Professional Documents
Culture Documents
MATSAYIN AURE
A
MUSULUNCI =
NA
MUHAMMAD M. MUSA (DANDABARA)
Ya gabatar a lokacin Seminar da Kungiyar Jama’atu
Izalatil Bid’ah Wa Ikamatis Sunnah (JIBWIS)
ta shirya a garin Pupule daga ran
11 – November, 2020 zuwa 15th – November, 2020
th
Contacts:
1. dandabaraislam78@gmail.com
2. 08031934282 / 09078771442
املقدمة
إن الحمد هلل نحمده ونستعينه ونستغفره ،ونعوذ باهلل من شرور أنفسنا
ومن س يئات أعمالن ا ،من يه ده هللا فال مض ل ل ه ،ومن يض لل فال ه ادي ل ه،
ً
وأشهد أن ال إله إال هللا وحده ال شريك له وأشهد أن محمدا عبده ورسوله.
َ َأ ْ ُ َ ُ َُ َّ ُ َّ ُ َ{ياَأ ُّي َها َّالذ َ
ين َء َامنوا اتقوا الل َه َح َّق تقا ِت ِه َوال ت ُموت َّن ِإ ال َو نت ْم ُم ْس ِل ُمون} ِ
َّ َ ََ اس َّات ُق وا َر َّب ُك ُم َّالذي َخ َل َق ُك ْم م ْن َن ْف َ َ َأ ُّ َ َّ
اح َد ٍة َوخل َق ِم ْن َه ا ز ْو َج َه ا َو َبث سو ِ ٍ ِ ِ الن ُ {يا يه ا
َ َأل ْ َ َ َّ َّ َ َ َ َّ َ َّ َ َ َ ُ َ ْ ُ َ َ َ ً َ َ ً َ َّ ُ
ِمنهم ا ِرج اال ك ِث يرا و ِنس اء واتق وا الله ال ِذي تس اءلون ِب ِه وا رح ام ِإ ن الله ك ان
َ ُ
َعل ْيك ْم َر ِق ًيبا}
ْ َّ َ َ ُ ُ َ ْ َ ً ُ ْ َ ُ َأ َ ُ ُ َّ ُ َ{ياَأ ُّي َه ا َّالذ َ
ص ِل ْح لك ْم ْع َم الك ْم َو َيغ ِف ْر ين َء َامن وا اتق وا الله وقول وا ق وال س ِديدا ي ِ
َ ً ْ َ َ َ ْ َ َ ُ َ ُ َ
وبكم ومن ي ِطع الله ورسوله فقد فاز فوزا ع ِظ ً َ َ َّ ُ ْ َ َ ْ ُ َل ُك ْم ُذ ُن َ
يما} ِ
أما بعد،،،
ف إن أص دق الح ديث كت اب هللا ،وأحس ن اله دي ه دي محم د -ص لى هللا علي ه
اللة ،وك ل
وس لم ،-وش ر األم ور مح دثاتها ،وك ل محدث ٍة بدع ٍة ،وك ل بدع ٍة ض ٍ
ضاللة في النار ،وبعد.
ٍ
Godiya ta tabbata ga Allah, muna gode masa, muna neman
taimakonsa, muna neman gafararsa, kuma muna rokon Allah ya tsare
mu daga sharrorin kawunanmu da munanan ayyukanmu. Wanda Allah
Shiryar babu mai ɓatar da shi, wanda kuma ya ɓatar babu mai Shiryar
dashi sai Shi kaɗai.
Na shaida babu abin bautawa da gaskiya bisa cancanta sai
Allah, ba shi da abokin tarayya, kuma na shaida lallai Annabi
Muhammad (SAW) bawansa ne kuma Manzonsa ne.
ABU MARYAM, MUHAMMAD M. MUSA (DANDABARA)08031934282 2
MATSAYIN AURE A MUSULUNCI (A TAKAICE) – NA DANDABARA
1. Ma’anar Aure
10. Kammalawa
MA’ANAR AURE:
Aure a harshen Hausa shi ne abinda a Larabci ake kira An-Nikaahu ko
kuma Az-zawaaju. Kuma ma’anarsa a cikin harshen shi ne: Haɗuwa ko
Tarawa. A wani kauli kuwa shine shigar da wani abu cikin wani abu,
misali idan tsakuwa ta shiga kofaton doki sai a ce kofaton doki ya auri
tsakuwa. Wannan fasara ana bayar da shi a yare saboda a bayan aure
miji da mata suna haɗuwa ko saduwa ko tarawa da juna a cikinsa.
Amma a wurin Malaman shari’ar Musulunci, sun fasara aure da cewa
wani kulli ne a tsakanin namiji da mace wanda yake da manufar halatta
musu jin daɗi da junansu, kuma da manufar samar da inganttacen gida
mai kai wa ga samar da ingantaccen gari da al’umma.
Har ila yau, Aure shine haɗa wata irin alaka tsakanin mace da namiji,
wannan yana nufin haɗe rayuwarsu ta zama ɗaya haka nan kuma
makomarsu ta kasance guda ɗaya. Kowace irin al’umma akwai irin
matsayin da ta ba wa aure. Auri a Musulunci wani ɗauri ne da yake
halatta wa ma’aurata (Mace da Miji) jin daɗi da junansu ta hanyar
saduwa irin ta Jima’i da sauran Mu’amala. Allah (SWT) ya halicci mace
daga kashin hakarkarin namiji ya kuma sanya soyayya da tausayi a
tsakaninsu.
Wannan yana nuna mana cewa alaka tsakanin mace da namiji, Allah ne
ya kulla tun fil azal. Abin da kuwa Allah ya haɗa, wallahi babu wanda ya
isa ya raba shi, duk iya kokarinsa.
Wannan shi ya sa a ɗabi ’ance kowane namiji yana bukatar mace, haka
kowace mace tana bukatan namiji. Idan har hakan bai samu ba, to, lallai
tawaya ne a rayuwar ɗan Adam. Wato Kowane ɗaya ba zai iya
ABU MARYAM, MUHAMMAD M. MUSA (DANDABARA)08031934282 4
MATSAYIN AURE A MUSULUNCI (A TAKAICE) – NA DANDABARA
wadatuwa da kansa ba, ya rayu shi kaɗai, dole sai dai haɗe da
waninsa.
Kula da wanna fasara za mu fahimci cewa: Kulla aure a Musulunci yana
da manyan manufofi kamar haka:
i. Jin daɗin juna a tsakanin ma’aurata
ii. Samar da natsuwa tsakanin ma’aurata da kwanciyar hankali;
iii. Samun nagartattun ‘ya’ya domin samar da nagartattun al’umma
wajen kafa gida kyakkyawa
iv. Samun zaman lafiya mai ɗorewa
v. Soyayya da kauna da sauransu
A takaice mun fahimci aure yana nufin kulli da ake yi tsakanin namiji da
mace domin halattar da jin daɗi a tsakaninsu, da kiyaye cigaban zuriya
da tabbatar da jinsin ɗan Adam har zuwa cikar adadin da Allah ya
kaddara zuwan sa wannan duniya. Bayan ga haka shi aure Ibada ne da
Ubangiji ya sanya ma wasu daga cikin bayaninsa. Shi yasa;
Akwai wadda aure ke wajibi a gare shi
Akwai wadda aure ke Sunnah a gareshi,
Akwai wadda aure ke Mustahabbi a gareshi,
Akwai wadda Aure ke haramun a gareshi
HIKIMOMIN AURE A MUSULUNCI:
Ka da a manta waɗannan bayanai muna yin su ne a takaice, idan
muna bukatar karin bayani kuwa sai mu dubi wasu litattafai da zamu
bayar a karshen littafi domin samun bayani. Ga kaɗan daga cikin
Hikimomin Aure a Musulunci:
72
“Duniya jin daɗin ce, mafificin jin daɗinta shine samun mace ta gari”
iv. Samun natsuwa da kwanciyar hankali: Allah Ta’alah ya ce:
ّ واج ا ل َت ْس ُك ُنوا َإل ْي َه ا وجعل بينكم
مودة ورحمة ْ ومن آياته َأ ْن َخ َل َق لكم
ً من أنفس كم ْأز
ِ ِ
21 سورة الروم.لقوم يؤمنون َّ
ٍ إن فى ذالك االية
“Yana daga cikin ayoyin sanin Allah ya halitta muku mata daga
kayukanku domin ku sami natsuwa daga gareta (ita ma ta samu
daga gareka), sannan ya sanya Soyayya da kauna a tsakaninku, a
cikin haka akwai ayoyi ga mutane da suke da Imani” Suratul Rum
21.
v. Muhimmanci a cikin al’umma: Wadda yake da mata, a
gaskiya yana da muhimmanci cikin al’umma kuma ana
mutunta shi. Wannan ne ma yasa Imam Ahmad yake cewa:
َّ ّ
فمن، النكاح من ُس نتى: قال رسول هللا صلى هللا عليه وسلم: قالت،وعن عائشة
َ ّ
ومن ك ان ذا ط ْو ٍل،األم َم
َ اثر بكم ّ ،منى
ٌ ف إنى مك،وتزوج وا لم يعم ل بس نتى فليس
حس ن ص حيح س نن.وج ٌاء َ الص ْوم ل ه ّ
َّ ف إن،بالص يام ْ
ِ ومن لم يج د فعلي ه،فلينكح
1508 ابن ماجه
ii. Samun rabin addini ne: Lallai kuwa duk wanda yayi aure
kuma ya dace da auren, hakika ya sami rabin addini domin
Annabi (SAW) yana cewa:
(الطبرانى و )من رزقه هللا امرأة صالحة فقد أعنه على شطر فليتق هللا فى الشطر الباقى
الحاكم
“Duk wanda Allah ya azurta shi da mace ta gari hakika ya sami rabin
addini, ya ji tsoron Allah a ɗayan rabin da ya saura.
Ɗabaraani/Hakim
البيحق. فليتق هللا في النصف الباق،إذا تزوج العبد فقد استكمل نصف دينه
vi. Rayar da Sunnah ce: Duk wanda yayi aure hakika yana rayar
da Sunnar Manzon Allah (SAW).
َ َّ
رواه النساء.الصال ِة
ُ ّ
والط ْي ُب َو ُج ِع َل ق َّر ِني ِفي ُّ ُح ّب َب َل َّي م َن
ُ َ ّ الد ْن َيا
ِ النساءِ ِ ِ ِإ
1
ABU MARYAM, MUHAMMAD M. MUSA (DANDABARA)08031934282
0
MATSAYIN AURE A MUSULUNCI (A TAKAICE) – NA DANDABARA
vii. Hanyar shiga Aljanna ce: Tabbas ta hanyar yin aure ana
samun Guzurin da za’a shiga aljanna da ita.
(( املرأة: من سعادة ابن آدم، ومن شقاوة ابن آدم ثالثة،من سعادة ابن آدم ثالثة
املرأة: ومن ش قاوة ابن آدم، واملركب الص الح، واملس كن الص الح،الص الحة
واملركب السوء، واملسكن السوء،))السوء
ً ً ً ً :أرب ع من أعطيهن فق د أعطى خ ير ال دنيا واآلخ رة
((، ولس انا ذاك را،قلب ا ش اكرا
ً ً ً
وزوج ة ال تبغي ه ُحوب ا (ظلم) فى نفس ها وماله،رواه ))وب دنا على البالء ص ابرا
الطبرانى
1
ABU MARYAM, MUHAMMAD M. MUSA (DANDABARA)08031934282
1
MATSAYIN AURE A MUSULUNCI (A TAKAICE) – NA DANDABARA
1
ABU MARYAM, MUHAMMAD M. MUSA (DANDABARA)08031934282
2
MATSAYIN AURE A MUSULUNCI (A TAKAICE) – NA DANDABARA
1
ABU MARYAM, MUHAMMAD M. MUSA (DANDABARA)08031934282
4
MATSAYIN AURE A MUSULUNCI (A TAKAICE) – NA DANDABARA
1
ABU MARYAM, MUHAMMAD M. MUSA (DANDABARA)08031934282
5
MATSAYIN AURE A MUSULUNCI (A TAKAICE) – NA DANDABARA
1
ABU MARYAM, MUHAMMAD M. MUSA (DANDABARA)08031934282
6
MATSAYIN AURE A MUSULUNCI (A TAKAICE) – NA DANDABARA
1
ABU MARYAM, MUHAMMAD M. MUSA (DANDABARA)08031934282
7
MATSAYIN AURE A MUSULUNCI (A TAKAICE) – NA DANDABARA
“An halicci zuciya tana son mai kyautata mata, sannan tana kin wadda
yake munana mata”
Lallai ko shakka babu kowane mutum yana bukatar a kyautata masa, ko
da kuwa wannan ba shi ne nasa ɗabi’an ba. Don haka ana bukatar
mace ta faranta wa mijinta rai, domin girman hakkin da yake da shi
akanta. Sannan kuma Malamai suka ce akwai abubuwa masu yawa da
mace zata yi domin farantawa mijinta rai, amma ga muhimmai daga
cikinsu:
2
ABU MARYAM, MUHAMMAD M. MUSA (DANDABARA)08031934282
0
MATSAYIN AURE A MUSULUNCI (A TAKAICE) – NA DANDABARA
2
ABU MARYAM, MUHAMMAD M. MUSA (DANDABARA)08031934282
1
MATSAYIN AURE A MUSULUNCI (A TAKAICE) – NA DANDABARA
2
ABU MARYAM, MUHAMMAD M. MUSA (DANDABARA)08031934282
2
MATSAYIN AURE A MUSULUNCI (A TAKAICE) – NA DANDABARA
2
ABU MARYAM, MUHAMMAD M. MUSA (DANDABARA)08031934282
4
MATSAYIN AURE A MUSULUNCI (A TAKAICE) – NA DANDABARA
3. Ɗaukaka shi sama da kowa: Yana daga cikin hakkin da miji yake
da shi akan matarsa, shi ne ta ɗaukaka shi, sama da kowa a
duniya, domin wanda suka fi shi girman hakki akan ta sune Allah
da Manzonsa (SAW). Amma iyaye da kowa su na bayansa ne.
wannan magana zai yi ma wasu zafi, amma hakan abin yake,
domin matsayin iyaye daban, sannan kuma akwai abin da miji ke
iya yi wadda iyaye basa iya yi, amma babu abinda iyaye za su
yiwa ‘ya’ya wadda miji ba zai iya ba. Girman hakkin miji ne ya sa
idan Miji ya mutu, mace zata yi masa takaba, amma da
Mahaifinta zai mutu, babu takaba akan ta. Miji ne kaɗai yake iya
auren mace kuma ya sadu da ita, duk soyayyar da uba yake wa
‘yarsa dole ya hakuri da aurenta. Don haka ki sani Miji shi ne oga
a cikin dukan lamuranki.
ْ َ َ ُ َْ
رأة ال تشكر لزوجها وهى ال ت ْستغنى عنه ْ
ٍ ))ال ينظر هللا تبارك وتعالى إلى ام
2
ABU MARYAM, MUHAMMAD M. MUSA (DANDABARA)08031934282
6
MATSAYIN AURE A MUSULUNCI (A TAKAICE) – NA DANDABARA
2
ABU MARYAM, MUHAMMAD M. MUSA (DANDABARA)08031934282
7
MATSAYIN AURE A MUSULUNCI (A TAKAICE) – NA DANDABARA
ُ َف ُك ُل َن ْف ًسا م ْن ُه َش ْيء َل ُك ْم َع ْن ط ْب َن ۚ َف ْن ن ْح َل ًة ص ُد َقاته َّن
َم ِريًئ ا َه ِنيًئ ا وه
ّ
َ الن َس َاء ُ َ
ِ ٍ ِ ِإ ِ ِِ ِ وآتوا
2
ABU MARYAM, MUHAMMAD M. MUSA (DANDABARA)08031934282
8
MATSAYIN AURE A MUSULUNCI (A TAKAICE) – NA DANDABARA
2
ABU MARYAM, MUHAMMAD M. MUSA (DANDABARA)08031934282
9
MATSAYIN AURE A MUSULUNCI (A TAKAICE) – NA DANDABARA
Bayan haka ciyarwa ba zaɓin miji bane, misali yace za’a ringa
yin abinci a gidana sau uku ko biyu ko ɗaya, a’a, iya bukatuwanta ga
abinci, za ka iya kokarinka ka kawo abin da ya sawwaka, ba kai ne za
ka tsara mata ba, ko zaɓa mata abin da za ta ci ba. Abin da za ka lura
da shi sosai shi ne abincin da ke gina jiki. Allah ya siffanta Muminai a
wajen ciyarwa yace:
“Kuma waɗanda suke idan sun ciyar, ba su yin ɓarna, kuma ba su yin
kwauro, kuma (ciyarwarsu) sai ta kasance a tsakanin wancan da
tsakaitawa.”
4. Kyakkyawar Zamantakewa (Husnul Ma’ashara): Wannan gaɓa
yana taimakawa zaman aure sosai. Kamar yadda muka yi ta
nanatawa, babu wanda baya bukatan kyautatawa, wannan ne
ma yasa a alakar miji da mace sai Allah Ta’alah yace:
َ ّ ُ َ ْ َ ُ َأ اَل ُ َ َّ َأ
ۖك ْر ًها َاء الن َس ِ وا ت ِرث لك ْم ن ُّل َي ِح وا َآمن ين ا ال ِذ ا ُّي َه َي
ُ َّ اَّل ُ َ
آت ْيت ُم ا َم ض ْ َ َُ ْ َ ُ ُ
ِلت وه َّن ُ َت ْع َواَل
ِإ وهن ِ ِببع ذهبوا ل ض
َ ُ ُ َ ْ َ ْ َ مْل ََُّ َ َ َ َأ ْ َ ْأ
ف َع َس ٰى وه َّن ك ِر ْهت ُم وف ف ِإ ن ِ ِب ا ع ُر اش ُروهن
َّ ُ َ َ
ِ وع ۚمب ِين ٍة احش ٍة ِ ِبف ي ِتين ن
َ َ َّ َ ْ َ ْ َأ
ك ِث ًيرا خ ْي ًرا الل ُه ِف ِيه َو َي ْج َع َل شيًْئ ا تك َر ُهوا ن
“Ya Ku waɗanda suka yi imani! Ba ya halatta a gare ku, ku gaji
mata a kan tilas kuma ka da ku hana su aure domin ku tafi da sashen
abin da kuka ba su, face idan suka zo da wata alfasha bayyananniya
kuma ku yi zamantakewa da su da alheri sa´an nan idan kun ki su, to
akwai tsammanin ku ki wani abu alhali kuwa Allah Ya sanya wani alheri
mai yawa cikinsa.
Kyakkyawar zamantakewa da mata abu ne da Musulunci yake
kira a kai kullum domin Manzon Allah (SAW) yace:
3
ABU MARYAM, MUHAMMAD M. MUSA (DANDABARA)08031934282
0
MATSAYIN AURE A MUSULUNCI (A TAKAICE) – NA DANDABARA
ًُُ َ ْ
ٌ
(( إن ك ِره منها خلقا َر ِضى منها آخر،مؤمن مؤمنة )))ال َيف َر ْك (ال يبغض
3
ABU MARYAM, MUHAMMAD M. MUSA (DANDABARA)08031934282
1
MATSAYIN AURE A MUSULUNCI (A TAKAICE) – NA DANDABARA
Sannan akwai hadisi daga Urwah, yana cikin Sahihul Bukhari wadda
yake bayani cewa matan Annabi sun kasu gida biyu: Akwai group na
Aisha tare da Hafsat, Safiyah da Saudah. Sannan akwai group na Umm
Salamah tare da Zainab bnt Khuzaymah, Zainab bn Jahsh, Juwairiyah
bnt Alharith, Maimuna da sauransu. Musulmai kuma sun san kaunar da
Annabi yake wa Aisha ya fi na sauran matan, don haka idan suna son
su bayar da wani kyauta, za su jira sai ranar kwanar Aisha sai su bayar.
Sai group na Ummu Salamah suka tattauna wannan matsala, sai su ka
tura ita Shugabansu domin ta sami Annabi, ta gaya masa cewa suma
matansa ne, bayan ita sai nana Fatimah, bayan ita sai suka tura Zainab
bnt Jahsh wadda ta yi masa maganganu marasa daɗin
ji………………………
Sannan akwai hadisi da yake bayani kan ɗaga murya da Aisha (RA)
ta yi wa Manzon Allah, har Mahaifinta ya shigo gidan, ya kamata, ya ce
yake ‘yar Umm Ruuman! Me yasa kike ɗaga murya sama da na Manzon
Allah? Annabi ne ya ba shi hakuri domin ka da ya duke ta……….
Haka ma Hafsat bnt Umar. Shima sai da Mahaifinta Umar bn
Khattab ya shigo domin ɗaukan mataki sai Annabi ya ba shi hakuri.
Idan ka dubi waɗannan misalai za ka fahimci, Annabi yana hakuri da
matansa. Watarana Annabi yana ɗakin Aisha sai aka kawo masa abinci
sai Aisha ta buge abincin ya zuɓe don kishi, Annabi ya nemi yan
gidanta su ɗebi abincin…………….
ii. Nuna mata tsantsar kauna: Yana daga cikin kyakkyawar
zamantakewa tsakanin miji da matarsa ya nuna mata soyayya da
kauna. Idan muka dubi gidan Annabi zamu ga haka babu iyaka,
3
ABU MARYAM, MUHAMMAD M. MUSA (DANDABARA)08031934282
2
MATSAYIN AURE A MUSULUNCI (A TAKAICE) – NA DANDABARA
3
ABU MARYAM, MUHAMMAD M. MUSA (DANDABARA)08031934282
3
MATSAYIN AURE A MUSULUNCI (A TAKAICE) – NA DANDABARA
3
ABU MARYAM, MUHAMMAD M. MUSA (DANDABARA)08031934282
4
MATSAYIN AURE A MUSULUNCI (A TAKAICE) – NA DANDABARA
3
ABU MARYAM, MUHAMMAD M. MUSA (DANDABARA)08031934282
5
MATSAYIN AURE A MUSULUNCI (A TAKAICE) – NA DANDABARA
“An halatta a gare ku, a daren azumi, yin jima´i zuwa ga matanku, su
tufa ne a gare ku, kuma ku tufa ne a gare su, Allah Ya sani lalle ne ku
kun kasance kuna yaudarar kanku. Saboda haka Ya karɓi tubarku,
3
ABU MARYAM, MUHAMMAD M. MUSA (DANDABARA)08031934282
6
MATSAYIN AURE A MUSULUNCI (A TAKAICE) – NA DANDABARA
3
ABU MARYAM, MUHAMMAD M. MUSA (DANDABARA)08031934282
7
MATSAYIN AURE A MUSULUNCI (A TAKAICE) – NA DANDABARA
3
ABU MARYAM, MUHAMMAD M. MUSA (DANDABARA)08031934282
8
MATSAYIN AURE A MUSULUNCI (A TAKAICE) – NA DANDABARA
َ ْ ّ َ ُ َ ُ َّ َ َ ّ َ ُ ُّ َّ
َو ُم ْد ِم ُن الخ ْم ِر،الن َس ِاء
ِ الرج ِال والرجل ة ِمن ِ ال ديوث ِمن:ثالث ة ال ي دخلون الجن ة أب دا
َ َق،الر َج ال ؟ ّ وث ِم َنُ ُّ َّ َ َف،ول هللا َأ َّما ُم ْدم ُن ْال َخ ْم ر َف َق ْد َع َر ْف َن ُاه ُ َ َ ُ ََ
" :ال ِ ِ ي د ال ا م ِ ِ ِ َ ي ا رس:فق الوا
الر َجال ّ ُ َّ َ َ َّ َ َ َ ّ الر ُج َل ُة م َن َّ َف: ُق ْل َنا. " َّال ِذي اَل ُي َبالي َم ْن َد َخ َل َع َلى َأ ْه ِل ِه
ِ " ال ِتي تشبه ِب: قال،النس ِاء ؟ ِ ِ ِ
3
ABU MARYAM, MUHAMMAD M. MUSA (DANDABARA)08031934282
9
MATSAYIN AURE A MUSULUNCI (A TAKAICE) – NA DANDABARA
“Su tufafi ne a gareku, kuma tufafi ne a garesu.” Kowa ya san aikin tufafi
shi ne rufe tsiraici domin haka, mu kiyaye. Ba daidai ba ne mutum ya
faɗi komai a kan matarsa, sai in ya zama dole ne.
Yana daga cikin tsare mata mutunci, miji ya kewaye gidansa da
kuma ɗaukan nauyin da ke kansa kamar yin shefani, ɗeba ruwa da
sauransu. Rashin kishin mace ne da kuma zubar mata da mutunci, a ga
matan Musulmi a Bohol ko rijiya ko famfo alhali miji yana gari kuma
yana cikin halin lafiya. Gaskiya mutunci ya zube, komen matsayinka.
9. Yin musu adalci: Yana daga cikin hakkin kowace mace mijinta ya
yi mata adalci tsakaninta da abokan zamanto. Shi adalci kuwa
shi ne a baiwa kowacce hakkinta daidai da ita, ka da a musguna
mata ko a zalunce ta, domin ba’a son ta. Annabi (SAW) yace:
ّ
(())من كان له إمرأتان فمال إلى إحداهما دون األخرى جاء يوم القيامة وشقه مائل
4
ABU MARYAM, MUHAMMAD M. MUSA (DANDABARA)08031934282
0
MATSAYIN AURE A MUSULUNCI (A TAKAICE) – NA DANDABARA
4
ABU MARYAM, MUHAMMAD M. MUSA (DANDABARA)08031934282
1
MATSAYIN AURE A MUSULUNCI (A TAKAICE) – NA DANDABARA
cewa ka fahimci hujja ta mai rauni ne matuka. Idan ka ga kuskure sai ka ki yin
gyara, kana guna-guni, ka sani kana karawa kanka zunubi ne.
Ina kara roko kowa ya karanta littafin da kyakkyawar manufa sai ya
dace da dalilin rubuta wannan darasin.
Abu Maryam,
Muhammad M. Musa (Dandabara)
08031934282, 09078771442
4
ABU MARYAM, MUHAMMAD M. MUSA (DANDABARA)08031934282
2