kasoni bilkakkin banida wani burin da ya wuce
narayu da dan uwana da banida kamar sa."
hannu yasa yana dauke mata hawayen tare da dauke nasa ma
yace "inde kula dakene zaki sameni fite da yanda kikeso and forever".

tashi yayi ya bude wodrop shiru yayi ya bin kayan ciki da suke lanƙaye kamar a
shago sai kuma ya juyo yace "Nana.
ɗago kanta tayi batare data amsa ba
"wane kaya kike son ki gannin dashi".?
sun kuyar da kanta tayi tana murmushi
numfashi ya sauƙe ya ƙaraso ya zauna tareda jawo hannun ta yana murzawa can cikin
maƙoshin sa yake fito da sautin maganan yace "nifa kunya baya cikin tsarina inason
muyi rayuwa kai da ƙafa ki cire wani kunya ko kara gefe madam da NASARA kike magana
kinga kinyi dace da duk abinda nake so kina dashi ki zabamin kayan da kike son
ganina dashi".

dagota yayi suka tashi atare har gaban drower duk cikin wodrop din kaya kalolin
daga blue black marrow
Kalolin sa kenan batare da ta kalleshi ba tace "zaka fita office ne?"
"no aikin me ai sai nayi ajiya anan wannan karan 6 brother zaki kawo min ba 3 ba
kinga wancan karon 3 nawa ƙokarin ne kawai yanzu kuma da aka hada da naki kinga 3±3
kenan ".

ya ƙarashe maganan yana shafa tamulellen cikin ta

"inde bazaka fita ba ai ba layin suit yaka mata ka bude ba".

"kinsan ado nakeson na mikine.


batayi magana ba ta fara bude sauran kofofin wodrop din tayi mamakin ganin yana da
dogin kayan hausa amma ba alaman an taba saka koda dayane dan ita bata taba ganin
sa da tazarce ba
tana dubawa har ta samu wanda kayan shan iska ne zallah awajen
ga wannan ta dauko masa wani T'shirt mai yankeken hannu ja da bakin wando 3quarter
ta meƙa masa noƙe kafada yayi yace "ni de nasaba komai sai de amin ".
ya ƙarashe maganan cikin shagoɓa yana tura baki
dan Allah ka karɓa kasaka koda wandon ne gacan jallabiyar ka kasaka muyi sallah
lokaci yana shirin wucewa idan mun idar sai kacire kasa ƙaramin rigan"
itama jallabiyar tashi ta maida shima yasa wani suka gabayar da sallah ya tada
rigima dole sai tashi tayi zata saka masa kayan
yana zaune abakin gado ta dauko boxer zata saka masa kanta a sunkuye murmushi
yayi

yace "bazaki kalli baby naki ba kina tsoro ne bacci ma yake ba abinda zai miki ya
gaji."

yace tareda daukan hannun ta zai daura akai

"kai kai kai tace ".


"sorry cigaba da aikin kin my queen".

cikin nutsuwa ta saka masa kayan kansa ya kalla a mirror yace "kan ne bai taju ba".
ɗaga idon ta tayi tana kallon ƙwantaccen suman sa wanda yasha mai sai sheƙi yake
tace " haba my princess kaji dashi ina zuwa".
tace tare da saka shijabin ta ta fice da sauri
hannun sa yasaka cikin suman nashi yana kallon kansa ta cikin mirror afili
yace "NASARA Allah ka kasheni cikin soyayyar Halima mai saurin yafiya da iya
soyayya Sadiya KINFI ZAƘI ZAƘI KINFI ƘIRKI ƘIRKI KINFI TATTABARA IYA SOYAYYA KINFI
DAWUSU IYA ADO
samunki a matsayin mata babban nasara ne
NASARA NAFI SA'A SA'A"
tattausar murmushi yasakarwa kansa ya dauki
brush din ya fara taje kansa

Nasrim tana shiga ɗaki taga kiran Humairah barkatai a wayan ta


a gurguje tasaka wani riga da wando rigan yellow wandon baki dai dai jikin ta
mayafin kayan shima yellow da bakin ne sunyi kyau sosai samfurin india tayi
rolling mai daukan hankali da mayafin
tana kallon kanta duk da tayi kyau amma taso Mommy ta sako mata da dogayen riguna
da atumfofi bakayan hausawa cikin kayan sai na gayu kawai
ƙirane yasake shigowa wayar ta zama tayi a bakin gadon ganin Humairah ce
tana dauka Humairah tace "wai ni yau ina kika shigane ko duk aikin yaran ne nakira
bakiyi picking ".
" sorry Hummee ina busy ne".

"ayya sannu Nasy yara ko ga Musanat Zeenat da oga Khaflan dan idan ta Abdul da
Ummda da muwadda ne za a zauna lafiya amma ai Mommy tace wai gobe zakuzo tare shine
nakeson kizomin da sleeping dress idan kika hau zaki gani natura miki sunyi kyau
sosai kuma company mijin kine sukayi shi".

Nasrim tace "Mommy ce


tace miki zanzo gobe".

"Eh dazu muka gama waya kinsan muma mun kusa zuwa honeymoon amma akwai wani aikin
da my Hab yakeyi idan yayi free zamu zo so ina son kayan ne kafin muzo".
tabe baki Nasrim tayi
tace" idan zakiyi order kiyi malama banida wannan lokacin fitunannun yaran kuma duk
zamu korosu".

wani irin zarowa ido Humaira tayi tana durowa akan cinyar Hab din nata tacire wayan
tana sake kallon dan tabbatar wa kanta anya Nasrim ta kira ba izza ko Zahra ba *N
shillo* a rubuce ya tabbatar mata Nasrim ce
"Nasy kina son kice min har kun dai-daita da Ya Nasir".?

"sosai Humme zayyana halin Rujulussalih na ba karamin ai ki bane in zan iya ta


ƙaita harshe na zan iya cewa shi wani inuwane na musamman shi mutumin kirkine duk
yanda muke daukan sa bahaka bane nacika mai sa'a Humme yana da bawa soyaya kulawa
ta musamman cikin kwana daya yagama zautani!.

Humaira tace "Nasrim dawuri haka duk da dama nasan dole ki bada kai duk dadewa amma
banyi sammanin sa kusa ba".

"ummm Humme it surprise me too,


and i have never thought it will happened yayi sauri nima banso haka ba".
murmushi Humaira tayi tace
"am happy namiki murnar dacewa kam kiyyi dole ki kira kanki da mai sa'a".

haka de sukayi ta fira duk akan Nasir

Humaira tace "niko Nacy kun samu kunyi magana da Izza kuwa".?
Nasrim tace "rabu da Ƴar iska nasha mata magana tana budewa tagani amma ba ripple
daga k'arshema ina gani tayi blocking dina ma dan bana ganinta online bakiga jiya
a 3 brother family suna ta zance da Zahra ina shigowa bata ƙara magana ba meyayi
zafi".

" kai Nasy ban sanki da saurin fassara mutum ba kina da bada uzzuri kuma kiduba
Beloved family naga tamiki magana acan."

"ok zan duba".

Hamairah tace "yanzu misali idan akace Ya Agrif yazo da shida Nasir wa zaki zaɓa?.

wani irin faduwa gaban Nasrim yayi


amma ta daure tace "inda zai zo ai ban auri wani ba koda shikara 50 zanyi bakamar
ke da kika kasa jiran shekara 20 ba Agrif bazai dawo ba da zai dawo da yazo asan
da nake kukan ya dawo kinga kashe wayar ki zanje duba yarana".

kafin Humaira ta bada amsa Nasrim ta kashe wayan tana mek'ewa tsaye ta han goshi ta
cikin mirror yana sakar mata murmushi
hannun ta yakama yace "masha Allah kinfi kyau yin kyau matata sirrina farin
cikina."
murmurhi tayi tace "abin alfaharina Rujulussalihi kafini kyau".
ajere suke saukowa hannun su sarke da na juna tun a saman suke kallon yaran sai
faman wasa suke Abdul ne kawai bayanan Khaflan ne yafara hangosu
yace wow papa kunyi kyau kutsaya ku tsaya anan kan step din".
dasauri ya dauko camera din sa ya fara haskasu yana nuna musu yanda zasuyi
"yawwa Mami kidan kwanto jikin papa yawwa ku kalli juna yawwa kuyi kamar zakuyi
kissing yawwa Mami ɗan ɗago gemun papa kuna dariya yawwa ku ƙaraso tsakiyar palo
bari nayi setting camera sai muyi duk kan mu kai kuzo yacewa yaran so ɗaya sukayi
na dukkan su Nasrim ta shafa cikin ta tana kallon setting dining din

Nasir yace "my son ina abincin da aka kawo kunci naku ko yayi maganan yana kama
hannun Nasrim suka ƙarasa dining din shayi mai kauri yafara haɗa mata da kansa ya
fara bata duk sauran yaran idan suka zo suka faida su suke komawa kan wasan su amma
banda Khaflan sasu yayi agaba yana zuba manyance wai dole sai Nasrim ma tayi
feeding din papa
wunin ranan de da zumudin Nasir akayi shi tattali kam Nasrim tasha

bayan sun tafi masallaci itama tayi nata tasaka yaran mata agaba suma sukayi
sallan su daidai ba wanda tayiwa gyara daga nan tace suje su taya Rukayya fira

wayan tane yayi rig tana dauka taga Mommy wani irin kunya taji dan tasan Mommy
tasan komai kamar bazata ɗaga ba amma taɗaga cikin sanyi murya tayi mata sallama
tare da gaidata

"lafiya Nasrim ina fatan kin fara amfani da abinda Rukkaya ta kawo miki ban zaci
abin zai zo da sauki haka ba shiyasa ban miki komai ba amma ki dage da amfani da na
tsugunnon nan sosai shi kadai zai temaka miki kafin nan da kwana goma zakuzo bikin
Abbaty .
Nasrim Nasir mutum ne mai saukin kai idan kika iya zama dashi amma idan baki
fashimceshi ba zaki dauka yafi dutse tauri kai kiyi hakuri da halinsa
dan Allah kizama mai kiyaye dokokin sa kinji".

ajiyar zuciya Nasrim ta sauke tace


"mommy by the god grace you will thank me, but not to think I failed you mommy
zanyi duk yanda zanyi dan naga nazauna lafiy dashi baki da damuwa dani insha
Allah".
sosai mommy ta mata nasiha mai ratsa zuciya kafin sukayi sallama

haka lokacin cin abincin dare ma akaci cikin jin dadi da nishadi hankalin sa da
kulawan sa yana kan dukkan motsin
ta

bayan gama cin abinci akwai aikin da yazame masa dole yameƙe tareda
cewa please my "Nan zan barki da yara akwai wani aiki". duk ya sumbaci yara yajuya
zai hau sama Khafla
yace "papa bakayi kissing din Mami ba.."
yasalam yace a zuciyar sa akwai matsala idan yace zayi kiss nata za a samu babban
matsala afili ko bai juyo ba yace " sorry Mami idan nafito zanyi miki naki"

da sauri sauri yake taka step din har suka dena ganin sa
Nasrim numfashi ta sauke tare da maida idon ta kan abincin da spoon kawai take
juyawa

yana cikin aikin yaga kira daga Mommy ɓata rai yayi alaman shagwaba kamar bazai
dauka bade ya dauka

shiru yayi itama shirun tayi can tace "kana jina ".
ataƙyaice yace " yes".
"ina son gobe Halima da yara suzo kasan za'afara shidimar bikin Abbaty bayan nan
sai ita Halima ta koma yara kuma zasu koma School ".
"ok Mommy yara zasu je amma banda my Nan bata da rabon ganin bikin brother".
"shikenan wannan ikon kane amma a kaɗomin yara dan gidan yazama kamar kango Hajja
tana ta masifa".

murmushi yayi yace


"Hajja ta kenan akwana biyun har tafara idan sun dawo nan da zama fa dan suna gama
primary duk zasu dawo nan
Mommy kuma sai kika rufe min waya na kira na gaisheki dasafe Mommy Nana tayi Mommy
Nan dita macce ce sosai Mom....
cikin son yanke maganan Mommy tace shikenan Allah yabaku hakurin jure halin juna".

Ameen Mommy kar kiji komai if there's love you can manage with each to her".

ajiyar zuciya mommy ta sauke tace " haka nake fata Allah yasake ninka muku kaunan
juna
zaman ku tare shine kwanciyar hankali na shine fari ciki na idan na tuna kuna tare
sai naji kamar bamu shiga wani damuwa ko tashin hankali ba adduar da zan dege dayi
Allah yabarmu cikin wannan moment din mai dadin ji".

"Ameen Mommy amma kiyi Addur Allah yasake ninka sona azuciyar Halima ni kibarni
ahaka idan yafi haka to zan zama macce ita ta zama namijin nikuma inason na zama
mai jarumtan da zanfi ƙarfin gidana Mommy tana min ƙwarjini sosai".
dariya Mammy tayi tace "no ɗana bazai taba zama tace ba NASARAN KOGANI KAFI MUTUM
fa wacece Halima" .

Mommy ina sonta nefa over


Nasrim da take tsaye abayan sa faɗawa bayan sa tayi ta kafa harshen ta a jijiyar
gefin wuyan sa

wani ƙara yasa yace "washhh Mommy zata kashe miki ni kin ganta ko washhhhhhhh".

Mommmy kashe wayan tayi tana murmushi dole ta dage da addua da sadaka Allah ya
barmata yaran ta abin Alfaharin ta cikin wannan yanayin

*bayan wata 6*

cike da mamaki Nasir ya ware idanu shi yana kallon Dr din with low and matured tone
cikin wani irin yanayin farin ciki
yace" ciki u mean wife is pregnant".?
Dr yayi murmushi yana meƙa masa shedar gwajin
cikin sauri ya karɓa ya bude tareda ware idanuwan sa akan takardar
cikin wani irin farin cikin da bai sanda shi ba ya daga hannuwa sama yayi godiya
yajiya ya dubi gabar yayi sujudur shukur
yace " Ya ilashi im blessed".

ya meke ya nayiwa dr godiya kamar shi yabashi cikin yakeji

manta da driver yayi yafada mota da kansa ya bara tukawa yana mai maita
Alhamdulallah security din sa suka rufa masa baya tun a free parlour ya fara zan
baɗa mata ƙira
"My Nann..
Nasrim da take shirin kwanciya taji ƙira kamar daga sama dafe kanta da take jin
hajijiya tayi da sauri ya ƙaraso gadon yana hayewa ya rungumota yace " bansan da
bakin da zan gode miki ba NAN tunda kika shigo rayuwata kike haska shi da farin
ciki NANA....

ya sauke numfashi a hankali yana shafa cikinta yace kinsan inada ajiya har na wata
2 anan meyasa kika ɓoyemin dama nace wancan watan banga period din kiba kikace
kinyi da ina chaina meyasa kika boye min".

"soboda banso hakan ba banso na samu ciki dawuri haka ba".

take moment din sa ya canza


yace "but why did you say all that Nana ".
Nunfashi ta sauke
tace " saboda ina son in huta ta mijina ciki reno takura ne kaga fa yanzu aiki ya
hanaka muje Nigeria Mommy sai fada take naki komawa ina missing gida musamman Hajja
da tunda nazo ban ganta ba maganan
honeymoon ma kamanta dashi ina son nayi yawo".

"Nana ciki da reno bazai hanamu komai ba iyaka ki haifune fa mukaiwa Mommy tayi
mana reno idan yafara girma mu karbo kayan mu maganan aiki kiyi hakuri da yanayin
mijin ki shi mai nemane ina da mutane sosai a karkashina wanda dani suka dogara
mutane da bansan adadin suba idan ban nema ba yazanyi ni nasan idan dan ni da
family nane iya abinda natara ya ishemu to Al'umman da suke ƙasana sunfi dubu goma
su zaki gani jinin mu jinin nema ne aciki aka haifemu aciki zamu tafi ke kima
godewa Allah kina ganina kullum Mommy fa ada sai tayi wata shidda bata saka Abbana
a idonta ba Mommy batasan dadin aure ba sai da ta auri Daddy
maganan Hajja kuma insha Allah cikin satin nan zakigan su harda Ta soro ma baza su
tafiba sai kin haifu sai mutafi can muyi suna
cikin murna Nasrim ta ƙen ƙeneshi ".

Humairah ta kalli Nasrim tace "yanzu kina nufin har kin samu ciki ni ina nan
gaskiya keda Izza akwai haɗama itama wai cikin wata shida ita kamma daga zuwa ta
samu dagaku har mazajen ku jarababbu ne".

dariya Nasrim tayi tace "Allah sarki Rujulussalih na a na maka fassara a bai bai
wllh Humme Rajulu na bashida wani jaraba ga hakuri idan kina neman jarababben kika
samu Yaya Agrif to an rufe kinsan halitta halitta ne shi Nasir yana da dogon
manhoon tare da kauri dawuri yake samun nutsuwa yakuma kamsar da macce cikin
nutsuwa da jin daɗi amma Agrif abun wani dan firit gashi bawani tsawon kinrki sai
dan karen jaraba da ƙarfin tsiya ayi ta fama kafin a gamsu".

Hummee tace "to yanzu kina nufin Agrif da Nasir ba halitta daya bane kenan gashi
kuma atsowo kusan tsayon su daya ashe daga ciki da ban banci to cikin su wanne yafi
Nide da Kamal da Zarrat duk kusan halitansu daya amma gaskiya Zarrat yafi Kamal
jaraba amma ni banji wani ban banci ba duk kan su balefi".

"to idan macce ta kasance mai zurfi tafi son mai dogon halitta idan kuma ba mai
zurfi bace tafison mai gajeren halitta musamman idan macce ta kasance mai ƙoƙo anfi
samun macce mai ƙoƙo a dogin mata gaskiya especially ma mai dan jiki"?.

"me ƙoƙo kuma".?

Nasrim tace"
ƘoƘo wani dun kulillin namane acan cikin zurfin macce yana da wani kofa wanda idan
namiji yasamu nasaran jafar wannan ƙofar to zai gigice kuma zai gamsu cikin nutsuwa
kuma duk wanda ta dace da ƙoƙo zaki sameta mai ɗumin ƙasa kuma tana cikin jerin
mata masu sha'awa amma yawanci mata suna dashi kuma namiji mai dogon zazzakarine
kaɗai yake cin wannan moriyar"
Humairah tace
"ummm towai ni Nasy ina kike jin irin wannan abubuwan nagade tare mukayi karatu
muka tashi amma bansan ki da irin wannan ba sai zuwan nan nawa na ƙaru da abubuwa
dayawa acikin mata ayanzu ni nasan ya nake wanda yakamata kowacce macce tasan ita
wacece acikin mata dan tasan matakin dauka nide bansan inda kika samu wannan
lassien din ba".

"kin manta mijina doctor matane fa hakane ya kamata ace maccce tasan a ajinda take
wata matar tana da matsi wata kuma a bude take wani namijin tana son macca ta tsuƙe
wani kuma yana son yaji yasake sosai kamar yanzu ni Agrif kullum yana cikin cewa na
tsuke har da kansa yake kawo min maganin matsi amma Nasir kuma yafison yajisa a
sake".
awashe garin Humairah suka koma ita da mijin ta
Nasir duk wahaɗin da mommy tayi tabawa Humairah ta zomata dashi karɓa yayi ya zubar
wai shi yafi sonta natural haka saide idan ta haifu idan yaji da canji shi da kansa
yasan matakin dauka

bayan kwanaki ukku Hajja da aminin ta Ta soro suka sauka agidan Hajja dasu Nasir
dadin na kwanaki biyu ne tafara korafin wai Nasrim tana barin su taje wajen mijinta
da suka fara zama cikin su ana fira kuma tabara ƙorafin basuda kunya suna musu
lashe lashe da tande tanden juna agaban su
hakade sukayi hakuri har

*watani bakwai*

Izza ta haifu yaranta biyu twice duk maza har sun shiga wata na 2
Humairah ma da ciki yayi na watanni 5

Nasrim ta shiga watan haifuwa

" please my Nana nasan ma yau zaki haifu idan kin haifu jego zaki shiga ban san
sanda jinin zai dauke ba ki temaka min ko ya yake ahankali zan miki bazan hau
kanki ba ki tausaya min".

murmushi tayi tace

" ai dole na temaka maga my shagwaɓa Baby zo zo kasha


tace tana lumshe masa ido

"yawwa my NN Allah yabar min ke kina cikin aikina

bayan komai ya lafa Nasir luf yayi yana sauraron yanda nutsuwa yake ratsa ilashirin
jikin sa

Nasrim ko wanka ta shiga tana fitowa ganin sa kwance tace "ba zakayi wankan ba ko
da ƙari ne ".?

girgiza mata kai yayi yace "kawai ina jimamin daga yau shikenan ne sorry Baby da
kanki kikayi wankan".

yaƙarashe maganan yana meƙewa tsaye

Nasrim tace
"my Rajul ba lalle bane fa dan Edd yan nuna yau ne na haifu ayau gaskiya inaga ba
yau bane banajin ciwon komai fa".

murmushi yayi yace "Insha Allah yau zaki haifu ayau zan cika shikara 40 a duniya
ayau nake jin Baby Ni'mra na zata zo duniya ai nashiga wajen najita akusa idan ma
baki sani ba kina cikin labor har kinshiga mataki na 2 abin yazo miki da sauki ne
kawai ina zuwa yanzu".

ya ƙarashe maganan tare da juyawa ya shige bathroom din

Nasrim ƙarasawa tayi jikin mirror hannu ta daga da zumar daukan mai taji maranta
yayi wani irin murdawa ahankali ta zauna akan stool tana cije lip wani ruwa taji
yabiyo cinyar ta
Nasir a gurguje ya watsa ruwan yana yana fitowa yagan ta dasauri ya karaso yana
mata sannu yasaka wandon sa 3quarter ya kamata sai ɗakin da yashirya musamman wanda
aka rubuta labourroom asaman ne wani ƙaton Tuup ne kamar swimmingful amma na roba
ne kuma yana da ɗan zurfi kaɗan idan mutum a tsaye yake zai kusa zuwa masa cinya
idan aka zuba ruwa idan kuma a zaune ne iya ciki yana dafe da ita yana matsa sannu
ya kunna wani famfo zai ga bahon ya cika da ruwan dumi har yana turiri a hankali ya
ɗauketa yasakata cikin ruwan shikuma ya zauna a bakin bahon ƙafafuwan sa suba cikin
ruwan ya kunce towel din da yake ɗaure a ƙugunta yana mata sannu
tace " Habibi ka fitar dani ruwan akwai zafi".
"No my one srry zai temaka miki zaki haifu yanzu".

ahankali yake shafa gadon bayan ta zuwa ƙugunta hannun sa daya yana shafa kanta gar
ruwan ya huce ya canza wani
cikin wani irin nishi ta wawuro shi tana juya kai bata san sanda
ta gartsa masa wani cizo kamar zata cire masa fatan dantse hannun sa ba
cikin tausayawa yace "sorry jiyake ina ma ciwon ya dawo jikin sa haka a nishi na
biyu ma ta garza masa a ƙirji anishi na ukku ne yayi saurin sakin ruwan tare da
kwantar da ita arigingine acikin bahon
yace "Nasrim kiyi nishi ga kan ɗa kar ki kashe mana baby nishin tayi amma kan bai
fito ba da sauri ya dauko almakashi cikin kuka tace "dan Allah Habibi kar ka ƙarani
"Nasrim nishin ki is Low zaki kashemin yarinya".
zanyi nishi dan Allah my Rujul kar ka ƙarani....
bata karasa maganan ba fet ya Ƙarata yunkurin da zatayi dan tayi magana sai ga
sunkuceciyar ƴa tareta yayi yana bismillah Alhu'akbar Alhu'akbar yake ta mai
maitawa ya mata kitashi ki tsaya ki tameƙe tsawon ki dan mahaifar tasamu komawa
inda take'' yace
shikuma ya dauko wani almakashin ya seta cibiyar
ya yanka
sai da Nasrim tayi tsayuwa yayi na miti ukku yace ta hau gadon idan zata iya shi
yarinyace a hannun sa gadon ba wani tsawo dan haka ta wau yace tayi rigingine tayi
ya daura mata yarinyar a kirjinta cikin nutsuwa ya gyara wajen sannan yayi
bismillah ya kwantar da yarinya ya dauko Nasrim tare ya mata allura ya sun sha
artabu awajen ɗinki amma ya mata ɗinki mai ƙyau acikin wanan bahon ya mata wanka
tare da gasa mata jiki da towel taji dadin jikinta ko kamar ba ita ta haifu ba duk
kansu towel suka daura ya dauki yarinyar da sai kuka takeyi yakama hannun Nasrim
sukayi bedroom din su kwantar da Ƴar yayi ta sakawa Nasrim kaya ya dauko ƴarinyar
ya daura mata a cinya tare da fito mata da mama ya seta bakin ta yasaka gengeɗi
Nasrim take tanajin yanda yake matsawa yarinyar nonon amma ba komai yace ki kula
yafita yahado mata shayi mai kauri da zafi tashi alokacin itama yarinyar tayi
bacci

haka suka sa yarinyar a tsakiya suka kwanta sai da asuba bayan ya dawo daga
masallaci ya ƙira Mommy yake gaya mata murna sosai Mommy da Daddy sukayi kashe
wayan yayi gaba daya ya kwanta yana sake tofesu da adduar

kamar misalin karfe 8 sujaji ana salati akansu Nasir ne ya fara bude ido fuskan nan
ahade murtuk
yace " meye haka zaku shigowa mutane bakusan tana bukatan hutu ba".
Hajja sake doka salati tayi
tace "ni maryama me zan gani Nasuru Halima ta haifu ku kayi abunku ku daya muna
cikin gidan nan nida Ta soro duk bawanda kuka gayawa kukayi abunku mekewa yayi
saune yana bin su da kallon mamaki

yace " da muda suwa zamuyi waya mana cikin da zamu tashe shi umm gayamin ku kuka
mana cikin ne Uummm kugaya min man".?
ya karashe maganan cikin bacin rai shi adole an shigo an bata masa rai
Hajja bata damu da abinda ya fada ba amma Ta soro ido ta zaro tace "na shiga ukku
ni Zainabu meye hakan Nasuru bakasan zunubi kake dauka ba to kayan jikin ka bazaiyi
sallah ba gadon mai jego sabon haifuwa ka hau harda runkumar ta kuma nida kakar
taka kake cewa wasu ashe kunyan ka mai rauni ne ban sani ba".

Hajja tace " dan Allah Ta soro ina kika taba ganin hakan kiga yanda ya mamuƙu jikin
mai jego idan ba rashin kunya irin na Nasuru ba ai munsan ku kukayi cikin ku amma
zaman me mukeyi a gidan ba zaman ta haifu mu karbi hai huwa ba muna gidan hoto sai
daga nigeria zamuji haifuwa".

Ta soro tace " Hajja wata kilama yasake komawa wannan kwanciyar nasu ai ba ayishi
banza ba yaran yanzu basa tsoron sunubi to mu ada da sai miji ya shekara bai leka
dakin matar sa ba idan ta haifu".

ba karamin yaki akeyi da Nasir ba a daren ranan ma nacewa yayi shi da matar sa zai
kwana har saida Hajja ta hada da Mommy Mommy ta bashi hakuri yako cika fam duk wani
al adu na jego Nasir
ya kafe baza ayiwa Nasrim ba ita de Nasrim dariya ne nata daga ta Ta soro har Hajja
buyagin faɗan su baya tashi sai Nasir ya gama nasa ya fice

washe garin ranan suka tar kata suka koma gida

A ranan sunan kyakkyawar yarinyar mai kama da Nasrim taci sunan Hajja Maryam an
mata alkunya da NI'MRA zokaga murna wajen Hajja

ansha shagin suna a washe harin ranan Akace a taru a palon Hajja za ayi baƙi masu
mushimmanci dama anjima ana shirye sheryen zuwan su
Nasrim ta kallin Sadiya matar Abbaty
tace "wai ni su waye za a sauƙe a Part din Agrif ne naga an gyarashi sosai na
tambayi Humme bata gaya min ba kafin Sadiya tayi magana sukaji sallama a rikice
Nasrim ta dago kanta jin muryar da bazata taba mantawa ba haka Nasir ma cak suka
meƙe Nasrim da Nasir a tare
ahankali suke takowa cikin parlur cikin shigar alfarma wanda kallo daya zaka musu
kagane hutu da soyyaya da shakuwa ya gama kamajikin su
hannusu sarke da najuna kowanne su hannun su daya rungume da baby

Nasrim dafa kanta tayi da hannu daya hannu ɗaya kuma take nuna su cikin rawar murya
tace " A A Agr
Agrif Agrif tayi ta mai maitawa wani irin duhu take gani baya tayi zata fadi da
sauri N

*TO MASOYA MU HADU A PG 37 WANDA INSHA ALLAH SHINE NA ƘARSHE*

*BJATTKO*
[4/8, 1:49 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE*
(```Rikicin Babban Gida```)

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*

```Marubuciyar```
*DAMA TA*
*AMFANIN SOYAYYA*
```NOW```
*FURUCI NA NE*

*_________________________________*

✍🏼
*AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
*_________________________________*
*labarin FURUCINA NE gaba ɗaya jigon labarin akan illan furucine wanda annabi ma
yace mu tsare harshen mu sai hassada wanda babban cutane abinde da muka baɗa
dai_dai Allah kasa mu samu dacewa a kai kuskuren kuma ka yafe mana ina godiya ga
masoya wanda sukayi jimirin bina har zuwa harshen labarin nan wanda na ɓayawa dan
Allah su yafemin*

37

Nasir da sauri ya tarota ta faɗa jikin sa riƙeta yayi gem sosai yana kallon Agrif
cikin tsoro da firgici shima har suka ƙaraso kujeran da yake facing din su suka zau
Agrif idon sa cikin na Nasir cikin da kewa Nasir ya buɗe baki
yace "Daddy meyake faruwa wannan Haruna ne ?".
yayi maganan tare da wurga idonsa akan kowa still de yana sake manna Nasrim a
ƙirjin sa dan daƙer take jan numfashi

Hajja tace "Eh Nasuru ɗan uwanka Haruna wanda kuka dauka ya mutu tsawon shekara
biyu da rabi bai mutu ba shine kake gani a gaban ka".

Daddy yadaura da cewa


" bayan mun kai Baban gida da Fayyat da Khaldum asbiti kwajin farko yanuna Baban
gida bai mutu ba amma su Fayyat sun rigamu gidan gaskiya to dagani sai Abun ku sai
kawunku yaya Suleman mukasan haka atake nayi dogon nazari nace kada agayawa mutane
koda na gidan nan ne cewa Baban gida bai mutu ba dan bamu daman bincike akan waye
yayi kisan dan awannan lokacin mu kowa a gidan nan abin zargine kanmu ya gama
ƙulkewa kowa zargin sa muke musamman ku yaran mu
anan doctor ya basa tenakon gaggawa tareda alluran bacci mai ƙarfi wanda zai jima
bai farka ba har aka masa wanka muka sallaceshi aka kaishi maƙabarta duk da likita
yace za a iya binne shi bayan awani a tonoshi amma zuciyar mu bai gamsu mu binne
shi ba dole dr ya dauko motan asbiti bayan maƙabartan bayan mun fara binne su
Khaldum mukace jama'a sunyi yawa a ragu ta katangan bakabartar aka fita da Baban
gida bayan dr da Habubarka ɗan wajen suleman suka fita da Baban dida zuwa egyp
mukuma muka zauna zaman karban gaisuwa ba adau tsawon lokaci ba Baban gida yawarke
tun kafin agano wanda yayi ƙisan shi ya tabbatar mana da Aisha ce tayi kisan dan
yagane ta".

"Daddy kunsan da haka kuka auramin Halima Daddy me na muku menayi kukeson azaftar
da zuciyata a yanzu ina yiwa Halima son da bazan iya hakuri da ita ba adama daurewa
kawai nayi amma na azzaftar da zuciyata yanzu meye matsayin aurena Daddy dan Allah
kar kuce zaku rabani da rayuwata ban muku komai ba".

ya ƙarashe maganan yana sake ƙen ƙeme Nasrim ajikin sa kamar za a kwace

dariya Abu yayi yace "lalle dole ace rigiman duniya akan mata da dukiya akeyin mata
da dukiya fitina ne wato kai bakayi farin ciki da zuwan ɗan uwar wanda bashida
burin komai aduniya sai son farin cikin ka kai tsoron ka kar a ƙwace matar ka abasa
ko".?

cikin rikiceccen murya yace "Abu bazai mayuwu ba bazan bar Halima ba".

murmushi Abu yayi yace to da waye yace "zai ƙwace Halima taka ce kai daya".

Daddy yayi gyaran murya yace "Nasuru Agrif yasaki Halima tun ranan ta haifi Lil
Agrif aranan yazauna yake gaya mana irin son da kakeyiwa Halima amma bai gaya mana
cewa su Fayya yaran ka bane har saida Kamal ya tona asiri muka tambaye shi anan ya
ke gaya mana komai kuma shine ya nace sai an aura maka Halima yakuma dage akan
bazai zoba har sai kun gama sasanta kanku kaida ita kaji abinda yafaru duk tsawon
lokacin nan saboda kai ya boye kansa".

Agrif meƙewa yayi ya ƙarasa inda Nasir yake yazuba gwiwowun sa ahankali ya kamo
hannun Nasir
yana kallon tsakiyar idon sa cikin sanyi murya yace "Muhammed kayi hakuri da taurin
kaina nayi son kai nagane kana son Nasrim amma Allah yagani lefina ne da tun kafin
na aure ta ban fito na nunawa iyayen mu sun baka ita ba nima alokacin rudin sonta
da ƙuruciya ne ya rudeni dakuma ƙaddaran abinda tunfil azal rubuceceya ce sai
wannan hargitsin ya faru shi yahana na maka adalcin da yaka mata na maka duk dama
lefin banawa bane ni ɗaya harda kai tunda da farko saida na bar maka Halima nace
zan auri Izzatu amma ka ƙi bada koyon baya daga ƙarshe ma kanuna min isgilanci so
kaga lefi nawa ne da naka Nasir tun ranan da aka daura auren mu da Halima wannan
abin yafaru a tsakanin ku nayi nadaman auren ta saboda nasan kai mutumne nagari mai
gujewa tsabon Allah amma ka kasa daurewa har yakai ka ga zina abin kafi tsana muma
kake mana faɗa da nasiha akan ka aikata
anan na tabbar da sone yaci galaba akan ka saboda nafi kowa sanin ka kai ka ke
hanamu ai kata zina nida AKIYU da AYMAN kasha yin fushi damu akan shangiya da zina
amma sharrin so yajefaka cikin wllh
tun ranan da Aliyu ya ƙirani yana kuka ya gayamin ka fara shan giya akan son Halima
nake neman ganyar rabuwa da Halima nake neman yanda zanyi na mallaka maka ita cikin
sauƙi har tsawon shekaru shidda sai da wannan abun yafaru na samu dama ɗan uwa ina
mana ta'aziyar rasuwan yaran mu Khaldum da Fayyat sannan ina mana jajen abin yasamu
ɗan uwan mu jinin mu Kamal wllh umarnin uwa yabi amma mugunta ba halin Kamal bane".

ya ƙarashe maganan yana kifa kansa akan hannun kujera yaso ya jishi ajikin ɗan
uwansa amma Nasrim tana cinyar

a hankali Nasir ya janye Nasrim din da zuwa yanzu numfashin ta ya dai-daita amma
de kanta a ƙasa da alaman mugun kunyar Agrif takeji ko da ya janyeta ya meƙe tsaye
ma kifa kanta tayi a hannun kujera ta saki wani marayan kuka

Nasir saukowa ƙasa yayi ya zube still de idon sa yana kan Agrif cikin rawan murya
yace "Haruna meyasa kake sona fiye da yanda kake son kan ka meyasa kayi min halacin
da ni nakasa ban cancanci abin alkairi daga gare kaba amma kayi hakuri sharrin
sone".

hakade sukayi ta koke koken su duk na farin ciki ne


Nasir ya karbi yaran Agrif kyawawa daya sunan Kawu Suleman ne daya kuma Aiban
Suleman ana kiransa da Suhal shikuma Aiban Aiban dinsa yaran kyawawa ne kuma kaman
su sak wanda baza ka iya ban banta su ba farin Izza suka dauko saide akwai yanayin
dogon fuskan Agrif a tare dasu
sosai suka kafa fira Khaflan ya maƙalewa yaran Izza yace shifa sune ƙannesa dan
dama yace akan me Ammi ta haifi macce bayan yara mata biyar ne agidan su kuma maza
su ukku ne daga shi sai lil Agrif sai Abdul meyasa baza ta haifi namiji ba aiko
yana ganin yaran yafara murnan suma sun zama su biyar cif kuma Ummi ma namiji zata
haifa zai sunfi su Musatat yawa
Musanat ta kalli Humairah

tace "Ummi ai kince macce zaki haifa ko".?

Humairah tace "sosai ma".


cikin daure fuska Khaflan yace "to sai me kiyi ta haifar su Aunty Sadiya ke kuma ki
haifo mana 3 brother musake nikasu ko ".
dariya duk sukayi Sadiya tayi saurin sun kuyar da kanta Abbaty yace "Ameen my son
nikuma insha Allah ko ɗa ɗaya ne sunan ka zansa balle idan ukku ne kaga Fayyat da
Khaldum sun dawo kenan tsalle yafara yana ihun murna yaude three brother kamar basu
taba fuskan tan matsala ba Abu da Daddy baki yaƙi rufuwa yanzu jikojin su suncika
goma dai dai hakan ma ga Sadiya da Humaira da ciki
Hajja tace "to Aisha kece mai tsoron haifuwa kinga yanzu agidan mutane kike baza su
muki hakurin da muka miki ba da kika haifi Abdulsamat saida kika shekara bakwai
baki ƙara ba har mijin ya shiga kurkuku ga Halima sai da tayi raya shidda duk dade
na farko yan ukku ne kinga daga baya ta ƙara ukku a falle_falle ga Zahra ma yara
ukku tayi ga
Izzatu ma kinga saida tayi ukku kafin Aiban yarasu yanzu ma gashi anyi auren ku
lokaci guda duk sun haifu sun barki da wani cikin ki ɗan firit dagani ba biyu
bane".
dariya akayi wanda hatta Nasir sai da ya murmusa
wani kallo Humaira ta zubawa Hajja
tace "lalle ma matar nan ke yanzu har kina da bakin wani gorin haifuwa keda daga
haifuwan fari yan ukku baki ƙara ba fa".

"ke gafara can ukku dana haifa ba basu Albarka bane kuma rashin haifuwa ai ajikin
kakan naku Haruna yake shima su biyu ne agun iyayen sa nide kowa yasani zuru'ar
haifuwa ce ".

haka de aka denga fira har masu aiki suka hada dining
Nasrim kam da sauri ta dashi zata shige ɗaki ita bazata iya hada ido da Agrif ba
dawane ido ma zata kalleshi
Nasir ya bita da kallo yasaki murmushi

bayan an gama cin abinci Agrif yayi gyaran murya yace" yawwa Daddy abinda na manta
ban fada ma ayi agaban ku nasan halin kishin Nasara zai iya cewa zai yanke min
zumunci da sister dita to anan ne zayyi kuskure gwara kusani zumunci da Halima ba
fashi".

Daddy yace" to kai Nasir kaji".

Nasir yace "to Daddy ni akuyane da bazanyi kishin matata ba saide ni bazanyi kishin
Agrif ba saboda nasan amanan sa zan dimga masa kallon tamkar Kamal ne awajen Nana".

da dare Zahra Ayman yazo suka tafi bayan sunsha fira da Agrif duk da su dama shida
Aliyu sunsan yana raye Zarrat ma yazo ya dauki Humaira suka tafi bayan sun raka
Izza Part din ta

Nasir da Agrif

samun waje sukayi suka sake baje hajar fira har kusan shabiyun dare

Nasir ya kalli Agrif yace "bro kafa bar ƴar mutane ya kamata kaje,
kaga ni Nana wai tana jego komeye wani jego Hajja ta haɗani da Mommy ta hanani
shiga ɗakin da take ma".

numfashi Agrif ya sauke yace " bros nayi missing dinkane sosai nasan my dear
zatamin uzzuri ai tasan muna tare".
Nasir yayi murmushi yace " kai kana yabon wannan matar taka kuma da alaman tana
mugun kulamin da kai bro gashi kayi kyau kayi ƙiba fresh dakai".

numfashi Agrif ya sauƙe yace "sosai Izza ƴar aljana ce yanzu na san nayi aure duk
namijin da yake son ya morewa rayuwa to ya aure matar da sonta yafi nasa anan ne
zaiga tattali nifa yanzu ko sarki saide yanuna min nauyin rawani babu ta inda ta
gaza Allah yamin baiwa da mafificin baiwa da ya hadani da Izza Izza she's good
komai nata nice nasan bazan taba nadaman samunta amatsayin mata ba".

Nasir yace "kaga nikam duk ta yanda taga dama takeyi dani juyani ake sosai nikuma
idan na fito na rama akan ma'aikata".

dariya Agrif yayi yana dukan kafaɗan Nasir yace" ah nasan ka fa ai bazaka juyu ba
duk da nasan soyayya ce take tafiyar da rayuwarka ɗan loop"

Agrif yace yawwa bro ni kana kula da harkan companyn Kamal kuwa Abbaty de yace
a'iki yamasa yawa baisan halinda ake ciki game da company ledan saba amma wasu
plaza din sa yace komai normal ko".
"Eh ina bincikene akan company gaskiya manager din ba mutumin kirki babe yana son
kashe masa company amma gobe de zan gama dukkan binciken a canza manager din".

sunsha fira yanda yakamata duk da tattauna war tasu akan business ne
sai kusan 2 na dare yafito daga Part din Nasir din

Izza har ta gaji da jira tayi bacci Suhal ne ya tashi ya fara kuka daukan sa tayi
tana shirin sashi a nono ya shigo cikin sallamar sa da ya tsaya a iya leben sa
direct bathroom ya wuce ba tare da yakalli inda take ma bajimawa ya fito daure da
towel ɗaya a ƙugun sa ɗaya yana goge jiki dashi ya wuce inda mirror sama sama ya
murza lotion a jikin sa tare da fesa turare ya ware ido yana kallon yanda ɗakin
yasha gyara kamar ba shiba gaba daya part din ma yabashi mamakin yanda aka canza
masa fasali murmushi yayi yace "ni Haruna ɗan gatan Mommy ne nasan wannan aikin sai
ke Allah yabar manake yace tareda meƙewa yasaka kayan baccin sa
ahankali ya sunkuya ya sakarwa lil Aiban da yake cikin gadon sa agefin nasu kiss
yashafa kan Suhal da yake cinyar Izza ya hau gadon tare da gyara pillown sa ya
shafa addua ya kwanta tareda jan bargo

ahankali ta kwantar da yaron akan gadon sa ta sauƙo daga gadon ta zaga gefin sa ta
gurƙusa tare da jan barkon cikin rawar murya
tace "mijina yau ni kajuyawa baya kasanar dani lefina kamin hukunci daidai da
lefina kar ka zabi azaf tar dani ta wannan ɓan gare bazan iya jurewa ba".

kallon ta yayi ido cikin ido yace


"Izza kina son kifara taurin kai ko".

hawaye ne ya zubowa Izza yarrr bazato tace "subbahalallashi ni ni taurin kai Abban
Zeenat menayi".

cikin daure fuska yace " tun yaushe nake miki maganan gyara mu'amullar ki da Halima
amma kikace sai munzu gida gashi munzu ina gani ko kallon inda take bakiyi ba
Nasrim bata daga cikin jerin matan da zakiyi kishi dasu ita din ƴar kuwa tace jini
na kuma bazan gaji da gaya miki arziƙin ta kike c............

da sauri ta rufe masa baki da tafin gannunta tana girgiza masa kai ga hawaye na
surto mata
"my habibi baka fassara ni dai-dai ba ni na isa nayi kishi da Nasrim albarkacin ta
fana keci wllh wllh Ya Agrif ko kai bazaka gayamin son Nasrin ba Nasrim itace ta
inganta rayuwa ta adaliln ta muka shigo cikin gidan nan ita tazamar ni mutum wllh
kunyar ta ne ya hana na mata magana ina mutuƙar jin kunyarta ne kuma tana min
ƙwarjini sosai kuma kai ma kasha cewa Nasrim tana da ƙwarjini so dayawa Hajja da
kanta tana cewa anya Nasrim da Nasir ba sha shatau suke shaba suna da ƙwarjini
sosai ni bansan ta inda zanyi controlling kaina a gaban ta ba amma tunda umarnin
mijina ne ko zan mutu sai naje na gana da ita awannan tsohon dare ba sai gobe
ba.....

ta ƙarashe maganan tare da meƙewa a zabure

wani irin fisgota yayi ta faɗa jikin sa ya birkito da ita tayi ƙasa shi kuma a sama
ya sakar mata nauyin sa gaba daya yakai bakin sa daf da nata numfashin su yana fita
atare murya can cikin maƙoshi
yace " MAR'ATUSSALIHA kinsan meye sirrin ƙwarjinin N'N".?

girgiza kai tayi tareda rolling da idon ta

yace" sirrin shine falalar salatin Annabi Nasir a kullum yana salati sau dubu
arana kin gade duk yawan aikin sa ayanda yake dinnan to bayan ko wacce sallah sai
yayi salati so dari biyu istigfari dari kinga idan aka hada na sallah biyar zai
bada salatin dubu istigfari dari biyar wannnan ƙa idar Nasir ne sai dana zauna da
Nasrim naga itama tanayi kinga nima awajen su na zara wannan shine sirrin su kema
ki gwada zakiga abin mamaki".

Izza tace "kwarai kuwa haka Nasrim take duk busy din da zata shifa sai tayi su koda
zata bar sauran zazkar din ta kuma wllh sakacine amma tare Mommy ta koya mana
wannan tarbiyar Mommy ne Allah yasaka mata da mafificin Alkairi".
ta ƙarashi maganan tare da ƙarasa manna bakin ta kan nasa

*Nasir*

murmushi yayi a lokacin da ya bude dakin ya hango Hajja akan gado sai munshari take
zubawa
ahankali ya tako har bakin katifar tsayawa yayi kallon ta yanda take baccin ta
cikin kwanciyar hankali ta rungumo Baby Ni'mra ahankali ya jaye Baby tareda daukan
ta ya maidata kan gadon Hajja ya dauki pillow ya kara bayan yarinyar ya dawo ya
shige jikin Nasrim cikin bacci taji kamshi sa da tattausar jikin sa wani gwuron
numfashi ta sauke tareda shigewa jikin sa jin abin yafi karfin kamshi yasa Nasrim
ta bude idon ta da sauri bude baki tayi zatayi magana yayi saurin daura yatsan sa
akan bakin ta yana juyowa inda hajja take alama yamata da kar ta tada Hajja
ahankali ya kai bakin sa kusa da kunne ta yace" meyasa baki tsaya kin ci abinci ba
kika gudu".
ahankali tace "banajin yunwa ne ".
ɗan marin kumatun ta yayi yace "Ah Ah kide fadi gaskiya ganin Agrif yasa kika
tsorata kin zata za ace ki rabu da ɗan ɗanon zuman ki ko ".

"kana nufin kai baka tsorata ba Ya Rujjulussalihi na idan akace in rabu dakai ai
kamar an tarwatsa rayuwatane toma tayaya impossible ni kai har abada taya zanyiwa
wanda yaƙi kula wata saboda ni ya zabi yarayu ba aure duk saboda ni
taya zan maka butul ci akan wani Agrif da bai san meye soyayya ba nasan da kaine
baza ka fansar wa wani niba darajata tafi haka awajen ka RUJULUSSALISHI".

girgiza mata kai yayi yace


"Nasrim gaskiya Agrif yana sonki yanada zuciya mai yau wanda ba kowane yake da
shiba tabbas bazan iya kwatanta yin abinda yayi ba Nasrim Agrif ɗan Aljanna ne tun
muna yara yasha hakura da abinda yakeso akaina kamar irin su abinci zabi na karatu
abubuwa dayawa ya sadaukar min kinga muna yara Kamal tak yake jira nayi lefi tazo
yafada amma Agrif yafini moye duk abinda ya zamana lefina ne Nasrim ni ban isa
nasakawa Agrif abinda yamin arayuwa ba banida abince masa banida abin bashi sai
adduar dacewa a wajen uban giji
ni sannan ina sonki ki manta da kin taba soyayyya ko zaman aure dashi ki zauna
dashi amatsayin dan uwan ki nima nayarda dashi bazai cuceni ba nadauke duk wani
kishina inde akan Agrif ne".

can cikin dare Hajja taji ƙafa da da hannun Baby yanata shurin ta azabure ta tashi
tana ihon maciji ya haumata gado ta fara kururuwa tana cewa "dama saida nacewa
Abdulrahaman yasa arage itacuwan lambun nan mucizai sun fara yawa agidan nan jiyama
saida aka kashe a gidan Haruna gashi yanzu har kan gadona ke Nasrim kunnan wuta
inaga muciji yasareni ma Halima ba magana nake ba kin min.............

bata ƙarasa ba Baby ta sandara kukan tsorata da ihon Hajja wani wawan numfashi
Hajja ta saike
tace au ashema mai sunata ce Allah sarki takwara kece wannan sakaran uwar taki
takawo ki bata sanar dani ba da nadanne ki fa".

ta ƙarashe maganan tana laluman ƴar har ta dauketa ahankali ta sauƙa tana laluman
makunni wuta

Nasir murmushi yayi yana sake shigewa jikin Nasrim tare suke cigaba da dariya basu
zaci Hajja zata kunna wutan ba kawai sai ganin ɗakin sukayi ya kaure da haske
salati tafara tana tafa hannu ta dungurar da yarinya a katifar ta fita da sauri
zuwa falo
tsabar bacin rai batayi ma la akari da dare neba ta daukin wayan ta ƙira Mommy tare
da fashewa da kuka
Mommy meƙewa tayi dafe da ƙirji taba Innalillashi Allahumma ajirni fimusifati
da sauri Daddy yace Dr lafiya".
Mommy tace "Daddy ban garen Hajja ba lafiya". tace tayi hanyar fita aɗakin da
sauri a tunanin ta wani abune yasamu Nasrim ko jaririyar ta
Daddy yayi saurin riƙe mata hannu yana cewa pls dr bawani abin da yafaru ki nutsu
yace suna ratsa compound din gidan harzuwa part din Hajja
zaune take a palo akan kujera tana faman jijjiga kafa da sauri Daddy yace "Hajja
lafiya "? .
"ina ko lafiya Fanna na ƙira ta fita min da tantirin ɗanta anan ni ina taƙama
nakawo yarinya kusa dani wai danna kubutar da yaran nan daga saɓo ashe shi hoto
yake daukana kodayake ita tafishi fitina gasu can manne da suna jinin biƙi bai tafi
ba mahaifa bata koma ba".
wani dogon numfashi daga mommy har Daddy sukaja Mammy ta shiga ɗakin shikuma Daddy
ya tsaya bada hakuri ita kuma Mommy ta wuce ciki
suko NN sarai sun jita dama ba baccin suke ba dariya suke mata ganin ta fita yasa
suka dauki ƴarsu suka koma kan gadon Hajjan a tunanin su ko Hajjan tayi fushi ta
barmusu ɗakin ne gaba ɗaya kawai sai jin muryar Mommy sukayi akan su tace "haba
haba my son karasa wajen shigowa sai ɗakin Hajja gashi yanzu duk ta tadamana
hankali ita ka kirata zuwa part dinka mana kumama kwana nawa ne za a baka matar ka
am srry kayi kakuri ka fita kaga tana can tanayiwa Daddyn ku faɗa".
ta ƙarashe maganan tareda karɓan NI'MRA hannun sa ta kwantar da ita tana ɗagosa
tana wurga idon neman inda yacire kayan sa dan daga shi sai boxer hango jallabiyar
sa tayi a gefin katifan dauko masa tayi tana meka masa "saka ko de ni zan saka maka
ne Habibi".?
turo baki yayi alaman shagwaba
Mommy ta kalli Nasrim tace "ok Ammin Aiban karbi ki saka masa daure my son idan
gari ya waye sai ta ɗan leƙaka a part dinka ni zance na sata aiki ne kaji sorry".

"MOMMY nide banaso yanzu ne fa nake bukatar ta bana iya bacci sai ina jin bugun
numfashin ta shi yake zame min AC kwana biyu bana iya rinsawa idan banji ni a
j........

sai kuma ya kasa ƙarasawa ya tsaya yana kalon yanda kirjin ta suke sheki alokacin
data ɗaga hannun dan karɓan rigan da Mommyn take meƙa mata sai da tazo zata saka
masa hannun hahu wanda shine na ƙarshe cikin kunnen sa ta raɗa masa
" daka ƙarasa mana yaushe kafara jin kunyar Mommyn ka ka dubi tsabar idon ta kace
mata kai bazaka iya bacci ba sai kaji tudun boobs a cikin hannun ka".

shi kuma cikin ƙarfi yanda Mommy zataji yace ƙinaga bazan iya hakan bane".

dasauri ta yanke zancen da cewa Mommy na ƙarasa saka masa

Mommy ta kama hannun sa tace "muje."

suka fito daidai lokacin da Hajja take cewa ni ƙaton gardin nan zai shigowa a
sirara Daddy de sai bada hakuri yake
har suka fice tade kasa yiwa Nasir da yake ta faman jifan ta da harara magana har
suka fita kafin taje tabi ta kan Nasrim din data raina kuma

washe gari tun kafin a fito breakfast Izza ta shiga har cikin bedroom din Hajja ta
samu Nasrim tana shirin fitowa aɗan kunyace tayi sallaman ta shigo zama tayi abakin
katifan tana kallon yanda Nasy tayi kyau sosai cikin doguwar rigan wani kwancecen
super holland mai zanen ja da yellow da baki ya zauna das ajikinta hannuta ta sake
kaiwa bayan ta tana laluman zip din da dauri Izza ta tashi takai hannuta taja mata
zip din ta cikin mirror suka hada ido Nasrim tace " thanks"
Izza tace "not thanks".
dan gajeren murmushi Nasrim ta sakar mata
Izza tace "dama ke mai kyau ce basai na bata bakina wajen cewa kinyi kyau ba kin
sha jin sa awajen mutane da ace company wannan atumfar zasu san dake da sun daukeki
ki musu tallah ".
juyowa Nasrim tayi tana shafa kumatun Izza
tace "haba my gangariya ai kin fini kyau kefa farace kalan maza kalan zamani"
Izza kama hannun Nasrim tayi zuka zauna bakin katifar sun kuyar da kanta tayi sai
gashi yar hawaye shiru Nasrim tayi tana kallon ta saida ta dau lokaci tana wannan
kukan can ta ɗago idon cikin na Nasrim tace "Dan Allah sister kiyi hakuri wllh
bansan shi aka auramin ba kunyar ki ce tasa nake guje miki nake ƙin kulaki dan
Allah ki yafemin".

girgiza mata kai Nasrim tayi tana cewa


"Ah Ah Izzatu hakance tazo a kaddaran mu nima gashi kunyar Ya Agrif ya hanani
sakewa ko gaisheshi banyi ba".

hakade suka ci gaba da fira har lokacin breakfast din yayi suka fito yaude ba lefi
Nasrim ta dan ware har suna fira da Agrif anan Agrif yake cewa shi idan ya tashi da
Khaflan Da Abdul da lil Agrif zai tafi switzerland su kuma su tafi da matan Zeenat
Muwadda Musatat Ummda

yau kwanan Nasrim ashirin da biyar da haifuwa tuni am mata kyaran jiki na mussamman
wanda ahalin yanzu babu lolacin da zan muku bayanin sa

Idan kuna son jin cikekken tsumi na binnau wanda ake binne shi yayi wata shida ko
ukku wanda akeyiwa amare masu jego da uwar gida first class ku tareni cikin
littafina na *MAI GURI YAZO*

*ɗan daurin kai*

misalin ƙarfe shaɗaya na dare ya shigo Nasrim tana zaune tana shafa mai Hajja tana
gasa marar yarinya zama yayi daf da Hajja har idan ta motsa jikinsu yana gugan na
juna ya zubawa jaririyar ido yanda idan Hajja ta daura mata yatsan ta mai dumi take
wani lumshe ido kamar Uwar ta taji ummmm
murmushi yayi ya ɗaga ido ya kalleta yayi sa'a itama shi take kallo da hannu ya
yafito ta tasowa tayi daga ita sai sleeping dress din ta amma maidan kaurine saboda
yanayin jikin jego
tsugun nawa tayi tana kallon sa nuna mata Baby Ni'mra yayi yace "kiga abinda Baby
takeyi".
Nasrim tace "zafi ko ai dama nagaya mata ya isa takiji kai ka gaya mata tunda tana
tsoron ka zataji yarinya kwanta ashirin da biyar amma ba adena gasa taba".
murmushi yayi yace "ba zafi takeji ma ki kalleta sosai idon ta yana kama da naki
idan kikaji miss ko".?
fincike hannun ta tayi ta juya tana hawa kan katifar ta
Hajja da tunda Nasrim tace tana tsoron Nasir ta bude baki tana kallon ta har taje
ta kwanta
cikin ɓacin rai tace "ni Maryama ni nake tsoron wani abu wai Nasuru Uban sa
Abdulsamat ma banji tsoron sa ba balle wani yo ni badan maraicin sa nake dubawa ba
ya isa wani abu awajena".

Nasrim tace "kina fakewa da maraici de amma waye ya isa acikin jiko kin ki ya ratsa
main parlour ki ya rasa free palo ya haura sama yaratsa falon sama ya shigo miki
har cikin bedroom yanzu ko Daddy yana shigowa nan ne ba iya kar su palon sama ba
amma ki zauna kina bakewa da guzuma kina harbin karsana ina aka tabayin ƙaton
mayara kamar wannan".

ta ƙarashe maganan tana jan barkon ta

dariyan mugunta Nasir yayi ai dama yana meman kofar da zai hadasu faɗa wanda zata
korata Part din Mommy ko Ummu wanda komai zai zomasa cikin sauƙi
yace " ke Hajjar kike gayawa haka uwar Three A full ashe bakida kunya Hajja ta wllh
yariyar nan badan jego takeba wllh yau ba me rabani da ita agabana take zagar min
uwar uba ".
ya ƙarashe maganan tare da daure fuska kamar irin da gasken nan yaji haushi

"rabu da ita dena ɓata bakinka shalele na maganin ta kishiya aure zaka ƙara".
"Ah Ah Hajja koranta zakiyi a part dinki".

kallon
ka raina ni Hajja ta masa tace kai yaro nifa kakar bariki ce yo ni zaka gayawa
zamani wannene ban gani ba nifa duk wani salallaben soyayya kar nake kallon ku yo
nida nake karatun littatafan hausa tun tala taini damu aka fara yanzu ma sa idon
Agrif ne yasa na dena karatun dan kasani nasan komai ni kakar bariki ce'.

Nasir kansa ya kwantar a ɗaya cinyar Hajja yace "to ai barikin ki banyi amfani ba
gashi kin kasa bawa lovers jikan ki abinda yake so Hajjata nifa duk duniya ba nida
kowa bayan Mommy na sai ke ina son ki musamman da kikayi kama da Abbana akullum
fuskar Abbana nake kallo a naki ina son Allah yamiki tsowon rai sosai kakata".

shafa fuskar sa tayi tace "nasani Nasuru tun kana yaro nake ganin tsantsan na so a
gareka nima ina son ka fiyeda yanda nake son raina jikana nasan kana son matar ka
kuma tasamu cikeken tsarki ka dauki amarka gata can yarinya cede ni sai nayi kwana
arba'in ina gasawa yarinya mara saboda yayi kwari kasanta ya saba da dubi shiyasa
kikokina basa boranci shiyasa ka mannewa Halima kaga itama Humaira mijin yagama
susucewa a kanta ga Kamal can agidan yari yana haukan shide ko zai rasa komai
bayason rasa Humairah da ita yake son karasa rayuwar sa idan yafito

Bayan shekara ashirin da biyu tuni kamal ya fita an aura masa wata yaranya a dangin
Mommy yarinyar uwar ta shuwa ce baban ta kanuri kaf three brother ba mai kyanta ta
haifi ɗanta namiji an saka masa sunan MALA yayan Mommy

ahalin yanzu Nasrim yaranta bakwai wanda haifuwar ya tsaya mata tun shekaru takwas
tana da yara biyar da Nasir bayan auren su NI'IMA sai hasan da susaini wanda ake
kiransu FAYYAT KHALDUM
sai mai sunan SHARIF yayan Mmomy sai mai sunan Alhaji Hamza abokin Abban Nasir
wanda suke ƙira da HAZEEK

Izza yaranta shida wanda da Agrif harda yan biyun da ummda yakama tana da yara tara
cif

sai humaira ita yaran ta hudu duk maza ABID RAYYAN AMRIN sai ABDULSAMAT dinta babba
Sadiyan Abbaty yaran ta shidda amma ita yanzu ma shayarwa take dan ta nafari mai
sunan baban ta wanda suke kira da Marhaf shine suke soyaya da Rumana ƴar gidan
Zahra yanzu ma batun auren su akeyi sai yarda ta ukku Iman

a cikin shekarun nan anyi rashin Hajja da Hajja Ta soro

yara matan Muwadda Musanat Zeenat duk sunyi aure Abdul ma yayi aure har lil Agrif
shima yayi aure

rayuwar gidan abin koyi ne da ban sha'awa sabida inde macce aka haifa a three
brother to ana yayeta awajen Nasrim zata tashi in kuma namiji ne wajen Izza
akwai haɗin kai da fashimtar juna sosai cikin family

Mommy ta kalli Khaflan da yake cika yana batsewa fuskan nan cike taf da kunci tace
" tode kaji umarnin dana baka ko ".?
cikin ƙunci yace
"Amma Mommy ni wana taba cewa zamana haka yana damuna ni yaka mata na yan kewa
kaina hukunci bawani daban ba".

"nade kaya maka nan da wata biyu auren ka da Iman".


da sauri Iman tayi saurin sun kuyar da kanta zuciyar ta yana bugawa lalle an hada
ta da aiki Khaflan tayi ta maimaita sunan a zuciyar ta".

Hazeek ne ya sameta a kitchen tana ta faman hada coffee yace "Mami Papa yana jira
fa".
ya ƙarashe magaban tareda ficewa ta kofar baya
a palon ta sameshi yana ganin ta ya meke tsaye yace "my Nan kin manta da asalin
Babyn ki ko".
Rujuluss na tsaya lallashin Iman ne Allah nide Mommy bata kyauta min ba yaza ayi
tace zata hada Iman mai hakuri da hankali da wannan yaron wllh Iman tana mugun
tsoron Khaflan hadin bayyi ba".
kamo hannun ta yayi yace "niko nayi mugun yabawa da zabin Mommy akan kaina ma balle
ɗana da yayi dace da yarinya mai cikekken nutsuwa da asalin kyau kuma naya mugun
sonta fiye da yanda ni nake son uwar sa".

da sauri Nasrim ta rufe masa baki da tafukan hannun ta tace "no bawani namijin da
zai so matar sa feye da yanda ni mijina ya soni duk gatan macce kar nake kallon ta
amma my dear seriously fa Khaflan yafi karfin Iman because idon yaron nan a bude
yake sosai yanzu makaga lallashin da nayi wa yarinyar
ga tana mugun tsoran sa".

"muna furcine irin na goggan ta marikiyar ta kin manta itama haka tayi ta burgan
bataso kinsan ance idan daɗi yayiwa mutum yawa sai yace Allah gani kasheni badan
Mommyn ta dage sai Iman din ba mutane nawa ne suka min maganan dan Allah ga ƴarsu
nan ta kafe sai Khaflan kinsan de idan irin Iman dubu yake so my son zai samu ko".
dukan ƙirjin sa tafara tana cewa ni ni zaka cewa munafurcin mariƙiyar ta sai nace
nafasa tunda gashi kayi furfura".

"furfura adone ki fasan man nima Babby dina ya huta da yawan matsa dama kin damar
min shi".
ya ƙarashe maganan ya na daukan coffee dinshi yayi sama cikin sauri itama ta rufa
masa baya tana cewa Allah sai nayi sati ban kulasa ba ai zanga mai damuwa
"psl my nn kona yau bazan iya ba ai kingane ". yayi magana yana ɗaga mata gira daya
tura baki tayi tare da fanko
ƙofar kafin ya shiga

Khaflan
aika Harun ɗan gidan Baba yakumu ya kira masa Iman iman ƴar wajen Sadiya da Abbaty
ce
tana shigowa ta samesa zaune a kan cushion ya meƙe ƙafar sa akan santa table da
remote a hannnu sa fuskan nan nashi a mugun murtuke Iman adduar ta dingayi ganta a
ƙasa ta ƙaraso sallama tayi tareda duƙawa
tace "Big bro barka da war haka ta ƙarashe maganan bakinta yana rawa bai ko juyo ba
a hankali ya sauƙe numfashi yana cigaba da kallon kwallon sa
Iman tun tana durƙushe jin ƙafarta yana neman sajewa yasa ta zauna tare da kwantar
da kanta a kan hannnun kujera tasan tunda ya shareta sai sanda yaga dama
sai daya tabbatar tayi bacci ya sauƙe ƙafarsa a hankali yana murmushi ya taso ya
durkusa a gaban ta ya zubawa kyakyawan fuskan ta ido yana murmushi
ahankali yakai hannu kamar zai shafa fuskar ta kuma yayi saurin janyewa
cikin taushin harshe
yace "nutsuwar ki kunyar ki hakurin ki kyawun suffarki zubin dirinki abin so da
alfaharine ga ABDULSAMAD NASIR ABDULSAMAD
I love you with all my heart amma kidena tsorona ina son muyi rayuwa kaman friend
to friend ina son muyi rayuwa kamar Mami da papa zamuyi koyi da rayuwar su abin
birgewa hakan bazai samu ba sai kincire tsorona nima mutum ne kamar kowa im so
sorry babu wata macce a zuciyata .....

Iman da baccin ta bayyi nisa ba tun saukowar sa ta farka amma tsoro ya hana ta
bude ido jikin tane yadau wani mugun rawa wanda yasa Khaflan ya gane idonta biyu
" open eyes ".
yace da sauri ta bude ido yace " ya zanyi ai dole nace I love you tunda an liƙa min
ban sani ba ko ke kin shirya rayuwa da *mai idon ƴan iska ɗan duniya bai zubin
samudawa*."

cikin tsoro da mamaki ta ware banyan idonta dama yasan tana ƙiransa da wannan sunan
giran sa daya ya ɗaga mata alaman ita yake jira ta bashi amsa

cikin in ina tace "dan Allah kayi hakuri YAYA".

"ok zanyi hakuri amma akwai sharadi zakije awannan daren ki roƙi Abu da Daddy akan
gobe da asuba adaura mana aure jirgin tara zanbi tare zamu tafi in kinyi haka shike
nan

"YAYA bazan iya b................

*ALHAMDULILLAH ALAH KULLI HALIN*


*masoya anan yakamata mu dakata dan gudun kada mushiga rayuwar yara bayan munga na
iyaye da kakanni ma*

*BATUL ADAM JATTKO*

You might also like