You are on page 1of 256

An dauko wannan littafi daga shafin www.dlhausanovels.com.

ng ku ziyarci shafin na
www.dlhausanovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na
yake yake dana soyayya

Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu
kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,

Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama
sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana
magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490

A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci,
duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,

Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna
neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu

Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman
munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai
fi kyau ku riga dauko PDF da DOC

Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai
wayarku

This hausa novel was uploaded and downloaded from www.dlhausanovels.com.ng


You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to
download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography
including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490
its free we do not charge for our services

Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted
biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not
blame us

Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we
are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day,
any time you can visits our site and download it

Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF
or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT[20/03,
17:09] 80k: [10:45PM, 02/11/2016] Rahamat Nalele: 👯👯👯👯👯
*SAMAREEN*
👯 *BANAH*
👯👯👯👯
*TASU SALAN SOYAYYAR*

*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*

Part 1 to 5
*Nutsu da kyau me karatu ka karan farkwan labarin nan da kyau kuma kar kayi gigin
mantawa. Dan xai temakema wajan gane ya abin xai kasance nan gabah*

Sunana SAILUBAH KASIM.


Ina garin KANO da xama awata unguwa da akekira fage
Ina da shekara ashirin da biyar aduniya wato 25 years

Na kasance mace mace kyakkyawa san kowa in wanda ya rasa


Ni farace soll doguwa me kyan bafali
Ina da hq da breast na 'daukar hankali
Bancika qibaba sannan baxa'a kirani siririya ba
Komai nawa ya ha'du kamar yanda kowace mace takeso ta kasance

Idan na kalli kaina a mirror hmmmmmmm


Dole najah numfashi anan
Dan ni dake da kai bana buqatar kufitoh kuce
Ya SAILUBAH kin ha'du
Na sauke alqur anin me girma inada ilimin addini daidai gwargwado dan baxa'a
kirani jahila ba
Ayanxu ina U:J ina fannin san kasancewa cikakkiyar doctoh
Sai dai bawani damuwa nayi da karatun bah dan inada burukan da suka shige min gaban
karatun

Na kasance mace mesan ku'di


Mesan na mallaki gida da mota
Sannan ku'di su ratsani

Inasan namiji 'dan gaye 'dan kwalisa me ilimi wayayye me hankali


Sannan ya kasance miskili ya kasance ni ka'daice xan mallaki dariyarsa da komai na
halittarsa

Ya kasance nika'daice tasa abin dubawarsa amma in aka cire iyayansa da qannansa
Ya kasan me hakuri sannan me kishi akaina
Ya kasance naxama nice madubin dubawarsa. Shikuma yaxama shakallo agareni

Ina da burin Auran Attajirin Alhaji me ku'di da nera


Irin Alhazawan garin abuja nan
Maso ku'di da albaxaranci

Bana burin Auran qaramin yaro kamar wanda ya girmeni da irin shekara uku haka

Na fisan na Auri wanda yabani akalla shekara goma sha biyu

haka na saka araina baxan ta6ata auran qaramin yaro bah. dan na raina qarfinsa da
jarumtarsa

Acikin unguwarsu akwai wani gida me kyau da 'daukar hankali wanda ya kasance gidan
xuwana ne ako da yaushe naga damar xuwa
Inada aboki RAMADAN wanda shine ya kasance wanda yakejin sirrina
nayi matuqar shaquwa da RAMADAN irin shaquwar nan da akekira da inbakai baxan iya
rayuwa bah

Ina san RAMADAN dan ya kasance yaro memin ladabi da biyayya duk da shi 'din
miskiline
Amma ya ha'du tako ta ina dan ina qaruwa dashi tako ta ina
Dan yafini ilimi yafini hankali sannan ya fini nutsuwa
Duk shawarar da nanema agun RAMADAN idan yace min iyi kasa bar kaza nabarshi har
abada

Yaro ne qarami 'dan shekara ashirin cif ba qari ba rage ayau


Idan me karatu ya koma baya toko xai gane naba RAMADAN shekara biyar kenan
Saidai RAMADAN funannan yaro ne. Xaki gane waye shi idan tafiya tai tafiya

Tunda natashi banta6a ganin idan mahaifiyata bah


Dan tada'de da rasuwa tun ina jaririya
Ayanxu dai ina hannun matar babana ko ince muku Kakata
Ba lefi suna kula dani sosai saidai matar babana tana da san ku'di ba nawasa bah
Amma duk da san ku'din nata nafita

Babana dacan yayi ku'di Sosai daga daga baya ne karayar arxiqi tasa meshi
Ayanxu bashi dashi Saidai bama rasa na sawa abakin salati
Abu 'dayane ya bari adukiyarsa. shine gidanmu.
Gidanmu babban gidane kuma ginin xamani
Dan a unguwarmu in kacire gidansu Ramadan akyau toh cika saka gidanmu

Inada qawaye masu bu'dad'dun ido da wayewa fiye da tunanin me karatu

Wannan shine labarina akataqaice

👯👯👯
Sunana RAMADAN Nasir yaro 'dan 20 years
Na kasance ina da buri 'daya arayuwata shine
natashi da maseefar san wata mace me kyan sura. Da komai
Tayi tako ta ina
Ina santa
Ina santa
Ina santa
Ina da abokana ye biyu Fawas da Khamis
Duk ra'ayinmu 'daya yake dasu
Amma mutane da dama suna cewa nafisu nutsuwa da hankali

Na kasance 'dan gaye me san tsafta da qamshi


Duk unguwarmu ni ka'daine nafita xakka a iya wanka
Dan nayi xaman jos anan nasamo Sirrin
Inada kalamai masu tsayawa arai
Sannan Auntyna Tace ni futunanne ne
Ya ta6e baki sannan yaci gaba da cewa
Idan hakane Ku da kanku xaku sheda hakan idan kuka cigaba dabin Aunty Rahamat
Nalele

*I luv u*
[8:29AM, 05/11/2016] Rahamat Nalele💋: 👯👯👯👯

Suna na KHAMIS
Inada shekara ashirin daidai yau

Ban tsaida wani buri araina ba tukunna


Sai dai inada san mata saboda Suna sani nisha'di. mata abin farin cikine kowane 'Da
namiji ne
👯👯👯👯
Suna na FAWAS
Inada shekara ashirin daidai yau

Ina da San mata Sosai kuma inada burin Auran mace wacce ta xarce shekaruna da kamar
shekara biyar haka ko shidda
Kuma bana san Auran wacce ta Waye nafisan Auran 'Yar qauye me halin yarinta
Tab😳

👯👯👯👯👯
Suna na Zainab Amma ana kirana da XEE dan nafisan akirani da hakan
Inada shekara ishirin da biyar.

Ina da saurayi Surajo ina matuqar sanshi da kishinsa


Sannan ni ta hannun damar SAILUBAH CE dan duk acikin qawayanta nice babbar
qawarta

👯👯👯👯
Suna na Hameeda Ya'u ina xaune a qauyan takai Babana ya rasu Mamana mah haka
Ina hannun qanwar babana Innah Hansai
Ba qaramin ganamin axaba take bah
Duk aikin gidan ni nakeyi duk wani aika ni nake xuwa mata haka duk wani Girki ni
nake yi
Duk da ko tanada yara Amma Sam bata sakasu sai ni

Sosai nake hango tsanata acikin idanta


Bata sona bata qaunata
Ta hana duk wani saurayi tsayawa dani wai tafiso na xauna inta yimata bauta

Ayanxu shekatata ishirin da hu'du 24


Bani da wani buri araina sai na kallan cigaba da bautar da nakeyi

*Toh Madallah masu karatu kunji tushen kowa acikin wannan littafi nawa. dan haka
sai kugyara xama kusha karatu*

SAILUBAH yarince maisan ku'di kamar yanda tafa'da


Amma duk ku'din da xata samu basa rufe mata ido
Dan ko yanxu SAILUBAH tasamu ku'di xata iya kyautarsu gabaki 'daya dan Allah yayota
da San temakwan mutane
Tana da kyauta Sosai ba 'dan ka'dan ba da tausayi

SAILUBAH 'Yar gayece Sosai


Duk unguwarsu ba'ayi yarinya me wankanta bah

Zama na musamman samarin layin nasu suke dan kawai suga fitowarta
Duk unguwar ba wanda baisan SAILUBAH da halinta ba
Kyauta San Mutane San ku'di fa'dar Gaskiya..............
Koda ko kar sa'an babanta ne kayi abunda bai dace ba toko ba shakka saita wanke ka
da soso da sabulu
Duk unguwar ba Wanda baisan sha'kuwarta da RAMADAN ba
Suna San junansu Sosai dan shi'din abokinta ne
Mutane da dama idan sukaga SAILUBAH da RAMADAN xasu skull dake skull 'dinsu 'daya
ba qaramin sha'awa suke basu ba
Fa'di suke tsakanin SAILUBAH da RAMADAN wayafi kyau ne

RAMADAN Yarone me hankali da nutsuwa


Sam baya shiga sabgar daba tashi ba
Komai xaiyi anutse yake yinsa
Baya 'daukar raini
Yarone me farin jinin jama'a musamman mata
RAMADAN na kowa ne dan Allah yayoshi da kwarjini
Duk inda kika kai da abinki idan kikayi toxali da RAMADAN sai kinso Ki mallakeshi a
matsayin mijin Auranki
Ya ha'du ne tako ta ina RAMADAN yayi

Yana da da'din murya haka kallo 'daya xaki mai kisan anyi balaraban yaro

RAMADAN cikakken 'dan rainin wayone


Sam baxa ki gane inda yasa gaba ba
Yana ji da Auntynsa SAILUBAH. Sam baya San 6acin ranta
Duk Wanda yake tare dashi yasan da xaman wannan
Sai dai fah ahakan baqamin takurama SAILUBAN yake ba akan samarinta

Shi ka'daine namiji agidansu


Kuma Wanda kamanninsa yafita daban dana kowa
Sam RAMADAN bai ibo Komai na iyayan nasa bah
Mutane na mamakin wannan yanayi yanda RAMADAN ya futa xakka agidan nasu
Kome yasa hakan
(Tabbas kwakwalwa tana buqatar caji agun🤔)

Su ukune agun mahaifan nasu


Akwai yayar RAMADAN Saudat wacce ta kasance qawar SAILUBAH
Sai shi RAMADAN 'din
Da qanwarsa Khairat

Mahaifinsu Alhaji Naziru me ku'dine Sosai


Ya shagwa6a Su da ku'di Sosai
Haka ba qaramin SOO sukema RAMADAN ba
Kome yasa haka🤔

RAMADAN Yana da San karatu Sosai gashi da ilimi tunda ya taso ya fara xuwa
makaranta bai ta6a fa'duwa akan Komai bah
Yanxu haka saura bai fimai 1 year ya gama kammala karatunsa ba
Inda yake san xama cikakken likita wato doctor
Yaxama kenan ra'ayinsa 'daya da Auntyn Sa SAILUBAH

Idan Nace muku RAMADAN 'dan rainin hankali ne karku musa min

Haka KHAMIS iyayansa Suna da ku'di Sosai shima an shagwa6a shi Sosai da ku'di
Su biyu iyayansa suka Haifa
Ianada Yaya Rahamat tayi Aure tana garin Abujah da xama
Ganin hakan KHAMIS shi 'daya shiyasa shi abinda yakeso kuma iyayansa suka biye nasa

KHAMIS Yanada San karatu inda yakeso yaxama cikakken loya Wato ya karanci low

Shiko FAWAS iyayansa shi ka'dai suka Haifa


Ba qaramin ji dashi suke bah
Sun shagwa6a shi da ku'di Sosai

*To Madallah me karatu gyara xama*

Yau take talata kuma antashi da ruwan sama yaf yaf yaf gwanin sha'awa

SAILUBAH sauri sauri gudu gudu takeyin Komai dan sunada karatu qarfe tara
RAMADAN ya shigo falan hannunshi 'dauke da Wasu takaddu Yace Auntyna lokaci ya fara
tafiya fah
Da sauri tajuyo xatayi magana sai kuma tatsaya kallansa kamar alokacin ta fara
ganinsa
Ya 'daga mata gira tare da qarasowa kusa da ita ya kar6i 'dan kunnan hanunta Yace
in saka miki ko
Tayi saurin 'dagamai kai Tace kayi kyau Sosai Qanina
Yayi Murmushi Yace Nagode Auntyna

By Hajju
[20/03, 17:09] 80k: 👯👯👯👯
*SAMAREEN*
👯 *BANAH*
👯👯👯👯
*TASU SALAN SOYAYYAR👯*

*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*

Part 6 to 10

Gyarawa Sosai tayi ya saka mata 'dan kunnan ta'dauki gyalanta da 'yar jakarta
tamaqala
Idan RAMADAN na kanta yana qare mata kallo. Ta 'daga mai gira
Yayi murmushi Auntyna tsaya na photo
Wayanka saita cika da pix 'dina
Yace in bake acikinta Wlhi bata da amfani
Tace kayi breakfast kuwa
Ya 'dan Sosa qeya Yace nayi
Tabishi da kallo ka'dan hmm bakayi ba
Yace toh Kinga lokaci yayi........
Cire gyalanta tayi tashiga kitchen kawai. RAMADAN yaja numfashi tare da kallan
agogo yana tsaki
Bai ankareba sai gata qatan faranti ahannunta. Wanda ke 'dauke da lafiyayyan tia
da kuma soyayyan dankali da kwai
Ta dire a gabansa Tace nabaka minti uku kayi Maza
Yace Aunty banajin yunwa...
Ta katse shi da jefa mishi wata muguwar harara
Bashiri ya fara ci
Yayinda ita kuma ta xauna tana amsa waya
Hello Alhajina ina kan hanyar xuwa makaranta
Yace Amma naso inxo in ganki yanxu. Plx Ki bani ha'din kai yanxu naganki
Aini takace. Kabari ina dawowa xaka ganni.
Yace toh Allah ya dawomin dake lafiya
AmEEn Nagode. Tafa'di hakan da kashe wayan
RAMADAN najinta Yace Auntyna dawa kikayi waya
Ta gallamai harara cikin 'daure fuska Tace ban sani bah
Yayi Murmushi Yace pls gayamin Wlhi ba'abinda xai faru
Tace hmm yama faru Wlhi saina baka mamaki idan kayi sanadin da Alhaji Jamilu ya
dena xuwa gareni
Ya kalleta ka'dan dayin murmushin rainin hankali Yace baxanyi Komai bah Auntyna
Amma dan Allah gayamin yaushe kuka ha'du da har ya kasance ban sani bah
Tace jiya muka ha'du a jifatu yaje siyayya

Amma shine ko jamishi aji bakiyi ba kika amsheshi daga ganin farko
Ta gallamai harara Tace ban jah mishi ajinba
Yace me yasa
Cikin maseefa Tace saboda shi me ku'dine yayimin tun kallan farko dana masa
Yace Amma.........
Tayi saurin katse shi da cewa. Wlhi RAMADAN ba wani abu daxaka fa'damin inji inbar
mutumin nan dan yana da ku'di Sosai
Kyautar farko daya min jiya dubu 'dari uku ya ban
Yace haba Auntyna......
Na rantse da Allah ka cikani da surutu xakasha mari
Shuru RAMADAN yayi yaci gaba dacin abincinsa
Can ya kammala Yace toh mutafi ko. Yafa'da da 'daukar Wasu takaddunta
Suka fitoh ya bu'de mata gaban motarshi tashiga shima ya shiga da jansu suka ficce
daga gidan

Direct gidansu XEE sukayi Suna parking tana fitowa


Tayi kyau Sosai cikin shigar riga da siket 'yan kanti
Ta shiga motar ta xauna tana mita wai basuxo da wuri ba
RAMADAN Yace lefin Auntyna ne fah
Tace aina sani tasaka gaba kayi breakfast ko Yace ko shakka babu.
SAILUBAH Tace hmm kema kisan inba ni'din nasashi gaba ba baci xaiyi ba
Haka dai sukayi B;U:K university.

Sunayin parking wata kyakkyawar budurwa tayi saurin isowa garesu


Cikin rashin kulawa SAILUBAH da XEE suka fito dayin department 'dinsu
RAMADAN yafitoh da Murmushi akan fuskarshi Yace ha'a kaga kyakkyawar yarinya.
Tauraruwa me dishashe hasken taurari. Gayamin me ya tsaidake a wannan lokacin da
yadace ace kina can kina 'daukar darasi
Cikin jin da'di da dariya akan fuskar Amina Tace baxan iya fahimtar Komai ba inhar
banganka ba
Tunda naxo idanuna suke min ra'da'di dan rashin ganinka da basuyi ba
Yace toh gani sun ganni sai hankalinsu ya kwanta
Tayi Murmushi. Xanso muje shan iska anjima

Ya kulle motar tashi yana fa'din xanfi kowa farin cikin hakan. Maxe jeki kar darisa
Su wucceki da yawa
Ba musu Amina tabar gun cikin jin da'din Ganin masoyinnata

Gab da RAMADAN xai shiga department 'din nasu


wata ta tareshi da sauri
Ya dafe kai cikin Murmushi Yace yane Asma'u
Xuciyata bugawa take in bata ganka bah
Amma na lura Sam xuciyarka bata damu dani ba Sam

Haba nutsuwata abin kwanciyar hankalina. Wlhi dake natashi araina

Meyasa toh kakasa nemana


Kin sanni da karatu banasan nayi missing 'din Komai. plx nutsuwata Ki lamince min
nashiga na miki alqawarin yau xan baki lokaci na musamman dan kimallaki kalmomina
Tace toh Allah yasa ina maka fatan alkairi
Ya shigeta yana cewa tare dake........

Karatu ne Wanda sukayin shi cikin nutsuwata ahaka suka tashi inda SAILUBAH ta kalli
RAMADAN Tace Amma fah abubuwa da dama na kasa fahimtarsu
XEE tayi dariya Tace aike Kullun a haka kike
Tayi Murmushi dacewa ai banda matsala tunda gani ga Qanina.
RAMADAN Yace aikuwa ammafa Auntyna kidinga lura saboda wata ranah.

Taturo baki da cewa toh naji muje gida nafara jin yunwa ba sai mun jira KHAMIS
ba .......
KHAMIS 'dinne ya katsesu da fa'din dawai tafiya xukuyi kubarni bayan yasan yau ban
fitoh da mota ba.
XEE ta kafeshi da ido Tace ya fa'da mana
Ammma fah kayi kyau sosai Tafa'da da shigewa motar Ganin SAILUBAH da RAMADAN sun
shige.
Yayi Murmushi Yace kai Aunty XEE ina wani kyau anan. Yafa'da shima yana mai shigewa
cikin motar

Cikin nutsuwa RAMADAN yake tuqin motar


KHAMIS Yace Kasan wani abu
Sai ka fa'da
Wlhi fitowata 'daxo na ha'du da wata xanka'daxiya......
Ta ha'du Sosai dan tatara duk wani abinda kowane 'da namiji yake buqata awajen mace
Dana kai agoge min motata tsayawa nayi daniyar agama goge min natafi da ita
lokacin ko wanka banyi ba
Sai gata tayi parking motar tata akusa dani
Ta fitoh tana wani yauqi da rangwa'da. dan Allah Malam motata nakeso a wanke min
nanda 10 minutes

Ba sai ta cillamin key nata bah


RAMADAN Yace kut😳
Wlhi ina gayama sai kawai naxuba mata ido kusan na 2 minutes
Ka katsaya kana kallona ko baka 'daya daga cikin masu wankin ne
Ta katsemin tunanina da fa'din hakan.....
Kan nayi magana wanda yake goge min motar tawa Yace tab Hajjiya shima kawo tasa
yayi. Baki lura da hutun da yake tare dashi bane
Kasan dake 'Yar iskace saita juyo da kallanta. Ayya am sorry
Na watsa mata wani kallo Nace Karki damu xan wanke miki aikin kai wajan kinma
wucce
Tayi Murmushi Tace ba qarya ka ha'du ga muryarka tayimin da'di Sosai dama kana tare
dani dana saka agaba dan kawai nadinga jin kalmominka.....
Kan na bata amsa yaran ya gama gogemin tawa
Saina bata kina Nace taje ta aiwatar da 'quxirinta xan kawo mata tata motar har
gidansu
Tayi dariyar jin da'di toh Nagode Sosai Allah ya saka
toh bara namaka kwatancan gidanmu.......
Na katseta da fa'din bana buqatar sani dan inaso in baki mamaki wajan kawo miki
gidanku batare dakin gayamin bah

Baka fah sani ba


Nace karta damu
Haka tatafi da motata tabarmin akwalar tata

Kasan yanxu damuwata bansan gidansu bah


kuma kamar xuciyata takamu dasanta
Dan Wlhi yau nakasa fahimtar Komai na karatu. sai San ganinta da xuciyata dake
kwa'dayin qarayi

RAMADAN ya kalli Su SAILUBAH ka'dan Yace Auntys suna nan fah. Dan haka ka ankare.

Sam KHAMIS ya manta Suna tare dasu


Cikin yanayin sanyi ya kallesu Yace am sorry my Auntys
SAILUBAH ta gallamai harara Tace 'yan yara daku sai San mata yanxu idan aka baku su
ya xakuyi dasu. Ta'ina xaku fara sarrafasu
Ina ja muku kunne Wlhi kufita daga harkar mata dan sunfi qarfin Ku
kubari Ku qara shekara goma nan gaba saiku nemesu
KHAMIS da RAMADAN suka kalli juna
Inda sabo sun saba shan fa'dan Auntyn tasu
Cikin 'daure fuska RAMADAN Yace toh munji
KHAMIS Yace 20 years fah Aunty
XEE Tace eh baku kai soyayya ba. Na roqeku kubar kula mata......
Dai-dai nan RAMADAN yayi parking a'kofar gidansu XEE
Tafi toh tana cewa Qawata saimun ha'du anjiman
SAILUBAH Tace wane Kaya xamu sane aciki
Tace eh toh musa let 'din nan mana
Tace red 'din Tace eh shi
Kana takalli KHAMIS Tace toh kuhuta samari
Yace toh Aunty XEE sukayi gaba
Ita mah tayi gidansu tana tunanin KHAMIS itadai tana sanshi yaran na burgeta ga iya
wanka kamar RAMADAN
Gashi hancinta baya manta qamshinsa
Maman ta kalleta Tace ya dai naganki kina Murmushi
Tace Wlhi mamah KHAMIS ne yake birgeni
Tace ayya KHAMIS ai yanada hankali
Tashige toilet tana cewa ba lefi kam

Hakama suka sauke KHAMIS agidansu


RAMADAN Yace karka damu abokina akwai mafuta
KHAMIS Yace nasan bama rasata. Xan nemi FAWAS mah

RAMADAN na parking a farfajiyar gidan nasu SAILUBAH


Yace Auntyna
Na 'danga wayarki
Tamiqa masa da ficewa daga motar tayi falansu
Annan tatarar da Abbanta yana cin abinci Umma na gefanshi Wato matar Abban nata
dake haka suke kiranta Tace sannu da gida Abba
Yace sannu kundawo lafiya Tace lafiya lau
Yace toh Madallah in kin gama cin abincin naki kixo kisa meni
Gabanta ya fa'di Tace toh

Wanka tayi ko cin abincin batayi ba taje gunsa


Yace dama xan da'da tuna miki ne akan batun tsaida Miji
Wlhi kika cikamin ciki xan aurar dake ga wanda naga dama
Tace kayi hakuri Abba ka qaramin lokaci
Yace ke kika sani nidai na qara miki lokacin
Dan yana wuccewa baki kawomin Wanda kike so ba Wlhi kinji na rantse saidai kawai
kiji Nace kitashi kibi mijinki
SAILUBAH ta sunkuyar da kanta cikin ladabi Tace insha Allahu hakan baixai faru bah
xan kawo Wanda nake so
Yace Allah yasa jeki
Nan Tatashi xuciyarta cike da tunani kala kala

RAMADAN ko gidansu yayi direct yayi part 'dinsa. Dan gidan nasu acike yake tam da
mutane 'yan biki
yaune walimar yayarsa Saudat gobe 'daurin Auranta
Ya baje a gado yanata bincikar wayan SAILUBAH.
Har yasami abinda yake nema watoh number Alhaji Jamilu Wanda SAILUBAH tayi waya
dashi 'daxo
Nan ya kirashi ringing biyu ya 'dauka cikin sauri yana fa'dan Allah yaja da
xamaninki tauraruwa
RAMADAN ya runtse ido Cikin kamilalliyar murya Yace ba ita bace na kiraka ne in
gaya maka wani abu

Alhaji Jamilu Yace toh ina jinka


Yace Kasan da cewa tarayyarka da ita haramun ne
Dan babu kyau Nema acikin Nema
Dan da sadakin wani akanta yanxu haka baifi watanni bane bikinta
Cikin muryar tashin hankali Alhaji Jamilu Yace Wlhi ban san An kawo sadakinta ba

RAMADAN Yace toh yanxu nagaya ma danni qaninta ne


Yace Nagode Sosai yaro Allah ya maka albarka
RAMADAN Yace AmEEn da kashe wayan
Sannan yayi blocking 'din number Sa da delete 'dinta

RAMADAN kenan ya tsani yaga kowa da Auntyn nasa. Shiyasa yake koran mata samarinta
sanranshi. Tayi fa'dan tayi maseefar Sam bayaji. Iya kacinsa da ita shine ya bata
hakuri

SAILUBAH ko daqar taci abincinta burinta tagama taje gun Qanin nata suyi shawara

Hakako akayi. Data gama Komai saitaje tasamu kakarta Tace kakane bara naje gidansu
RAMADAN
Tace har lokacin walimar yayi ne
SAILUBAH Tace wai walimar walimar Saudat
Tace eh mana. Taxoma nemanki 'daxo keda XEE wai kimata lalle ne kome tacene oho na
manta
Girgixa kai SAILUBAH tayi Tace sai qarfe hu'du walimar da sauran lokaci
Tana fa'din hakan tafito daga falan nasu

Tafi toh kenan idan ya sauka alungun Gidansu wata Baraka dake kusa dasu
Saita dinga jin kamar kukan yarinya. Cikin qarfin hali tayi lungun
Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un. Tafurta hakan da qarfi. Dan Ganin wani narkeken
qatan garde a'kalla xaiyi shekaru arba'in 40 Ya danne wata yarinyar makwaf ciyarsu
'Yar miciciya batafi shekara goma ba

Aiko SAILUBAH me xatayi inba kurma ihu ba. tana fa'din jama'a kuxo ga wani
axxalimin mutum yana San 6atama yarinya rayuwa.......
Kan kace me😳 tuni gun ya cika da jama'a Suna tafi da Allah wadai da shi da
mamakinsa

mutumin ya saka wandansa SAILUBAH ta cukume masa riga Tace Amma kai kam Allah yayi
tsinannan tsowo
Fasiqi axxalimi me mumunar xuciya 'dan iska
Kalli yarinya qarama kana san 6ata mata rayuwa
Idan iskancin kakeji mexai hana kaje gidan karuwai kayi da wacce ta dace dakai.
Tunda xuciyarka tamace da son abinda Allah bayaso
RAMADAN Wanda yafito dan rahotan da qanwarsa takai masa.
Xuciyarsa tacika da takaicin Auntyn tashi yayi dabarai kwatan mutumin
ahannunta........
Kan yayi magana sai gani sukayi
Iyayan yarinyar sun rufe mutumin da duka Sosai
Mutane na fa'din gwanda aci ubansa Suna tayasu dukansa
SAILUBAH takai hannu xata tayasu itama.....
RAMADAN yajah hannunta sai Gidansu
A farfajiyar gidan yasake mata hannun nata
Yace haba haba Auntyna meya kaiki aikata haka. Kamata yayi da kika gansa kimasa
wa'axi tsakaninki dashi. Amma bai dace kitara mishi jama'a haka ba
Tunan asiri bashi da kyau ai
cikin maseefa ta hayyaqu miki tace banyi hakan da kaso ba.
Irin sune 'yan iskan da in ba haka akayi musu bah baxasu dena abinda suke ba
Yace toh wai ke ina ruwanki meya shafeki kawai kinje kintara jama'a maxa da mata
kowa yana kallanki harda wani kai hannunki jikin qaxamin mutumin. kin dai kwafsa
kawai kiyarda da hakan
Yafa'da kamar xai rufeta da duka

Tace baxan yarda da hakan ba


danni abindayi dai-dai ne
Kana maganar abarsa ya6ata mata rayuwa kenan ko
dan ba kasan xafi da ra'da'din da iyayanta xasu shiba
Tafa'di hakan dasan ficcewa daga gidan
Yayi saurin kamo hannunta dan yafi kowa saninta sarai yanxu xata qara hurama wutar
fetir .
Cikin sanyin Murya Yace toh yi hakuri Auntyna gwara da Allah yasa kika gansa
muje im baki wayanki pls👏🏻
Ta'daure fuska xata kawo mishi matsala yayi saurin janta part 'dinsa
'Yan biki suka saki baki Suna kallansu har sanda suka qule Sannan suka cigaba da
har karsu Suna tuno 'Yar cacar bakin nasu

By Hajju
[20/03, 17:09] 80k: [12:18PM, 09/11/2016] Rahamat Nalele 👯: 👯👯👯👯
*SAMAREEN*
👯 *BANAH*
👯👯👯👯
*TASU SALAN SOYAYYAR👯*

*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*

Part 11 to 15

San da ta xauna kan kujera. Cikin lallami Yace am sorry Auntyna bana san 6acin ran
nan naki.
pls ki temaken Kisake min fuskarki ko nasamu nutsuwa araina dan Allah

Ta harareshi dayin kwafah.


Ya marairaice mata tamkar xaiyi kuka
Tace najini dan Allah
Sai kace wani yayana ka wani rufeni da fa'da wai na kwafsa......
Saurin rufe mata baki yayi da hannunsa.....
Xirrrrr taji
Ita dai akowane lokaci idan RAMADAN ya ta6ata saita tsinci kanta cikin wani hali
kome yasa oho
Yace ina miki addu'ar Allah yabaki miji me ha'kuri da halinki Auntyna
Da Takaici Tace AmEEn. Wai kai baka jin wani abune idan ka ta6ani
Ya 'danyi jim can ya ta6e baki Yace banajin Komai
Tajah tsaki ako wane lokaci ka riqeni jin xirrr nakeji tun daga Kaina har babban
'danya tsana
Yayi Murmushi da qara kama hannunta Yace qila ko danni Yarone.
Tace ko
Yace ba mamaki

Kasan miye matsalata


Ya girgixa mata kai alamar aa da kuma kafeta da ido
Wlhi Abba ne yaqara min tuni akan Aurena
Yace toh miye
Tace da matsala mana
Yace ba wani matsala kawai kifitoh da wanda ya kwanta miki arai
Ta gallamai harara
Kana barina ne da samari
Da xakace in fito da wanda ya kwanta min arai
Yayi murmushin jin da'di tare da murxa hannunta cikin wani salo Yace xan soki da
qaramin yaro
Cikin 'daure fuska Tace dawa kake....
Kan ya bata amsa taci gaba wajan fa'din. Kafi kowa sanin tsarina da ra'ayina bana
san naqara jin wannan kalmar daga bakinka
Ina ganin xan janyo Alhaji jamilu jikina musaba kaga sai kawai na gabatar dashi
matsayin mijina ko
tunda ya ha'du
Murmushi RAMADAN yayi Yace duk da ban gansa ba Amma hankalina ya kwanta dashi
kifito dashi 'din kawai
Ta sauke ajiyar xuciya xatayi magana wayarsa tafara ringing.......

Sake hannunta yayi ya duba wayar


Amina ya gani
meenat ya akayine
Tace lpy lau my luv
Yanxu haka ina kwance a gado naci kwalliya Sosai dan xuciyata tacika dasan ganinka
muje shan iska. Allah yasa baka manta bah
Ya dafe goshi cikin marairai cewa Yace am sorry farin ciki na
Naso in cika miki alqawarin danayi miki Amma kaxai yuhuba
Xanso kiqara bani dama akaro na biyar
Amina taja numfashi cikin rashin jin da'di Tace Ashe kana sane ba yau kasaba yimin
hakan ba. Da gaske yau shine karo na biyar.........
Wani shegen tsaki SAILUBAH tajah da gallama RAMADAN harara
Yayi Murmushi da tsaida idanshi akan le6anta
Cikin sauri Yace eh kimin hakuri ina da wani babban uxiri ne xan kira pls
Yana fa'din haka ya kashe wayan batare da Yaji cewarta bah

Kamar yanda lamarin yasa ba faruwa mishi hakance tasake faruwa SAILUBAH taqara kai
mishi harara Tace Wato kai baxaka fita aharkar mata bako
Qanqanin yaro dakai Kasan kadinga yaudarar mata ko
RAMADAN ya xuba mata ido da fa'dawa tunin wai sai yau she ne Auntyn tashi xata dena
kiransa da yaro
Da 'daure fuska Yace shekarata ishirin xaki dinga kirana qaramin yaro
Haba dan Allah yanxu inda agaban budurwar tawace shikeban kinsa tarainani dan Allah
kidena kirana qaramin yaro
Tayi dariya dan ganin yanda yayi kicin kicin da fuska tunba yau ba
tasan RAMADAN baya san araina shi shiyasa yake ganawa Khairat axama qanwarshi dan
baqaramin tsoranshi take ba
Gashi dasan girma Sam baya SO ace wane ya girmeshi
Ita ka'daice xatace mishi qaramin yaro baxai CE mata Komai ba. Toh yau gashi yayi
kicin kicin da fuska

Tashi tayi taje gabansa ta manna masa kiss a kumatu kamar yanda tasaba yimai idan
ta 6atamai rai Tace sorry 'dan Qanina kai Babban yarone
Xaka kaimu walimar Saudat kajiramu.
Yace aa
Dan Allah
To naji
Tatashi xata fita Yace Auntyna yunwa nakeji
Tace toh bara na kawo maka abinci. Tafita
Yabita da kallo

Bata 'dauki lokaci ba sai gata da plate da drink ahannunta


Tadiremai a gabansa
Taliyace Momy tayima Dady dakai 'daxo
Yafara ci yana cewa idan baku shirya da wuri bah tafiyata xanyi

tashi tayi da 'daukar wayarta tana cewa bara nagama Amaryar

Ka'dan yaci ya kora da drink kana yayi wanka Cikin qananan Kaya yakira FAWAS da
cemai Su ha'du a gidansu KHAMIS dan shi KHAMIS 'din yayi wani banxan kamu. Yace OK

Tunda ya fitoh qawayan Amarya yayar tasa suke kallansa


Cikin maseefar sha'awarsa dan yayi kyau Sosai ya fitoh a bature sak
Dan yanayin shigar tasa sai qamshi yake
Ya shiga falan Momy nashi annan yaga SAILUBAH tanata xuba cikin sanyayyiyar
muryarta
Tanajin qamshin turaransa taja numfashi da lumshe
Yace momy ina xuwa yanxu
Tace da fatan kaci abincin da yawa Yace eh. da maida kallansa ga SAILUBAH Yace
Auntyna bara inje yanxu xan dawo
Ta shagwa6e fuska Tace pls karka shanyamu Yace Karki damu my Aunty. Yafita da sauri
hotan fuskarta na manne cikin kwayar idansa yana hango shagwa6ar tata
'Yan matan suka bashi da kallo dan shi'din yayi

Wata Salma Tace nikam ina san yaran nan SAILUBAH....


Harira ta katseta da fa'din ai yayine tako ta ina
Saudat Tace ai shegen yarone yasan kan Komai daya dace dashi.
Haka kowa Yata fa'dar albarkacin bakinsa akan RAMADAN
SAILUBAH tayi shuru kawai tana jinsu
Ashe har qawayan Momyn nashi sunyaba da shi

Shiko yana fitowa daga gidan nasu idan shi ya sauka akan Jamila
Wato Jamila wata 'Yar unguwarsu CE tana MASEEFAR son RAMADAN
Tarigada tasan duk wani motsinsa dan haka kanya fitoh daga gida take kafawa ta
tsare akan wani dakali da yake fuskanta gidan nasu. Tun baya ganewa har ya ganota
suka fara gaisawa
Yafara sakar mata da kalamai. Shikenan fah ya hargitsa mata tunaninta
Kowa yasan soyayya suke

Ya sakar mata Murmushi cikin sanyin murya Yace Jamis tauraruwata yau baxa abari
naxo bane
[5:35PM, 09/11/2016] Rahamat Nalele 👯: Tace hmm nakasa hakurin hakanne shiyasa
kuma......
Bata izza xan canta bah ummi 'yar uwar shi 'yar qanwar momynsa taxo shigewa cikin
gidan nasu
da sauri Tace Ya RAMADAN tun safe naketa nemanka
Ya xuba mata ido dan ya da'de da sanin yarinyar ta fa'da tarkwan soyayyarsa Amma
Sam yaqi yarda ta bayyana masa
Yace ayya lafiya dai ko
Hawaye ya xubo mata Tace har yaushe xaka gane ina sanka
Asan mace da kame darajarta abin kunyane tacema namiji tana sanshi. Amma ni nafurta
hakan dan baxan iya jurewa ba
Aqallah ina da 'yan mata sunka 'dari idan na iyasce
Duk acikinsu ba wacce nafara furta kalmar so agareta. Kinga ko idan kinfara furtawa
baxanji Komai ba
Ki shiga ciki xan tunani akanki. RAMADAN Yafa'di hakan cikin rashin kulawa
Tace Amma........
Waccan mah budurwa tace ina santa. Ya katseta da fa'din hakan
Ummi talalli Jamila da tayi kicin kicin da fuska suka gallama juna harara sai
tashige gidan kawai batare da Tace Komai bah

Jamila Tace wacece ita. Yace wani abune. Tace aa kawai dai naji na tsaneta ne
Yace toh kiji kina santa dan 'yar Uwa tace
Yana fa'din yabarta nan tsaye

Duk 'yan unguwar kallansa suke cikin sha'awar tsaftarsa. Sam baxaka ta6a ganin
RAMADAN FAWAS KHAMIS cikin qaxanta ba

Direct gidansu KHAMIS yayi yana xama FAWAS na xuwa


Momyn KHAMIS Tace nidai ina sha'awarku 'yan uku na
FAWAS yayi Murmushi Yace mungode momynmu

Haka suka fito sukayi wajan wankin motar da wannan yarinyar tabayar amata
KHAMIS Yace ta'ina xamu fara.....
Kan suyi magana idan FAWAS ya sauka cikin motar inda ya hango kamar Passport
'dinta
Yace ashe baxamu sha wahala ba
Nan ya bu'de yaga akwai address 'dinta
Cikin murna RAMADAN Yace Allah ya tenake muyi sauri ina da fitta da Auntyna.
FAWAS Yace Aunty LUUVAH (dake haka suke kiranta da shi)
KHAMIS Yace Kasan 'daxo sanda ta maimaita karatunta da xamu dawo gida har Aunty XEE
na tayata
Dama ai bakinsu 'daya. cewar FAWAS
Yace inaso nayi Aure cikin lokaci qanqani dan Aunty LUUVAH Wlhi
RAMADAN yayi Murmushi Yace ya kamata kam
Suka shige mitar sai Gidansu yarinyar
Bayan sunyi parking KHAMIS Yace kaduba yanda tayimin datti da mota
RAMADAN Yace toh miye
FAWAS Yace Bakomai tunda so ya kusan toka.
Suka fitoh Suna Tambayar megadi dan Allah miye sunan me motar da suka kawo mata
Yace Ameera
FAWAS Yace dan Allah koxa kamata magana
Yace badamuwa
Nan ya kirata
Tafi toh da rangwa'da kamar yanda KHAMIS ya basu labari
Tace sannunku FAWAS ne kawai ya amsa
Tana cema kallan RAMADAN
Shiko ya 'daure fuska Yace anwuni lafiya. Da sauri Tace lafiya lau
Yace Xan iya samun key na motar can
tace mexai hana bayan takuce
Nan tamiqa mishi
Yayi gun motar da kunnata sannan ya juyata FAWAS ya shiga motar
RAMADAN ya xuge gilashin motar ya kalli KHAMIS Yace muna jiranka a waje pls karka
'dau dogwan lokaci dan Kasan bana ha'da uxirin Auntyna dana kowa
Yana fa'din hakan yafitta da motar

KHAMIS ya kalli Ameera Yace da fatan nasameki lafiya


Tace lafiya lau
Naji da'din yanda kabani mamakin Ashe kai 'din na da banne
Yace toh fa'damin
Ta'dan Sosa qeya Tace kai ya kamata ka fara fa'da
Yayi Murmushi Yace toh ina sanki sosai
Tayi cikin gidansu da gudu tana cewa nima ina sanka......
KHAMIS yayi dariya ya ficce daga gidan

Daga yanayinsa sukasan yaci nasara


Hakan suka dawo unguwarsu RAMADAN
Dai-dai lokacin SAILUBAH tafi toh daga gidansu ita da XEE da Amarya da wata qawarsu
Jidda

Ba qaramin bala'in kyau sukayi bah


Cikin shigarsu ta net dogayan riguna red color tayi musu kyau Sosai

Musamman SAILUBAH RAMADAN Yace toh sunfitoh mah wai gun walima xan kaisu
FAWAS Yace Aunty LUUVAH da Aunty XEE Yace eh
Nan suka qaraso Tace yauwa kunxo a dai-dai qannanmu
Saudat Tace toh gamunan muma.
SAILUBAH Tace toh
Suka shiga motar
XEE Tace harda kune arakiyar
SAILUBAH Tace eh mana Kinsan inba wani dalili ba ba'abinda yake raba kawunansu
Tace umm kumafa
Nan suka kaisu Shamsi hold
Sunyi parking sunfito kenan wani saurayi ya parka tashi motar da fitowa ya nufi
SAILUBAH aqallah xaikai shekara talatin da 'daya Yace dan Allah kijini ka'dan dan
tun daga layinmu nake binki
Ta 'daure fuska Tace inajinka.......
Kan yayi magana RAMADAN ya fitoh yaxo garesu Yace sannu
Cikin kulawa mutumin Yace yauwa Qanina da ganinka kai qanintane
RAMADAN ya gya'da kai Yace hakane
Mutumin yayi Murmushi Yace dan Allah ka bu'de min hanya dan nalura Auntyn taka xata
ban wahala
Yace kome yasa
Yace ina Santa ne ina qaunarta daxa ta ban ha'din kai Wlhi xanji da ita fiye da
tunaninta
Bu'dar bakin RAMADAN sai cewa yayi tab ai ammata miji.......
SAILUBAH da XEE da KHAMIS FAWAS suka saki baki da mamaki
Cikin wani yanayi mutumin ya kalleta Yace ayya kiyi hakuri dan Allah bansan sani
bane
RAMADAN yasan baxata iya cewa Komai ba awannan lokacin
Dan haka Yace la karka damu ai akwaita da yima irinku afuwa
Mutumin ya shiga motarsa ya tafi
SAILUBAH ta kalli RAMADAN Cikin bala'in 6acin rai
Sami sami yayi cikin motarsu yajata dan yasan ya bari tayi furucin bakinta bamai
kyau bane xai fito gareshi

By Hajju
[20/03, 17:09] 80k: 👯👯👯👯
*SAMAREEN*
👯 *BANAH*
👯👯👯👯
*TASU SALAN SOYAYYAR👯*

*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*

Part 16 to 20
SAILUBAH tayi kwafah. Wlhi xan gyarama yaran nan xama. Cewarta
XEE tayi dariya Tace baxaki iya masa Komai bah aikun saba hakan
Haka suka shiga da jera kayansu drink da sauransu
Baifi minti biyar ba saiga Su Amarya Saudat
Nan aka fara gabatar da walima kamar yanda kuka sani. Anayin walima irin wannanne
dan Jan hankalin Amaryar tabi mijinta
Toh Madallah Gaskiya nasihar da Jan kunne ta ratsa xuciyar duk Wanda yake gun
Haka akaci akasha aka Washe
Surajo saurayin XEE shi yadawo dasu SAILUBAH gida

Tana kwance baje baje agado lokacin ana kiran sallar isha'i dama tana period
shiyasa batayi yun qurin yiba
Tunani take meya hana Alhaji Jamilu kiranta ko dama irin mayaudaran nan ne
Ta danna wayanta tana neman numbarsa.
Duk daba kiransa xatayi ba. Amma me sai tanemi numbar sama ko qasa ta rasa
Shuru tayi tana tunanin ya akayi haka itadai bata gogeba toh waya goge mata
Ai kamar an muntsineta tatashi. Ba shakka wannan aikin RAMADAN ne
Kut Amma fah yaran nan ya rainani
Baqin ciki ya cika xuciyarta
Ta'dau kusan awa 'daya tana saqa da warwara tasan bayan ya goge har blocking yayi
Tashiga tunanin sosao dan tanasan tasan hanyar da xatabi da Qanin nata

In zagine ba irin xagin da bata masa akan samarin nata ba. Ba irin jan kunnan da
bata masa ba akansu ba
Tabbas tasan indai xataci gaba da bayyana samarinta afili kuma ya gansu ba shakka
Saidai ta tsofe agida batayi Aure ba

Ta 'daga wayan nata takirashi


Kaxo ina San ganinka yanxu
Abin da Tace kenan ta kashe wayan
Canko sai gashi ya shiga 'dakin nata da xama ahannun kujera. Amma Sam baiyi
gigin kallanta bah
Yace Auntyna gani......
Tashi tayi taxo taxauna agabansa kamar me neman gafara ananne suka ha'da ido
Cikin sanyin murya Tace me yake damunka ne RAMADAN
Yayi shuru
Ya kakeso nayi da rayuwata. Duk wani saurayi daka ganni dashi saika koreshi
hankalinka yake kwantawa.
Na xageka naci mutuncinka akan haka Amma kamar tunxira xuciyarka nake
Me nene dalilinka nayimin hakan
Ya shagw6e fuska cikin wani yanayi Yace hmm matsalar 'daya CE Auntyna shine duk
wa'yanda suke xuwa gareki basa dacewa dake...........
Cikin maseefa ta katseshi da fa'din.... Ya isa Ya isa haka. Nagaji dajin wannan
kalmomin naka. Kullun abu 'daya kake fa'damin. danka rainamin hankali
Toh bari kaji narantse maka da Allah tatsaya anan. Karka kuskura ka qureni
Ganin da tayi Sam maseefar tata bata shigesa ba shiyasata fashewa da kuka
Anan ya rikice ya durqusa gabanta yahau lallashinta ya saka hankicif 'dinsa yana
goge mata hawayan nata
Cikin kamilalliyar murya Yace yi shuru Auntyna indai nine baxan qara yi miki haka
Dan Allah kiyi hakuri Wlhi nadena kukanki maseefa ne agareni
Ta tsaya da kukan. Ta kallesa yayi kalar damuwa Tace ka'dau alqawarin Gaskiya
wannan karan
Ya 'daga mata gira da cewa eh
Ta'dan daki qirjinsa. Kai yanxu baka tausayina kaga yanda Abbana yasani gaba in
fidda miji Amma kake korarmin Su
Yace nadena
Shuru sukayi ahaka
Can Yatashi Yabu'de furiji ya 'dauko madara da xubawa akofi ya bata
Sha Auntyna xai temaka miki wajan saki nisha'di yanxu
Ta kar6a da 'Yar harararsa Tace kaci abinci
Xama yayi suna fuskantar juna Yace eh. Kana ya fara danna wayarsa
Tsakaninka da Allah
Ya kalleta ka'dan da jifanta da wani kallo sanda taji gabanta ya fa'di. Yace Wlhi
naci
Shuru tayi mai
Yasan dame ya bita dashi dan duk macan da yayima wannan kallan rasa nutsuwarta
take. Yayi Murmushi yatashi. toh sai Allah ya kaimu safiya my Aunty.
Har yakai 'kofa tace xa'aje gidan she'dan kenan yau
Yayi Murmushi yana gyara takalminsa dan ya gane club take nufi gidan rawa...
Yace bakin hanani xuwa bah
Tace shine dai abinda har yanxu banyi nasarai hanaka bah
Ya kalleta da Murmushi ya futa daga 'dakin
Sam SAILUBAH bata san idan sunfara hira da Qanin nata surabu.
Ta yarda tana samun nisha'di Sosai agareshi kodako fa'da sukayi

Haka ko akayi kusan sha'dayan dare sun gama xagaye 'yan matansu
RAMADAN FAWAS KHAMIS sukayi club
Kamar yanda suka saba
'Yan matan mu musulmai sunfi yawa agun Wa'iyaxubillah
Yarane xaka gansu qanana dagasu sai rigar mama da 'dan qaramin siket Suna 'dirkar
rawa agun

Duk masu xuwa gun sunsan Su KHAMIS farin sani


Xasu xone sukaraci kallansu susha drink kala kala Su rungumi mata da 'dan tsotse
tsotse Amma har yanxu dai basu xama mazunatan ba

(Toh Allah ya karesu ko agaba. HAYATUDDEEN Yace hmm da wiya in har xasuci gaba da
xuwa irin gura rannan Aunty Rahamat)

Toh yau abin yaxo musu wani iri


Inda wata she'daniyar yarinya bata wucce 13 years ba ta'dane cinyar RAMADAN hakama
sauran suka 'dad'dane cinyoyin Su KHAMIS
RAMADAN ya xubama breast 'dinta ido ta qara ban qarosu. ya lumshe ido tare dakai
hannunshi Kansu yanasan wasa dasu.....
Tace honey na da'de ina sanka dama......
Warin giyan da tasha ya bugi hancinsa tuni ya han ka'deta tafa'da qasa. Wasu suka
bita da kallo wani yaxo ya jata yana murna xai biya buqatarsa
RAMADAN ya lumshe ido cikin maseefar sha'awar mace
Yace innalillahi-wa'inna'ilaihirraji'un

Nan ya maida kallansa gasu FAWAS. Inaaaa... sunyi nisa Sosai baxasuji kira cikin
Sauqi ba
Dan haka yajanye matan daga garesu ya tasasu agaba suka fitta daga gun.
lokacin kusan qarfe 2:30am

Shika'dai ne me hankalin cikinsu dan bai shiga da yawa ba


FAWAS ya kalli KHAMIS Yace naso hutawa yau Amma 'dan iskannan ya kwafsa mana.
KHAMIS yayi shuru yana tuno saura ka'dan ya fa'da mummunan yanayi Allah ya
temakeshi
Yace hmm sa6an Allah da da'di yake
FAWAS Yace Wlhi kuwa dan yau Allah ne ya ku6utar damu kai gaskiya nagaji ina
sha'awar mace
KHAMIS yayi dariya Yace kayi Aure kawai awucce gun
Yace kasan Dadyna ba barina xaiyiba. Cewa xaiyi ban kai ba kai kasani
RAMADAN najinsu yayi shuru shidai burinsa. yaje gida yayi jinyar kansa

KHAMIS suka fara saukewa


Sannan RAMADAN yayi parking a kofar gidansu ya kalli FAWAS Yace toh sai da safe ya
fita daga motan FAWAS yajata

Kamar yanda yasaba buga gidan yayi ahankali megadin nasu ya bu'de mishi kofa.
RAMADAN ya bashi dubu biyu yayi part 'dinsa cikin san'da

SAILUBAH tayi Murmushi dan duk lokacin da RAMADAN ya dawo daga club idanta biyu
tana kan sallaya
Cikin baqin ciki ta kira wayansa
RAMADAN na Ganin kiranta yajah tsaki da fa'din ita wannan wai me yake hanata bacci
ne dan Allah Kullun sai taji dawowata .
Ya dai 'dauki wayar Tace ya maka kyau. kadawo ko
Yace Allah banje ba fah Auntyna
Tajah tsaki ta kashe wayan
RAMADAN yabi wayan da kallo......

By Hajju 07038260028
[20/03, 17:09] 80k: [4:32PM, 10/11/2016] Rahamat Nalele 👯: 👯👯👯👯
*SAMAREEN*
👯 *BANAH*
👯👯👯👯
*TASU SALAN SOYAYYAR👯*

*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*

Part 21 to 25

Kana yayi calli da wayan Yace matsala


Sannan ya shiga wanka yayo alwala yayi Sallah Raka'a goma Sha biyu wannan ya xama
jikin RAMADAN dan akwai shi dasan ibada
Sannan ya 'daga hannu sama yanata xuba addu'a
Addu'ar RAMADAN tafarko itace Allah ya bashi masoyiyarsa wacce yake bala'in so kana
kowace addu'a take biyowa baya
Sanda ya idar yabi lafiyar gado
Ya lumshe ido yana tuno yarinyar da tahau kan cinyarsa a club.... Nanya sake shiga
wannan yanayin daya shiga 'daxo

SAILUBAH ko qa'idar tane ko tana period qarfe 2:00am nayi xata tashi tahau kan
sallaya tayita xikirorin Allah da yima Annabi salati wannan RAMADAN ne yayi nasarar
cusa mata ra'ayin hakan dasan ibada
Tunanin shi da rana kawai takeyi har abin ya shiga jikinta har cikin dare
Shi dai ya nuna mata ba halittar da Allah bayaso kamar mushe akwance
(Wato mutum yasaki baki yata bacci kamar wani wawa)
Yace tadinga tashi qarfe hu'du sallar Asuba tadinga samun
Ita kuma ganin xata iya tashi qarfe biyu shi yasa take tashi
har ya xaman mata jinin jikinta .

Ta juya ta kwanta tana tunanin wacce hanya xatabi tahana RAMADAN xuwa club
Nan bacci yayi awan gaba da ita tare da mafarkai barkatai duk nashi

Shima RAMADAN wani lamarine ya faru dashi acikin mafarkinsa


Gaskiya ne ya kwanta da sha'awar mace Amma abinda ya burkita kwa kwal warshi shine
yanda ya gansa yana saduwa da Auntyn tashi har yana mata sambatu
Kiran sallar Asubahi ne ya farkar dashi
Yafi minti talatin axaune yana tuna mafarkin nashi kana ya tashi yayi wankan Sarki
Sannan ya gabatar da sallar

Da misalin qarfe tara lokacin SAILUBAH tagama shiri


Surajo yaxo shida XEE 'daukarsu dan ita takira XEE tagaya mata yau ba mota a
hannun RAMADAN dan bata manta tashin motar da taji Cikin dareba tasan FAWAS yayi da
ita gidansu

Suka gaisa da Surajo Yace yau gani nixan kaiku


Tace hmm ai ka kyauta. Bara nakira RAMADAN Yace OK
Nan tashiga gidansu direct part 'dinsu Dadyn shi tayi suka gaisa da Momy
Sannan tayi part 'dinsa
Ya gama tsaf yana fesa turare tashogo 'dakin
Ya qura mata yana tuno mafarkinsa
Ta gallamai harara da cewa Lafiya
Yayi murmushi Yace qalau my Aunty dafatan kin tashi lafiya Tace lafiya muje ko
Ya'dan Sosa qeya cikin rashin gaskiya Yace jiya Wlhi.......
Ta katseshi da fa'din na tambayeka
Ya girgixa mata kai
Tace hmm Wanda yayi da kyau ai ya sani. Fatana katemakeni kadena xuwa hankalina na
tashi yayinda xuciyata take ciki da ba'inci
Yayi shuru dan xancan nata ya shigesa.....
Ya kama hannunta xan dena pls kici gaba dayimin addu'a
Ta hararesa ai kullun acikin ci gaba dayi maka nake
Ya kaima hannunta kiss da sakin hannun suka fitoh gwaninban sha'awa

Bayan sun shiga motarne cikin tsokana XEE Tace wannan wanka haka RAMADAN
Yace Aunty XEE kenan
Tace yau Asma'u ko Amina suka ganka saisun tsure.
Tayi Murmushi kawai
Surajo Yace kema kin yaba kenan
Tace kasan qannan namu akwai iya wanka Gaskiya na yaba Sosai Yace gashi ni ba
gwanin iya wanka ba bare inqara shiga ranki Tace karka damu soyayyarka ta isheni
ma haka. Inka qara da wanka xaka cutar dani.
Bana ganin wankan kowa sai naka wan nan ma dan qaninmu ne. Shiyani Yaba masa

Cikin jin da'din furucinta Yace Naji da'din furucinki....


Nan fah suka fara kalaman luv

RAMADAN ya kalli SAILUBAH cikin muryar can qasa kuma a shagwe6e Yace sun fara
damun kunnena fah Aunty
ki duba yanda suke kalamai agabana ina qanin su
Kan tayi magana XEE ta cafke da fa'din ayya Qanina mundena kaji.

Shuru yayi yana fa'din axuciyarsa Aunty XEE ba dai kunne ba

Dai dai nan sukayi faking cikin skull


Kuma atare sukayi department 'dinsu. RAMADAN na murnar yau Allah bai ha'dashi da
'yan matan nashi ba

Lokacin da suka tashi KHAMIS ya gyara faking 'din motarsa. Dan shi sun da'de da
futowa

XEE tashiga SAILUBAH ta shiga


RAMADAN xai shiga kenan Yaji an kirashi.
Cak ya tsaya harta qarasu Yace Asma'u ya dai
Ta'dan harareshi har yanxu kaqi ban kalmomin naka
Kuma dan baka damu da niba shine har xaka tafi baka Neman ba
Yace am sorry my baby
Yau xan baki mamaki insha.........
Bai qarasa ba SAILUBAH tafara mai maseefa karka shanyamu kamar Wasu kayan wanki
pls. Cewar SAILUBAN
Ya kalli Asma'u Yace sai munyi waya Tace hmm Amma Gaskiya Auntyn nan taka mafa'da
ciyace
Yace ke Auntyna cefah
Tace eh ko Auntyn takace saina fa'di gaskiya
Ya 'daure fuska Yace toh ya isa haka sai anjima
Tace dan kawai nayi maganarta shine.........
Eh dan kinyi maganar tane. Ita'din sa'arkice
Tace aiba wani abu nace ba
Ya katseta cikin tsawa da cewa ke nagajima dake kije na baki hutun shekara 'daya

Tace hutu ame


Yace a SOYAYYA
Yana fa'din haka yashige motar
KHAMIS ko ya jata

Asma'u ta dafe kai Tace ban ta6a ganin 'dan iska 'dan rainin wayo irin RAMADAN ba.
Ko a ina ya ta6ajin an bada hutu a asoyayya oho 😆
[11:10PM, 10/11/2016] Rahamat Nalele 👯: Dake SAILUBAH Tace kanta na mata ciwo sai
kawai KHAMIS yasha Sha taletale ya fara saukesu ita da RAMADAN
Sannan yakai XEE ya wucce gida

Aranar ne aka 'daura Auran Saudat da mijinta Aminu


Qarfe bakwai RAMADAN yana gaban SAILUBAH yana lallashinta tatashi aje kai Amaryar
da ita
Tace dan Allah karabu dani kaina namin ciwo
Yace haba Auntyna bata da qawar da tawucceki pls dan Allah badan niba tashi kije
Sanin halinsa da naci yasata tashi tayi wanka tashirya kicin wasu riga da siket na
atamfa sun amsheta matuqa
XEE tayi dariya Tace aigwara da 'dancin naki yasaki tashi dan abinda kikasoyi Sam
bai dace ba
Ta feshe jikinta da turare suka fitoh
Lokacin yayi daidai da xuwan angwaye masu 'daukar amarya
Nan samari masu ji da kai suka yimusu cah akai wannan Yace sushiga motarshi wannan
Yace tashi
Ahaka dai suka shiga motar wani Abbas yajasu Cikin sauri sanda ya fitta daga layin
ya fara tafiya ahankali
Ya kalli XEE Yace qawarki tayimin dan Allah kiban ita
Tayi murmushi Tace indai SAILUBAH ce nabaka ita
Nan yacika da murna yace xan iya samun numbarta Tace eh mexai haka
Ahaka yadinga Jan XEE da xance tana biye mishi duk akan SAILUBAH ne
Tana jinsu tayi shuru

In ta 'kaice muku awannan daran SAILUBAH tayi samari kusan shidda masu aji da nera
Kuma sanda suka Nace suka samu numbarta
Dukda ba magana take musu bah. XEE CE take aran bakinta

Gidan Amaryar Saudat yayi kyau Sosai dan Babban gidane. Saidai tana da abokiyar
xama Rabi'a.....

Abin takaici😔
Sunfito xasu koma gida. motar Abbas suka shiga inda yajasu sun hau titi yana jansu
ahankali dan bayaso yadena kallan masoyiyar tasa SAILUBAH
Basai XEE tahango saurayinta Surajo da wata mace a motarsa ba. Kasan cewar sun
kunna wutar motar yarinyar tana duba wani book dake hannunta
Kallo 'daya xaka musu Kasan suna cikin nisha'di.
Gaban XEE ya fa'di hankalinta ya tashi toh dama XEE kishine da ita Sosai akan
sahibin nata Surajo
Aiko cikin qara Tace Abbas yabi mata Su
Cikin rashin fahimtarta ko ya bishi
Har suka kai wata unguwa wai ita bacirawa inda sukayi parking a'kofar wani gida
Abbas ma yayi parking kusa dasu
Cikin Xafin nama tayi yunquri fitta daga motar... SAILUBAH tariqe hannunta Tace
karkiyi wani abu pls kibarsu mukuma gida

cikin xubar da hawaye Tace naga alamar bakisan kishi bah bakisan miye so ba. Tunda
baki ta6a tsaida mutum 'daya ya mantar dake duniyar marasa SOO bah
Wlhi kinji na rantse miki 'daukewar numfashine kawai xai hanani xuwa ga waccan maci
amanar

Nan tafuzge hannunta tafuta daga motar


Tana xuwa ta kwankwasa musu gilashin motar
Budurwar tabu'de tana fa'din kai karima kincika naci toh munsiyo miki ice-cream
'din
XEE Tace karimar uwarki........
Aiko da sauri Surajo ya fitoh daga motar cikin tashin hankali danjin XEE Yace meya
kawoki nan My XEE
Cikin maseefa Tace sunan nan ya fitta daga bakinka

Munafiki axxalimi makiri dan iska ni xaka yaudara


Kana tare dani. Kuma kowane lokaci fa'damin kake ni ka'daice budurwarka.
Ashe qarya kake.
Ta fashe da kuka tana fa'din na tsaneka
Kasa nabaka yardata gabaki 'daya....
Yau Aurena da kai saura wata biyu amma kake Neman wata......

Kuttumar uba Auran ki dashi wata biyu


Budurwar tatambayi XEE da mamaki

XEE tamata mugun kallo Tace bagaki gashi ba Ki tambaya shi man

Cukume wiyan rigarsa budurwar tayi cikin tashin hankali Tace idan kasaba yaudarar
mata ni baka isa ka yaudareni ba
Saura sati biyu Aurena dakai ashe kanacan kana neman wata harda kai sadakinta 'dan
rainin hankali ni xaka rainama wayo.....

XEE ta qara tsaida idanta akansa cikin sanyi Tace abinda Tafa'da gaskiya ne

Yayi shuru duk ya burkice


Tayi murmushin takaici Tace kaxo gidanmu ka kar6i sadakin ka na tsaneka.....
Tana fa'din hakan tayi cikin motar Abbas yajasu suka bar gun

Duk lallashin duniyar nan ba wannan SAILUBAH batama XEE akan tayi shuru tayi kuma
hakuri ba Amma taqi sauraranta

Haka Abbas ya kaita gidansu Sannan ya juyo da kan motarsa ya dawo da SAILUBAH gida
Akan idan RAMADAN yayi parking

Yace toh Allah ya tashemu lafiya dan nasan baxa ki tsaya saurara taba awannan
lokacin sai munyi waya
SAILUBAH tamai murmushin yaqe Tace toh. Dan ba qaramin ciwo kanta yake mata ba
Tana shiga gidan nasu RAMADAN ya bita har 'dakinta
Yace shi kuma wannan Waye
Ta kallesa ka'dan Tace ban sani bah
Yanayin da tayi magana dashi shiya tabbatar mishi ciwan kan nata bai saketa bah
Dan haka ya bu'de dirowar da take saka magun gunanta ya 'dauko mata maganin ciwan
kan ya bata da ruwa. Sai taqi kar6a
Sam SAILUBAH batasan magani danjinsu allura
Dake yasan da xaman wannan sai yahau lallashinta akan tasha
Tace nace baxan shabako. ko Ana dolene
cikin fusata Yace Wlhi saikin Sha so kike Ki hanani bacci cikin nutsuwata
Ta kalleshi cikin qarfin hali Tace wai me yasa kagama raina nine RAMADAN
Yace ba rainaki nayiba Auntyna kawai dai Kinsan baxan iya bacci bane kina Cikin
ciwan nan dan Allah dan Annabi kisha kitemaken
Sarai tasan inba Sha tayiba baxai barta ba. Kuma da gaske baxai iya yin baccin ba
Dan haka ta kar6a tasha kamar xatayi kuka

Yayi Murmushi dan yasan ba qaramin sa'arta yaciba wajan shan maganin da tayi

Sanda ya barta nakusan minti goma Sannan Yace dan Allah Auntyna Waye Wanda ya
saukeki amota

Ta xubamai ido Tace miye damuwarka RAMADAN dan Allah


Baxaka tausayamin cikin wannan halin da nake cikiba saika dameni da surutu

Ya sosa qeya Yace Wlhi nafi kowa damuwa da duk ciwan daxai cafkeki
Amma dan Allah kitemaken kigayamin Waye shi

Tace me sona ne
Yace tab yanxu kina sanshi kuma
Ta kallesa Sosai Tace ai kallo 'daya na mishi naji ina sansa har cikin xuciyata
RAMADAN ya galla mata wata muguwar harara batare daya San yayiba Yace hmm
Lalle bakiyi sa'ar masoyi ba
Tace meyasa
Yace kallo 'daya na mishi nasan bai cika sharu'dan da kikeso agun Wanda kikesan
aure ba
Tashi tayi daga gadan nata Tace me ka hango atare dashi wanda bai cika shara'di na
ba. Bayan yana da ku'di daga ganin motar daya ke tuqawa. kai ka sani

Yace eh da alama me ku'dinne Amma Wlhi xakisha kunya duk ranar da kika fitoh dashi
kika nuna ma jama'a shine mijin da xaki Aure
Ta waro ido. Me kake nufi
Yace yayi muni da yawa ga Wasu haqora da suka mishi cakaro cakaro abakinsa

SAILUBAH tayi shuru tana so ta hango Abbas a idanta Amma takasa dan ita ba kallan
tsaf tamasa ba
Kuma dama tacema RAMADAN tana san shine dan ya barta da surutunsa kanta namata ciwo

Ganin da RAMADAN yayi tashiga tunani shiya sashi shafa gefan fuskarta tuni ta
farfa'do daga tunanin nata
Yace gaki kyakkyawa abinki Amma xaki Auri me kama da aladu....😆

SAILUBAH ta shagwa6e fuska Tace kai ni har naji na tsane shi


Yayi Murmushi Yace innine ke Wlhi in yaxo gobe baxan futa ba......
By Hajju
[20/03, 17:09] 80k: [9:50AM, 14/11/2016] Rahamat Nalele 👯: 👯👯👯👯
*SAMAREEN*
👯 *BANAH*
👯👯👯👯
*TASU SALAN SOYAYYAR👯*

*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*

Part 31 to 35

XEE tajah numfashi Tace daga nan sai yayi saurin sakeni cikin 'dan nuna tsoro Yace
am sorry Aunty XEE nayi abinda bai dace bah dan Allah kayi hakuri
Nayi shuru ina kallansa
Ya marairaice tamkar xaiyi kuka kamar yanda RAMADAN yake miki inya miki lefi. yaci
gaba da fa'din. Xan shiga damuwa idan bakiyi magana bah
Nace hmm karka damu Bakomai bakayi abinda bai dace ba. Daka barni ai dana sha qasa
Qanina
Yace Yauwa dama naxo induba ko kin fitone. Mutafi in saukeki agida sai kuma naga
RAMADAN Yace min kina fitowa yanama Cikin motar ma
Nace toh muje

Kinsan Koda muka shiga motar sai Satar kallansa nake. Yayinda shi kuma ya sake
sunata hira da RAMADAN

Ahaka suka saukeni suka kaqara gabah


Ayanxu dai haka Wlhi SAILUBAH damuwata 'daya shine inga KHAMIS ko hankalina xai
kwanta

SAILUBAH ta galla mata harara Tace wai ina hankalinki ya tafine.


Ya xaki SO qaramin yaro dan xubar da aji
Yanxu ke kanki bakiji wani iri da kunyar gayamin da kikayi ba
Kalleki mace har mace Amma kirasa wanda xai burkita miki kwanya sai KHAMIS qaramin
yaro

Kina wani maganar ya rungumeki ni runguma nawa RAMADAN yayi min akan hakan
Kin san ta6a hannuna agun RAMADAN bakomai bane
Ya riga da ya sabarmin da hakan
Idan kuka nake rungumata yake yana lallashi inyi shuru. Haka idan shi yana cikin
damuwa kwantar da kansa yake ya shagwa6e tamkar jariri in lallashi
Agabanki yasha yimin kiss a kumatu a hannu Amma ni meyasa banji san shi ba
Eh idan ya ta6ani inajin xirrrr Amma ban 'dauki hakan a matsayin Komai ba dan dama
bansa wani abu araina bah
Kawai kinbi shshashar xuciyarki kinfa'da soyayyar qaramin yaro waima KHAMIS.

Tsaki XEE taja cikin takaicinta Tace hmm to dama ke me xakiji Bayan ba sanin
soyayyar ki kayi ba
Sam bakisan miye soyayya bah
Kina maganar na kamu da soyayyar qaramin yaro ai bani na halicci xuciyata bah
Inasan KHAMIS kuma Wlhi in ban Auresa ba baxan ta6a yin Aure ba kinji na rantse

Cikin Baqin ciki hawaye ya xuboma SAILUBAH Tace ai sai kije ki nemama kanki mafuta.
Tafa'da da Takaici
XEE takalleta Tace ki fahimce mana. Wlhi SO matsifane so balaqi ne. Shuru SAILUBAH
tayi mata
Haka XEE taqarashi kukunta ta hakura tatafi dan SAILUBAH Sosai takasa fahimtarta.
Koda RAMADAN yaxo gun SAILUBAH bai sameta da warwala ba sai yayi tunanin ko dan
rikicinsu na 'daxo ne. Yace waya ta6amin Auntyna. Taqi kulashi
Cikin kalar tausayi Yace Wlhi in bakiyimin magana bah Xanyi kuka
Ta kallesa. Dariya ta kamata. Toh kayi mana.
Yayi Murmushi ai kuma ya wucce tunda kinyi maganar harda dariya pls meyake damunki.
Ko wancan mutumin yaxo ne kuma kinji kina sansa haka a munin nasa
Ta 6ata fuska cikin shagwa6a Tace hmm yaxo Amma Nace mishi inada mijin Aurena
Cikin farin ciki Yace Allah Auntyna
Tace Wlhi
Yabata kiss a hannu Yace Yauwa gwara da kikace mai haka
Da xakiban dama da kin samu Wanda ya dace da ra'ayinki.
Tace kamar ya
Yaje feta da kallan nan nasa. Nanko jikinta ya mutu ta rikice mai
Dama haka yakeso danya samu yanda yake so
Hannunsa cikin nata idan shi ma cikin nata Yace so nake duk wani saurayin da kikayi
Ki fa'damin dan in tayaki gano Wanda ya dace dake da kuma ra'ayinki
Ya rigada ya gama kashe mata jiki saita 'daga mai kai kawai alamar toh
Yayi Murmushi da ficcewa daga 'dakin dan yasan hirar tasu taqare tunda jikinta ya
mutu

Shuru SAILUBAH tayi ta bishi da kallo harya fittan


Kana ta kwanta tana tunaninsa

👯👯👯
Sun ha'du Su uku kamar yanda suka saba dan xuwa club. Amma sai FAWAS Yace suje
gidansu Aymana budurwarsa
Nan sukaje
tafitoh cikin nutsuwa. Yarinya 'danya shakaf.
[12:36PM, 14/11/2016] Rahamat Nalele 👯: Kallo 'daya xaku mata kugano nutsuwarta da
kyau da Allah yayi mata
Aymana tana MASEEFAR son FAWAS.
Sam duk abinda FAWAS xai mata xata bashi ha'din kai
Duk da wayan 'yan matansa hakan baisa ya rabu da ita ba. dan da gaske ya hango
maseefar son shi a kwayar idanta

RAMADAN da KHAMIS bar musu motar sukayi kamar yanda suka saba
FAWAS ya kalleta cikin so da qauna Yace yau kuma hijab aka samun dan karnaga
kwalliyar da kyau
Tace aini takace Tafa'da tana mai cire hijab 'din
FAWAS yabita da kallo Sosai
Ya gama gane yarinyar duk abinda yakeso agareta xata mishi dan yarigada ya gama da
xuciyarta ya 6ata mata xuciyarta ba wanda yake cikinta saishi. Kuma lokuta da dama
yana rungumarta yayi mata kiss ya ta6a duk inda yakeso ajikinta Amma Sam bata
hanashi
Shiyasa idan yaso kasancewa jikin mace ko basu RAMADAN xaije gareta yayi tsotse
tsotsanshi da ita Su rabu

Ya lumshe ido dan kwalliyarta ta masa kyau Sosai


Direct ya kai bakinsa cikin nata Yafara har gitsata.....
Kamar ance kalli can RAMADAN ya qurama motar tashi ido nan yagano ya matse musu 'ya
Ka 'dan dinguri KHAMIS da yake waya da meenat ganin kamar RAMADAN xai mishi gulma
yasashi katse wayan
RAMADAN Yayi Murmushi Yace 'dan iskan ya matse musu 'ya
KHAMIS Yace haba dai anan kalan agansu
RAMADAN ya nuna mishi motar da hannu
Aiko KHAMIS mah ya qura ma motar ido yayi dariya Yace karya zarce fah
RAMADAN Yace hmm ban ta6a ganin doluwar yarinya irin Aymana ba. Yanxu idan ubanta
ya fito ya gansu Tace me
KHAMIS Yace tace shine ya fara mata
RAMADAN ya qarayin Murmushi Yace xako tagane kuranta dan nalura babanta irin 'yan
qauyan nan ne masu gudun abin kunya
KHAMIS Yace ya kama mu katsesu fah
RAMADAN ya dafashi Yace barsu suji da'dinsu kaga sai mumusu gadi
KHAMIS ya harare shi Yace Kana da iskanci Wlhi
Yace Amma ko nafara iskancin bana kaiwa babban gurin kuma duk da iskancin nawa ai
ni nake temakwanku banda haka da yanxu kunma mata 'dari ciki. Pls ka kashesu suji
da'dinsu na'dan wani lokaci ne fah.
KHAMIS ya qara qurama motar ido Yace kaga Ya gama kashe mata jiki Kasan Allah saina
katsesu.....
RAMADAN ya janyoshi Ganin xai nufesu Yace bara na kirasa
Nan ya kira numbarsa

A wahale FAWAS yasaki Aymana ya duba wayansa ganin RAMADAN yasan yayi hakanne dan
katse mishi jin da'dinsa
Ya kalli Aymana da jikinta yagama yin sanyi ya watsa mata wani kallo ta lumshe
Yace baby jeki gida sai munyi waya Tace ya kamata katuro iyayanka gidanmu
Ya waro ido tare dayin Murmushi Yace Karki damu ai dole suxo
Nan tafitoh jiki asanyaye
Taga RAMADAN da KHAMIS a 'kofar gidansu KHAMIS sai kallanta yake. Tana ha'da ido da
RAMADAN ya gallah mata harara tare da 'dan lasar le6ansa. Suka bar gun
tabisu da kallo

KHAMIS ne me tuqa motar cikin jin da'din tuqin ya kalli FAWAS Yace ka 'dan huta fah
yau
Yace danma 'dan iskan nan ya katseni
RAMADAN Yace xanso ganin Amina
Yace ba Asma'u ba
Yace na bata hutu ai
Haka sukayi gidansu Amina tana tare da wani saurayinta kallo 'daya xaka mata Kasan
tana hirarne batare da Santa ba
Tana ganin motar masoyin nata RAMADAN tasaki Murmushi
RAMADAN Yace mutafi kawai
FAWAS Yace inka isa in nutse anan 'dan rainin hankali kawai dan kaganta da wani
shine..........
Kanya qarasa Amina yaxo jikin motar tasu tabar wancan saurayin nata
Nan tagaisa dasu KHAMIS takalli RAMADAN Tace farin Cikin raina
Ya kalleta da Murmushi Yace na'am tauraruwata
Tace ban xaci ganinka ba
Yace Allah ko. Wancan shine Angwan naki
Da mamaki Tace ban gane ba
Yace ina nufin dai shi xaki Aura. Dan naga ya ha'de
Tace duk duniya ta shai da ba wanda nake so sai kai. Me xaisa kayi min irin wannan
wasan Bayan Kasan Kaine mijin Aurena

Ya waro ido Yace wai dama soyayya mukeyi da xaki Sa aranki xan xama miji
agareki......
Ba Amina ba hatta KHAMIS da FAWAS sanda suka waro ido😳 cikin tsoran furucinsa
Yaci gaba da cewa Wlhi tallahi ni qawa na 'daukeki ba Masoyiya ba
Atare dukkansu su ukun sukace Kut....
Tace RAMADAN dama haka kake
Ka cuceni ka cuci rayuwata
Ka hanani inso kowa a rayuwata dan mugunta yanxu kace wai qawa ka 'daukeni
Yace gaskiyar xancan kenan. Dama naxo ne in gaisheki inga kyakkyawar fuskarki dan
haka naganki Allah Ya tashemu lafiya saimun ha'du gobe....
kai KHAMIS jamu muje
Haka ta raba kanta daga motar KHAMIS yaja motar cikin jin tausayinta

Kai 'dan iskane wanda Yagama raina hankalin mutane


Dama ba San Amina kake ba katsaya raina mata hankali. Cewar FAWAS
KHAMIS Yace bar shege xai ha'du da daidai shi Wlhi kodan cutar da yarinyar nan da
yayi
RAMADAN ya ta6a baki Yace mace 'daya nakeso arayuwata itace take da damar mallakata
idan taso

KHAMIS ya gallamai harara dayin kwafah


A haka sukaje club kusan Sha 'daya da rabi

Kamar yanda suka Sabah drink ne kala kala sai Wanda kakeso xakasha
Su Sha wannan susha wancan
Su rungumi mata da kissing da tsotse tsotse da dai sauran su.

Sha biyu da rabi daidai SAILUBAH ta kasa bacci haka kawai


Dake tasamu tsarki saitayo Alwala tafara lafula alokacin
Bayan ta idar taga 'daya saura minti uku sai kawai taji tanasan kiran RAMADAN daji
Yana gida ne ko yana club

Lokacin duk sunfita daga hayyacinsu. RAMADAN yaga kiran wayan Auntyn nasa. Ya waro
ido Cikin 'dan kuxari yaje harabar wajan ya 'dau kiran nata Yace my Aunty
Yanda SAILUBAH takejin ki'da na tashi shi ya tabbatar mata yanacan club 'din. Kamar
xata fashemai da kuka Tace Wato kanacan ko
Yace ina 'dakina kallo nakeyi Tace qaryane Wlhi
Yace toh kiyi hakuri yanxu xan dawo Tace karma kadawo ta kashe wayan
Bai sai taji hawaye ya xubu mata bah
Shiko RAMADAN kiranta ya hauyi yana San lallashinta karta tashi da fushi dashi gobe
Cikin fusata ta'dau wayan Tace karka kuskura kada man......
Ya katseta da fa'din Wlhi ganinan dawowa my Aunty ki dena kuka kinji
Tace wayace maka kuka nakeyi
Yace muryar kice ta gaya min hakan.
Tace minti biyar nabaka Naji dawowarka yanxu Wlhi

Yace angama Auntyna Tajah tsaki ta kashe wayan. Tare da miqewa tanajin xafi aranta

Shiko RAMADAN komawa yayi ya janyo Su KHAMIS suka fitta daga gun
RAMADAN natuqin FAWAS na maseefa akan lokacinsu yau bai cika ba ya wani janyosu
Yana jinshi ya masa shuru

Ba qaramin gudu ya dinga shararawa ba. Burinshi kawai Yakai gida nanda minti biyar
'din
Ko takan sauke KHAMIS baiyi ba yaje gidan nasu
Yana tsayawa da motar Yace toh sai da safe Yana fa'din hakan yaje ya kwankwasa
'kofar gidan nasu
nan megadi ya bu'demai ya sallameshi wajan bashi dubu biyunsa yayi part 'dinsa
cikin san'da

FAWAS ya kalli KHAMIS Yace kai xan fara saukewa ko insauke Kaina Yace fara dai
saukeni...

SAILUBAH najin sawowarsa tayi Murmushi dan ta'dauka xai xarce lokacin data saka
mishi
Tatura mishi da 'dan gajeran message cewa _ka tabbatar kaci abinci kafin ka kwanta_
Lokacin yayi wanka kenan yasa kayan bacci xaiyi Sallah yaga sakwan nata. Da
Murmushi ya karanta kana ya rubuta mata _xanci insha Allah Auntyna_

Washe gari Bayan sun ha'du da safe Tace dan Allah yaushe xaku dena xuwa club
Yayi mata sanyayyan murmushi me sata in 'dauke idanta akansa ya 'dan susa qeya Yace
sai randa mukayi Aure Auntyna
Tace Wato barin ba yanxu ba. Dan nasan xaku 'dau shekara goma Sha biyar nan gaba
kafin kuyi Auran dan ayanxu bamai hankalin daxai baku mata
Ya sheqe da wata dariya abinda ya bata mamaki dan tasan Murmushi ne abokin
tafiyarsa
Ya kama hannunta tare da kallan kwayar idanta Yace hakane Auntyna
Kin san na rabu da Amina jiya
Tace ayya yarinya me hankali ta tsaya 6atama kanta lokaci akanka. Me ya ha'daku

Ya kwashe Komai ya gaya mata yaqara da cewa Wlhi Auntyna taban tausayi
Tace kwarai Ko nima
Yace yau sha'daya muke da lectures
Tace ni baxanje ba fah
Yayi shuru yana kallanta can ya shafi gefan fuskarta Yace nadena matsa miki akan
hakan my Aunty
Tace kadena ta6amin fuska ni sa'arkace wai

Yace abin ya xaman min jiki ne Auntyna ko shima kinajin xirrrr 'din 'din ne
Ta gallamai harara Tace ko 'daya nidai......
Ya katseta da cewa nadena shikenan
Tace inaso kakaini gidansu XEE yau daga can kakaimu gidan Saudat tana ta kirana
bansan ko lafiya bah
Yace toh kishirya yanxu na kaiki kafin nagama shirin makaranta nasan kungama sai
nakai gidan Aunty Saudat 'din mubarki acan in muntashi daga skull sai mubiyo mu
'daukeki
Tace itama XEE baxa taje ba
Yata6e baki Yace hmm Allah ya ganar daku sanin mahimmancin ilimi
Ta harareshi ya futa daga kitchen 'din
Takira wayan XEE tana CE mata gatanan xuwa.
XEE Tace ki temaken kuxo da KHAMIS dan Allah dan SOYAYYARKI da manxan Allah
Jikin SAILUBAH yayi sanyi Tace toh

Nan takira RAMADAN Tace dama suje da KHAMIS Yace toh bara ya gayamai yaxo yasa memu
Tace Yauwa

Riga da siket tasa na atamfa 'dinkin ya amsheta Sosai tayi kyau ba'dan ka'dan ba
RAMADAN ya dinga 'daukarta a hoto
Bayan sun fitoh ne Yace Amma fa kayan nan sun matseki Tace toh yake nan
Yace danine ke da hijab xansa
Tayi dariya Tace tab toh bakai bane ni
KHAMIS Yace Aunty LUUVAH kinyi fah
Ta tallesa sosai eh da gaske KHAMIS na miji ne kuma kyakkyawa amma ita bataga abin
so a jikin qaramin yaro ba
Tace Kullun haka kuke cewa KHAMIS
Yayi Murmushi Yace ai hakanne

Haka RAMADAN yaje ya xakulo wata motarsa da yada'de bai hautaba


Suka bar layin nasu
Samarin layin suka dasa gulmar su. Wai RAMADAN yasamu SAILUBAH yanda yakeso

Bayan sunyi parking a Gidansu XEE suka shiga gidan kansu tsaye
A falo sukaga mamah da ita XEE 'din
Nan suka gaida maman tayi kitchen
KHAMIS Yace Aunty XEE
Tace yane Qanina
RAMADAN Yace naga kin fa'da tsakanin jiya da yau lafiya Tace hmm ganinan dai
RAMADAN so yanasan haukatar dani
SAILUBAH tagalla mata harara
Yace toh Allah ya kawo Sauqi Amma ciwan so maseefa ne.
Tace AmEEn hakane wlhi
SAILUBAH ta xungureta akan tadena kafe KHAMIS da ido haka
Itama ta harareta abayyane Tace Wlhi baxaki hanani ganin abinda ya hanani bacci ba
SAILUBAH Tace toh tashi muje 'daki
Tace qaramin minti biyu in sami nutsuwa dan Allah
Cikin Baqin ciki SAILUBAH tarabu da ita
Tana kallanta tanata Satar kallan KHAMIS
Shiko basan tanayi ba

Ashe tayi shukar sirri akan idan RAMADAN


Dan haka yace aransa bara ya tabbatar da xarginsa
Yace Aunty XEE xamu tafi
Nan fah tanuna tashin hankalinta akan subari sai anjima
SAILUBAH kamar ta kwasheta da mari haka taji Tace xasu skull muba xuwa xamuyi ba
akanme zakice suxauna

Ta harari SAILUBAH idanta akan na KHAMIS ita kanta tsintar kanta tayi da shagwa6e
mai fuska Tace dan Allah kubari sai 'dan anjima
Yace Aunty XEE kiyi hakuri Kuba san karatu kuke ba. Muko munaso kibari in aka tashi
maxo. Yafa'di hakan cikin kulawa
RAMADAN ya kalli XEE Sannan ya maida kallansa ga KHAMIS ya kalli SAILUBAH sai yayi
Murmushi tagallamai harara.
Haka suka tashi suka tafi badan XEE taso ba

RAMADAN na tuqi ya kalli KHAMIS ka'dan Yace ka ankare da Aunty XEE fah

Cikin sauri KHAMIS ya kalli RAMADAN Yace ban gane ba pls ganar dani naji gabana ya
fa'di
RAMADAN ya ta6e baki Yace idan budurwa taga 'daya daga cikinmu tana so. kuma
'dayanmu ya gano hakan ai da wannan kalmar muke gayama juna dan ya ankare da ita ko
ka manta ne

Sakin wayar hannunshi KHAMIS yayi ya kama kansa da hannu biyu Yace innalillahi-
wa'inna'ilaihirraji'un
RAMADAN Yace xaku dace Sosai 😆

KHAMIS yayi shuru.....


Xuciya cike da tunani da tashin hankali Can Yace Aunty XEE wayyo Allah na
ina toh Surajon nata
RAMADAN Yace tsuntsun yatashi daga kansa ya dawo kanka pls kashare kawai kahuta
abokina xata kula dakai sosai cikin rayuwar Auranku👌🏻
Shuru KHAMIS yayi duk hankalinsa ya tashi yarasa wane tunani xaiyi
Yana cikin wannan halin yaga kiran meenat a wayarsa data fa'di qasa
RAMADAN Yace saki ranka ka 'dauka pls
KHAMIS ya kallesa Yace kasan me Naji
Yace aa
Yace Wlhi ji nayi inhar na'dau wayannan Aunty na kallona
RAMADAN ya sheqe da dariya Yace naga alamar Aunty XEE 'dinnan ta har gitsa maka
kwanya.
Cikin fusata Yace ba itace ta har gitsamin kwanya ba kaine. Daka ankarar dani ita.
Ya fa'da dajan tsaki
By Hajju
[20/03, 17:09] 80k: 👯👯👯👯
*SAMAREEN*
👯 *BANAH*
👯👯👯👯
*TASU SALAN SOYAYYAR👯*

*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*

Part 26 to 30.

Taqara shagwa6a fuska Cikin shagwa6a Tace yanxu kenan idan yaxo gobe karna fitta
Yace in nine ke ba
Tace nifah bana san Auran mummuna
Yace na sani ai. mexai hana kice mishi ammiki Miji
Ta qura mishi ido tana san tunanin wani abu. yayi saurin katse mata tunanin da cewa
no fah. ki fita idan yaxo Amma kiqare mishi kallo Wlhi xaki yarda da xancena.
Yafa'da yana mai miqewa har yakai 'kofa. Tace ina fatan dai kaci abinci. Yace banci
bah dan abincin biki ne agidan
Tace ai yayi da'di
Yace tuwan 😳
Da suka sama miyar kabewa kai Gaskiya ba xanci ba Wlhi. Dan natsani kabewar nan
SAILUBAH tayi Murmushi dan tuno qiyayyar dake tsakaninsa da tuwo. Sam ya tsani tuwo
musamman asaka kabewa amiyar (kunsan kano da kabewa Allah ya basu hikimar
sarrafata😆 )

Tace ka tsaya in dafama ko indomie CE


Ya dawo ya kama hannunta Yace baki da lafiya Auntyna ki barshi. xansa momy ta
dafamin. Ina san kihuta banasan Ki wahala kinji
Tace toh 'daukar min alqawarin xakaci
Yayi Murmushi da jefanta da wannan shu'umin kallan nasa
Tuni gabanta ya fa'di tanemi rikicewa
Ganin haka yasashi shafar gefan fuskarta Yace na'dau miki alqawari xanci.
Shuru tayi harya bu'de 'kofar xai fitta cikin wata wahalalliyar murya Tace dan
Allah kar kaje club yau

Ya san idan ya qara gigin kallanta tabbas xai hanata bacci yau
Dan haka batare da ya juyo ba Yace toh naji
Alkawari
Nayi
Ya fitta daga 'dakin
SAILUBAH sai taji hankalinta ya kwanta dan tasan tunda Yace baxaije bah toh baxai
je 'dinba

Kwantawa tayi tafa'da tubanin XEE


Allah Sarki yanxu haka tanacan dana kukan nata
Tayi Murmushi wai miyema soyayya ne
Sam SAILUBAH batasan soyayya ba
Dan tana fara soyayyar RAMADAN yake katse mata jin da'dinta
Ita dai abinda yake gabanta shine Auran me ku'di
Ahaka bacci 6arawo yayi awan gaba da ita

RAMADAN ko yana kallan Su FAWAS na shirin xuwa club Yace baxai jeba
Sukace me yasa Yace Auntyna ta hanani xuwa yau
Kai Aunty LUUVAH me yasa tayi haka. Cewar KHAMIS
FAWAS Yace share kawai muma mun fasa xuwa.
RAMADAN yayi dariya Yace nasan xa'ayi haka
KHAMIS yajah tsaki Yace naso hutawa Wlhi
Dole haka sai gun 'yan matan nasu sukaje kawai

XEE ko tasa iyayanta tayi agaba tana musu kuka


Da tashin hankali suke tambayart lafiya
Nan tagaya musu Komai taqara da cewa Wlhi BABAH na tsani Surajo. Bana sansa. Kurku
ha'da ni Aure dashi dan baxan ta6ayi masa biyayya bah
Kuma ai ana Aure ne dan biyayya Wlhi mamah baba baxan ta6a yimasa biyayya ba nidai
bana san shi yanxu

Dake iyayan nan ne masu San 'ya'ya nan suka hau lallashinta da cewa gobe xasu aika
masa da sadakinsa basai ma yaxo bah

Nan hankalin XEE ya kwanta


Takira SAILUBAH take gaya mata yanda tayi da iyayan nata
SAILUBAH Tace Wlhi banso rabuwarku bah dakun sa santa kanku dai da yafi
XEE tajah tsaki Tace Wlhi Sam SAILUBAH bakiyi bah
Da Kinsan xafi da ra'da'din da nakeji araina da baki CE haka ba

Washe gari misalin qarfe biyu ne suke da lectures


Dan haka RAMADAN ya biyoma Auntyn nasa
Ta kallesa da kyau Tace baxan iya xuwa bah
Yace Amma gaki garau mexai hanaki xuwa
Tace ni nasan abinda nake ji
Yace Auntyna akwai ranar da xaki nemi karatun nan ido rufe Ki rasa shi
Me yasa bakya san karatu ne Auntyna. yana da amfani fa. Wannan CE damarki idan kika
bari takubce miki ya wucceki kenan har abada
Duk da in san karatu irin na Aunty XEE tafiki
Amma da antashi magana sai kice wai aibake ka'dai bace kike qin karatun

Ta galla mai harara. Cikin raini tace wai in tambayeka man


RAMADAN ya faketa da ido. Taci gaba da fa'din
Ni da kai waye babba
Yace ke
Tace meyasa kake sani agaba da fa'da sai kace Kaine Babban nice qanwar
Yace Auntyna kin kasa ganewa Sam.
Shi karatu idan yaxo gareka kamashi kake da kyau dan kai kake da cin moriyarsa. Ina
guje miki ranar da xakiyi Aure kisami Miji me in barin Matarsa fita karatu. Ya
hanaki cigaba alokacin dake kike ganin dacewar hakan
Tace na rigada nagama tsarama kaina rayuwar aurena. Insha Allah xata xomin yanda ya
dace
Yace koh
Tace kwarai
Yace amma inaji ajikina baxaki samu yanda kikeso ba
Ta galla mai wata muguwar harara tace insha Allah xan samu fiye da yanda nake so
mugu kawai
Kaga kaje kawai karka tsaya cikani da surutu 'dan rainin hankali kawai. Ta qarashe
da nuna 6acin ranta

Yayi Murmushi Yace toh shikenan Allah yabaki lpy Auntyna saina dawo
Har yakai kofah Tace RAMADAN Yace na'am.
Taqara harararsa Tace kayi kyau Sosai. Tafa'da batare da tasaki fuskarta ba.
Yadawo gareta ya kama hannunta da shafa goshinta. Ba xafi agoshin Yace Allah yabaki
lafiya Auntyna kema kinkyau Sosai
Tace kaci abinci ko Ya'daga mata kai alamar eh kana ya mata kiss a hannu ya fitta
yana cewa natafi
Tabishi da kallo tana jin da'din qamshinsa.

RAMADAN yana futa bai da'de ba Abbas ya yaxo gidan


Da sauri SAILUBAH takeyin shiri burinta taje taga munin Abbas 'din da RAMADAN yace

Aiko bayan sun gaisa ta qura masa ido........


Eh Gaskiya ne
shi baqine bai cika kyau ba. Kuma da gaske yana da hakwara Amma basu sashi muni
bah. Yanda tadinga tunanin xata gansa abin bai kai haka ba. Dan yana kyansa daidai
gwargwado
Amma taji aranta Sam bata sanshi dan maganar gaskiya RAMADAN yayi nasarai jefa
mata qiyayyarsa

Yace ya kikayi shuru haka kina kallona


Tace hmm ina takaicin abinda xan gaya maka ne
Yace duk abinda xai futo daga bakinki baxai ta6a xama takaici agareni bah
Tace ina da mijin Aure na.......
Da sauri ya kalleta cikin wani hali Yace maganar gaskiya kike gayamin dan.......
Ta katse shi da fa'din. Baxan maka qarya ba
Yayi shuru cikin wani yanayi narashin jin da'di
Can Yace toh Allah ya ha'dani dame kamarki ina barin nan
Tace ina maka fatan samun wacce tafini
Yace Nagode
Haka tana kallo ya juya motarsa yabar harabar gidan nasu

Tana shiga 'dakin Kakah kiran XEE ya shigo wayarta


Tace ya akayine XEE
Daga can XEE Tace hmm Ki saurari xuwana Tace Allah ya kawoki ta ajiye wayan
Kakah Tace yadai jikin naki Tace da sauqi. Tace Toh Madallah
Dama inasan cin tuwan dawa ne miyar ku6ewa. SAILUBAH tafa'di hakan cikin marairai
cewa
Kakah Tace toh ai sai ayishi yau

Kusan qarfe shidda da rabi 6:30pm XEE taxo gidan nasu


Tace qawata ina cikin wani hali
SAILUBAH Tace ai in baki shiga ba a tambayeki dan rabuwarki da Surajo lokaci 'daya
ba abubane wanda xai barki haka cikin Sauqi

Tace Kin san Allah na manta da wani Surajo dan nariga da nacireshi kwata kwata daga
raina
Ni damuwata itace KHAMIS
Wayyo Allah na SAILUBAH yau yarannan ya rikitani
Ya jefamin sanshi araina lokaci 'daya
ashe dama duk wannan burgenin da Nake cewa yana yimin Ashe na fara sanshi ne dama
haka so yake shiga xuciyar mutum farat 'daya
Wayyo ni XEE yaxanyi dasan Wanda na girma qaramin yaro
Saiga hawaye ya xubo mata
Cikin kuka tacigaba da fa'din watoh nafito daga department 'dinmu 'daxo ina tafiya
ahankali dan wata gajiyace ta kamani lokaci 'daya
Ban kalli gabana Sosai ba. basai kawai nayi tuntu6e ba. Nayi taga taga xan fa'di.
Sai gashi ya yanko kwana......
Cikin sauri ya kama hannuna da janyoni jikinsa.
SAILUBAH Kaina ya sauka a qijinsa
SAILUBAH na shaqi qamshinsa
SAILUBAH saida xuciyata tabuga hankalina ya tashi dan jin wani fitinannan filing
daya kusantoni

Sunkwi da kanta XEE tayi


Tayi shuru agun hawaye yana cigaba da xuba mata
Kana ta'dago ta kalli SAILUBAH da tasaki baki ido hanci tana kallanta

Tace wlhi jinayi dama in dauwama a haka a qirjinsa dan jin yanda qamshinsa yake
shiga hancina

Daga nan saime..... SAILUBAH Tafa'da cikin buqata hankali tashe

By Hajju
Afuwa dan Allah MASOYA
[20/03, 17:09] 80k: [3:00PM, 17/11/2016] Rahamat Nalele 👯: 👯👯👯👯
*SAMAREEN*
👯 *BANAH*
👯👯👯👯
*TASU SALAN SOYAYYAR👯*

*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*

Part 36 to 40

RAMADAN yayi Murmushi Yace ka kwantar da hankalinka pls dan Allah


Yace narasa tunanin da Xanyi RAMADAN Al'amarin ya shigeni Sosai
Kuma bansan ta'ina ni da ita xamu fara ba.
RAMADAN Yace hmm ka fita sanin ta inda xaku fara ai
Tunda bayau nasa ba baku Satan amsa ba ka share kawai abokina. Dan Akwai hanyoyi da
dama.......

Ni Wlhi ban ta6a ganin Mara sanin abinda ya dace kamarki ba


Akan wane dalili xakiso qaramin yaro dan xubar da mutunci
Toh ai gashi nan alamu sunnuna RAMADAN ya gano Ki. SAILUBAH tafa'da cikin 6acin
rai
Cikin wani yanayi XEE Tace ban damu da RAMADAN ya gano Sirrin xuciyata ba. Ni dai
nariga da nayi tunanin xuciyata takamu dasan KHAMIS batun yanxu ba
Gwara ma da RAMADAN 'din ya ganoni nasan ba'abinda xai hanashi temakona
SAILUBAH Tace Amma.......
Cikin fusata XEE ta katseta da fa'din duk abinda xaki fa'da min Wlhi baxai shiga
xuciyata ba SAILUBAH.
Dan narigada na gama fa'dawa tarkwan sonsa
Naga alamar bakisan rayuwa ba. Tunda bakisan miye so ba

Tashi SAILUBAH tayi tashiga toilet can tafitoh. Tace yanxu xa muje gidan Saudat
'dinne. ko sai anjima.

XEE ta harareta takawar da fuskarta


Murmushi SAILUBAH tayi kana taje ta dafa kafa'darta. Idan baki xama matar KHAMIS ba
ai Al'amuran baxa suyi kyau ba
Kuma yanxu ne naga dace warku ke da shi
Ina san Kibi Komai ahankali dan in kikayi gaggawa abin baxai xo miki da kyau bah
Wlhi na fahimceki duk da gorin da kike yimin akan bansan so ba
Xanyi qoqari insan ya yake

XEE tayi Murmushi cikin jin da'din furucinta Tace nagode ma Allah dayasa kika
fahimceni
Wlhi baxan 6oye miki ba. Damuwata ta qasu kashi biyu ne. Da qin fahimtata da
kikayi da maseefar son KHAMIS
Naji sanyi araina ta 6angaranki. Yanxu yaxa muyi da KHAMIS

SAILUBAH tajah numfashi Tace inaso kirage xagewa akan san nashi
Tace ni Kaina bansan lokacin da xuciyata ta shagaltu da kallanshi 'daxo ba. Wlhi
SAILUBAH bansan ya akayi nakamu da sanshi ba. Ban sani ba. Ina da aji
inada kamun kai.
Ke kin sani Amma lokaci 'daya na burkice. Tafa'da hawaye na xubu mata.

Yanxu ne SAILUBAH taji tausayinta. Tayi shuru tana tunanin ta'ina xasu fara
Can dai Tace bama rasa mafuta XEE kwantar da hankalinki

Can da yanma sukayi gidan Saudat rijiyar xaki inda suka tarad da ita Cikin damuwa
XEE Tace ya naganki cikin damuwa kina amarya
Tace ke dai bari. Ashe Auran mijin da yake da mata maseefa ne
Atare SAILUBAH da XEE sukace lafiya
Tace ba lafiya ba
Kunsan tunda aka kawoni gidannan ban qara ganin idan Mijina ba
SAILUBAH Tace kamarya
Tace Wlhi SAILUBAH Saidai inji muryarshi da shewarshi a 'dakin kishiyar tawa
XEE tawaro ido Tace duk soyayyar daya nuna miki
SAILUBAH Tace tab kuma sai kika xuba musu ido
Tace toh ya xanyi
Tana dai xuwa ta kawomin abinci tajuya tatafi........
Kan SAILUBAH tayi magana sai sukaji muryan Megidan nasu shi dasu RAMADAN
Da 6arin jiki yake CE musu kushiga tana ciki

Su RAMADAN sukayi cikin falan da sallama


Gaban XEE ya fa'di dake idanta na qasa batayi gigin kallan KHAMIS ba

Da murna Saudat Tace qannena


KHAMIS Yace Aunty Saudat ina wuni
Tace lafiya
RAMADAN ma ya gaidata
Yaqara da kallan Auntyn tashi Yace kutashi mutafi ko.
Ta hararesa da cewa toh yanxu mukaxo Yace toh xamu tafi kwa tawo
Tace haba mana 'dan Qanina dan Allah bamu mintina saimu tafi
Shuru ya mata
Saudat Tace kunga yayi shashinta ko
SAILUBAH Tace eh gashi nan kam Ko shigowa nan baiyi ba
Tace Wlhi xuwa anjima xakuji shewarsa shi da ita
SAILUBAH Tace hmm inda nice ke duk ubansu xanci wlhi. Dan saina dafasu ta cikin
ruwan sanyi
Shawara 'daya xan baki itace kifuta daga har karsa kwata kwata Sannan ita kuma ki
sake da ita dan bakisan abinda tataka ba. Sai kin shigeta xaki gane Komai. Daga
wannan lokacin saiki San tawace hanya xaki 6ullo mata
Kina tashi da safe kigama aikinki da wuri sai kije kitchen 'dinta kice kinxo
tayata aiki.
Duk yanda tayi dake akan kibari karki bari Ki kwantar dakai kimata ladabi da
biyayya tanan xaki kasheta
Ya kasance Ki lixamci 'dakinta da xinmar kinxo tayata hira. Tanan Xaki gane inda
tasa gaba
Shi kuma ko yaxo ya sameki a 'dakinta gaisuwace kawai xata shiga tsakaninki dashi
kina gaishe shi kibar 'dakin dace musu sai da safe
Shi xai shiga cikin damuwar abinda yakeyi bai dace ba kuma me yake sashi yin hakan
Yayinda ita kuma xataji da'di aranta ta'dauka cewa ashema ke mijin baya gabanki.
Kinga daga nan saita qara sakewa dake.
Ke kuma aidama ba xuwan Allah da Annabi kikeba sai kiyi saurin sanin Komai daga nan
saiki 6ata mata shiri cikin ruwan sanyi. dan dama kin riga da kinsan Komai saike
cafke mijinki tunda kinsan matsalar daga ina take
Amma fah kiriqe Allah a lamuranki bamai miki saishi bamai hanaki saishi
Tace hmm Nagode sosai Xanyi qoqari in gani Allah yasa mudace (AmEEn)

Dako kin temaki kanki dan Wlhi inda nice Sai dai axo rabamu dan ubanki xanci tunda
mjin ba naki bane ke ke 'daya. Cewar XEE

KHAMIS ya qura mata ido na'dan daqiqu

RAMADAN ya kalli Saudat Yace Wlhi Aunty kima mijinki ladabi da biyayya karki biyema
Auntyna Kinsan ita 6ata abu take Sam bata iya gyarawa ba
XEE ta kallesa Tace ai xata mishi biyayyan
SAILUBAH Tatashi tana cewa saita biyemun. kuma ban iya gyaran ba. Kasanni
she'daniyace. Wlhi RAMADAN kafita daga idona in rufe.
Suma tashi sukayi harda XEE
RAMADAN Ya ha'da hannuwansa biyu Yace iyi hakuri toh
Ko kulashi batayi ba tafita daga falan.
Har waje Saudat tarakosu
RAMADAN Yace Aunty XEE da mota biyu muka xo kinga.....
Xaki shiga tawace in kaiki gida ko KHAMIS ya kaiki.
Da sauri KHAMIS Yace kaji ka da wani kwa'du.
Aunty LUUVAH xaka 'dauka tunda layinku 'daya ko nace gidanku 'daya
ko ba haka ba Aunty XEE ni saina kaiki gidan. Ya fa'da da kallanta cikin murmusawa

SAILUBAH tayi Murmushi tana fa'din aranta Lalle yarannan sun raina musu hankali.
Yanxu haka sungama shirya abinsu xasu kawo musu wani alaye.

Tace hakan shine daidai. Tafa'da da shigewa motar RAMADAN

Ahankali XEE tashiga motar KHAMIS

RAMADAN ya 'daga mishi gira. KHAMIS yayi Murmushi ya shige shima natare da Auntys
'din nasu sun ganosu bah

Sanda suka fita daga layin RAMADAN ya tada tasu motar.


[3:01PM, 17/11/2016] Rahamat Nalele 👯: Suna tafiyar cikin nutsuwa RAMADAN ya kalli
SAILUBAH ka'dan Yace Auntyna ki dinga gyara abu pls kidena 6atawa
Tayaya xa'ayi Ki gaya mata tashare mijinta.
SAILUBAH Tayi mai banxa
Shi kuma yanace sai tayi magana ya qara kallanta
Haba mana dan Allah Auntyna ki dinga gyara ki dena 6atawa ki dena xiga mutum yanxu
kin xigata akan ta yaudari 'Yar uwarta inkece aka xoma ta wannan hanyar......
Da fusata ta katseshi da cewa. Waiwa ya gayama ni xugata nayi shawara na bata wacce
ta dace da ita. Tafa'da da 6acin rai
Shuru yayi mata dama so yake tayi magana kuma tayi
Har suka qaraso gida bai qara magana ba
Yana parking tafuta daga motar da xafin rai. Yabita da kallo yayi Murmushi
itako tana xuwa 'daki tasaka key dan tasan ba barinta xaiyi ba

KHAMIS da XEE ko shuru kakeji acikin motar bamai magana acikinsu


Saima XEE ce da lokaci lokaci takan kalli KHAMIS 'din dan xuciyar tata hanata
daurema kallansa

Da yayi parking a 'kofar gidansu ya kalleta cikin wani yanayi ya sanyaya murya Yace
my Aunty mun'iso
Duk da XEE tasan sun iso hakan bai hanata kallansa cikin sauri ba. Dan muryar da
yayi amfani da ita wajan yi mata maganar ta shigeta ba'dan ka'dan ba. Ya lura da
hakan sarai. saiya futa daga motar yaxo ya bu'de mata motar kamar yanda masoyi yake
yima masoyiyarsa
Tafi toh xata 'dau jakarta sai kawai yayi saurin 'dauka yana cewa da alamun gajiya
atare dake my Aunty xanso in kai miki har gida idan kin amince min. Yafa'da da
jifanta da wani kallo mesaka Sarki yayima Bawansa ladabi.
Da sauri Tace na amince. Ya qura mata ido
Tace lafiya kike kallona haka
Yayi Murmushi yace Wlhi wani tunani na shiga. Tunda nake dake Aunty XEE ban ta6a
jin da'din muryarki irin tayau bah.......
Da'di kamar ya kashe XEE Tace sai yau ka ta6aji
Ya waro ido Yace kinga xan 'daure Kaina. Ai Kullun muryarki acikin da'din sauraro
take
Tace toh Nagode
Ta shige gaba yana binta abaya yana qare mata kallo har suka iso falan gidan Yace
mamah bata nan ne. Tace gashi dai daga dukkan alamu
Ta ibo drink taxuba mai a cup itama tasaka ma kanta kana Tace xanso kasha Qanina
Ya kar6a da Murmushi Yace banso shaba dan banajin shan Komai saboda damuwa Amma
tunda kinaso nasha ba'abin da xai hanani Sha
Sanda ya Sha ka'dan Tace meya sakaka cikin damuwa Yace Wlhi Aunty wata nake So❤
saidai ta girmeni ban san ya xanyi bah
Da sauri ta furzar da drink 'din da yake bakinta ha'de da sakin cup 'din ya fa'di
qasa......
jikake tass ya fashe
Tayi saurin xamowa daga kan kujerar da take cikin tashin hankali Tace wa kakeso
kuma
Da sauri ya matso kusa da ita da ciro hankicif 'dinsa cikin nuna tsoro ya kama
hannunta taji wani shock shima yaji Amma ya share ya fara goge mata hannun nata da
gefan bakinta Yana cewa am sorry Aunty XEE na tada miki da hankali ko. Karki damu
nasan baxata soni bah. Sai dai Wlhi baxan ta6a Auran wata mace ba in ba ita ba. Ya
qarashe maganar da sake mata hannun nata
Aiko saiga hawaye ya xubo mata cikin kuka Tatashi xata bar falan.
Yace baxan ta6a yafema kaina ba idan har kika tafi cikin kukan nan kika barni
batare da kin gayamin dalilinki nayin shiba
Juyowa tayi ahankali Tace KHAMIS nakamu tasan wani yaro wanda na girme masa gashi
kaima kakamu dasan wacce ka girma. Ganin da nayi matsalarmu 'dayace shi yasani
rikicewa har nayi wannan kukan
KHAMIS yajah numfashi ha'de da lumshe idansa yanajin kukanta har cikin ransa kana
ya bu'de idan
Yace ki dena bana so bana san jin kukanki yana damun xuciyata pls kitsai dashi
karci sakani cikin wani dan Allah
Ahankali XEE ta qaraso gabansa Tace shin abinda kafa'da haka yake
Yace akan me xan miki qarya. Yafa'da yana mai goge mata hawayan

Kawai ki share my Aunty xan kiraki anjima kiban shawa'a akan ya xan 6ulloma da ita
budurwar tawa. Sannan kema kinemi shawarata akan wanda kikeso. Tunsa kinga mu
SAMAREEN BANAH ne xan iya baki shawara yanda xakiyi dashi kema Kinga kyabani
shawarar yanda xanyi da ita
Shuru tayi masa
Shiko har yakai 'Kofa ya juyo ya dawo dan yana so ya hanata bacci
Ya shafi gefan fuskarta Yace kimin alqawarin xaki cire damuwa aranki my Aunty
Tace idan na iya cire ko wacce damuwa araina ai baxan iya cire damuwar SO ba
Ya lakuce mata hanci Yace insha Allah xaki kasance da wanda kikeso dan shima yana
MASEEFAR SONKI
Tace ya akayi kasan hakan bayan.....
Ya katseta da cewa saboda ko makawone yaji wuccewarki kawai yanasan Allah yayi
halittar kyakkyawar mace anan
Tayi Murmushi Tace yanxu kai ka tabbatar da hakan
Yace Wlhi ayanxu bawanda ya kaini tabbatar da hakan koda ko Ya Surajo ne
Ta 'daure fuska xatayi magana Yace bye bye sai munyi waya Ya fitta
Tabishi da kallo

Sallar magriba SAILUBAH tayi tafa'da tunanin wani Alhaji Aliyu da ya kirata 'daxo
wai abikin Saudat ya ganta dan Allah dan annabi tabashi dama yaxo gareta. Yanda
yake rokwanta ne yasata bashi ixinin yaxo
Tana tunaninsa ne zaizo bayan Isha'i ne ko xaixo gobe bata sani ba

To ganin yanxu mah taji wayanta na ringing sai tayi tunanin shine
Ashe bashi bane wanine kuma wai Alhaji Aminu
Duk dai abikin Saudat ne suka ganta. Yana gaya mata dan Allah taso shi Yana Santa
yana garin Abuja da xama. Baida mata. Kuma da maganar Aure xaixo gareta dan Allah
tabashi dama yaxo gareta
Dan yanxu haka yana Cikin garin kano dan gobe yake san komawa Abuja

Toh fah😳 kunsan SAILUBAH da Alhazawan garin abuja ba qaramin so take musu ba dan
ku'dinsu nan take taji ya wanta mata arai dan muryarshi nada da'di
Amma danta gwada shi sai Tace hmm banajin yau xaka ganni dan nagaji da yawo sai
gobe
Kamar xai mata kuka yake mata magiyar tayi hakuri ya ganta dan Allah Tace toh kaxo
Amma kasani minti biyar kacal xan baka
Yace angama ranki ya da'de

Bayan tayi sallar isha'i. Kyalliya tayi Sosai RAMADAN Yace Auntyna wannan kwalliya
haka. Sam ta manta sunyi fa'da 'daxo taje takama hannunsa ta sakarmai kiss a kumatu
Tace yau burina ya fara cika nayi saurayi 'dan abuja anjima xaixo
Da tsoro RAMADAN ya waro ido cikin wani yanayi Yace pls Auntyna Karki soshi dan
Allah
Ta galla mai harara tare da sake hannunsa tana ta6e baki Tace Wlhi saina so shi
Kuma na ranshe da Allah kakorar min shi saina maka dukan tsiya
Yayi Murmushi Yace wasa nake miki baxan koreshi ba

Sam SAILUBAH bata yarda da murmushin da yayi ba. Dan tasan halinsa sarai fa'danta
da cika bakinta baya hanashi korar mata su. Dan haka sai Tace suje 'dakin shi xata
gaya mishi wani Abu
Haka ko sukayi gidansu dayin part 'dinshi
Suna shiga 'dakin tacire key 'din 'dakin nashi tafita da gudu ta kulle shi ta baya
tana ai nasan maganinka
Ta window ta leqo tasheqe mishi da dariya Tace in yaxo ya tafi xan dawo in bu'deka.
tana fa'din hakan tabar gun

Shuru RAMADAN yayi yana tunani


Gaskiya ta shamma ceshi dan yasa aransa ko ganinsa baxatayi ba xai koreshi Ashe ta
ankare dashi
Yayi kwafah da fa'din ni da ke har abada muna tare da juna Auntyna

SAILUBAH na shiga gidansu saiga Alhaji Aminun yaxo


Sanda tashafe minti goma Sha biyar Sannan taje gareshi
Yace ina wini tauraruwa me haskake taurari
Tace lafiya da fatan kaxo lafiya Yace lpy lau
Tace toh Madallah
Nan ya qara fa'da mata shi ko Waye
Wai yana Saida 'dan kunne da tsarqa na xinare ne a Abuja iyayansa 'yan nan kanone
sana'ar tasa ce takaisa Abuja

Sosai mutumin ya tafi da imanin SAILUBAH dan ganinshi da tayi kyak kyawa ga
xaxxafar motar da yaxo da ita
Ta'dan dai bashi dama haka
Yace Yaji da'di xai turo iyayansa suxo dan bai ta6a SOYAYYA ba bayasan yaudarar
mata
Kuma komai xa'ayi shi da sauri
Tace toh itadai saita xanta da mahaifinta tabashi labarin yanda sukayi Yace duk da
haka xai turo iyayansa gobe

Daxai tafi saiya bu'de mata wani qaramin akwati Yace ta ibi iya adadin ku'din da
takeso
Nan cikin SAILUBAH ya mun'da dan ganin yawan ku'din kuma duk 'yan dubu dabu ne a
ciki
cikin wani yanayi Tace ka barshi Nagode
Yace aa fah ina San Ki 'dauka ko ku'din xai sami farin jini aguna kisa mai albarka
dan Allah
Tace aa dai ka barshi
'Daukar wata leda yayi yasaka mata bandir 'din ku'dinnan guda goma😳 miliyon 'daya
kenan a ha'duwar farko.
Ya saka mata akan cinyarta Yace nasanki da temako duk xaki iya bayar da wa'yan nan
Amma dan Allah ko naira biyar CE kici aciki
hakan xaisa inji da'di. Ga wannan cikakken bayanai ne akaina kiba Abbanki nasan mah
xaisan mahaifina
Shuru SAILUBAH tayi tafuta daga motan da ku'din a hannunta.
Tana kallansa yafita da motar tashi yana 'daga mata hannu
Bayan 6ace warsa tayi cikin gidansu da gudu tayi 'dakinta ta xaxxage ku'din a gado.
tana murna sai watsa ku'din take sama tana ta dariya
Can ta tuna da RAMADAN. Aiko da gudu ta'dau kin 'dakin nasa tafitoh xuwa Gidansu ko
gyale babu ajikinta sai 'dan kwalinta data rufe kanta dashi xuwa kafa'darta

Da sauri take bu'de 'dakin tana bu'dewa takama hannun RAMADAN tana jansa har cikin
gidan
Sanda sukaxo 'dakinta taja musu burki Tace kalli gadona
RAMADAN ya xaro ido cikin tsoro Yace Auntyna wannan ku'dinfah
Tayi dariya ta 'dane gadan ta watsa ku'din sama Tace aikin Alhaji Aminu ne
Sai kuma tasauko ta ta tsaya agabansa
Kaga burina xai cika xan xama matar Babban mutum. xan mallaki ku'da'de masu yawa.
xanje gidan marayu inbata tallafi. xanje asibitoci nakai xiyara.........
Ya isa da Allah Ki mayar masa da ku'dinsa
Cak ko ta tsaya da maganar tata
Tace kut......
Na lura ba qaramin Baqin ciki kake yimin bah. Wlhi inxaka mutu baxan mayar da
wannan ku'din bah

By hajju
[20/03, 17:09] 80k: [4:47PM, 19/11/2016] Rahamat Nalele 👯: 👯👯👯👯
*SAMAREEN*
👯 *BANAH*
👯👯👯👯
*TASU SALAN SOYAYYAR*👯

*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*

Part 41 to 45

Ban da haka me xaisa na mayar masa da ku'dinsa


Tambayarka nake kaban amsa.
RAMADAN yaja numfashi Yace saboda ba sanshi kike ba ku'dinsa kike so
Yanxu ya dace Ki yaudare shi
Tace eh ai rayuwace
Qila indan na Auresa naji ina sansa
Yayi Murmushi Yace toh Allah ya tabbatar da alkairi
Tace AmEEn Amma kadena min baqin ciki Sannan inaso gobe kaxo ka rakani gidan marayu
da wajan almajirai
Kamar ya tsinka mata mari haka yaji Yace gaskiya baxan 'dauke ki da wannan qaxan
taccan ku'din ba, ma'ana baxanje ba

Tace toh shi kenan karka kar kaje. Ainima nakusa yin mota xanje ko ina da kaina
basai nane mi ka kaini ba jeka nagode.......
Da mugun kallo yabita kana Yajuya ya futa xuciyarsa nayi masa xafi

SAILUBAH ta bishi da kallan harara. Kana ta ha'de ku'da'danta tanemi guri ta adana
Sannan tanemi kiran XEE.

RAMADAN juyi ya dinga yi akan makeken gadansa duk ya rasa nutsuwarsa


Can yatashi yana safah da marwah yana tunanin ta inda xai biyoma Auntyn tasa
Yasan tashiga da yawa. Da gaske wannan karan saiya bita ahankali
Yana cikin tunaninne FAWAS ya shigo 'dakin nasa shi da KHAMIS
FAWAS Yace lafiya naganka Cikin damuwa
Yace Auntyna ce ta jefani cikin damuwar kun santa da ku'di
yanxu tayi wani tsinanne wai daga Abuja.
Ni damuwata yanxu na sanshi.
FAWAS Yace tokai mexai dameka
Yace kun kasa ganewa har yanxu
KHAMIS yayi Murmushi Yace hmm Aunty LUUVAH kenan
Ni dai tana burgeni Sosai. Tana burin ta mallaki ku'di masu yawan gaske. Kuma ta
temakama marasa shi
Wannan burin nata yaba tsumani ba'dan ka'dan ba
FAWAS Yace toh wai me xai dameka akan hakan Bayan kafi kowa sanin wannan burinta ne
RAMADAN Yace dole Komai ya dameni akanta.
xaku gane ne nan gaba. Ya dafe kansa na mintunoni
Can ya saki murmushin mugunta dan tuno da wani abu wanda in yayi mata xai bala'in
6ata mata rai har Tace ta hakura da Alhaji Aminun

ya kalli KHAMIS ya 'dora da fa'din ya Aunty XEE...


KHAMIS yayi dariya Yace tana nan qalau na burkitata kamar yanda tayi nasarar
burkitanin daga ankarewa da ita.
Wlhi RAMADAN banajin ko wacce mace arai ayanxu kamar Aunty XEEE
Ya abin xai kasance idan kunya ta hanata furtamin Kalmar SO

Ha'da ido FAWAS da RAMADAN sukayi atare kuma suka saki Murmushi

Shege yaga cikakkiyar mace


Ai dole kaso ta. Dan ta ha'du tako ta'ina
Kagaya mata pls karki dinga hargitsata. dan nasan ka'dan da aikinka ka tarwatsa
mata kwanya....... Cewar FAWAS

KHAMIS yayi dariya Yace aina rigada na tarwatsa mata kwanyar dan Wlhi yau nayi
alqawarin saina hanata bacci
Yanxu haka nasan tana cikin damuwa dan na jefata cikinta

RAMADAN Yace ya isa haka dan Allah


Pls karka wahalar da ita da yawa
Dan bana san tashiga damuwar da har tasata jefamin Auntyna aciki.

KHAMIS ya tashi yana dariya Yace Aunty LUUVAH ka sani kawai. Itace damuwarka karka
damu baxan bari she'daniyar xuciyata ta wahalar da Masoyiyata ba. Bare ta shafama
Auntynmu

FAWAS Yace lokaci yayi ya kamata muje ko


KHAMIS Yace ina😳
Ai yau ba xuwa xance bare club dan wannan daran na Aunty XEE ne xanje gida ina
buqatar kwantawa in tsara mata kalamai. Na barku lafiya (ya fita) cikin nisha'di
FAWAS Yace naso naga Aymana Wlhi
RAMADAN yayi Murmushi Yace kanajin wani filing kenan dan baka xuwan axxiqi
Yace hmm watoh RAMADAN ina San Aymana Amma banajin xan Aureta Gaskiya. Kuma abin
mamaki ta tsaya min arai kamar maiya
RAMADAN yayi Murmushi Yace har yanxu dai kana tana tare da wannan burin naka
Yace sosai ma kuwa
Damuwata 'daya a ina xan sami 'Yar Qauyan
Yace hmm yanxu dai muje in rakaka gun Aymanan Amma dan Allah karka matse musu 'ya
dan abinda kayi shi xa'ama 'ya'yanka
Yace kada'de kana fa'da mana wannan Kalmar inda karatune nasan ni xanxo na 'daya
pls muje dan Allah karkace komai
RAMADAN ya ta6e baki Yace toh Allah ya ganar daku......

Qawata nashigo babbar harka fah😀


Gaskiya arxiqi da'dine dashi. Na samu wani Alhajin Abujah Wanda ya rikitani yan
xunnan da tsabar ku'di har nera million 'daya.........

XEEE wacce take kwance tana jinyar xuciyarta da tatafi da tunanin KHAMIS Wanda ya
hanata nutsuwa Sam.....
Aiko tanajin furucin SAILUBAH tadiro daga gado Tace what one million naira 😳
SAILUBAH tayi Murmushi Tace kema abin yabaki mamaki ko. Karya tsoratar dake dan
yanxu aka fara wasan
Inaso gobe kixo gida ki gani ganin idanki
idan kuma kintashi xuwa kixo da Wannan qaramar jakar taki dan ki sami rabanki
XEEE Tace abin mamaki dama nasan burinki xai cika. Xaki ganni qarfe tara gobe yanxu
ma dan dare yayine
SAILUBAH ta kwashe da dariya Tace shegiya XEEE taji maganar nera aiko goban xaki
wanke idanki dasu
Tace na sani aminiyata idan ina tare dake ban wanke idona da naira ba ai babu ranar
daxan wanke idan dasu
SAILUBAH tajah numfashi Tace ya kikayi da qaramin yaran naki
Tace hmm ina sane ai naqi kiranki dan ya burkitani
SAILUBAH Wlhi Wlhi Wlhi ina MASEEFAR SON KHAMIS Ya Xanyi

Nan takwashe Komai tagaya ma SAILUBAH.

SAILUBAH tayi mata dariyar rainin hankali Tace karkiyi yunqurin ki ransa. ki bari
har sai shi yane meki akan ki bashi shawarar imba haka bah Wlhi ina tabbatar miki
saiya baki wahala yadinga garaki
Tace Kinga ko kiran shi ya shigo a qaramar wayata kamar yasan hirarshi muke
SAILUBAH Tace yauwa. Na sanki da rikicewa kinutsu karya rainaki da yawa pls
Tace hmm SAILUBAH kenan bakiji yanda jikina yake rawa ba.
SAILUBAH tajah tsaki Tace Gaskiya kinada matsala XEEE da Takaici
XEEE tayi dariya Tace hmm Allah ya jarrabeki dasan qaramin yaro kiji fiye da yanda
nakeji..........
Cikin maseefa Tace ba AmEEn ba 'yar is.......
XEEE ta katseta da cewa saida safe ta tsinke hirar tasu
SAILUBAH Tace tajah tsaki Tace Allah ya rabani da soyayyar qaramin yaro........
XEEE ko bajewa tayi agado tatattara nutsuwarta cikin bugun xuciya ta'dauki wayan
KHAMIS Wanda saura ka'dan tayanke a karo na biyu

Tace hello
Yace inata kira Aunty. Allah yasa jin da'dine da lafiya da kwanciyar hankali ya
hanaki 'dauka
Tayi murmushi Tace toh bansan me xance maka ba KHAMIS Amma ina cikin lafiya da
kwanciyar hankali musamman mah yanxu
Yace toh madallah dama nakiraki ne akan.........
Sai kuma yayi shuru
Cikin sanyi XEEE Tace akan nabaka shawara kan budurwarka ko
Tace eh Aunty Allah yasa baxan takura miki ba. Wlhi xuciyata CE take san xuwa
gareta yanxu gashi kuma idan naje bansan me zance mata ba
Shuru XEEE tayi kishi nacin xuciyarta.

Dama ace ina tare dake tana shafi gefan fuskarki na dawo dake daga tunanin da kika
fa'da
KHAMIS ya fa'da Cikin sanyin murya....
[7:24PM, 19/11/2016] Rahamat Nalele 👯: XEE tajah numfashi Tace hmm ba tunani na
fa'da ba kawai......
Yayi saurin katseta da cewa kar kiyi min musu Aunty inaso kawai naji me yajefaki
cikin tunani
Taja numfashi Tace tunani nakeyi yanxu idan Nace kar kaje gunta baxa kabi umarnina
ba kuma ni haka kawai Naji bana san kaje gunta wlhi kaje sai nayi kuka. shiyasa
kaga nayi shuru
Kuma baxan iya gaya maka dalilin hakan bah

KHAMIS ya lumshe ido tare da gyara kwanciya kallo 'daya xaka mishi Kasan yana cikin
wani hali na tafiya a cikin SO da qauna
Yace yanso ki gyara kwanciyarki
Tace nagyara
Yace haba Aunty. Me xaisa baxan bi umarnin ki bah.
Ki shareta kawai Wlhi ba xanje gareta ba na hakura. Dan da kiyi kuka gwara in
hakura da ita gabaki 'daya dan nasan kukanki xaifi damun xuciyata fiye da soyayyar
da nake mata

XEEE taqara qan qame wayan akunnan ta cikin muryar sanyi Tace ina sanka Qanina da
xaka ha'kura da ita gabaki 'daya da sai nafi kowa jin da'di.

Yayi Murmushi yana raina wayo irin nata. Ga wata xaxxafar soyayyarta da take cafkar
xuciyarsa
Yace LA
Idan hakan xai saki jin da'di Wlhi xan iya hakura da ita har abada Amma sai dai in
xaki.....
Sai ya kasa qara sawa
Cikin murna Tace Amma sai dai me
Yace ina jin tsoran qara sawa ne Aunty.
Tace kafa'da man. Karka damu. Tafa'da da San jin furucin nashi
Yace ki bani minti biyu kacal Xanyi addu'a kafin in fa'da miki. Xakiji shigowar
sako yanxu
Tace toh ina jira dan Allah karka wucce 2 minutes 'din
Yace angama Aunty....

Shuru XEEE tayi tana addu'ar Allah yasa ta mallaki KHAMIS a matsayin mijinta ita
ka'dai. Dan yayi mata tako ta'ina. Sai juyi take

KHAMIS ko dariya yayi Yace yes my Luv Allah yasa Ki xama mata agareni
Sannan yayi rubutu kamar haka......
_xan ha'kura da ita gabaki 'daya idan har xaki mayemin gwurbinta. Xanso Ki xama
mata agareni Ki haifamin yara kyawawa kamarki_

Saiya tura mata

XEEE najin shigowar sakwan tayi saurin dubawa....


Wani qara tasake cikin farin ciki ta kwashe da dariya......
Mamah tashigo hankalinta tashe Tace meya faru ne Zainab

XEEE Ta rungume maman tana Tace yau Xanyi kwanan farin mamah nasamu wanda yafimin
Surajo
Din gure mata kai mamah tayi tajah tsaki Tace Nina 'dauka wani abunne Wlhi
Da dariya XEEE Tace aa ba Komai koma gun BABAH kawai
Fitta mamah tayi tana fa'din Allah ya shirya
XEEE ta koma gado tana da'da karanta sakwan nasa.
Kafin ta kashe wayan nata gabaki 'daya

Qarfe 11:30pm na dare SAILUBAH ta kwanta danyin bacci. Sai kuma tatuna bata tambayi
Qanin nata ko yaci abinci ba
Nan tafara Ne mansa a waya. Sai kuma tatuna sunyi fa'da tajah tsaki da dai kiran
nasa dan tasaba da hakan in bata kirasa ba hankalinta baxai kwanta bah
Lokacin sun dawo kenan daga wajan 'yan matansu FAWAS yayi gida shi kuma ya kwanta
kenan yaga kiranta
Yayi Murmushi dan yasan abinda xata tambayesa
Sai yaqi 'daukar wayan yana ji har takira sau uku
Daga qarshema ya kashe wayan gabaki 'daya yabi lafiyar gado

SAILUBAH tayi kwafah Tace Wlhi in dai akan Alhaji Aminu ne sai dai kata fishinka
tajah tsaki takwanta

Can takasa bacci sai juyi takeyi


Ta da'de da sanin idan RAMADAN yayi fushi da ita qaurace mata yakeyi na Wasu kwana
Wanda hakan ba qaramin axaba bane agareta
Dan har ciwo takeyi na rashinsa

Salloli tadinga yi tunda baccin yaqi 'daukarta kamar yanda shima ya kwana Yana
lafular

Washe gari Suna breakfast da Abbanta take bashi labarin Alhaji Aminu da kuma bashi
qarin bayanai akansa kamar yanda yabata jiya
Da murna Abban nata ya kar6i takaddun gannun nata yana dubawa
Can ya kalleta Yace ai wannan yaran Malam Saluhu ne
Kiga ikwan Allah ban sanshi da wannan 'dan ba
Kuma yaushe yayi ku'di haka
Hmm Allah me iko
SAILUBAH Tace Abba Waye mahaifin nasa
Yace baxaki sanshi ba
Amma acan baya da nake da ku'di yayi aiki a qarqashina mutumin kirkine
Tace ayya.
Yace Naji da'di Sosai da kika bi umarnina kika kawo min Wanda kikeso. Karki damu
xan nemi mahaifin nasa muxanta Tace toh
Abban nata na barin gidan tatashi dan xuwa lalla6o qanin nata
Sai matar Abban nata Tace xan samu dubu 'daya dan Allah agunki fita nake san nayi
Amma ba ishash shan ku'di a hannuna
SAILUBAH Tace eh xaki samu na manta in gaya miki jiya nasamu ku'di ahannun shi
Alhaji Aminun da yawa xan baki dubu 'dari biyu Amma Karki gayama Abba
Da wata irin murna ta rungumi SAILUBAH Tace Allah ya miki albarka kinji ai Wlhi ba
Wanda xaiji
SAILUBAH Tace toh Allah yasa
Nan taje ta ibo mata mata tabata
Kana taje gun Kakah Tace Kakah na kawo miki Wasu ku'dine da wani Alhaji Aminu
yabani
Tace aa ki barsu suyi miki amfani kinga ni ba abinda xasuyi min tunda na tsufah
SAILUBAH ta dafata Tace Karki damu dubu ashirin yaban shine nace bara na baki dan
ba'abinda Xanyi dasu yanxu kuma kinga inna ba Abba baxai kar6aba xaice in mayar
masa da ku'dinsa kuma kinga bakyau maida hannun kyauta baya shiyasa nakesan kikar6a
dan Allah
Kakah ta waro ido Tace har dubu ashirin gaskiya ku'din yay yawa Karki sake kar6ar
ku'dinsa haka
Tace toh. Da miqa mata

XEE na tashi da safe ko breakfast batayi tabu'de wayanta tana san qara karanta
sakwan masoyin nata......
Sai kuma ga kiransa ya shigo mata...
Ita kanta batasan ya akayi tayi saurin 'dauka ba da cewa hello.....

Kin hanani bacci jiya Aunty gashi yanxu yana damuna dan ma yau bani da lectures da
abin ya ha'du min biyu. dan Wlhi baxan iya xuwa ba. Xuciyar tacika da tunaninki da
fargaba. KHAMIS Yafa'da kamar xaisa ma XEEE kuka.....

Tace toh minene


Yace ina sanki ina qaunarki xaki Aureni
Tayi Murmushi Tace har na haifa maka yara masu kama dani kyawawa
Ina sanka KHAMIS
Yajah numfashi cikin farin ciki Yace na samu nutsuwa Aunty xan 'danyi bacci kafin
naxo ganinki
Tace ina fatan xakayi mafarkina
Yace kwakwalwar tawa babu komai acikinta sai tunaninki. Mafarkin ki shi yadace da
ita
Cikin murna Tace me xan ce ne dan Allah

Yayi Murmushi Yace da'dine yayi miki yawa my Luv. kawai ki kwanta kema xanxo miki
cikin baccinki na tayaki hira. Kuma xanso Ki canja min Suna daga Qanina
xuwa.........
Tayi saurin katse shi da cewa xuwa my sweetheart....
Yace yayi Sosai saikin ganni mun ha'du
(Toh ha'duwar XEEE da FAWAS kenan. Rahamat na gaisheku👯)

Shuru SAILUBAH tayi cikin mamakin ganin kofar RAMADAN akulle da'alamar xai
hukuntata ne kamar yanda yasa ban
Tayi kwafa xuciyarta nayi mata xafi tana kuma tsoranma kanta ciwo kamar yanda
lamarin ya saba xuwan mata.
Da kuka tayi part 'din momynsa tana tambayarta ina jaye.....
Momy Tayi Murmushi Tace lefin me kikamai haka.
Tace Wlhi Momy bawani abun xafi bane Amma yake san hukuntani kamar yanda ya saba.
danya samin ciwo😰
Khairat tayi dariya Tace Aunty LUUVAH wai yaushe xaku dena yin fa'dane ke da Ya
RAMADAN ya dena miki haka yana saki kuka
Ta harareta tare da kallan Momy Tace dan Allah Momy ina yake.....

By Hajju
[20/03, 17:09] 80k: [1:12PM, 21/11/2016] Rahamat Nalele 👯: 👯👯👯👯
*SAMAREEN*
👯 *BANAH*
👯👯👯👯
*TASU SALAN SOYAYYAR*👯

*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*

Part 46 to 50

Momy ta qarayin Murmushi Tace ban san inda yaje ba SAILUBAH. Amma ya shigo 'daxo
Cikin jin yunwa harna lalla6a shi yaci abinci daqar...

Goge hawayanta SAILUBAH tayi Tace toh bara naje waje ko Allah xaisa na gansa
Murmushi Momy tayi Tace toh Allah yasa ki ganshin
Khairat Tace nima futa xanyi Aunty mufuta tare

Sun fitoh harabar gidan ne SAILUBAH ta kalli Khairat Tace me Ya hanaki xuwa skull
yau
Tace kai Aunty LUUVAH. Ya RAMADAN yana neman har gitsaki amma ai yau ba ranar skull
bace
SAILUBAH tadafe kanta Tace na manta Wlhi

Haka suka dinga zagaye layin ba RAMADAN ba alamarsa.


Da takaici SAILUBAH tadawo gida
Tasan baxai ta6a yarda Su ha'du ba

Batafi minti biyu ba XEE ta shigo 'dakin nata


Aiko suka rungumi juna suka tafa. Kana suka xube agado
XEEE Tace yana ganki haka. SAILUBAH tajah numfashi kamar xatasa kuka Tace Wlhi duk
na rasa nutsuwata XEE. RAMADAN yana gwarani san ransa imba bin umarninsa nayi ba
baxai birni cikin nutsuwata bah.
XEE tayi dariya Tace nasan tatsuniyar gixo bata wucce ta ko'di. Basai kince Komai
ba. Nasan yana san ne kirabu da wannan Alhajin da yashiga xuciyarki farat 'daya
Tace Wlhi XEE hakkane. Ya xanyi da RAMADAN kwata kwata baya san ya ganni da wani
'da namiji sai yayi duk yanda zaiyi ya rabani dashi
Gashi idan Nace bai'isa ba ya qaurace min ya samin ciwan rashin ganinsa
Gaskiya XEE sabo da mutum matsala ne. Ba kiji yanda hankalina yatashi 'daxu bah.
Kwata kwata nane meshi na rasa alayin nan kaf
Ban ta6a ganin 'dan iska irin RAMADAN ba.
XEE tayi dariya Tace kice wannan karan mah saiya kwantar dake ciwo. Hmmm rikicinku
yana tsamani
Ba wanda ya isa ya miki abinda RAMADAN yake miki
Shine yake miki duk iskancin da yaso kuma Ki rabu dashi
Shine Wanda idan yace miki Auntyna bar abu kaxa iyi abu kaxa kike yi kuma Ki bari
Gaskiya yana burgeni Sosai Amma daga dukkan alamu baxai samu kanki akan wannan
Alhajin ba

SAILUBAH tata6e baki Tatashi ta 'daukoma XEE ku'da 'dan nan ta dire a gabanta

Tace ayanda na rikice 'daxo. Kuma jiya na kasa yin bacci wanda har yanxu hankalina
atashe yake. Na kasa samun nutsuwa. Wlhi xan iya hakuri da Alhaji Aminu saboda
RAMADAN
Da na'dauka xan iya jurewa Ashe abin ba haka yake ba
RAMADAN ya shiga raina Sosai. Ayanxu nagane farin cikinsa shine nawa XEEE....

XEEE wacce tawaro dan ganin tulin ku'din da yake gabanta sam dena jin kalaman
SAILUBAH tayi dan tarikice da ganin ku'din Tace tab Amma wannan mutumin yaxo da
xafinsa. Kataqi 😳

SAILUBAH tajah numfashi Tace nayi kyauta da dubu 'dari biyu da ishirin
Yanxu ki ibi yanda yamiki. Sai muje gidan marayu in basu yanda natsara sai muje
wajan almajirai daga nan sai muje supermarket da biotic muyi siyayya ko
XEE ta washare baki Tace yayi yayi yayi SAILUBAH Gaskiya kin ha'du
Nan suka dinga tattaunawa har suka bar gidan

Kamar yanda SAILUBAH Tace haka ko sukayi


Sunje gidan marayu sun cike takaddu sun bada nasu tallafin inda SAILUBAH tasha
kyakkyawar addu'a sukayi wajan almajirai nan ma sunsha saka albarka
Daga nan sukayi supermarket da biotic sukayi siyayyarsu suka dawo gida agajiya
XEEE Tace Kinga bara nayi gida dan yau ina da babban ba'ko KHAMIS
SAILUBAH tayi dariya Tace toh. Saiki shirya kalaman da xasu burkita shi
Tace hmm wannan shegen yaran aiya fini kalamai........

Bayan tafiyar XEEE Alhaji Aminu ya dawo ma SAILUBAH


Ta kallesa Tace Ashe Abbana yasan mahaifinka
Yace aidama na gaya miki
Ni dai yanxu fatana Allah ya temaken kixama mata agareni cikin wata 'daya
SAILUBAH tawaro ido Tace wata 'daya fah kace
Yace yes. Yayi ka'dan ne
Tace kwarai mah kuwa
Ya xa'ayi a wata 'daya in soka. Inji ka kwanta min arai. Yaushe na sanka Da har xan
san ko kai waya cikin lokaci qanqani haka
Kuma mah ina da buruka araina wanda nakeso saina cikasu kafin nayi aure.
Kawai ka share batun na'dan wani lokaci kafin nan na sanka ka sanni

Ya kalleta da kyau. Kallo 'daya yayi mata ya gane yarinyar xatayi gaskiya. Xata
fa'deta komai 'dacinta yayi Murmushi Yace xaki soni Amma agidana
Ban ta6a soyayya ba sai akanki
A tunanina SAILUBAH tsayawa soyayya atiti rashin wayewa ne. Akan me xan xauna in
6ata mana lokaci gurin so bayan Auranki xanyi
Me xai hana muyi duk abinda xamuyi agidanmu
Sam baxan ta6a tsayawa yaudararki ba.
Kiyar dani baxan ta6a yarda in 6ata miki lokaci abanxa ba.
Ina sanki. Xakiji da'din Aurena. Kuma xaki soni fiye da yanda xaki so kanki
Ina rokwanki da Allah ki yarje min in mallakeki nan mah da sati biyu
SAILUBAH ta kallesa Tace ragewa mah kayi.
Yace aike 'dince akwai burkita mutum
Wlhi tunda na ganki nadena samun bacci Cikin kwanciyar hankali. Duk juyi idan nayi
tunaninki ne yake damuna.

Juya ido tayi Tace hmm Gaskiya sai nayi tunani dan bana san aikin gaggawa
Yace OK. 'daxoma mahaifina yake cemin xaixo ga Abbanki
Tace ba lefi Allah ya tabbatar da alkairi
Yace Ameen

Shuru SAILUBAH tayi a 'daki tana tsaqa da warwarwa


Shin ta AmEEn CE ne ko tabari na'dan wani lokaci

XEEE na xaune kan kujera tana danna wayarta addu'a take Allah ya kawo mata sahibin
nata yanxun kamar yanda Yace mata....
Mama Tace naga kinyi wanka kinci ado kuma kin xauna badai fita xaki da'dayi ayammar
nan ba dai ko
Tace ba inda xani mamah kawai.....
Bata qarasa bah saiga KHAMIS yashigo harabar gidan nasu da motar shi
Daga window XEEE ta han goshi.
Mama Tace ga mutuminki KHAMIS
Tayi Murmushi cikin basarwa Tace bansan da xuwanshi bah dana fita shikenan yayi
rashin sa'a
Mamah Tace aikowa dai......
Daidai nan ya shigo falan ya durqusa ya gaida mamah Tace lafiya lau yaran kirki ina
ka baro RAMADAN da FAWAS yaran kirki
Yace Suna bayan layin nan wajan wani abokinmu nima inasan kar6ar wani abu ne gun
Aunty XEEE. Tace ayya Allah yayi muku albarka. Yace AmEEn. Tatashi tabar falan
KHAMIS yabi XEEE da kallo ka'dan Yace my Luv Kinsan baxan iya sakewa anan ba ko.
Pls temakeni muje mota kona samu na gaisheki cikin nutsuwata
Cikin sanyi Tace idan naqi fah
Yace sai in saka miki kuka
Tace toh 'danyi ka'dan inji ya kukanka yake
Tashi yayi yana murmushi Yace ba ruwana. Ina san kiyi bacci yau cikin kunciyar
hankali idan kuma nayi miki baxa kiyi shi cikin kwanciyar hankalin ba. ina jiranki
amota
Har ya kai 'kofah ya juyo.
Idan kintashi fitowa kifito min da dariyar ki me sani qara sanki. Yana fa'din haka
yaficce daga falan
XEEE tabishi da kallan so

Lalle 'da namiji bashi da kunya. Kuduba yanda KHAMIS ya rufe ido yayi fatali da
matsayin da yake bata ada na yayarsa yanxu ya juya shi ya koma na Masoyiya.
Tayi Murmushi Tace Allah na roqeka idan da aikairi soyayyata da wannan bawan naka
ina rokwanka kasa ya xama miji agareni ya soni fiye da San da nake masa
Idan ko ba alkairi acikin tafiyar Allah ka munsanya min da Wanda xai xama alkairi
agareni.

Ahaka tafitoh dama ya bu'de mata qofar sai kawai tashiga tarufe
Yace ina wini my Luv
lafiya lau
da fatan kinkai yammaci lafiya
lafiya qalau
Yace toh Madallah
Suka 'danyi shuru ka'dan can Tace ya kake jina aranka ne KHAMIS
Yace kamar yanda masoya sukeji aransu idan suka fa'da soyayya.
sai ya kama hannunta cikin yanayin damuwa Yace na sanki ina qaunarki my Luv dan
Allah ki riqeni amana.
Tace Kaine xaka riqeni amana
Bana san kishiya KHAMIS bana san in ganka da kowace mace ka temaken mu gina wata
rayuwa dagani sai kai
Yayi Murmushi Yace na miki alqawarin inhar kika iya dani ba wata mace da xata
mallakeni saike 'daya.
Tace Wlhi xan iya da kai Sosai masoyina
Yace toh Allah yasa

Can Tace wai ina RAMADAN ya shiga ne yau. Yace yata dama Aunty LUUVAH hankali ko
Tace sosai ma
Yace yana nan yana jinyar kansa. Ki share kawai. Dan kin san bayau suka saba ba.
Tace Hakka ne Amma fah kasan bana san damuwar SAILUBAH
Yace kar wani abu ya dameki. Kibari xan lalla6a yaje gareta
Tace dako ka kyauta.......

Qarfe Tara na dare SAILUBAH na tare da Abbanta itada Kakah yana gaya musu mahaifin
Aminun nata ne yaxo 'daxu shida qannansa kuma sun xanta yasamu gamshash shan
bayanai
Gashi yanxun sun bada kudin sadaki da nagani inaso da dai sauransu. Yaja nufashi
ka'dan kana yaci gaba da fa'din
Saiki shirya na basu KE nan da wata biyu xa'a 'daura muku Aure...........
[3:40PM, 21/11/2016] Rahamat Nalele 👯: SAILUBAH ta waro ido da dafe qirji Tace
kabasu ni
Yace eh dan sun nunamin yaran yana sanki Sosai kuma yana so ayi komai da wuri
danshi ba maxaunaci bane

SAILUBAH Tace jiya fah na fara ganinsa Abba akanme xan Auresa da wuri haka dan
Allah

Abba yajah numfashi Yace ko yau kuka gamu da juna tunda kika nunamin kina sanshi
kuma nayi bankice akansa nagane yaran kirkine dole Ki Auresa yanda na tsara
Tace haba Abba......
Yayi saurin katseta da fa'din kar kice min Komai. Dan baxan canja maganata ba.

Da kuka SAILUBAH tabar falan


Kakah taja numfashi Tace nidai abi yarinyar nan ahankali banaso a matsa mata
Shuru Abba yayi mata dan yana kulata xatace abarta har susan juna....

SAILUBAH na kwance tana kuka dan Allah ya sani batasan ayi mata Aure yanxu
Can tafara kiran RAMADAN tana addu'ar Allah yasa ya kunna wayan nasa
Aiko bai kunna ba. Dan haka tayi firo da wayan takaicinta ya xaman mata biyu
Can Tatashi daniyar taqara xuwa gun Qanin nata......

Lokacin ko RAMADAN yana 'dakinsa shida FAWAS Suna gulmar wata yarinya da RAMADAN
'din ya burkitata yau
Fa'dama Fawas yake
Kasan kuna barin gurina 'daxu
Kawai saina fitoh dan shiga Jifatu.....
Basai kawai naci karo da ita ba.
Nace am sorry dan Allah bansan kin tawo bah
Ta kasa min magana
Niko na kwashe mata kayan nata na miqa mata ina qara bata hakuri
Kasan meys faru
FAWAS Yace aa
Yace dana kalli fuskarta sanda gabana ya fa'di
Bayanta Wasu manyane masu tsaranta
Kallo 'daya xaka musu Kasan ba imali atare dasu
'Daya daga cikinsu Yace kai Kasan wannan wacece da kayi kuskuran cin karo da ita.
Ayanda na lura suna da xafi
Sa6anin ita da takemin wani kallo me nuna alamun in ankare da ita
Ganin hakan yasa nayi Murmushi Nace Allah yajah da xamaninki gimbiya tauraruwa
kuskure nayi hakan baxata qara faruwa bah
Tace ayya karka damu me sunanka
Nace RAMADAN
Tace suna me da'di. Xansu kaban number naka dan ka iya kalamai idan naji sha'awar
hakan xan kiraka
Nace ba damuwa
'Daya daga cikinsu ya kar6i kayan ni kuma na kar6i number nata nakirata
Tayi Murmushi Tace saika jini
Nayi yaqe nace toh...
Muka rabu a haka
FAWAS Yace kyakkyawa CE ita 'din
RAMADAN yayi dariya Yace ina fa wani kyau mummuna da ita
Dana kalleta fah saida gabana yafa'di
FAWAS yayi dariya Yace saika shirya gaya mata kalamai idan ta kira ka
Kan yayi magana SAILUBAH tashigo 'dakin ahankali
Ta kallesa da muguwar harara.
Ya kafeta da ido Yace me yasa Ki kuka Auntyna
Cikin jin haushinsa Tace ban sani ba
Ina kashiga yau
Ya ta6e baki. Wani gu naje
Shine ban kai ka gaya min ba
Yace kinyi min lefi Auntyna ya xanyi in gaya miki.......
FAWAS Yace Barka da dare Aunty LUUVAH
Ta kallesa Sam batasan dashi bah Tace barka FAWAS ya Momynka Yace tana lafiya. Ya
fa'di hakan dasan ficcewa. yana me cewa kasameni a mota
RAMADAN Yace toh Amma fah sai naji da Auntyna
Yace nasan ai wannan dole ne
SAILUBAH Tace me yasa kake san jefani cikin damuwa ne RAMADAN

Kallanta yayi da qarasowa kusa da ita ya kama hanunta Yace ko wani ne yayi yun
qurin saki cikin damuwa saina 'dauki mummunan mataki akansa bare ni da Kaina
Ina San farin cikin ki Auntyna ki yarda dani.
Rai nane bai kwanta da wannan mumumin naki ba
Tace gashi har Abba ya basu ni wai nan da wata biyu biki da fashewa da kuka......

Arikice RAMADAN yasaki hannunta cikin tsoro Yace bar fa'da min dan Allah Auntyna
pls
Tace na rantse da Allah mana
Kuma gaskiya ni bana san Aure yanxu
Durqu sawa yayi a gabanta Yace innalillahi-wa'inna'ilaihir-raji'un
Haba Auntyna me yasa xaki min haka
Xan iya rasa rayuwata akan hakan. ki temaken dan Allah. Yafa'da kamar xai fashe
mata da kuka hankalinsa tashe
Cikin alamun damuwa ta durkusa. A gabansa cikin sanyi Tace me xaisa ka rasa
rayuwarka
Ya kalleta idan shi jajur Yace nima ban sani ba....
Ta kama fuskarshi cikin tashin hankali Tace ka gayamin dan Allah pls fa'damin.....

By Hajju
[20/03, 17:09] 80k: 👯👯👯👯
*SAMAREEN*
👯 *BANAH*
👯👯👯👯
*TASU SALAN SOYAYYAR*👯

*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*

*Bismillahir-rahmanurrahim*

*Part 51 to 55*

Tace hmm ina San ganinka yanxu.


Yace muna qauyan takai fah😳
Tace ko qauyan inane ina San ganinka yanxu nace. Tana fa'din haka ta kashe wayan
KHAMIS Yace yadai
Yace mukoma gida yanxu pls.......
FAWAS Yace kut. Kama isa
Gaskiya kai 'dan rainin hankaline
Toh bari kaji. Wlhi baxa mubar qauyan nan ba harsai na sace xuciyar yarinyar can
RAMADAN ya 6ata fuska Yace hankalina ya tashi.
Auntyna tana can tana kuka akaina
Bana san kukanta kai kasani. Kabari mah qara xuwa
Yace Wlhi Wlhi ba'inda xamu saina sace xuciyar yarincan
Ta rikitani over baxan iya bacci ba wlhi. Gwara Ku tunda kun saba. Dan wannan ba
bakwan abu bane awajanku

Shuru RAMADAN yayi dan yasan tunda FAWAS ya gigice saiya 'dorata akan hanya xaibar
qaunyan
KHAMIS na jinsu yayi shuru yace aransa Allah ya tsallakar dani saura ku

Ahaka sukaje gidan me gari sukayi gaisuwa dake yaran jikan gidanne
Duk da yake agidan mutuwa suke. Hakan bai hana mutanan qauyan xuwa ganinsu ba

Bayan sallar axahar kowa ya Washe suma suka shige mota dan xuwa gidansu HAMEEDA
Wani yaro suka samu me surutun tsiya. KHAMIS Yace Kasan gidansu wata budurwa
kyakkyawa haka
Tana da 'dan shekaru
Yaran ya 'daga kai yana kallan sama Cikin tunani Yace HAMEEDA wacce tayi bandaro.
RAMADAN Yace miye bandaro
Yaran ya kalli RAMADAN Yace yanxu bakasan miye bandaro ba
KHAMIS Yace eh miye
Yace bandaro shine abinda yaqi siyuwa a kasuwa
FAWAS Yace ita toh 'Yar tallece da taqi siyuwa
Yaran yayi dariya
Yace aa itafah ba wanda yake Santa ne dan sa'anninta duk sunyi Aure harda yara
itako tana gida ba mashin shini
Koda yake tana hannun wata qanwar babanta ne Innah Hansai
Sam bata santa aiki take sata Sosai ba qaramin gana mata axaba take bah........
RAMADAN Yace ya isa haka. Muje karakamu gunta ko itace wacce muke nema
Aiko yaran ya shiga motar tasu yanata murna yau gashi amota har suka iso gidansu
HAMEEDA
Yace toh ga gidan
FAWAS Yace jeka kira mana ita
Yace aiko naje innanta baxata bari ta fitoba
RAMADAN ya dafah yaran Yace akwai samari agidan
Yace eh mutum 'daya ne Alo
Yace OK yanxu dai ga wannan. Ya miqa mishi gudar 'dari biyu Yace ka sai littattafai
na makaranta kaji
Cikin farin ciki da murna Yace Nagode Yaya Allah yasaka da alkairi ya fitta daga
motar
Har yayi nisa ya dawo idanshi nakan RAMADAN Yace ko in shiga in yima innan tata
wayo sai in gayama HAMEEDAN xuwanku
FAWAS Yace Yauwa yaran kirki maxa jeka
Aiko ya shige gidan da gudu
A tsakar gidan yasamu HAMEEDA tana tanka'dan masara
Cikin farin ciki Yace HAMEEDA kinyi baqi 'yan gayu 'yan birrni
Tace suna ina Yace suna 'kofar gida
Tace bari toh nayi sauri naje kan innah ta dawo
Yace bata nanne
Tace eh taje gidan jummai
Yace kiyi sauri karsuyi xuciya Su tafi
Tace kafiye surutu Ya'u kace ina xuwa
Yace toh

Da murna yake gayama su FAWAS gatanan xuwa sukace toh mungode ko


Yaran yana barin gun HAMEEDA ta fitoh

Dama RAMADAN da KHAMIS Suna cikin mota ya yinda FAWAS ya fitoh ya jingida da motar
Aiko ya xuba mata ido
Taqarasa gareshi Tace wai da gaske kakeyi
Yayi Murmushi Yace eh kai. Ko baxaki soni bane da gaske in qara gaba
Tayi dariya Tace aitunda kai 'dan birnine baxan qika bah
Sai dai matsalar kai qaramin yaro ne.....
Ya katseta da fa'din. Naji ni qaramin yaro ne Amma xan iya riqe mace ai
Tace kai yanxu kasan me ake kira da Aure
Yace ban sani ba Amma inna aureki saiki sanar dani
Tace aini ba 'Yar iska bace
Yace oho nine 'dan iska
Tace nidai bance ba. kawai kashere batun son da kake min
Yace baxan share ba. Dan kinyi min tako ta ina
Tace me kake so kace
Ya wurga mata wani kallo nan take taji yayi mata wani bala'in kwarjini jikinta kuma
ya mutu cikin sauri ta sunkuyar da kanta qasa
Yayi murmushi dan ya hango yanayin data shi
Yace inaso ince ke kyakkyawace kuma abin San kowane 'da namiji
Da sauri ta kallesa Tace da gaske ni kyakkyawace
Kuma abin san kowane 'da namiji
Yace kwarai ma kuwa
Tace shege Iro 'dan iska Yace nafi kowa muni a qauyannan namu
FAWAS ya waro ido😳 kamar gaske Yace wanene shi haka in hukuntashi
Tace wani me satan kajin Mutane ne duk qauyannan sun sanshi Sam bashi da hali me
kyau

Dawai yana sona toh danace bana san shi shine ya gayamin baqaqen maganganu har
dacewa ni mummunace kuma wai ahaka xan dauwama agidan mu ba mashin shini bare inyi
Aure.
Ta qarashe da nuna damuwarta
FAWAS yajah numfashi Yace kalleni. Ahankali takallesa
Yaci gaba da fa'din. kina sona.
Ta lumshe da 'daga mai kai
Yayi Murmushi Yace kin yarda zaki Aunreni Ki nunamin me ake nufi da Aure
Ta rufe fuskarta Tace eh
Yace toh daga yau ko bananan Karki kuskura Ki kula wani saurayi dan ina da kishi
xan iya illata duk Wanda naxo nasamu dake

Cikin shagwa6a da daure fuska Tace ni fah banda saurayi😔


Yayi Murmushi da fa'din. Shi Iron fah
Tace ainace maka nace bana sanshi ko.
Yace toh naji
Nan sukayi shuru
Xuwa can kuma Kamar an muntsineta takallesa da Murmushi
Tace in kawo muku 'dan malele yana da da'di Wlhi
Da sauri FAWAS Yace aa barshi
Ta 6ata fuska kamar xatayi kuka harda juya mishi wai ita adole ranta ya 6aci kuma
tayi fushi
FAWAS yayi Murmushi ya dawo gefan data juyamai bayan ya ha'da hannunsa biyu alamun
ban ha'kuri Yace yi hakuri YAYATA jeki kawo min Amma ni 'daya
Da sauri ta kalleshi da dariya Tace da gaske xakaci Yace eh mana. kin san ai
baxanqi abin Masoyiyata ba.
Tace naji naqara sanka Yace Allah yasa na mallakeki matsayin matata
Tace AmEEn da shigewa cikin gidan nasu ya bita da kallo

RAMADAN da KHAMIS suka fitoh daga motar suka sakama FAWAS dariya
RAMADAN Yace xakaci 'dan saluhu ko 'dan talatu tace maka ne ko Mene

FAWAS yajah tsaki Yace ban sani ba

KHAMIS Yace katemaki kanka da kace takawo maka kai 'daya.


Kanya bashi amsa harta fitoh da wata tsohuwar robah ta ajiye akan dakalinsu
Kallo 'daya FAWAS yayima robar gabansa ya fa'da
Dan Wlhi ko karansa na gidansu yafi qarfin cin wani a robar
Haka yaje gareta ya xauna a dakalin
Tace kaganshi ko. Yanxu na gama da xafinshi gashi yaji manja
Arayuwar FAWAS bai ta6a ganin irin wannan abun ba
Yace aikuwa gashi nan sai Qamshi yake ya ake cinsa
Tace kai😳 bakasan 'dan 'danlele ba
Ya juya kai Yace tunda yanxu ina tare dake ai Xan sanshi ko
Ta 'dagamai kai Tace aha. Dake kai 'dan birni ne kaga harda cokali na kawoma.
FAWAS ya kalli cokalin wani ko 'dad'de dashi sai dai a tsaftace yake
Ya kar6a da Murmushi Yace Nagode
Nan ya gutsira ya kai bakinsa.......
Aiko cak ya tsaya shi bai ha'diye ba kuma bai xubar bah.....
Yayinda ita kuma ta kafeshi da ido. Ganin haka yasashi ha'diyewa da sakar mata
Murmushi
Tayi dariya harda tafah hannu Tace yayi da'di ko
Ya 'daga mata kai cikin murmushin yaqe Yace Sosai mah
Tace Yauwa saika cinye dukka in qaroma kan Innah tadawo
FAWAS ya waro ido Yace in cinye fah kikace. Tace eh ko wani abune
Ya kalli Su RAMADAN cikin damuwa kamar xaiyi kuka Yace aa

RAMADAN ya kalli KHAMIS suka saki dariya


RAMADAN Yace bala'i. Watoh shidai SOO maseefa ne
KHAMIS yayi dariya Yace haka siddan gari banxa wani yaba FAWAS waccan jagwalgwalan
sai mutum yasha mari Amma dake SOO daban yake da Komai kaga ko xaiyi kuka sai yayi
yanda takeso
RAMADAN yayi Murmushin mugunta Yace bari mugani koxai cinye idan ya cinye insa ta
qaro mishin
KHAMIS ya waro ido Yace haba dan Allah ka tausaya mishi ai😆

By Hajju
Kunce kunaso ko ka'dan ne toh gashi nan 🙋🏼
[20/03, 17:09] 80k: [12:24PM, 22/11/2016] Rahamat Nalele 👯: 👯👯👯👯
*SAMAREEN*
👯 *BANAH*
👯👯👯👯
*TASU SALAN SOYAYYAR*👯

*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*

Part 46 to 50

Yace Wlhi Auntyna ban Sani ba


Kawai dai ni bana san kixama mata agareshi ne
Tajah tsaki da sakin fuskarsa Tace nidai ina san shi dan ku'dinsa Amma ban shirya
Auransa yanxu ba
Yace pls my Aunty Ki temaken Karki Aure shi.
Takalle shi ka'dan Tace har naji kuma bana san shi tunda baka san shi
Sai kasan yanxu maganar ba a hannuna take bah tana gun Abbana.
Shuru RAMADAN yayi duk ya burkice tunaninsa 'daya shine Abbanta Sam Baya magana
biyu yanada xafi Sosai.
Ba abinda yafi dacewa kamar yata addu'a dan itace mafuta.
Ya kalli Auntyn tashi cikin damuwa Yace kiyi min alqawarin baxaki Soshi aranki ba
Ni kuma xanta jifansu da addu'a har Allah yasa xancan ya wargaje
SAILUBAH ta harareshi Tace wai in tambayeka man
Yace ina jinki Auntyna
Wai meyasa Sam baka san ka ganni da wani 'da namiji
Yayi murmushi Yace nima ban sani ba. Amma xanyi qoqarin in sani nan gaba
Ta qara harararsa Tace hmm kafin kasani nixan fara sani dan nasan tabbas akwai
manufarka akan hakan Yace Auntyna kenan xanso Ki rigani sani. Amma kiyimin alqawari
idan har kika sani baxaki qini ba
Tace duk duniya bawanda nake jinshi araina kamar ka.. Ba ranar da xataxo min wacce
xatasa in qika.
_Yayi Murmushi da fa'di aranse tana kan layi Amma takasa ganewa_
Afiliko cewa yayi hmm xanso in dauwama dake har qarshen rayuwata
Tayi Murmushi Tace wai wane irin SO kakemin ne Qanina
Yace irin son da masoya Su.........
Sai kuma yayi shuru
Tace qarasa mana
Tashi yayi ya 'dau wayarsa tare da kama hannunta Yace idan na qarasa mummunan mari
xansha agunki
Ta kulle 'kofar tasa suka nufi waje Tace kome yasa
Ya kalleta ka'dan da Murmushi Yace bansan me xance miki ba
Ta kallesa........
Wani kallo ya sakar mata wanda yake da tabbacin ya kulle maganarta kenan
Aiko tuni jikinta ya mutu mu'dus
Cikin wata wahalalliyar murya Tace bacci yaxo min yanxu
Cikin sanyi murya Yace nasani Auntyna. Ya fa'da da kai hannunshi gefan fuskarta ya
qara da cewa xaki iya kaiwa 'dakin ki koni in kaiki

Tace hmm Ba 'daukata xakayi ba bare inji damama


Inna ganni a'dakina dole qafatace takaini. Karka damu Qanina xanje da sayyadata

Yayi Murmushi da janye hannunsa Yace in har baxaki iya takawar ba.
Ki fa'damin. Dan Wlhi 'daukarki baxai ban wahala ba. Kodako xanta yawo dakene ahaka
Tadaki girjinsa ka'dan cikin mutuwar jiki Tace saboda ka rainani danni macece.
Inxa'a duba na tabbata saina fika nauyi
Yace hmm toh naji muje in kaiki karki xube min ajiki dan naga baccin ya fara cin
qarfinki......

Haka suka jera ya Kaita har 'dakinta takwanta


Ta kallesa Tace karfa kaje club
Yace toh
Tace imma kaje xanjika ai
Ya rufe mata qafafunta Yace dan Allah kiyi bacci karki dashi yau tsakar daje
Tace dan kar na jiki ko
Yace ko 'daya inaso yaudai Ki mori baccin ne
Tace kaima Kasan na saba
Yace saida safe
Tace mu tashi lafiya
Yace Allah yasa da fucewa

FAWAS ya harareshi Yace ka shanyani kamar wani kayan wanki


Yace am sorry kasan.......
Bai qarasaba wayanshi tayi qara. Yana dubawa yaga wacce sukaci karo ce a Jifatu
Ya 'dauka da hello
Tace kana magana shahuda
Yace ayya sunanki kenan
Tace eh RAMADAN naji 'dakin kar6ar number naka
Dan xan kiraka lokacin da nake so da kuma buqatar kalaman ka
Yace ayya da fatan kinkai gida lafiya
Tace lpy lau
Yace toh Alhamdulillah
naji da'din sunanki Sosai
Tace haka mutane da yawa suke cewa. Nayima tunanin ko qarya suke
Yace bane Su da yima babbar yarinya qarya sun da'di iya gaskiyarsu ne kawai

Tayi murmushi Tace kamar yanda kaji nace maka sunana shahuda. Ni 'yace ga Alhaji
iroro me harkar siyar da mai
Ni ka'daice 'yarsa muna xama a garin abuja unguwar maitama
Mahaifina cikakken me ku'dine bana wasa ba yana sanmu ni da mahaifiyata Sosai.

Bikin 'Yar qanwar momyna ce ya kawomu kano


Yanxu haka gobe mukesan kumawa abuja

RAMADAN Yace daga kalamanki nagene ke me gaskiyace. Kuma baki so. ki yaudari mutum
a har karki dashi.
naji ina sanki dan inasan mutum mai wannan halin
Tayi dariya Tace Nagode sai mun sake waya ka gayamin kai ko waye gudnyt
Yace ok gudnyt

FAWAS ya kalleshi Yace wacece Yace yarinyar da nake baka labari ce


Yace shegiya taga 'dan saurayi😆.
RAMADAN yayi dariya Yace kuma yafi karfinta ba

👯👯👯👯👯👯👯
*SAMAREEN BANAH*
👯👯👯👯👯👯👯
*tasu salan soyayyar*
?👯👯👯👯👯👯👯
[2:49PM, 22/11/2016] Rahamat Nalele 👯: Haka rayuwar tasu tacigaba da tafiya yau da
da'di gobe sa6anin haka
Soyayya me qarfice tashiga tsakanin KHAMIS da XEE
Ba Wanda bai sani ba har acikin makarantarsu
Mutum biyu ne basu sani bah. Sune iyayan XEE dana KHAMIS

Sam bata canja xali ba tsakanin SAILUBAH da XEE wajan qin karatu

SAILUBAH da RAMADAN sun shiga tashin hankali ba'dan ka'dan bah


Dan yau saura kwana uku bikin SAILUBAH da Alhaji Aminu

Xa gwan qasa ya dinga mata tawajan Abbanta ya nuna mishi yana bala'in Santa ayi
Komai da wuri

Yana xuwa duk sati ya ganta ya kuma bata ku'di me tarin yawa
Ana saura sati biyu bikinne ya bata kyautar wata lafiyayyiyar mota Amma ta biyo ta
hannun Abbanta ne wanda daqer ya kar6e a cewarshi ai Auranta xaiyi yabari ayi Auran
ya bata
Ya nace dai saida Abbanta ya kar6a
Eh motar tatafi da hankalinta SAILUBAH Sosai
Amma ganin RAMADAN duk ya rikice mata shiyasata qin nuna farin Cikin nata
Dan yanxu ya canja mata gabaki 'daya...
Ita gani takeyi kamar haushinta yakeji

Yanxu haka xaune take ita da qawayanta wata tana mata gyaran jiki dan ginsu Su
dilke
jiya sukayi walima.

XEE Tace ikwan Allah kenan SAILUBAH. Ashe xaki rigani Aure.
Tace hmm Wlhi XEEE xuciyata xafi takemun kwata kwata na tsani Auran nan
Wata khamsa'u Tace meyasa
Tace hmm tunda RAMADAN ya nunamin baya so naji nima bana so
XEEE Tace na lura har ramewa kukayi ke dashi
Wata ummi takalli XEE Tace keko sabon da sukayi da juna na wasa ne
SAILUBAH Tace ni yanxu damuwa ta ya qaurace min kwata kwata
Na ne meshi awaya na rasa
Rabona dashi yau kwana hu'du kenan Wlhi xaxxa6in nan da nakeji duk na rashinsa ne
Nasan ina ganinsa Komai xaixo min da Sauqi
Wata humaira Tace hmm ki kwantar da hankalinki inda RAMADAN ne qila anjima kigansa
dan nasan duk inda yake yafiki shiga tashin hankali
SAILUBAH tayi tagumi
Anisa Tace nidai kuna burgeni yanda kuke San junanan nankun nan
XEE Tace 'dan iska KHAMIS yaqi gayamin inda yake
SAILUBAH Tace hmm xan ha'du da shine shima

Washe gari aka kawo kayan Sa Lalle da akwatuna goma Sha biyu reras
'Yan unguwa sai xuwa gani suke dan kayane nagani na fa'da
Anan ne fah tsoro ya kama SAILUBAH dan Alhaji Aminu ba qaramin ku'di ya kashe ba

Qarfe goma sha 'daya na safe SAILUBAH Tatashi hankalin XEE harda kuka ita dai suje
sunemo RAMADAN

Cikin marairai cewa XEE takira KHAMIS Tace my sweetheart


Yace na'am my Luv
Tace kayima Allah da Annabi ka gayamin inda kuke
Wlhi SAILUBAH kuka take damuwarta taga RAMADAN. Hankalina ya tashi
KHAMIS ya waro ido Yace pls my Luv kar hankalinki ya tashi dan Allah
ayanxu kam gaskiya baxaku ganmu bah
Dan muna can yanhar xuwa qauyan Takai
Kinsan Aliyu na makarantarmu Wanda ya rasu a qauyan yake. Shine 'daxo muka shirya
xuwa gaisuwa
am sorry my Luv saidai in mun dawo kuganmu
Tace toh ka kulamin da kanka
Yace insha Allah
Tace Sannan kasa ya kunna wayansa Ko tasamu nutsuwa Yace angama my Luv
Tace i Luv u
Yace me 2 my baby

XEE ta kalli SAILUBAH Tace toh kinji


Tace Naji har hankalina ya kwanta. Allah yasa ya bu'de wayansa
Tace AmEEn

Kamar yanda KHAMIS ya fa'dama XEE Suna kan hanyarsu ta xuwa takai. Toh haka abin
yake da gaske

FAWAS dake tuqasu ya kalli KHAMIS Yace Gaskiya soyayyarka da Aunty XEE tana tafiya
dani
Yace hmm ina Santa da yawa FAWAS
FAWAS yayi dariya Yace naji tana maganar Aunty LUUVAH
Yace eh. Yana me kallan RAMADAN dake karanta wata jarida
KHAMIS ya 'dora da. Toh 'dan iska hankalinka ya kwanta tunda ka sakatah kuka akanka
Katemaketa ka bu'de wayanka dan Allah danni ta Masoyiyata nakeyi
Dan nabata tabbacin xan saka ka bu'de wayanka
RAMADAN yajah tsaki Yace karka dameni dan Allah.
Yace Wlhi saika bu'de wayanka ko'dan Aunty XEE ya fa'da da 'dauko wayar
tasa..........
Kan RAMADAN yayi magana FAWAS yajah wani furgitaccan burki Wanda ya basu tsoro
Yana sauke numfashi sama sama idanshi na kan mudubi yana kallan bayansa
Cikin maseefa KHAMIS Yace wai kai wane irin 'dan iska ne xakaje ka kashemu dan
iskanci
Ni ban gaji da rayuwa ba dan ban ajiye 'ya'yana ba ehee

RAMADAN yayi Murmushin dole dan rabansa da Murmushi yafi sati uku
Yace ka lura man KHAMIS yagano wata xa6in shi ce

FAWAS ko fa'di yake Ya Allah


innalillahi
wayyo kaina
Kunga wata xanka'da xiya

KHAMIS ya juya yana san ganin wacce ta gigita FAWAS haka

Kut😳kut😳kut Yace
Saka makwan ganin wata xanka'daxiiyar budurwa wacce take sheqa gudu tamkar xata
tashi sama
Ba gyale ajikinta
Wata fanka ceciyar rigace tasa sai xaninta da kallabi
Sai wani siririn gyale dataci 'dam mara dashi
Kallo 'daya xaka mata kagano Abu biyu
Tana da kyau na bam mamaki. tare da kuma matsanancin damuwa.

Yanda take gudun Komai na jikinta na rawa shi yasa FAWAS rufe idansa🙈 da hannu
biyu
KHAMIS yajah numfashi Yace eh Lalle yau Allah ya kawo maka xa6inka

Ganin takusa xuwa garesu yasa RAMADAN fitta daga motar yasha gabanta
Ta kallesa da wata muguwar harara Tace da Allah matsamin sauri nake
Yace tayaya ma xa'ayi im matsa miki bayan kina sheqa gudu haka
Tace toh ina ruwanka hakan na saba kuma ba Wanda ya ta6a tareni
Yace ko
Tace gaskiya man
Yace eh ba shakka dama haka kuke rayuwarku Ku 'yan qauye

HAMEEDA ta qare mishi kallo tun daga sama har qasa tabi motarsu da kallo
Kana ta dawo da kallanta kansa tatabbatar ba 'yan qauyansu bane
Allah yayota dasan 'yan burni
Da gaske RAMADAN yayi mata MASEEFAR kyau
Ita duk a iya gane gananta bata ta6a ganin namiji Wanda Komai ya masa dai dai kamar
RAMADAN ba
Atake tayi tunanin shi balarabe ne taji tana san shi Amma baxatace ga irin son
dataji ba
Ya 'daga mata gira. Nan tadawo daga tunanin
Tace gaka qaramin yaro Amma sai qarfin halin tare wacce ta girmeka
RAMADAN yaji kamar ya tsinka mata mari dan duk duniya ba wacce xatace mishi qaramin
yaro ya share sai Auntynsa

Yayi murmushin yake Cikin 'daga murya yace FAWAS kafito Wlhi. tunkan na tsinka mata
mata mari.

KHAMIS yayi dariya Yace aisai ka fitta Kasan ka'dan da aikinsa ya falleta da
marin...
FAWAS ya fito daga motar Yace sannu ko
Ta kallesa ka'dan. Gabanta yafa'di dan ganin wani kyakkyawan kuma
Tace yauwa
Ta maida kallanta ga RAMADAN Tace waxa ka mara
Yiyi mata wani mugun kallo
Yace ban dake akwai wata ne anan
Xatayi magana Yace Kinsan Allah kika qara bina da qaramin yaro Wlhi saina miki mari
biyu ajere.
Haba da Allah Daga ganina xaki kirani da qaramin yaro ke ba qaramar yarinyar bace

Tace kut😳 shekarata ashirin da hu'du ko kaffara baxanyi ba na girmeku karka qara
kirana da qaramar yarinya
RAMADAN yayi Murmushi dan ganin yarinyar 'Yar ayice
Yace oho Ashe ba da'di
Tajah tsaki xata wucce.....
Yace 'dan jini ka'dan mana
Tace lafiya
Yace atunaninki lafiyace xatasa na tsaidake
Yanuna FAWAS Yace sanki yakeyi da Aure dafatan xaki soshi

Tayi dariya da kallan FAWAS Tace gaskiyane kuna da kyau Sosai


KHAMIS ya fitto Yace har dani
Ta qura mishi ido canTace eh harda kai
Amma kunyi min yara sosai
Wai mema kuka sani a Aure da xaka kalleni kace abokinka xai aureni.
Kun san mah me ake kira da Aure

Suka kalli jununsu atare


FAWAS yayi Murmushin yaqe Yace ki bani dama in aureki sai in nuna miki me ake nufi
dashi

Tayi dariya Tace toh xan baka dama Amma sai nayi shawara da xuciyata
Tafa'da dasan barin gun
RAMADAN Yace da kata malama
Tace muryarka tana d.......
Kanta qarasa ya wurga mata wani mugun kallon da ya hanata qarasawa
Yace Ki fa'da mana gidanku
Itama harararshi tayi ta wucce shi
FAWAS Yace dan Allah Karki tafi da gudu. Tace naji Qanina tabar gun da sauri
Kuma daidai nan wayar RAMADAN ta fara ringing
RAMADAN ya kalli KHAMIS Yace wayace ka kunna min waya dan Allah
KHAMIS Yace Aunty LUUVAH CE dai
Ahankali ya kar6i wayan da 'dauka
Da kuka SAILUBAH Tace meyasa kakemin haka RAMADAN
Da sanyin murya Yace menayi Auntyna
Tace so kake ka kasheni
Yace idan na kasheki inyi rayuwa dawa......

By Hajju
Ku huta 'yan hanuna🙋🏼
[20/03, 17:09] 80k: [7:39PM, 24/11/2016] Rahamat Nalele 👯: 👯👯👯👯
*SAMAREEN*
👯 *BANAH*
👯👯👯👯
*TASU SALAN SOYAYYAR*

*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*

*Bismillahir-rahmanurrahim*

*PART 56 to 60*
Yace ai tunda yaqi yarda naje ga Auntyna Wlhi saina guma masa.
KHAMIS ya qara yin dariya

Da ace HAMEEDA tasan FAWAS toko da tagane yanacin 'dan malelanta ne tamkar xaiyi
kuka....
Cokali hu'du yayi yana tunanin inya qara na biyar toko ba abinda xai hanashi yin
amai
Ya kalleta ka'dan. Idanta nakansa. Yayi Murmushi Yace YAYATA.....
Da sauri ta sakar mai murmushi Tace na'am
Yace na koshi
Nan take annurin fuskarta ya 'dauke Tace meyasa ka koshi bayan.......
Saurin katseta yayi dan ganin annurin nata ya 'dauke
Yace wasa nake miki. Da xaki 'daure min fuskar nan taki me kyawun kallo.
Ta saki fuskar tata tare da rufe fuskar da hannu Tace har naji da'di Wlhi.

Ganin da gaske tana Cikin jin da'di shiyasa FAWAS daurewa ya dinga cin 'dan
malelannan har ya cinye
Da sauri Tace in qaro maka
Ya kalleta cikin marairai cewa Yace aa
Tace karka damu akwai da yawa
Ya qura mata ido yana kissima abubuwa da dama aransa akanta

RAMADAN ya kalli KHAMIS Yace Wlhi qiris FAWAS yake jira ya saki amai
KHAMIS Yace wlhi kuwa gashi ta kasa ganewa
Yace bara naje na 'dora mishi da nawa
Kan KHAMIS yayi magana RAMADAN ya fito daga mota ya nufusu da Murmushi Yace dan
Allah ki daure in akwai da yawa Ki qaro masa dan dama baici abincin rana ba
Haka kawai ya tsinci kansa da qinci. Ashe xaixo ne ya tarar dana masoyiyarsa ne.
Baki lura da yanda ya cinye bah pls yi sauri ki qaro masa mana
FAWAS ya maida kallansa qasa da dafe kansa.
HAMEEDA Tatashi da murna Tace aikuwa nayi da yawa
Daqar FAWAS Yace ka'dan xaki qaro pls.....
Bata jishi ba tayi Cikin gidan nasu da sauri burinta yayi ya gama kar innah ta dawo

Dama tana barin gun RAMADAN ya koma mota. FAWAS yabishi da kallan ramuko

Haka ko takawo masa kamar na 'daxo


FAWAS ya rufe ido ya dinga ci batare da yace mata Komai ba. Har yaci rabi
Ya kalleta Cikin wani yanayi Yace da kinada leda da kin sakamin sauran dan anjima
incinye.
Taxaro wata leda daga gefan cikinta Tace gashi dama kamar nasan xaka buqata. Dana
juye masara naqi yarwa
Yayi Murmushi da kar6a ya juye cikin ledar

Yace toh fa'damin


Tace me fah
Yace kin yarda in dinga xuwa gareki ta'di har Allah yasa Ki xama mata agareni
Tace eh
Yace toh Nagode ga wannan Ki sai abinda kikeso. Ya qarashe da miqa mata dubu biyar
Ta waro ido waje👀 Tace kai kai kai tab😳
Yace wani abune
Tace ko 'Dari biyar ban ta6a riqewa ba bare sama da ita
Idan aka ganni da wannan Wlhi ba qaramin tashin hankali xan shiga ba
Yayi Murmushi Yace Kinga ko bana san tashin hankalinki Sam
Amma Ki kar6a Ki 6oye xai miki ammafani.
Ba xanji da'di ba in baki kar6a ba
Amma idan kika kar6a xanfi yarda da cewa lalle kin yarda in xama miji agareshi
tunda nabaki abu kin kar6a batare da gaddama ba

Tayi shuru. Candai ta kar6a Tace Nagode Allah yasaka. Amma miye sana'arka.
Yace ina skull yanxu ina karantar kasuwanci ma'ana nan da Wasu 'Yan shekaru xan
xama cikakken 'dan Kasuwa
Tace shima dama kasuwancin karantarsa akeyi Yace eh ai ba abinda ba'a karantarsa
Tace tab ni ban San kasuwancin karantar sa ake ba.
Yace hmm kina karatu kuwa
Tace ban San ilimin boko ba. Nadai sauke alqur'ani da sanin Wasu takaddun musulunci
irinsu nahahu kawaqidi adaf hadis da dai sauransu
Yace eh lalle kice da malama nake
Ta kallesa cikin sanyi Tace nasamu wannan iliminne agun BABANA da'ace iyayena sun
mutu tun ina yarinya na tabbata baxan samu komai bah

FAWAS Yace 'dan naji labarinki ka'dan.........


Nan tabashi labarin kanta.
Yace yanxu kina nufin duk wani aiki na gidannan ke kikeyi
Tace ba aiki ka'dai ba harda aika xuwa ko ina
Yaqura mata ido tabbas kallo 'daya yayi mata Komai nashi ya kunce yaji maseefar
sonta
Cikin wani yanayi yace yanxu xan iya samun matsala wajan xuwa na gareki
Tace indai bana san matsala ta afku Saidai iyayanka suke wajan me gari da maganarmu
Kasan yana hukunci bisa kan Gaskiya
Xai kirani agaban mutane ya tambayeni ina sanka
Idan Nace eh
Toh saiya sakama Innah Hansai Duka akan karta kuskura ta takura min akanka
Sai kuma Yace ma iyayanka Su gaggauta kawo sadaki ayi Aure

Yayi Murmushi Yace daga nan shikenan kin xama tawa saiki koyar sani yanda Aure yake
ko.
Ta dariya da rufe fuska cikin shagwa6a da ta6ara Tace toh yaushe xaka dawo
Ya kwai kwa yi muryarta wajan cewa jibi idan kinaso
Ta qarayin dariya danjin yanda ya kwaikwayeta. Tace kaga banaso
Yace toh nadena 'dan bu'demin fuskar ka'dan ko na sami bacci cikin nutsuwa yau.
Tunda Allah yasa nayi gamu da kyakkyawa wacce tafi kyawawa kyau
Ta 'dauke hannunta daga fuskar tata ta kallesa damai fari da ido tana 'daga mai
gira irin tasu salan soyayyar ta qauyawa.......

Amai yakeji saboda ba qaramin cika cikin sa yayi bah. xuciyarshi tashi take sobada
bai saba da cimar data bashi ba. Burinshi takauce mata ya amayar da shi ko yasamu
kanciyar hankali

Yayi Murmushi dan ba qaramin burgeshi tayi ba. damai fari da idan da tayi
Ya tashi yana cewa wannan fari da ido haka. aisai kisa in sume a axaune
Ta rufe fuskarta Tace Allah
Yace kunyarki na burgeni
Tayimai shuru
Yayi Murmushi da cije le6ansa.
Ni xan tafi saikin ganni jibin
Tace kamar karka tafi Wlhi

Ya 'daga mata gira Yace idan bakyaso ai sai in tsaya har Innah tadawo immata
gaisuwa
Ta waro ido da cewa tab kace tarabani dakai kenan
Yace aini bamai rabumu sai Allah Ki kulamin da kanki pls bana San wani abu ya
sameki
Ta 'dagamai kai cikin Murmushi
Ya shige motar tasu
Ta 'dagamai hannu alamar bye bye
Shiko ya sakar mata wani kallo me kashe jiki
Nan ta'dauke hannunta cikin sanyi dan kallan ya shigeta

KHAMIS ya tada motar sukabarta nan

Suna fitta daga qauyan. FAWAS Yace pls bani minti biyu KHAMIS
Ba musu KHAMIS ya tsaya da motar agefan titi

Sosai FAWAS yadinga sharara amai kamar xai amayar da hanjin cikinsa
Yana gamawa RAMADAN ya bashi ruwan gora ya wanke bakinsa
Kana KHAMIS yajah motar

Banda dariya ba abinda RAMADAN da KHAMIS sukema FAWAS


RAMADAN Yace kaci da yawa fah
KHAMIS Yace Sosai mah kuwa
RAMADAN yasa dariya Yace daga ganinta xatayi da'din Luv dan tana tare da shagwa6a.
KHAMIS Yace nima na lura da hakan Sosai
FAWAS najinsu yayi musu shuru....

Tunda suka sako kan motar tasu layinsu RAMADAN


Gaban RAMADAN ya dinga fa'diwa. Tuni damuwarsa ta dawo masa sabuwa fill
Haka suka saukeshi sukayi gaba KHAMIS na fa'din yasan Aunty XEE na gidansu Aunty
LUUVAH bayasan Su ha'da yanxu sai dare..

👯: Wanka RAMADAN yayi ya canja Kaya da wadata kansa Qamshi


Sannan ya nufi gun Auntyn tashi

By hajju
Barka da dare masoyana
[20/03, 17:09] 80k: [9:34PM, 25/11/2016] Rahamat Nalele 👯: 👯👯👯👯
*SAMAREEN*
👯 *BANAH*
👯👯👯👯
*TASU SALAN SOYAYYAR*👯

*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*👯

*Bismillahir-rahmanurrahim*

*PART 61 to 65*👯

Tana kwance a gado XEE na gefanta ga qawayanta nan sai hira suke
RAMADAN ya shigo 'dakin
XEE ta 6allamai harara Tace ban ta6a ganin qani mesa Auntyn shi cikin damuwa da
tashin hankali ba kamarka RAMADAN.......
Da sauri ya katseta da cewa haba Aunty XEE kidena haka. Yanxu xakisa taqara jin
haushina bayan KHAMIS ne Babban me lefi dayaqi gaya mata inda nake
Tace eh Gaskiya. dake gaka gata ai dole ka kanemi kare kanka. Karka wani saka
KHAMIS dan bashi da lefi
Ya kalleta da Murmushi Yace toh Naji bashi da lefi
Ya maida kallansa ga Auntyn tashi wacce ta kafeshi da ido tun shigowarshi
Yace Barka da yammaci my Aunty
Ta sauke ajiyar xuciya Tace me yasaka ramewa haka
Ya tashi yana cewa tunani da tashin hankali
Tashi itama tayi Tace muje
Ba musu suka jero tare har xuwa gidansu part 'dinsa
Ta xauna gefan gado shi kuma yana kan kujerar da take fuskantarta
Tace wane tunanine haka da tashin hankali yasaka ramewa
Ya kalleta ka'dan Yace kema ai kin rame Sosai
Tace kaban amsata
Yace hmm tunaninki Auntyna mana....
Wai a tunaninki rabuwa dake xai barni na xauna lafiya ne.
Hmm Sam hakan baxai yuhuba
Dan daga ranar da kika bar gidanku xuwa gidan wani toh Ki tabbatar baxan qara samun
kwanciyar hankali arayuwata bah
Saban danayi dake ya kai matsayin da in tunaninki yayimin yawa xan iya rasa
rayuwata........

Kuka SAILUBAH tasamai Sosai.....


Duk da hankalin RAMADAN ya tashi Amma sai ya share dan yanxu burinshi yayi mata
abinda xaisa taji xafi fiye da yanda yakeji axuciyarsa
Nan ya hau 6arar mata da kalamai cikin qara kashe mata xuciya da takaici
Fa'di yake narasa me kika gani ajikin wannan mutumin Sam bai dace dake ba
Ina ganin ma 'dan shan jinine
Dan bashi da fuskar imani
Ki kula dashi Sosai mana
Gashi shi ba wani kyakkyawa bah.
Kawai Kinga ku'di kin yarda yaxama miji agareki
Akan ma wane dalili xaki yanke igiyar shaquwarmu saboda shi
Nayi baqin ciki da takaicin hakan.
Bani da wani buri daya wucce in tayaki neman xabin ranki. Kyakkyawa me aji me ku'di
me maseefar kishinki.

Nayi addu'ar istahara nayi Sallah akan Allah ya bani haske akan lamarinki
dashi.....
nagani Cikin mafarkina Auran shi nadama ne agareki

Ni fah baxan 6oye miki ba. In bake baxan iya rayuwa sak kamar yanda aka sanni ba

Kuka take Sosai yana qara jefah mata qiyayyar Alhaji Aminu

Can dai dayaga kukan yayi yawa kuma yana maseefar damun xuciyarshi sai ya matso
kusa da ita ya kama hannunta
Yace toh kiyi shuru kidena kukan nan tunda kina sanshi baxan qara kushe miki shiba
tunda ranki na 6aci kiyi hakuri
Ki dena bana so. inba so kike Ki hanani bacci ba. Yafa'di hakan da leqa fuskarta
cikin kusanci dasan qara hargitsa mata kwanya

Aiko ta shaqa
Dan yanda yayi kusanci da ita ka'dan ya rage bakinsu ya ha'du dana juna
Ganin yasami abinda yakeso dan jikinta ya mutu mu'dus. qiris take jira ta xubemai
ajiki. Shiyasa ya 'dan janye kansa ka'dan daga gareta tare da jifanta da wani kallo
Wanda atake yasan ya gama kunce mata Komai.

Ta lumshe idanta tare da dafe kanta Tace bana sanshi bana sanshi
Na da'de dasanin Kaine kwanciyar hankalina RAMADAN
Ban San me yake damuna ba.

Kina sanshi tunda kike min kuka akansa. Kuma aida bakya sanshi ko kusa baxaji
sha'awar kar6ar abin hannunsa bah. RAMADAN Ya fa'da dasan qara harxuqa xuciyarta

Aiko cikin fusata Tace wai kai wane irin 'dan iskane
Nace bana sanshi bana sanshi bana sanshi Amma sai qara Sa xuciyata xafi kakeyi tun
kwanaki can da suka wucce nayi dana sanin sanin shi

Yariga da ya samu guri gun Abbana ya hanashi kallan ra'ayina


Ya kakeso nayi ne RAMADAN. So kake na haukace
Naji Komai bana jin da'dinsa aduniyar nan saboda qaurace min da kayi.
Sam nalura bakasan farin cikina
To bara kaji na rantse da Allah ka kara min haka sai mun sami mummunan matsala
dakai

Dan narigada na auna na garo ba abinda yake tadamin hankali kamar rashinka kusa
dani

Da 6acin rai Tatashi da niyar barin 'dakin.......


Cikin sauri ya Sha gaban da yanayin damuwa......
Yace 6acin ranki tashin hankaline agareni
Ki temaken kisaki ranki ko nasami nutsuwata
Tace matsamin in fitta ko kasha mari.......

Yasan acike take dashi Komai xata iyayi masa


Saidai kash yayima kansa alqawarin baxai barta tatafi awannan yanayin ba
Dan yanasan yau ya bala'in hargitsa mata kwanya

Dan haka cikin yi mata baxata ya rungumeta da kashe murya irinta Wanda yake yin
kuka
Yace kimin rai auntyna kiyafemin nasan narabu dake kenan yau har abada. baxan ta6a
yafema kaina bah idan har xuciyarki batayi sanyi munyi bankwana cikin farin ciki
bah.......

Tundaga tsayar kan SAILUBAH taji wani abu na yawo ajikinta Wanda yasa ta rikice
Komai na jikinta ya tsaya cak.....

By Hajju
Asuba ta gari
[9:35PM, 25/11/2016] Rahamat Nalele 👯: *R*
[20/03, 17:09] 80k: [12:55PM, 26/11/2016] Rahamat Nalele 👯: 👯👯👯👯
*SAMAREEN*
*👯BANAH*
👯👯👯👯
*TASU SALAN SOYAYYAR*👯

*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*

*Bismillahir-rahmanurrahim*

*PART 66 to 70*

Cikin wata murya me sanyi Tace toh naji sakeni


Cikin sanyin jiki ya raba kansa daga jikinta idan shi akanta yana San gano wani Abu
Yace kin hakura ta kallesa ka'dan cikin wahalalliyar murya Tace ya xanyi dakai
RAMADAN
Pls ina buqatar ka'daita
Ya bu'de 'kofar suka fitoh tare har 'dakin Kakah ya kaita dan nanne ba kowa.
Yace toh Ki huta my Aunty.
Ko kulashi batayi ba
Yayi Murmushi dan yana san ta qara harxuqowa dan bai gaji da maseefar taba
Idan tana magana sam bayaso tadena.
dan haka ya leqa fuskarta Yace toh xan tafi fah Auntyna.....
Kamar xatayi kuka tace wai me xan maka

Ba xaka barni nasamu ka'daicin bane.


Yace da naso kitashi mu'danyi hira ta bankwana
Da maseefa tatashi ta kallesa kamar xata falleshi da mari Tace baxan tashi ba. wai
hirar dole ce Nace ina buqatar ka'daici kabarni man
Sai yayi kalar sanyi irin na abin tausayin nan Yace toh shikenan Auntyna Allah ya
baki hakuri. Ya nufi hanyar futa
Aiko saita fashe da kuka. Bai tsaya ba ya futa abinsa Yana Murmushi fa'di yake
aransa Auntyna kenan duk Sallah idan nayi ina ha'daki da Allah ya xa'ayi Ki xauna
cikin kwanciyar hankali akaina. Sam hakan baxai yuhuba

XEE tatareshi a farfajiyar gidan Tace shigowarku 'daxo naga SAILUBAH daga dukkan
alamu tayi kuka
Yanxu kuma kafitoh kana Murmushi wai me yasa Sam bakaso kaganta cikin kwanciyar
hankaline

Yace Aunty XEE kenan. Wlhi duk duniya bawanda yafini San ganin kwanciyar hankalinta

Kawai batasan Auran wannan shegen ne


Ni kuma dama basan shi nake ba. Saina bata haske akan hakan........

Ta katseshi da fa'din Ka hargitsata dai

meyasa ka tsani ganinta da kowane 'da namiji.


Yace saboda duk wa'yanda take ha'duwa dasu basa dacewa da ita Sam
Ke Kinsan burunta
Auran namiji me aji
Kyakkyawa
Me ku'di over
Me kishinta
Me shakarun da suka xarce nata Sosai
Shin tsakaninki da Allah har yanxu ta ha'da me wannan abubuwan gabaki 'daya

XEE tayi shuru. Can Tace gaskiya aa


Yace hmmm
Kinga Ki share kawai wannan Auran nata ba inda xaije dan xatayi rayuwa ne da Wanda
ko kusa bai dace da itaba
Kin santa sarai idan tace ta tsani abu bata sanshi ba tayanda xa'ayi tarayu da
wannan abun cikin xaman lafiya
Wlhi ta tsaneshi batasan ha'dinta dashi yanxu
Tayi nadamar saninshi
Ki rubuta Ki ajiye ba'inda Auran sun nan xaije
Idan kin shiga ciki yanxu dan Allah kice tadena kukan ya isa haka
Na barki lafiya. Yana fa'din haka ya wucceta ya ficce daga gidan
XEE tabishi da kallo baki sake
Kana tayi 'dakin khakha.
Har lokacin ko SAILUBAH kuka take ta kalli XEE cikin kukan Tace yaxanyi da RAMADAN
XEE yaxanyi dashi
Tace hakuri SAILUBAH hakuri xakiyi dashi
Tace na rasa me yake damuna akansa....
XEE Tace hmm nihar narasa wane tunani Xanyi akanku.......

Wannan dare duk ya rikita mutane hu'du 4 idan ka cire XEE da KHAMIS Wanda yanxu
yake tare da ita kusan qarfe tare da rabi na dare.
*Luv*💔 suke xugawa tamkar xasu ha'diye junansu
Sam XEE manta kanta take idan tana tare da KHAMIS
Ya kalleta cikin wani yanayi Yace my Luv
Tace na'am sweetheart
Yace dama ace yanda muke xaunan nan matsayin ma'aurata muke
Tace lokacin na xuwa MENI
Yace kinga mun kusa gama skull ya kamata iyayanmu Susan da xaman soyayyarmu.
Tace mu qara lokaci ka'dan sweetheart
Yace aa fah. nagaji da mafarkan ganinki da yarana inasan inga hakan axahiri
Ta kallesa Tace xaka fara ko
Yace kona fara yanxu dai baxai tabbata ba. Tunda masu ha'dawan basusan da xaman
soyayyarmu bah
( *XEE da KHAMIS kenan*)

*RAMADAN*ko Sallah Na dinga ganinshi yanayi ni Rahamat

Addu'a yaketa xabgawa Amma bansan me yake cewa ba


Can ya kwanta ayanda na lura yana cikin farin ciki

*Sa6anin SAILUBAH*
Data kwana kuka da damuwar aranta
Ko wane juyi idan tayi ganinta take rungume da RAMADAN tana shaqar qamshinsa
Wannan abu shiyafi damun xuciyarta
Sam yau bataji Tatashi tayi lafula ba.

*FAWAS ko*
Rasa nutsuwarshi yayi gabaki 'daya
HAMEEDA ta rikitashi
Ta hanashi bacci Sam
Duk juyin da xaiyi hotan fuskarta yake gani tare da jin muryarta tana mishi kurwa
akunne

*Ashe itama HAMEEDAN hakan take*


dan har mari tasha agun Innah Hansai dan tafa'da kogin tunanin FAWAS har bata sani
bah talgen Innah Hansai ya jinkice daga murhu ya xube bata sani bah
Saida taji saukar mari Tace wayyo FAWAS....
Tace ubanki ne FAWAS 'din xakibar min talge ya xube
Kan HAMEEDA tayi magana Innah Hansai ta rufeta da Duka
(FAWAS kawo magaji)😰

Haka kawai nima Rahamat na tsinci kaina da fa'duwar gaba Ganin yanda mutane suka
cika layinsu SAILUBAH dan 'daurin Aure

Na kalli RAMADAN Wanda yayi kyau cikin shigar wani yadi me ruwan madara
Yayi kyau sai Qamshi yake
Haka FAWAS da KHAMIS ma dan anko sukayi
Duk inda kakai da hassadarka saikace yes wa'yannan sun dace da'a kirasu da
*~```SAMAREEN BANAH```~*

HAYATUDDEEN ya kallan Yace mutuminki da annuri a fuskarshi banga wani tashin


hankali atare dashi bah
Nace hmm wai RAMADAN
Yace eh shi
Nace daran jiya baiyi bacci ba addu'a ya dinga yi
Kasan me yaroqa.
Yace eh gaskiya da walakin goro amiya
😀😀😀😀😀😀

SAILUBAH na kwance akan cinyar XEE xaxxa6i na cafkarta damuwarta taji ance amfasa
'daurin Auran
Dan 'daxo da Asuba tasa Abbanta tayi agaba kan yayi hakuri karya Aura mata Alhaji
Aminu
Sai kawai ya kalleta Yace tatashi tabashi guri
Toh shine take cikin wasi-wasi xai Aura mata shine ko aa

By Hajju 👯:
R🅰HAⓂAT
[20/03, 17:09] 80k: [6:42PM, 27/11/2016] Rahamat Nalele 👯: 👯👯👯👯
*SAMAREEN*
*👯BANAH*
👯👯👯👯
*TASU SALAN SOYAYYAR*👯

*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*

*Bismillahir-rahmanurrahim*

*PART 71 (2) 80*

Wasu wa sunta ya katsene lokacin da taji ance an 'daura Auran


*Alhaji Aminu da *FATEEMA SAILUBAH*

Ai SAILUBAH najin haka tasume


RAMADAN Yace innalillahi
FAWAS Yace wa'inna'ilaihirraji'un
KHAMIS Yace shi kenan
Ni Rahamat nace Allah yayi

SAILUBAH Bata samu kanta bah har wajan qarfe biyar na yamma
Lokacin 'yan Uwa da abokan axxiqi suke ta shirin kaita gidan mijinta

Fa'di Take XEE ina RAMADAN. XEE Tace ya shigo 'daxu baki farfa'do ba
Tace xan iya ganinshi yanxu
Tace kai daka mar wiya
Lumshe ido tayi batare da Tace Komai ba

Acikin yamman nan suka 'dauki hanyar Abujah. Basu sami kansu sai qarfe tara na
dare

Wani gida ne a maitama Wanda ya hargitsa duk Wanda ya shigeshi


SAILUBAH najin yanda mutane suke santin gidan wai ita dai me sa'ace arayuwarta
wannan gida ai aljannar duniyane
Data 'daga kanta taga bet room 'din da take ciki sanda gabanta ya fa'di dan ganin
daular da aka narka a 'dakin
XEE ta kalleta tayi Murmushi Tace aha
Bet room ma kenan kije falanki kisha kallo.
Gaskiya xakiyi farin ciki da irin daular da Aminu ya narka miki
Tace ba'abinda xai sani farin ciki ayanxu kamar inji muryar RAMADAN
XEE tayi dariya Tace RAMADAN dai RAMADAN dai
Karki damu yana tare dake

Ba qarya SAILUBAH taga irin daular da take fatan samu


Saidai ba farin ciki aranta da kwanciyar hankali.
Musamman Washe gari da kowa ya watse ya barta daga ita sai 'yan aiki masu fuskar
rashin imani

👯👯👯👯👯
SAMAREEN BANAH 👯
👯👯👯👯👯

Su XEE sundawo gida sunnata santin gidan SAILUBAH

KHAMIS ya kalli FAWAS Yace munyi missing 'din Aunty LUUVAH


Tace kadai bari kawai Allah ya kareta ya xaunar da ita lafiya da mijinta
KHAMIS Yace AmEEn
RAMADAN Yace story.......
Muna xaune daku xata dawo gida batare da sun huta da juna bah

Wai meyasa tunda aka 'daura Auran nan nata baka mata fatan alkairi ne. Cewar FAWAS
KHAMIS Yace bar 'dan iska insha Allah baxata fitto ba
RAMADAN yayi dariya Yace kamar yanda nasaba gaya muku xance ya tabbata haka wannan
mah baxai Sha ruwa bah
FAWAS Yace hmm ni inata nemanta awaya na rasata
KHAMIS Yace Wlhi nima 'daxuma Aunty XEE take gayamin itama ta rasata a waya.

RAMADAN yayi shuru can ya ta6e baki Yace Allah yasa ba aiki ya fara mata yanxu ba

KHAMIS Yace me kake nufi. Khana nufin dan xaiyi.....


RAMADAN bai barshi ya qarasa ba Yace 'dan iska ba haka nake nufi ba. Ina tabbatar
maka Wlhi ko kissing 'dinta baxai samu damar yiba

Ya maida kallanshi ga FAWAS daya saki baki yana kallansa Yace HAMEEDA na jiran
xuwanka fah. Kuma lokaci na wuccewa pls muje banaso dare yayi mana scan
FAWAS yajah numfashi Yace Wlhi RAMADAN kana bani tsoro wani xubin
KHAMIS Yace aha
Na xata baxa kace bah.....

Ta hanaka bacci na kwana 'daya idan kabari yauma ta hanaka Wlhi gobe da Asuba
xakayi qauyan takai
RAMADAN ya fa'da hakan dasan kawar da hiran da Murmushi akan fuskarsa

FAWAS Yace kamar ko kasani. Yarinya kamar Aljana tabi ta rikitani ta hanani sukuni
KHAMIS yayi murmushi dan tuno da 'dan malelan data bashi Yace kace yauma xaka qara
cin wannan abun
Gaban FAWAS ya fa'di cikin sanyi Yace eh. in har tace sainaci Kasan ba abinda xai
hanani ci

RAMADAN ya tada mota suka nufi supermarket siyayya Sosai FAWAS yayi mata
Sukayi biotic ananma yasiya mata Kaya danginsu dogayan riguna da riga da siket
Ya siya mata qaramar waya dasa mata layi
Kana suka nufi qauyan takai

HAMEEDA na ixa wutta tana hawaye wani yaro yashigo gidan nasu cikin ra'da yake CE
mata tayi ba'ki Wasu kyawawa masu ku'di
Da sauri tasaki Murmushi Tace kaje kace FAWAS ne
Cikin san'da yaran yaje gasu RAMADAN Yace wai FAWAS ne
FAWAS ya fitoh daga motar Yace kace mata eh shine

Yaran yadawo ya gaya mata


Tacije yatsa takalli kofar innah Hansai taga a wangale take taje ahankali ta 'dauko
gyalanta dan Innan bacci take ta hangame baki...
Usaina da rabi 'yayanta kuma sunfita gantali
Dan haka da murna tafitoh wajan

FAWAS yaba yaran ku'di ya maida kallansa kanta Yace naxata baxaki fito ba gabana
yanata fa'duwa sai kuma gaki
Tayi Murmushi Tace Barka da ranah
Yace Barka dai ya gida.
Tace lafiya lau
Yace toh Madallah
Tace ai baxanqi fitowa bah
Yanxu hakama innah bacci takeyi shine na lalla6a na fitoh naganka kona sami sanyi
araina
Da Murmushi FAWAS ya kalleta Yace na 'dauka ni ka'dai na rasa nutsuwata Ashe harda
ke
Tace kai😳
Hmm dama haka masoya sukeji idan sun fa'da soyayya
Yace wani abu ne YAYATA.......

KHAMIS da suke Cikin mota shida RAMADAN Yace wannan 'Yar surutu CE
RAMADAN Yace nalura kam. idan suka cigaba ko kisa tayi xata gaya masa Komai.
Saurara kaji cewa xatayi takasa bacci ranar daya tafi ya barta
KHAMIS yayi dariya Yace da tayi hakuri shi xai fara gaya mata
RAMADAN Yace kaidai jisu ka'dan kaji

Tace daka tafi ban shiga gida ba har sanda Innah tadawo
Har mari nasha wajan shagalewa da tunaninka
Ata qaice wannan ranar ban iyayin bacci bah. Tunaninka yadami xuciyata
FAWAS ya qura mata ido Yace yayi daidai hakan dan nima hakance ta faru dani
Yakai hannun shi faskarta yana shafawa ahankali yaciga da fa'din Wlhi da badan
Innah bace ta mareki da anyi 'dan qaramin yaqi akan hakan
Kanta tayi magana Innah ta leqo idanta ko ya sauke a fuskar HAMEEDA Wanda har
lokacin FAWAS bai cire hannunsa bah
Innah ta doka salati tana fa'din mexan gani haka ni Hansai
FAWAS ya janye hannunsu
Cikin tsoro da tashin hankali HAMEEDA Tace Wlhi innah baiyi min komai bah
Kuraje yagani afuskar tawa shine yake ta6awa dan yaban magani
FAWAS yabi HAMEEDA da kallo dan jin yanda ta tsara magana cikin sakwanni qalilan
Ta kallesa cikin shagwa6e fuska tacigaba da fa'din. Ina hakane....
Da sauri FAWAS 'daga mata
Taqara shagwa6e fuskar hawaye nasan xubo mata Tace kayi magana mana
Cikin wani yanayi FAWAS ya kalli Innah Yace xan iya rantse miki da Allah abinda
tafa'da hakane
Innah ta gyara tsayuwa
Tace Naji
Ku suwaye
RAMADAN yafitoh Yace aikomu akayi
Tace Waye ya aiko ku
Yace gwamnati CE
Innah tawaro ido😳 Tace miye ha'dinmu da gwamnati
Yace kayane taturo mu mu rabama mutane. Toh acikin wa'yanda xamu rabawa hadda
HAMEEDA aciki
Yanuna FAWAS
Wannan yanada sani akan quraje shine yake tambayarta ya akayi quraje suka 6ata mata
fuska
Innah tasaki ranta Tace aiho toh ina kayan
FAWAS yabu'de motar suka ibo kayan da suka siyama HAMEEDA suka dire mata agaba
Tabi kayan da kallo Tace Naga harda kayan 'yan iska
KHAMIS ya fito yana cewa eh haka oganmu na 'yan sanda yace tasasu haka ba'a yarda
wani yasa mata ba. Duk Wanda yasa mata xai turo 'yan sanda Su kamashi

Cikin Innah Hansai ya 'doru ruwa cikin sanyi da tsoro Tace insha Allahu bamai Sa
mata
Ganin tsoran data shiga yasa RAMADAN qarawa da cewa yana nuna FAWAS yace wannan
'dan shugaban 'yan sanda ne
Yana San HAMEEDA dafatan Allah yasa Ki amince ta aureshi
Da sauri Innah Tace Xanyi magana da ita wannan aiba matsala bane
Yanda jikinta yake rawa shiyasa KHAMIS yin dariya cikin ransa yake fa'din 'dan
qauye da tsoran 'dan sanda

Har cikin gidan RAMADAN ya rakata da kayan suka fitoh

HAMEEDA ta kafe FAWAS da ido jikinta na 'dan rawa


Tace yanxu babanka 'dan sanda ne
Ya kalleta ka'dan yayi Murmushi Yace Ki nutsu YAYATA idan kinasan kwanciyar
hankalina
Tace toh gayamin
Yace aa
Tace har hankalina ya kwanta
Yace kema kina tsoran 'Yan sandan ne
Tace Sosai mah
Yace toh kidena dan ina tare dake
Tace toh
Inje in ha'dama 'dan malele Yace yau naci abinci basai kin wahalar da kanki ba
Tace toh yaushe xaka dawo
Yace ko yaushe kikeso
Tace toh da daddarema kadawo
Ya waro ido Yace 'dan qaramin ka'dan mana
Tace toh gobe
Yace Yauwa YAYATA bara mutafi Kinga dare nayi
Amma kafin nan bara in 'daukeki a photo ko yau na sami cikakken bacci me da'di
Tayi dariya ya 'dauketa.
Kana ya bata wayar daya siya mata tadinga murna yana binta da kallan jin da'di da
Murmushi
Haka ya dinga nuna mata yanda wayan take da yanda in aka kirata xata amsa da kuma
yanda ita xata kira da saka waqa da kashewa da kunnawa
Ta kalleshi da murna Tace toh samin hotanka nima indinga ganinka
Yace toh
Nan yatura mata hotunan shi
Tace Yauwa shi kenan
Yace bashi kenan bah
Tace toh miye
Yace kidinga saka wannan kayan
Tace toh Amma fah idan ya matseni baxan saba dan xa'acemin 'Yar iska
FAWAS yayi shuru. can Yace toh muntafi
Tace xansa toh karka tafi
Yace Karki damu YAYATA dare ne yakeyi kinga fah kamar ruwama xa'ayi
Tace toh sai goban in kaxo
Yace Allah ya kaimu
Amma gayamin kalma me da'di wacce xata sani farin ciki
Tarufe fuskarta Tace ina sanka
Ahankali ya ra'da mata akulle bai isheni bah
Da ta6ara Tace toh xan gayama idan kakirani a waya anjima
Yace yayi saikin jini bye bye
Yashige motar ta'daga mai hannu tana fa'din karka kalli wata mace fah
Yace ke ka'dai ce☝🏻
RAMADAN yajah motar yana qaryane yanada Aymana
Bata jishi ba ta shege gidansu da murna

👯👯

Qarfe Tara FAWAS ya kirata


Lokacin tana 'dakinta Wanda ya kasance daga kayanta sai taburmar kunciyarta
Jiran kiranshi takeyi tun bayan isha
Tana ganin kiran ta'dauka da sauri tana fa'din salamu alaikum
Yace AmEEn wa'alekis-salam
Tace ka sauka lpy
Yace lpy lau lau
Tace toh Nagode Allah
Yace gayamin meya faru Bayan tafiyata
Tace ina shigowa gida nanuma innah wayar da kaban saitaja tsaki tace in bata guri
Can Tace min wai ina sanka Nace eh
Tace toh ai shi kenan
Na San ta tsorata ne daku tunda kuka ambaci 'dan 'yan sanda
Yace toh tabar miki kayan nan
Tace ba'abinda tata6a dan ta tsorata Sosai
Yace toh yanxu gayamin Kalmar da kikace saina kira xaki gayamin
Tace toh ka rufe idanka 🙈

FAWAS ya gyara kwanciyar shi kan gadan RAMADAN


Yayi Murmushi Yace na rufe
Tace toh kaine farin cikin na Kaine me sani nisha'di
A kwana biyu ka hargitsa min tunanina. Bana fatan kabarni ko da wasa
Ina sanka Sosai🙈
Ta qarashe da rufe fuskarta kamar yana gabanta

FAWAS yayi Murmushi yama rasa mexaice mata. Wlhi shi mamaki ma take bashi
Yace nima ina sanki Sosai da ace kina tare dani yanxu dana nuna miki *WATA RAYUWA*.
RAMADAN ya kalleshi Yace 'dan iska duk abinka saika 'daga mah wannan qafa

FAWAS ya shareshi yaci gaba da fa'da mata kalamai masu kashe jiki

Tace toh Xanyi bacci Yace toh kiyi mafarkina


Tace toh
Ya kashe wayan Yana kallan RAMADAN Yace basai ka fa'da ba wannan nata na cikin
gidana ne
Kasan Allah xan gayama Dady Aure nakeso dan inasan in wayar da ita da wurri

RAMADAN Yace dayafi kam


Kafin ka lalatata mata tunani.
KHAMIS Yace nayi gun Aunty XEE sai jini
Suka bishi da kallo

FAWAS Yace yau inasan mukai uku a club


RAMADAN Yace imma biyar ne mukai ya rage min qewarta Sosai.
FAWAS Yace wah
RAMADAN ya kallesa ka'dan Yace farin Cikin ruhina
FAWAS yayi dariya Asma'u ko Amina
RAMADAN ya waro ido Yace wama naba hutu a cikinsu.
FAWAS ya harareshi yace ban sani bah
Kan yayi magana wayarsa ta'dau qara
Yana dubawa yaga shahuda ce
Tsaki yajah Yace Wlhi baxan 'dauka bah
FAWAS ya leqa wayan ganin shahuda yasa ya fashe da dariya Yace kai wannan 'yar naci
ce
RAMADAN Yace bar shegiya kullun ni kenan a tsarata tamayar dani me magana kamar
aku.........

👯👯 Jama'a mulequuuu SAILUBAH...

SAILUBAH tanemi wayanta sama ko qasa ta rasa. Ita kuma da kanta ta ajiyeta Bayan
tafiyarsu XEE

Tafitoh falan nata taga wata 'yar budurwa kyakkyawa haka tana kwashe kayan abincin
dasu XEE suka 6ata Tace ke bakiga waya ba da Allah anan gun
Tace aa Saidai yanxu Alhaji ya 'dauki wata akan kujera ya futa
SAILUBAH tayi shuru wato ya shigo ya fitta bai nemeta ba Tace Samsung ko
Tace tabbas ita nagani ahannunsa
Tace ke miye aikinki agidannan Tace jiya aka kawoni wai xandinga temaka miki da
aiki
A ina kike
Tace suleja
Owkie SAILUBAH Tace tashige bet room.

Dare yayi SAILUBAH taji ango baixo gareta ba. Har safiya

Abin fah yabata mamaki yanda taga ta'dau sati ba Ango ba alamarsa
Saidai taci abinci tayi wanka tayi kallo damuwa da kewar gida da RAMADAN 'dinta ya
dameta

Yau dai ta'dau alqawarin saitayi waya da RAMADAN ko XEE da Abbanta


Amma me duk tanemi waya agun 'yan aikin sunce basu da waya
Hankalin SAILUBAH yatashi taxauna gun shaqatawa tana tunanin me Alhaji Aminu yake
nufi da ita ya 'dauke mata waya bata ganinsa me yake nufi da hakan
Kamar ance takalli can ta hango shigo yana fitowa daga motarsa
Wani shashi taga yayi shida Wasu yara uku biyu Maza 'daya mace
Aiko Tatashi tanufi shashin fatanta taga dama anan yake kwana kuma me ya ha'dashi
da Yara

Taxo daf da shiga falan gun wani murtuqeqen mutum Yace sannu Hajjiya wani abu kike
buqata.......
Kan tayi magana sai taga wani qatan mutumin baqi qirin dashi yaxo ya wucce da sauri
da kan yarinyar da taga Alhaji Aminun ya shigo da ita. Wato anfille mata kai ga
jini nan kaca kaca ahannun mutumin Sam bai lura da itaba yashigesu ya shiga wani
'daki da kan yarinyar ba gangar jiki.........

Kan SAILUBAH yajuya hankalinta ya bala'in tashi


Tayi mutuqar shiga furgici.
Ainan take taxube sumammiya........

Wannan qatan mutumin ya'dauketa kamar wata baby ya kaita shashinta. Kana yaje
yagama ogansu Alhaji Aminun Hajjiya fah taga kisan da yayi
Cikin maseefa Alhaji Aminun yace ya'ayi kabarta taxo tagani
Yace nima ganinta kawai nayi
Yace yanxu tana ina
Yace nakaita shashinta
Ya tashi ya nufi gunta cikin xafin rai

Wanene Alhaji Aminu

Alhaji Aminu wanine Wanda ya taso agidan marayu


Bashi da komai bashi da kowa
Daya mallaki hankalin kan saiya tsere daga gidan marayun
Ya fantama garin Abujah
Anan yasamu wani ogansa meyin harkar ma'digo da qananan yara da manya kuma 'dan
ungiya Wanda duk sati saika kawo jinin yarinya qarama wannan xaunanne ne

Aminu ganin irin ku'din da ogan nasa yake sake masa shi yasashi cemai yanaso ya
xama kamarshi
Ogan yayi Murmushi Yace xaka iya kisa kuma kasha jini kuma kullun akayi amfani da
yara da manya ishirin arana
Aminu Yace eh kai. inhar xan xama me ku'di kamarka
Ogan yayi Murmushi Yace toh daga yau kaxama Alhaji Aminu

A sati 'daya kacal Alhaji Aminu yaxama cikakken me ku'di

Yaga SAILUBAH ne abikin Saudat da yaxoma abokinsa taya murna

Sai hankalinsa ya tashi akanta yaji yana San ya mallaketa a matsayin mata
Gashi shi ba iyayene dashi bah
Nan yasa amasa bincike akanta da kuma Abbanta
Nan aka bashi tabbacin Abbanta yayi ku'da kuma ita tana da burin Auran me ku'di
Yace toh acikin wa'yanda sukayi aiki a qarqashin Abban nata da can'din anemo masa
'daya☝🏻wanda yake cikin talauci yaxama uba agaresa dan maganar gaskiya xai Auri
SAILUBAH dan tayi mishi tako ta'ina
Nan suka samo masa Malam saluhu Wanda Abban SAILUBAH yayarda da gaskiyanshi da
Amanarsa
Alhaji Aminu ya cikasa da ku'di da siya mishi qaramin gida da xuba mishi 'danyakun
abinci kala kala
Sannan ya gabatar mishi da 'kudirinshi nasan mallakar SAILUBAH gashi bashi da iyaye
yanaso ya xama uba agareshi
Sam Malam Saluhu bai wani yi mishi gaddama ba. ya amince da 'kudirinsa tunda yanxu
rayuwar taxama babu🙅🏼. marasa tsoran Allah komai akace suyi yi suke dan kare
kansu daga yunwa.

To yanda akayi kenan Alhaji Aminu yasamu SAILUBAH batare da wata matsala ba

_______________
Da xafin rai yashiga falan SAILUBAN......
Saidai ganinta kwance kan kujera asume shiyasa shi 'dauke fushin nashi ya xauna daf
da ita yana qare mata kallo musamman kyakkyawar fuskarta.

Ya xubama breast 'dinta ido ya lumshe idon dan bashi da damar amfani da mace wannan
dokace a kwungiyarsa
Ya dinga bin kowane lungu da saqo na jikinta da kallo
Maseefar sonta na qara mamaye masa xuciyarsa. Yaji aduniya ba abinda yake so
kamarta.
Yayi murmushi Yace abayyane shegiya kintara abubuwan more rayuwa da yawa. Wannan
duk Wanda yanemi hutawa dake xai more Sosai 😍
.
[6:43PM, 27/11/2016] Rahamat Nalele 👯: Ya 'dauki ruwa ya watsa mata...
Ta farfa'do ta xubamai ido
Nan take ta tuno meya faru
Da sauri tatashi ta kallesa sama da qasa xatayi magana.Yace dakata. Nasan me xakice
bara nabaki haske

Ni 'dan ma'digo ne kuma 'dan kwungiya me kisa nasan Kinga kisan da nayi
Karki tada hankalinki akan hakan pls

Tace kutumai uba....


Me kace...
Karna tada hankalina
Wlhi qarya kake mugun axxalimi...
Narantse da Allah saika sakeni
Ya tashi da waro ido Yace saina sakeki fah kikace.
Tace kwarai
Yayi dariya Yace canja tunaninki dan Wlhi baxan sakeki bah
Karki damu xan sama miki ramari masu lafiya kamar goma kixa6i 'daya a cikinsu Wanda
xaki dinga hutawa dashi
Ina sanki SAILUBAH
Na aureki ne kawai dan in dinga ganin kyakkyawar fuskarki da surarki
Ina San ki saki ranki dan xan mallaka miki duk wani Abu da kike buri arayuwarki

Cukumeshi SAILUBAH tayi cikin maseefa Tace kai ka Isa ka rainamin hankali Wlhi kayi
nadamar sanina dan saina tona asirinka 'dan iska mugu axxalimi mara imali
'Yar yarinyar nan me tasani meta sani daxaka fille maka kai
Saika sakeni
Yace ke kina da hankali kuwa
Taqara cukumeshi Tace bandashi
Xanci uwarka im baka sakeni ba
Nafika maseefa da tashin hankali kwanciyar hankalinka 'daya ka sakeni
Yace ni kuma baxan sakeki bah
Bari kiji Wlhi inxaki ihun duniya ba Wanda xai jiki agidan
Ba kuma Wanda xai barki Ki fita daga gidan.
Sannan xanja miki kinne Karki qara gangancin cukumeni danni......

Aikan ya qarasa SAILUBAH ta falleshi da mari ji kake tassss


Taqara cukumeshi Tace natsane ka bana qaunarka
Wlhi in kana nema xaman lafiya karabu daniii👈🏻

Da matuqar mamaki Alhaji Aminu yake kallan SAILUBAH


Yace ni kika Mara
Tana niyar bashi amsa ta hango wayarshi na shirin fa'diwa daga ajjiwun wandansa
Aiko tayi saurin xarota ta sakeshi da fallewa da gudu xuwa bet room 'dinta ya bita
da nashi gudun
Aikan yakai tasaka key ta xareee

Cikin kuka ta fara saka numbar Abbanta bai shiga ba


Aiko tayi saurin saka numbar RAMADAN tana kuka duk hankalinta atashe

Lokacin RAMADAN Suna shirin xuwa qauyan takai shika'dai FAWAS da KHAMIS suke jira
amota ya tsaya saka wani takalminsa
Kwana hu'du kenan suna jelan xuwa qauyan dan FAWAS ya Riqe wutta Sam baya wasa da
xuwa gun HAMEEDAN sa.....

RAMADAN Ya picking da Aloo


Cikin kukan SAILUBAH
Tace RAMADAN
RAMADAN
RAMADAN na mutu na lalace
Gaskiyanka ne meshan jinine
me kashe mutane ne 'dan ma'digo ne
'dan ungiyane xai kasheni Wlhi kasheni xaiyi RAMADAN.....

Da tashin hankali RAMADAN Yace Ki nutsu Auntyna kidena kukan nan kimin magana Cikin
nutsuwarki pls

Taqara fashewa da wani kukan......


Da sauri RAMADAN ya xauna yana cewa Naji
Tace ka fahimta
Yace eh
Tace xai kasheni im baka xo bah.
Yace addu'ata akanki baxata barshi ya ta6amin lafiyarki bah
Tace RAMADAN
Yace Auntyna
Tace wannan wayarshi CE yanxu nasan Komai akansa Bayan tunda akayi Auran banga
idanshi ba.
Yace Karki damu ba abinda xai miki
Tace kaxo yanxu katafi dani dan Allah
Ya kalli agogo yaga kusan uku
Yace xanxo gareki Auntyna Amma kidena kukan nan kuma Karki nuna mishi munyi
waya.......
Bu'de 'kofar taji anaji
Ta qara fashewa da kuka Tace ni Wlhi kaxo yanxu kaga yana qoqarin xuwa gareni
Yace toh kashe wayan Ki goge numbar tawa saiki qara kirana
Tace baxan katse ba.
Cikin maseefa Yace ke wai wacce irin wawiyace Nace Ki kashe kigoge numbar tawa
Sannan Ki qara kira
Nan take ta kashe tayi yanda Yace mata Amma sai yaqi 'dauka........

Daidai nan Alhaji Aminu yayi nasarar bu'de 'dakin


Yana shigowa ta cilla mishi wayan tasa
Ya 'dauka yafara duba wa takira
Nan yaga numbar Abbanta yakira yaga bata shiga
Sai yakira RAMADAN nan ya 'dauka
Yace Waye kai.
RAMADAN Yace RAMADAN ne
Alhaji Aminu Yaja numfashi Yace Qanin SAILUBAH
Yace eh kai Waye
Yace mijinta ne
RAMADAN Yace ayya yanxu nake shirin kiranka Allah yasa lafiya dan naga miss call
har uku
Alhaji Aminu Yace ita takira Ashe baka 'daka bah
Yace eh ban 'dauka ba dan ina toilet lokacin
Yace toh yanxu na fita idan nashiga gidan anjima xan kiraka kugaisa
Yace toh nagode
Aminu ya kashe wayan yana kallan SAILUBAH da murmushin mugunta Yace kinci sa'a ina
sanki...
Yana fa'din haka ya ficce daga 'dakin
SAILUBAH ta rushe da kuka wiwi

RAMADAN ya tashi yana safa da marwa fa'di yake am sorry Auntyna........

By Hajju
[20/03, 17:09] 80k: [2:09PM, 29/11/2016] Rahamat Nalele 👯: [12:18PM, 29/11/2016]
Rahamat Nalele 👯: 👯👯👯👯
*SAMAREEN*
*👯BANAH*
👯👯👯👯
*👯TASU SALAN SOYAYYAR*👯

*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*

*Bismillahir-*
*rahmanurrahim*

*PART 81*

Abin da RAMADAN yake ta fa'di kenan yana ciga da safa-marwa

FAWAS yashigo yana fa'din ka shanyamu fah


Ya kallesa Yace baxan iya xuwa ba kuje kawai
FAWAS Yace me yasa Yace yanxu Auntyna ta kirani........
Da sauri FAWAS ya katseshi da kar6i wayan nashi da murna yake cewa Aunty LUUVAH
Yace eh
Yace nayi missing 'dinta ina number na kirata pls.
RAMADAN ya dafa FAWAS Yace akwai matsala
Jikin FAWAS a sanyaye Yace wacce irin matsala. Kar dai fatanka ya bita
Yace nasan xai bita Amma ba kamar yanda na xata ba
Kashare kawai xan gyarota.....
FAWAS yayi shuru Yace Allah Sarki Auntynmu......
KHAMIS ya shigo ganin yana yinsu Yace lpy
FAWAS Yace hmmm fatanshi ne yake san bin Aunty LUUVAH
KHAMIS ya waro ido Yace what
Tana ina yanxu
RAMADAN yayi Murmushi Yace tana gidanta mana
Fahimtar dani pls Naji gabana ya fa'di am serious.
RAMADAN Yace kirana tayi yanxu muka gaisa daga yanayin muryarta ya nuna min akwai
matsala.
KHAMIS ya xauna kan kujera cikin sanyi Yace wayyo Allah Aunty LUUVAH Allah ya
kareki
Amiien FAWAS Yace
RAMADAN Yace karku damu xan gyarota cikin sauqi. Inaga mah gobe xanje Abujan in ban
ganta bah hankalina baxai kwanta ba
FAWAS Yace amma tare xamu ko
RAMADAN yayi Murmushi Yace kadinga cika alqawari a rayuwarka hakan xai qara maka
daraja da kima ako kake
Nasan yau ka fasa xuwa ga HAMEEDA inaso gobe kaje gareta pls
KHAMIS Yace saimu tafi tare
RAMADAN ya qara yin Murmushi Yace kaima kagare man.
Kasan Aunty XEE da ru'dewa bana San tasan wani abu pls
Kubarni naje. akwai waya ai nadinga muku bayani
Yanxu dai muje ga Aunty XEE tayi min bayanin inda gidan nata yake......

Sun sami XEE a harabar gidan tana wanke gyalinlikanta sai surutu takeyi ita 'daya
cikin damuwa

Duk suka fito daga motar ta sakar musu Murmushi Tace kaga *SAMAREEN BANAH* Na Aunty
Rahamat daga ina haka kuma xuwa ina
KHAMIS ya saka hannunshi cikin wankin yana tayata da jefah mata wani kallo irin na
tuhuman nan
FAWAS Yace daga gida Aunty...
RAMADAN ya xauna kusa da ita Yace Aunty XEE bayani xakimin akan inda gidan Auntyna
yake
Ta kallesa da sauri tace aha.....
Yanxu kuma kana buqata ne
Yace Sosai mah dan xuwa xanyi gobe
Tace hmm yanxu nake magana kamar wata ta6a66iya akan na rasata awaya kuma gabana
sai fa'duwa yake Sosai akanta. Tafa'da da damuwa akan fuskarta...
RAMADAN Yace hmm Karki damu insha Allah ba wani Abu.
Tace Allah yasa
Yace AmEEn
Nan tayi mishi bayanin gidan. Yako fahimceta Sosai dan bayau yasaba xuwa Abujah ba
dan Qanin Dadyn shi acan yake
Tace kushiga falo mana
RAMADAN ya tashi Yana cewa aa
Ya maida kallansa ga KHAMIS daya xage yana tayata wankin. Yace muna jiranka a waje
Yace OK. Suka fitta

XEE takalli KHAMIS Tace my Luv baka iya wankin nan ba pls bar shin kawai

Ya kalleta yayi Murmushi Yace dama ke kike wanki ina injin 'dinku
Tace aa yau dai nayi niya ne bakaga bashi da yawa ba kuma dan ba wutta ne

Yace toh kidena bana so


Me yasa
Hakka dai
Fa'di dai dalilinka

Jiya na barki kina mura. Har yau bata canja xani ba. Kin wani kama wanki da yamman
nan. Kalan Ki jaxa min tashin hankali ciwan yafi haka muni ko.

Tayi Murmushi da kallansa yanda ya 'daure fuska shine abunda ya burgeta


Tace nayi lefi
Ya harareta
Tace toh am Sowie
Yace daga yau......
Tayi saurin katse shi da cewa. Baxan sake bah
Yace Promise.....
Tace Aha promise
Yace gashi mun gama a ina Xan shanya miki
Tace xan busar a injin naga sun kawo wutta kalli
Yace basu burge bah
Tace yanxu ina xaku Yace da wai qauye Amman mun fasa Tace mexa kujeyi can
Yace xance
Wajan wah
Wajan wata kyakkyawa
Miye ha'dinka da ita
Yace ha'a
SO mana
Tatashi cikin maseefa Tace toh tashi kaje sai ka dawo
Shima tashin yayi yana murmushi Yace ki temaken Ki Kawar da wannan fushin naki ko
nasamu nutsuwa

Ta gallamai harara fuska 'daure Tace kafita kafin raina yafi hakan 6aci
Yace kwantar da hankalinki my luv Ki sakarmin mara dan da gaske kin sani jin
futsari...
Na rantse miki da Allah ba budurwata bace
Tayi Murmushi da cewa ban yarda ba
Yace ki yarda pls
ina tare dake baxan ta6a ganin kyawun wata 'ya mace bah

Tace har kasa hankalina ya kwanta. Je kayi futsarin karya dameka


Ya harareta da cewa hmm gidan surukai fa nake rufamin asiri kar wani yaji
Tace dan kayi futsari
Ya shafi gefan fuskarta da murmushi Yace Ki kulamin da kanki bye
Tayi Murmushi Tace bah bye my baby
Yafita yana Murmushi da 'daga mata hannu
XEE ta 'dauki butikin wankinta tayi ciki xuciyata cike da qaunar masoyin nata

.
[2:08PM, 29/11/2016] Rahamat Nalele 👯: Misalin qarfe takwas ne 8:00pm ne na dare
RAMADAN yasami mahaifan nasa a falo Suna hira cikin kwanciyar hankali
Ya xauna kusa da Dadyn nashi bayan ya gaidasu Yace ina San xuwa Abujah dad
Dadyn nashi ya waro ido Yace me yasa
Yace xanga Auntyna Sannan na da'de banga Dadyn Yusra ba
Dadyn shi yayi shuru Yace skull fah
Yace akwai sauran lokaci ba damuwa
Dadyn ya gyara xama cikin damuwa Yace yaxo garin Abujah yau kwanansa uku bana San
Su ha'du
Momy tayi saurin cewa bafah ni ka'dai bace
Cikin sauri Dadyn yanemi gyara kansa da cewa Nace wani abu ko
RAMADAN ya kallesa da mamaki Yace kace mana dad
Waye shi da bakasan na ha'du dashi
Dadyn Yace ba dakai nake nufi ba
RAMADAN ya ta6e baki Yace Owkie yanxu dai afara min shiri dad

Dadyn ya kalli momy Yace afara mishi shiri


Cikin damuwa Momy Tace toh
RAMADAN Yace ina buqatan ku'di dad na hannuna sun qare Yace kaje 'dakina ka 'dauka
RAMADAN ya manna mishi kiss a goshi Yace tnx my Dady. Yayi shashin Dadyn da murna
Momy ta gya'da kai Tace akwai matsala Dadyn RAMADAN
Yace babbama kuwa

Washe gari RAMADAN ya cale garin na Abujah dake jirgi yabi

Baiyi mamakin ganin direban Su Yusra yana xaune xaman saukar shi ba
Dan haka suka tafah da Adam direba Yace mutumina ka ha'du fah. Kaga yanda ka girma
RAMADAN yayi Murmushi Yace Yaya Adam kenan har yanxu kananan da barkwancin ka
Yace toh yaxanyi RAMADAN bayan gaskiya nake fa'da
RAMADAN Yace kaga Malam muje daga nan ka 'dorani akan inda katsaya
Da dariya Adam ya tada motar

Ayanda RAMADAN ya fuskanta gidan Auntyn nashi bayi da wani nisa da gidan kawun nasa

Sun isa gidan babban gida murna ta cika gidan Wlcm Ya RAMADAN Wlcm
Baiyi mamakin farin cikinsu ba dan yasan masu qaunarsa ne

Su uku ne yaran gidan


Amar shine saran RAMADAN watanni RAMADAN ya bashi
Sai Yusra wacce take maseefar son RAMADAN tun tana qarama take sanshi sai Ameer
qaraminsu yaro me hankali
Cikin Murmushi Amar Yace sannu dai brother.
RAMADAN yayi Murmushi Yace Yauwa na sameku lafiya
Yace lpy lau Wlhi

Toh Madallah. RAMADAN ya fa'da da maida kallansa ga Yusra Yace qanwata yadai rufe
bakin mana Tace Ya RAMADAN kenan nayi farin ciki Sosai da wannan xuwan baxatan da
kamana
Yace naji da'di da kika ji da'din hakan

Dady da momynsu sai Murmushi suke dan Allah ya 'dora musu san RAMADAN Suna sanshi
Sosai
Dady Yace jiya ai Dadyn naka yake gayamin wai haka kawai kace kanasan xuwa garemu
Yace eh Dady kuma inasan Ganin Auntyna mah
Momy Tace SAILUBAH ko
Yace eh Momy ita
Yusra Tace xan rakaka in xakaje gareta
Yayi Murmushi Yace ai kuma tunda naxo shikenan fah na shiga uku agunki
Duk sukayi dariya ya tashi yana kallan Amar Yace toh brother muje inyi wanka in
huta...
Dady Yace badai har ka qoshi ba
Yace ai naci da yawa
Yusra tayi dariya Tace nifah na dafa maka
Yace hmm ban yarda ba dan nasan baki iya girki bah
Tace Allah nice nayi Yace na yarda dama nasan qanwar tawa ta iya girki wasa nakeyi
tayi dariya....
Ya tasa Amar agaba sukayi shashinsa

Bayan RAMADAN yayi wanka ya miqe a gado yana san yin tunanin Auntyn tashi da yanda
xaije gareta gobe. Kiran wayan shi ya katseshi
Yana dubawa yaga shahuda.....
Da jan tsaki ya picking da Alo
Tace haba RAMADAN lefin menayi kadena 'daukar wayata
Yace wane ke da lefi ai bakya lefi
'Dan jini ka'dan kiji
Tace ina ji
Yace kwana biyu ban riqe wayar bane shi yasa naketa kar6ar hukunci agun mutane pls
kar kema Ki hukuntani dan Allah
Tace wane ni
Kana ina ne yanxu
Yace bu'de kunanki kiji dakyau
Tace aha na bu'de
Yace ina garinku kuma inda yake shashinku
Tace dan Allah fah
Yace fa'di abinda xan miki ya tabbatar miki da hakan
Tace yanxu naganka
Yace wa'yanda nake gidansu baxa su barni fitta yau ba
Tace toh gobe na ganka Yace Allah ya karmu
Tace bara na barka ka huta gajiya ko
Yace Saidai ban gaji da jin dad'dar muryarki bah
Tace hmm baka da dama Wlhi
Yace Gaskiya

👯 wata sabowa inji 'yan caca👯

Al'amarin tafaru ne a ranar


Misalin qarfe goma na dare
'Yan fashin suka shiga gidansu shahuda bayan sun buge kawukan masu tsaran gidan da
ma'aikata suka shiga cikin babban falan gidan.

Duk Suna falan Suna hira


Shahuda. Dadynta da momynta sai wani 'dan uwanta 'dan Qanin Dadyn nata

'Yan Fashin nan suka musu dirar makiya Su biyar


Nan suka kwanta da tashin hankali
'Daya daga cikinsu Yace ku'di ko rai
Shahuda ta kalli Wanda yayi maganar cikin sauri jikinta na rawa Tace RAMADAN😳
Saurayin ya kalleta da mamaki Yace a ina kika sanni
Tace nice shahuda da mukayi magana 'daxo dakai
Ya 'dauke kallansa daga kanta xuwa ga mahaifinta cikin 6acin rai Yace bakaji me
Nace bah
Yace Naji samarii ku'din Suna cikin 'daki. Yafa'da cikin matuqar tsoro..
Saurayin da shahuda takira da RAMADAN ya kalli Wasu maxaje biyu yayi musu nuni da
'dakin
Nan suka shiga cikin gaggawa suka binkico ku'din suka fitoh da direwa a gabansa
Saurayin yayi Murmushi Yace ba wa'yannan bane
Cikin tashin hankali Dadyn shahuda yanuna wani 'daki Yace Suna can
Saurayin Yace kaqara yin kuskuran nan Wlhi saina 'dauke ka

Cikin sauri mutane Biyun nan sukayi 'dakin da yayi nuni


Aiko saigasu da kinki memiyar jaka
Saurayin Yace dakyau Alhaji. Katara da yawa ka qara Tarawa sufi haka xai qara
turomu muqara amshewa mun barka lpy
Har sun kai qofa.....
Shahuda Tace Allah ya isa tsakanina dakai RAMADAN
Duk samarin suka juyo da sauri
Saurayin ya dawo kusa da ita Yace mai maita abinda kikace.....
Xatayi magana Dadyn nata Yace ina neman mata afuwa
Saurayin ya 'daga mishi hannu Yace ke agidan uban wah ma kika san sunana
Shahuda tayi shuru.....
Yako daka mata tsawa.
Cikin rikicewa Tace a supermarket 'din jifatu na garin Kano mana. Har kayimin 6ari
kaban hakuri nabaka number na kaban taka.
Ko 'daxo ma ai munyi waya kacemin kana cikin garin nan xakaxo gareni gobe Ashe kaxo
yashe mahaifina ne.

Ya durqusa ya kama fuskarta yakai bakinsa cikin nata yabata wani make✔ kiss me
tsayawa arai
Yace shegiya Kinga 'dan saurayi ko.
Nafi qarfinki Wlhi
Haka kawai kin shirya magana dan kinaso nayi kissing 'dinki ko

Ta girgixa kai cikin matuqar 6acin ran abunda yayi mata


Yace sunana RAMADAN kamar yanda kika fa'da Amma ni ban ha'du dake bah. Dan ban ta6a
xuwa wani gari waishi Kano ba
Dan haka ki kula idan muka sake ha'duwa kika nuna kin sanni Wlhi saina bundige
kanki
Yana fa'din haka suka bar falan. Iyayanta suka fashe da kuka danjin tashin motar
SAMAREEN......

Tofah😳.

By Hajju
[2:11PM, 29/11/2016] Rahamat Nalele 👯: RAHAⓂ🅰T
[20/03, 17:09] 80k: 👯👯👯👯👯
*SAMAREEN*
*👯BANAH*
👯👯👯👯
*👯TASU SALAN SOYAYYAR*👯

*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*

*Bismillahir*-
*rahmanurrahim*

*PART 83*

Senior RAMADAN ko mamaki ne fal Cikin ransa.


Me yayima shahuda da Dadynta da xaisa Su qaqaba mishi bindigogi haka

Ya kalli shahuda Cikin wani hali Yace wai me nayima Dad 'dinki ne daxai qaqabamin
bindigogi haka
Ta qura mishi ido takasa bashi amsa dan rasama me xatace mishi tayi....
Bata idda tunaninta ba taji Dadyn nata yana bashi amsa
Yace Lalle kacika 'dan iska xahiri
Ko Mantawa kayi in tuna maka
Kuxo jiya kumin fashi yanxu kafara tambayar me kayi
RAMADAN Yace fashi😳.....
Wlhi bani bane. Yafa'da cike da tsoro da kallan shahuda
Tayaya Xanyi fashi
Me nake nema haka dana rasa dahar xanyi fashi.....
Cikin fusata shahuda Tace Amma kai dai kacika 'dan rainin hankali....
Dadynta ya amshe da cewa bar 'dan iska yaudai qaryarka taqare kai da uban naka
Wlhi kaji narantse indan har uban naka bai dawomin da ku'dina ba na rantse saina
kasheka natura mishi da gawarka kuma........
Bai qarasa furucinsa ba
Saiga wasu samari biyu sun shigo gidan da manya manyan jakunkuna sun dire agabansa
da fa'din wai xaka iya qirgawa ko daidai suke
Dadyn shahuda ya washare baki da murmushin jin da'di Ganin ku'dinsa sun dawo
Yace shege Jibiril yaji anta6o farin cikinsa
Ya fa'da yana mai bu'de jakunkunan. Aiko saiga ku'dinsa nan muraran
Ayanda yalura ko 'daya baiyi ciwan kai ba.

Ya kalli wa'yanda suka takura RAMADAN da bindigogi Yace kusake shi ya tafi.
Nan ko suka bar gun.
RAMADAN yajah numfashi yana kallan ikwan Allah da mamakin abin....
Cikin sanyin yanayi ya shige motarsa shahuda tabishi da kallan harara
Shidai ya fitta yana hamdala ga Allah daya ku6urar dashi
Da wannan tunanin ya iso gidan kawun nasa

Wanka yayi yayo alwala yayi sallah dake lokacin La'asar ta gabatoh
Saiya kwanta yana tuna lamarin
Har bacci ya 'dauke shi bai gane me lamarin yake nufi ba.

Junior RAMADAN ko bajewa yayi agadansa da niyar karantawa


Sai kuma ya tsaya tunanin 'dan uwan nasa. dan tunda yagansa yaji qaunarsa aransa
Sosai
Yaji yanasan ya qara ganinsa
Yasan tunda yacema Dad 'din nasa yasan yanda xaiyi tabbas xaisan yanda xaiyin ya
ku6utar mai da 'dan uwan nasa.
Yin tunanin nan dayayi shine yabashi qarfin gwiwar fara karanta diaries 'din......
*Asaninsu*

Malam habibu wani shahararran malamine acikin garin kano awata unguwa da ake kira
bacirawa
Yana da mata biyu Hauwa da Asabe.
Hauwa itace wacce ta Haifa mishi yara uku wato Jibiril da Naziru da Auwal
Sai Asabe ta Haifa mishi Jabiru
Yaransa sun kama hu'du kenan
Jibiril shine Babba sai Naziru sai Auwal sai autansu Jabiru

Bayan sun girma sun mallaki hankalin kansu Allah yayima iyayan nasu rasuwa
Farko Asabe mahaifitar Jabiru CE tafara rasuwa sai Hauwa tabi bayanta sai megidan
nasu Malam Habibu

Haka suka taso gurin kawunsu wato qanin mahaifinsu Wanda yayi musu rikwan tsakani
da Allah yabasu tarbiya da ilimi

Duk cikinsu jabiru yafisu ku'di nesa ba kusa ba


Ga shi yanada NASIBI dan duk abinda ya ta6a daniyar kasuwanci sai kaga Allah
yasamai albarka aciki
Mahaifinsu Malam Habibu ya mutu yabar musu dukiya me tarin yawa
Dan haka aka raba musu gado dan kowa yaje ya juya kayansa dan sun mallaki hankalin
kansu

Jabiru yana ma Yayun nasa ladabi da biyayya Sosai


Kowa ya shaida hakan
Sam jabiru bayasan 6acin ran 'yan uwansa Sam

Lamarin yafarune lokacin daya farayin ku'di duk saiya doke yayun nasa aku'di

Abinda yasa Jibiril kenan yafara mishi hassada da Baqin ciki


Tun baya ganewa har yaxo yafara ganewa

Yaje ga sauran yayun nasa yana nuna musu baidace yaya Jibiril yadinga nuna masa
Hakka ba

Ha'kuri suka bashi dan dukkansu tsoran shi Jibiril 'din suke

Ahaka Naziru yayi Aure yatare da amaryarsa nan cikin Fage


Haka ma Auwalu shima yayi Auransa yatare da matarsa a garin Abujah dake shi yana
ha'dawa da aikin gwannati

Jibiril ko San mata yasa agaba damuwar shi ya aikata xina da 'Yar mutane ya biyata

Anan duk ku'din da yake samu suke qarewa yaqiyin Aure sam

Jabiru ko neman ku'di kawai yasa agaba


Shine siyan filaye gidaje da dai sauransu gashi dasan yasaka hannun jari a garuruwa
Ananan ananan wata rana yaje saudiya dan sauke farali
Anan ya ha'du da Khamsa'u balarabiyar qasar Harif
Kallo 'daya sukama juna sukasan sun kamu da qaunar juna
Dake wayayyune anan kowa yabaiyana kansa ga 'dan uwansa

Khamsa'u dai 'yar Sarkin garin harif ce


Ita ka'dai Allah ya bashi
Baqamin so mahaifinta yake mata ba
Saidai yanada burin samun 'da namiji
Mahaifiyarta mah 'yar sarauta CE kuma itama ita ka'dai agun iyayanta
Lokacin da tasamu Cikin Khamsa'u alokacin ne iyayanta suka mutu sakamakwan wata
cuta da tashiga garin iyayan nata wanda takashe rayuka da dama
Hakan yasa dukkan wata dukiyar mahaifanta tadawo hannunta
Ta haifi 'yarta Khamsa'u suka raini abinsu har girmanta Wanda ayanxu take shekara
ishirin da uku

Sunxo sauke faraline saudiya shine Jabiru yaga Khamsa'u suka fa'da qaunar juna

Tun aranar iyayan Khamsa'u suka San da Jabiru


Da sun qita dashi Amma ta bijiremusu Sam
Haka suka rabu da ita bayanda suka iya

Soyayya tayi qarfi tsakaninta da jabiru har magana tayi xafi iyaye suka shiga
xancan
Dan koyaushe Jabiru yana hanyar garinsu Harif

Daqar magana tayi qarfi har Allah yasa Khamsa'u taxama mata ga Jabiru
Iyayanta sukace baxai kawo musu 'ya Nigeria ba Saidai ya xauna da ita a qasar Saudi
dan tafi kusa da qasarsu
Dake Jabiru ya mutu kan Santa haka ya yarda yasai gida aqasar saudiya suka tare da
Amaryar tasa.

Tunda Jibiril yaje yaga maxaunin qanin nasa Jabiru yaga sai hankalinsa ya tashi
maqin cikinsa yaci karfinsa nan yafara tunanin Hanyar da xaiyi ya kashe Jabiru
danya mallaki dukiyarsa

Lokacin ko idan Jabiru yaqara wayewa dan shiga qasashe da yakeyi shida matarsa
Khamsa'u
Nan yasa hannun jarinsa a qasar Kuwait yasaka a England yasaka a American
Wa'yannan qasashe uku dayasa hannun jarinsa sune silar qara ha66akar axxiqinsa
Mutum ne me San temako me ibada da San Allah da Manzansa
Hakance tasa yaware kasu mafi tsoka daga dukiyarsa yaba yayun nasa
Naziru da Auwal ne kawai sukayi farin ciki da kyautar suka dinga murna dasama qanin
nasu albarka
Jibiril najinsu yajah tsaki Yace wai murnar mesukeyi dan yabasu 'yan ku'din dabai
taka kara ya karya bah
Duk da kallan mamaki suka bishi dashi kana suka hango tarin baqin ciki da hassadace
take damun yayan nasu

Wata rana iyayan Khamsa'u suka shirya kawo mata xiyara.


Sai dai basuxo gareta ba jinginsu yasami matsala sukayi mummunan hatsari Wanda duk
nacikin jirgin yarasa ransa dan babbakewa sukayi

Sanda Khamsa'u tayi shekara kafin mutuwar tasaketa


Alokacin ne kuma tasamu ciki.....
Wai xokuga murna gun Jabiru
Kowa ya tayashi murna da samun wannan cikin musamman da akayi scanning aka gano
'yan biyu kuma Dukka maxa

Lokacin Naziru yana da 'yarsa Saudat


Auwal kuwa Saida cikin Khamsa'u yakai wata hu'du Matarsa tasamu ciki
Hmmmm
Jibiril yasamu qannansa Naziru da Auwal Yace yanaso subashi ha'din kai su kashe
Jabiru da matarsa Khamsa'u dan Su mallaki dukiyarsu
Idan suka mallaki dukiyarsu ya tabbatar wani ikwan Allah ne xaisa suyi talauci
arayuwarsu

Sam Naziru da Auwal sukaqi yarda da hakan dan sunasan Jabiru abin duniyarsa bai
rufe musu ido bah

Yace toh shikenan shi xai aikata kuma Wlhi suka fidda wannan xance saiya hallakasu
suma
Naziru Yace ai Yaya bame harnakawa sai Allah haka kuma baxai baka damar cin galaba
akansu ba
Auwal Yace hakane kam
Murmushin mugunta Jibiril yayi Yace xaku gani
Da ido suka bishi Suna mai addu'ar Allah yayaye mishi Baqin ciki

Ana saura wata 'daya Khamsa'u ta aihu tadanqama mijinta Jabiru dukiyarta me tarin
yawa Tace yajuya mata
Wata qanwar babanta Amme Salima wacce take Aure anan qasar saudiya da Naziru da
Auwal Yayun shi jabiru sune suke da shaida akan mallaka mishi dukiyar tata da tayi
Nan yasa mata Su a hannun jari na qasashen da yake harda
Kuma duk dukiyar tashi da tata yasaka musu Suna 'daya dashi ne mutum yake da damar
mallakar wannan dukiyoyin ko bayan ransu
Wato wannan sunan shine sunanta Wato ( *Khamsa'u* )
Indai bada wannan sunan kayi amfani ba kaje kar6ar wani ku'di a American England
Kuwait toko in aka kamaka 'daurin rai-rai ne dan ansan ba naka bane

Toh Jabiru ya ke6e da 'yan uwansa biyu wa'yanda ya da'de da sanin SOYAYYAR gaskiya
suke masa Wato Naziru da Auwal
Dan haka yagaya Komai akan dukiyarsa data matarsa

Sun jinjina masa kuma suntabbatar masa bamaijin wannan sirrin nasa

Ranar ta kasance Asabar mummunar ranah ga masoyan Khamsa'u da Jabiru

Dan Jibiril ya samu nasarar harbe Jabiru qiri qiri acikin gidansa lokacin Khamsa'u
tafuta tirenin 'din masu cika nan kusa da gidanta
Aiko tana dawowa taga gawar mijinta alamar kasheshi akayi.
Nan tashin hankali ya sata na'kudar dole
'Yan aikin gidannane suka kaita asibiti
Annan ta haifi RAMADAN da RAMADAN junior

Bayan aihuwarsu da tayi da minti biyu tace ga garinmu nan. Rai yayi halinsa

Kuka Sosai Naziru da Auwal sukayi ganin gawar 'dan uwan nasu da matarsa
Abin takaici Jibiril ya tabbatar musu da cewa shiya kashe Jabiru
Basuyi mamaki ba dan sunsan dama tunda Yace saiya kasheshi ikwan Allah ne xai
hanashi aikatawa

Amme Salima tanemi da Jibiril da Auwal Naziru subata 'yan biyun nan Amma sukaqi
musamman Auwal dayace shixai 'dau 'daya shi kuma Naziru ya 'dau 'daya
Haka tanaji tana gani suka qi batasu Amma sun bata tabbacin xasu dinga kawo mata Su
tana Ganinsu
Tayarda da hakan

Bayan sun rabu ne akan hakan Jibiril ya bu'de musu wutta akan Saidai subashi yaran
Sukuma suka mishi Jan wiya akan baxasu bashi suba ya kashesu
Daqar yasamu kansu suka bashi 'daya bayan yayi musu rantsuwa akan baixai cutar da
yaran ba
Su temaka mishi xaisamu me shayarwa ta shayar dasu
Sam sukaqi
Daga baya dai suka bashi 'daya Wato junior RAMADAN qaramin ciki kenan

Yaran sunci suna kamar haka


Muhammad da Sadeeq
Muhammad shine RAMADAN 'din SAILUBAH
Sadeeq kuma shine RAMADAN junior

Sai Naziru ya 'dauki RAMADAN nasa ya ha'da shi da 'yarsa Saudat


Daga baya yasamu khairat

Jibiril dama bashi da niyar kuma kashe junior RAMADAN dan Hakka kawai Allah ya
jarrabeshi dasan yaran
Abinda yakeso dai yasamu
Danya samu dukiyar Jabiru
Dangin Su gidajan da filiyan da yasiya a nan gida Nigeria sudai ya samu
Dan baisan da wancan hannun jarin da Jabiru yake dashi a American England Kuwait ba

Tafiya tai tafiya har ya cinye komai. To dama hakkin marayuu ina xai kaisa
Ganin haka yasa yayi wani rikakken 'dan fashi
Anan ya shige harkar
Aikowa yaxama wani Babba a harkar

Tunda ya kar6i junior RAMADAN bai ta6a kawoshi kano ba

Haka 'yan uwansa Auwal da Naziru suke mishi nacin ya kawo musu shi Kullun saidai
yadinga turo musu da hotansa

Wata ranah Amme Salima taje gidan Jabiru dan tunawa da 'Yar 'dan uwan nata
Tana binciken kayanta sai kawai taga diarys biyu nan ta karanta na farko taga na
Khamsa'u ne
Ta karanta nabiyu saitaga na Jabiru ne
Dan haka saita kaima Alhaji Jibiril har garin Abujah Tace ya ajiyema Su RAMADAN xai
musu amfani wata ranah

Toh tunda ya kar6a ya bai ta6a tsayawa ya dubawa ya karanta bah


Saidai yana ankare dasu dan yalura junior RAMADAN 'din yanasan karantawa
Gashi kuma yanasan rigashi karantawa shiyasa Sam yake hanashi 'dauko idan yaxo
'dauka
Shima yana mamakin yanda akayi yakasa tsayawa ya karanta kuma xuciyarshi tahanashi
barin junior RAMADAN ya karanta
Alhaji Jibiril ya sakama junior RAMADAN sunan RAMADAN 'din SAILUBAH ne dan in rana
ta6aci masa a Nigeria aka gano fashin 'dan nasa yabar garin Abujah Sannan ya rubuta
leta mah jami'an tsoro ajan suje garin kano wanda suke nema yanacan
Toh sai Allah ya 6abunta al'amarin

Yabama junior RAMADAN ilimi da kulawa shiyasa Sam junior RAMADAN yataso a shagwa6e
saidai akwai aiki da hankali da ilimi
Yana karatu a qasar England inda yakesan xama cikakken doctor
Duk lokacin dayaxo hutune Alhaji Jibiril yake turashi yin fashi da makami

Dan ayanxu mah hutune ya kawoshi Abujah shine Alhaji Jibiril "din ya turashi fashi
gidan Dadyn shahuda.

👯👯👯👯👯
*SAMAREEN BANAH*
👯👯👯👯👯👯
*TASU SALAN SOYAYYAR*

Junior RAMADAN yaja numfashi dan kammala karanta diaries 'din da yayi

Kanshi ya 'dau caji yagano tabbas mahaifinsu ba mutuwar Allah da Annabi yayi Bah.
Kasheshi akayi.....
Kuma yana xargin Alhaji Jibiril da kisan
Dan rubutun mahaifin nasu yatsaya mai a inda ya gayama yayunsa biyu akan hannun
jarin da yasa a qasashe uku
sukace bawanda xaiji wannan sirri nasa

Ya qara jan numfashi yana San sanin ya akayi mahaifunsu ya mutu da mahaifiyarsu
Dole yaje ga Dadyn brother 'dinnan nasa yaji ya abin ya kasance

Wanka yayi yayi. Sallah kana yabi lafiyar gado da tunanin Yayan nasa RAMADAN ko
yanxu an sake shi ko ba'a sakeshi ba oho
Koma miye yabarma awa 'daya kacal...👌🏻
Idan yatashi yaji komai.....

By Hajju
[20/03, 17:09] 80k: [8:27PM, 01/12/2016] Rahamat Nalele 👯: 👯👯👯👯👯
*SAMAREEN*
*👯BANAH*
👯👯👯👯
*👯TASU SALAN SOYAYYAR*👯

*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*

*Bismillahir*-
*rahmanurrahim*

*PART 82*

Fa'di shahuda take Wlhi na sanshi Dady Wlhi na sanshi


Ya daka mata tsawa da cewa in baki rufemin baki ba saina dan daqaki Wlhi
Tayi shuru
Shima shurun yayi ya tashi yana safah da Marwa......
Can Yace nasan Wanda ya turoshi hmmm xamu ha'du dan ba abin da xai hanani ramawa
Momynta Tace wai har yaushe zaku dena irin wannan abinne
Cikin fusata yace ban sani bah.
Kina kallan uban dukiyar da suka tafi da ita Amma kina San cewa in bari
Tace hmm Allah ya baka hakuri ya kuma ganar daku Yace Amiien
Shahuda tabisu da kallo tanasan fahimtar wani.........

Yusra CE ta shigo 'dakin da RAMADAN yake tana tafiya ahankali ahankali har taxo
gareshi
Dake ya juya mata baya Sam baisan da shigowarta ba
Sanda yaji qashin turare ya doki hancinsa yayi Murmushi dan yasan Yusran CE
Yace Wlcm my qanwa
Tayi dariya Tace naso na baka tsoro Yace ahaa
Me ya kawoki da wannan lokacin 10:37pm
Tace gani nayi Ya Amar yana can ga budurwarshi kai kuma ya barka kanata aikin
tunani. Shine Nace bara naxo na tayaka hira
Yayi Murmushi Yace hmm qanwata kenan
Ai baije ko ina ba yana toilet
Yama xa'ayi yabarni ni 'daya haka...
Tayi saurin rufe bakinta tana dariya Tace Allah naxata ya tafi garetane Kasan fah
ba qaramin Santa yake ba
Banyi tunanin xai iya in xuwa gareta yau ba.
Kan RAMADAN yayi magana Amar ya fitoh daga toilet Yace toh munafuka brother yafimin
ita....
Xan iya hakurin ganin har tsawan lokacin daxai tafi
Tace La......
Ya katseta da fa'din. Jeki pls kafin im mangareki
Yusra sanin halin yayan nata yatasa kallan RAMADAN Tace sai da safe
Da murmushi Yace mutashi lpy my qanwa
Nanfa ta fucce

Amar ya kalli RAMADAN Yace brother naga kamar kanada damuwa


Yace kabari kawai. Ina neman wata mafutace tun 'daxo
Yace koxan iya sanin matsalar
Yace gidan Auntyna nakesan shiga Saidai megidan nata 'dan group ne
Tunda akayi Auran ya rabata da wayanta bayasan kowa yaje gareta dan yasan tasan
sirrinsa meyake yi
Ina fatan kagane yaran nawa ka fahimceni
Amar yayi Murmushi Yace hmm na fahimceka man. Ina garin nan ban fahimci wannan
yaranba ai banyi ba
tashiga hannun 'dan iska
Dan agarin nan kam irinsu Su kukafi Yawa
Ko ina kashiga Wlhi sune.
Sunfi masu gaskiyan yawa

RAMADAN Yace mafuta.....


Amar ya tashi Yace 'daya CE
Shine kafara siye me gadin gidan da maqudan ku'da'de
RAMADAN yatashi Yace eh nima nayi tunanin hakan
Shiyasa dana tashi xuwa ban dawo da ku'di ka'dan ba
Amar Yace idan basuyi ba akwaisu guna
RAMADAN yayi Murmushi Yace xama suyi........

😰😰😰
Washe gari?
SAILUBAH tana kwance afalanta sai saqa da warwara take tasan tunda RAMADAN Yace
mata xaixo toko insha Allah xata gansa ko dako xata qara kwana 'Dari tasan duk inda
hankalinsa yake yana kanta
Sai dai gabanta na fa'duwa idan ta'daga kanta takalli makeken gidan nata da kuma
masu tsaran nasa.
sai taji gabanta ya fa'di. Takuma shiga tunanin ta'ina xai shigo har tafi da ita
batare da an'ankare dasu ba.

Tun shekaran jiya rabanta da wanka. Dan afurgice take da Komai.


Tayi nadamar burinta nasan Auran Alhazawan garin Abujah. Masu ku'di meyawan gaske

Ashe kallansu kawai takeyi dan yanke kan mutane suke susha jini. Ku'din bana Allah
da Annabi bane
Duk saitaji tatsani kanta da duk wani 'dan garin Abujah
(SAILUBAH kenan ba dukka bane aka ha'du aka xama)

Da qar dai yanxu Tatashi tayi wanka tagyara kanta


Jirine yake ibanta dan tamanta rabanta da abinci
Duk Komai na gidan tsanarsu ta dirshi aranta
Da kanta tashiga kitchen tayi farfesun kifi ha'de da indomie
Tabaje taci taqoshi kana tadinga kiran sunan Allah da salati ga manxansa
manxanmu.....

Da qarfe biyu RAMADAN yanufi gidan Auntyn tashi batare da 'dan rakiya bah

Cikin sa'a yaga megadin gidan ya fitoh yana Alwala akofar gidan
Cikin girmamawa RAMADAN ya gaisheshi dayin yunqurin shiga gidan...
Amma sai megadin ya katseshi da fa'din samaree wa kake nema
RAMADAN ya dawo gareshi Yace gun YAYATA naxo
Yace me sunanta Yace SAILUBAH
Shuru me gadin yayi da tsaida Alwalar tasa can Yace kayi hakuri samaree banan bane
Cikin damuwa RAMADAN ya kalli gidan xuciyarshi tana gaya mishi Wlhi gidan ne kuma
Auntyn shi na ciki
Yace dan Allah BABAH kamin rai inganta....
Da sauri me gadin ya katseshi da fa'din baxan maka qaryaba samaree kaje gidan gaba
qila shine
RAMADAN ya rausayar da kai yanemi guri kusa dame gadin ya xauna Yace xan baka
tsabar ku'di daga naira 'daya har million indai xakamin hanyar daxan ganta
Megadin ya waro ido Yace million 😳
RAMADAN ya gya'da mishi kai
Cikin sanyin yanayi Yace axahirin Gaskiya samaree nan ne gidan. Saidai baxan iya
temakwanka ba. Gashi naji kwa'dayin ku'din daka ambata baxan 6oye maka ba
RAMADAN Yace me yasa baxaka iya temako na ba
Megadin ya numfasa Yace xan gaya maka ne dan naji qaunarka araina
RAMADAN ya gyara xama Yace ina jinka baba

Megadin Yace megidan nan Alhaji Aminu ya garga'di duk Wanda yake cikin wannan gidan
akan duk wanda yaxo akan dangin Matarsa ne SAILUBAH kar'a barshi ya shiga dan
tagano koshi Waye
Duk wanda ko yayi gangancin barin wani nata yashigar masa gida toko Wlhi saiya
kashe shi
In yana da iyali takansu xai fara
Kagako samaree ni inada mata da yara aqauye inajin da'din aiki dashi dan baya
tauyemin hakkina. Kaga ya dace in barka kashiga
RAMADAN ya girgixa kai
Yace Gaskiya bai dace kabarni ba
Amma inaso kamin temako 'daya shine ga wannan.....
Ya miqa mishi wata takadda yaci gaba da fa'din
kasan yanda xakayi ka bata dan Allah
Cikin tsoro megadin Yace baxan kar6aba samaree dan duk abinda xai jawomin matsala
da me gidana bana san kusantarshi
RAMADAN ya karkace ya xaro mishi bandin 'din 'yan dubu dubu guda 'daya ya dire
mishi kan cinyarsa Yace kamin rai babah itace farin ciki na

Cikin sauri me gadin ya saka ku'din a ajjihu da kar6ar takaddar ya saka ta a


ajjihun itama Yace jirani yanxu xan kai mata in dawo....
Bai jira cewar RAMADAN ba yashige cikin gidan da turo qofar da qarfi

RAMADAN yayi Murmushi abayyane Yace shegu masu gadi....


Wata motace tayi parking a gaban RAMADAN
Wani saurayi ya fito yana Sosa qeya Cikin girmamawa Yace Allah yajah da xamaninka
oga👏🏻
Me kakeyi anan
Abin yaba RAMADAN mamaki dan baisan saurayin bah
Cikin tuhuma Yace kai Waye a ina kasanni
Saurayin ya kallesa da sauri Yace nine isma'il fah😳
Cikin raini RAMADAN Yace da xaka shiga motarka kaqara gaba da kayima kanka gata.

Ba musu saurayin yashige motar tasa yanata kallan RAMADAN harya tada motar ya tafi

Acikin gidan ko
Megadi yayi nasarar yin shashin SAILUBAH batare da wani ya gansa ba
Yayi mamakin hakan dan yasan mutum sunfi goma wa'yanda suke tsaranta

Ahankali ya bu'de kofar falan yashiga


ananko ya tarar da ita tayi cikin tagumi tabishi da kallo
Yayi saurin durqusawa Yace Allah ya temakeki wani ne ya bani wannan nabaki yana....
Kan ya qarasa SAILUBAH ta kar6i takaddan. Cikin sauri tabu'de kuwa

_Ameenci ya tabbata agareki ya Auntyna. Da fatan kinci abinci dan shine abinda yafi
damuna_

_Nasan bai ta6amin lafiyarki bah_


_Dan haka kicire damuwa dan har'abada bawanda xai ta6amin lafiyarki_
_ina tabbatar miki xan fitoh dake daga wannan qaxamin gidan_
_Ki sake kiyi warwalarki dan banaso nayi toxali dake arame cikin damuwa. *Den I
Luv u my Aunty*_

Cikin murna SAILUBAH Tace a'ina xan samu bairo megadi


Yace kifa'di Komai da baki dan xuciyata tafara bugawa kar aganoni
SAILUBAH tayi Murmushi Tace toh kace mai inyana Son ya ganni cikin walwala batare
da na rame ba. toya gaggauta yin duk yanda xaiyi ya fuddani
Kuma ya dinga turomin kai.
Sannan kace ina son shi ya kulamin da kansa. kuma ya daure ya dinga cin abinci bana
San nima nayi toxali dashi arame.
Megadin Yace toh. Ya fitta
SAILUBAH tabishi da kallan jin da'di

Yanda yabar RAMADAN haka yasame shi. Ya gayamai duk abinda SAILUBAH Tace mai

Murmushi kawai RAMADAN yayi Yace toh sai gobe babah

Megadin Yace toh Amma in xakaxo ka qaramin farashi


RAMADAN yayi Murmushi Yace karka damu fatana in sameka daidai wannan lokacin
Yace kan lokacin ma yayi xan xauna jiranka
RAMADAN dai ya shige mota ya tadata yana murmushi....
Megadin ya koma gidan da farin ciki
Daga nan RAMADAN direct gidansu shahuda ya wucce
Sanda ya shiga gidan cikin harabar gidan ya kirata awaya

Lokacin ko tana kwance tana tunanin abin da yafaru jiya


Sai taji wayanta na ringing
Gabanta yafa'di ganin RAMADAN ne
Ta'dauka a tsorace
Cikin san wasa RAMADAN Yace toh shahuda Allah ya kawoni ina cikin gidanku yanxu
Ki sani in kika wucce minti biyu xan 6ace 6at in koma gidanmu
Cikin mamaki shahuda ta kalli wayan nata taqara karawa akunne Tace hmm kana nufin
kaine wanda naji shigowar shi yanxu Yace eh

Da sauri tayi cilli da wayan tanufi 'dakin Dadynta tana kwala mishi kira
Fa'di Tace Dady gasu nan sun dawo suna harabar gidan nan fitoh da bindiganka
Cikin tashin hankali Dadyn nata ya waro ido shida momynta Yace da gaske tace Wlhi
Cikin burkicewa ko bindigar bai 'dauka bah. tunaninshi ya 'dauka suka nufu harabar
gidan ita dashi da momynta

Lokacin RAMADAN ya fitto daga motar yana jingine ajikinta.....


Sai ganinsu yayi a burkice
Dad 'din nata ya 'daga hannu wai shi xaiyi harbi sai yaga ba bundigar
Shahuda tafashe da kuka tace Ashe baka 'dauko ba Dady
Yace na burkice da yawa ne
Sannan ya kalli RAMADAN Yace kadawo ka kashemu ne
Cikin mamaki RAMADAN Yace ban gane bah
Nan Dadyn nata ya qare mishi kallo yaga ba wani makami ajikinsa
Cikin sauri ya kwallama masu tsaransa kira....
Nanko sukayo kanshi da gaggawa
Ya nuna musu RAMADAN Yace Ku nanna mishi bindiga idan ya motsa Ku harbeshi
Aiko nan suka sassakama RAMADAN bindiga tako ta ina
Dad 'din nata yajah numfashi Yace Alhamdulillah yau xakaci ubanka kai da uban naka
Dan Wlhi in ba'a dawomin da ku'dina ba saina kashe ka
Shegen yaro da aikin manya yau qaryarka ta qare. Bara na 'daukeka video sai in kira
uban naka in turama masa.

👯〰👯
*New RAMADAN*

Wani Babban gidane wanda ya amsa sunansa


A cikin gidan cikin babban falan gidan Alhaji Jibiril ne da New RAMADAN da yaran
aikinsa Suna ta6a hira cikin farin ciki
New RAMADAN ya kalli Alhaji Jibiril Yace Dad yarinyarsa shahuda cewa tayi ta sanni
wai agarin Kano harda ambatan sunana........
Agigice Dad 'din ya kallesa Cikin tsoro Yace tace tasanka kuma ta ambaci sunanka
Shuru New RAMADAN yayi
Can Yace eh
Amma me yasa hankalinka yatashi haka
Cikin San gyara kansa Dad 'din yayi yunkurin yin magana Saidai wayanshi ta katse
shi dan kira daya shigo
[9:50PM, 01/12/2016] Rahamat Nalele 👯: Ya kafe wayan da ido dan ganin Dadyn
shahuda ne
Sai yaqi 'dauka

Junior RAMADAN ya danna wajan 'dauka ya qara volume dan yaga kamar Dad 'din nasa
yana jin qiwar 'dauka ne
Aiko Dadyn shahuda ya fashe da dariya Yace Alhaji Jibiril kenan
Kaga kamun Allah ko
Saiya dawo min da 'danka ba makami ba komai
Yanxu haka gashi a hannuna.
Alhaji Jibiril Yace wane yaran nawa
Yace kanada wani 'dane banda RAMADAN
Shinake nufi
Yanxu xan turo maka da video nasa narantse da Allah in baka dawomin da ku'dina
yanxu ba Wlhi saina kasheshi kuma nasa akawo maka gawarsa...
Yana fa'din haka ya kashe wayan

Iya gigicewa Alhaji Jibiril ya gigice ya kalli 'dan nasa RAMADAN ya maida kallansa
ga wayan yana addu'a axuciyarsa Allah yasa kar asirinsa ya tonu yau.....
Kanya tattaro tunaninsa videon ya shigo
Aiko da sauri junior RAMADAN ya 'dauki wayan ya duba videon
Abin mamaki sai yaga saurayi kamarsa ba abunda ya rabashi da wannan saurayin an
sassaka mishi bindiga yana yin motsi Komai xai iya faruwa
Cikin tsoro da mamaki yaba Dad 'din nasa waya Yace Waye shi Dad

Alhaji Jibiril ya murgina kai ya kalli videon Yace bansan Waye shiba

Qare ma mahaifin nashi kallo yayi junior RAMADAN na'dan wani lokaci yana naxarinsa
Kana ya tashi yana Murmushi yaxuba drink a cup Yace ko Dad
Amma da mamaki
Dan Kallo 'dayan nan dana masa na gane 'dan uwa nane fa'damin ya abin yake dan naji
qaunarshi Sosai araina
Cikin wani hali Alhaji Jibiril Yace ban San ko Waye shiba kashare kawai......

Yayi saurin katseshi da cewa baxan iya sharewa ba


Ina San inji Waye shi
Kafa'damin Dad. Idan har nayi bincike da kaina nagano Gaskiya Komai baxaiyi da'di
ba
Cikin tsoron shi dan yafi kowa sanin 'dan nasa
Alhaji Jibiril Yace eh 'dan uwanka ne
Ku 'yan biyu ne

Kaine kuma ka haifemu. Jinior RAMADAN ya fa'da da San abashi amsa da sauri

Yace bani bane mahaifinku.....

Junior RAMADAN ya saki cup 'din hannunsa da wani murmushi wanda yaqara Alhaji
Jibiril tsoro
Yace hmm ai dama nasan qarshen furucinka gareni kenan kace ni ba 'danka bane.
Alhaji Jibiril ya kallesa da sauri

Junior RAMADAN ya juya kai Yace eh


Ba Uba na gari da xaisa 'dansa akan haiyar daka 'dorani akai
Wane ubane nagari ne xaisa 'dan yin fashi da makami.
Ko kana tunanin banajin ciwan abinda nakeyi
To ina ji
Alhaji Jibiril Yace ka saurareni

Yace bana buqatar jinta bakinka. Dan ban hango gaskiya a tattare dakai bah.
Ya fa'da dasan barin falan xuwa part 'dinsa

Alhaji Jibiril Yace RAMADAN.....


Cikin wani yanayi junior RAMADAN yajuyo Yace karka qara kirana haka daga yau.....
'dan iskan mutum kawai
Cikin fusata Alhaji Jibiril ya tashi yana nunasa da yatsa Yace ni wan Mahaifinka ne
Da 6acin rai junior RAMADAN ya kallesa Yace narantse da Allah kabari mahaifin
yarinyar can ya ta6a min lafiyar 'dan Uwa Wlhi ba abinda xai hanani 'daukar
mummunar mataki akanka.....

Cikin tsoranaa Alhaji Jibiril ya xauna jagwab kan kujera


Yayinda junior RAMADAN ya kalli abokanayan aikin nasa yace ina san sanin meya
kawoshi garin Abujah miye tushanshi ayau nakesan jin Komai...
Cikin girmamawa sukace toh
Kana yayi tafiyarsa part 'dinsa cikin halin ko in kula

Goge xufah Alhaji Jibiril yahau yi Cikin tashin hankali shima ya kallesu Yace dole
Ku kashe min shi
Atare sukace wah😳
Yace RAMADAN.....
Sukace wannan na nan gidan ko nacan hannun Babban yarinyar can
Yace nanan gidan.

Suka kalli junansu a hargitse.....


Kuma daidai nan junior RAMADAN ya dawo falan
Duk sai suka bishi da kallo
Yayi Murmushi da 'daukar wayarsa Yace lokaci na tafiya kasan fah yanda xakayi ka
ku6utarmin da 'dan uwana
Sai ya qara barin falan
Direct part 'din shi Alhaji Jibiril 'din yayi ya 'dauki Wasu diaries biyu da duk
lokacin dayaxo 'daukar su dan karantawa Dadyn nashi yake hanashi gashi xuciyarshi
nasan yaji me suka 'kunsa
Cikin sauri yayi shashinsa yana murmushin mugunta

By Hajju 👯
RAHAⓂ🅰T
[20/03, 17:09] 80k: [12:26PM, 05/12/2016] Rahamat Nalele 👯: 👯👯👯👯👯
*SAMAREEN*
*👯BANAH*
👯👯👯👯
*👯TASU SALAN SOYAYYAR*👯

*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*

*Bismillahir*-
*rahmanurrahim*

*PART 85*

Yana kaiwa ko ya shige bet room ya baje agado.


Xai kirata kenan Amar ya shigo 'dakin Yace brother ya kamata yau mu 'dan xaga gari
Yace toh bara inji nutsuwata sai muje
Amar yayi dariya Yace toh kafito lafiya
Yace Allah yasa

Kiranta yayi Yace Auntyna


Tace naji dadi Sosai Wlhi
Yace nasan xakiji da'din yanxu bani labari
Tace farkwan labarin shine kaci abinci
Yace eh toh bandaici na yanxu ba Amma naci na safe
Cikin sanyi Tace kaci pls
Yace Wlhi Auntyna konasaka agaba inna tunoki kasaci nake
Tace wayyo Qanina kaci dan Allah kasanfa bana san xamanka da yunwa
Yace nasani
Kinga nasami wata mafuta guda 'daya....
Tace toh fa'di inaji
Yace mexai hana ki'dan roqeshi ya kaiki ko gidan matar abokinsa ne
Kinga daga nan sai musan yanda xamuyi yanda bazaki koma gareshi ba
Tace Yauwa kakawo shawara. Amma matsalar 'dayace ko ganinsa bana san yi natsaneshi
bana qaunarsa.
RAMADAN yaja numfashi Yace kidaure my Aunty Wlhi nayi missing 'dinki sosai ina
buqatarki kusa dani
Tace nice nake buqatarka RAMADAN. Ka shagwa6a ganina da ganinka. Ba abinda nakeso
ayanxu kamar in ganni gani gaka Qanina
Dan Kullun sai nayi mafarkinka.
Yace Allah Auntyna
Tace Wlhi Qanina
Yace toh kiyi abinda nasaki
Tace toh kaci abinci pls
Indai kanaso nasami nutsuwata
Yace angama my Aunty bye-bye den luv u
Tace love you more my futuna.....
Da Murmushi ya waro ido😳 Yace nine futuna ko
Tayi Murmushi cikin sanyi Tace ko yanzu ganin bani kusa ka dena ne
Yace idan kika dawo xan 'dora akan inda natsaya
Tace aha.
Bana gajiya da hira dakai Qanina
Yace nima haka Auntyna
Tace kaci abinci yanxu bayan ka gama muci gaba
Yace Owkie

Da misalin qarfe biyar inuwa ya kawoma junior RAMADAN rahotan Komai na RAMADAN
Da yanda yake dasu KHAMIS da FAWAS da yanda ya shaqu da Auntynsa SAILUBAH
Komai dai sanda junior RAMADAN yaji
Yayi Murmushi kawai

Qarfe takwas ko nayi na dare junior RAMADAN sukama Alhaji Aminu dirar makiya
Yana Cikin 'dakin da Yakama a hotel 'din
Junior RAMADAN da Isma'il suka buqaci ma'aikacin wajan daya gaya musu wane 'daki
yake
Da farko Yace dokace ba'a fa'din inda mutum yake a hotel
Amma dayaga ku'di ai bashiri Yace musu yana 'daki mai number goma Sha shidda
Haka ko sukaje gareshi
Kofarma abu'de take
Sai kawai suka shiga suka dannama "kofar key
Alhaji Aminu Wanda yake cin abinci ga wani saurayi najiranshi yagama sufa'da
masha'a. Sai kawai yabi junior RAMADAN da kallo
Cikin mamaki Yace RAMADAN meya kawoka nan

Junior RAMADAN yayi Murmushi ya 'dora qafarshi 'daya a table 'din da yake cin
abincin yana juya bindiga Yace abu 'daya ne ya kawoni

Cikin tsoran yanda yake juya bindiga Alhaji Aminu Yace miye shi kuma meyasa naganka
cikin wannan yanayin bayan nasan kaime nutsuwa ne gashi kamar ba imani atattare
dakai

Junior RAMADAN Yace au haba


shege Alhaji dama kasan imani kake kashe qananan yara kake 6ata maxaje da ma'digo
Kake cikin kwingiya shan jini

Alhaji Aminu yayi shuru ya bishi da ido da mamakinsa da kuma tsoran yanayinsa

Junior yaci gaba da fa'din. Toh dan ubanka idan kana iskanci mu asamanka muke
Duk da bama ko 'daya acikin abinda kakeyi Amma nafika iskanci Wlhi

So nake kasaki SAILUUVAH.......


Sai kuma ya kalli Isma'il Yace Hakka sunan yake ko
Da Murmushi Isma'il Yace eh haka yake oga Saidai naji da'din yanda a ambaci sunan
da alama kafi kowa iya fa'dar sunan
Ya tabe baki da maida kallan ga Alhaji Aminu Yace nima haka kawai naji sunan
yayimin idan na ambaceshi inajin da'dinsa abakina Sosai
Alhaji Aminu Yace baxan iya sakinta ba.............
Aikam ya qarasa furucinsa junior RAMADAN ya sakar masa harsashi 'daya a kafa'da
Nan Alhaji Aminu yasaki wata furgitacciyar qara yadafe gun tare da tashi yajah baya
cikin tashin hankali da tsoro
Junior Yace Shege angayama ana yimin musu ne acikin wannan yanayin da nake ciki
Kayi kuskure
Tayaya xa'ayi ka Auri yarinya ka ajiyeta batare da kana mata amfanin Komai ba
Ko An gayama ita 'din bishiyace da xata rayu haka bajin 'dimin mijinta kusa da ita.

Cikin maseefar tsoro Alhaji Aminu Yace na roqeka da Allah karka kasheni inasan
rayuwa ban gaji da ita ba.

Yace toh naji


Yanxu so nake kasaketa Cikin daran nan
Gobe kuma kinji barinta gidanka da misalin qarfe goma
Idan ba haka ba Wlhi kaji na rantse yanda nabaka wutta a kafa'darka haka xan qara
baka a cikin xuciyarka

Ya fa'din haka ya fitta daga 'dakin Isma'il yabi bayansa

Iya tsorata Alhaji Aminu ya tsorata da junior RAMADAN


Jikinsa na rawa ya sallami wannan saurayin dan badamar aikata abun nasu yana cikin
jini.
kana ya 'dora suwaita akan rigarsa shima ya fitoh dan xuwa ga doctor ya cire mashi
harsashin

Bayan angama mishi Komai ya xauna hutawa kafin ya nufu gidan nasa.

Junior RAMADAN ko da qarfe goma Sha 'daya ya kwanta dan jiyayi kansa nayi masa ciwo

Baiyi nisa a baccin bah yaran nasa suka tashe shi


Ya qare musu kallo ba Isma'il aciki
Yace kunxo kashe ninne kamar yanda yasaku ranar
Suka kalli junansu
Kana sukace ka yafe mana oga mun amsa mishi da xamu aikata hakan
Saidai baxa mu iyaba musamman idan muka tuna halaccinka garemu
Yace gud ashe Ku 'ya'yan halak ne.
Kunyi kyan tunani
duk da ban ta6a kisa ba. Da ace bakuyi wanna tunanin ba dako nafara kisan akanku

Kuje gareshi kuce mishi baxaku iyaba shi yaxo da kansa ya kashenin

Haka ko suka juya suka fitta


Yabisu da kallo
Alhaji Jibiril 'din yana falansa suka gayamai baxasu iyaba

Yajah numfashi Yace hmm nasani baxaku iyaba. musamman idan kuka tuna alkairan da
yakema iyayanku.
Kuje karku damu xansan yanda Xanyi dashi.

Alhaji Aminu Lokacin da ya'isa gidansa qarfe 'daya ne na dare


A bet room yaga SAILUBAH tana Sallah
Ya xauna harta idar
Tabishi da mugun kallo Tace lafiya
Yace itace takawoni
Dama 'dan uwanki Shegen Yaro ne
Tace duk da bansan wa kake nufiba nasan ko kusa bashi da kwatankwacin hali irin
naka. Karka qara kiran wani nawa da shege. dan kaine shegen. 'dan iska. Fasiqi.
mugu axxalimi. Mara imani me kashe qananun yara batare da tausayawa ba.....

Yace na sakeki saki uku


Da sauri SAILUBAH Tace Alhamdulillah
Nan Tatashi da sauri Tace muje ka fuddani daga wannan qaxamin gidan naka
Ya tashi Yace xaki fitta Amma sai gobe da qarfe goma
Yana fa'din haka ya fitta

SAILUBAH tajah numfashi taxauna takira RAMADAN dan bashi labari


Saidai taji wayan akashe bayan yanxu suka gama waya tata6e baki da tura masa
message
Kana takwanta bayan tatufe ko ina da addu'a

By Hajju
RAHAⓂ🅰T
[20/03, 17:09] 80k: [8:29PM, 04/12/2016] Rahamat Nalele 👯: 👯👯👯👯👯
*SAMAREEN*
*👯BANAH*
👯👯👯👯
*👯TASU SALAN SOYAYYAR*👯

*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*

*Bismillahir*-
*rahmanurrahim*

*PART 84*

Yusra CE take yunqurin shiga gidansu


Wani saurari ya tareta yana fa'din sannu 'Yan mata Tace Yauwa
Yace dan Allah dama RAMADAN anan gidan yake
Tayi Murmushi kun san Yusra da surutu nan tafara mai xuba kamar kanya Tace ayya Ya
RAMADAN ai 'dan kano ne ya kawoma Momyna da Dadyna da kuma wata Auntynsa SAILUBAH
xirayane
Ina sanshi Sosai
Yace ayya haka kawai naji ina sanshi nima inasan inyi abota dashi ko xakiban
adireshin Sa na garin kano
Tayi dariya Tace Sosai mah. Ina lefin me sanka
Nan taxage tagaya mai Komai akan RAMADAN Wanda ta'dan sani
Tana cewa Wlhi xakaji da'din abota dashi dan yanada hali mekyau
Yace Allah qanwata
Tace Wlhi da gaske
Yayi Murmushi dayi mata godiya har yana cewa in tashiga tagai sheshi kuma tace
mishi zaixo anjima
Ta gya'da kai Tace toh ta shige ciki
Kana ya tafi yana mamakin magana irin nata

Senior RAMADAN na bacci Yusra ta tadashi


Yace matsala ya akayi
Tace hmm wani ne ya tareni daxan shigo gida wai Yana sanka yana San yayi abota
dakai
Na bashi bayanai akanka Sosai
Yace me kika sani akaina
Tace abubuwa da yawa😀
Yayi Murmushi Yace ko
Tace Sosai mana
Yace angaisheki jeki ha'damin Lipton
Tace aha Yayana
Tafita. Yabita da kallo

Batafi minti uku ba saigata da Lipton 'din


Yace nagode Tace dame fah
Yace haka dai
Tace Allah bana so ka dinga min godiya idan na maka abu
Yace dalili
Tace nima hakka dai
Ya mata Murmushi kawai batare da Yace Komai ba

Junior RAMADAN ko yana tsaka da baccinsa yaransa suka tasheshi

Yace dafatan kun gano min shi


'Daya daga cikinsu Yace eh Amma ba dukkan labaran ba dan wasu sai sunkai gobe
Ayau Inuwa ya tafi garin da yake Kano
Dan ya sami bayanai agun wata yarinyar gidan daya sauka anan Yusra
Ta tabbatar mishi sunansa RAMADAN kuma agarin kano yake da xama awata unguwa Fage
Na tabbatar maka xai gano maka ko shi Waye
Yace gud... Hakka nakesan jiii......
Wani acikinsu Isma'il Yace oga naganshi 'daxu akofar gidan Alhaji Aminu
Junior RAMADAN Yace Waye kuma shi
Yace wani 'dan kwungiya ne ba abinda bayayi
Cikin mamaki junior ya tashi Yace toh meya ha'da 'dan uwana dashi
Yace eh toh. Idan kana buqatar sani yanxu xan binkicuma
Yace dako naji da'di

Haka Isma'il yaje ga megadin gidan Alhaji Aminu


Yacika shi da ku'di akan yanasan yasan me yakawo RAMADAN gunsa 'daxu
Yace aidama sunansa RAMADAN
Isma'il Yace eh
Nan ko megadin ya gayamai Komai akan 'Yar uwarsa Alhaji Aminun yake Aure kuma ya
hanata jin kowa nata

Nan dai da Isma'il ya samu abinda yakeso yayima megadin sallama ya tafi
Shiko yanata murna yau sai samun ku'di yake

Direct Isma'il ga junior RAMADAN yaje


Anan yagaya mai Komai

Junior RAMADAN yayi Murmushi Yace aha


Yana San ya futar da ita daga gidan ne
Dan shi da ita sungano ko shi Alhaji Aminun Waye

Isma'il Yace idanko haka ne ya kamata kasa mishi hannu oga dan baxai iya fidda ita
daga wannan gidan bah
Yace Hakka Amma ya xanyi in gansa shi Alhaji Aminun

Isma'in yace nasan wani hotel da yake xuwa cin abinci qarfe takwas na dare

Junior Yace gud...✔


Ina san gobe da qarfe takwas 'din muyi ram dashi dan wlhi saiya saketa dan
ubansa.....
Isma'il Yace angama oga..

Washe gari ko kusan qarfe biyu RAMADAN yayi parking 'din motarsa a 'kofar gidan
Auntyn tasa.....
Kamar yanda megadi yace mai xai jira xuwansa hakance ta kasance

Yace Barka da ranah me baba


Yace barka dai samari
RAMADAN yamiqa masa ku'di da wani abu acikin Leda Yace wannan xaka bata Yace Amma
ku'din yau yafi na jiya
RAMADAN yayi Murmushi Yace aikai ka buqaci aqara maka farashi
Ya washare baki Yace ashe baka manta ba samari
Yace ai dama bai dace na manta da hakan ba dan ayanxu ba abinda yafika mahimmanci
arayuwata kamarka
Dan kaine kake sadani da abinda yafi min Komai arayuwata
Megadi yayi Murmushi Yace kanasan yayarnan taka
Yace fiye da Komai mah
Nan dai megadin ya shige......

SAILUBAH na xaune tana kallo lokaci lokaci tana kallan agogo addu'arta Allah yasa
taji qanin nata yanxu
Kamar yanda take fata ko sai ganin megadi tayi
Tace yanxu naketa sake saken xuwanka
Yamiqa mata ledar hannun nasa cikin ladabi
Ta kar6a jiki na rawa
Tana bu'de ledan taga wata qaramar wayar RAMADAN ce
Farin ciki kamar ya kasheta Tace shikenan babah megadi jeka
Yatafi yana Murmushi har yaxo ga RAMADAN.

Yace nabata samari


Yace Yauwa toh sai anjima
Yace gobema xaka dawo
Yace eh toh bandai saniba amman karka damu
Yace toh nidai ina saurare

Murmushi RAMADAN yayi yaja motarsa


Yana tuqi yanata ganin kiran Auntyn tashi
Amma yaqi 'dauka dan yana san sai yakai gidan kawun nasa ya 'dauka yafi jin da'din
magana da ita

By Hajju
RAHAⓂ🅰T
[20/03, 17:09] 80k: [10:31PM, 07/12/2016] Rahamat Nalele 👯: 👯👯👯👯
*SAMAREEN*
*👯BANAH*
👯👯👯👯
*👯TASU SALAN SOYAYYAR*👯

*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*

*Bismillahir-*
*rahmanurrahim*

*PART 87*

Isma'il Yace Amiien. Kana sukaja motarsu junior bai dena ganin fuskar SAILUBAH a
idanshi bah

Direct gida sukayi. Anan falan junior yaga Dad 'dinsa


Batare da Yace mishi Komai ba yayi yunqurin barin falan xuwa ga shashinsa
RAMADAN......
Yaji Dad 'din nasa ya kirasa
Cikin 'daure fuska Yace na'am
Yace kayimin afuwa duk abinda xakayimin karka nisanta kanka dani
Hakan xaisa nashiga cikin wani hali

Cikin nuna halin ko in kula Yace inasan xuwa ga Dady Naziru


Da sauri Alhaji Aminu ya waro ido Yace a ina Kasan shi
Kai tsaye Yace a diaryn daka hanani karantawa
Ina San 'dan uwana ya ganni inaso kuma inji Wasu bayanai
Cikin tashin hankali ya miqe Yana fa'din. Daka bar xuwan kawai
Sabo dame.....
Ya tambaya cikin San sanin amsa cikin sauri
Yace saboda na isa dakai
Yace daba. Amma banda yanxu
Yana fa'din haka yabar falan yayi part 'dinsa

Tunanin dukiyar daya samu gurin Dadyn nasa yakeyi


Yasan yanada maqudai ku'da'de a banki banker
Cikin sauri yanemi yaran nasa awaya
Ko cikakken minti biyu basuyi ba saigasu

RAMADAN ya miqa musu ATM dinsa Yace inaso kuje Ku fitomin duk ku'din da yake ciki
Da mamaki sukace toh.
Dan dai sunsan ba qaramin ku'dine a ciki ba
Bayan sun tafi ne ya fa'da tunanin SAILUBAH da Yayan nasa
Sintiri yake tayi dan xuciyarsa cakarsa take tana qara cusa mishi soyayyarta
Shi kuma yana quqarin yakiceta
Saidai so baisan haka bah
Bai San adadin lokacin daya 'dauka yana tunanin ba. Saida yaji xuciyarsa nayi masa
xafi Sannan yayima kansa gata wajan yin Alwala ya gabatar da sallar axahar

Alokacin ne yaransa suka shigo garesa


Suka miqa masa maqudan ku'da'dan dashi kansa sanda yayi mamaki dan dama baisan
yawansu bah
Yace no ku kasashi kashi hu'du
Sukayi yanda Yace
Yatashi yana ha'da kayansa cikin lokaci qanqani yagama ha'dawa Yace 'daya daga
Cikinsu yakai masa motarsa......
Bayan yaran ya dawo ne
Yace Ku hu'du ne cif....
Ina so kowannanku ya 'dauki kaso 'daya
Cikin tsananin mamaki kowa ya 'dauka
Yaciga gaba da fa'din
Na dena daga yau
Nadena fashi
Kuma inaso ne kudena
Shiyasa nabaku wannan ku'din dan nasan xai tamaka muku kwarai da gaske wajan riqe
kanku
Kuyimin alqawarin kundena dan Allah
Wlhi xuciyata tafasa takeyi idan natuna abin da mukayi arayuwa
Duk da banta6ayin kisa ba Amma mutane bila adadin sunsha harbi a danginsu qafa.
Hannu. Kafa'da
Nayi nadama inaso kubari pls

Cikin sanyin yanayi sukace Wlhi oga mundena


Dama kaine uban tafiyan. Tunda bakayi ai ba harkar.
ko munyi yunqurin yi abin baxai mana dakyau ba
Yayi Murmushi Yace kuje karku qara tunawa dani arayuwarku
Kusa aranku kun barni kenan har abada. Kun rabu dani kamar baku ta6a sanina ba....

Da sanyi suka fitta Suna waiwayansa. Yayinda Isma'il yaqi tafiya ya tsaya da kasan
sa ahannu
Da mamakinsa junior RAMADAN Yace me katsaya yi kai
Cikin xubar hawaye Yace Wlhi oga nafisan kasancewata dakai akan in kar6i ku'dinnan
na barka
Junior yayi Murmushi ya da'de da sanin Isma'il masoyinsa ne na Gaskiya yana hango
soyayyarsa acikin kwayar idansa
Yace karka damu kana da number na. Xaka iya jina akowane lokaci kakeso
Yace yanxu bakamin katanka da kanka ba
Ya 'daga mai kai da fa'din eh
Isma'il yayi Murmushi da 'daga mai hannu Yace bye Allah ya dubeka ya baka nasara
akan duk abinda kakesan aiwatarwa
Da farin ciki Sosai Yace AmEEn nafah goge
Yace karka damu
Kana ya ficce. Junior ya bishi da kallan qauna

Senior RAMADAN ko
Tafiyarsu suke ahankali. Sam basu damu da sukai da wurri ba
Hira suke cikin jin da'di dan kallo 'daya xaka musu subaka sha'awa.

Basu suka iso igadaba sai bayan isha'di


Da gajiya lis suka rabu da juna
Sai dai 'yan unguwar sunyi mamakin ganin SAILUBAH...
Acewarsu bai kamata taxo ganin gida yanxu ba.
(Kunji saka ido irin na Mutane)

Ba qaramin mamaki Abban da Kakah sukayi ba.


Wajan ganin SAILUBAH tsulum a falan nasu.
Ta xube jikin khakah Tace wash nagaji munsha hanya
Cikin sarqewar murya Abban nata Yace ya haka
meya kawoki gida yanxu
Tace Abba 'dan shan jini kuka auramin Wanda yake kashe qananun yara yake yin
ma'digo. Bayan da ya fahimci nagano shi shine yayimin saki uku.......

Da fusata Abban Yace qarya kike mutuniyar banxa kawai


Ai dama basan Auran kike ba. Nasan sai kinyi duk yanda xakiyi dan kirabu dashi
Cikin sanyi Tace Wlhi Abba da gaske nakeyi
Ya daka mata tsawa da fa'din xaki rufimin bakine ko saina mammakeki anan
SAILUBAH tayi shuru tana turo baki
Ya 'daga wayansa Cikin 6acin rai yakira Alhaji Aminu

Lokacin yana cikin aikata masha'arsa a hotel


Cikin isa da gadara ya 'dan tsaida sha'anin nashi ya 'dauki wayan Ganin sirikin
nasa. Ya 'dauka da fa'din hello....
Abban SAILUBAH Yace ganinta nayi yanxu tana gayamin abinda hankali baxai iya 'dauka
ba
Nasani xata iyayima Komai dan tarabu dakai. Tunda daga baya tanuna bataso.
Inaso naji daga gareka ya abin yake

Alhaji Aminu yayi Murmushi ganin Abban nata bai yarda da abinda taceba tunda har
yana neman jin ta bakinsa
Yace Wlhi Abba kamar kasani. Haka kawai tasani agaba wai saina saketa harda nunamin
wuqa. Ni kuma na tsorata da yanayinta har ban san lokacin dana mata saki uku bah.
Sannan naji tana fa'din wai saita kwullamin sharri agunka bansan me tace maka ba.
Cikin 6acin rai Abban Yace hmmm toh shi kenan tunda Komai ya abku
Yace kayi hakuri Abba dan Allah
Yace aa karka damu Allah yabaka wacce tafita
Yace AmEEn sukayi sallama

Da 6acin rai Abban nata ya kalli kakah Yace hmm aidama nasani kin dai ji abinda
yace da kunnanki

Kantayi magana SAILUBAH ta cafke cikin sauri da fa'din Wlhi qarya ya gaya maka Abba
na rantse maka
Ya kalleta da Takaici yanaji aransa kamar yatashi ya na'da mata dukan tsiya Amma ya
'daure Yace tunda ban isa dake ba ai shikenan kije xan nemeki Amma kisani nabaki
watanni takwas kifitoh min da Wanda kikeso.
Na rantse da Allah kika xarce haka da Almajiri xan ha'daki dashi
Kuma kika qara kasowa Saidai kinemi wani uban ba niba.
Tashi kiban waje

Oho dai SAILUBAH Tace aranta dan ta'dauka wani mummunar hukunci xai 'dauka akanta
sai taga sa6anin haka. Dan wannan mesauqine xata tsaida wani
Nan tatashi sumi sumi tayi 'dakinta......
Kanta shiga kakah Tace ya 'dora miki idda ne
Da sauri SAILUBAH Tace aa
Da saurin fa'dawa 'dakin nata
Tanajin Kakah na fa'din aigwara haka danni Sam dama bai kwantamin arai bah
Abba yatashi yayi 'dakin matarsa batare dayace mata Komai dan Takaici

SAILUBAH tajah numfashi dan ganin 'dakin nata Yana nan yanda yake harda kayanta dan
ba'a kyautar ba kamar yanda tace
Tayi Murmushi da fara tsaftace 'dakin cikin rera waqar *M shariff*

Senior RAMADAN ko Bayan ya leqa ga mahaifan nasa na xahiri sungansa da mamakin


rashin sanar dasu dabaiyi ba. Sai kawun nasa
Sai yayi part 'dinsa yayi wanka Momy ta kawo mishi abinci
Da qar yaci
Yayi salla kana ya kwanta cikin farin ciki

Anan ne yakira FAWAS Yace 'dan iska👯 na HAMEEDA dawo fah😀


Yana fa'din hakan ya kashe ya kira KHAMIS Yace na Aunty XEE na dawo toh😀
By Hajju
[10:32PM, 07/12/2016] Rahamat Nalele 👯: RAHAⓂ🅰T
[20/03, 17:09] 80k: 👯👯👯👯
*SAMAREEN*
*👯BANAH*
👯👯👯👯
*👯TASU SALAN SOYAYYAR*👯

*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*

*Bismillahir-*
*rahmanurrahim*

*PART 86*

Washe gari ko tun qarfe 6:00pm tayi wanka taxauna xaman jiran qarfe gomah
Alokacin ne RAMADAN yaga sakwanta
Cikin farin ciki ya kirata ta'dauka
Yace Auntyna da gaske
Tace Wlhi har yana cewa qarfe goma xai barni na tafi.
Yace alhamdunillah
Yanxu kinga bara nafara shiri sai na musu sallama daga nan sai naxo kawai mu wucce
Tace toh ina jiranka Qanina
Yace Aha my Aunty
Kana ajiye wayan ya kalli Amar Yace yau xantafi fah
Da mamaki Yace mai yau
Yace yah. Da barin 'dakin
Amar ya bishi da kallo

Anan falan ya tarar da Momy da kawun nasa Yace dad mum kumin afuwa yau xan koma
gida
Suka CE lafiya Yace Wlhi qalau😀
Auntyna CE xata gida yau shine naga dacewar mutafi tare
Sukace Amma bamuji da'di
Yace hmm aixan qara dawowa ne
Dad Yace kan kadawon ai saika ibi shakaru
Mum Tace qilama sai Auransa in munje ma gansa kawai
Yayi Murmushi Yace kai mum
Tace eh ai gaskiya ne
Yace toh bara naje in sharya xuwa 9:30am nakesan tafiya
Mum Tace toh Allah ya nuna mana lokacin
AmEEn dad Yace
Yusra Tace gaskiya banji da'di
Yace Karki damu qanwata ina tare dake ai

Junior RAMADAN da Isma'il ko qarfe 9:00am dai-dai tayi musu ne qofar gidan Alhaji
Aminu
junior ya matsar da motar tashi can gaba yanda xaiga fitowar SAILUBAH da xuwan
Yayan nasa
Yace naxa'ku naqara ganinsa
Isma'il Yace ai yanxu haka ma qila yana hanya
Yace Wato Isma'il Wlhi kallo 'daya namishi Naji qaunarsa cikin raina
Yace sai shima ya ganka na tabbata saiyaji sanka fiye da yanda kaji nasa
Yace Allah yasa
Haka suka dinga hira har xuwa lokacin da Senior RAMADAN ya iso
Ya fitoh daga motar tashi yana kallan agogo
Junior RAMADAN ya qura masa ido tabbas ya ha'du sai kace ba tashin Nigeria ba ya
iya wanka
Isma'il Yace hakane.

Kiran Auntyn tasa senior RAMADAN ya hauyi


SAILUBAH da take xaune xaman jiran lokaci ta'dauka ashagwa6e Tace kaga goman batayi
ba ko
Yace xatayi Auntyna fatana kina cikin shiri Tace eh Amma......
Bata qarasa furucin nata bah Alhaji Aminu ya shigo falan ya wulga mata takaddarta
Yace asauka lafiya
Tatashi da sauri ta'dauka tabi bayansa. Har xuwa wajan megadi
Inda Alhaji Aminun ya bashi umarnin ya bu'de mata kofa tafitta.
Tana fitowa tayi ido hu'du da qanin nata
Aiko taje da gudu ta rungumeshi..........
Yace Auntyna atiti nefah😳
Tadaki qirjinsa ka'dan da dariya Tace ko a inane yanda nake cikin farin cikin nan
Wlhi rungumarka Xanyi
Tace toh sakeji dan najiki da yawa karna shiga wani hali in 'dauka budurwata CE
Ta sake shi da harararsa Tace xamfah jimaka
Yace idan kika jimin sai kiyi jinyata
Tata6e fuska Tace yunwa nakeji Qanina
Yace idan kikamin kuka xaki jefani atashin hankali
pls👏🏻 'dan rage ragwa6ar ka'dan👌🏻
Ya fa'da da ha'de hannunsa biyu alamar roqo da kuma rage mata ido 'daya
Tayi Murmushi Tace kai👈🏻 xaka fara kashemin jiki ko
Yayi Murmushi da bu'de mata mota yana cewa abinda ya dace ne my Aunty
Tashiga tana fa'din xanko hukuntaka
Ya tada motan yana cewa ba damuwa ai indai hukuncinki ne nafi kowa buqatarsa
Tace kaji dani pls
Yace ina ji dake Auntyna.
Ga wani dambun nama nan da mum tabani ha'de da cake kamar nasani nafitoh da drink
'daya
Tace yauwa Qanina...
Yanxu can muka nufah ko
Yace eh Kanon dabo timbin giwa ba......
Ta kalleshi da Murmushi tanajin da'di Tace wannan motar fah
Yace Kinsan jirgi nabiyo. Yanxu kuma nace Amar yaban motarsa kawai
Dad Yace na'dau 'daya daga cikin tashi
Tace lallekam motar tayi kyau.....
Ya katseta da fa'din karkisa na riqe fah
Tace ni bance bah
Yace watoh har sake baki kikayi kika qara kyau acanko
Tace toh yaxanyi dakai kaifa kabini qardin gwiwar hakan.....

Dan Allah Auntyna kinutsu kigayamin komai cikin nutsuwarki.


Ba haka kace ba.
Ta qarashe da kallansa tana dariya
Yabita da kallan jin da'di

Yace kin manta da kuka kike cemin dan Allah kaxo ka'daukeni Wlhi kasheni xaiyi dan
Allah Ni dai kaxo kawai ka 'daukeni.....
Ya qarashe da kwaikwayan muryanta
Ta kallesa ka'dan suka sheqe da dariya a lokaci 'daya☝🏻

Dai-dai nan suka wucce inda Su junior RAMADAN suke

Innalillahi'wa'inna'ilaihirraji'un
Shine abinda junior RAMADAN yafurta hannunsa dafe da qirjinsa
Nishi yake sama sama can jadawo normal 'dinsa cikin wani hali Yace bala'i......
Isma'il Yace karo na farko kenan da wata yarinya taburkitaka arayuwarka
Yace tayi tayi tayi... Ta ha'du. Kuma tayimin
Kamar yanda kifiya take xuwa da gudu take cakar mutum wlhi haka naji maseefar sonta
ya caki xuciyata.
Isma'il Yace ai kashiga kawai. Naga kamar bata da matsala.....

Cikin tsawa junior ya katseshi da fa'din akwai matsala


Yace wacce iri oga
Yace na hango soyayyarta da qaunarta acikin idan 'dan uwana
Da alama itama tana ciki
Allah na roqeka dan San da kakema shugaban halitta tsaftatacce kayayemin abin da
naji araina yanxu. Karka barni nafa'da *MASEEFAR SOO* kamar yanda XARAH tafa'da ta
aiwatar da qurorinta

AmEEn Amiien my RAMADAN😭

By Hajju
[20/03, 17:09] 80k: [9:09PM, 09/12/2016] Rahamat Nalele 👯: 👯👯👯👯
*SAMAREEN*
*👯BANAH*
👯👯👯👯
*👯TASU SALAN SOYAYYAR*👯

*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*

*Bismillahir-*
*rahmanurrahim*

*PART 88*

KHAMIS Yace da gaske Yace Sa wasa. Am inajij bacci sai gobe


Ya kashe wayan.

SAILUBAH mah da tayi wanka kiran XEE tayi Tace shegiya ta KHAMIS kina cikin
kwanciyar hankali kin cafke yaro kin hanashi saqat😀
XEE da take kwance kanta na mata ciwo dan sun sami sa6ani KHAMIS jiya shine har
yau abin yake damun xuciyarta.
Ai tuni Tatashi xuciyarta cike da San jin qawartata Tace haba Qawa me yayi xafi
xaki tadamin hankali haka
Kinsan Allah gobe nake cewa Xan biyo RAMADAN
SAILUBAH tayi dariya Tace basai kin biyo shi ba. Dan yanxu haka ina gida
XEE tawaro ido😳 kana kuma tayi dariya😀 Tace anyi 'Yar iska anan. wannan ai story
ne
Cikin San tabbatar mata SAILUBAH tagyara kwanciya Tace Wlhi da gaske
XEE Tace kin rantse fah😳
Kar kisa inxo yanxu dan tabbatarwa
Tace Allah ya kaimu gobe kixo kisha mamaki Amma yanxu ko kinxu a gajiye nake
XEE Tace ai ba'a qarya kusa da gida. Bani labari pls
SAILUBAH tayi dariya Tace Allah sai mun ha'du gobe
Kinga bacci nake ji......
Ta katse wayan da dariya
Tagyara kwanciyarta
Sai kuma tafara kiran RAMADAN
Yace yane my Aunty
Tace lau kaci abinci Yace eh
Tace tsakani da Allah
Yayi Murmushi Yace Abba yayi fa'da ko
Tace hmmm kadai bari Ashe maxa ma sun'iya yanko qarya
Yace Sosai mah
Ban labari plx
Tace bacci fah nakeji
Yace nasani pls bani ka'dan👌🏻 mana my Aunty
Tayi Murmushi da kwashe yanda sukayi ta gayamai
Yace tab yanxu waxaki fidda
Tace ina xan sani. Amma ai Kasan baxan rasa bah
Yayi Murmushi Yace Hakka ne. Musamman idan na tayaki xa6e
Tace hmm pls karka dawomin da halin ka fah
Yace Auntyna kenan. Karki damu da wannan kinji
Tace yauwa 'dan Qanina kaci abinci pls
Yace Allah naci
Tace toh gudnyt
Tace Yah nyt my Aunty......

Haka sukayi baccinsu cikin kwaciyar hankali


Xuciyoyinsu cike da farin ciki

Washe gariko a Abujah junior ne ya fitoh cikin shiri Yace toh Dad ni natafi
Kano.....
Alhaji Aminu Yace katenaken karkaje
Yace Wlhi Dad ba abinda xai hanani tafiyar nan sai mutuwa.
Alhaji Aminu yayi shuru cikin wani hali
Ganin haka junior yayi Murmushi Yace Nagode da ilimin da kabani sasai kuma yanxu na
canja shawara xanci gaba da kiranka Dad 'dina dan soyayyata da nake hangowa a
kwayar idanka.....

Yanxu sauramin sati uku hutuna ya qare. Xan qarasa shi acan. daga nan xan wucce
skull akwai Wasu ku'dade a hannuna.
Na barka lafiya my Dad

Yana fa'din haka ya ficce daga falan


Wani mashin 'dinsa yagani roba-roba wanda yake matuqar yimasa kyau idan ya haushi
Shegen mashinne dan ya ha'du
Arayuqar junior Sam bai damu dasan hawa mota bah yafisan 'dalewa mashin 'dinsa.
Amma yanxu ya xaiyi dole ya hau mota dan tarkacan kayansa

Hakan ya tada motarsa tagani tafa'da ya bar harabar gidan yana yimata kallan qarshe
dan yasa aransa baxai qara dawowa qaxamin gida irin wannan ba
Xan nemi nashi na kansa
( RAMADAN junior kenan. Idanshi ya rigada ya bu'de da lera shiyasa Sam bai maida
Komai komai ba. )
Haka Yana motar nan wutta yana san isa cikin sauri

Qarfe 1:30pm na rana SAILUBAH ce me cin abinci cikin nutsuwa saiga XEE
Tace 'Yar Uwa ya haka
SAILUBAH Tace xauna kisha labari
Aiko XEE tabaje tana fuskantarta
SAILUBAH takwashe Komai ta gayama XEEE
Taqara dacewa naga maseefa ganin idona.
Kan yarinya nagani ancire mata fah😳
XEE ta doka salati Tace Allah ne ya temakeki daya cinye mana ke😟
Tace kedai bari. Aini yanxu ni da alhazawan garin Abujah sai ido
XEE tayi dariya 😀 Tace naso ganin idanki lokacin da kika gano Gaskiyar shi Waye
Tace ai kika ganni alokacin tausayina xakiji
Tace hmm naji SAILUBAH dan Allah ya ku6utar dake hankali ya kwanta ta 6angaranki

Kishi ne yake damuna SAILUBAH yaxanyi da KHAMIS


Quruciya na damin shi

😂😂😂😂
Me SAILUBAH xatayi imba dariya Tace ke tsinannan kishinki baxai barki kixauna
lafiya ba
KHAMIS ko idansu ya da'de da bu'dewa akan mata
Kigafah yanda matan suke binsu suke sharesu
Sannan kice baxai ta6aki ba baxai kuma ta6a wata ba.

XEE tajah numfashi Tace Kinsan abinda yafaru ne jiya


SAILUBAH Tace saikin fa'da
Tace ganinsa nayi da wata budurwarshi alayinsu Saudat
Ban lura ba da Farko sanda naga motarshi
Na qurama matar ido ina naxarinta
Ashe Xanyi mummunan gani
Dan kamashi nayi yana kissing 'din buduwar tashi a motar.
Kinsan ni da kishi nan take ko hankalina ya tashi. Narasa ma me xan musu
Sai kawai na wuccesu nashige gidan Saudat
Ashe yaga wuccewar tawa
Dan haka bansan yanda akayi ba
Ina xama sai gashi ya shigo
Hankalinsa a 'dan tashe yana wani Sosa qeya
Yace am so sorry my.....
Nayi saurin katseshi da fa'din. Karma ka yaudari kanka dan Wlhi ba saurararka Xanyi
ba....
Kamar xaiyi kuka yafara cewa na rantse da Allah sharrin she'dan ban ta6a kissing
'dinta ba
Nayi banxa dashi dan gani nayi yana san raina min hankali

Ya kalli Saudat dake tafitoh daga betroom ya durqusa a gabanta yace dan Allah dan
Annabi Aunty ki temaken kibata hakuri wlhi sharrin she'dan kuma wlhi banxan qara ba
Saudat tace ni basan kan xancan ba faroshi daga Farko
Kamar xai gaya mata sai kuma Yace hmm ina San im mayar da ita gidane kuma taqi
Tace toh kabarta man
Bayan yanxu taxo
Xaiyi magana....
Ta ta katseshi da fa'din kamin rai KHAMIS kabarta ina cikin wani hali Wlhi. Shawara
nake nema kaga ba SAILUBAH
Ya kallan na gallamai harara
Cikin tsoro Yace in jiraki
Na bishi da mugun kallo da cewa Wlhi baxan bika bah. Katafi kawai idan nadawo xan
nemeka
Daqar ya tashi ya tafi

Wlhi tun jiya haryau naqi saura ransa


Da xaran nagansa sai inji raina ya qara min xafi dashi
Sam narasa nutsuwa kwatakwata
Dan daurewa kawai nakeyi idan yakira nake qin 'dauka
Plx ya xanyi dan Allah

Wlhi ji nake kamar in sami yarinyar inja mata kunne akansa. Ke koma inci ubanta
inhuta

SAILUBAH tayi dariya har sanda XEE ta qulu Tace Kinsan me xakiyi yanxu kisami
nutsuwa.
Cikin 6acin rai Tace dana sani koji xakiyi ne
Sarai SAILUBAH tasan ta qulu dan haka Tace toh kiyi hakuri naga ranki ya 6aci

Abu 'daya xakiyi kisaman muku nutsuwa da tabbatacciyar rayuwa

Shine Karki saurareshi yanxu.


Dan natabbata damuwar da yake ciki tafi taki

KHAMIS yana maseefar sonki


Kece xaki juyashi yanda kikeso idan kinso
Naji da'din yanda kika nunamai fushinki gaba baxai qaraba
Inko xai qara baxaiyi kusa da inda kike ba.
Ki shareshi na tsawan sati 'daya na tabbata lokacin yagama gasuwa
Kin nemamma kanki mafuta mutunci dan xaiji shakkar qara aikatawa ko abayan idan
nakine. Dan gani xaiyi kamar xaki gansa

XEE tajah numfashi Tace gaskiya baxan iya shareshi na tsawan sati 'daya ba. Gaskiya
yayi yawa
SAILUBAH tajah tsaki Tace toh ai shikenan kije kiyi abinda yadace miki
Dan gaskiya shawarar daxan iya baki kenan......
Kan XEE tayi magana wayarta ta'dau ruri
Tana dubawa taga KHAMIS 'din ne
Tayi shuru tana naxari
SAILUBAH Tace ki'dauka kawai horan da kika masa jiyama ya isa...
Cikin sanyi ko ta'dauka. SAILUBAH taji kamar tashaqeta dan gatse tamata Amma sai
ta'dauka.

Cikin sauri Yace Wlhi da baki 'dauka ba dasai dai kijini a gadan asibiti
Tace naji da Allah miye Yace kiyi hakuri Wlhi baxan qara ba
Tace toh naji
Yace inxo in ganki yanxu
Tace aa
Yace dan Allah
Tace aa
Yace xan miki kuka fah Tace toh ina gidansu SAILUBAH
Yace toh ganinan
Tace ka nutsu kayi breakfast da wanka fah
Yace kamar Kinsan banyi ko 'daya daga ciki ba
Tace toh kayi pls
Yace angama my Luv I Luv u
Tace me 2
Suka ajiye waya.....
XEE tabi wayan da kallo tana raya Gaskiya so maseefa ne
SAILUBAH Tace kin samu nutsuwa ko
Tace Sosai mah.

Agidansu RAMADAN ko Dad 'dinsa ne ya sami momy cikin farin ciki yake CE mata Yayah
Jibiril ne yakirani yanxu wai 'dan namu xai kawo mana xiyara yau yana kan hanya
Momy ta waro ido Tace da gaske
Yace sharrin ku kenan wasu matan ba dama megida ya fa'di xance sai kunsashi
rantsewa
Tayi Murmushi Tace ayya kayi hakuri abinne yaban mamaki yau RAMADAN xaiga 'dan
uwansa
Yace aikuwa dai
Dan haka a shiryamai abubuwa masu da'di dan ya tabbatarmin baya wasa da cikinsa
Tace toh angama dadynsu
Yayi dariya Yace harnatashi daga Dadyn RAMADAN nakoma Dadynsu
Tace eh mana. Dan ga 'dayan yana San bayyana
Yace yama bayya
Kinsan farin cikin da nake ciki kuwa
Tace aibasai kace bah.
Dan Komai naka ya bayyana hakan
Yace bari nakira Auwal na gaya mai
Tace ya dace kam

RAMADAN ko Tambayar wani 'dan department 'dinsu yayi qarfe nawa yau suke da
lectures Yace biyu
Yace Owkie.
Hakan ne ya bashi damar sakankan cewa yaci gaba da baccinsa
Yana cikin baccinne FAWAS ya shigo 'dakin nasa ya tasheshi da cewa 'dan is ya
Abujah
RAMADAN ya tashi yana fa'din Kasan da Auntyna nadawo
FAWAS ya waro ido Yace ban gajine bah
Yace mijinne ya saketa FAWAS yace bani labari pls naji xuciyata na bugawa
RAMADAN yayi dariya Yace tadena toh dan Allah

Nan dai ya gayamai abinda yaga xai iya fa'damai


FAWAS yacika da mamaki Yace hankalinka ya kwanta
Yace Sosai mah
FAWAS ya gyara xama yace mungano San Aunty LUUVAH ne yake damunka
Yace wai sai yanxu kuka Ankare da hakan
Yace eh mana
Yace hmmmm FAWAS ina maseefar sonta Wlhi
FAWAS Yace bama saika rantse ba....
KHAMIS ne ya shigo cikin gayu yana wani murmurxa hannu alamun sanyi na damunsa duk
dako yasaka suwaita
RAMADAN Yace baka xagi sanyin da yawa bane. Shi yasa yake damunka
Yace kadai bari
Ya kadawo lafiya lau yace eh na sameku lafiya kuma
Yace aini bana lafiya sai yanxu da safennan na samu nutsuwa
FAWAS Yace ta hucce kenan
KHAMIS yayi dariya Yace ba dole ba. Dabata hucceba narantse da Allah kuka xansa
mata
RAMADAN Yace bani haske pls kun barni a duhu
Yace FAWAS ya baka bara na ganta cikin gidansu Auntynmu. Yama ka barota
FAWAS Yace xama ka ganta
Yace ban gane ba
Cikin lokaci qanqani FAWAS ya bashi haske
Yaja da baya cikin tsoro Yace wayyo Auntynmu Amma wannan akwai 'dan iska tsinanne
me fuska biyu
FAWAS Yace jeka dawo KHAMIS ya fitto yana mamaki

Amma me😳
Yana futuwa sai ganin junior RAMADAN yayi ya tsaya da mota yafitoh yana qarema
unguwar kallo
KHAMIS ya kallesa dakyau Cikin bala'in tsoro Yace RAMADAN yaushe kafitoh
Junior ya kallesa Cikin San basar da xancan nasa Yace dan Allah ina tambayar gidan
Alhaji Naziru ne
Cikin qara ru'dewa KHAMIS yajah da baya ya shige cikin gidansu SAILUBAH da gudu
yana fa'din innalillahi.....

Junior ya ta6e baki idanshi ya sauka kan wata budurwa.


Yace 'dan jini ka'dan 'yan mata
Jamila wacce yakira da 'yan mata tamai fari da ido Tace hmmm RAMADAN kenan yau kayi
ra'ayin kulanine
Yayi Murmushi Yace kiyi hakuri ba nakin bane wannan
Pls xaki iya nunamin gidansu
Tace Gaskiya kana da rainin hankali gidan nakunne ka manta gaka gashi
Junior yabi gidan da tanuna mai da kallo cikin takaicinsa
Bai qara kulata ba ya shige motarsa da juya kanta xuwa cikin gidan Yana danna
alama.....
Megadi naji ya bu'demai
Jamila tabishi da kallan mamaki da kuma sawa arai ya gama rainata

By Hajju
R🇦H🇦M🇦T
[20/03, 17:09] 80k: [11:46PM, 13/12/2016] Rahamat Nalele 👯: 👯👯👯👯
*SAMAREEN*
*👯BANAH*
👯👯👯👯
*TASU SALAN SOYAYYAR*👯
👯

*Ma Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele👯*

*PART 89*

Aiko yanayin parking saiga Dad yafito kamar ance ya fitoh


Junior yafito Cikin San qarema gidan kallo. Amma sai idanshi ya sauka akan Dady
Kallo 'daya Alhaji Naziru yayi masa ya ganeshi duk dako ba abinda ya rabashi da
senior RAMADAN
Da sauri yaje ya rungumeshi yana fa'din Allah nagode mah daka dawo min da 'dayan
'dana
Junior qara rungumeshi yayi cikin farin ciki da jin da'di. Dan kallo 'daya yayi
masa yaji qaunar tsowan aransa.....
Momy CE ta katsesu daga xancan xucinsu wajan fa'din
Toh Dadynsu ka qanqameshi ka hanani ganinsa
Jin haka yasasu raba jikinsu da juna Suna Murmushi
Kama hannunshi tayi sukayi falo
Sanda tatabbatar ya xauna tace nayi farin ciki Sosai da ganinka 'dana
Yace nagode Momy nine nake farin Cikin kasan cewata daku Gaskiya Naji da'din hakan
Dadyna
Ya qare xancan da kallan Dady
Sai Dady yayi Murmushi ya xauna kusa dashi Yace Allah yaci gaba da albarkar
rayuwarku
Yace AmEEn.......
Khairat ce tashigo falan tana fa'din Dady kaga ankwan bikin Qawata Amina
Ya kama hannunta Yace ga 'dayan yayanki ya dawo
Ta kalli junior tace Ya RAMADAN ne fah Dady
Dadyn yayi Murmushi Yace aa wannan 'dayan ne
Ta qurama mishi ido sai tayi Murmushi Tace Wlhi Ya RAMADAN ne😀
Momy Tace shegen musu yayi miki yawa jeki kira RAMADAN 'din a 'dakinsa
Da mamaki Khairat tanufu shashin RAMADAN tana shiga sai taga RAMADAN da
FAWAS.......
Tace 😳 lah lah lah
FAWAS Yace lpy qanwata
Tace Ya RAMADAN yaxama biyu
FAWAS Yace kamar ya fah
Tace gawani anan gawani acan falansu Dady
RAMADAN yaji gabansa ya fa'di Yace ke me kike nuqunuqun cewa
Tace toh Momy na kiranka
Da sauri ya tashi yabi bayanta har xuwa falan..........

Yana ido biyu da junior gabansa ya fa'da cikin wani yanayi na mamaki da Al'ajabi ya
nuna junior da hannu Yace innalillahi
Dady yatashi yaxo gareshi ya kama hannunshi ya xaunar dashi Yace ga 'dan uwanka
RAMADAN
Senior ya kasa 'dauke idanshi akansa
Yace ko bakace bah Dady kallan dana masa naji gabana ya fa'da tabbas wannan 'dan
uwana ne
Dady Yace haka abin yake Ku 'yan biyune
Ahankali RAMADAN yakai hannunsa jikin junior ya ta6a kafa'darsa.....
Momy da Dady suka fashe da dariya. Junior yayi Murmushi Yace kanutsu brother nine
dai 'dan uwanka
Momy Tace kai shi yayi wanka anshirya mishi abinci
Senior RAMADAN Yace toh Amma..... sai kuma yayi shuru
Suka tashi atare senior sai kallanshi yakeyi. Candai ya kasa jurewa sai kawai ya
ware hannunshi alamar ya rungumeshi
Aiko nan take junior ya rungumeshi Yace I miss u my brother
Senior Yace miss 2 den I Luv u
Me 2 junior Yace
Momy da Dady da suke bakin 'kofah suke kallansu sai xuciyoyinsu suka cika da
tausayinsu musamman ma Dady

FAWAS sai ganinsu kawai yayi


Abinda yasa yagane senior RAMADAN abu 'daya ne
Shine kayansa
Yace FAWAS ga 'dan uwana yaxo garemu
FAWAS Yace kut😳 wannan naganshi ahanya aisai dai inta mishi xubah. Dan 'dauka
xanyi Kaine
RAMADAN Yace mu 'yan biyu ne
FAWAS Yace Waye babba acikinku
Senior ya kalli junior Yace koka sani
Yace Sosai mah in gaya mai ne
Yace ya kamata
Yace toh Kaine Babban nine qaramin
Senior yayi dariya Yace aha Naji da'din hakan Sosai. Kaga idan kamin lefi xan
hukuntaka da tushe
Yace bama xanyi ba bare ka hukuntani
Yace ga toilet shige kayi wanka dan dama ban da'de da tara ruwa ba
Yace Nagode brother
Senior RAMADAN Yace karka sake
Junior yayi Murmushi Yace wai godiyar
Yace eh
Yace toh brother
Yana fa'din hakan ya shige toilet 'din
FAWAS ya dafah RAMADAN Yace abin sha'awa dama nine nake da qani haka
Yace xaka samu
Yace kai haba Saidai 'dana Momy ai ta tsufah kaifah 'dan iska ne
RAMADAN Yace Naji qaunarshi Sosai Cikin raina
FAWAS Yace aidole ne
Amma meyasa tunta muke dakai baka ta6a bamu labarinsa bah
RAMADAN yayi Murmushi Yace toh Amin afuwa pls. dan naga gaya muku bashi da amfanine
tunda baya tare damu......

KHAMIS ko yana shiga gidansu SAILUBAH jingina yayi da bango yanata nanata
inna'lillahi
Ya 'dauki lokaci kafin ya leqo.....
Baiga kowa bah. Dan lokacin har junior ya shige gidansu Yayansa RAMADAN
Ganin hakan KHAMIS yayi tunanin kodai idanshine ya nuna mai haka
Ko kuma aljani ya gani ne
Haka dai ya dinga tsaqar xuci har ya kai falansu SAILUBAH
Anan yaga tauraruwarsa XEE
Yace Barka da ranah Aunty LUUVAH
Tace barka KHAMIS nasa meku lafiya
Yace lafiya lau
Tace sai kawai kaganni.....
Yace eh Wlhi ya abin yake
SAILUBAH takama baki Tace ni dana Aure 'dan shan jini me kisa kuma 'dan luwa'du
Yace dama fah ni ban wani yarda dashi bah
Tace hmm kaidai bari kawai
Yace nabari tunda bai ta6a mana lafiyarki ba. Dan da yayi gangancin yin haka da sai
yayi tuntu6e da Babban maseefar da baxata barshi ba har qarshen rayuwarsa
SAILUBAH Tatashi tana Murmushi Tace hmm kunaji dani qannena
Yace Sosai my Aunty.
Ta qarayin Murmushi tanufi 'dakin Kakah tana fa'din kuji da'dinku masoya

Duk Murmushi sukayi


KHAMIS na ganin tashige 'dakin Kakah yayi saurin durqusawa agaban XEE idan shi
cikin nata Yace kiqara yafemin my Luv dan Allah
Tace nace ya wucce ko.
Yajah numfashi Yace Nagode my wife insha Allah baxan qara bah
Tace kama qara bani ba kai
Yace toh ya xakiyi da Sonah
Tace saidai san nakan ya kasheni. Tafa'da da wurga mishi harara
Yayi Murmushi Yace kika mutu ainima binki Xanyi
Taqara harararsa da cewa bawani nan
Kama huta. saikaci gaba daga inda ka tsaya
Yace Wlhi my Luv na rasaki binki xanyi ina miki wani so Wanda yafi qarfin akirashi
da MASEEFAR SOO
Tace toh naji gayamin
Yace mefah
Tace gayamin 'yan matanka nawa kuma bayan ni wacece kakeji aranka
Qura mata ido yayi kafin yayi Murmushi dan ya hango kishin natane yau yatashi. Abin
takaicin wai dan tagirmeshi shine take neman mishi wayo
Ya qarayin Murmushi aqaro nabiyu
Yace ni bani da 'yan mata yanxu dan tunda nasameki kika shafe Komai na jikin wata
bana ganin kyansu sai naki bana jinsu sai jinki bana ganinsu sai ganinki
Tace hmmm toh ita wacce nagunku fah
Yace pls my Luv ki barni haka dan Allah mana
Tunda kika ganmu naji na tsaneta Sam. Kuma nagaya mata bani ba ita
Xatayi magana yayi saurin rufe bakinta da hannunshi Yace sanyi nakeji my Luv dama
mun xama masoyan gaskiyan inji 'dumin ko nasamu nutsuwa. Yafa'da da janye hannunsa
yana jifanta da wani irin kallo
Aiko nan take jikinta ya mutu dan kallan daya aika mata dashi
Tace hmmm
Yasan dama hmm 'din xatace dan haka ya tashi yana cewa yau kin hanani xuwa skull.
Tace ni.
Yace eh mana. Dan ko naje ba abinda xan 'dauka a kwakwal wata
Tayi Murmushi Tace gobe saimuje tare
Yace tarayo miki kenan
Tace eh
Yace hmm in xaki tsaya kiyi karatu kitsaya kiyi inba haka ba Wlhi na mallakeki ba
qaramin mamaki xan baki ba
Tace ko
Yace Sa wasa kiganshi gabanki
Tace Allah ya kaimu lokacin Yace AmEEn my Luv

Ni xan tafi sai Allah ya kaimu anjima ko Auntyna


Tace hmm saura ka fara xuwa gunta......
Yayi Murmushi da ficcewa daga falan yana cewa nidai bance ba kuma ba ruwana.....

'Dankin RAMADAN ya koma


Yana shiga yaga RAMADAN junior da senior da FAWAS
Junior yana yana canjah Kaya dan har Dady ya shigomai da kayansa
Ganin yanda ya qame shi yasa RAMADAN senior ya dafa kafa'dar shi Yace 'dan Uwa nane
mu 'yan biyu ne.
KHAMIS Yace bar fa'damin dan Allah
Tunanina nayi gamo ne😳
RAMADAN yayi dariya yana qara mishi haske akan lamarin
Nan hankalin KHAMIS ya kwanta yace Koda Naji. Nayi farin cikin kasan cewarshi
garemu dafatan mun xama 'yan uwa
Junior yayi Murmushi Yace Sosai mah
Yace amma kamanninku yayi yawa. Bafah Wanda xai gareku
Junior qara kallansa yayi Yace xaku dinga ganemu mana.
FAWAS Yace ta ina Komai naku 'daya
Yaqara yin murmushi yayi Yace nan gaba ka'dan xakuce na gaya muku
KHAMIS Yace toh kai me sunanka
Yace RAMADAN.....
Suka kallesa dukkansu har senior...
FAWAS Yace RAMADAN kuma
Har sunan naku 'dayane
Yace eh kai
Sai dai shi Senior ne nikuma Junior
KHAMIS Yace Yauwa gwara daka babbance mana
FAWAS ya tashi yana fa'din bara inje office 'din Dady na dawo
KHAMIS Yace nima Momy ta ha'dani da wani aiki wai inje in gaida wata yarinyar
qawarta Ameera batajin da'di an sallamora daga asibiti. koni ina ruwana dasai naje
gaisheta oho
Senior yayi Murmushi Yace kaje dai kaga matar da sukesan baka
KHAMIS yawaro ido 😳 cikin tsoro Yace what
FAWAS ya shege da dariya Yace wai kai nan baka gane manufar xuwan naka ba.
Yace Wlhi ban gano ba😳
Junior yayi Murmushi Yace ya toh xakayi da Aunty XEE
Duk suka kalleshi atare sukace kasanta ne
Yace na santa mana sanadinku
Suka cika da mamaki dan basusan yasan rahotan kowa a cikinsu ba
KHAMIS Yace na rantse da Allah akarabani da Aunty XEE mutuwa Xanyi
Bansan yaushe Santa yayimin mugun kamu bah
Senior Yace kata addu'a ba abinda xai faru
FAWAS Yace hmm Allah yasa
KHAMIS Yace kai barama naje yanxu dan tabbatar da maganarku

Atare FAWAS da KHAMIS suka fitta

Senior RAMADAN ya xauna daf da 'dan uwan nasa Yace xanso kaban labarinka
Junior yayi Murmushi Yace ahannun Dady Jibiril nataso
Saidai duk Wasu abubuwana a waje nake yinsu
Senior Yace kana nufin Kaine 'dan uwan da momyna take gayamin yana wajan Dady
Jibiril
Junior ya gya'da mishi kai
Yace watoh 'dan Uwa akwai cakwakiya acikin tarihin rayuwarsu
Xakaji Komai Amma lefin nan bara naci abinci muyi Sallah idan na hutta na baka
labari ko da dare ne
Senior Yace Owkie

Suna xaune kan dining Suna cin abinci Amma banda Senior RAMADAN
Dan danne dannansa kawai yakeyi awaya
Junior ya kalli kwayar idan Dady Yace ba da'dewa Xanyi ba.
Kwata kwata sati uku ne ya ragemin in koma skull
Senior RAMADAN Yace nayi tunanin kadawo garenine gabaki 'daya
Yace eh haka ne
Dan nabar hannun Dady Jibiril kenan ko Baku
Dady ya ajiye cokalin hannunsa Yace da gaske kakeyi
Yace gaskiyar kenan dad
Tunda nagane akwai wani abu aqasa Wanda kuka da'de da 6oyewa shikenan fah naji
banisan qara xama kusa dashi
Cikin sanyi Dady ya kalli Momy alamar ya shiga damuwa
Daidai nan 'din junior ya tashi yana yana goge baki da tishu ya ficce daga falan
xuwa part 'din senior RAMADAN

Momy Tace akwai matsala


Dady Yace damuwata kaddai ya gano Komai
Senior RAMADAN Yace Dad kaban haske bai kamata ka6oyemin abubuwa haka ba
Ace inada 'dan Uwa Amma sai yanxu naganshi.
Me yake faruwa ne
Dady yajah numfashi Yace kayi hakuri my son banyi maka hakan daniya bah
Tashi RAMADAN yayi ya bar falan xuwa ga Qanin nasa
Shida da Momy suka bishi da kallo

Momy Tace lokaci yayi daxaku fayyace musu Komai dansu fuskanci rayuwa
Dady ya kalli Momy Yace Wlhi yanda nake san yarannan ko 'ya'yana bana jinsu kamarsu
Momy tayi Murmushi Sam mijin nata bai iya 6oye gaskiyarsa ba
Shiyasa take qara sanshi
Idan abu ya kasance gaskiyar shine baya damuwa da ranta ya sosu ko karya sosu fa'da
mata kawai xaiyi
Tace nima ina matuqar sansu Allah ya dubesu ya rayasu
Yace AmEEn

Senior Yace pls 'dan uwana gaya min Komai


Junior ya tashi ya bashi diarys 'dinnan biyu Yace ka karanta nidai hutu nake nema
brother
Da sauri senior ya kar6a yana cewa tnx.....

Sosai junior yake bacci hankali kwance yayinda senior yagama karance diarys 'din
nan tsaf
Hawaye ne kawai yake sauka afuskarshi
Na Farko abinda ya sashi kuka na mutuwar iyayan nasu dan yasan da mahaifinsu yana
nan dole ya bayyana garesu
Toh ya akayi ya mutu kasheshi akayi ko haka kawai ya mutu
Tabbas xaiso yaji wannan

Na biyu kuma yanda Dadyn shi Alhaji Naziru yanunamai qauna fiye da 'ya'yansa
Baya ha'da soyayyar da yake masa da kowa agidan
Tabbas yanuna mishi qauna ta qarshe
Yana nuna mishi SOYAYYAR DA BATA DA QARSHE 😀

Ya maida kallansa ga junior da yake baccinsa hankali kwance.


Sai yaji wata masifaffiyar qaunarsa takamashi
Nan yaci gaba da kukan nasa Sosai.

Awannan yanayin ne junior ya tashi ya gansa


Ya kalli agogo yaga kusan shidda da rabi Yace Ya Allah banyi sallar La'asar ba
Senior yaqi kulashi
Junior yayi Murmushi ya matso kusa dashi
Yace yane brother
Kuka haka
Kamar wanda xai rasa dukkanin farin cikinsa
Kar damu in haka ne kana dani
Ni kadai na isheka
Hmmm nasan xaka fini shiga Baqin ciki idan ka karanta
Soboda koda wasa Dady bai ta6a nuna maka cewa bashine ya haifeka ba.
Saidai nafika shiga baqin ciki ayanxu dan nagano na rayune ahannun Wanda ya
kashemin mahaifina
Senior ya kallesa da sauri Yace katabbatar Dady Jibiril ne ya kashe mahaifinmu
Yace ko shakka babu dan bashi da imani
Na sanshi fiye da tunanin me tunani
Allah ya jarrabeshi da sona ne danya nuna mishi qarshansa
Karka damu brother xansan yanda xanyi dashi

Senior yayi saurin cewa aa banasan kayi yunqurin yin Komai idan na isa dakai

Junior yayi murmushi Yace duk abinda kasani Xanyi


haka dukkan abinda ka hanani xanqi yinshi
Yace Yauwa 'dan uwana naji da'din wannan furucin naka
Yace kai ka'dai nake dashi in banyima ladabi ba. baxan ta6a yafema kaina ba.
RAMADAN ya rungumeshi Yace kasoni pls inajin maseefar sanka araina
Junior yayi Murmushi hawaye yaxubo mishi Yace nasoka tun kan ka ganni.....

(Wato shidai "dan uwa da'dine dashi)


bayan sunsami nutsuwa
Toilet senior yashiga yana cewa ai nima banyi sallar ba. Dan haka saina rigaka
Alwala
Junior yayi Murmushi Yace idan kada'de Saidai kasameni akan sallaya dan swn yanxu
in rigaka......

Bai qarasa furucin nasa ba tashigo kamar an jefuta


SAILUBAH kenan

Junior yayi mata kallo 'daya xuciyarsa na bugawa fat fat fat
Ai bai ankareba yajita kusa dashi. Qamshinta ya bigeshi ya lumshe ido cikin basarwa
Tabishi da kallan shagwa6a ta kama hannunsa Tace Abban nan nawa kamar mai aljanu
kaga yacanja tsarin nasa yanxu wai wata biyu yaban nafito da Wanda nake so. Tunda
wancan bai 'doramin idda ba.
Nufinshi yajanye wata takwas 'din da Yace kenan
Wai inda nafitoh da Wanda nakeso hankalinshi xaifi kwanciya Koda baxa'ayi bikin nan
kusa bah
Pls ka temaken Qanina ya xanyi.
Taqarashe kamar xatayi kuka

Yanda take mishi maganar ba qaramin hargitsa mai kwanya takeyi ba


Dan haka ya xare hannunshi daga nata ya tashi
Tace kaji dani mana
Cikin rashin kunya da raini ya watsa mata harara Yace Karki qara ta6amin hannu
malama
Kantayi magana senior ya fitoh daga toilet.
Yace Auntyna😁
Tawaro ido 😳 Tace me nake gani
RAMADAN Yace 'dan uwana ne. Mu 'yan biyu ne. 'Daxu yaxo

Tace kut😳
Amma shine Komai naku 'daya
Xama yayi kusa da ita lokacin junior ya shige toilet

Yace kema kin tabbatar ba abinda ya rabamu ko.


Tace eh
Amma wannan bashi da kunya
Yace me yayi miki
Tace sanda nagama mai xuba yawani yimin rashin kunya
RAMADAN yayi Murmushi Yace toh kiyi hakuri
Tace kai dashi Waye Babba Yace nine
Tace toh kaja mishi kunne ni Auntynka CE
Yace toh my Aunty
Tace naga xakayi Sallah bara inje. In ka idar kanemeni ko awaya ne
Yace angama my Auty
Har xata tashi sai kuma taxauna Tace toh meyasa baka ta6a gayamin cewa Ku 'yan
biyu bane
Yace kiyi hakuri dama inasan yimiki baxata ne
Kamar yau da kika gansa kika xata nine
Ta 6ata rai Tace karka sake
Yace shi ka'daine nawa kinga sakewa bada niba...

Tace Yauwa baka gayama momy tare muka dawo bane


Yace eh
Tace kamar nasani nafara xuwa gareta anan naga Dady mah
Ta kallan da mamaki da San jin ya taganni
Shine nake gaya mata Komai
Dady Yace aiya mantane bai gaya mata ba Amma sunyi xancan da Abbana da safe.
Yayi min Nasiha Sosai
RAMADAN Yayi Murmushi Cikin wani yanayi ya qare mata kallo Yace kinyi kyau Auntyna
Takalli kanta. Wata rigace dogowa tasa sai qaramin gyane data yane kanta
Tace banyi fah wankan yamma bafah.
Yace aiko bakiyi wanka ba kyau kike

Xatayi magana junior ya fitto bai kallesu ba ya shinfi'da sallaya zai hauyin Sallah
senior Tace am 'dan uwa gafah Auntyna ta Kaina inaji da ita over kaso pls dan zanji
da'din hakan....
Cikin maseefa SAILUBAH Tace karma yasoni mana

Junior ya kalleta araini Yace gaskiya brother na rainata. Ma'ana baxan sota ba
Dan banga abin San bah
Cikin sauri senior RAMADAN Yace bafah wancan san ba.
Junior yayi Murmushi Yace ai in wancanne tayimin yarinya
Ina nufin baxan sota bane kwata kwata dan bakai nabata kowane irin matsayi na so
ba......
Ya qarashe da tada abbara cikin halin ko in kula.
Kut😳 SAILUBAH Tace ta kalli senior. Yayi saurin marairaice murya cikin kunya da
nadamar gabatar da ita gareshi
Yace am sorry my Aunty karkiji Komai aranki dan furucinsa Wlhi qarya yakeyi ke abar
San kowa ne
Tace Amma wannan akwai 'dan iska mara mutunci shege
Nixai kalla Yace baiga abin so ba
Ni sa'arsace
Shuru senior ya mata dan yasan ta shaqa kuma baisan me xai kuma CE mata bah
Itama shurun tayi tana jiran ya idar ta tsefeshi tamkar senior yasan me take saqawa
saiya kama hannuta Yace kanya idar xo in nuna miki wani abu da Dady ya siyamin
Batayi musu ba tabishi har harabar gidan
Yace am sorry my aunty Ki yafe mishi banasan tashin hankalinki
Xan mishi magana Sosai akanki
Yasan girmanki daatsayinki
Tace dama wayo kamin dankar in tsefeshi
Yace aa ni na'isa in miki wayo. Fatana dai Kiyi hakuri dan Allah
Tace toh naji
Wlhi saina mishi rashin mutunci baxan hakura ba
Dafe kai RAMADAN yayi. Yayi shuru dan ya hango rashin hakurin nata axahiri

Ita ko ganin shurun da yayi yasata cemai


Meya samu idanka kamar kayi kuka. Tun 'daxo nakesan tambatarka.
Tafa'da dasan kawar da damuwar da tagani a fuskarsa
Yace kuka nayi Auntyna
Tace waya samin kai
Yace nayine dan ganin 'dan uwannan nawa
SAILUBAH tata6e baki da gallamai harara Tace hmm toh karka sake dan ba irinsu
akeyima kuka ba......
Kai bakaga idanshi tsaf na marasa kunya bane da tarbi.......
Da sauri senior ya tufe mata baki Yace kibar shi haka mana Aunty baxai qara yimiki
rashin kunya ba promise
Tace hmm imma xaiyi ina daidai dashi
Nan dai RAMADAN ya rakata gida yana lallashinta ya dawo

Sanda yayi Sallah ya fuskanci junior Yace 'dan Uwa ka....


Katseshi junior yayi Yace baxan qara yimata Komai ba...
Senior yayi Murmushi Yace Yauwa 'dan Uwa ka lura pls
Yace karka damu......

Wannan dare Sam RAMADAN bai bar qanin nasa ba yana tare dashi yana nuna mishi
tsantsar qauna
FAWAS ko sha'awa suka dinga bashi

KHAMIS ko damuwa da tashin hankaline yayi mishi yawa dan ya tabbatar da xancan
senior RAMADAN akan Ameeran da Momyn shi Tace yaje dubata
Shegiyar yarinya qiri qiri tafitoh tace tana sanshi

Yanxu haka bayan Isha'ine


xaune yake a 'dakinsa sai saqa yake yana kwancewa
Shidai Aunty XEE ce aransa ba wata mace Sam agabansa........
Momy da Dadyn shi suka shigo 'dakin
Aiko ya 'daure fuska
Dady Yace me yake damunka
Yace haba Dad meyasa mum xatayi min haka
Ni fah nayi qarami a Aure
Yace ko
Yace Wlhi
Yace toh saurareni dakyau kaji Wlhi Aure xan maka da ita Ameeran
Ko kana tunanin bansan me kakeyi bane na futan dare
Kuna yawan xuwa club Kullun dare
Me kukeyi acan iye
Hakanne yasa nagane Aure kakeso dan haka acikin satinnan xancan sadakinka gidansu
Ameeran
Ko kanaso ko baka so mutumin banxa kawai.........

Wani ihu KHAMIS ya kwalla🙆🏼 ha'de da wani tsalle ya dire agaban Dadyn nashi Yace
Dady kamin rai Wlhi bana santa.
Ina skull Dady pls karkamin haka
Dadyn yayi murmushi irin nasu na manya
Yace Wlhi baxaka jawomin abin kunya ba saina maka Aure tunda kanuna shi kakeso

Yace wayyo Dady ina da wacce nakeso Wlhi.


Momy Tace wacece ita
Da sauri Yace Aunty XEE
Momy da Dady suka waro ido😳 cikin mamaki har Suna ha'da baki wanjan cewa
Zainab....
Dan sunsanta Sosai.
Ya 'daga musu kai cikin tsoro Yace Wlhi ita kawai nakeso kuka rabani da ita mutuwa
Xanyi
Gauuuuu Momy ta falleshi da mari.....

Atarihin KHAMIS tunda yataso da wayansa bai ta6a ginin ranar da iyayan nasa suka
dakesa ba
Amma yau sanadin masoyiyarsa yasha mari agun momynsa

Ya kalli Dadyn nashi cikin sanyin yanayi.


Dadyn ya 6alla mishi harara Yace kamin magana saina qara maka wani Marin
Shashashan yaro kawai
Ina xaka kaita yarinyar data girme maka da shekaru kusan biyar ko shidda
Toh kasani ko xaka mutu baxan Aura maka ita ba
Yana fa'din hakan ya ficce daga 'dakin cikin 6acin rai
Momy Tace Wlhi idan ina raye baxaka ta6a Auranta ba. Sakarai kawai
Ina xaka kaita yaxakayi da ita kana 'dan qaraminka....

Aikan tafuta KHAMIS yasa mata kuka fa'di yake mum ina Santa Wlhi kuka rabani da
ita mutuwa Xanyi
Tace toh ka mutun mana....
Taficce
Kuka Sosai KHAMIS yasa
Toh yatake ne XEE
👯 matsala kenan👯

By Hajju
[11:52PM, 13/12/2016] Rahamat Nalele 👯: R🇦H🇦M🇦T
[20/03, 17:09] 80k: [11:03PM, 15/12/2016] Rahamat Nalele 👯: 👯👯👯👯
*SAMAREEN*
*👯BANAH*👯
*👯TASU SALAN SOYAYYAR*👯

*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*

*Bismillahir-*
*rahmanurrahim*

*PART 90*

Haka yaci kukansa ya share hawayansa


Kuma kamar ance mai karya kira 'daya daga cikin munanan nasa
Sam bai kira kowa acikinsu bah
Toh ga FAWAS ma hakan take
Dan Ashe Dadyn KHAMIS ne yasami Dadyn FAWAS Dana RAMADAN suka tattauna akan
matsalar yaran

Toh FAWAS bayan ya rabu da RAMADAN senior da junior gida ya nufu


A falo yaga iyayan nasa
Momyn shi Tace xonan FAWAS yaje cikin ladabi
Dady ya bashi wasu pix hotuna Yace kallesu dukka

Cikin sanyin yanayi FAWAS yafara duba hotunan


Kyawawan mata ne agani na fa'da Su goma cif
FAWAS Yace Dady nagama gani
Yace toh xa6i 'daya acikinsu
Da sauri FAWAS ya kalleshi dan ya gane abinda yake shirin San faruwa
Bakinsa na rawa Yace Dady ba wacce xan iya xa6a aciki
Momyn shi ta harareshi cikin 6acin rai tace kafita daga idona tunkan raina ya6aci
dakai kaxa6i 'daya acikinsu
Yace toh momy miye ma'anar hakan
Dadyn nashi ya fusata cikin tsawa yace Aure xan maka tunda kaxama 'dan iska ashe
kullun yawan xuwa club kukeyi
So kake kajawomin abin kunya agari ko
Toh baka isa ba Wlhi

Maxa xa6i 'daya acikinsu ko ranka ya 6aci


Turo baki FAWAS yayi Yace ina fah da wacce nakeso fah Dady.....
Gaskiya acikinsu ba wacce tamin. Ni HAMEEDA kawai nakeso
Cikin sanyi Dadyn nasa Yace wacece HAMEEDA
Yace a qauyan takai take ina Santa Sosai......
Cikin fusata momyn nashi Tace HAMEEDA a qauyan takai
Yace eh
Tace kana da hankali kuwa😳
FAWAS ya lalleta cikin sanyi Yace Wlhi ita nakeso kuma tama girmeni da kusan
shekara hu'du
Tana sona Sosai kamar yanda nake Santa
Dan Allah Momy Dady karkuyi yunqurin rabani da ita
Gauuuu Momy ta falleshi da mari Tace Lalle Dadynka ya shagwa6aka da yawa
Toh bari kaji kayi gaggawan cireta aranka
Dan Wlhi ba wanda xaije nema maka Aure a qauye
Shashasha mara hankaki
karasa wacce xaka nema sai 'yar qauye wacce ta girmemaka mah. Mara hankalin Yaro
kawai

Hawaye ne ya xuboma FAWAS


Ya kalli Dadyn shi yaje ya kwantar da kansa akan cinyarsa cikin muryar rauni Yace
dan Allah Dady karka bari momy ta rabani da ita
Wlhi na rasata mutuwa Xanyi
Dadyn da mamakin 'dan nasa ya hanashi motsi shafah kansa yayi Yace karabu da ita my
son
Yace ina Santa Dady
Shuru Dadyn yayi
Can Yace toh tashi kaje kayi wanka kaci abinci ka kwanta
Ya 'dago da kansa Yace toh Dady baxaka rabani da itaba ko
Yace sai nayi tunani. Yafa'da da shafa fuskarsa cikin kulawa.......
Wani dogwan tsaki Momy tajah Tace Wlhi baxaka Aureta ba.
FAWAS ya marairaice fuska Yace Dady kajita ko
Dadyn yayi Murmushi Yace jekayi abinda nace ko
Tashi FAWAS yayi yana bin Momy da kallo tana banka mishi harara
Ahaka yayi part 'dinshi
Daqar yayi wankan dan yasan Momyn tashi sarai bata fa'din abinda baya yuhuwa
Gwara dadynshi yana da 'dan sanyi

Abincinma daqar yaci


Sanda yakira HAMEEDAN tagama mai shirmen soyayyarta yana jin da'di Sannan ya sami
nutsuwarshi ka'dan😟

Senior RAMADAN ko sai kusan sha'daya yasami kiran Auntyn tasa


Lokacin junior yana waya da wata wai Shakira yanayin maganar da ita tamkar yana
mata ra'da dan sanyin murya

Senior yayi Murmushi Bayan ya fuskanci qanin nasa yayi nisa a tafiya da kalamai
Ya ta6e baki da fa'din nima bari naji da Auntyna aransa

Lokacin SAILUBAH na chat awata sabuwar wayarta da XEE tasiyo mata 'daxu

Tace yane Qanina


Yace qalau my Aunty
Da fatan ba abinda yake damunki kamar yanda nakeji araina yanxu

Tace nifa Komai damuna yakeyi


Ai kasani
Yace toh gayamin menene
Tace ya rage yawan watannin daya ban
Kana tunanin xan iya rasa damuwa ne atare dani

RAMADAN ya waro ido Yace da gaske Aunty ya rage😳


Tace da gaske mana
Yace wayyo toh yanxu ya xamuyi
Tace shine abinda ya kawoni 'daxu kenan mu tattauna
Yace toh mubarma gobe ko
Tace aidole
Yace toh kihuta my Aunty
Tace hmm kaci abinci Yace naci da 'dan uwana
Tajah tsaki Tace kace da 'dan iskannan mara kunya
Shuru RAMADAN yayi
Tace kayi shuru
Yace sai da safe Auntyna kiyi bacci me da'di da mafarkai....
Sai kuma yayi shuru
Tace da mafarkai masu da'di ko
Yace yes my Aunty bye bye. Ya kashe wayan

SAILUBAH tajah numfashi fuskarta cike da annuri ta gyara kwanciya da cigaba da chat
'dinta

RAMADAN mah gyara kwanciyarsa yayi. Yana sauraran junior Wanda har lokacin bai gama
wayan nasa bah
Can yagama ya kalli senior Yace brother dawa kayi waya
Yace Auntyna SAILUBAH
Yace naga alama kam
Senior Yace alamar me kagani Yace nalura da farin cikin da nagani a fuskarka ne
Yace Hakkane 'dan Uwa
Idan ina tare da ita ina samun kaina Cikin nutsuwata
Idan kuma ina waya da ita ina tsintar kaina cikin farin ciki
Junior ya ta6e baki Yace kana Santa kenan Yace Sosai mah.
Yace toh Allah yabarku tare😊
AmEEn Senior Yace kana ya'dora da fa'din wacece shakiran da kaketa wani amsa
wayarta kamar bakaso
Junior yayi Murmushi Yace kai brother har kariqe sunanta daga furtawa so 'daya
Senior yayi Murmushi Yace sunan nata ne so sweet
Junior Yace tnx
Sunanta kenan
Ban ta6a Santa bah
Saidai ina more rayuwa da ita Sosai
Dan tasan darajata
Karuwace ada
Amma ayanxu tawace ni 'daya
Tana xama a Dubai balarabiyace ta gaske gata 'yar babba haka
Dan ayanxu xata kai 26 years
Senior yajah numfashi Yace idan na fahimceka kana harkar xinah kenan......

Junior ya katseshi da fa'din no no no no brother.


ba Hakka bane .banayi da kowa sai da ita
Kuma ban 'dauki hakan atsayin xina bah
Tunda da ita kawai nake harka....
Senior ya katseshi da cewa xinah kake aikatawa 'dan uwana
Dan duk mutumin da xaiyi harka da mace irin yanta ma'aurata sukeyi. Batare daya
mallake ba. Ma'ana ya Aureta ba. Toh ba shakka xina yake aikatawa daga shi har ita
Barama kaji 'dan akwai xinar ido ta kallo
Akwai ta hanci ta wajan shaqar qamshi
Akwai ta baki tawajan kalamai
Xinar ido itace wacce........
junior yayi saurin katseshi da cewa karka damu brother
Nasan xakamin wa'axinnan ne dan indena toh nadena
shikenan😊

Senior yayi Murmushi Yace kamarko kasani shikenan kuwa

Da tsakar dare junior na kallan senior RAMADAN yanata Sallah


Abin yadinga bashi mamaki da sha'awa
Harya kasa hakuri Santa ya tambayeshi da safe
Yace brother
Senior Yace na'am
Yace kuma kullun kake tashi yin Sallah cikin dare
Yace eh Sosai mah
Yace Amma kana qoqari .

By Hajju
[11:05PM, 15/12/2016] Rahamat Nalele 👯: RAHAⓂ🇦T
[20/03, 17:09] 80k: [2:36PM, 17/12/2016] Rahamat Nalele 👯: 👯👯👯👯
*SAMAREEN*
*👯BANAH*👯

*TASU SALAN SOYAYYAR*👯

*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*👯

*Bismillahir-rahmanurrahim*

*PART 92*👯
Yafara tunanin ta inda xai lallasheta
Aiko dabara tafa'do masa
Yacire bell 'din jikinsa ya miqa mata Yace gashi Ki xanenin dan sauri nake amma
ahannnu xakimin
SAILUBAH ta kar6a dan xuciyarta xafi take mata

Amma me😳
Kunsan ance kowane bawa da qaddararsa arayuwarshi
Wani Kaga Allah yasa mishi tsoran abinda bai taka kara ya karya ba.

Toh hakance tafaru da junior


Tun yana qarami Allah ya jarabce shi da tsoran kyenkyaso.....
Idan ya ganshi har sumewa yakeyi
Shiyasa idan kaje 'dakinsa na waje ko na abuja xaka rantse da Allah ba'a rayuwa
acikin 'dakin
Dan koyaushe ma'aikata acikin aikinsu suke

Toh Yanxu mah kamar ance ya kalli gefansa


Aiko yaga kyenkyaso
Wani tsalle yayi sai gashi abayan SAILUBAH
Cikin bala'in tsoro Yace kyenkyaso kyenkyaso
Yafa'da afurgice
SAILUBAH ta kallesa da mamaki furgicewar da yayi
Yana mammannewa abango cikin tsoro yake nuna mata shi da hannu

SAILUBAH tabi kyenkyason da kallo kana ta kallesa tana rayawa aranta gaskiya bata
ta6a ganin 'dan iska 'dan rainin wayo kamar junior ba

😳😳😳
Abin mamaki hawaye tagani yana xubamai pls dan Allah Ki kukoreshi xan mutu
Nan taga idanshi yafara juyawa yana kakkafewa jikinsa na rawa
Yana kallan kyenkyason cike da tsoro

SAILUBAH tasaki baki tana kallansa


Bata ankareba sai ganinsa tayi luuuuu.....
Ya xube aqasa
Tana kai hannuta gareshi taga Ashe sumewa yayi

Aiko nan take tayi cilli da bell 'din hannunta ta bu'de furiji ta 'dauki ruwa ta
watsa masa
Ina Junior bai farfa'do ba

Tayi sauri tabu 'kofar hankalinta tashe xata futta


Sai kuma taji mutsi
Nan tajuyo da sauri
Aiko sai taga kyenkyason ne ya hau kan wata leda yake motsi
Taje takashe shi da takalmi tayi waje dashi
Kana tasake yayyafama junior ruwa.
Nan yajah numfashi ya bu'de idansa ahankali
aiko yana ganinta
Ya qanqameta fa'di yake dan Allah kifitar dashi
Tace sakeni
Yayi saurin saketa ka'dan
Tausayinshi ya kamata Tace na kasheshi na futar dashi tanunamai 'kofa. Kaganshi can
mah.
Junior ya koma bayanta Yana cewa xanbar 'dakin nan yau
Baxan iya da kyenkyaso ba
Ya fa'da da tsoro atattare dashi
Kunsan SAILUBAH da tausayi
Nan tafa'da tunani tana rayawa aranta
Ikwan Allah Wato kowa da abinda yake tsoro
Kalli yanda kyenkyaso ya rikita junior harda sumewa
Tayi nisa atunaninta ya durqusa a ganta Yace dan Allah ki'daukeshi nasamu na hucce
Ta kallesa yayi sanyi qalau abin tausayi
Tace meyasa kakejin tsoransa
Yace nima bansani ba
Inaga dai tunda aka haifeni idan naga kyenkyaso nake sumewa
Bana sanshi
Xai iya kashe ni wata rana
Pls 'daukeshi na wucce baxan qara kwana a'dakin nan bah
SAILUBAH tayi Murmushi nan kuma tatuno da rashin kunyar da yayi mata
Tace baxan 'dauke ba
Ya waro ido😳 cikin tsoro Yace sabo dame
Tace saboda baka da kunya baka da mutunci Sam bakasan darajar na gaba dakai ba
Junior ya kalli 'kofa sai yaga kamar kyenkyason bai mutuba
Hakan yasa ya matso kusa da ita yana kallan kwayar idanta
Ya fashe mata da kuka Yace dan Allah dan Annabi kitemaken Wlhi ina maseefar tsoran
abunnan
Kuma baxan qara yimiki rashin kunya ba har abada indai Xaki temaken ki'dauke shi

Hankalin SAILUBAH ya tashi. ta hango tashin hankalin da tsoran da yake tare dashi.
cikin sauri Tatashi Tace toh kayi shuru manah.
Hankicif ya 'dauka ya goge fuskarshi dashi.

Yana kallanta ta'dauki kyenkyason ta'daureshi a baqar leda tasa a abin xuba sharan
senior tarufe shi
Sannan Tace kaga nasashi Cikin nan kuma yana leda mah shikenan 🙅🏼 ko

Yayi saurin 'daga mata kai tare da xuwa gefanta ya sakar mata kiss a kumatu Yace
nagode Auntyn brother yafa'da da Murmushi akan fuskarshi
Tace kaifah 'dan iska ne
Wayace kamin kiss
Yace namiki ne dan nuna godiyata gareki bawai dan kinkai ba

Ai kinsan baki kai wannan matsayin da xankai tsaftataccan bakina kumatunki ba


Tace ko
Yace gaske
Tace hmm xakaci gaba daga inda katsaya min arashin kunyar ko
Yayi mata kallan raini Yace eh

Tayi Murmushi ganin ya ficce daga part 'din.


Tace aranta xaka gamu danine tunda nagane abunda yake hargitsaka ni dakai ne
shegen Yaro kawai

By Hajju
[2:37PM, 17/12/2016] Rahamat Nalele 👯: RAHAⓂ🇦T
[20/03, 17:09] 80k: [10:34PM, 17/12/2016] Rahamat Nalele 👯: 👯👯👯👯
*SAMAREEN*
*👯BANAH*👯

*TASU SALAN SOYAYYAR*👯

*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*

*Bismillahir-rahmanurrahim*
*PART 93*

Haka tabar gidan xuwa nasu


tana jinjina lamarin tana mamaki Ashe akwai mejin tsoran kyenkyaso

Tana xama takira XEE


Mamah CE ta'dau wayan take gaya mata tana skull
Tace toh intadawo takirata. Maman Tace toh

Daga jiya xuwa yau har 'yan unguwar sunsan Auran SAILUBAH mutuwa yayi
Dan ita kanta in katambayeta cewa take mijin bame halin kirki bane shiyasa barinma
Auransa

Can wajan qarfe uku RAMADAN senior ne da FAWAS da KHAMIS agidansu FAWAS

RAMADAN Yace wai Dady Aure xaiyimin a shekarar nan


FAWAS yagyara xama ya gaya musu yanda sukayi da dadynsa
KHAMIS mah yafa'di yanda sukayi.

Duk hankalinsu tashi yayi


KHAMIS Yace yanxu haka Dady ya kori babah me gadin gidanmu
FAWAS Yace nima haka
RAMADAN Yace Ku gwaraku tunda kunbu'de hanya
Auntyna batasan kanta bah haryanxu
FAWAS Yace baka dai nemi tasani ba
Ni yanxu damuwata HAMEEDA. Pls kurakani gareta yau
KHAMIS yajah tsaki Yace idan narasa Aunty XEE toh Wlhi mom Dad sun rasani
kenan.....
RAMADAN yayi murmushi Yace ga shawara
Yace ina jinka
Yace tunda baka nuna mata komai bah a skull toh anjima idan kaje gidansu kagaya
mata
Sai kaji me xatace
Yace ko
RAMADAN Yace kwarai
Yace toh Allah ya kaimu dare
RAMADAN ya dafah FAWAS Yace toh kai kuma sharri mu wucce kawai
Da sauri FAWAS yashige toilet
Minti biyu ya 'dauka yafitoh
Ya shirya kansa suka nufu qauyan takai

Suna xuwa ko suka sami Yaron aike


FAWAS ya kirashi Yace yakira mishi HAMEEDA aiko da gudu yaran yashige gidan.

Tana gaban mulhu kamar Kullun. Yaran Yace ana sallama dake HAMEEDA
Tace Waye
Yace wasu 'yan gayune a mota
Da sauri ta 'dauki hijabinta dake rataye a igiya
Tashige 'dakinta tafeshe shi da turare tasaka
Kana tayi niyar ficcewa......
Inna tace toh akuya me San Maza sunyi kira jiki na 6ari anfeso hijabi da turare ko
Tace aa fah Innah
Tace nayi qarya kenan
Shuru HAMEEDA tayi
Innah tajah tsaki Cikin baqin ciki Tace saiki gaya masa sakwan kawun naki
Wlhi idan bai turo iyayansa acikin sati biyu bah toh kitabbata Auran Alo ya hau
kanki.
Tace toh xangaya mai
jah tsaki innan tayi
HAMEEDA ko tayi futowarta

Allah Sarki takwana biyu bataga masoyin nata bah


Dan haka tana ganinsa tawage haqura
FAWAS yayi Murmushi Yace aminci ya tabbata agareki ya masoyiyata kuma YAYATA
Tace kaima ya tabbata agareka kaxo lafiya
Yace qalau matata da fatan yau kin shirya min kalamai
Tace eh kuma masu da'di
Yace toh Madallah gayamin
Tace kawuna da inna sunsani agaba wai dole saina gaya maka katuro magabatanka nan
da sati biyu inba hakkaba Su Aurar dani ga Alo....
Gaban FAWAS ya fa'di cikin 'daure fuska Yace waye kuma Alo
Tace wanine adanginmu
Yace kina sanshi
Ta kallesa da harararsa Tace Amma ai Kasan ba wanda nakeso sama dakai
Shine xakamin wannan tambayar
Yace toh kunta6a hira dashi
Tace aa
Yace Ki gayamin gaskiya
cikin fusata Tace wai xanma qarya ne
Yace nasa ni
tunda 'dan uwanki ne ai xaki iya muna funtata kuna tare kicemin bakya tare
Ran HAMEEDA ya 6aci ta 'dago ta kallesa. Nanta hango kishi mala mala kwance a
fuskarsa
Ganin haka yasa tamayar da 6acin ranta Tace hmm qaxami ne fa
Kuma bashi da ilimin arabi bare na boko
Bakinsa wari yakeyi idan yaxo gaida inna
Na tsaneshi Sam bana sanshi
Shiyasa da maganar tashi tafitoh na sona da yake yin nace bana sanshi
Shine fah kawuna yace toh in gayama ka turo magaba tanka

Sanyayyar ajiyar xuciya FAWAS yasake dan yanxu hankalinsa ya kwanta dayaji gar
Yace yauwa YAYATA dan Allah Karki bari kalma 'daya tashiga tsakaninki dashi
Tace toh
Yace batun iyayena ko xan gaya musu
Tace toh
Yace toh gayamin
Tace wani abu
Yace dabaki ganni kwana biyu bah me kikaji aranki
Tace baqin ciki da tashin hankali mana
Ya gya'da kai
Yace dama kina sona har haka
Tace Kaine farin cikin ruhina Kaine farin Cikin xuciyata Kaine farin cikin idanuna
Ina sanka FAWAS
Kana hanani bacci
Idan na rufe idona ganinka nakeyi cikin mafarkaina
Idan nabu'de hotan fuskarka nake gani ga kowane halitta idan nayi ido hu'du da ita
Idan ina aiki tunaninka yafiyin aikin nawa yawa
Sai inta kwa6a innah tata xagina
Ina sanka ina sanka ina sanka
Bansan yaushene xuciyata takamu da sanka har haka ba.

Farin ciki yacika xuciyar FAWAS Yace Allah kanunamin ranar daxan mallakeki
amatsayin matata
Tace AmEEn
In kawo maka 'dan wake
Yayi saurin girgixa kai alamar aa
Tace meyasa
Yace haka dai
Tace haka kawai
Yace naci abinci ne
Tace toh meyasa kaci Bayan nace kidenaci in xakaxo gareni
Yace mantawa nakeyi
Tace meyasa dukkan wani abu baka mantashi sai wannan

FAWAS yajah numfashi Yace kibarni haka dan Allah


Kwakwalwata ta tushe damuwata yanxu in San yanda Xanyi iyayena suxo Su mallaka ma
iyayanki sadakinki
Kona samu in mallakeki cikin watanni biyu

Tawaro ido Tace wata biyu fa kace 😳


Yace eh
Tace yayi ka'dan
Ina lefin wata biyar
Kaga lokacin dangi sunsan da tafiyata gidanka
Sai suyimin kayan 'daki anutse
Amma wata biyu yayi ka'dan
Ko tsintsiya banga innah da kawu sun siya min ba
Bare aje kan kujeru gado randa ledar 'daki tukunya.........

Xuwa yanxu FAWAS ya saba da surutu da shirmen HAMEEDA


Ganin da yayi dare nayi shiyasa shi katseta da cewa YAYATA
Tace na'am
Yace xamu tafi
Tace tun yanxu
Yace eh Kinga dare yayi Tace toni ban gaji da hirar dakai ba.
Yayi Murmushi Yace so kike na kwana anan Taturo baki da cewa eh
Murmushi yayi ya hau lallashinta dayi mata da'din baki har yasami Kansa tabarshi
Ya miqa mata ku'di taqi kar6a. Sanda ya ha'da da rokwanta Allah Sannan takar6a a
shagwa6e

Suna hanyar dawowa gida ne.


RAMADAN Yace ko tawajan surutu HAMEEDA xata nisha'dantar dakai
FAWAS yayi Murmushi Yace kunji dai itama ansakota agaba ko
KHAMIS yayi dariya Yace Allah na roqeka kasa asako itama Aunty XEE agabah
RAMADAN yayi dariya Yace AmEEn

Bayan sallar isha'I ko KHAMIS Yana tare da XEE


Yake gaya mata halin dayake ciki
Yace pls my luv Karki bari arabamu
Komai wiya xan nace miki
Pls karkiyi yunqurin barina
Sanki yagama yin tasiri ako'ina na jikinsa
Cikin sanyi XEE Tace Musa addu'a agaba. Basan ya akayi nafa'da soyayyarka ba
KHAMIS in bakai baxan iya rayuwa bah
Shuru yayi mata danshi yafi jin tausayin kansa akanta
Haka suka rabu xuciya cike da damuwa

Itama hakan abin yaxo mata


Dan tana shiga gidan nasu iyayanta suka sata agaba
Akan tagaya musu Wanda takeso
Tace KHAMIS.....
Babanta Yace KHAMIS Wanne 😳
Tace KHAMIS dai BABAH
Mamah tadoka salati Tace KHAMIS qaninki😳

Tace eh
Ni shi nake so
Baban nata yaxuba mata ido Yace Zainab baki da hankali
KHAMIS ba sa'an Auranki bane
Yayi yaro
Kin girmeshi da shekara kusan shidda.
Kiyi tunani mana
Tayi shuru
Yace kirabu dashi kinji
Hawaye ya xubo mata. Tace Wlhi BABAH baxan iya rayuwa ba KHAMIS ba......
Gauuu mamah tafalleta da mari
Tace sai yau nasan baki da hankali. Ko kinsha giyar wake iyayansa ba yarda xasuyi
ya aureki ba
BABAH Yace koni baxan yarda ta aureshi ba.
XEE tafashe da kuka da barin falan
Mamakinta yacika iyayan nata

Tana fa'dawa gado takira SAILUBAH wacce take kwance har lokacin tana tuna junior
dana dariya wani lokacin taji tausayinshi
Gashi tana so senior yaxo tabashi labari......

Ta'dauki wayan tana fa'din qawata yane


XEE tafashe mata da kuka wiwi
Tace SAILUBAH xan rasa KHAMIS
Tace bangane bah.......
Nan ta Kwashe Komai tagaya mata
SAILUBAH tayi dariya Tace dalla Ki kwantar da hankalinki
Kinsan fah ba qaramin so iyayan KHAMIS suke masa ba
Idan sukaga ya kamu da ciwo aidole su aura mishi kee
6angaransa kenan
Naki ko duk yanda akayi dake kika kafe kikace shi kikeso aidole suma su hakura su
barki dashi

XEE tajah numfashi Tace wato duk Wanda Allah ya jarrabeshi da SOO toh yagode masa
SAILUBAH ba ciwan dayafi so xafi da ra'da'di
SAILUBAH Tace hmm Allah ya futar da kowa daga matsalar da yake ciki
Tace AmEEn
Suka ajiye waya
SAILUBAH tayi dariya Sosai
Tana cikin yine senior ya shigo
Yaqare mata kallo Yace Auntyna wannan dariya haka
Tace kadai bari so maseefa ne
RAMADAN yayi Murmushi Yace Sosai
Kin fa'da San wani ne
Tace ni😳
Yace eh
Tace aa
Yace hmm dama naxone kibani labarin yanda akayi 'daxo junior yace baxai kwana a
room 'dina ba
Na tambayeshi Yace in tambayeki
SAILUBAH tagyara xama tabashi labari tiryan tiryan
Abin yaba RAMADAN tsoro tausayin 'dan uwan nashi ya kamashi
Yace toh kidena dariya dan Allah
Tace tunda nasan me yake sashi tsoro ya shiga uku aguna Wlhi
Yace kai Auntyna
Tace sai da safe Yace Aunty
Tace miye
Yace kiyafe mishi pls
Tace hmmm kabarni dashi dan saina koya mishi yanda ake bin naga

Ta6e baki RAMADAN yayi yatashi yaje yayi mata kiss ahannu
Yace bye bye gud night Tace Yah night

By hajju
[10:35PM, 17/12/2016] Rahamat Nalele 👯: RAHAⓂ🇦T
[20/03, 17:09] 80k: [12:18PM, 18/12/2016] Rahamat Nalele 👯: RAHAⓂ🇦T 👯: 👯👯👯👯
*SAMAREEN*
*👯BANAH*👯

*TASU SALAN SOYAYYAR*👯

*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*

*Bismillahir-rahmanurrahim*

*PART 94*

Tabishi da kallo har ya ficce

Daqar Dady da Senior RAMADAN suka lallashi junior ya hakura ya kuma room 'din
senior bayan an caje 'dakin tas an tabbatar ba wani kyenkyaso😬

Washe gari XEE tana tare da SAILUBAH Suna tattauna matsalolinsu


Senior ya shigo Yace Auntyna baki shirya bah
Tace eh jeka kawai nafasa
Murmushi yayi Yace Aunty
Tace RAMADAN
Yace Kusan darajar karatu fah
Tace toh
Yajuya ya fitta
XEE Tace wa yaketa wani karatu anata luv
SAILUBAH tayi dariya
Tace ba wance ta fa'domin sai Saudat
XEE tajah tsaki tace Allah ya ha'data da shegiyar kishiya makira......
SAILUBAH tagyara xama tabata labarin junior tsaf
Mamaki da al'ajabi yacikata Tace yanxu RAMADAN 'yan biyu ne Tace eh mana
In kintashi tafiya kilesa zakiga 'dayan kisha mamaki
Sam bashi da kunya
Kuma Wlhi baki isa Ki tantance kowa acikinsu bah
Jiyanma dan nasan nawan yayi skull ne shiyasani tabbatar da wancan 'dan iskan
XEE Tace aiko xanje in gansa.
Yanxu tashi ki shirya kinga lokaci na tafiya
SAILUBAH tajah tsaki Tace toh me xaku siya mata nema.....
Kan XEE tayi magana Kakah tasaka tata maganar Tace ina xakune
SAILUBAH Tace gidansu Maimunan da Nace miki yaune kamunta. Amma kafinnan saimun
'danyi siyayya a kasuwa.
Tace oho yarinyar kirki inkunje Ku gaishe min da mamanta
XEE Tace toh
Matar baban SAILUBAH CE tafitoh cikin shiri Tace Kakah nima natafi gidan Umma
(qanwar ta)
Kakah Tace toh saikin dawo
Har takai 'kofa tadawo Tace da ku'di awayarki ne SAILUBAH
Tace eh
Tace 'dan sammin nakira abbanki da Allah
SAILUBAH tamiqa mata wayan
Takar6a da danna number tasa
Kana tafito harabar gidan
Bayan tagama wayanne tamanta tawo waje da ita
Lokacin yayi daidai da fitowan junior yauma Abbas yaxo 'daukarshi ya xaga dashi
gari
Sai suka ha'da ido haka kawai ya tsinci kansa da gaisheta
Tace lafiya lau RAMADAN kaga namanta nafitoma da Auntyn taka wayarta ungo kaimata
Junior ya kar6a yana cewa toh adawo lafiya Tace AmEEn

Ya 'dauki minti biyu yana kallan gidan shin Ya shiga ne ko ya tura Yaro yakai
mata.......
Abbas ya dafashi Yace abokina lokaci na tafiya fah
Yayi Murmushi Yace 'dan jirani ka'dan👌🏻
Yana fa'din hakan ya shiga gidan

A falan yasamesu lokacin Kakah tabar falan


XEE Tace ha'a kadawo ne kuma
Kallo 'daya yayi mata yasan itace Aunty XEE
Yayi mata kallan mutunci Yace eh
SAILUBAH ta harareshi Tace kaji maqaryaci harda wani cewa eh kamar shine
Toh qamshin Ku yasa naganeka
Meyakawo
Yayi Murmushi dayi mata kallan raini yana qarema falan kallo Yace mexai kawoni
kuwa
Yafa'da da cillah mata wayarta
Yaci gaba da fa'din akwalar wayarki mamanki tasani kawo miki banda haka mexai
kawoni
Tace wai kai meyasa kayi cos a rashin kunya ne
Ya harareta da jan tsaki xai bar falan
Takalli XEE wacce tasake baki tana kallan Junior Tace mata kingan shi ko
Sam bashi da kunya gashi 'dan iska me tsoran kyenkyaso😬
Ya juyo ya kalleta cikin nuna rashin damuwa da furucin nata yanuna XEE da hannunsa
Yace kinci darajarta dana nuna miki iskanci a falan gidanku kamar yanda nayi miki
kashedi
Duk da haka kinci bashi. Shawara 'daya xan baki. kar kiyi kuskuran da xamu sake
ha'du da juna ni da ke
Dan ba abinda xai hanani nuna miki ni tantirin 'dan iskane....
Ya qarashe maganar Cikin nuna rashin kunya da raini😬
Kana ya futta

XEE Tace heeeee😳


Naga mara abun al'ajabi
SAILUBAH tajah numfashi Tace tunda uwata ta haifeni banta6a cin karo da Wanda ya
bala'in rainani da cimin mutunci irin wannan shegen yaran ba.
Sam kuma yau banji Komai ba akan kalamansa dama jiyane bakiga yanda yasani kuka bah

XEE Tace ni tsoro fah yabani


Gashi ba abinda yaraba shi da RAMADAN namu
Wlhi in ahanya ne naganshi 'dauka Xanyi RAMADAN ne
Harfa tsayinsu 'daya qaurin jikinsu 'daya👆🏻
SAILUBAH Tace ina ganesu dan qamshinsu
Na saba da RAMADAN kinga ko qamshinsa baxai bar hancina bah
XEE tajah numfashi Tace sai kiyi taka tsantsam dashi dan na hango abu 'daya atare
dashi
Tace miye shi
XEE tata6e baki Tace baki lura idan shi a bala'in bu'de yake ba
Yafi RAMADAN bu'dewar ido Sosai
Tace hmm barni dashi na da'de da hango hakan tuni.
Kinga tashi muje siyayyar nan
kinmaqi fa'dar abinda xamu siya mata
Tace musiya mata kayan kitchen kawai.....

Junior ko yau rijiyar xaki suka nufah


Abbas Yace pls abokina ka'daure yau dai kayi budurwa wacce xata xama mata agareka.
Dan naga Shakira dai ba Auranta xakayi bah

Yayi Murmushi Yace hmm nakamu dasan wata Amma baxan sameta bah
Abbas Yace me yasa
Yace haka dai
Yace toh basai kasamu wata ba ka.........

Abbas bai idda xancansa ba sakamakwan wata budurwa data Sha gaban motarsu......
Yayi saurin taka burki cikin 6acin rai ya fitto xai sauke mata maseefa.....
Saidai ganin hankalinta tashe shiyasa shi harararta Yace da Allah malama matsa min
ahanya
Wawiya da yanxu na ka'deki fah
Cikin raunanniyar murya Tace dan Allah Ku tamakeni wasune suke bina xasu 6atamin
rayuwa dan Allah kutemakeni........
Kan Abbas yabata amsa wata mota daxo tayi wani wawan parking a kusa dasu
Maxa hu'du suka fitto daga cikinta
Da sauri taje bayan Abbas tana fa'din kagansu ko
'Dayansu ne Yace kina 6ata mana lokaci fah
Dalla xoki shige cikin

Junior ya fitto Yace idan taxo ta shige uwarku xaku mata.....


Duk suka kalleshi ya Kawar da idan nashi daga Kansu yana jan tsaki
Wani cikinsu Yace kai 'dan gidan uban Waye
Kasan Waye ni
Duk yarinyar danaji sha'awarta dolene inyi amfani da ita
Tayimin dan haka kai baka isa ka hanani cinma abinda nakeso bah.

1 ni 'dan gidan ubanka ne


2 Allah yasa kaine 'dan shugaban qasar Nigeria
3 toh daga yau kadena kusantar kowace 'ya mace. Idanko kayi nasarar cigaba da
kusantar mace. Toh katabbatar nama gurin bugun wasa ne
4 Wlhi na'isa har nayi yawa. Indai kaso cinma burinka akan yarinyar nan
Toh namaka alqawarin hakan baxata faruba.......
Junior ya qarasa maganar da kai mishi wani wawan naushi abaki
Ya saki wani qara dan atake haquranshi hu'du nagaba suka xube.
Bai ankareba ya kuma kai mishi wani naushin ta qafa. Ya sauka a gabansa.
Wannan karan qarar daya sake tafurgitasu gabaki 'dayansu
Dan yana yinta ya fa'di sumamme
Cikin xafin nama wanda ya fara magana ya kawoma junior naushi
Baisan duk a ankare yake dasu ba
Dan haka bai samu nasarar samunshi bah
Amma shi junior yayi nasarar bashi wani naushi aciki tawajan sunkuyawar da yayi
wajan kare kansa da yayima naushin daya kawo masa
Bai barshi hakaba sanda ya qara bashi a gefan kunnansa
Nan ya saki tashi qarar da durqusawa a qasa cikin rikicewa
Ganin haka yasa sauran biyun suka afku masa🙆🏼
Ai nan take fa'da ya kaure. Ji kake maxaje na nishi
Abbas yayi shuru kawai yana kallan yanda junior yake basu wahala
Yasan idanma yayi fa'dan dayafi haka daidai ne dan baya wasa da xuwa wajan koyan
tirenin Sam a skull ( junior kenan )

Ba qaramin doka suka Sha agunsaba


Abin daya dinga basu mamaki 'daya ne yanda duk yake kaucema dukkanin dukan da suke
kai masa

Abbas ne ya janye junior xuwa mota da janta cikin sauri ganin mutane sun fara
taruwa

Ya kalli buduwar Yace inane unguwarku Tace bacirawa


Yace me yashigo dake nan
Tace naxo gidan qawata ne
Shinefah daga fitowata suka dinga bina wai tsaya
Niko na tsaya
sanda naga 'dayansu yana Neman ha'da ni da jikinsa shine nayi yunqurin gudu
Shine fah suka fara bina
Abbas ya ta6e baki Yace Allah ya temakeki
Ta maida kallanta ga junior nan taga danne danne mah yake awaya
Tace nagode da temakwan da kayimin Allah ya saka
Shuru junior yayi mata.
Ganin haka yasa Abbas cewa AmEEn

Haka suka sauketa akan layinsu Tace mah Abbas dan Allah ban number naka mana
Baiyi musu bah ya bata dan yana lura da mayataccen kallan da take bin junior dashi
Sanda tajuya junior yabita da kallo kana yajah tsaki Yace kagafah shigar da tayi
badole 'yan iska suji sha'awarta bah
Abbas dai jan motar tasu yayi yana cewa hmm sai ahankali
Ya kuma jan tsaki Yace Mai dani gida pls....
Abbas Yace tajama yawanmu kenan
Shuru junior yayi masa

🙆🏼🙆🏼wayyo ni Rahamat🙆🏼🙆🏼

Wa'yannan yaran da junior yama duka yaran manyan mutane ne


Wa'yanda gwamnati takeji dasu
Hakan yasa ko cikakken minti biyu basuyi agun bah labarin dukan da junior yayi musu
yaje garesu
Da tashin hankali suka ibi yaran nasu xuwa asibiti
Suna mai fatan Allah ya ha'dasu da junior Su hukuntashi

Taqar akasamu Mubarak ya farfa'do


Wanda yafara cin mugun duka a hannun junior
Yo dole nace mugun Duka tunda bugi biyu yayi masa yasashi sumewa😳

Sauran ko ansami kansu cikin sauqi


Har suke maidama iyayan nasu yanda abin ya kasance
Jin basu da gaskiya yasa 6acin ran iyayannasu sauka ka'dan

Mahaifin Mubarak yasa ayima Mubarak 'din Duba na musamman cikin qanqanin lokaci dan
tabbatar da lafiyan gabansa

Likitoci sun gano mararshice tayi bala'in buguwa Amma bugun bai ta6a gabansa bah

Ba mahaifin Mubarak ba hatta Mubarak sanda yayi hamdala ga Allah


Amma yasa aransa baxai bar Junior ba Wlhi saiya nemosa duk inda yake yayi mishi fin
abinda yayi mishi

Wannan kenan

Tafiya suke 'dagwas 'dagwas Cikin yanga da Jan aji


Kallo 'daya xaka musu kasan sunha'du
Kaso mallakar 'daya daga cikinsu
SAILUBAH da XEE kenan

Suna hanyarsu ta dawowa daga gidansu Maimunan da sukaje kamun nata


Wani Mustafah yayi parking motarsa gabansu
Yafitoh Yana Murmushi wani ma ya biyo bayansa daga cikin motar Ameer
Mustafah ya kalli SAILUBAH Yace 'yan mata jima
Ta 6ata rai
Yaci gaba da fa'din sunana Mustafah. Wannan abokina ne Ameer
Mun ganku munaso
Da fatan xaku bamu ha'din kai dan kar muyi rashinku mata masu ajii da hankali

SAILUBAH tajah tsaki taci gaba da tafiya


Ameer yasha gaban XEE Yace kima Allah da Annabi kitsaya Ki bamu numbarku da gaya
mana gidanku dan darajar Allah
Tace kaci ko darajarsu Amma kasani duk ba taku anan
Mustafah Yace eh munji
Haka tabasu numbar wayar dayi musu kwatance
kana tacinma SAILUBAH tana cewa shegiya Qawata kina neman miji dan kar aha'daki da
wanda bai dace bah Amma kina wani Jan aji
Tace aiko nayi sai sun bini
Kinga ko gwara naja musu dan Susan darajata
Tace da wannan dan wannan Amma......
Bata qarasa ba wani Alhaji ya tsayar da tashi motar agabansu yafitoh yana nuna
maitarsa akan SAILUBAH
Sam sukaqi kulasa
Suna tafiya yana binsu a baya
Magiya yake musu akan Su shiga ya rage musu hanya Sam sukaqi

Can da sukaga 'dan naci ne sai suka ha'kura suka shiga

Gidansu XEE ya fara xuwa ya sauketa kafin yaje ga gidansu SAILUBAH ya sauketa itama
Sam qin bashi damar maganarta tayi
Yace dan Allah in dawo anjima
Cikin gajiyawa da nacinsa Tace saidai gobe da safe
Xaiyi magana tayi cikin gidansu
Yayi Murmushi kawai ya tada motarsa

Akan idan senior RAMADAN da junior aka sauketa


Dan suna sama wajan barandar gidan nasu
Dan haka kowa da abinda yake kissimawa aransa

Dama senior kunsan tirketa zaiyi akan Waye ya sauketa


Yayin da junior zuciyarshi ta'dau xafi kamar yaje ya na'da mata dukan tsiya dan
nashi ganin bai dace tashiga motar qatan qarden mutum kamar wannan qaxamin bah.....
Ya jah tsaki
Senior Yace wani abu👱🏻
Ya kallesa ka'dan Yace no iz Owkie
By Hajju
RAHAⓂ🇦T
[20/03, 17:09] 80k: [12:44PM, 22/12/2016] Rahamat Nalele 👯: 👯👯👯👯
*SAMAREEN*
*👯BANAH*👯

*TASU SALAN SOYAYYAR*👯

*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*

*Bismillahir-rahmanurrahim*

*PART 95*

Senior Yace okay. Bara naje na'danga Auntyna ka'dan


Junior yayi Murmushi Yace brother kenan xaka ka tirketa ko
Yace kamar kasani......
Junior yabishi da kallo har yabar gidan

Ilai kuwa. SAILUBAH na xaune tabaje a falo tana shan ice-cream senior ya cimmata
Ya xauña kusa da ita Yace my Aunty
Tace na'am 'dan Qanina
Yace waye ya saukeki
Ta kallesa ka'dan. Ta watsar batare da tace mai Komai bah
Yaci gaba da fa'din ki gayamin mana Auntyna
Cikin fusata Tace wai RAMADAN me yake damunka ne.
Saika dinga sani agaba kamar wani abana kana tirkeni akan samarina. ina ruwanka
dasu
Yayi mata shuru
Taci gaba. Toh saurayina ne
Yace yaushe kuka ha'du
Ta galla mishi harara Tace yanxu
Yace wai meyasa Sam Aunty bakya jama maxa ajii ne
Daga kin ha'du da mutum yace yana sanki sai kawai Ki lamunce masa sai kace wacce
take neman kai da kanta
Ran SAILUBAH ya6aci
Tasan ko xaginsa tayi indai akan samareenta ne bayajin komai
Dan haka tajah bakinta tamai shuru
Shiko ya nace saitayi magana
Dan haka ya ta6e baki Yace baiyi bah
Sam bai dace dake
Ina xaki kaisa da munin nan nasa
Tayi dariya Tace ina sanshi haka.
Komin muninsa yayi min
Shikenan ko
Ya harareta ka'dan xaiyi magana wayarta ta'dau qara.
Tana jinta har takatse taqi 'dauka
Can kiran yaqara shigowa. Ta'dauka da fa'din hello
Daga can me kiran nata Yace Mustafa ne
Tace ayya ya akayi
Yace muna 'kofar gidanku dan Allah karkice baxaki fittoba
Tace aiko baxan sami fitowa bah
Dan Allah kayi hakuri kaxo gobe
Tana fa'din haka ta kashe wayan gabaki 'daya
RAMADAN daya gama jin Komai
Sai yayi kalar sanyi Yace Aunty
Ta kallesa
Shi kuma wannan Waye
Tace Mustafah
A ina kuka ha'du
'Daxu. Tabashi amsa
Yace kut😳
Ta kallesa da mamakin yanda yaxaro ido
Tace menene
Yace ina xaki kai maxa biyu alokaci 'daya
SAILUBAH tagyara xama Tace kaga wannan Mustafan kyakkyawa ne kuma da alama me
ku'dine gashi nutsattse na lura baxaiyi girman kai ba....
Naji ina sanshi da gaske RAMADAN wannan shine maganar Gaskiya
Katayani da addu'a Allah yasa mutumin kirkine na tsaidashi amatsayin mijina.
RAMADAN yayi wani shegen Murmushi Yace ai daga jin muryarsa nasan wannan ha'daddene
Tace Ashe kaji
Yace Sosai mah. Amma baki bashi lokacin daxaixo goben bah
Tace inna kunna wayata anjima ya qara kira na gaya masa
Yace Yauwa inkin gaya masa saiki gayamin dan nagansa
SAILUBAH takallesa Tace aa basai ka gansa bah
Yace Allah ba abinda xai fa'ru bayan namiki alqawari ko kin manta ne
Tace hmm ban yarda dakai ba kabarni kawai
Yace haba Aunty yanxu yadace wanda yakesan Auntyna yaxo naqi xuwa gaidashi
Tace hmm makircinka nake jin tsoro RAMADAN
Indai akan samarina ne kota ina 6ullomin kakeyi. Gwara kawai kasha xamanka Nagode
Ya matso kusa da ita da 'daukar ice-cream 'din nata ya fara bata tana Sha
Yace Allah Auntyna wannan karan ba abinda xanyi kiyarda dani.
Tace ka'dau alqawari
Yace eh
Tace toh shikenan
Sanda ya gama bata tas Sannan Yace toh shi wannan daya saukeki yaushe xai dawo.
Tace nadai CE mai da safe
RAMADAN yajah numfashi Yace bara naje nayi Sallah in rokwan miki Allah ko
Tace yauwa Qanina
Ya shafi gefan fuskarta Yace Aunty fuskarki da'din ta6awa
Ta harareshi
Yajanye hannunsa yana cigaba da cewa ina sanki Auntyna
Tace nima haka 'dan Qanina
Ya tashi Yace toh bye bye
Tace kaci abinci fah Yace toh da ficcewa
Tabishi da kallan jin da'di

Shiko yana fittowa yaga Jamila Tace ashe Ku 'yan biyu ne


Yace eh
Tace toh Kaine RAMADAN 'dina ko wancan👈🏻 tanuna mai junior dake barandar har
yanxu
Dake Senior baya buqatar magana ayanxu sai Yace mata wancan ne nakin
Tace oho nagode
Yace aha bye bye da shigewa gidan nasu

Ya kalli junior dake danne danne a waya Yace nadawo 'dan Uwa Yace ta gayama Waye
shi
Yace ai dolanta
Yace toh Madallah
Senior Ya 'dan jah tsaki ka'dan Yace harsy biyu ne fah......

Allah yasa gobe bamu da lectures kaga na 6ata mata Komai 🙅🏼

Junior yayi Murmushi Yace kai brother nalura akwai ka da kishi


Yace hmm ba'dan ka'dan ba
Danta shagwa6ani da soyayyarta kagako dole na haukace akan kishinta

Junior ya kallesa yajah numfashi Yace wai danma kanada nutsuwa ne shiyasa har yanxu
takasa ganoka.

Yace kai dai bari. Ina ganin harsai na mallaketa nayi ram da ita xata ankare da
soyayyata
Junior yayi Murmushi Yace mai xai hana in gaya mata dan tadena cutarmin dakai
Yace barta kawai mutafi ahakan xan gyara mata tunaninta
Junior yayi dariya Sosai Yace wayaga LEEKITAN ZUCIYAH
Senior ya camke da sauri Yace inji AUNTY RAHAMAT tace yaxo ya gyara tunanin
NUFAISAT da TAUDAT.
A tare suka bushe da dariya😂

Washe gari KHAMIS ne yafitoh daga wanka yasaka kayansa wa'yanda suka kar6esa ya
shafah mai 'dinsa me da'din qamshi. Ya feshe jikinsa da turare
Kana ya kalli agogo yaga kusan sha'daya 11:00Am haka kawai yakeso yau yaga
taurayuwar tasa yanxu......
Cikinsa ne ya mur'damai da sauri ya fitoh falo ya addu'ar Allah yasa yanxu mum 'din
tasa ta ajiyemai breakfast 'din nasa
Yana duba dining ko yaga Komai da xafinsa yaxauna yaci ya koshi. Sannan ya nufi
falan mum 'din......
Kaga Dadyn KHAMIS mukai sadakin yarinyar nan kawai amasa Auran nan da wuri in yaga
haka ya ha'kura da Zainab 'din
Dady Yace shashaba bah. Ko ina xaikaita oho
Momy tayi dariya Tace hmm bar yaran nan Dady kana rainasu sai subaka mamaki
Yace ai na hango hakanne shi yasa hankalina ya tashi akansa sai ya iya jamin abin
kunya
Tace aikuwa
Yace toh yanxu xanje gidan Yayan Madi na gaya masa Komai ko xuwa gobene sai akai
sadakin ko
Cikin murmusawa Momy Tace hakan shi yafi.......

Wani qara KHAMIS yasaka ya shiga 'dakin da sauri da durquwa gaban iyayan nasa Yace
pls mum Dad kutemakeni Wlhi bana santa nidai Aunty XEE nakeso....
Momy tajah tsaki Tace kafita saga idona fah KHAMIS in rufe
Aiko sai yafe da kuka Sosai yana fa'din nidai Wlhi bana Santa Zainab nakeso kuma
aka 'daura min Aure da wannan narantse wahala xataci aguna.😰

Momy da Dady suka xubamai ido ganin irin kukan da yake. Sam sai suka kasa cemai
Komai

Can dai Dady Yace sai dai kabata wahalan dan saimun aura maka ita
Kuma Aure tsakaninka da Zainab babu shi
Tashi KHAMIS yayi hankalinsa tashe ya bar 'dakin
Yayinda jikin Momy yayi. Batasan abinda xaisa ma KHAMIS 'dinta kuka Amma duk da
haka itadai batasan Auransa da XEE

Yana xuwa 'dakinsa ya fa'da gado


Nan ya kira RAMADAN Yace abokina mum da Dad sunsani agaba fah
yanxu haka wai gobe xasu kai sadaki gidansu wannan shegiyar yarinyar
RAMADAN yayi dariya Yace shine kayi kuka
KHAMIS yayi tsaki Yace kaifah 'dan iskane. Ya xa'ayi baxanyi kuka ba
Kasan wane irin so nakema Aunty XEE
Yace toh Sowie yanxu mu ha'du xuwa qarfe 1
KHAMIS yajah tsaki Yace Allah RAMADAN suka rabani da Aunty XEE akwai tashin
hankali.
RAMADAN Yace karka damu
Dan baxa sukai nan gurinba xasu hakura
Yace toh Allah yasa
AmEEn RAMADAN Yace suka ajiye waya
Junior Yace soyayya tana wahalar daku brother
Senior Yace hmm duk acikin mu nafi tausayama KHAMIS tunda bai samu goyan baya agun
Dad 'dinsa ba
Junior ya kalli agogo Yace ya kamata muje baranta dan ganin ko wannan qatan
saurayin Auntyn naka ko yaxo
Da sauri Senior yatashi Yace kuma fah.
Haka suka haura farandar saman gidan nasu suka kafama gidansu SAILUBAH ido da
'kofar gidan nasu

Aiko ko cikakken minti biyu basuyi ba saiga wannan Alhajin daya sauke SAILUBAH jiya
yaxo yayi parking motarsa a'kofar gidan nasu
Suna kallo yaciro waya yayi kira kafin ya ajiye

Aiko kamar yanda suka xata ita ya kira hakanne. Dan sai Ganin SAILUBAH sukayi
tafitoh tana bah me gadinsu Amarni ya bu'de get tana da baqo.
Nan tajanyo kujerun roba da suke harabar gidan tasaka Su a'inda ya dace kafin
takoma cikin falansu
Senior yayi Murmushi yace wannan ya samu shiga da yawa
Junior ya ta6e baki Yace kar dai ka barta ta xaqe da yawa dan komai xai iya faruwa
Senior Yace ban gane bah
Junior ya kallesa da kyau Yace idan kabari hirarsu tayi tsayi. Ina tabbatar maka
xata baka mummunan labari
Senior Yace ko
Yace ko shakka babu. Da maida kallansa cikin harabar gidan wanda har SAILUBAH
tafitoh cikin kyakkyawar shiga tajera abin Sha agaban Alhajin wanda ya kame akan
kujerar rubar kana ta xauna tana fa'din Barka da safiya Alhaji
Yace barka SAILUBAH da fatan kintashi lapia
Tace lafiya lau
Ya akayi kasan sunana. Kuma kasamu number ta
Yace nasani ne lokacin da qawarki XEE tace miki toh SAILUBAH Allah ya tashemu
lapia.
Number mah agunta nasamu dan jiya daga nan gidansu nakoma
Tace ayya
Yace wato SAILUBAH agurguje nake akan San da nake Miki
Ina sanki sosai. na yaba da tarbiyarki da halayanki. dan nasamu bayanai akanki
Sosai tsakanin jiya da yau.
Sai Naji naqara kwa'dai tuwa daki xama mata agareni.
Sunana Alhaji Auwal me katifah
Inada mata biyu. Xanso ki xama ta ukunsu idai kin iya da al'amurana to shikenan kin
rufe musu qofah ba xuwanta hu'du
Ina da yara goma cif.....

Da sauri SAILUBAH ta xaro ido😳 Tace tab


Yace wani abu Tace aa kawai naji yaran naka ne
Yace sunyi ka'dan a wayan shakaruna ko
Tace Sosai
Yayi dariya Yace inasa ran kibani goma daga gareki
SAILUBAH Tace hmm Allah ya kawo masu albarka
Yace AmEEn

Junior Yace yanxu me kakeji aranka brother agame dasu


Senior Yace Wlhi ba abinda banaji

Yace toh maixai hana ka turani in bashi tsoro dan nalura ya fara tafiya da ita
bakaga har Murmushi take ba.
Xuwa anjima xata fara dariya
Kaga daga wannan lokacin xuciyarka xata iya samun matsala
Senior yayi tsaki yana bin SAILUBAH da muguwar harara batare da tasan yanayi
ba.......

Hmm sunfa fara 'daukar lokaci fah.


Junior ya katseshi da fa'din hakan

Senior yayi murmushin yaqe Yace yanxu idan naturaka mai xaka mata
Yace abu mai sauqi aguna Amma agunta me xafi
Yace toh jeka.
Junior yayi murmushin jin da'di ya juya yabar barandar
Senior ya bishi da kallan qauna
Yana kallo ya shiga gidansu SAILUBAN

Alhaji ya gyara xama Yace yanxu kin kar6eni a matsayin wanda xaki tsaida matsayin
Mijinki.......

Shuru SAILUBAH tamai ganin junior Yana nufusu cikin Murmushi tunaninta senior ne

Yace Barka dai Alhaji


Yace Yauwa barka SAMAREE.
Junior ya kalli SAILUBAH Yace Aunty Waye shi
Tace ban sani bah
Yayi Murmushi yana wani kallansu qasa qasa
Yace Alhaji in gayama wata Gaskiya
Yace eh SAMAREE

Junior ya nuna SAILUBAH da yatsa Yace Wlhi tana da miji.....


Atare SAILUBAH da Alhaji suka waro ido 😳
Alhaji Yace Miji
Junior Yace kwarai da gaske

Alhaji ya kalli SAILUBAH data sake baki da tana kallan junior wanda ko kallanta bai
qara yi bah
Yace Amma a binciken danayi banji ancemin tanada miji ba.

Junior yayi murmushi Yace Toh a ina xasu gayama


Bayan jiyannan aka 'daura Auran
Ita kanta sanda kasauke ta jiya Abbanta yake gaya mata

Nan take tanuna furgicinta da nuna rashin amince warta.

Kuma kawuna ne mijin nata


Yanxu haka yana kan hanyar xuwa nan gidan

Aure ne Wanda dukkansu basuyi xatonsa bah

Maganar gaskiya Alhaji ina santa da kawuna


Dan haka dan Allah katashi kabar gidan nan tunkan tsautsayi ya hau kanta mahaifinta
ya ganku yayi mata baki ko shi mijin nata ya ganka ya xargi wani abu

Kuma nima idan ina ganinka xan iya yin Komai dan qetarar da Auran kawuna daga
tanga'din da takesan yayi

Alhaji Auwal me katifah yagoge gumi ya tashi yana kallan SAILUBAH Yace kima
iyayanki biyayyah hakan xaisa kidace duniya wala hira
Yana fa'din hakan yanufi barin gidan
SAILUBAH na kallansa harya ficce daga gidan cikin damuwa

Kana takalli junior Wanda duk tunaninta senior ne Tace mexance maka
Ya 6allah mata harara dayi mata kallan raini kamar yanda yasaba..
Yace oho miki
Nan ta tsaida idanta akansa Sosai taga 'dan iskan nata ne.
Ashe ba senior bane

Tatashi cikin 6acin rai Tace meye ha'dinka dani da xaka.....


Yayi saurin katseta da cewa kinga malama dakata Karki wani gayamin magana nima sani
akayi
Da mummunan 6acin rai Tace Waye yasaka
Yace kidinga min magana cikin sanyin rai kar ranki ya6aci da yawa dan temakwanki
nayi narabaki da qaxami mummuna
Tace ko buri ne shi na buqaci hakan ne
Ya xuba drink yana Murmushi ya miqa mata Yace Sha Auntyn brother kiji sanyi aranki
hakan xaisa ranki yayi sanyi

Ta kar6a ta 'daga sama ta xuba mishi aka.

Ya kalleta Yace biyu kenan


Wlhi bashi kikaci xan rama alokacin da ranki xaifi haka 6aci

Tajah tsaki Tace kai innalillahi


Ya xanyi daku ne ni SAILUBAH
Wancan ya kasance makira
Kai kuma ka kasance 'dan iska
Waini sa'arku CE

Junior ya kalli sama inda senior yake. Yaga yana nan yana kallansu
Hakan yasa ya mayar da abinda xuciyarsa ta kisa masa yayi mata ayanxu
Amma yasa aransa Wlhi saiya aikata mata shi da ita. Qila daga wannan ranar tadena
kiransa da 'dan iska.

Yace xan hukuntaki ne saina baki mamaki wawiya kawai me tunanin jarirai
Ya qarashe da nuna mata senior da hannu Cikin raini yaciga da cewa shiya turoni

Aiko SAILUBAH Suna ha'da ido da senior yayi saurin ha'de hannunsa biyu 👏🏻 alamar
ban haku'ri da furta kalmar Sowie my Aunty

Tagane abinda ya fa'dane da yanda ya sarrafah bakin nasa


Tayi kwafah da cewa ka gaya masa inasan ganinsa

Junior ya fara tafiya yana cewa baxan fa'da b. Idan kin matsu da San ganin nasa Ki
kirasa mana. Ko angaya miki ni sakaran namjine da qaramar mace kamarki xata aikeni
kuma naje

SAILUBAH tayi Murmushi baqin cikin rainin dayayi mata


Tasa aranta xatayi maganin rashin kunyarsa yau dan Wlhi saita nemo kyenkyaso
tabashi gwale gwale dashi.

By Hajju

RAHAⓂ🇦T
[20/03, 17:09] 80k: [12:28PM, 23/12/2016] RAHAⓂ🇦T Nalele👯: 👯👯👯👯
*SAMAREEN*
*👯BANAH*👯
*TASU SALAN SOYAYYAR*👯

*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*

*Bismillahir-rahmanurrahim*

*PART 96*

Sannan tamaida kallanta ga senior Wanda har yanxu kallanta yake


Ta shige cikin gidan nasu

Senior ya kalli junior Yace me yasata xubama drink aka


Junior Yace yayi Murmushi Yace Kaine brother
Senior yayi dariya Yace alamu sunnuna tsowan ya tafi kenan
Junior Yace inaga har abada bashi ba qara waiwayarta

Yace naji da'di Sosai


Junior ya 'dan bugi kafa'darsa yana cewa hakan nakeso ka kasance ako yaushe
Bara naje na tsaftace Kaina ko
Yace ba matsala. Nima bara naje wanke kaina
Junior yayi dariya suka gangaro daga barandar tare

Shuru SAILUBAH tayi tana naxarin yanda xatayi da senior da junior


Tana Cikin tunaninne senior RAMADAN ya shigo
Ta xubamai ido
Ya 'dan Sosa qeya yana Murmushi qasaqasa
Ya xauna kusa da ita Yace Aunty.....
Taji sunan har cikin ranta. Amma bata da niyar amsa masa.

Lura da hakan da yayine yasashi cewa dan Allah kiyi hakuri Aunty
Wlhi baxan qara bah kinji
Yafa'da dasan tayi mai magana
Amma sam taqi
Saiya marairaice mata kamar xaiyi kuka Yace Aunty yunwa nakeji

Tace toh ina ruwana


Yayi Murmushi dan dama maganar tata yake buqatar ji Yace haba Auntyna
Tace kallesa dakyau nan tagano shagwa6ar tasace yau tamotsa.
Tace nima yunwar nakeji
Ya tashi yaje kitchen 'dinsu anan yaga kayan breakfast 'dinta dankali da kwai ne da
farfesun kayan ciki sai ruwan tia
yanda yaga gurin a tsaftace shi ya tabbatar masa da cewa da gaske batayi bah
Kuma daga dukkan alamu ba ita taha'da bah

Dan haka saiya dinga 'daukawa yana direwa agabanta 'daya Bayan 'daya har yagama
Kafin ya xauna agabanta ya ha'da tia ya 'dauki dankalin 'daya Yace toh bu'de
bakinki in baki
Sam batayi musu bah yadinga bata Komai tanaci tana kallansa
Sanda taji taqoshi Tace toh kaima kaci mana
Yayi Murmushi Yace naci 'daxo
Tace saika rantse xan yarda Yace narantse miki
Shuru sukayi na'dan wani lokaci. Candai Tace nahakura da samari RAMADAN tunda na
fuskanci har abada baxaka barni dasu bah
Yace kiyi hakuri Auntyna xan samu miki daidai da xa6inki me kyau me ku'di me aji me
meshakaru
Kallansa kawai tayi
Yaciga da fa'din hmm Auntyna...
Tace menene
Yace shi Mustafan da kukayi waya dashi jiya xaixo ne anjima
Tace xaka koreshi ne
Yayi Murmushi damarairai cewa Yace eh.
Dan bana sanki da kowa Auntyna
Janyo wayarta SAILUBAH tayi Tace tamiqa masa Tace xakaga Mustafah aciki daga nan
saika 'dora makircin naka akansa
Ya kar6a a sanyaye ha'de da jin tausayinta

Haka yanemo number na Mustafah yakira


Ringing 'daya biyu ya 'dauka
RAMADAN yagyara xama idanshi Cikin nata Yace kana magana da Qanin SAILUBAH ne
Yace ayya ai naga numbar tane mah
RAMADAN ya ta6e baki Yace kana da sanin ansaka Auranta nan da wata biyu....
Cikin wani hali Mustafah ya furta kalmar ban sani ba Gaskiya
Yace toh yanxu kasani kuma Auran xuminci ne xa'a mata dan haka kabarta pls
Mustafah ya cije baki da kashe wayan

SAILUBAH na kallo yayi blocking number nashin Sannan ya kalleta Yace akwai wani
Mamaki Al'ajabi ya cika SAILUBAH tayi shuru kawai tana kallansa
Ya matso kusa da ita.
Kifa'da man Aunty
Sam rasa me xatace mishi tayi
Ganin da tayi ya kafeta da ido Yana yana aika mata da furgitaccen kallan nasa
shiyasata cewa baga wayan ahannunka ba. Kaduba mana

Yayi Murmushi da dora mata wayan kan cinyarta Yace aa basai na duba ba dan na yarda
dake. Ya qarashe da dire kallansa a bakinta

Tace RAMADAN
Yace na'am
Tace kashirya kalaman da xaka gayamin wanda xan fa'dama Abbana daxaran wa'adin daya
saka min yacika

Sosai ya qara matsawa kusa da ita yana Murmushi yasaka hannunsa yana shafa fuskarta
Yace Aunty narigada na da'de shirya kalmomin da zan gaya miki kigaya masa
Fatana dai kimin alqawarin kinbar kula kowane 'da namiji kenan
Tace hmm aitunda Nace ma na hakura kaima kasan nasallami namarin kenan
Amma kasani idan lokacin yayi baka bani gamsasun kalmomi ba. Kasani nabarka kenan
har abada....

Yayi Murmushi Yace na 'danyi kissing 'dinki ka'dan Auntyna...


Tace aa
Ya marairaice mata dacewa dan Allah mana Aunty
'dauke idanta tayi daga kallansa danta hango harda iskanci yake ji bayan shagwa6a
yau
Ya qara matsowa kusa da ita yana cigaba dacewa Aunty....
Ta kallesa
Yace inyi

Tasan nacin RAMADAN sarai tunda yacire kunya ya gaya mata sai yayi xai barta.
Dan haka tanunanai goshinta Tace oya
Ya girgixa mata kai yana kallan bakinta
Nan take tagane a inda yakesan yayi mata. Dan haka tamai banxa
Shima shuru yayi mata yana qarema fuskarta kallo lungu da saqo
Kunsan ance kallo gubana
Dan SAILUBAH ji tayi duk jikinta yasake ta'dago suka ha'da ido tagalla mai harara
Tace kafara damuna da kallo fah
Yace toh inyi miki sai natafi.
Banxa tamai
Shiko yayi saurin kai bakinsa Cikin nata ya sakar mata shock kiss me tafiya da
jinin mutum na wasu sakanni
Sannan ya janye kansa daga gareta yana cewa bye bye my Aunty
Da kallo tabishi harya ficce. Tasauke ajiyar xuciya Tace nashiga uku😰 ni SAILUBAH
me yake damuna akan RAMADAN.....
Wayarta CE tayi qara tana ganin XEE CE tayi saurin 'dauka
Tana cewa Qawata

XEE Tace abokin Mustafan nanne wanda muka ha'du dasu jiya shine ya kirani wai
qaninki yakira mustafan Yace mishi wai Auranki nanda wata biyu
Tace hmmm kadai bari XEE dan agabana RAMADAN ya kirashi yagama yimin qarya bayan
junior qaninsa yagama yimin
XEE tawaro😳 Tace qiri qiri agabanki
Tace Wlhi XEE tamkar ya tofeni da addu'a Nace mai na hakura da samarin tunda na
lura har abada baxai barni dasu ba.
XEE tayi salati Tace Lalle an gaida ke.
Yanxu ya xakiyi da Abban naki
Tace oho fah
Na dai CE mishi ya shirya kalmomin daxai gayamin wa'yanda xan tunkari Abban dashi
Yace wai yarigada ya gama shiryasu

XEE tayi dariya Tace hmm Wlhi RAMADAN ya gama samunki SAILUBAH. Gashi yafitoh da
manufarsa qiri qiri akanki. xai juyaki kamar waina. Kuma gashi qaramin yaran da
kika raina. Shiyake qoqarin lalata miki tunani

SAILUBAH tajah tsaki Tace ina ganin fah jifana yake da addu'a dan kinsan gwanine
wajan addu'a
XEE Tace aikema ba baya bah
Saiki bishi da taki
Tace Xanyi qoqarin yin hakan
Ni yanxu damuwata 'daya kar lokacin da Abban nawa ya ibam min yacika RAMADAN 'din
ya tiqani da qasa

XEE tayi dariya Tace shegen yarone ya iya da kansa. Sai kiga kuma ya baki mamaki
xuwan lokacin

Tace hmm niyanxu fah tsoro yafara bani


XEE Tace haba saikace ba mace bah. karya wani baki tsoro.
Idan lokacin yayi
Yanemi kawo miki shirme kice ya Aure ki👈🏻 kawai.......

Da sauri SAILUBAH tawaro ido 😳 Tace what....


Kinsan ko me kika CE. bayan kinfi kowa sanin banda burin Auran qaramin
Ina kike tunanin RAMADAN xai kaini
Pls Ki share kawai dan ba Abu bane me yuhuwa😔

XEE Tace kawai nasan me yasani fa'da miki hakan


Kigane mana SAILUBAH
Wlhi ina tabbatar miki idan kikayi wasa kikaci gaba da biyema RAMADAN saikin fa'da
tarkwan MASEEFAR SOO fiye da yanda naji akan KHAMIS

Tananne Xaki gama da makircinsa gabaki 'daya idan kikace ya Aureki


Sai kitsaya kiji mexaice miki

Sauran bayani xan gaya miki in mun ha'du.


Xan saurari abokin Mustafan
Dan yace min anjima xaixo
xan gaya mishi Gaskiya inada wanda nakeso
Ta qarashe da kashe wayan bata jira cewar SAILUBAH ba

By Hajju
[12:29PM, 23/12/2016] RAHAⓂ🇦T Nalele👯: R🇦HAⓂ🇦T
[20/03, 17:09] 80k: [11:17AM, 17/12/2016] Rahamat Nalele 👯: 👯👯👯👯
*SAMAREEN*
*👯BANAH*👯

*TASU SALAN SOYAYYAR*👯

*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*👯

*Bismillahir-rahmanurrahim*

*PART 91*👯

Senior ya kallesa da kyau Yace kai bakayi ne


Yace ko sau 'daya ban ta6ayi ba
Amma ina lura da farillata Sosai. Bani barin ta wucce lokacinta
Yace da kyau
Amma Saidai da xaka daure kadinga yi xaiyi kyau Sosai
Dan nafula tana tsare mutum daga dukkan kowane sharri
Tanasa mutum ya samu kwarjini
Tanasa mutum ya kasance Cikin nutsuwa.
Tana hana baqin ciki yin tasiri a xuciyar mutum
Tana 'daukaka darajar mutum
Ata'kaice dai 'dan uwa yana dakyau mutum ya gyara lahirarsa kada yabari duniya ta
ru'desa
Inaso kaxamo 'daya daga cikin masu leman lahirarsu
Junior yayi shiru
Can Yace toh Allah yabani iko
Kallansa kawai senior yayi
Yace yau inada lectures qarfe tara Amma baxan jeba dan inasan baka lokacina
Junior yayi Murmushi Yace bana wasa da karatu my brother ko ka'dan
Idan lokacina yayi tafiya xanyi in Barka
Inada wani aboki Abbas wanda mukaxo hutu tare
Kanaji 'daxo da mukayi waya dashi yake gayamin yana Cikin garin nan a Nasarawa
J:R:A. Kaji dai xaixo ya 'daukeni
Banaso kayi missing wani abu daga karatunka
Senior yayi Murmushi Yace toh Amma kace mishi yalura min dakai da kyau
Junior yayi Murmushi Yace toh. Da kallan agogo Yace kaga taran ta kusa

sukayi falan gidan


Anan Momy taha'da musu breakfast bayan sun gaishesu
Dady ya kalli senior Yace my son
Yace yes Dady
Yace inaso in maka Aure acikin shekarar nan.......
Cikin sauri senior ya furxar da tia 'din da yake bakinsa
Ya waro ido Yace Aure Dady
Murmushi Dadyn yayi Yace eh. Naga kana so ne
Yace Wlhi Dady bankai Aure ba
Yace shine kuke yawan xuwa club
Yace Wlhi ba abinda muka ta6ayi narantsema
Yace hmm naji
Amma baxan canja wannan tsarin nawa ba
Adalci 'daya nayi maka shine kakawo min wacce kakeso acikin watannin nan

Yace Dady😳
Yace my son
Shiru senior yayi
Can yatashi ba tare daya gaba breakfast 'dinba xai fita
Momy tariqe hannunsa Tace katemaken kayi break 'dinnan. Kafah dena wasa da cikinka
Yace hmm xanje gun Auntyna naci ne
Tace toh me Aunty daga can xaka wucce ne
Ya turo baki dacewa eh
Tasaki hannunshi ya fitta....
Junior ya bishi da kallo da 'Yar dariya ka'dan
Dady Yace kaima ina xuwa gareka
Shuru junior yayi
Can Yace Nagano Dady Jibiril ne ya kashe mana mahaifinmu.......
Waro ido Dady yayi Cikin shaqewa Yace bashi bane my son
Junior yayi Murmushi Yace Wlhi shine
Ni naji da kunnena yana gayama wani
Shuru Dady yayi
Can Yace banasan kace xakayi wani abu akai
Yace naso kasheshi nadai fasa dan bansan abinda Allah yake nufi ba da har yabari
narayu ahannunsa ya kuma tusa masa qaunata
Momy Tace kayi kyan tunani
Allah yayi muku albarka
Yace Amiien
Dady Yace toh yanxu xansa a binciko muku dukiyarku ta Dubai da Kuwait da America
Muji ya suke
Junior ya tashi yana cewa toh ni bara naje 'daki nayi wanka kafin wani abokina yaxo
Momy Tace toh

RAMADAN senior ko saka SAILUBAH yayi agaba yanata mata shagwa6a da kashe mata jiki
Ya kama hannunta Yace my Aunty kinji wai Dady Aure xaiyi min a this year ko
SAILUBAH tayi dariya Tace toh miye 'dan Qanina ai gwara ayi maka dan kadena xuwa
yawon club
Kasan har kuka nakeyi idan nasan katafi can

Ya sakar mata wani kallo da cewa Allah


Ta lumshe ido tabu'de ahankali Tace Allah
Yace toh kidena dan nadena xuwa
Tace da gaske Yace eh.
Tace toh gayamin
Yace miye Auntyna
Tace Kasan fah Abbana yasani agaba
Yace eh
Tace toh yaxanyi
Ya shafah gefan fuskarta Yace bayanda xakiyi Auntyna kibar Komai agun Allah
Saiya dubeki ya fitoh miki da miji cikin sauri batare da kinsha wahala ko kintada
hankalinki ba
Tace ina jin tsoran ya badani ga Wanda bai dace bah........
Janye hannunsa yayi daga fuskar tata
Ya tsaida kwayar idanshi Cikin nata
Kusancin yayi kusanci
Dan Suna shaqar numfashin juna
Awannan lokacin RAMADAN yayi imani duk abinda yaso yima Auntyn tashi xata bada kai
Dan yagama kashe mata jiki

Kallan da suke yima junansu yayi yawa. Hakan yasa xuciyar SAILUBAH tafara bugawa
Tamkar yasan xuciyar tata bugawan take...
Yace Aunty I luv u......

Gaban SAILUBAH ya bala'il tsinkewa ya fa'di


Kanta tattaro nutsuwarta ya shigar da hannunsa cikin nata yana 'dan Murmushi Yace
ina sanki Auntyna baxan bari Abba ya aura miki Wanda baxai dece dake ba.
Saboda xanta jifanshi da addu'a har Allah yasa yabarki kikawo Wanda kikeso.......

Wata sanyayyiyar ajiyar xuciya SAILUBAH ta sauke da Murmushi akan fuskarta takai
bakinta kumatunsa ta sakar mai kiss
Abinda yasaba ji shidai yaji
Taqara bashi a kumatu.
Yana kallanta
Tace nagode Qanina
Tashi yayi yana Murmushi Yace toh ni nayi skull xan duba miki Komai gobe sai
mutafi tare ko
Tace nifah nagama skull
Yace yi hakuri mana mu'danje gobe
Taturo baki ka'dan Tace kanasan takura min ko
Yace aa my Aunty
Tace toh Allah ya kaimu
Ina wannan mara kunyan
Yace 'dan uwana
Tace koma Waye
Yace yana 'daki yace ma yana gaidake
Tace kafiya kare mutum
Yayi Murmushi da bata kiss ahannu yafita tabishi da kallo.
Xuciyarta cike da San qanin nata

Yana fitta yakira KHAMIS da FAWAS Yace musu gays akwai matsala fah
FAWAS Yace nafi kowa shiga cikinta xa'a rabani da HAMEEDA
KHAMIS Yace hmm muha'du a skull pls xan rasa Aunty XEE.....

SAILUBAH ko RAMADAN na fitta da minti goma ta'dauki gyalanta sai 'dakinsa dan
tatashi da abinda junior yayi mata jiya
Xuciyarta na gaya mata gwara tacimishi mutunci ko tasami nutsuwa
Aiko tana turo 'dakin tagansa yana Reding wani novel
Suka kalli juna
Nan take xuciyoyinsu suka bada dam fa'duwar gaba tabayyana a fuskokinsu

Taqare mishi kallo tsaf kana Tace naxo inja maka kunne👂🏻kaji da kyau ni ba
sa'arka bace. Naga iskanci da rashin kunya Suna maka yawo akah. Toh ni 'dinnan xan
sauke makasu
Mara mutunci kawai har xaka kalleni kace baxaka bani kowane irin matsayi na SOO bah
Ni sa'arkace daxaka bari baxan tunaninka ya saka furtamin wannan Kalmar.

Ko ajikina Kaga anrubuta ina buqatar soyayyar qaramin Yaro 'dan iska mara kunya
kamarka ne iye tambayarka nakeyi

Tashi junior yayi yana murmushi


Cikin halin ko in kula ya xuba drink yasha yana binda da wani shegen kallo of 2
down.

Tun safe yatashi da muradin San ganinta


Da San jin muryarta ko yasami nutsuwa
Ganinta yanxu yasa hankalinsa ya kwanta xuciyarsa tacika da farin ciki
Kalamanta basu 6atamai raiba danya shirya gyara mata su

Ya sauke kallansa akan bakinta ya cije harshe cikin sanyi


Yace kingama
Tabishi da mugun kallo
Yace toh mu dawo baya mana ka'din👌🏻
Tace me kenan
Yace kina maganar ko naga an rubuta kina buqatar soyayyar qaramin Yaro ajikinki

Toh na yaushe
Bayan banxar xuciyarki da wawan tunaninki ya kasa wayar miki da kai ki fahimci
kinda'de da fa'dawa soyayyar qaramin Yaran

Wawiya kawai. Kowa kika samu saiki kai hannunki jikinsa


Toh bara kiji daga yau kika qara kirana da 'dan iska saina nuna miki halin 'yan
iskan danni tantiri ne acikinsu

Kinxo ki jamin kunne akan ke ba sa'ata bace.


Toh angaya miki ni sa'anki ne

Nafa'da baxan baki kowane irin matsayi bah. na SOO


Dan baki kai in baki bah
Nidai na rainaki Sosai Wlhi
Amma kina da wasu abubuwa daki mallaka Wanda nakeso agame da mace wayayyiya me
aji........

Ki dinga killa cema mutumi na kanki dan yana maseefar sonki.


Idan kikayi wani kuskuran da wani yaganki yafara sanki Wlhi saina hukuntaki.
Dan inasan farin cikinsa
Ya qarashe maganar tashi da miqa drink 'din hannunsa yana Murmushi........

'Daga hannu SAILUBAH tayi xata sheqa masa marii


Yayi saurin gare kansa tawajan riqe hannunta
Ya waro fararan idonsa kamar na senior Yace kut😳
Tunda nayi wayo ba'a ta6a marina bah
Kikayi kuskuran hakan Wlhi saina miki dukan tsiya
Yafa'da da sake hannunta tare da quqarin 'daukar wayarsa da take ringing. Yaga
Abbas abokin nasa.........

SAILUBAH ta'dora hannu aka🙆🏼 taxabba'da ihu da fashewa da kuka

Kuka take Sosai dan tunda uwarta ta haifeta ba'a ta6a cimata mutunci irin wannan ba
Kuka take hawaye na xuba mata.
xan cikan sa nayi mata yawo acikin kwanyarta

Ganin haka yasa junior in 'daukar wayar Abbas


Ya xuba mata ido yanajin kukan nata har cikin ransa
Saiyayi yunqurin barin 'dakin dan yasan Abbas xuwa yayi 'daukar nasa
Ai tamkar ta ankare tasama kofar key
Tare da goge hawayanta takallesa cikin kallan tsana
Tace kai ka'isa
Ka'isa kafita daga 'dakinnan batare dana hukuntaka bah
Wlhi saina xaneka kafin kabar 'dakin nan
Junior yaxuba mata ido. Tausayinta ya kamashi. Sam bayasan ganin mace cikin damuwa
bare yaga tana kuka
Sai dai indole ba yanda xaiyi

Nan yaji yanasan lallashinta. Amma bata xahiri ba taba'dili 😬

By Hajju
[11:19AM, 17/12/2016] Rahamat Nalele 👯: RAHAⓂ🇦T
[20/03, 17:09] 80k: [3:44PM, 24/12/2016] R🇦HAⓂ🇦T Nalele👯: 👯👯👯👯
*SAMAREEN*
*👯BANAH*👯

*TASU SALAN SOYAYYAR*👯

*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*

*Bismillahir-rahmanurrahim*

*PART 97*

SAILUBAH tayi sororo da waya ahannu kafin


Tafa'da tunani me xurfi akan zancikan XEE

FAWAS ne yasaka Dadynsa agaba yana xuba mar shagwa6a fa'di yake. Dan Allah Dady
kuje gidansu HAMEEDA da gaske xa'a 'Aurar da ita ga 'dan uwanta.
Banaso na rasata
Dadyn nasa ya kallesa Yace katabbatar yanda kake santa haka take sanka Yace Wlhi
Dady fiye da yanda nake Santa take sona
Dadyn ya ta6e baki Yace ai shikenan.
FAWAS ya rungumi Dadyn nasa Yace I luv u Dady
Yace me 2 my son
Yace toh yaushe xaku
Yace gobe
Wani tsalle FAWAS ya daka yana murna Yace Allah ya barmin kai my Dady.......
Ni kuma ya kashe maka ni ko
Momy tafa'di hakan tana shigowa room 'din

Xuwa FAWAS yayi Yakama hannunta yayi mata kiss. Yace idan kika tafi Momy nima binki
Xanyi
Yana fa'din hakan yabar room 'din dan yaga fuskarta a murtuqe yana tsayawa dogon
magana qila ta canjama Dadyn nasa ra'ayi

Taxauna kusa da Dadyn Tace ina rokwanka da Allah karka biyema banxan tunanin FAWAS
Akan me xaije ya 'daukomin 'YAR QAUYE ga 'YAN BIRNI masu aji yaje ya kwasu mana
wahala
Gaskiya ban yarda da wannan Auran nasa bah
Dan haka kawai naji natsani yarinyar

Dadyn yajah numfashi Yace kiyi hakuri Momyn FAWAS baxan iya barin 'dana cikin
damuwa ba
Shi ka'dai Allah yabani ina sanshi bana San tashin hankalinsa
Tunda Yace yaji ya gani yana Santa ni kuma xan xanje ga iyayañta dan Aura masa ita
Ke in banda abinki idan ya Aurota basai Ki maida ita 'Yar birnin bah

Shuru Momyn tayi dan tasan tunda yace xai Aure masa ita tatabbata baxai fasa ba
Nan taji wata tsanar HAMEEDA ta kamata cikin ranta
Ta kuma sa aran nata xataci ubanta inhar tayi kuskuran yarda ta Auran mata 'da....
Farin ciki fal xuciyar FAWAS yake shiri dan kaima abokana yan nasa labari
Sosai ya shirya cikin shigar qananun Kaya ya 'dauki wayarsa yana niyar kiran
KHAMIS dan suha'du gidansu RAMADAN....

KHAMIS ko fa'dawarsa gado bayan yagama waya da RAMADAN bacci yayi abinsa bai samu
tashi ba har sai kusan qarfe 1:20pm
Ya sake wanka yayi Sallah Sannan yahau shirya kansa

Yana feshe jikinsa da turarene yaga kiran FAWAS ya shigo wayar tasa

Ya 'dauka yana cewa yane


FAWAS Yace pls muha'du yanxu gidansu senior
Yace Owkie nima yanxu nake San kiranka mu ha'dun ba matsala
FAWAS Yace OK
Suka ajiye waya

Nan KHAMIS ya ibi ku'di da'dan yawa yana tuna jiya ya hango jakar tauraruwar tasa
ba ku'di

Ya fitto falo ne yaga Dad 'din nasa da mum Suna cin abinci
Ya kallesu ka'dan Yace barka da ranah mum Dad

Suka kallesa batare da sunce Komai ba


Ganin haka yasa yanufi fitta....
Mum Tace bakaci abinci ba xaka fitta
Yajuyo a shagwa6e Yace na qoshi
Tata6e baki Tace toh asauka lapia
Ya fitta yana jin haushin iyayan nasa
Dad ya kalli mum Yace lalle idan yadawo kisashi agaba yaci abinci
Dan xan iya jure Komai akansa Amma banda abinda xai ta6imin lafiyarsa
Mum tayi Murmushi Tace toh
Inaga fah yafara fushi da mune
Dad Yace eh ga alamu sun nuna kam

KHAMIS ya kalli direban gidan nasu Wanda yake kai Momy unguwa Yace yau banajin fita
da mota pls kaini gidansu RAMADAN
Yace toh ranka ya da'de

Senior RAMADAN da junior ko wani Kaya suka saka iri 'daya Wanda ya bala'in kar6arsu
Dadyn nasu ne ya kawo musu
Duk iya ha'duwarka idan kayi tuxali dasu saikaso ka qaraci kalanka akansu
Senior da junior sun ha'du iyakar ha'duwa
Baka isa ka banbance tsakaninsu waye kasani bah
Kamar tasu ta6aci
Abu 'dayane xai saka gane waye wannan waye wancan shine wayewarsu
Junior yafi senior wayewa nesa ba kusa ba
Dan daga idanshi da kallansa xaka gane hakan shiyasa yakejin kansa as big gay

Yayinda Senior yafi junior shagwa6a abayyane


Da iya makirci da bin ra'ayin mutum ya 6oye nasa

Idan ko yaso baiyana nasa ga Wanda yakesan baiyanawa


Saiya marairaice yadinga aika sakwan nasa cikin hikima da aiki da hankali da
nutsuwa
Hakanne yake sawa mutane da dama suke ganin wayewarsa da tabbatar da cewa ya iya da
kansa

Junior ya kalli 'dan uwan nasa Yace 'daxo kada'de agun Auntynka Allah yasa dai ta
yafe maka
Yayi Murmushi Yace ai bayanda xatayi dani 'dan Uwa dole ta yafemin
Junior yayi Murmushi Yace salan soyayyarku tana burgeni Sosai brother.
Idan kuka xama ma'Aurata abin xaiyi da'di da bada sha'awa.

Senior Yace hmm kaidai bari


Ina tausayama soyayyya da qauna idan muka xama ma'Aurata nida ita
Junior ya qara yin murmushi
Yace kayi kyau Sosai wannan wankan na Waye
Yace natane Amma xanyi rakiya. Qila in duba wata budurwata idan nayi ra'ayi
Kan junior ya qara magana saiga FAWAS ya shigo ya tsaya yana kallan wannan yana
kallan wancan
Yace gays baxai iya gane waye senior o junior ba Wlhi

Junior Yace harda rantsewa


Yace ai gaskiyane...
Senior ya dafa shi Yace toh gani senior
FAWAS yayi dariya Yace aha
Yanxu nagane tawajan qamshin ka
Kasan naka da nashi ba 'daya bane
Junior Yace shine yasa ai nace muku xaku dinga ganemu nan gaba

FAWAS ya xauna kusa da junior yana bashi amsa da cewa aikuwa kayi gaskiya
Senior Yace yadai
Yace kaidai bari
Yau ina cikin farin ciki over
Senior Yace kamar ammaka albishir da cewa gobe HAMEEDA xata xama mata agareka
FAWAS yayi dariya Yace kusan haka
Nan ya kwashe yanda sukayi da Dadyn shi ya gaya masa
Junior yayi Murmushi Yace angama da shafinka Saura KHAMIS da brother
FAWAS yayi Murmushi Yace aikowa danni yanxu 'dan tayasu addu'a ne
Senior yayi yaqe Yace hmm kunsan Auntyna ahannuna take sai yanda nayi da ita
Ina tabbatar muku har ayanxu nafiko kwanciyar hankali a soyayya
FAWAS ya 6ata fuska Yace ban gane bah

Senior yayi dariya Yace nufina kai momynka bata lamunce maka ba.

Kaga Akowane lokaci xata iya jefaka a matsa

Haka KHAMIS baida goyan baya akowane bangare

Ni kuwa fah😳

ina yin ihu na kwanta ciwon qarya ayanda Abban Auntyna yake kan dukin xuciya da ita
Nace ita nake so xai Auramin ita.

FAWAS yayi shuru

Junior Yace idan kuma tace bata sanka fah.

Senior yayi wani shegen Murmushi

Yace baxata CE ba
Saidai xata ban wahala Sosai 👌🏻

Dan dana kwanta ciwan saitafi kowa rikicewa

Nina san da hakan 👈🏻

Tanajin silar ciwan xata bada ha'din kai

Da xaran mun xamah ma'Aurata saita fara ban wahala

Idan kuma na mata ciki🙊 sai tafara sonah😊


Ya qarashe xancan da Murmushi.....
Wanda hakan yayi daidai da shigowar KHAMIS

Ya kallesu Yace anyi gwulmata


Junior Yace Sosaima
Yayi Murmushi da xama yana cewa kutayani Baqin ciki gobe xa'akai sadakin shegiyar
yarinyar nan
Senior yayi dariya Yace to saime
Cikin fusata KHAMIS Yace Aunty XEE mana.

Atare suka saka mai dariya.


FAWAS Yace baka fara rikicewa Dad mum bane shiyasa

Yace hmmm ai kabarsu kawai xan gyarosu


Dan inaji Dad na fa'din idan nadawo tasani gaba naci abinci xai iya jure Komai Amma
banda lafiyata
Kaga tunda naji Wlhi Suda kansu xasu nemi bani XEEE
Senior Yace yes kace kasamo mafita
Yace Sosai
Yandai kurakani inje gunta dan Allah Wlhi haka kawai yau tun Asuba idanuna sukesan
ganinta
FAWAS Yace munji Amma kafin nan bara na baka labarin yandau tawa matsalar takau
KHAMIS yawaro ido Yace kana nufin dad mum sun yarda da HAMEEDA matsayin surukarsu
Yace eh Amma waccan 'dan iskankan ya rikitamin kwanya akan Momy
Kasan duk abinda Yace 'dad'dai kune basu yuhuwa
Yafa'da yana kallan senior RAMADAN Wanda yake Murmushi
KHAMIS yajah tsaki Yace shareshi gayamin pls
Nan FAWAS yabashi labari
KHAMIS yayi dariya Yace da gaske indai Hakkane Momy xata iya bata maka shiri
Shawara 'dayace shine kadinga lalla6ata duk abinda Kasan tanaso kadinga yi mata
Insha Allahu xata hakura
Kaga Komai yayi daidai kenan
Yace toh xan gwada in gani kasan tsohuwar tafiya rikici ne
KHAMIS Yace har takai nawa tsofaffin
Junior yayi Murmushi da girgixa kai

Senior Yace toh yanxu ina muka nufah


Da sauri FAWAS Yace Qauyan takai.....
KHAMIS ya gallamai harara Yace gun Aunty XEE dai
Senior yayi Murmushi Yace toh muje ko

Junior yatashi Yace bara in rakaku mota


FAWAS Yace baxaka bimu bah.
Yace aa Wlhi ina buqatar hutu Sosai yau. Gawani littafin Auntyna Rahamat da nake
karan tawa
KHAMIS Yace me sunanshi
Yace wai shi SADEEQ🍇
Senior Yace aisai kata fama...
Sunfitoh harabar gidan nasu ne sukaga fitowar Momy tana cewa Yauwa Ku kiramin
Auntynku SAILUBAH nakirata har yanxu shuru
Kan suyi magana saigata tashigo
Momy taqara she da cewa Yauwa gatamah

'Daya Bayan 'daya SAILUBAH take gallansu


Duk sunyi Sosai sai qamshin turare suke
Tace kaga samarin banah. Sai ina haka
FAWAS Yace Aunty qauye
Atare SAILUBAH da Momy sukace qauye
Yace eh
Momy Tace gunwa
Ya Sosa qeya dayin shuru
Ganin haka yasa Momy shigewa cika tana cewa maxa xo nan SAILUBAH

Tace toh Momy


Ta maida kallanta ga senior da junior takasa babbance Waye natan acikinsu
Tata6e baki da shigesu...
Har takai 'kofar falan senior Yace Auntyna
Tajuyo
Yayi saurin xuwa gurinta Yace kinyi kyau Sosai
Dama tasan tayi kyau dan yanxu tayi wanka
Tace kaima haka 'dan Qanina
Yace toh tsaya na mana photo
Tace toh
Ya karkace ya 'daukesu
Yace wow munyi kyau Sosai tamkar masoyan cikin film 'din *luv story*
Tace ban San film 'dinba
Ya watsa mata wani kallo cikin shagwa6a Yace kina San kigani
Tace aa
Yace toh shikenan saimun dawo
Tace katawo min da ice-cream pls
Yace angama my Aunty

Tana kallo suka shige mota junior ya rufe yana fa'din saisun dawo suka ficce daga
gidan

Lokaci 'daya suka ha'da ido da junansu


Junior ya 6alla mata harara dayin part 'dinsu
SAILUBAH tayi Murmushi Tace xaka gane kuranka ne yanxunnan 'dan iska
Tafa'di hakan da shigewa cikin falan Momy

Aikine da Momyn
xatayi wasu baqi 'yan uwanta shine takesan Su ha'da musu abinci merai da lpy

Kafin sufara SAILUBAH Tace bara na'dauko wayata agida Momy Tace toh kiyi sauri
Tace toh

Direct SAILUBAH gun megadin gidansu tayi Tace BABAH megadi kasamo kyenkyasun Yace
eh. Yamiqa mata Su a baqar leta taduba taga sunkai biyar tayi murmushin mugunta
Tace nagode Sosai

Ahankali tatura 'kofar 'dakin.


Junior yajuyo ya kalleta
Yayi Murmushi Yace 'Yar daqiqiyar Auntyn brother ya akayi ne
Tamai shuru
Ya ta6e baki
Dallah malama meya shigo dake
Nanma shuru mai
Saiya tashi yana Murmushi Yace Allah nagode. Maka daka turomin wawiyar nan yau xan
nuna miki yanda ake iskanci. Bani kike kira 'dan iska bah

SAILUBAH dai shuru tamai tana jin rashin kunyar da yake xuba mata

Bata ankare ba sai ganinsa tayi agabanta Yace waye 'dan iska.....

[3:46PM, 24/12/2016] R🇦HAⓂ🇦T Nalele👯: By Hajju

R🇦HAⓂ🇦T
[20/03, 17:09] 80k: [5:33PM, 25/12/2016] R🇦HAⓂ🇦T Nalele👯: 👯👯👯👯
*SAMAREEN*
*👯BANAH*👯

*TASU SALAN SOYAYYAR*👯

*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*

” ‫بسم الله الرحمن الرحيم‬

*PART 98*

Tayi Murmushi Tace kaine


Shiko xira hannuwansa yayi a qugunta yana Murmushi Suna qeshar numfashin juna.
Xai kai bakinsa cikin nata ta'daga mai ledar hannunta Tace kyenkyaso😊.....

Da sauri ya saketa yajah da baya yana xaro ido😳


Yace pls dan Allah Karki cutar dani plssss

Tayi murmushin yaqe Tace daga shigowata kakirani da daqiqiya da wawiya ko

Yace narantse miki da Allah baxan qara fa'da miki bah

Tace rantsuwarka tabanxa


In tambayeka man
Ya xuba mata ido atsorace
Tacigaba da fa'din. Meyasa ka rainani kamai dani tamkar sa'arka
Ya Sosa qeya Yace Wlhi Auntyn brother na dena raina ki
Tace amsa nakeso kaban
Yace nima bansan meyasa ba
Tagallamai harara Tace o baka sani bako
Yace eh
Aiko nan tabu'de ledar saiga kyenkyaso 'daya yafitoh
Wani ihu junior yasaka ya daka tsalle sai ganinsa tayi kan gado
Idan shi ya fara juyawa hankalinsa yayi bala'in tashi

SAILUBAH tazauna gefan gadan tana qoqarin sakar masa wani.......


Aiko ya fashe mata da kuka cikin qaramar murya Yace am sorry......
Yana fa'din haka yayi baya luuuuuuu asume SAILUBAH tayi dariya tajuya ta make
'dayan da takalmi
Sannan ta'dauko ruwa ta yayyafa masa
Aiko nan ya farfa'do yana raba ido
yana kallo ta share wanda ta kashe tasa a abun xuba Shara tadawo Tace nayi
alqawarin saina saka suma sau uku.....
Agigice junior ya waro ido Yace so kike Ki kasheni😰
Ta gallamai harara Tace kamutu man ina ruwana
Ya marairaice Yace dan Allah dan soyayyarki da manxan Allah kiyafemin Wlhi baxan
qara yimiki Komai

Tace maqaryaci kawai


Tafa'di hakan da take mishi wani akan gadan
Aiko ganin yandan kyenkyason yake nufushi shiyasa yawun bakinsa kafewa
Jikinsa yafara karkarwa
Ya rumtse ido
Yabu'de ahankali.
Lokacin yayi daidai da hawan kyenkyason kan qafarsa
Nan take idanshi yayi qasa. Jikinsa ya mutu

Ashe da'da sumewa yayi


SAILUBAH dake yau taso mugunta ko tausayinsa bataji bah taqara make wannan tasashi
agefe Sannan taqara yayyafah mishi ruwa
Wannan karan bai farfa'do ta da'di ba
Dan haka hankalinta saiya tashi ta qara yayyafamai
Nan ya farfa'do
Suna ha'da ido yayi mata shuru kawai yana kallanta
Tayi Murmushi yana kallanta. tada'da futa da wannan Wanda taqara kashewa tadawo

Yanda yaga tana qoqarin sakar masa wanine shiyasa shi runtse ido. hawaye ya xubumai
Yace AUNTY..... Dan Allah kibarni haka....

Cak SAILUBAH tatsaya dan yanda ya ambaci sunan nata saitaga kamar senior ne yake
rokwanta....
Tayi shuru....
Jin shurun yayi yawa ne shiyasa ya bu'de idansa ya sauke akanta
Ta hararesa dayin kwafah Tace kaci darajar Yayan ka
Tafa'da da ficcewa .

Junior yajah numfashi ya dafe kansa


Yace Wlhi baki sani kuka abanxa bah
xamu ha'du ne Wlhi saina ramah.......
Tashi yayi yabita cikin gidan

A kitchen yasamesu ita da Momy har sun fara aiki


Yace Momy
Tace na'am SADEEQ
SAILUBAH ta kallesa da sauri Tace mah Momy dama sunansa SADEEQ
Tace eh duk dai ana kiransu da Suna 'daya ne
Tace OK

Yace Momy me kikajin tsoro


Tace tsoro kuma
Yace eh. Kingani inajin tsoran kyenkyaso
Tayi Murmushi Tace ka'dangare nakejin tsoro junior
Yace toh Auntyn brother fah
Tace SAILUBAH
Yace eh......
Kantayi magana SAILUBAH Tace aini ba abinda nake jin tsoro ko momy
Momy tayi Murmushi Tace kinman kina jin tsoran kuli.......
SAILUBAH takatseta da cewa dan Allah Momy Karki qarasa

Junior murmushin mugunta Yace Wato tsoran kuliya takeyi ko


Momy Tace harda sumewa ma kuwa
Yace yes........ Yayi Wlhi
Yana fa'din haka ya ficce
Tsoro ya kama SAILUBAH

Su senior ko direct gidansu XEE suka nufa Saidai KHAMIS yayi mugun gani dan sun
tarar da ita XEE 'din tana hira da Ameer
Wato abokin Mustafan dayaso SAILUBAH
Ikwan Allah kuma shima xuwanshi kenan
Tunda XEE ta hango motar RAMADAN tasan KHAMIS na cikin motar
Nan take sai hankalinta yakaso gida biyu
Sam sai tadena jin me Ameer 'din yake CE mata

FAWAS Yace ga Aunty XEE da wani can fah


RAMADAN yaqi qarasawa inda suke yadai tsayar da motar tashi nesa dasu. Yana cewa
kut😊
KHAMIS... Wannan xai iya yi maka kwacanta fah😳
kaduba yanda suke daf da juna.....

KHAMIS dai shuru yayi musu danji yayi xuciyarsa na masa xafi kuma tana bugawa fat
fat fat
Nan take hankalinsa ya tashi
Ya qurama Ameer 'din ido yanaso ya hango me tagani atare dashi dahar yaburgeta
yasata tsayawa dashi....
Bai hango Komai bah. acewarsa sai muninshi daya gani da kuma rashin dacewarsu

😬😬😬

Cikin 6acin rai ya bu'de motar ya fitoh RAMADAN Yace kayi aiki da hankali 'dan Uwa
danna lura da yanda hankalinta ya bar kansa yayo kammu
KHAMIS yajah tsaki Yace story kenan...
Atare FAWAS da RAMADAN suka samai dariya. Yana jinsu ya sharesu

Ayanda XEE taga fitowar KHAMIS sanda taji gabanta ya fa'di


Tun daga nesa yake aika mata da mugun kallo
Ganin yakusa xuwa garesune yasata 'dauke idanta akansa
Ya qaraso cikin ladabi Yace barka da ranah yayana
Ameer ya kallesa cikin Murmushi Yace Barka Qanina.
KHAMIS yayi mishi kallan raini afaqaice Sannan ya maida kallansa ga XEE wacce ta
dawo kallansa ya gallah mata harara Yace in gaya masa ne
Cikin 'dan rikicewa Tace me kennan
Bai bata amsa bah ya maida kallansa ga Ameer Yace yayana ammata miji.....
Ameer ya qara tsaidai idanshi akan KHAMIS Yace eh tagayamin

Ahankali KHAMIS yajah numfashi Yace ai Ashe kaji


Yace eh saidai ai ba'a 'daura ba
Afusace KHAMIS Yace Amma dai Kasan bai dace kanemi qara aya akai ba.

Ameer Yace eh
Yace toh itadin ta Yayana CE
Dan haka kabarta kawai
Ameer yayi Murmushi Yace naga alama samaree
Danga kishi na yawo a kwayar idanka
Yace nifah ba neman maganarka nake bah. Kawai kabar nan
Saura sati 'daya bikinta Amma kawani xo kana san ka 6ata mata tunani
pls Malam jeja da Allah
XEE taqurama KHAMIS ido tana hango maseefar kishin da yake mishi yawo a fuskarsa

Ameer yayi Murmushi dan yaran yayi masa kwarjini


Ya shige motarsa yana cewa toh samarii nabarka da matar yayanka lpy Allah ya baka
ha'kuri.
Yana fa'din hakan yajah motarsa

Idan KHAMIS ya sauka kan na XEE


Tace ya tafi fah
Ya bita da harara Yace ko Xaki bishine
Itama hararar tashi tayi Tace ban sani bah
Ya wurga mata wani mugun kallon daya sata shigewa gida batare data shirya ba

Yana niyar juyawa ya tafi Babanta ya fitoh....


Cikin ladabi KHAMIS ya gaisheshi
Ya amsa da kulawa yana cewa Yauwa dama ina nemanka

KHAMIS yayi Murmushi Yace Allah yasa ba lefi nayiba Babah

Yace aa bakayi lefiba


Dama inaso in tambayeka ne da gaske kai da ZAINAB kuna San junanku
KHAMIS yayi qasa dakai Cikin kunya da ladabi Yace eh Babah
Kuma ina rokwanka da Allah karka rabani da ita Wlhi ina Santa
Babah yayi Murmushi Yace KHAMIS kenan ai Zainab tayi maka girma kaje kanemi daidai
dakai mana.....

Annabi Muhammadu ya Auri Nanah khadeejah wacce taxarce shakarunsa.


BABAH karka rabani da Aunty XEE ina santa inna rasata mutuwa xanyi
Babah yayi shuru
can Yace toh jeka Allah ya shige mana gaba
Yace AmEEn
Da barin BABAN anan

Yana shiga motar RAMADAN yajasu


Suna tafiya KHAMIS na tsaki
Dan daya rumtse idansa saiya dinga ganin hotan XEE da Ameer yanda suka tsaya

FAWAS da RAMADAN sun fahimci meyake damunsa kishi. dan haka sukaqi kulasa Sai
hirarsu sukeyi har suka iso qauyan takai

Anan FAWAS yanemi Yaro yakira masa HAMEEDA

Kamar Kullun tana cikin hayaqi innah na surfah mata bala'i dan yau tunsafe take
mata shi
Dan kawai tayi mata asarar tulu wajan ibo ruwa......

Yaro ya shigo yana fa'din ana sallama da HAMEEDA


Nan HAMEEDA takalli yaran Tace FAWAS ne
Yace eh dan haka yace in gaya miki....
Da sauri tatashi daga gindin murhun tajah hijabinta xatabi yaran.....
innah takatseta da cewa uwar 'yan san maxa bidai ahankali karki kwasomin ciki kan
lokacin yayi
HAMEEDA tayi shuru tana jinta. Tana kuma rayawa aranta FAWAS meyasani da har xaiyi
mata ciki😬.......

Innah taqara katseta da cewa. Kisan yanda xakiyi kisamammin ku'din tulu na
Toh HAMEEDA Tace mata

Tana fittowa tagansa kan dakalinsu


Yayi mata kyau Sosai Tace Barka da xuwa
Yace Barka masoyiyata
Tace da fatan kaxo lafiya Yace lau lau
Tace kayi kyau Sosai
Yace kamar yanda kemah kikayi kyen
Tace ina wani kyau ajikin "dan qauye
Ya waro ido cikin murmusawa Yace Wlhi ayanxu nafi ganin kyen 'yan qauye fiye da
'yan birni
Tace meyasa
Yace saboda ke my luv.
Kintafi da xuciyata
Har takai idan an tambayeni inane garinmu sai kiji nace qauyan takai
HAMEEDA ta rufe idanta cikin jin da'di Tace da gaske
Cikin kwaikwayan muryarta Yace Allah da gaske
Sukayi dariya lokaci 'daya
Zama tayi kusa dashi tana fa'din yasu mamah da babah
Yace hmm Momy Dadyna
Tace eh Yace Suna lafiya suncema in gaisheki
Tace ina amsawa
Yace yau bakisa turareba
Tace 'daukin ganinka ne yasani mantawa
Wai har sai yaushe xaka denamin xuwan baxata ne
Yace amin afuwa nadena daga yau
Tace nayi maka
Yagyara xama Yace hmm naxo miki da kyakkyawan labari ne
Tace toh ina jinka
Yace gobe Dadyna xasuxo Neman min Auranki
Cikin murna HAMEEDA takallesa Tace Allah da gaske
Yace Allah.
Tace Naji da'di Sosai
Yace ai nafiki jin da'di dan Allah Allah nake kixama mata agareni Ki koyamin yanda
ake xaman Aure
Ta harareshi ka'dan Tace kai ko
Yace bake kikace ba
Tace toh basai ka manta bah
Ya tashi yana girgixa kai Yace idan na manta ai namanta kaina
Kinsan ba abinda yake raina ayanxu irin Auranki ki'dorani akan hanya

Taturo baki Tace har xaka tafi


Yayi Murmushi yana kallan bakinta Yace yanda kika turo bakinnan kamar nakama
fuskarki na tsotse shi.......

😳😳
Atare shi da ita suka waro ido
Dan harga Allah tunaninsa axuci yafa'di xancan
Ashe abayyane ya fa'deshi
Tace LA LA LA 😳
Dama kaima irin 'yan iskannanne wa'yanda nake ganinsu a film irin turawan nan

Cikin ankarewa Yace nima wani naji yagayama budurwarsa acikin irin film 'din

Taqara turo baki Tace toh shine nima xaka gayamin

Yace toh kiyi hakuri manah dan bansan na fa'da bah


Tace Allah karka qara dan maganar iskanci CE

FAWAS Murmushi yayi ya shafi gefan fuskarta Yace baxan qaraba YAYATA shikenan
Ta 'dagamai kai da qara turo bakin
Yace Allah in baki dena turowa bah. xan qara fa'da
Ta hararesa Tace toh kaqara mana
Allah sai in denah kulaka
Ya waro ido 😳 da Murmushi Yace kika dena kulani ai na shiga uku na banu

Yanda ya xaro idan shiya bata dariya Tace nima ai nashiga ukun
dan nayi gangancin da xuciyata taxugani nadena kulaka. Na tabbatar saina kwanta
ciwo
Ya qara shafar fuskarta Yace toh YAYATA ga wannan nina tafi bye bye ta kar6i ku'din
tana cewa karka kalli kowace mace dan Allah Yace toh YAYATA

Tana kallo sukajah motarsu suka qara gaba

Wayar KHAMIS tayi qara yana dubawa yaga tauraruwar tasace XEE. Yajah tsaki dan
baidena hangota da Ameer bah. Wanda hakan yake qara sa xuciyarsa jin xafinta.
Yaqara jan tsaki batare daya 'dauka bah. Yace xanyi maganinki ne
RAMADAN yayi Murmushi Yace pls ka 'dauka
Yace Wlhi baxan 'dauka bah saina hukuntata.......

By Hajju

R🇦HAⓂ🇦T
[5:33PM, 25/12/2016] R🇦HAⓂ🇦T.
[20/03, 17:09] 80k: [12:17AM, 27/12/2016] R🇦HAⓂ🇦T Nalele👯: 👯👯👯👯
*SAMAREEN*
*👯BANAH*👯

*TASU SALAN SOYAYYAR*👯

*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*

” ‫بسم الله الرحمن الرحيم‬

*PART 99*

FAWAS yayi dariya Yace 'dan iska karka 'dauka mana natabbatar yau dai baxayi baccin
farin ciki ba
Yace mexai hanani yi
Yace dan baka tsaya kaji kalmominta ba
Tsaki kawai KHAMIS yayi Sannan yama kashe wayarsa gabaki 'daya

_______
Kusan qarfe goma Sha 'dayane na dare duk Suna tare yau club xasu
Junior na kallansu yanajin hirarrakinsu
Fawas ne mecewa Wlhi ba abinda nake sha'a ayanxu irin kiss
Senior Yace Shege HAMEEDA ta rikitaka kenan
Yace hmmm naso in rage xafi da Aymana
KHAMIS yajah wani dogwan tsaki.....
Atare senior RAMADAN da FAWAS suka kwashe da dariya
FAWAS Yace dallah Malam ka dememu da tsaki. Idan kana San kwanciyar hankalinka
kabu'de wayanka mana
RAMADAN Yace bar 'dan iska karya bu'de yata tsakin.
FAWAS Yace ni tausayin Aunty XEE nema ya kamani Wlhi.
RAMADAN Yace nima haka. Nasan yanxu tanacan cikin damuwa ya hanata samun
nutsuwarta......
Da 6acin rai KHAMIS Yace lokaci na tafiya in baxa kuje ba nayi gida

Atare senior da FAWAS suka tashi


Senior ya kalli junior Yace 'dan Uwa katashi muleqa da kai mana.
Junior yayi Murmushi Yace aa kuje
Cikin sake fuska KHAMIS ya kar6a da cewa pls muje dare dan Allah
Junior xaiyi gaddama FAWAS yajah hannunsa dole badan yaso ba ya tashi suka fito
tare

Suna tafiya acikin motane junior Yace dan Allah brothers a ina xan sami kuliya
Da sauri senior Yace kuliya....
Yace eh
FAWAS Yace me xakayi da ita
Yace kawai inasan inyi amfani da itane wajan ba wani abokina tsoro
FAWAS Yace momyna tana da ita in ba damuwa gobe xan kawo maka
Yace Yauwa nagode
Senior Yace Auntyna tana jin tsoran kuliya Sosai dan Allah 'dan uwa karka bari
taganta pls
KHAMIS yayi dariya baice Komai ba
FAWAS Yace ita da Aunty XEE bansan Wanda yafi wani bah
Senior Yace tafi Aunty XEE tsoranta kamanta itafah sumewa takeyi
Gwara Aunty XEE xata iya ganinta tagudu
Itafa👈🏻
Kaima Kasan Saidai axo asameta axube
Junior yayi wata shegiyar dariya Yace hmm Allah yakaimu gobe
KHAMIS Yace AmEEn

Ba qaramin raina gurin junior yayi bah


Kodan yasaba da waje ne oho😬
Yana kallansu suka gama tsotse tsotsen mata da rawa da shan drink kala kala
Ahaka suka dawo gida agajiye da sha'awar mata

Washe gari

Da misalin qarfe 2:30pm XEE ce da SAILUBAH suke wajan shaqatawa dan shan ice-cream
Sosai suke cikin jin da'din wajan

SAILUBAH Tace naji me kikace. Xanyi qoqarin bi


XEE tayi dariya Tace Wlhi RAMADAN yagama samunki...
Tace ya Xanyi
Tace aikinji me Nace miki
Tajah numfashi Tace Naji Allah yasa kar abin yaxo da sa6ani
Dan yaxo da sa6ali baqamin wahala xan bashi bah.

Murmushi XEE tayi Tace Kinsan wani Abu


Tace saikin fa'da.
Tace Wlhi kwata kwata bana Cikin nutsuwata
Shegen yaran nan yana san hargitsani

Yama hargixaki XEE danga damuwa nan tana yawo ajikinki tako ta ina
Cewar SAILUBAH
XEE Tajah tsaki Tace damuwata ya bu'de wayansa. 'dan iska yaqi bu'dewa

Tace xai bu'de idan yaji wiya. Ki share shi kawai

XEE tagirgixa kai Tace ina..... Baxan iya sharesa bah gaskiya

Toh Ai sai kita faman kiran wayar da take akashe....


Cewar SAILUBAH

Qarfe uku daidai suka ha'du dan xasu taya wani abokinsu murnar cikarsa shekara
ashirin d'aya

FAWAS ya miqama junior kuliyar momynsa


Junior ya kar6a da murna yana cewa wow ashe baKa manta bah.
Yace eh
KHAMIS Yace kunsan hankalin mum 'dina da Dad yafara tashi akaina
RAMADAN Ya dafashi Yace bamu labari
Yace hmm yau da safe sakani agaba sukayi da lallashi akan naci abinci. Wlhi baku
ganiba kamar xasuyi kuka
Qememe naqici Nace naqoshi
Nan hankalinsu ya tashi ina ganin hakan nasa musu kuka
Momy da tafi rikicewa Tace Mene ne
Nace nidai sutemaken karsu rabani da Aunty XEE
Shuru naga sunyi
Ganin hakan yasa nabarsu nayi room 'dina
FAWAS Yace Yauwa nawan dama Kasan da hanya mafi Sauqi da xaka bi irin wannan kabari
har akakai wannan lokacin

Yace kaidai bari damuwata yanxu inji mutuniyar tawa


Amma xuciyata na hanani. dan fa'di take in daure kar in sairareta yanxu

Senior Yace katemaki kanku kabu'de wayarka

Yace share kawai


FAWAS Yace anshare. Lokaci na tafiya yaci ace yanxu muna wajan dan baqaramin da'di
xaiji bah
Tashi sukayi RAMADAN na cewa kuma aikuwa

Junior Yace karma kunemi in muku rakiya dan baxan je bah.


Senior Yace toh kaji da'dinka da kuliya
Amma ka'dan tausayama abokin nan naka pls karka bari ya suma
Junior yayi Murmushi Yace Wlhi saiya sume dan ramuko Xanyi. Kagako duk Wanda yake
da burin ramuko ba shakka ba tausayi a tafiyarsa
KHAMIS Yace Hakkane
Senior ya ta6e baki Yace ya fiya dai tanakyau
FAWAS Yace Amma Kasan ance idan aka maka abu kaga baxaka iya yafewa ba toka rama
daidai da abinda aka maka

Senior Yace ka kalli fuskarsa man. Xaka hango tarin muguntar da take fuskarsa
Dan tunda kabashi kuliyar nan yaketa Murmushi
KHAMIS Yace toh ina ruwanka
Yace nima ban meyasa na damu ba saidai haka kawai naji gabana yana fa'duwa akan
wannan ramukwan da yake sanyi

Junior ya qara yin Murmushi Yace ai dama ya cancanta kaji hakan


Ta6e baki senior yaqayi Yace muje
Nan suka ficce junior ya bisu da kallo

Sanda ya bada taxarar rabin awa ya tabbatar da tafiyansu sunbar gidan. Sannan
yafito da kuliyar ahannunsa yanufu gidan nasu SAILUBAH wanda ita da XEE dawowarsu
kenan kamar yasani......

Ya shiga harabar gidan kenan saiga matar baban SAILUBAH tafitoh. Da alama unguwa
xata. Ya gaisheta cikin ladabi. Ta kallesa da mamaki Tace yau Kaine da kuliya
RAMADAN😳
Ko kamanta Auntyn taka bataso
Junior yayi Murmushi ya Sosa qeye danya San tunaninta senior ne
Yace eh mamah lefi tamin
Tace tab aiko Suna falo ita da XEE Amma dakayi hakuri
Yace Karki karyarmun da xuciyar mamah.
Tace toh aishekenan. Tafa'da taficcewa tana rayawa aranta wane Babban lefi SAILUBAH
tayi masa daxai hukuntata da abinda yake sumar da ita

Afalan yasamesu bayan ya 6oye kuliyar abayansa


Yace Sannunku
SAILUBAH tashaqi turaransa Tace meya kawoka guna
Yace aidaga yau kisa aranki alkairi dai baxai kawoni gunki bah
Tata6e baki Tace toh fa'di sharrin daya kawoka dan ina............

Bata qarasa furucinta ba. XEEE takwalla wani qara


tsalle 'daya tayi saigata abakin 'kofar SAILUBAH😊

Abin da yasata yin hakanko shine. Kamar ance takalli bayan junior tayi hu'du da
kuliya.... Shiyata kwallah qara tadire akofar 'dakin SAILUBAH hakan bai mata bah
sanda tashige ciki ta danno sakata.

SAILUBAH tabita da kallo kana takalli junior. Ya 'daga mata gira Yace ta kankare ne
Tace Dame
Yace jiya kinsani suma sau biyu ba tausayawa ko
Gaban SAILUBAH yafa'di jin kukan kuliyar da taji
Cikin marairaicewa Tace pls SADEEQ junior dan Allah karka bari in ganta sumewa
xanyi
Yayi Murmushi Yace ke kin"isa kisani kuka na barki kixauna lafiya

Tace innalillahi wa'inna'ilaihirraji'un. Kakah....


Daga can 'dakin Kakah taji tayi mata gyaran murya. Alamun tana Sallah

Ai toni gumi ya wanke fuskarka


Cikin rashin damuwa da yanayinta junior ya juyo da kuliyar gabansa ya wurga mata

Qara 'daya☝🏻 SAILUBAH tasake ta sume.😬

Junior ya qarasa shiga falan ya yayyafah mata ruwa tajah numfashi tabu'de idanta
Yayi Murmushi Yace nayi alqawarin saikin suma sau 4
SAILUBAH tasamai kukan shagwa6a Tace dan Allah.....

Yaji kukan har cikin ransa hakan yasa yaji tausayinta


saiya kama kunnanta Yace xaki qara shunamin kyenkyaso
A shagwa6e cikin kuka Tace aa
Yace alqawari
Da sauri Tace nayi
Yasake kunnan Yace kinci darajar 'dan uwana da yake sanki......
Yana fa'din haka yaje ya 'dauki kuliyar yafitta abinsa
Runtse ido SAILUBAH tayi tafashe da kuka wiwi
Cikin kukanne talalubi wayarta takira senior RAMADAN.....

Basu da'de da shiga gidansu abokin nasu ba. Senior RAMADAN yaga kiran wayar Auntyn
tasa
Ya 'dauka Yana cewa Auntyna......
Yaji shuru nan yaqara volume 'din wayan

SAILUBAH tarushe mai da kuka


Cikin rikicewa Yace lafiya Auntyna

Taqara samai kuka cikin shashsheqa Tace natsaneshi


Yace wane
Tace junior man
Yace meya miki
Tace har falanmu yaxo ya wurgamin kuliya fah....

Senior ya rumtse ido gabansa yafa'di dan yasan tsoran kuliya irin nata

Yace Auntyna me kika masa da har yasashi yi miki haka


Cikin kuka Tace dan kawai jiya na shuna mishi kyenkyaso ne fah

Yanda tafa'di maganar da shagwa6a shiya tafiyar dashi..


Yace meyasa kika shuna mishi toh
Tace bakaga rashin kunyar da yake min bah
Yace toh kiyi hakuri Insha Allah namiki alqawarin baxai qara wurga miki kuliya ba
Tace nifah bala'in tsoro nakeji yanxu
Yace ba kowa agidan ne
Tace ni da XEE ne da Kakah.
In gayama XEE CE tafara ganin kuliyar ahannunsa shine ta gudu 'dakina tasa sakata
kanna ankare da kuliyar
Yace toh kice tabu'de 'kofar yatafi
Tace kaima Kasan duk abinda xance mata baxata bu'deba
Ta qara she maganar da rushewa da wani kukan shagwa6a
Dan har yanxu atsorace take duk da agabanta junior yafitta da kuliyar gani take
tana mutsi xataganta kusa da ita

Senior RAMADAN yajah numfashi yana tafiya asalan yanda take maganarta kamar wata
baby
Yace pls Aunty kinutsu dan Allah kin fara tayar min da hankali
kibar kukannan haka pls yana damun xuciyata

Bata saurareshi bah taci gaba da kukanta


Ya rumtse ido cikin sanyayyiyar murya Yace kina buqatar ganina kusa dake yanxu
Tayi saurin cewa eh
Yace toh share hawayanki ganinan xuwa
Tace toh kayi sauri Yace toh ganinan......
Ya kashe wayan

KHAMIS yayi dariya Yace gaskiya Aunty XEE muguwace😀


FAWAS Yace aikuwa
RAMADAN Yace karku xargeta itama takanta tayi
Pls KHAMIS xo muje tare ka lallasheta dan kasan imbah Wanda tayarda dashi bah.
Kasan Aunty XEE ba bu'de wannan 'kofar xatayi bah
KHAMIS Yace hmm muje

Haka suka fitoh dan yowa gidan


Sai dai me😳
Suna fitowa suka ha'du dasu Mubarak wa'yanda junior yama dukan tsiya abaya

Tun shigowarsu FAWAS unguwar idan Mubarak yasauka akan senior RAMADAN.
Tunaninshi junior ne
Dan haka suka kafa suka tsare akan ba abinda xai hanasu yimishi dukan kawo wuqa

KHAMIS Yace lafiya


Sukace ita takawo hakan
Kanya kuma magana sunrufesu da Duka tako ta ina
Fa'di suke bakai 'dan iska ba
Muxaka daka kasan mu 'yaran suwaye aqasar nan
Dan cetan budurwa kawai saika mana wannan dukan
KHAMIS ne yasami qarfin biye musu Yana ramawa
Amma senior RAMADAN ba qaramin rubdugumin sukayi ba
Can saiga mijin Saudat yayar Senior RAMADAN 'din yaxo wuccewa
Da tashin hankali yafitoh afusace ya tsawatar mah su Mubarak 'din
Dalilin dayasa kenan suka barsu
Kamar ance FAWAS ya leqo yaga ko lafiya
Aiko yayi mugun gani

Nan shida mijin Saudat suka shigar dasu mota awahale dan xuwa asibiti

Anyi musu. Qananun yara


Docton daya dubasu Yace sai sun kwana
Senior RAMADAN Yace shi baxai kwana ba
KHAMIS mah Yace haka
Dole badan likitan yasaba ya barsu suka tafi

Tun kan Su iso gida suka san junior ne ya 6atama su Mubarak 'din.
Shine ganin Senior tunaninsu Junior 'dinnan shine suka musu haka
gashi har KHAMIS ya samu nashi raban

FAWAS na parking Senior da KHAMIS sukayi gidansu SAILUBAH

Aiko yanda SAILUBAH take afalan Sam bata motsa ba.


tana nan tana aikin kuka
Ga kakah taqi lekuwa dan tatsaya laximi

Daf da ita RAMADAN ya xauna.....


Dake batasan da shigowarsu ba. Nan ta'dago da fuskarta xata xamba'di ihu
Senior ya rufe mata baki yana fa'din nane Auntyna
Ta sauke ajiyar xuciya tana bin jikinsa da kalli yanda yasha nani

By hajju
[12:18AM, 27/12/2016] R🇦HAⓂ🇦T Nalele👯: R🇦HAⓂ🇦T
[20/03, 17:09] 80k: [9:47PM, 27/12/2016] R🇦HAⓂ🇦T Nalele👯: 👯👯👯👯
*SAMAREEN*
*👯BANAH*👯

*TASU SALAN SOYAYYAR*👯

*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*

” ‫بسم الله الرحمن الرحيم‬

*PART 100*
Matsowa jikinsa tayi Sosai kamar xata shige cikinsa Tace kuliya RAMADAN kuliya
Yace tana ina
Tace yafuta da ita Amma ban dena ganinta cikin idona ba
Yayi Murmushi Yace tashi kiyo Alwala kiyi sallar La'asar hakan xai cire miki
tsoranta
Takallesa Tace toh meya sameku haka naganku da raunuka
KHAMIS Yace share kawai Aunty LUUVAH.
Tace pls kugaya min
Yace wlhi junior ne ya jawo mana
Tace shi kuma
Yace eh. Da bata labarin komai
Tace hmmm ai 'dan iska ne
Bakuga yanda ya sumar dani 'daxu bah

KHAMIS Yace ina Aunty XEE Tace hmm tana ciki


Gwara ka fitoh da ita dan Kasanta saita iya yini ta kwana aciki bata fito ba.
Ya nufi 'kofar 'dakin yana kwankwa sawa

XEE wacce ta qudindine a gadan SAILUBAH dan tsoro Tace Waye


Yace nine Aunty....
Jin muryar KHAMIS yasata durowa taxo bakin 'kofar Tace pls my sweetheart kuliyar
tatafi
Yace eh
Tace dan Allah fah
Yayi Murmushi Yace Allah

Ahankali tabude 'kofar tafito kamar kace kittt ta arce.


KHAMIS yayi mata kallan sama da qasa danta mishi kyau Sosai....

Atare suka xauna kan kujera


SAILUBAH tagalla mah XEE harara
Tace Wlhi kidena San kanki
XEE tayi dariya Tace idan natsaya ankarar dake
Ba shakka ni dake xai cutar
Wai me kika masa ne
SAILUBAH tajah tsaki Tace ban sani bah

RAMADAN ne yayi qoqarin tashi.....


da sauri SAILUBAH tareqe mai hannu
Yace Mene ne Tace rakani
Murmushi yayi Yace toh tashi
Haka Tatashi yaraka har cikin 'dakinta Yace shikenan
Ta'daga mai kai da cewa kaima kayi sallah kasha magani kakwanta kaji xanxo kaji
Ya shafi fuskarta da cewa. angama Auntyna.
Sannan ya futo falan Yace toh Aunty XEE bara nashiga gida Tace toh sannu fah.
Murmushi yayi ya ficce
KHAMIS ya kalli XEE xaiyi magana
Tayi saurin kama hannunsa Tace am Sowie my luv
Allah baxaka qara ganina da kowaba
Tafa'di hakan cikin lallashi
Yayi Murmushi Yace kinyi kyau Sosai
Ta harareshi
Ya qara riqe hannunta Yace nayi missing kalmominki na jiya nutsuwata.
Tace nima nayi missing naka kalmomin. dan har kasa bacci nayi...
Yace yayi kyau.
Toh ban labari ka'dan na qara sumun nutsuwa
Tace kabari nayi jinyarka saina baka labarin
Yace da gaske Xaki bini gida kiyi jinyata
Tawaro ido😳 Tace yaushe nace
Yabi bakinta da kallo Yace baxaki iyaba kenan
Tace karka wani rud'ani pls
Kasamin magana abakina kana kuma San kasani taunata
Cikin sanyi Yace Wlhi my luv akullun addu'a nakeyi akan Allah ya nunamin ranar da
xamu xama ma'Aurata. Naxama miji agareki kibani farin cikin daya dace
Tace jikina yana bani addu'arka takar6o. Nan kusa zamu kasance tare da juna
Yace Allah yasa Tace AmEEn
Xanso kaje gida Momy takulamin dakai
Tashi yayi yana jifanta da wani kallo Yace tunda ke kinqi kula da mijinki bah
Ta hararesa Tace kajira xuwan wancan lokacin kaga kulawa
Yayi Murmushi Yace toh nabarki lafiya. Ki kulamin da kanki pls
Tayi Murmushi ya 'daga mata hannu alamar bye bye
Tace bye my luv.....
Ya tafi yana waiganta

SAILUBAH ce tafitoh da dadduma da hijab tana fa'din wane hukunci xan yankema shegen
yarannan
XEE Tace ki barshi kawai tunda kokin mai hukuncin saiya ramah
Tajah tsaki dayin kwafah

Saka junior Su KHAMIS sukayi agaba Suna tambayarsa wai meya ha'dashi da wa'yan nan
yaran

Junior ya kalli KHAMIS yayi Murmushi kafin ya xage yabasu labari


Senior ya gallamai harara Yace aigashi sunhuce akaina har KHAMIS yasamu nashi
raban.
FAWAS yayi Murmushi Yace danma ban biyoku ba. Da dani xasu ha'da.....
KHAMIS ya tashi yana cewa ni natafi gida
FAWAS Yace Momy xatayi jinya kenan
Yace ai dolanta
Junior ya kallesa Yace am sorry
Dafashi KHAMIS yayi Yace lah. Karka damu
Yana fa'din haka ya ficce

FAWAS xaiyi magana wayarshi tayi qara


Yana dubawa yaga Dad 'dinsa
Ya 'dauka da fa'din dady
Yace na'am my son
Kaxo gida kasameni yanxu
Toh. FAWAS Yace yana miqewa ya kalli senior Yace bara naje dady na kirana ina ganin
sundawo daga qauyan takai 'dinne
Senior Yace ba mamaki kam
Junior yamiqa masa kuliyar Yace karka manta
FAWAS yayi Murmushi Yace kagako naso mantawan

Bayan futan FAWAS senior ya kalli junior Yace Ashe farin Cikina xaka bama tsoro da
kuliyar nan
Yace ai. Har tagayama Senior ya harareshi Yace eh
Junior yayi Murmushi Yace toh am sorry. Baxan qara ba
Yace promise
Yace Yah am promise
Senior yajah numfashi Yace aisai kaxo kayi jinyata
Ba musu junior ya tashi daga kan gado yana cewa kwanta toh sai in dinga kallanka
irinna jimamin nan da masu lapia sukema marashi
Bugar qirjinsa Senior yayi
Sukayi dariya atare
Junior ya rungumi Senior Yace em so sorry my brother
Senior ya Shafa kansa Yace no iz Owkie.....

______
Abinda ya faruko shine da Dadyn FAWAS da Qaninsa da sukaje qauyan takai direct
gidan megari suka yada xango

Bayan sungaisa sunci sunsha


Dadyn yanemi bayanai akan HAMEEDA
Nan megari yasa alemo masa bayanai akanta
Ba 6ata lokaci Dadyn FAWAS yasan wacece HAMEEDA
Ya gamsu kwarai da bayanan da aka masa akanta
Kuma yaji tausayin halin da take ciki
Nan take qaunarta tacika xuciyarsa
Yaji ya amince FAWAS yaxama miji agareta dan yasan xata samu kulawa
Anan take Dadyn FAWAS 'din suka xanta da megari

Megari yaji da'di Sosai da yanda yaji neman Auranta suka xoyi
Haka suka rankwa6a gidansu HAMEEDAN
Allah yasa Kawun nata yana nan
Danta gaya mishi zuwansu jiya

Ya kar6esu kar6a ta mutunci. Sukayi baya nansu na manya

Anan suka bada kudin nagani inaso da sadakin ta


Komai yayi dai dai

Dan an saka bikin FAWAS da HAMEEDA nanda wata hu'du 4

Bayan dawowar su Dadyn ne


Yaje yasami Dadyn RAMADAN da Dadyn KHAMIS suka xanta akan yaran
Tunda xasu musu Aure dole subasu Sana'a dan Susan miye rayuwa
Dan mun rigada mun 6atasu da Ku"du
Dadyn RAMADAN Yace hakane
Dadyn FAWAS ma Cewa yayi abinda nima nayi tunani kenan
Xan 'dora shi akan kasuwanci nah
Tunda yaran Suna da kwakwalwa

Anan Dadyn FAWAS yake gaya musu yanxu dawowarsu kenan daga qauyen takai
Dadyn RAMADAN Yace meya kaiku
Yace ai acan shi FAWAS 'din yaga wacce yakeso
Nan dai ya kwashe Komai yagaya musu

Jikin Dadyn KHAMIS ne yayi sanyi Yace yanxu kuma kabiye mishi xaka aura mishi wacce
tagirme masa
Yace toh Alhaji yaxanyi
Nasoqi yafara birkicemin kuma kaga shi 'daya na mallaka
In ban faranta ransa da abinda yake so ba ai baxanga daidai

Kuma kunga yaran sunada nutsuwarsu ba kamar wasu bah

Dadyn KHAMIS yajah numfashi ya kwashe yanda shima sukayi da KHAMIS ya gaya musu
'Dari bisa 'dari suka bashi shawarar yayarda da Auransa da Zainab XEE
Dadyn RAMADAN ya qara dace mishi kaga xamani yacanja abin da kake ganin xaixo musu
da matsala saikaga abin yaxo ba haka bah
Kuma ka lura yaran yanxu da wayansu sunada wayewa bakamar nada bah
Ka Aura masa ita inhar katabbatar itama tana sanshi
Yace toh Allah ya shige mana gaba. bara in nemi shi mahaifin nata naji ta bakinsa
Dadyn FAWAS Yace ya kamata kam

Hirarsu kenan 'yan Rahamat novel😀

To bayan Dadyn FAWAS 'din ya dawone shine ya kirashi dan yaxanta da d'an nasa

Suna xaune afalo Momy da Dadyn nasa.

FAWAS ya shigo yana cewa my Dady.


Momyn shi ta6allamai wata muguwar harara.

Yayi dariya Yana cewa Wlhi Dady Momy ta'iya harara. Ka duba kamar idanta xai fa'do
Hmmm baruwa inya fa'do Dady kishiya xai miki Wlhi......
Da sauri Momyn ta waro ido😳
Dadyn yayi dariya yana shafa kansa Yace kai kace sirikar tawa kyakkyawa CE
FAWAS ya Sosa qeye Yace tayi ko Dadyna........

By Hajju
[9:48PM, 27/12/2016] R🇦HAⓂ🇦T Nalele👯: R🇦HAⓂ🇦T
[20/03, 17:09] 80k: [3:56PM, 29/12/2016] R🇦HAⓂ🇦T Nalele👯: 👯👯👯👯
*SAMAREEN*
*👯BANAH*👯

*TASU SALAN SOYAYYAR*👯

*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*

” ‫بسم الله الرحمن الرحيم‬

*PART 102*

Wayarta CE tayi qara tana dubawa taga shine


Cikin mutuwar jiki ta 'dauka da cewa ina jinka
Yace ina miki addu'ar yin tunani me kyau da samun bacci me tattare da samun
cikakkiyar nutsuwa
Tace nagode Amma meyasa kake san kissing 'dina

Yayi mata shuru yana tuno lallausar le6anta

Ina jinka. Takatsemai tunani

Yajah numfashi cikin sanyayyiyar murya Yace Aunty Allah yayi miki baki me kyau
Akowane lokaci idanuna akansa suke

Nima xuciyata CE take tinxorani akan namiki kiss 'din

Nasha gwada qin bin umarninta ina daurewa. Amma ayanxu abin yaci qarfina
Auntyna....
Idan bam miki ba hankakina baxai kwanta bah.
Pls kayi hakuri Xan gaba da 'daurewa kamar da. wayan ganin banqara yi miki bah

SAILUBAH tajah numfashi jikinta yayi sanyi


Saita kashe wayar kawai batare da Tace mai Komai bah

Senior yayi murmushin jin da'di dan yasa aranta yanxu yadena barin abubuwa aransa
xai dinga gaya mata dan yagaji 6oye mata kansa tunda ita takasa ganewa

Cikin qarasan jin muryarta ya qara kiranta

SAILUBAH data fa'da tunani taqara ganin kiransa


Ta 'dauka a sanyaye
Yace Aunty kinyi shuru bakice Komai ba kuma kin kashe waya.
Tace toh mexance maka
Yace toh inxo in gaya miki abinda xakice min.
Tace aa saida safe
Yace Aunty......
Tayi saurin katseshi da cewa plx kabarni nayi tunani dan Allah
Yayi Murmushi Yace tunanina xakiyi xakiyi ko Aunty

Tace ban sani bah


Yace Allah ya baki hakuri saikin ganni cikin mafarkin ki...
Yana fa'din hakan ya kashe wayar da gyara kwanciyarsa

Junior yiyi Murmushi shidai baisan yaxaiyi da ransa akan Yayan nasa da SAILUBAH bah
Yasani baxai ta6a samunta bah.....
Shiyasa ya fara yakiceta aransa
Amma kamar tinxira xuciyar tashi ake akanta
Allah kabani mafuta
Yafa'di hakan a bayyane
Senior Yace meyake damunka Yace SOO
Yace nawa
Yace nawata CE
A ina take
Nima bansani ba
Toh Allah ya baiyana maka ita
Yace AmEEn

Washe gari bawani jin Komai


Da Senior yagama xubama SAILUBAH shagwa6a kala kala. Saiya qare da manna mata kiss
Binshi da kallo tayi dan kwakwalwarta ta tushe tarasa wane tunani xatayi akansa.
Tana kallo ya fice cikin jin da'din yanda ya daskarar da ita

FAWAS KHAMIS Senior RAMADAN


Sun ha'du dan tattauna yanda sukayi da iyayan nasu

Sosai KHAMIS ya nutsu a qawataccen ofishin nashi yana jin yanda mahaifin nashi
yake gaya mishi yanda xai tafiyar da harkokin kasuwancin nasu

Haka ma FAWAS....

RAMADAN ma mah kallo 'daya yayima masana'antar Dadyn nasu yasan baxaisha wahalar da
yake tunani ba
Sosai ofishin nasa ya burgesa
Yace Dady ina ganin jibi xan fara xuwa aiki
Junior dashima ya rakosu
Yace xan dinga rakoka kan lokacin tafiyata yayi
Sosai Dadyn nasu yaji da'di
Yace Allah yayi musu albarka
AmEEn sukace

XEE da KHAMIS da suka ke6e ba qaramin murna ga junansu suka nuna bah
Dan ganin sunkusa xama mallakin juna

A washe garin ranar Senior RAMADAN da KHAMIS suka raka FAWAS qauyan takai

Sosai HAMEEDA tanunamai jin da'dinta na suma sun kusa zama mallakin juna

Dadyn RAMADAN da Qaninsa Dady Auwal sunsami nasarar kar6oma Senior RAMADAN da
junior RAMADAN dukiyarsu tagadan mahaifansu na qasashe biyu Wato Dubai da Kuwait

Dake junior RAMADAN yasan kan ku'da'de ba qaramin mamakin jin wayan ku'din da yayi
ba

Senior ko baiji Komai bah


Dan shi Sam harkar ku'di bata dameshi bah
Damuwarsa ya mallaki Auntynsa yabata kulawa ya kuma cika mata burinta nasan Auran
me ku'di 👯

Sosai FAWAS da Senior RAMADAN da KHAMIS suka qara xama manyan yara
Dan Komai nasu namasu aji sukeyi

Ku'di da qarin nutsuwa da sanin rayuwa yafara ratsasu

*** *** *** ***

Rayuwa kenan. Yau taxo maka da da'di gobe sa6anin haka...

SOYAYYA tsakanin KHAMIS da XEE sai wacce taqara bunqasa

Haka tsakanin FAWAS da HAMEEDA sai wanda yagani

Junior ko Sosai yake jinyar kansa


Dan SOYAYYAR SAILUBAH taxamemai MASEEFAR SOO
Kullun a baccinsa ganin shi da ita yake a wannan birnin na BIRNIN MASOYA
Toh ya xaiyi da wacce ya temaka kwanakin baya ahannunsu Mubarak
Wacce tanace mishi da kira da magiyar soyayyarta
bayan yagano itadin 'Yar qauye CE 'dan xama ne ya kawota gun yayarta birni
Shin 'yan DUNIYAR MARUBUTA ya dace ya ha'da SOYAYYAR 'YAR QAUYE DA 'YAR BIRNI
Ma'ana ya ha'da soyayyarta data SAILUBAH
Kai baxai yuhuba agareshi shidai SADEEQ abin da kamar wiyu ya ha'da son da yakema
SAILUBAH da wata 'diya mace duk dako yasan baxai sameta matsayin matarsa ba
Saidai yana addu'ar Allah ya bashi me kama da ita koma wacce tafita
Dan gaskiya baxai iya da MAKIRCIN 'dan uwansa ba
Toh kodai yanemi shawara agun HAYATUDDEEN ne
Hmmmmmmmmmm

Yaja numfashi Yace Allah yasa naxama LEEKITAN ZUCIYAH dan nagyra tunanina
Tare da cire soyayar SAILUVAH araina

Ni Rahamat Nace AmEEn my RAMADAN😰

Sam kuma junior bai dena tsugama SAILUBAH rashin kunya bah
Danko bata kulashi bah saiya kulata......

😀😀😀😀

Tam😀 inji yara suka tam... Memakwan toh

Komai yayi daidai dan yanxu qiri qiri senior RAMADAN yake nunamah SAILUBAH
iskancinsa

Itadai tagaji da kissing 'dinta da yakeyi na baxata


Dan kullun cikin tunaninsa take
Gashi baya shakkar gaya mata duk kalmar data fitoh daga bakinsa
SAILUBAH ta lura daga cikin xuciyar kalaman suke fitowa
Ya mai da ita tamkar *budurwarsa*

Wannan abu na damunta


Tayima XEE maganar
XEE dai shuru tamata
duk da tasan me Senior yake nufi dayi mata hakan.
Amma tashareta taqi CE mata Komai

Kamar yau junior ne yagama shirinsa tsaf na tafiya England dan kumawa karatu.
Hutunsa ya qare

Yanxu haka Suna airport Dady da Momy da FAWAS KHAMIS


Senior harda SAILUBAH
dan Momy tanemi rakiyarta
Tace itafah baxata bah junior yayi Murmushi Yace dan Allah Aunty idan kikaqi xuwa
brother baxaiji da'di
Ta harareshi Tace hmmm kaci darajar Momy da Yayan naka
Murmushi kowa yayi ahaka suka tawo

Hawaye Senior yake tayi danya saba da 'dan uwan nasa 'dan xaman da sukayi ba
qaramin sabu yayi da 'dan uwan nasa ba

Murmushi junior yayi Yace haba brother kaxama jarimi mana.


Dan namiji kamarka baidace ace yana hawaye bah
Bayan ina tare dakai
Yafa'di hakan da bugar kafa'darsa
Murmushi Senior yayi Yace dole nayi hawaye 'dan uwa. Nasaba dakai
Pls karka tafi
Junior ya dafashi tare da bashi kiss a hannu Yace tafiya taxama dole brother

Nidai fatana kadinga kawomin xiraya


Yace Insha Allah

Kama kumatunsa junior yayi Yace tab kumatunka sunfi nawa girmah ashe😳
Dole senior yayi dariya dama haka junior yake son gani
Senior ya lakuce mai hanci Yace qaryane Bayan nagano mah nafika kyau nesa ba kusa
bah
Yayi dariya Yace tab kafini kyau aina dinga xuwa gun Auntyna Rahamat tanamin gyara
dan nafika kyen Kasan tafi'sona
Yace hmmm ruwan ido ne da ita ai da farko ni tace tafiso
Momy Tace wacece Rahamat
Dady Yace wata Auntynsu CE
Tace shine bansanta bah
SAILUBAH Tace Karki damu Momy xan baki labarinta
Tace ya kamata kam 'yata

Rungumar juna Senior da junior sukayi dan jin ankira sunan junior

FAWAS da KHAMIS suka tafah har Suna ha'da baki wajan cewa abin sha'awa

Haka sunaji Suna gani junior yatafi ya barsu kamar yanda yaxo ya samesu

Haka KHAMIS yashige motarsa


FAWAS mah yashige tasa
Momy da Dady mah suka shiga tasu
SAILUBAH takama hannun RAMADAN suka shige motarsa
Yace AUNTY ki iya mota pls
Tace toh xan iya.

A haka suka dawo tare da hirar junior RAMADAN


Dady ya kalli momy Yace nan da sati biyu xan kai mishi xiyara
Tace Allah ya kaimu saina rakaka ai....

RAMADAN na parking SAILUBAH tanemi fitta


Da sauri RAMADAN Yace Aunty......
Tace miye
Yace yanxu haka Xaki tafi kibarni cikin wannan halin. Baxaki tsaya Ki samarmin
nutsuwa ba.
Yafa'da da tsaida idanshi qir akan bakinta dan yasan ya tsokanota.
Kuma kallan bakin nata xai mishi da'di idan tafara sauke mishi maseefa

Aiko gallamai wata muguwar harara tayi Tace iskancinka Yafara isata RAMADAN wai me
kakeso na xama maka ne
*_MATATA KUMA UWAR 'Ya'Yana_*

By Hajju
[3:56PM, 29/12/2016] R🇦HAⓂ🇦T Nalele👯: R🇦HAⓂ🇦T
[20/03, 17:09] 80k: [3:53PM, 28/12/2016] R🇦HAⓂ🇦T Nalele👯: 👯👯👯👯
*SAMAREEN*
*👯BANAH*👯

*TASU SALAN SOYAYYAR*👯

*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*

” ‫بسم الله الرحمن الرحيم‬

*PART 101*

Dadyn yayi Murmushi Yace Sosai mah


Momy Tace tajah tsaki tatashi. Dan tsakaninta da Allah tatsani HAMEEDA batajin xata
sota
FAWAS da Dady suka bita da kallo har taqule
FAWAS yayi murmushu Yace toh gayamin Dady da kukaje meya faru
Dady ya qara janshi jikinsa Yace Komai yayi daidai my soon
Dan nabada sadaki an saka biki nan da wata hu'du....
Da murna FAWAS ya qanqame Dadyn nashi Yace I Luv u my Dady
Yace me 2 my soon
Saidai wani hanzari ba gudu bah
FAWAS ya gyara xama
Dadyn yaci gaba da fa'din
Company.na nasarrafah atamfufi nakesan na 'doraka akansa
FAWAS ya waro ido cikin tsoro Yace yaxanyi dashi Dady
Yace yanxu kagirma FAWAS kayi hankali.
Ina so gobe na sadaka 'yan ciki
zan nuna maka yanda Komai yake sai kacigaba da tafiyar dashi yanda yadace
Kamar FAWAS xaiyi kuka Yace pls Dady karka...
Dadyn ya katseshi da cewa banasan kacemin Komai kayi abinda nace kawai
Yace toh skull fah
Yace daxaran kadawo ne xaka dinga xuwa can
Dan haka gobe kashirya da safe muje
Toh FAWAS kawai Yace yayi part 'dinsa Ya fa'da tunanin Dadyn nasa ya yanke
masa jin da'dinsa na yawata wan da sukeyi
__________

Haka KHAMIS Bayan ya koma gida Momy take tambayarsa me meya sameshi haka da
raununka jikinsa Yace fa'da sukayi da wasu
Tace wasu wah😳
Yace shima bai sansu ba
Tace toh Allah ya sawake
Danta lura bayasan tatakura masa da tambaya

Wanka yayi. Yayi Sallah


Yaje gun Momyn tashi
Yace momy jikina ciwo yake min
Tace toh xona gasa maka jikin
Haka ya kwanta tadinga gasamai jikin nasa da ruwan xafi har bacci ya 'daukesa
Bashi ya tashi bah sanda aka kira sallar magriba. Lokacin Dadyn nashi ya dawo.
Hakan yasa sukaje masallaci tare

Basu suka dawo ba sanda sukayi sallar Isha'i

Suna cin abinci ne Dadyn nasa ya kallesa Yace my soon


Yace yes Dad
Yace kana San ZAINAB ko
KHAMIS ya Sosa qeya Yace eh Dad
Yace toh munyi magana da shi babanta ya tabbatar min da cewa itama tana sanka
Mun bashi sadakinka 'daxu....
KHAMIS yawaro ido cikin matsanancin murna Yace Ya salam Dady I Luv u
Yayi Murmushi Yace xaka dinga xuwa skull idan kadawo xaka dinga xuwa office
Na bu'de maka wani shafi na musamman

Dan yanxu xaka shiga wata sabowar rayuwa


Inaso kanutsu Kasan meye duniya

Ina sanka my son plx kayi abinda xanji da'di araina kan wannan kasuwancin banaso
ma'aikatan ciki susami matsala dakai

KHAMIS yajah numfashi Yace Insha Allah Dady xaka sami Komai yanda kakeso
Amma yaushe ne abin

Momy ta harareshi Tace ba'a sani bah


Ya tashi Yana turo baki Yace pls Dadyna
Yace wata biyar akasa
KHAMIS ya rungumi Dadyn nasa cikin murna yayi shashinsa

Momy takalli Dadyn nasa Tace Allah yasa alkairice agaresa


Yace AmEEn

______

Dai dai qarfe Tara ne Dadynsu RAMADAN yake xaune dasu suna hira sama sama
Dan hankalin senior yana kan SAILUBAH so yake yaganta kan yayi bacci. Tunda yau ba
yawo dan yanayin jikin nasa

Yayinda junior yaketa wasa da Khairat abinsa kallo 'daya xaka mai Kasan bashi da
wata matsala
Dady ya kalli Senior Yace my son Yace na'am Dady
Yace kaga 'dan uwanka komawa karatu zaiyi
Gashi ni da kawunku Auwal munsami nasarar gano muku dukiyarku ta qasar Dubai da
Kuwait
Dukiyace me darin yawa
Saunjuya sun da'da juyata
Wlhi a bayanan da sukeyi sunce sun'dauki shekaru Suna neman mahaifinku
Duk kawunku Auwal ne yayi bincike akan hakan

Acikin satin nan nakesan muje dashi qasashan dan mukar6o muku dukiyar daku

Kafin nan inaso gobe muje dakai company na


Xan 'doraka akan kasuwancina
Dan nalura kanada kwakwalwa
Xaka dinga xuwa skull baxan hanaka bah tunda kakusa gam

Sannan akwai company da akamin tallansa Sosai yashiga raina


Xan siya muku kai da 'dan uwanka kufara harkar kasuwanci....

Junior ya waro ido😳 Yace Dady bana san harkar kasuwanci shiyasa naxa6i naxama
doctor...

Dady yayi Murmushi Yace 'dan uwanka mah abinda yaxa6a kenan
Ai hausawa Suna cewa gida biyu maganin gobara
Dukiyarku tanada yawan gaske dole akasa muku ita gida gida

Yanxu xanfara binciken fili. Dan gida muku asibiti naku na kansu
Murmushi Junior yayi Yace wow Dad in kayi haka kacikamin burina.
Amma maixai hana acanja mah 'dan uwana karatunsa ya koma waje ina ganin xaifi kasan
matsalar qasarnan
Dady ya shafah kan junior Yace aa kabarshi anan
Yana karatun yana luramin da camfanina
Gyefe guda kuma ina gida muku asibiti
Kaga kana dawowa saika fara aiki acikinsa nasan inhar kafara aiki acikinsa shima
baxai da'de bah xai fara aikin acikinsa

Senior Yace yanxu dai Dady idan na fahimceka kana nufin.


Yanxu ka 'dorani akan harkar kasuwancinka
Xan dinga skull kuma ina xuwa office

Yace Hakka abin yake


Gobe kashirya muje in nuna maka Komai yanda yake
Sai kaxa6i ranar da xaka fara xuwa
Yace toh Allah ya kaimu

Dadyn ya gyara xama idanshi Cikin na senior


Yace idan baka xumin da labarin wacce kake so ba xan ha'daka Aure da duk wacce
takwanta min arai

Senior ya turo baki Yace toh aqaramin lokaci


Yace naqara maka.
Wata 'daya nabaka idan kawucce hakan kaji narantse baxakaga dai dai bah

Ko jiyama ai kunje club. Ko kana tunanin ban sani bane


Junior yayi dariya Yace Wlhi Dady Aure ne kam yadace da brother.
Yafa'di hakan da murmushin mugunta
Senior ya gallamai harara
Dady Yace barni dashi idan baibi umarnina yakawo wacce yakeso bah saidai yaji
namishi Aure
Momy tayi Murmushi Tace junior kenan kaima Dadyn yana xuwa kanka ai
Yace aini ko budurwa banda ita gani nakeyi idan nayi budurwa karatuna xaisami
tangar'da
Dady Yace Yauwa yaran kirki kaxomin da sakamako mekyau hakan xaisa naji da'di Sosai
Yace angama Dady
Tashi Senior RAMADAN yayi yana yamutsa fuska Yace ni bara naje na kar6u abu gun
Auntyna
Momy Tace da kaje ka kwanta ka bari sai gobe dan ciwan jikinka.
Yace banajin ciwan Sosai Momy kawai dai sai da safe
Yafa'da da ficcewa daga falan
Suka bishi da kallo........

[11:13PM, 28/12/2016] R🇦HAⓂ🇦T Nalele👯:

Direct gidansu SAILUBAH yayi


Ganinta yayi xaune a harabar gidan tana danne danne waya
Yaje kusa da ita ya xauna
Suna ha'da ido ta sakar mai Murmushi ya mayar mata

Tace dan kai na xauna anan tun 'daxo narasa yanda xanyi Ashe jikin da Sauqi
Wlhi duk na matsu naganka ko hankalina xai kwanta
Gashi nakira number naka akashe sai gwadawa nake tayi kagani
Ta qarashe tana nunamai wayarta

Yayi Murmushi da cewa tome ya habaki xuwa....


Ta waro ido😳 Tace kamanta da kuliyar da take hannun junior ne
Tabashi dariya yanda tawaro idon
Yace ai tun 'daxun yaba FAWAS kayansa
Tace au dama ta FAWAS CE
Yace eh ta momynsa CE
Tace hmm Allah ya sakamun
Yace AmEEn
Abbah ya dawone Tace eh tun 'daxu qilama yayi bacci yanxu

Yace xuciyata CE takasa samun nutsuwa na rashin ganinki da batayi bah


Shine nace bara naxo naganki kona samammata nutsuwar

Tace nika samamma nutsuwa. dan na tabbatar inda bakaxo ba Saidai in kwana anan.....
Yace Allah Auntyna
Tace Allah
Yace toh bacci nakeji my aunty.
Tace xansu kaje ka kwanta
Yace Aunty kinsan abinda xai sani farin ciki ayanxu
Ta girgikai alamar aa
Yace ki'danyi min kiss
SAILUBAH tayi Murmushi Tace na lura kwanan nan iskanci kakeji ko dai junior ya koya
maka ne
Yayi Murmushi Yace aa nidai kimin in tafi

Takama fuskarsa tamai agoshi


Tace toh shikenan
Ya 'daga mata kai.
Kama hannunsa tayi takaishi har bakin get 'dinsu Tace toh saida safe
Yabi bakinta da kallo Yace pls Aunty
Tace miye kuma ko wani........

Bai bari ta qarasa ba taji bakin shi cikin nata ya sakar mata kiss.....

Kanta tattaro nutsuwarta sai ganinsa tayi a'kofar gidansu yana 'daga mata hannu
alamar bye bye
Ta gallamai harara da juyawa cikin gidan nasu tana tunanin waye iskanci ne yake
damun RAMADAN ne yanxu nasan yadinga kissing 'dinta

Har takwanta tunanin bai barta ba


Can xuciyarta tafara hararo mata wani abu saidai tsoro da fargaba sun hanata kar6ar
abin Amma tasa aranta zata nutsu dakyau dan ta hararo abinda xuciyar tata ta hararo
mata.........

By Hajju

R🇦HAⓂ🇦T
[20/03, 17:09] 80k: 👯👯👯👯
*SAMAREEN*
*👯BANAH*👯
👯👯👯👯

*👯TASU SALAN SOYAYYAR👯*

*Na Rahamat Muh'md Muh'md Rufa'i Nalele*👯

” ‫بسم الله الرحمن الرحيم‬

*PART 103*
Bai bari furucin nasa ya fitoh fili bah
Dan haka ganin yamata shuru shiya sata cigaba da fa'din
Kamai dani 'Yar iskar ka
Saina dinga maka kiss kamar wata matar ka
In 'iskanci kakeji kafudda 'daya daga Cikin 'yan matarka mana amaka Aure da ita
mana. Amma dake ni........

Cak tatsaya da maganarta ganin duk maseefar da take masa bakinta kawai yake bii da
kallo
Tajah numfashi dasan ficcewa daga motar dan yanxu tatabbatar RAMADAN yaxama 'dan
iska. Gawani shegen kwarjini da yake qara yimata
Kuma yarasa wacce xai saukema iskancin nashi sai ita...

Gam taji 'kofar motar akulle taqi bu'duwa


Ta juyo da kallanta gareshi afusace Tace kabu'demin in fitta

Cikin sanyi da shagwa6a Yace Wlhi baxan iyaba Auntyna


Dan xuciyata bugawa take fat fat fat akanki....

Tace toh ina ruwana

Yayi Murmushi Yace da ruwanki mana dan kika bari ta fashe Wlhi kamaki xa'ayi dan
kinyi kisa aSO❤
Ta gallamai harara tare da Jan tsaki Tace mukwana ahaka
Dan Wlhi na dena maka kiss har abada
Yace Wlhi baki isa bah....
Ta kallesa da sauri
Ya watsa mata wani narkakken kallo Wanda ya tabbatar ya gabama da duk wani ruwa da
jini na jikinta

Tum ba yau ba SAILUBAH tasan wannan kallan nasa


Ta tabbatar idan ya aika mata dashi gamawa yake da ita

Yace Auntyna Kiyi hakuri baxan iya kwana a haka dakeba


Idan kin matsa lallle sai hakan. Toh ba mamaki in'miki abinda harki mutu baxaki
dena jin tsanata aranki
Ina sanki Auntyna banaso hakan ta kasance
Pls kiyi abinda Nace miki kawai.....

Cikin wahalalliyar murya


Tace kana cutar da xuciyata RAMADAN.
Har takai yanxu nadena gane kaina.
Kanajin da'din tarwatsamin tunanina
Me kake nufi danine

Yayi murmushi Yace nima ban sani bah Auntyna


Abinda nasani ayanxu kawai shine kimin kiss nasami nutsuwata

Dan tun farko ke kika shagwa6ani akan kiss


Bini bini duk abinda namiki kikaji da'dinsa saiki kaimin kiss
Toh yanxu lefine danna nuna ba abinda xakimin in samu nutsuwata sai shi......
Ya qarashe da matsowa kusa da ita ya kama fuskarta idanshi cikin nata Yace 'Yan
mata da yawa masu kyau da aji da wayewa 'yan yara masuji da quriciya Suna bina Suna
Sona Amma me yasa wawiyar xuciyata bata ta6a ganin kyawunsu da ajinsu ba saike
Auntyna
Me yasa me yasa Auntyna
Yana maganar idanshi akanta lokaci lokaci yana kallan bakinta

Inasan rayuwa dake Auntyna


Ina San nasami farin ciki agunki Auntyna
Inasan nasamu 'Ya.....
Bai bari ya qarasa ba yakai bakinsa cikin nata ya sakar mata da shock kiss 'din da
ayanxu ya sabar mata
Yanayi kuma ya sake mata fuskartata

Sam baiyi gigin qara ha'da ido da itaba

Ixuwa yanxu RAMADAN yafara ba SAILUBAH tsoro


Kamarya asirceta san indai yakai hannunsa jikinta toh Komai nata ya dena aiki kenan
harsai yagama yimata kalaman iskancinsa acewarta yasaketa Sannan qarfinta ka'dan
xai dawo👌🏻

Yau tahango bala'i😳 a idan RAMADAN


Tabbas San Aure tagani a igadanshi
Hankalinta ya tashi

Dan haka Tace me kakeso RAMADAN


Cikin sauri Yace *Aure*....
Tace toh xansa Momy da Dady su maka
Sai kadena sauke isakancinka akaina
Yace Yauwa. Dako kin temaken dan in baki sasu sun min bah Wlhi NI DAKE a hakka xamu
qare rayuwarmu

SAILUBAH tawaro ido 😳 Tace wai yaushe kaima ka xama 'dan iska ne.

Yayi Murmushi tare da bu'de motar ya fitta.


Sannan ya xaga ya bu'de mata motar tah fitoh
Suka ha'da ido ya sakar wannan kallan nan nasa dan yanaso ya barta da tunaninsa
Yace dama a 'dan iska nake Auntyna bana nuna mikine da dan wani ra'ayi nawa.
Amma yanxu baxan iya bah 6oyewa ba dan nalura ke'din bagane Komai kike bah.......

Bata kulasa ba. Tayi cikin falansu dan tasan in tatsaya bashi amsa ba makawa saiya
qara kaima bakinta wani kiss 'din
Dan talura da yanda yake qarema bakin nata kallo

Shiko RAMADAN Murmushi yayi Yace Xanyi maganinki ne.....


Ya shige motar tasa yayi office xuciyarsa cike da tunaninta dana junior

SAILUBAH Sallah tayi ta'daga hannu xata roqi Allah akansa Amma saita mance memah
xatace
Dan haka sai tatashi kawai tanufi gidansu
Afalo tatarar da momynsa
Tace Momy naxo miki da wata magana ne
Tace ina jinki SAILUBAH fa'di
Tace Wlhi Momy ayima RAMADAN Aure yanxu
Dan na lura akwai abinda yake damunsa

Momy tayi Murmushi Tace ya fara nuna miki ko


Shuru SAILUBAH tayi tafa'da tunanin yanda yake nuna mata iskancinsa

Momy ko bin SAILUBAH tayi da ido. tana tunanin itadai tana hango soyayyar SAILUBAH
a idan RAMADAN
Gashi ita SAILUBAN har yanxu bata gane soyayyar da yake yi mata ba.

Cikin nutsuwa Momy tacigaba da fa'din. Inaso Ki lallasheshi cikin nutsuwa harya
gaya miki wacce yake so
Dan munan munyi munyi dashi ya gayama mana wacce yake so Yaqi fa'da
Kinga in ke kika lallasheshi qila ya gaya miki
Shikenan saimu masa Aure
Toh SAILUBAH Tace

____

Dare nayi ta nemeshi.

Suna ha'duwa takama hannayansa Tace plx RAMADAN ka gayamin acikin 'yan matanka
waccece wacce takwanta maka arai
Yayi Murmushi idan shi cikin nata
Yace wani abune
Tace eh mana
Toh gayamin
Ya fa'da hakan cikin muryar ra'da
Taji hakan har cikin ranta
Tace idan nasani sai ingayama Su Momy kaga sai amaka Auran ko

Yace Allah Auntyna


Ta gallamai harara
Tace ban sani bah
Yayi Murmushin da yake qara masa kyau Yace ni ba wacce nake so a 'yan mata nah
SAILUBAH tawaro ido cikin sanyin kuka
Tace wai meyake damunka ne
Ya sakar mata mata kiss Yace ke kike damuna Auntyna.
Hmmm karki min kuka ki hanani mafarkinki yau in shiga uku.
Ya fa'di hakan da ficewa daga falan yana cewa bye bye rikitacciyar Auntyna

Kuka SAILUBAH tasa tayi San ranta


Can tayi shuru tasa aranta yadena ganinta kenan
Tunda itace take damunsa har yake sauke mata iskancinsa

**** **** ****

Yau kusan sati biyu kenan SAILUBAH na 6oyema RAMADAN kanta


Duk tabi ta rame dan rashin ganinsan da batayi
XEE ta kalleta Tace yau ni naga ikwan Allah
Kin hana xuciyarki taxauna lpy dan kawai bakisan ganin RAMADAN akusa dake
Na tambayeki me yasaki yin hakan kinqi gayamin

Cikin damuwa SAILUBAH tajah numfashi Tace ya xanyi ne XEE ya kike san nayi

Har Saina fitoh naga miki cewa yanxu RAMADAN yaxama 'dan iska. Bayan kina gani da
idanki
Inya ibo iskancinsa sai yaxo ya sauke aguna
Ni sa'arsa CE daxai dinga yimin kiss tamkar wata matarsa
Idan na kwanta bacci sai indinga ganina dashi cikin wata rayuwa irinta ma'Aurata

Duk yabi ya birkita kwakwal wata wajan tunaninsa dasan kasan cewa dashi.

Kullun natashi daniyar cimai mutunci muna ha'duwa yana jefamin shegen kallansa xan
rasa nutsuwata
Me kikeso nayi anan bayan in ne santa kan nawa dashi

XEE tayi kalar tausayi dariya fam cikin ranta da jin da'di
Amma ko kusa baxata iya nuna hakan bah

Tace toh ai naga hanashi ganin kanki da kikayin. Damuwar kanki take komawa
Dan gashi kin rame sai uban haske da kika qarayi
Ga damuwa nan da tashin hankali da suka baiyana kansu agareki.

Tace ni ban damu da ramar da nayi bah. Ko tashin hankalin daya baiyana agareni ba
Fatana Allah ya yayemin tunaninsa
XEE RAMADAN haukatani yake sanyi

Dan yanxu wani tsoran shi da kwarjininsa ne suke kamani......

Kan XEE tayi magana wayarta ta'dau ringing


Tayi Murmushi dan Ganin KHAMIS ne nanta 'dauka tana cewa sai yanxu

Yace ya xanyi my Luv tashina kenan fah FAWAS yaxo har office ya 'daukeni
Shine fah nace bara in kiraki nasamu nutsuwa
Tace toh xan iya ganinka yanxu
Yace naso dai namiyo miki wanka nacanja Kaya dan kiganni da kyau Sosai.
Tace ai kai kobakayi wanka bah kyanka karuwa yake agareni
Yace Naji dai
Dan nalura wayo kike san kiyi min
xamuje qauye ne ni da RAMADAN da FAWAS yanxu haka
Idan muka dawo na'dan huta xaki ganni.
Ta shagwa6e murya Tace ni dai yanxu nakesan ganinka.

Kallan FAWAS KHAMIS yayi Yace toh Aunty XEE nasan ganina kuma nima ina buqatar
ganinta
RAMADAN Yace tambayar min ita Auntyna tana gidan ne
KHAMIS Yace my Luv Aunty LUUVAH na tare dake ne
Tace eh gatanan.
KHAMIS ya 'dagama RAMADAN kai
Murmushi yayi Yace toh kuyi shawara pls lokaci na tafiya kunsan ahakan mah sai
munyi dare Sosai yau.
KHAMIS Yace toh my Luv ganinan xuwa
XEE tayi Murmushi Tace ina jira.... Da kashe wayan

SAILUBAH Tace tambayarki yayi ina tare dake


XEE tayi Murmushi dan tanaso ne RAMADAN ya ganta
Tace aa mamah yake tambaya
Tace toh ai bata nan
XEE tadafe goshi kamar gaske Tace Kinga na manta

Tsaki SAILUBAH tajah Tace nixan tafi gida


Wlhi gabaki 'daya banajin da'din rayuwar
XEE tafara lallashinta da tsokalo hira dan dai RAMADAN yaxo ya sameta agidan.....
FAWAS natsaida motar Yace pls minti biyar na baku
RAMADAN yayi Murmushi Yace niba Luv xan tsaya yiba
Kallanta kawai ya isheni
KHAMIS Yace ni dai saina 'dan ta6a
Da harara FAWAS yabishi. Sukamai dariya da shigewa gidan

Saijin sallamar RAMADAN SAILUBAH kawai tayi


Aiko gabanta ya tsinke ya fa'di.....
Da sauri tatashi ko kallansa batayi bah dan ita tasan qarin maseefar da kallan nasa
suke qara haifar mata dashi

Da wani gudu ta tafalle da shi xuwa 'dakin XEE........

XEE da KHAMIS baqaramin mamaki sukayi ba wajan ganin RAMADAN ya Sha gabanta
Dan basu san wane irin gudu yayi bah

Yace Auntyna kuliya kika gani haka....


Tace ayanxu ganinka yafi kuliya ban tsoro arayuwata RAMADAN
pls ban hanya in wucce.

Yayi Murmushi Yace abin har yakaimu da haka


Ta 'dagamai kai Cikin damuwa
Ya kalleta sama da qasa Yace meya ramar dake haka.
Cikin gajiyawa da maganar tasa Tace ciwo nayi
Yace narashin ganina ko
Ta kalle ka'dan Tace aa
Yace fa'di dai gaskiya dan gata tana yawo akan fuskarki kuma....
A shagwa6e ta katseshi danjin yanda qamshinsa yake bugarta Tace RAMADAN......
Yace AUNTYNA..........

By Hajju
[20/03, 17:09] 80k: [10:17PM, 31/12/2016] R🇦HAⓂ🇦T Nalele👯: 👯👯👯👯
*SAMAREEN*
*👯BANAH*👯
👯👯👯👯

*👯TASU SALAN SOYAYYAR👯*

*Na Rahamat Muh'md Muh'md Rufa'i Nalele*👯

” ‫بسم الله الرحمن الرحيم‬

*PART 104*

Bani hanya in wucce


Yace xan baki Amma saikin gayamin...
Tace nace maka aa ko
Yace toh Naji
Yanxo gayamin mexan tawo miki dashi in xan dawo
Ta girgirxa kai Tace ni banasan Komai
Ya waro ido Yace harda ice-cream
Ta 'dagamai
Ya kama hannunta cikin shagwa6a Yace dan Allah dan Annabi Auntyna Karki qara
6oyemin kanki
Kinsan maseefar da kika jefani kuwa...

Ta. Juya da nufin ganin XEE


Amma taga wayam ba kowa daga ita sai shi
Ta kallesa Tace toh Naji jeka
Ya xubama bakinta ido
Ta gallamai harara Tace Allah kamin kiss kadena ganina kenan
Yayi Murmushi dan ya hango tsoranshi Sosai atare da ita Yace baxan miki bah
Dan ganinki yafimin Komai da'di aduniya
Kinga idan najama kaina ai nashiga uku
Tayi Murmushi Tace jeka
Ya shagwa6e fuska Yace toh kimin kiss tunda ni kin hanani inyi miki
Dafe goshi SAILUBAH kafin takama fuskarsa tayi masa agoshi
Tace shi kenan
Ya 'daga mata gira da cewa eh
Amma gaya min me xan tawo miki dashi pls👏🏻
Tace ice-cream
Yace dame kuma
Tace hmm🤔 sai kakulamin da kanka
Yace toh idan na dawo xakiban abinci abaki

Cikin gajiyawa Tace Eh. yanxu mah xanje in dafamah

Yace Yauwa my Aunty bye bye


Ta 'damai hannu ya ficce

Jan numfashi SAILUBAH tayi dan ganin San nan da tayi


Da 'Yar maganar nan da sukayi har ta'danji sanyi aranta

FAWAS yajah tsaki Yace ina shi wancan 'dan iskan


RAMADAN yayi Murmushi Yace wai KHAMIS
Yace eh mana
Ta6e baki RAMADAN yayi Yace na ganshi ya sata agaba yanata aika mata da sakwanni
Wlhi bakaga yanda tasakar mai da imaninta bah.
Dan ko shigewata basuji bah

FAWAS yafara neman KHAMIS awaya

XEE Tace ana kiran numbarka fah


Yace nasani FAWAS ne
Zan tafi. yanxu sai dare
Tace eh katawo min da kayan da'di 😬
Yace angama matata....

HAMEEDA da Qawarta Mero suna xaune a kofar gidan nasu HAMEEDA


Fa'di HAMEEDA takeyi yanxu Mero yaranki hu'du
Tace eh Wlhi naxama babba
Dan yanxu baki isa Ki rainani bah
HAMEEDA Tace hmm nima nadai kusa Auran nan nima in tara yara Lodi Lodi
Mero takalleta ta kwashe da dariya dan tasan san yara irin na HAMEEDA Sam baxataga
Yaro ta wucce batace miki yaranki yayi mata kyau bah dan halinta 'daya☝🏻 da
(Rahamat)
Tace angaya miki aihuwar cin tuwo ce da xaki haifah lodi lodi.
Wlhi ina tabbatar miki ranar daxaki aihu ji xakiyi tamkar xaki mutu dan axabah

HAMEEDA Tace dallah dena tsoratar dani


Mero Tace nadena
HAMEEDA tayi shuru can Tace Kinga dare yayi Amma banga idansu bah

Mero Tace Wlhi kam


Ai daba dan inaso in gansu bah aida tuni nayi gida
O ikwan Allah yanxu kin kusa shiga birni kiyi rayuwa tahar abada.......
Kan HAMEEDA tabata amsa saigasu FAWAS

Nan farin ciki yacika xuciyar HAMEEDA


Tadinga xungurin Mero cikin muryar qasa qasa Tace gasunan shine Wanda xai fitoh
yanxu
Mero da ba'a xancan sirri da ita Tace lah ia'ilahaillallahu Ashe qaramin Yaro ne
HAMEEDA tatake mata qafah
Tace haka nake sanshi😬

FAWAS ya qaraso garesu Yace Aminci ya tabbata agareki YAYATA kuma wacce takusa xama
mata agareni...

Tace tare da naka hasken idanuna


Yace kinyi kyau Sosai. Dafatan ba wani namijina daya ganemin wankan nan
Tace wane wani da gane maka HAMEEDA aikoya kallan ina tabbatar maka baxai qara
kuskuran yi akaro na biyu bah
Dan munina xai gani. Ina tabbatar maka kai ka'dai ne Wanda aka lamuncema ganin
kyawuna ....

FAWAS yayi murmushi dan yanxu yadena mamakin Yayar tasa wajan 6arar da kalamai
Na soyayya dana shirme dana abin dariya
Yace Naji da'din furucin nan naki. Saidai naga baquwar fuska agareki abinda ban
ta6a gani ba kenan

HAMEEDA tayi Murmushi Tace ita ka'daice wacce na 'dauketa 'Yar Uwa a qawayena

Yayi kyau hakan. Yafa'da da kallan Mero. Tare da qarawa da cewa. Toh sannu qawar
YAYATA
Mero tawashe yalan haquranta Tace Barka da xuwa dai 'dan birni

FAWAS yayi dariya Yace Barka 'Yar qauye......


Dariya sukasa atare dukkansu

Ya kalli HAMEEDA Yace toh Kinga kayan kwa'dayi nasiya miki yau
Dafatan sun isheki cika cikinki yanxu ame makwan kici abincin dare
HAMEEDA takar6i ledar xata bu'de.....
Yayi saurin katseta da fa'din aa karki bu'de yanxu harsai na tafi

Tace darkar namaka godiya me yawa.


Yace ko guda 'dayace bana santa
Yafa'di hakan da ajiyema Mero dubu uku agefanta yana cigaba da cewa
Ga wannan Ki siyama babyn bayanki sweet Qawarmu
Mero tafara godiya
Yakalli HAMEEDA Yace toh Amaryata sai munyi waya
dama damuwata naganki yanxu
Toh Allah yayi ina miki fatan alkairi

Da kallo HAMEEDA tabishi har yashige motar tasu ya tadata


Sannan tadawo duniyarta
Mero tadinga dariya tana fa'din tunda uwata tahaifan ban ta6a riqe dubu uku bah
gashi yau sanadinki nasamu
HAMEEDA Tace xomuje ciki muci kayan da'di dan naga harda kaxa
Sun dawo gida lafiya inda kowa yafara cikiniyar wanka da Sallah suci abinci Sannan
suhuta

Sanda RAMADAN yayi sallar Isha'i ya huta


Can kusan qarfe tara Sannan ya nufu gun Auntyn tasa
Yasa meta afalo tana karatun al qur'ani megirma

Yace Auntyna takallesa da sauri


Ya sakar mata Murmushinsa da xama kusa da ita. yana cewa ina ummah
Tace tana 'dakin Abbah
Kakah fah
Itama tana can inaga wata magana suke tattaunawa
Yace toh xomuje haraba
Tace aa
Yace dan Allah
Tace me xakamin
Yace ciyar dake Xanyi
Tace dame
Yace da ice-cream da sauransu
Ai fah jin ice-cream Tatashi
Shima tashin yayi ya kama hannunta suka fitoh
Kujerun robar wajan yaja musu can gefe suka xauna kusa da juna
ya tura mata ledan kayan gabanta
Nan tabu'de taga gasassiyar kaxa ce da ice-cream sai danginsu chocolate

Jan ice-cream 'din yayi


Ya dinga bata tana Sha tana ha'dawa ta kaxar ahaka harta qushi
Tace toh bara in 'dauko mah abincinka kaci ko
Yace kidai ban naci ko
Murmushi SAILUBAH tayi
Dan tun 'daxu tasa aranta tadena damuwa da duk abinda xaixo daga gareshi
Tunda talura ayanxu baya shakkar gaya mata Komai.

Nisanta kanta dashi bashine mafuta agareta bah

Diremai couscous tayi Wanda yasha kayan lambo danginsu karas fiss koran tattasai
Sai farfesun kayan ciki da drink 😬

Tana bashi yana tsuga mata iskanci da shagwa6a.


Daga Yace bakinta mekyau. hancinta dogo mekyan fasali. Idanta manya masu kyau dayin
fari🙄. Fuskarta me'dan fa'di gwanin ban sha'awa. Yatsunta sirara masu kyau da jan
lalle. Qafarta 'Yar qarama mekyau da kowane takalmi

Tanadai jinsa taqi kulasa


Daga qarshe Yace Aunty namiki miji😀.....

Takallesa da sauri
Ya 'daga mata gira dama ya fa'di hakanne danta kulashi
Aiko Tace Waye mijin
Ya tashi ganin ya qoshi da abincin. ya sakar mata kiss a wiya kafin Yace wasa nake
miki
Zan kiraki can ajima in miki sai da safe
Tace bana buqata kawai sai Allah ya tashemu
Ya sakar mata shegen kallansa
Nan take jikinta yamutu
Yace pls manah
Tace toh saika kira
Yayi Murmushi da shafar gefan fuskarta
Kafin ya ficce daga harabar gidan
SAILUBAH tabishi da kallo tana kissima abubuwa da dama aranta game da shi

Can wajan sha biyu da rabi na daran tayi nisa abaccinta taji ringing 'din wayar
tata

'Dauka tayi batare data duba ba. Dan tasan 'dan rikicin nata ne
Yace Auntyna.....
Tace na'am
Yace tashi pls muyi hira
Tace bacci RAMADAN
Yace pls my Aunty tashi dan Allah
Tajah numfashi Tace darene fah RAMADAN pls kabarni
Kamar xai mata kuka Yace nasani pls ki jini ka'dan👌🏻 dan Allah

Tace kafin nan. meya hanaka bacci


Yace kece Aunty
Danayi me
Yace dakika dami xuciyata
Akan me
Akan qaunarki mana.
Pls nidai ki tashi ki gayamin kalmah me da'di wacce xataban nutsuwa inyi bacci
cikin farin ciki

Tace ina mamakin futunar daka koyo ayanxu RAMADAN

Cikin shagwa6e mata Yace nidai ki fa'damin in barki kiyi bacci naji yana damunki

Tace baxan fa'daba

Kashe murya yayi dagaske kamar xaisa mata kuka Yace dan Allah Auntyna.....
SAILUBAH taji muryar tashi har cikin ranta
Tace ina sanka toh 'dan Qanina kayi me da'di
Yajah numfashi Yace inaso gobe kishirya muje inda xa'a fara koya miki mota
Tace nagode 'dan Qanina
Yace Wlcm my Aunty.
Kidaure kiyi mafarkina yau.
Ashagwa6e Tace ai Kullun a cikin mafarkinka nake

Yace wow😀 gayamin meyasa kikeyi Kullun

Kamar xatayi kuka Tace Bayan ka 6ata tunanina da tunaninka ko xama nayi tunaninka
nakeyi bare kuma bacci Kasan ba abinda baxan gani bah

RAMADAN yayi murmushin jin da'di Yace Allah me sona


Tace Allah
Yace toh eh min kiss ka'dan👌🏻 in barki kicigaba da baccinki ko
Tayi mai ya lumshe ido tare da kashe wayan ya 'dauki minti biyar yana yana jan
numfashi kafin ya tashi yayo Alwala ya hau Sallah
SAILUBAH ko gyara kwanciya tayi tana rayawa Aranta koma miye dai yanxu ta fahimci
RAMADAN shine nutsuwarta

Washe gari yana qaryawa da iyayan nasa ya kalli Dadyn nasa Wanda kwanansa biyu uku
kenan da dawowa daga England daya kaima junior xiraya
Yace Dady baka gama ban labarin yanda kagano min junior ba
Dady yayi murmushi Yace ai nagama baka labarin komai
Yana cikin goshin lafiya
Momy Tace karka damu gaba mu biyu xamu ni da kai
Khairat Tace dani Momy
RAMADAN Yace aikuwa.

Yana gamawa gidansu SAILUBAH yayi

Ganin yanda tamishi kyau cikin wani yadi me kalar jah an mata doguwar riga irin A
shape 'din nan
Shiyasa shi 'daukarsu hoto
Yace Aunty kinyi kyau Sosai
Amma saidai kisa hijabi
SAILUBAH tawaro ido Tace hijab

Dan itadai ba amabociyar sawa bace

Yace eh
Tace tab😬 baxan saba

Shaga6e mata yayi kamar xaiyi kuka ya dinga lallashinta kafin tayarda tasaka
Tana maseefar karya qara takura mata akan hakan
Shuru yamata tunda dai tasa kishinsa ya ragu
Direct kaita yayi inda ake koyan motar ya biya Komai harda na Aunty XEE yana gaya
mata anjima KHAMIS xai kawota
Tace toh
Ya xuba mata ido yanda taketa murna abin ya masa da'di
Can Yace Aunty xan tafi
Ta kallesa yayi mata kallan qasa qasa
Nan tagane nufin shi
Saita share shi
Murmushi yayi Yace akwai lokaci me xuwa wanda idan yaxo baxaki shareni bah Auntyna
Tace naji jeka sai anjima
Murmushi yaqara yi kafin yatashi motarsa

***** ***** *****

👯👯👯👯👯👯👯

England junior RAMADAN ne yashigo 'dakin nasa agajiya dan yau bayanan karatun nasa
sun caja mishi kwakwalwa

Hutu yake buqata da budurwarsa Shakira dan haka yakirata awaya


Yace pls my baby xo gareni yanxu
Tace toh ganinan

Ko cikakken minti biyar batayi bah saigata


Ya tashi ya rungumeta yana kissing 'dinta da jan ajiyar xuciya a qamshinta

Sosai suka fa'da duniyar iskanci


Inda junior yasamu sanyayyiyar samsuwar da yake muradi

Bayan sun tsaftace Kansu sai suka fita shan iska.


Junior wayayyan Yaro ne. Ba wata wayewa da xaka nuna masa
Yanaji da ilimi hankali nutsuwa
Sanin darajar kansa

Illarsa 'daya ce☝🏻itace aikata xinah da yakeyi da Shakira


Bayan haka ayanxu bashi da wata illah

Turawan cikin makarantarsu duk sunaji dashi


Dan yana bama wasunsu lokacinsa
Ya xauna ya fahimtar dakai abinda baka gane ba
Sam bashi da baqin ciki akan hakan

Kallo 'daya xakama junior kasan bashi da wata matsala arayuwarsa


Ga xuciyarshi ko SOYAYYAR SAILUBAH CE take wayalar da ruhinsa

wannan itace rayuwar da junior yakeyi a England

👯👯👯👯👯

SAILUBAH dai sai ahankali dan yanxu bata da abinyi sai tunanin RAMADAN 'dinta
Shiko yasa meta yanda yake so sai 6ata mata tunani yake yi

FAWAS baida matsala dan sai bin tunanin HAMEEDA yake yi


Yana kwa'dayin ranar daxai mallake ta'dora shi akan hanya.

XEE ko ba abinda yake damunta dan sai tsula soyayyarsu suke yi ita da gwanin
tafiyar nata KHAMIS.....

Da misalin qarfe tara na safe ne Abban SAILUBAH yasata aga akan tagaya masa wata
fitar matsayin mijin Auranta
Tace Abban dan Allah kayi hakuri
Yace kinyi kuskure dan Wlhi baxanyi kaffara ba. yanda Nace in baki kawo min Wanda
kikeso ba. xan ha'daki da wanda naso. toh yanxu mah bata canjah xani bah.
Tace toh xan gayama anjima da daddare
Ya harareta Yace Allah ya kaimu

Aiko tasa RAMADAN tayi agaba akan yagaya mata mexatace mah Abban nata
RAMADAN yayi qif qif da ido Yace am so sorry my Aunty
Ta kallesa arikice cikin maseefa Tace me kake nufi
Kana nufin dama baka shiryama wannan ranar Komai bah agareni kahanani tsayawa da
kowa.
Ya 'daga mata kai a shagwa6e alamar eh......

Kuka sosai SAILUBAH tasamai


Sai ya durqusa agaban Cikin lallashi Yace kiyi hakuri Auntyna
Tace ban ta6a ganin 'dan iska 'dan rainin hankali kamarka bah RAMADAN
Wlhi baka isa ba awannan karanba

Ina tabbatar maka da cewa *saika Aureni*

😂😂😂
😂😂😂
😂😂😂
Tunda aka haifi RAMADAN baita6a jin kalma me da'di kamar wannan bah
Da'din ya cika xuciyarsa Sosai👌🏻
Amma azahiri sai yayi saurin jah da baya tare da xaro ido😳 Yace aa aa Aunty in
Aureki in kaiki ina. Ina qaramin yaro😳
SAILUBAH taci gaba da kukanta tana cewa Wlhi saika Aure ni

Dawo wah gabanta yayi cikin lallashi Yace xan Aureki Auntyna Amma da shara'di uku

Ta kallesa afusace Tace ina ruwana da shara'dinka


Yace kijini mana. uku ne kacal fah👌🏻
Tace bazan jika bah
Yace toh shikenan inna Aure kin na gaya miki Su.
Tajah tsaki Tace xan Aureka ne na wata biyar.....
Dan kaucema xa6in Abbana
Da xaran nayi watannin nan agidanka saika sakeni na dawo gida na Auri xa6ina
Kaga daga wannan lokacin bani bakai 👈🏻
Tunda xamana da kai bashi da amfani...

RAMADAN yayi Murmushi Yace toh naji shi kenan


Share hawayanki 'Yar Auntyna
Ta harare shi da tashi tana cewa xanje in gaya masa kaine na tsaida
Kai kuma sai Kasan yanda xakayi da Momy da Dady
Yace dan wannan karkiji Komai

Dare nayi tagayama Abban nata RAMADAN ta tsayar a matsayin MIJIN AURANTA
Da mamaki Abban nata Yace RAMADAN Tace eh
Shuru yayi mata na'dan wani 'dan lokaci. Can Yace taje saiya nemeta

Shima RAMADAN Suna xaune da iyayan nasa Yace Dady na samo wacce nakeso Yace toh
Madallah wacece
Ya Sosa qeya Yace Aunty SAILUBAH

Da sauri Dadyn nasa ya kallesa


Momy ko tasan xa'a rina wai ansaki xanin mahaukaciya tace tasan xa'a rina

Dadyn Yace SAILUBAH Yace eh


Yace Toh Madallah Xanyi magana da Abbanta

Sosai iyayan nasu biyu suka xanta akansu


Inda suka yanke Aure nan da wata uku
Dadyn RAMADAN ya bada sadakin RAMADAN dana gani ina so
Magana taqare👯
SAILUBAH tasamu xantawa da XEE abin yayima XEE da'di Sosai

Ga jama'a ko mamaki ya lilli6esu

Sam sai yanxu RAMADAN yadena tsulawa SAILUBAH iskanci


Iya kacinta dashi kamar yanda suke da can
Hakan ko yayi mata da'di
Sai dai duk da haka idanshi akan bakinta yake

Gawani ja mata aji da yakeyi as big boy


Tata6e baki dan bai isheta kallo ba

Wannan kenan👌🏻

**** **** ****

Toh ance wai rana bata qarya wai saidai uwar 'diya taji kunya....

Toh mai xaisa baxan nuna farin cikina bah💃🏻💃🏻💃🏻 da xuwan bikin FAWAS da
HAMEEDA

Jibi jumma'a ne 'daurin Auran nasu masoyansu❤

Yau takasance laraba qanwar Momyn FAWAS CE da 'yan dangi xasu kai kayan Auran
HAMEEDA

Kowa ya biyoni ni Hajju dan asha kallo👀 tare dashi

By R🇦HAⓂ🇦T
[10:17PM, 31/12/2016] R🇦HAⓂ🇦T Nalele👯.
[20/03, 17:09] 80k: [11:47PM, 04/01/2017] R🇦HAⓂ🇦T Nalele👯: 👯👯👯👯
*SAMAREEN*
*👯BANAH*👯
👯👯👯👯

*👯TASU SALAN SOYAYYAR👯*

*Na Rahamat Muh'md Muh'md Rufa'i Nalele*👯

” ‫بسم الله الرحمن الرحيم‬

*PART 106*

SAILUBAH tayi shuru dan tarasa memah xatace mishi


Sosai ta hango futuna atare dashi
Tasan indai bata bashi kalamai bah ba barinta xaiyi bah

Shiko shuru yayi mata Yana aika mata da wani shegen kallo fuska 'daure

Tace toh ina sanka 'dan Qanina. Shikenan


Yace be isheni bah
Jan kujerun roban gun tayi Tace toh muxauna
Baiyi musu bah ya xauna
Tace toh fara min hirar sai indinga baka amsa.
Shuru yayi mata kawai yana kallanta
Itama shurun tayi
Candai dataga baida niyar cewa Komai sai aikin kallanta kamar yasamu TV Tace
RAMADAN nafara jin bacci fah
Yace ni kuma yunwa nakeji
Tashi tayi Tace toh bara nakawo mah abinci
Binta da kallo yayi kawai

Itako tsayawa tayi a kitchen 'din tana tunani


Wai wata irin futunace da RAMADAN....
Yaro kamar littafi
Ana gama wannan shafin saiya bu'do wani shafin.....
Ita wane hirar soyayya ta'iya
Tswww... Tajah tsaki.....

Auntyna meyasaki tsaki


Da sauri tajuyo da kallanta kanshi atsorace
Yace biyo ki nayi ganin kin da'de. Sai kuma naganki Cikin tunani. Me kike tunani
haka
Tace kai nake tunani RAMADAN......
Ya ta6e baki Yace ai ba'abinda tunanina xai tsinana miki tunda kwakwal warki ashafe
take
Tace ban gane bah
Yace ni natafi goodnight dan nadena jin yunwar mah
Tace baka ban amsata ba
Yace amsa kikeso
Ta harareshi da cewa eh mana
Yayi Murmushi Yace ayanxu baki amsa bashi da amfani Amma ki bari sai randa kika
xama matata. Toh aranar xan fahimtar dake.
Na rantse miki saikin gane kuranki
Tace me kake nufi
Ban sani bah
Ya fa'di haka da ficcewa xuciyarsa cike da takaicinta

SAILUBAH tajah tsaki dan tarigada tasaba da wannan yanayin nashi yanxu
Watoh ya gaya mata magana San ransa kuma a dun qule

Amma fah taso yaci abincin dan abin ya rigada ya xame mata jiki in baici bah
hankalinta baya kwanciya

Washe agidansu FAWAS ko


Da safe Momy da 'Yar aikinta Hinde sungama Komai
Har Hinde takaima HAMEEDA nata
Lokacin HAMEEDA na bacci haniqan
Dan tunda iyayanta suka rasu bata ta6a bacci me da'di irin na yau bah

Afurgice Tatashi jin ana kwankwasa mata kofah


Tayi shuru da kallan agogo qarfe takwas da rabi dai-dai tagani
Da sauri ta diro daga gadon tayi toilet 'dinta
Nan 'dauro Alwala da tsaftace bakinta ta gabatar da Sallar Asubahi wacce ta wucceta
tuni
Tayi mamakin yanda akayi tamakara duk da dama ko aqauyansu kawunta ne me tashinta
sallar Asubahin
Amma ai yazama jinin jikinta meyasa yau bata tashi da wuri bah
Ta kalli lafiyayyan gadanta
Tayi Murmushi Tace qila dan samunka danayi ne.

Ahankali tatashi tayi falon nata


Anan taga Hinde xaune.....
Tace kiyi hakuri dan Allah nabarki ko
Tace aa Amaryarmu ainaji motsinki shine nace bari na xauna na jiraki mugaisa qila
wani uxirinne ya tsaida ke
Tace aikowa ammafah kinsha jira
Hinde tayi Murmushi
HAMEEDA tadurqusa har qasa tagaisheta cikin ladabi
Hinde ta amsa cikin jin da'di
Tace abin kari na kawo miki
Tace har kun gama
Tace eh
HAMEEDA tadafe kai Tace naso tayaku
Hinde Tatashi tana cewa kedai kici abinci yanxun nan
HAMEEDA tabi bayanta tana cewa toh Amma saina gaida Momy
Tace aiko tana kitchen

Har kitchen 'din HAMEEDA tashiga. Amma bataga momyn bah


Tace Babah inane 'dakin Momy
Tanuna mata

Sallama tayi a'kofar 'dakin


Momy dake saka turare tayi Murmushi Tace shigo mana
Cikin ladabi HAMEEDA tashiga da durqusa ta gaisheta
Ta amsa da nuna farin cikinta tana cewa kinci abinci ko
Tace aa yanxu dai xanci
Tace toh Maza kije kici in kingama kixo inasan magana dake
Tace toh Amma dan Allah Momy kiyi hakuri ban samu tashi da wurri bane shiyasa banxo
na tayaki aiki bah
Murmushi Momy tayi Tace Karki damu kinji 'yata jeki dawo
Tace toh
Tana tashi da nufin fitta sukaci karo da FAWAS
Yace o Am sorry
Ko mawa tayi ta Durqusa Tace ina kwana
Adamuwance ya qara tsaida idanshi akanta Yace lpy
Tatashi ahankali taratsa tagefansa ta wucce
Yabita da kallo
Kafin ya kalli Momy Yace gud Mrning myy momy
Tace Mrning my son katashi lafiya
Yace lafiya qalau Tace toh Madallah
Yace Dady na dining ke muke jira
Tace muje

Dady ya kalli FAWAS Yace ina 'yata take...


FAWAS ya kalli momy xaiyi magana....
Momy tayi saurin katseshi da cemah Dady ai 'daxo taxo muka gaisa
Nace tatsaya muyi breakfast tare dake me kunyace sai tatsaya min nuqu nuqu. Shine
nasa Hinde takai mata nata
Dadyn ya kalli FAWAS Yace inasan mudinga break tare maxa kaje ka kirata.
FAWAS ya qara kallan Momy akaro na biyu
Tako galla masa hararah
Yace Dady konaje ba xuwa xatayi bah
Dan kunyarta tayi yawa
Murmushi Momy tayi Tace ai kallo 'daya nayi mata nasan wannan xamu sha famah da ita
Dady yayi Murmushi Yace toh ai shikenan.
Amma kisan yanda xakiyi tafara xuwa munaci tare
Toh Tace mai

FAWAS dai mamakin Momyn nashine ya cika xuciyarsa. Ga tausayin kansa daya dami
kwakwal warsa
Ahaka ya gamah yaje shirya kansa
Yace Dady sai kaxo
Yace yau ba lectures ne
Yace eh da ficcewa

HAMEEDA ko Bayan tagama Komai ta'dauki turarukan cikin akwatinta tafeshe dukkanin
'dakulan da falan
Tayi wanka da saka shadda 'daya daga cikin akwatinan nata
Nan tafitoh a Amaryar

Tasa hijab dinta tayo shashin Momy

Momy takalleta da fara'a Tace toh dama abinda xance miki shine
Inaso kima mijinki wani uxiri 'daya
Baxai dinga xuwa gareki bah harna tsawan wani lokaci
Sannan idan kika tashi da safe inaso kidinga xuwa muna ha'da breakfast abin karin
kumallo dake
Haka da ranah haka da dare
Inaso kidinga tayani aikace aikacen gida
Kuma duk abinda yake damunki banaso Ki 6oyemin kidinga fa'dimin dan yanxu nice
Komai naki
Bana San nuqu nuqu a tafiyata
Ki saki jiki Ki sake dani Ki 'dauke matsayin uwar data tsugunna ta harfeki
Sannan anjima wani telana xaixo shida yarinyar aikinsa
Kifitoh da kayan auranki tsaf xata gwadaki. Xan rabama telolina uku kayan. dan
inaso a dinke miki Su tsaf
Dan kidinga shiga kina fata a cikin sutura me inganci
Kuma kidena saka hijabi nan
Da xaran kinyi wanka kinsaka Kaya kixauna haka cikin kyawunki
Da fatan kinji duk abinda Nace
HAMEEDA Tace eh Momy naji Insha Allah xaki sameni me ladabi akan Komai

Tace toh Madallah yanxu muje kitchen ki tayani ha'da farfesun ranah
Dadynku yana dawowa cin abincin ranah kinga dole ayi abu mekyau ko
HAMEEDA Murmushi

Haka Momy tasa HAMEEDA aiki Sosai tana koya mata yanda Komai yake ita da Hinde
Toh dama ita HAMEEDA akwaita dasan akoya mata abu dan haka taxage dantse ba raki
tadinga yin Komai anutse

Sun ha'du Su uku


Cikin tagumi da damuwa FAWAS Yace ya xanyi dan Allah
Qiri qiri Momy takesan tajefani cikin damuwa
KHAMIS Yace Wlhi FAWAS tausayin kaina nakeji danni bansan dawane salan momyna
xataxo min dashi ba kasan duk bakinsu 'daya
RAMADAN yayi Murmushi Yace banajin Momynka xata maka wani abu KHAMIS.
FAWAS Yace nima haka nake gani
RAMADAN yajah numfashi Yace yanxu fah Auranka da Aunty XEE xai riga namu da Auntyna
ko
KHAMIS Yace eh mana koxaka jamana lokaci ne ka hargitsani
RAMADAN yayi Murmushi Yace wane ni
Ai wannan saisu Dady
Amma kamin tsiya kagani. Wlhi inban jefeka da addu'a kaga jan lokaci ganin
idanka...
KHAMIS yayi dariya Yace dako Kullun natashi saina tsine maka
RAMADAN Yace ai ayanxu ba tsunuwar Wanda xata bini

FAWAS Yace pls kuji dani dan Allah


RAMADAN ya dafah shi Yace ga samu ga rashi
Kawai shawara 'dayace xan baka akan HAMEEDA shine kadinga 6ata mata tunaninta in
kun ha'du
Koka dinga rage xafi
Ga Momy ko katashi tsaye wajan bautar Allah cikin dare. kata jifanta da addu'a
Ina tabbatar maka zata canja tunani

Shuru FAWAS yayi


Can Yace Amma Kasan Tace bata yafemin bah inhar nanemeta awaya
Ta'ina kake ganin xamu 'dinga ha'duwa ina rage xafin
KHAMIS Yace kaduba mana
Naga duk kawani hargitse
Pls ka fahimta manah
Kadinga fakwan ranar da xata fitta unguwa
Da kuma lokutan daka fahimci HAMEEDAN na xuwa shashin Momy
Kaga in kana ankarewa da wannan Sosai xaka rage xafi.....

Tashi FAWAS yayi cikin murmushin jin da'di Yace duk da hakan kunsan bazankai da
nisa bah
Dan kunsan yanxu ba samun lokacin kammu muke bah
Koda yake xan 'dan sami salamah akan hakan ka'dan....
RAMADAN Yace yauwa abokina
Xan tayaka da addu'ar Allah yasa musamu baby nan kusa.
KHAMIS yayi dariya Yace tab ina tabbatar maka ayanda yace wai bata tunanin lamunce
mishi ita nan kusa
Na tabbatar maka saina rigashi samun baby😀

FAWAS ya 'daka mishi duka Yace 'dan iska Insha Allah saina rigaka
RAMADAN yayi Murmushi kawai yana tuno ranar da xaixama kamar FAWAS Auntynsa ta
kasance qarqashin ikwansa

Bayan sati uku da kwanaki biyu

RAMADAN ne da Auntynsa SAILUBAH suketa tabka rikici


Dan Kullun sai yaxo Yace mata yaxo tad'i
Idan tafitoh kuma shirune xai biyo baya
Can idan yagaji saiya fara sakar mata kalamai akan 'Yan matanshi yayita mata
hirarsu
Tun bata kulashi yanxu tafara kulashi.

Abin ya bashi mamaki dan Sosai ya hango kishinsa a kwayar idanta duk da dama yasaba
ganinsa lokaci lokaci

Dan haka yau da wani jiji da kansa yaxo mata ta'di (xance) acewarsa
Bayan tafitoh ne yafara bata labarin budurwar da take damunsa masana'antar tasu
yau wai ita Iyami

Da maseefa ta katseshi da cewa bana San iskanci da wula'kanci kademeni ka fittineni


akan wa'yan nan shegun 'Yan matan naka

Wai mah nina nemi kadinga ban labarinsu


Kullun saikasani agaba da wani xancansu
Kana tadamin da hankali
Toh nagaji daga yau karka qara xuwamin da xancan kowacce 'Yar iska acikinsu

Shuru yayi mata da xubawa bakinta ido xuciyarsa nayi masa da'di dan kishi ya
kusantota

Itako ganin ya xubama bakinta ido saita gallamai harara.


Yayi Murmushi Yace Aunty ki dena saka jambaki
Tace dalili
Yace saboda yana 'daukar hankalina
Ta qara gallamai harara dajan tsaki Tatashi xata tafi
Yace jimana
Tace wani Abu
Yace ban sallameki bah
Tace toni na sallami kaina
Yace Abba na falo ai sainaje na gayamai Komai
Tajuyo afusace kamar xata mareshi Tace kafuta daga harkata fah RAMADAN.....

Tashi yayi ya matsu kusa da ita Yace wai Fushin da maseefar da akemin ta miye ce
Tamai shuru dan ya ritsata
Sosai ya matsa kusa da ita yaci gaba da fa'din
Kawai dan ina miki hirar 'yan mata na saiki hauni da maseefa kamar wata masoyiyata
wacce takamu da maseefar sonah
Tace kadena matsuwa kusa dani haka
Yace kinajin wani abune
Cikin sanyi kuma a shagwa6e ta 'dagamai kai
Yace hmmm toh gayamin kamar me kike ji
Tace dan Allah RAMADAN kabari
Yace me nayi miki Auntyna
Tace nidai kakai jikinka jikina xan iya rasa nutsuwata
Yace Auntyna nine xan rasa nutsuwata bakeba.
Tace to to toh kamatsa mana
Yace abu 'daya xan gayamiki kedena yimin maseefa
Tace na dena
Yace promise Tace Ya am promise
Yayi wani shegen murmushi yana kallanta qasa qasa.
Ya shafi gefan fuskarta Yace kiyi mafarkina me kyau na 'dauke xuciyar masoyi
Amaryata. Yana fa'din hakan ya juya ya 'dau wayarsa ya ficce daga gidan
SAILUBAH tabishi da kallo tana 'dauke ajiyar xuciya........

XEE ko da KHAMIS sai sharya yanda bikinsu xai kasance suke


Inda KHAMIS yake cewa my Luv xanso muyi reception
Tace muyi dai walima honey
Yace kina ganin hakan shi yafi dacewa
Tace kwarai dan yafimah albarka
Yace toh shikenan angama
Sai kuyi taku muma muyi tamu ko
Tace Yauwa mijina ni ka'dai
Yace saifah kin iya dani xan xama naki ke ka'dan Tace mexai hanani iyawa dakai
Yayi Murmushi Yace Allah da gaske Xaki iya dani
Tace Wlhi da gaske hasken farin cikina......

Dake Momyn FAWAS ta'dora HAMEEDA akan mayuka masu tsada da gyara fata
Xo kuga yanda tayi wani maseefar kyau
Ta goge fatarta tayi kyau dan haskenta ya qara futowa
Ga girki kala kala Momyn take koya mata
Sosai HAMEEDA tayi kyau
Sai shiga take tana futa na sutura
Dan ankawo mata kayanta tsaf na wajan telolin da Momyn tabayar Su 'dinka mata
HAMEEDA talura Momy akwaita dasan tsafta da gayu
Tace aranta qila ita FAWAS ya gado
Ga maganin Mata masu kyau da nagarta da Momyn take bata
Sosai take k'ishirruwan San kasancewa da mijin nata
Amma ya xatayi ita dashi sai gaisuwa da bi da ido

Ga FAWAS ko duk yanda yaso ya ritsa HAMEEDA abin yaqi yuhuwa


Dan Sosai Momy tasa mai ido👀
Yanxu Kullun cikin tunani yake
Ganin yanda matar tasa tawaye tayi kyau kamar kata6a jini ya fitoh
Gaisawar da sukayi shida ita yasa har yasan qamshinta
Sosai matar tashi ta tsolemai ido

Ga Momy ko taji da'din yanda 'dan nata yabi umarninta

Yau take Alhamis da miqalin qarfe 2:00pm XEE da SAILUBAH da qawayansu sai shirye
shiryan xuwa walimar XEE suke
Dan gobe jumma'ane d'aurin Auran KHAMIS da XEE

Sosai sukayi kyau abinsu


Mototoci suka kwashesu xuwa wajan walimar

Wa'axi me ratsa xuciya da 6argo ne yayima xuciyoyin duk Wanda yake gun mugun kamo
Sosai suka nutsu wajan sauraran malaman
Ahaka akaci akasha akayi hotuna abin gwanin ban sha'awa.
Xuwa qarfe hu'du suka taso

Alokacinne kuma Su KHAMIS suka 'dora tasu


Sosai malamai sukayi wa'axi akan Maza suji tsoran Allah Su riqe matansu amana.....

Bayan antashi agajiye suka dawo


Xuciyoyinsu cike da tsoran Allah

A daran Momyn KHAMIS tasa 'yan uwanta suka kai kayan Auran na XEE
Akwatina manya manya irin na *MATAN ALFARMA*
Sukansu SAILUBAH da XEE 'din sunsha mamakin dukiyar da aka kashe
RAMADAN ne yake tuqi ahankali lokaci lokaci yana kallan Auntynsa
Ya 'daukota ne daga gidansu XEE dan maidata gida
Yace Auntyna
Tace Mene ne
Yace Komai ya burgeki na wannan Auran ko
Tace Sosai mah
Yace bakiji aranki dama kece Aunty XEE bah
Ta hararareshi Tace nibanji Komai bah
Yace toni naji Komai

Dan naso da'ace namu dakene xa'a 'daura gobe


Ta kallesa dayin Murmushi Tace in tambayeka man
Yace me xai hanani baki amsa Auntyna
Tace wai me kake tunanin xai faru ne idan naxama mata agareka
Yace tab
Abubuwa da yawa Auntyna
Tace kamar sume
Yace banda ra'ayin sanar dake yanxu. Ki bari idan lokacin yayi Xaki gani ganin
idanki

SAILUBAH tata6e baki Tace story kawai. Kasani Aurena dakai na wata biyar ne.
Karkayi kuskuran saka wani abu aranka
Yayi Murmushi Yace toh Auntyna

FAWAS ne kwance a shashinsa kusan qarfe 9:30pm


Momy tashigo 'dakin nasa
Tace yadai my son Yace kaina momy
Tace me yake maka Yace ciwo
Da sauri Tace bari na'dauko maka magani kasha ko
Yace toh

Tafito daga 'dakinta kenan xata kaimishi maganin


Sai sukaci karo da HAMEEDA
Tace sannu
Momy tace Yauwa
HAMEEDA tamiqa mata wayanta
Momy tayi Murmushi tana fa'din. kin qararmin da caji ko
HAMEEDA tayi dariya Tace bani da irin cajarkice dana saka miki in kwana ina bugawa
Shine nace bara na kawo miki koma mutane xasu nemeki
Momy taqara yin Murmushi akaro na biyu da kar6ar wayan nata
Tace ai gobe baxan baki bah Da sauri HAMEEDA Tace dan Allah kiyi hakuri
Tace toh nayi
HAMEEDA tayi Murmushi tajuya da cewa toh saida safe.....

Har takai 'kofah Momy takirata


Ahankali tadawo Tace gani
Momy Tace ungo wannan maganin kiyi shashin nan xakiga wata 'kofah kishiga mijinki
na ciki
kansa ne mai mishi ciwo. maxa kikai masa daga nan kyaje Ki kwanta
HAMEEDA ta kar6a da cewa toh. Ta nufi part 'din FAWAS
Momy tayi shashin Dady

Ahankali HAMEEDA bu'de 'kofar falan tashiga


Bata ganshi anan bah
Dan haka tanufi bet room 'dinsa
Da sallamah abakinta

Da sauri FAWAS ya bu'de idansa dan jin muryar YAYAR tasa

Tashiga a sulkunce ganin yanda ya xubah mata ido kuma da yanda yayi mata wani
maseefar kyau.

Ta durqusa gaban gadan Tace barka da dare


Ya lumshe ido Sannan ahankali ya bu'de Yace Barka YAYATA.....
Tace momyce taban magani nabaka wai kanka nayi maka ciwo ko

Tashi yayi yaje ga wani aqaramin furiji ya 'dauko wata sanyayyiyar madara ya xuba a
cup yaxo ya mika mata
Ahankali Tatashi tsaye ta kar6i Tace mexanyi da ita
Yace sonake kisha
Tace toh baka Sha maganin naka bah
Yace narigada na warke tunda na ganki adaidai lokacin da nake buqatarki
Tace Amma........
Yayi saurin katseta da cewa pls kisha niba surutu na tambayeki kiyi min bah
Shuru HAMEEDA tayi masa takafah kai tasha kusan rabi
Ya kar6i cup 'din ya ajiye yana cewa dts gud my baby...
Yanxu Kinga naci minti 'daya da sakwanni alokacina dan haka gyaramin da kyau nayi
abun ranar
Yafa'di hakan dayi mata wata kyakkawar runguma.
Ya kama qugunta cikin wani salo ya fara aika mata da sakwannin da sukafi na ranar
daya sami damar kissing 'dinta

Arikice Tace wayyo Allah na


Yace ai Allan ba naki bane ke ka'dai☝🏻
kinsan rokwanshin da nayi akan yasa namusa ganinki kamar yanxu.

By Hajju

Jamu muje Rahamat😀


[11:47PM, 04/01/2017] R🇦HAⓂ🇦T Nalele👯: R🇦HAⓂ🇦T
[20/03, 17:09] 80k: [2:40PM, 03/01/2017] R🇦HAⓂ🇦T Nalele👯: 👯👯👯👯
*SAMAREEN*
*👯BANAH*👯
👯👯👯👯

*👯TASU SALAN SOYAYYAR👯*

*Na Rahamat Muh'md Muh'md Rufa'i Nalele*👯

” ‫بسم الله الرحمن الرحيم‬

*PART 105*

Kayane nagani na fa'da Wanda Dadyn FAWAS 'dinne da Kansa yaje Dubai dan ha'do mishi
tunda Momy taqi bada ha'din kai
Wasunsu a 'dinke suke dangin Su shadda

Masha Allah Komai yayi daidai agun 'yan birni


Ga 'Yan qauye ko yaxama abin kallo agaresu.
Hakan suka dawo Cikin farin Cikin karramawar da akayi musu.

HAMEEDA taxubama kayanta ido xuciyarta cike da farin ciki


Tana San gayu Ashe sai agidan mijinta xata samu yi
Kirrrrrr taji wayanta na neman agaji
Ta 'dauka da sauri ganin FAWAS ne
Yace YAYATA sun tafi ne
Tace yanxu suka tafi
Yace toh sun ganki
Tace tab aiban bari sun ganni ba
Yace meyasa
Tace kunya mana
Yayi Murmushi Yace toh bani labari
Tace labarin gixo da ko'di
Yace no labarin soyayya
Tace hmm ban shirya kalamai yanxu bah
Amma kasani. Idan ka mallakeni matsayin matarka xan baka kulawar daba masoyiyar da
tata6a bah masoyinta
Yace Allah YAYATA
Tace Allah
Yace toh lokacin yaxo ai
Tace aikowa dai.....

Sosai RAMADAN da KHAMIS da Ango FAWAS suke shiri dan xuwa 'daurin Aure.....
In da sukayi kyau Sosai cikin shigar manyan Kaya.
Abinka da wa'yanda basu saba sawa bah. Duk sai sukayi wani iri aciki
KHAMIS Yace Wlhi baxan iya da wannan rigar ba (Watoh 'Yar saman )
FAWAS Yace Allah nima
RAMADAN Yace aikai ko kaqi Allah saikasata
Dan Ni kam xansa dan tun yanxu Auntyna tasa aranta namu yana xuwa
KHAMIS yayi dariya
Yace wayaga Aunty LUUVAH da kai matsayin ma'Aurata
Yace hmm Wlhi ina tuna ranar wane farin ciki xan shiga
FAWAS yayi Murmushi kawai batare da Yace Komai bah

Sanda suka gama tsaf Suna shiga gidansu SAILUBAH suka ha'du dasu ita da XEE da wata
qawarsu Maryam
RAMADAN Yace Auntyna munyi kyau
SAILUBAH tadafa XEE ta kwashe da dariya Tace Sosai mah
Ni dai wannan abu yaqi wucce min arai
Wai yanxu kai FAWAS Kaine xa'abama mata yau
Yace kai Aunty LUUVAH me kikesan cewa ne
Tace gaskiya mana
KHAMIS yayi dariya Yace idan kabiye na Aunty LUUVAH harsai a 'daura muna tare da
ita tana bamu Takaici dan haka pls muqara gaba
RAMADAN Yace Auntyna.....
Tace wani abu
Yace koda yake saidai nadawo

XEE ce tace musu kudawo lafiya 'Yan qannanmu


KHAMIS yaje kusa da ita cikin ra'da Yace aini na wucce qani tunda miji nake San
xama ko.
Karab SAILUBAH Tace hmm xaka iya fa'din Komai tunda tabada kai
Yayi Murmushi Yace kai Aunty LUUVAH badai kunne bah

Haka suka ficce daga gidan Cikin farin cikin yau Abokinsu FAWAS xai xama Ango
SAILUBAH tabisu da kallan mamaki

Sosai Qauyan yacika da manyam mutane

*Ahaka aka 'daura Auran ABDUL FAWAS da HAMEEDA*

Sosai FAWAS yake sauke ajiyar xuciya


RAMADAN Yace Shege kace Alhamdulillah
Yayi Murmushi Yace Alhamdulillah
KHAMIS Yace masha Allah.
Allah naroqeka yanda ka mallakama FAWAS HAMEEDA
Ina roqanka da kamallaka min ZAINAB matsayin matata
Haka kuma ina roqanka ka mallakama RAMADAN FATEEMA SAILUBAH
Allah dan qarfin mulkinka
AmEEn RAMADAN da FAWAS sukace
RAMADAN ya qara da fa'din naji da'din addu'ar nan Allah ya amsa

Mata uku ne na dangindu FAWAS sukaxo 'daukar Amaryar HAMEEDA


Sosai suka raina gidan dan basune wa'yanda suka kawo kayan Auran nata ba
Amma ganin yanda akamusu kar6a ta mutunci hakan ne yasa sukaji da'di aransu suka
tabbatar eh da gaske mutumin qauye bai iya wulaqanta bakwanshi bah

Toh Madallah HAMEEDA dai taxama ta FAWAS

Dinginta ba qaramin rud'ewa sukayi ba da ganin gidan da suka kawo HAMEEDA


Toh dama bawai sun ta6a shigowa cikin gari haka bane

Momy dai ta 'daure ta basu kulawarta


Inda suka danqa mata amanar HAMEEDA
Ta nuna masu shashinta suka Kaita da qafar dama

Washe gari suka tarkata suka tafi sukabar HAMEEDA da Momyn FAWAS agida d'aya ☝🏻

Suna tafiya HAMEEDA taxura hiyabi tayi shashin Momy


A falo tatarar da ita tana magana da wata 'Yar aiki
Ta durqusa har qasa tagaisheta kanta na qasa

Tun shigowarta falan momyn taxubah mata ido gabanta kuma ya fa'di
Sam batayi tunanin HAMEEDAN haka take Yarinya kyakkyawa da ita bah
Cikin mutuwar jiki Tace lafiya lau da fatan kintashi lafiya
Tace lafiya lau

Shuru bamai magana cikinsu


Can dai HAMEEDA Tace Momy kinada wani aikine

Jim Momy tayi ka'dan can Tace aa Saidai gobe

HAMEEDA Tatashi Tace toh Allah ya kaimu


AmEEn Momy tace
HAMEEDA tafitta daga falan
Momy tabita da kallo da k'udirce wani abu aranta akan HAMEEDAN😳
FAWAS ko ayau 'dinne yake saran jin 'dimin matar tasa
Amma kuma saime 😳

Bayan su KHAMIS sun rako FAWAS gun Amarya HAMEEDA


Harda wa'zinsu akan tayima mijinta ladabi da biyayya
Bayan suntafi
FAWAS ya matso ga matar tasa Yace YAYATA 'dan bu'de idan mana
Taqi kulashi
Ganin haka yasa yayaye lilli6in nata ya xubama fuskarta ido
Yace kinyi kyau Sosai
Tace nagode
Yace nayi farin cikin Kasan cewana mijinki na miki alqawarin idan har kika iya
dani. Toh bake ba kishiya
Tawaro ido😳 Tace idan kuma nakasa iyawa fah
Yace sainayo miki kishiyoyi uku arana 'daya.
Ta shagwa6e fuska cikin shagwa6a Tace bana San kishiya HABIBINA
Murmushi yayi da cewa. Toh Ki iya dani mana
Tace idan kakoyar dani baxanqi iyawa bah
Yace toh naji. tunamin mah
Tace me kenan
Yace abin ranar danace naji kamar na kama fuskarki in tsotsi bakin kiiii.........
Ya qarashe da wani salo

Ta waro ido😳 Tace lah🙊 na 'Yan iskannan


Yace Yauwa toh yanxu inaso nayi miki
Tace iskanci ne fah
Yace eh. agurin wa'yan basuyi Aure bane yake iskanci😳

Tace ko nima yanxu kayi min iskanci ne


Yace ba iskanci bane
Danni yanxu mijinki ne dan narigada na mallakin Komai naki
Ko kin Mųşā ne
Ta girgisa kai Cikin sanyi
Yace toh matso in tsotsa da kyau
Kantayi wani motsi harya fara 6ata mata kwakwalwa
Sosai yabata make✔ kiss

Yana Cikin hargitsata ne. wayanshi tafara qara


Yana dubawa yaga Momyn shice
Cikin sanya ya saketa Yace Momy CE da alama wani abune bari naje in dawo

D'agamai kai kawai HAMEEDA tayi

Yana xuwa ga Momyn nashi Yace Barka da dare Momy


Tace Barka
Na kiraka ne dan nagamah
Yace ina jinki Momy
Tace ayanxu banasan kak'ara yin shashin HAMEEDA......
FAWAS ya kalleta da sauri
Ta gya'da mai kai da cigaba da cewa aika jini
Tun farko basan auranka nake da itaba
Kanace har Sanda Dadynka yaje ya nemo maka Auranta
Toh yanxu umarni nake baka amatsayina na mahaifiyarka karka kuskura ka qara shiga
shashinta
Cikin sanyi FAWAS Yace meyasa Momy kuma har sai yaushe
Tace haka kawai nayi ra'ayi kuma lokacin da xan lamunce maka xuwa gareta banajin
yana xuwa nan kusa
Shuru FAWAS

Taci gaba da cewa


La amince maka idan taxo shashin nan kugaisa
Ko kuma xance taxo 'dakinka kugaisa
Kuma shima banaso Ku wucce minti biyar

Idan kadawo kasameta anan kuyi gaisuwar yamma idanko baku ha'duba shikenan.

Kuma Wlhi ko shiga 'dakinka kayi kakirata awaya ban yafe maka bah.......

A hargitse FAWAS ya kalleta cikin tashin hankali

Tace kuma naji ka gayama dadynka wani Abu cikin abinnan da nace Wlhi sai kaga 6acin
raina irin Wanda baka 6ata gani bah.
Tana kaiwa nan Tatashi da cewa.
kabani guri nagama maganar dakai

Cikin damuwa FAWAS yayi shashinsa


Yafi awa yana saqa da warwara
Can yakira RAMADAN ya kwashe Komai ya gayamai
Ya qara da cewa Momy nasan kasheni da raina RAMADAN
Nasa araina Xan fara rayuwa da HAMEEDA yanxu Ashe fatanka xai bini....

RAMADAN Wanda yake kwance agadansa yana huta gajiya da tunanin Auntynsa SAILUBAH
akan yanasan yaje ya ganta koya sami nutsuwa.

Da sauri ya tashi xuciyarsa cike da tausayin FAWAS


Yace amatsayina na 'dan uwanka FAWAS xanso kama mahaifiyarka biyayya dan bamusan me
take nufi da hakan bah
FAWAS Yace koma me take nufi ayanxu cutarwane gareni
RAMADAN Yace aa banasan ka k'ara fa'din haka. Dan duk abinda kaga iyaye sun xartar
akan 'ya'yansu toh sunada manufah akan hakanne
FAWAS yajah numfashi Yace bara na kira KHAMIS Naji
Yace Owkie Amma kayi tunani me kyau abokina

Koda FAWAS ya gayama KHAMIS Komai

Arikice KHAMIS ya kira RAMADAN Yace yanxu nima haka momyna xata rabani da Aunty XEE
RAMADAN yayi Murmushi Yace toh waya sani ne

Cikin fusata KHAMIS ya qara fa'din pls kagaya min


Yace Wlhi ban sani ba KHAMIS
Cikin damuwa KHAMIS ya kama kansa Yace Allah katemakemu kacire mana damuwa a
tafiyarmu .
Amiien RAMADAN Yace suka ajiye waya

HAMEEDA ko ganin HABIBIN nata bai dawo bah sai kawai takwanta abinta

RAMADAN ya sauka daga kan gadansa cikin tausayin FAWAS yayi gun Auntynsa

Ya sameta da Kakah Suna hira


Yace Auntyna......
Tace Kaxo ne ka fara damuna da kira da surutu kamar aku
Yayi Murmushi Yace naxo tad'ine yau

SAILUBAH ta waro ido


Kakah Tace saiki tashi ai

Tace shareshi Kakah wasa yake yi


Kakah tayi Murmushi irin nasu na manya da takaicin SAILUBAH dan ita dai tafi
shekaru tana ganin soyayyarta a idan RAMADAN Amma dake shashasha CE Sam takasa
ganewa

Tace mijin Auran naki ne kike cewa in shareshi


Tace toh ai ba'a 'daura Auran bah
RAMADAN yayi Murmushi Yace Amma ai ankusa ko
Lefine dan yau 'daya na buqaci muyi xance
SAILUBAH ta gallamai harara
Yabi bakinta da kallo
Kakah Tace ba lefi bane RAMADAN
Ke tashi kije

Da kwafah SAILUBAH Tatashi dan ganin ko tama Kakah gaddama a nacin RAMADAN baxai
barta bah

Sunfitoh rahabar gidan ta kallesa Tace wane saban salone kuma wannan.......
Karfa kaga na nemi hakan ta kasance na Auranka kanemi raina min hankali
Tafa'da cikin 6acin rai da San komawa falan nasu........

Da sauri ya katseta da cewa


Wlhi kika tafi sainaje na gayama Abbah Komai
Tajuyo Tace mexaka gayamai
Yace ince mai ba Auran Allah da Annabi xakiyi bah Auran biyan buqata ne na watanni
biyar
Kinga ya ankare dake ya afasa Aura miki ni
Sai ya ha'daki da almajiri hakan ko shiyafi dacewa dake.

SAILUBAH ta kallesa a tsorace da dawowa gareshi


Cikin sanyi Tace toh gani me xakamin

Yayi mutmushin idansa akanta Yace kawai kimin hirar soyayyah inji da'di araina
Tace Amma aini ba sa'arka bace.
kaje gun 'Yan matanka mana
Yace baxan jebah naki kalamanki nakeso yau

SAILUBAH tatsaida idanta sosai akansa nan tagano futunar tasa CE tatashi yanxu

Tace toh ni me xance maka


Yace me kike cemah samarinki
Tace kana barina dasune bare insan wasu kalmomi
Bayan kasan ni bansan wani abu waishi so bah.

Ya harareta Yace yau kisan miye shito


Tace tayaya

RAMADAN ya dafe kai. Daba dan yayi alqawari aransa bah daya kai hannu gareta ya
nuna mata yanda ake so yake

Ya 'dago da kansa agankali Yace oho kawai kalamai nake buqata na SOO shine magana

Dan idan naje wajan 'Yan mata nah kalamai suke gayamin masu da'di
irinsu
Ina sanka Honey
Ina sanka baby
Inasan ka xama uban 'ya'yana
Ina sanka har qarshen rayuwata
Ina sanka Darling
Ina San in kasance tare dakai........

Shuru RAMADAN yayi ganin tasake baki da waro ido tana kallansa
Ya harareta
Yace saina gaya miki ko xakice bakisan wa'yannan bah

Kai 👈🏻 innalillahi. duk Wanda ya mallakeki matsayin Matarsa Auntyna xaisha fama
kafin ya 'doraki akan hanya
Danke ba abinda kike ganewa wlhi
Ina cikin matsala ni RAMADAN 😔

By Hajju
[2:41PM, 03/01/2017] R🇦HAⓂ🇦T Nalele👯: R🇦HAⓂ🇦T
[20/03, 17:09] 80k: [5:16PM, 05/01/2017] R🇦HAⓂ🇦T Nalele👯: 👯👯👯👯
*SAMAREEN*
*👯BANAH*👯
👯👯👯👯

*👯TASU SALAN SOYAYYAR👯*

*Na Rahamat Muh'md Muh'md Rufa'i Nalele*👯

” ‫بسم الله الرحمن الرحيم‬

*PART 107*

Shuru HAMEEDA tayi hankalinta tashe jin yanda yake sarrafata abin ya bata tsoro da
mamaki

Cikakken kiss yayi mata wanda yatafi da komai nata


Sosai yake sarrafata san ransa
Can ya fara qoqarin rabata da rigarta tafara hanashi.....

pls YAYATA Karki hanani ina cikin wani hani ina buqatarki plsss. Yafa'di hakan da
kwantar da ita akan li'imantaccen gadansa...
Jikin HAMEEDA yacigaba da karkarwa daidai lokacin yasamu nasarar ganin dukiyar
funaninta......
Nan yafara aikin daya furgitata....
Saidai kash.....
Baiyi nisa ba wajan cinma burin nasa kamar yanda yaso qarar wayansa ta katse mishi
abinda yake muradi

jin hakan yasa HAMEEDA tayi saurin kare k'irjin nata da hannu cikin yiwa Allah
godiya
A wahale ya 'dauki wayan nasa batare da ya duba bah. Nan yaji muryan Momy tana
cemai ina fatan dai HAMEEDA tatafi 'dakinta
Da sauri FAWAS ya rintse ido ya aro jarumta da saita muryarsa Yace Momy tatafi
Tace toh Madallah ka kula da kanka my son
Yace toh Momy

Cilli da wajan yayi cikin baqin ciki.....


Dama HAMEEDA tagyara kanta cikin sauri tanemi ficcewa daga 'dakin
Yace Kinga
Ta juyo ahankali taqi kallansa
Ya tashi yaje ya rugumeta tsam
Cikin sanyi yakai hannunsa bayanta yajah mata zif 'din rigar Yace ki kulamin da
kanki YAYATA
Ta 'daga mai kai
Ya qara mata kiss Sosai daqar ta kwaci kanta taficce daga 'dakin tana waigansa
Yabita da murmushin yaqe wai kafi kuka ciwo......

Tana xuwa part 'dinta Tafa'da gado tana maida numfashi tare da tuno Komai
A hankali numfashinta ya daidaita
Ta lumshe ido tana rayawa aranta duk randa mijin nata yayi nasarar samunta xataci
ubanta agunsa
Dan yamata baxata Sosai Ashe dama haka Yake.
Tana mishi kallan biri ashe shi kallan ayaba yake mata......

Da tunaninshi Sosai ta kwanta...

Shiko FAWAS Sosai yayi jinyar kansa dan wannan dare yayi dana sanin ta6a matar
tasa
Dan daxaran ya rufe ido saiya dinga cin karo da dukiyarta wacce ganinta yasa yayi
mamaki Sosai

Haka yadinga juyi yana tsaki


Can yaga dare yayi nisa bacci yaqi xuwa mishi. sai kawai ya tashi yayo Alwala ya
fara lafuna na RAMADAN😀

Washe gari Bayan sun idar da breakfast sai yayi shashinsa dan shiryawa
Dady ya ficce yana cemah Momy kice my son yayi sauri yaxo ya saman
Tace toh
Xata tashi kenan taga HAMEEDA na qoqarin shiga kitchen
Takirata tana cewa yau kamar baku gaisa da FAWAS ba
HAMEEDA ta sunkwai dakai Tace eh Momy dan ban ganshi bah
Tace jeku gaisa saiki kira min shi Tace toh
Da nufar part din nasa bakinta 'dauke da addu'ar karya ritsata irin na jiya

Bu'de kofar tayi da sallama lokacin ya gama Komai yana 'daukar laptop 'dinsa

Tadur qusa Tace ina kwana


Yayi Murmushi jin da'di ya 'dagota da rungumarta yana cewa banaso kina durqusawa
haka
Daxaran kinga dagani sai kene toh rungumeta nakeso ki dingayi
Tace toh naji sakeni
Yace idan naqi fah
Tace Allah na falo tana jiranka. Kiranka Tace nayi
Jin tafa'di haka yasa shi yimata kiss kawai suka fitto
Kan sukai falan Tace toh samin hannu. Kuma kagoge jambakin bakinka....
Yace baxan gogeba dan ado kika min
Sosai ta marairaice mishi akan ya goge

Murmushi yayi Yace hannunki ciwo yake miki


Cikin sauri takai hannunta tagoge mishi idanshi cikin nata
Tayi Murmushi Tace muje........

Haka suka fitoh gwanin ban sha'awa tayi kitchen shi kuma yayi gun Momyn

Alhamdulillah
Yau bayan an idar daga sallar jumma'a *aka d'aura Auran KHAMIS da ZAINAB*

Dan ginsu KHAMIS basu bar Amarya XEE takai dare bah suka sunkuci abinsu sai gidansu
KHAMIS
Sosai XEE tayi kukan rabuwa da iyayanta

An dankama momyn KHAMIS amanar XEE nan takar6a. Suka kaita part dinta Wanda KHAMIS
ya tsigunta mata akan gidansu da Dadyn nashi yake qarasa musu...

SAILUBAH takalle XEE xatayi gwulma saitaji wayanta na ringing


Tana dubawa taga RAMADAN ne
Yace Aunty kiyi sauri kixo mutafi
Tace ko cikakken minti biyu bamuyi bah xaka doko min kira
Yace eh
Tace toh baxan xo bah
Yace xan shigo in 'daukeki Wlhi
SAILUBAH tawaro ido😳
Jin tayi shuru yasashi cigaba da cewa minti biyu nabaki kizo mutafi. Yana fa'din
hakan ya kashe wayan

By Hajju
[5:17PM, 05/01/2017] R🇦HAⓂ🇦T Nalele👯: R🇦HAⓂ🇦T
[20/03, 17:09] 80k: [11:21AM, 07/01/2017] R🇦HAⓂ🇦T Nalele👯: 👯👯👯👯
*SAMAREEN*
*👯BANAH*👯
👯👯👯👯

*👯TASU SALAN SOYAYYAR👯*

*Na Rahamat Muh'md Muh'md Rufa'i Nalele*👯

” ‫بسم الله الرحمن الرحيم‬

*PART 108*

SAILUBAH ta kalli XEE Tace ni SAILUBAH yaxanyi da RAMADAN


XEE tayi dariyar qarfin hali dan kukan da tasha bai saketa bah Tace hakuri zakiyi
Tace duk yabi ya futuneni ya hanani sakewa.
Kan XEE tayi magana itama wayanta ta 'dau qara. Tana dubawa taga kuma RAMADAN
'dinne....
Murmushi tayi Tace gashi ya kirani kuma bara inji me xaice
Tana 'dauka Yace pls Aunty XEE ki koro min Auntyna dan Allah
Tace kafiya rikici RAMADAN.....
Akan me xaka takura mata haka.
Sam kahanata sakewa a bikin nan.
Sai kace ba nawa bah😔
Yace kiyi hakuri nidai Ki koromin ita imba sO kike insa miki kuka bah
Tace har abin yakai ga haka😳
Yace eh Sosai mah
Tace toh gata nan ka 'dan jirata ka'dan Yace aha ina jira.....

FAWAS yayi Murmushi Da fa'din kabarta xuwa anjima mana


Yace bakaga yanda Maza suka cika layin bane
KHAMIS yayi dariya Yace gashi tafeso kyau Sosai bashakka ko saisun gane maka ita
san ransu
RAMADAN yajah numfashi da fa'din Wlhi abinda nake tunani kenan.....
FAWAS Yace addu'ata 'daya yau Allah yasa Momy taqara yimin baxata irin na jiya 😀
KHAMIS Yace AmEEn
RAMADAN ko jan tsaki yayi
FAWAS ya dafashi Yace kayo makirci mana RAMADAN....
Ka tsaya kana wani jah mana tsaki kamar wani tsaka
Murmushi yayi dan kwakwal warshi ta'dan tsillo mishi wani dabara

SAILUBAH tajah tsaki Tace barshi kawai da Allah dan nafara gajiya da futunarta
XEE tayi dariya Tace 'daxo naga bakinki da magana pls gayamin

SAILUBAH ta Murmushi Tace cewa Xanyi yau Xaki cafke sandar girman👍🏻 qaramin Yaro

XEE tawaro ido kana tayi murmushin yaqe Tace hmm toh saime
Addu'ace dai na miki
Wlhi ina tabbatar miki qaramin Yaro ne xai haqe miki wannan rijiyar taki

SAILUBAH tayi murmushin Takaici Tace ai narigada naci fariyar qaramin yaro bai isa
ya kwashi romona bah

Bar ganin RAMADAN xai Aunreni.......


Kema kinsan yanda mukayi dashi
Sanin kankine RAMADAN bayasan ganin 6acin raina
Da xaran na'daure mai baxaiyi gigin shiga gonar da batashi bah

XEE tajah numfashi Tace kikiyayi ranar da xanganki kina amai ko kina xubda yawu
SAILUBAH tasheqe da dariyar rainin hankali xatayi magana wayarta takatseta

Cikin dariya ta'dauka ganin 'dan futunar nata ne


Yace Auntyna.....
Tace ina jinka
Yace naji ciwo ne xojiga yanda yake jini.........
Xarab SAILUBAH Tatashi Tace meyasa kaji
Yace wayyo jinina xai qare Dan....
cilli da wayan SAILUBAH tayi cikin tashin hankali takalli XEE da cewa wai ciwo yaji
har yana jini. Tafa'di hakan tana saka takalminta
XEE Tace saida safe dan wannan ciwan axuciyarsa yaji nasani.....
SAILUBAH taji me tace amma bata tsaya kulasa bah ta ficce

Ganin kofar motar tashi tayi abu'de


Hakan yasa tayi saurin shigewa tana cewa nagani.
Yace kulle qofar mana Aunty
Ba musu takulle........
Jannnnnnn...
Yajah motar yana Murmushi
Tace katsaya naga ciwan mana
Yace axuciya yake Aunty

Hakama XEE tace nagani....


Tafa'di hakan da kunna watar cikin motar tana wani waro ido

Yace kai Aunty XEE badai kwakwalwa bah.

Shuru tamishi Ganin ba alamar ciwo ajikinsa shiyasata ganewa wayo yayi mata.

Aiko tagallamai wata muguwar harara


Yayi Murmushi yana qara gudu da motar
Yace kawai bacci nakeji shine naga bai dace batafi na bar Amaryata bah

SAILUBAH tadafe kai Tace wataya da jakata Suna can gidan fah....
Yace saiki barmah gobe
Tace akwai hirar da xamuyi wajan chat da qawayena qarfe gomah
Yace toh Naji
Tace mu juya pls
Ya galla mata harara Yace wlhi baxan juya bah
Shuru SAILUBAH tayi tana tunanin wai yaushe RAMADAN ya rainata ne.....

Pls FAWAS inka shirya xuwa gida ka'dan tawomin da jakar Auntyna da wayanta yanxu
dan Allah
Ok
Tnx. Saiya kashe wayan

Daidai nan ya shiga gidan nasu da tsaida motar


Ya kalleta ka'dan Yace FAWAS xai kawo yanxu shikenan
Ta gallamai harara dasan ficcewa daga motar
Yace Allah idan baki gode min bah xan kira FAWAS nace ya barshi kawai sai gobe naje
na kar6a
Bata kallesa bah taja tsaki da taficce daga motar xatayi falansu.
Yace si si si😁
Tajuyo afusace Tace karka yarda wlhi....
Danni ba karuwa bace da xaka dinga min irin kiran su.

Yayi Murmushi cikin muryar qasa qasa Yace xanso ko kixama cikakkiyar karuwan acikin
gidana ya kasance Kullun acikin yimin karuwancin kike
😳😳😳😳
😳😳😳
😳😳
Sosai SAILUBAH tawaro ido cikin matuqar mamakinsa😧

Ganin tashiga yanayin da yaso shiyasa yayi saurin jan motar tasa baya ya fitar da
ita xuwa gidansu yana Murmushi......

SAILUBAH ko mamakin bakin da RAMADAN yayi da rashin kunyar da take damunsa CE tah
cikata. Haka dai takwanta da mamakinsa batare da taga qeyar jakarta da wayanta bah

KHAMIS Ango ko shigarsa gidan nasu gun Momynsa yayi direct bakinsa 'dauke da
xaxxafar addu'ar Allah yasa karta fitoh mishi da nata salan kamar yanda Momyn FAWAS
ta kawo nata.

Samunta yayi tana waya


Sanda ta gama takallesa da cewa 'dan Auta nah.
Yace kalleta da cewa Barka da dare
Tace Barka dai

Sai yayi shuru yafara danne dannan waya


Tace KHAMIS.....
Da sauri ya kalleta dan yaji kiran har Cikin ransa
Tace Wato shi Aure wani abune me hatsari idan baka tafiyar dashi kanta farkin
addinin musulinci bah
Shi Aure wani ibada ne Wanda Annabi Muh'md sallallahu'alehuwasallam
Yayi mana nuni da muyishi
Xanso kaxama 'daya daga cikin xaratan maxan da sukasan miye Aure me ake nufi dashi
Ka kyautatama matarka kasota ka qaunaceta tsakaninka da Allah badan wani abu nata
bah
Kanutsu kafahimci rayuwa yanda take kasamar min nutsuwa acikin Auran ka
Ka kula banasan nafara cin karo da matsala acikin Auran ka

Sosai Momyn nashi tatsaya tadinga mai nasiha me ratsa jiki


Can Tace yaje ga Dadynsa
Haka yaje garesan jiki a sanyayi
Shima 'dorashi yayi akan tashi nasihan da cemai yake sai Allah ya tashemu
Koda ya kuma 'dakin Momy. Murmushi tayi Tace toh sai da safe kakula min da kanka.
Jikinsa amace yaje ga Amaryar tasa........

FAWAS na komawa gida ya kafah ya tsare addu'arsa Allah ya hanka'do mai da


matartasa
Dan haka ya kira momyn shi awaya Yace Momy kaina ne yanxu yafara min ciwo irin na
jiya
Momy Tace Subhanallah ina maganin jiyan yake
Yace kamar dashi HAMEEDA tatafi jiyan a hannunta
Tace bara in duba maka wani
Yace no Momy wancan nake so. Dan nalura yafi kar6ata pls ki dubamin shi
Momy tayi Murmushi irin nasu na manya dan tagane 'dan nata yake nufi
Sosai yake buqatar matarsa
Nan tausayinshi ya kamata
Ta shiga tunanin Insha Allahu asatinnan xata barshi da matarsa tunda tagama aikinta
akanta

Tace gashi kuma kamar wancan 'din ya qare


Bari nakira HAMEEDA a 'dayar wayata tunda tana hannunta sai takawoma
Yace tnx my mum Allah ya barmin ke.
Tace AmEEn my son

HAMEEDA na kwance Momy tadoka mata kira


Wai taje takaima FAWAS sauran maganin jiyannan data bata tabashi kanshi ya dawo mai
da ciwo
Shuru HAMEEDA tayi dan itadai a'dakin nashi tabar maganin Kodai bai gani bane yayi
tunanin dashi tatafi
Qilama gyefan gado yafa'da tunda rikitata yayi
Tacema Momy dai toh.....

Tana turo 'kofar da sallamah shi tagani a tsaye yana ganinta ya rungumeta da saurin
kai bakinsa cikin nata yana aika mata da sakwanni kalakala a burkice
Tasan bata isa ta kwaci kanta bah shiyasa tabarshi yadinga juyata San ranshi

Sosai ya burkitata har tafara dana sanin xuwa


Can dataga xaiyi nisa saita fara quqarin fashewa da kuka
Cikin damuwa ya qara matseta ajikinsa tsam kanshi bisa qirjinta yana wasa da sauke
ajiyar xuciya.
Muryarshi can qasa Yace ina buqatarki matata pls kiyarda yau nakai wancan
matsayi....
Yafa'di hakan da janye kansa daga gareta ya rumshe ido yana sauke numfashi
Ahankali HAMEEDA tajanye kanta daga gadan tagyara kanta cikin sanyi Tace anan
'dakin nabar maganin fah

Nasani ai. Yafa'di hakan batare daya bu'de idanshi bah


HAMEEDA taxuba mishi tana qare mishi kallo tsaf
Gaskiya FAWAS kyakkwawa ne
Yayi mata tako ta ina....

Ahankali ya bu'de idanshi karab suka ha'da ido


Takai bakinta ta sakar mai kiss agoshi. Yayi saurin lumshe ido
Tana ganin haka taficce daga 'dakin
FAWAS yabita da kallo

KHAMIS ko yana shiga bet room 'din matar tasa. Jikin nasa a sanyaye haka yaje ya
rungumeta Yace masha Allah yau burina ya cika.
Tace nima haka
Yace dare yayi xanso kiyo Alwala muyi sallar godiya ga daya cika mana burinmu
Tace toh

Hakan sukayi Sallah ya kama kanta yayi mata addu'a da yin fuska Yace my Luv 'dan
gayamin yanda kikeyin wankan tsarki
XEE tayi shuru
Ganin shima shurun yayi shiyasata mai bayanai dalla dalla
Yayi Murmushi da tura mata xaka da madara ganin tafa'di yanda yaso yaji
Sosai XEE taci yana tayata bata
Dan yanda take hango futuna a kwayar idansa ta tabbatar ba barinta xaiyi bah
Sanda takoshi
Yace bara yake 'dakinsa dake jikin nata yayi wanka
Tace Owkie
Yana fitta taje itama tashige toilet danyin wankan

Bayan tafitoh tamulke jikinta da humra me da'din qamshi tasaka wata dogowar rigar
baccinta me rigar mama. Tayi mata kyau Sosai
Sai tayi addu'a ta kwanta

Can shima yasaka kayan baccinsa saiya 'dauki wayansa ya turama RAMADAN da text
message kamar haka

_Toh gauro mara mata kayi bacci lafiya😀_

Yana turoma da RAMADAN hakan


Saiya turama FAWAS da nashi kamar haka.

_Abin tausayi ya rigani Amma xan rigashi angwancewa toh miye marabarka da RAMADAN
gauro😂_

Yana gama nemansu da tsokana yaje ga Amaryar tashi


Yana xuwa ya haye gadan yana yana cewa me wayo kawai kin wani shige bargo kina
kwasar 'dumi toh nima gani Amma naki d'umin xanji
Tace ina 'dakinka daban Ne😠.....

Yayi Murmushi yana qoqarin rabata da rigarta Yana fa'din aina dena maraicin kwana
ni 'daya☝🏻😆

Ji kake fad'an masoya ya kaure acikin bargo😁

Cikin nisha'di KHAMIS ya rungumeta Yace Wlhi kinutsu kibarni na sami nutsuwa.......

By Hajju
[11:21AM, 07/01/2017] R🇦HAⓂ🇦T Nalele👯: R🇦HAⓂ🇦T
[20/03, 17:09] 80k: [7:34PM, 09/01/2017] R🇦HAⓂ🇦T Nalele👯: 👯👯👯👯
*SAMAREEN*
*👯BANAH*👯
👯👯👯👯

*👯TASU SALAN SOYAYYAR👯*

*Na Rahamat Muh'md Muh'md Rufa'i Nalele*👯

” ‫بسم الله الرحمن الرحيم‬

*PART 109*

Cikin sanyi Tace kamin afuwa my luv xuwa gobe pls


Yayi Murmushi Yace dalili
Tace haka kawai dan Allah
Yace Karki ha'dani da Allah Ki cutan dan baxan iya barinki ba Wlhi......
Kan tayi wata magana yafara abinda ya dace

Sosai KHAMIS ya burkita XEE


Kissing 'dinta yakeyi Cikin wani salo can ya gangara ga dukiyarta
Xuwa wannan lokacin yagama da ita gabaki 'daya

Lokacin daya samu nasarar kawar mata da budurcinta ba qaramin qara tasake bah
Duk da yaficce daga hayyacinsa hakan bainashi ji qarar nata har Cikin ransa bah
Yasa mu nasarar rufe mata baki da bakinsa. Sosai ya wahalar da ita harda kukanta.

Taga jarumtar mijin nata fiye da yanda take tunani


Bata dai sumebah Amma taci baqar wahala

Sosai ya temaka mata tagasa jikinta da ruwan 'dumi


Kana yayi wankan Sarki yabarta tayi nata
Watoh daya tsaya ya kalli gadan nasu yanda ya6aci da jini wata ~*MASEEFAR SON*~
matar tashice ta qara camkarsa.
Yayi Murmushi Yace Allah yabarni dake Aunty XEE
Da sauri ya farke wani xanin gadan yacire wannan yasaka
Tana fitowa suna ha'da ya rungumeta yana fa'din am so sorry my luv.
Shuru tamasa kanta bisa qirjinsa tanajinsa yanata gaya mata kalmomin Luv Amma taqi
tanka mishi

Murmushi yayi dan yasan ya sameta da yawa dan haka yaqara maqaleta sukasha
baccinsu.

Washe gari bayan sunyi wanka sun ha'de sai qamshi suke. Dan kallo 'daya xaka musu
kahango hasken amarci na haskesu
Suna qaryawa afalon nasu XEE dai sai satar kallan mijin nata take tana mamakinsa
Ashe dai ba'a raina namiji Komai 'kan'kantarsa

Ya tsaida idansa sosai akanta Yace ina godema Allah daya temakeni ya mallakamin ke
matsayin matata
Tace nimah haka

Ya matso kusa da ita cikin muryar qasa qasa Yace naga sai satar kallona kikeyi
Kodai in qara jin da'di nane
Ta gallamai hararar masoya
Tace wane kuma jin da'di
Yayi Murmushi da matseta Sosai ajikin nasa Yace najiya mana Wanda saboda tsabar
da'di har cewa kike dan Allah karka barni inka barni mutuwa xanyi.....
XEE tawaro ido😳 Tace sharri xakamin
Yace tuna dai
Ta shagwa6e fuska Tace toh ai kaine kake fa'da bani bah

Yace yauwa matata kamar yanda nake roqanki da karki barni


gaske kika barni Allah mutuwa Xanyi

Takama fuskarsa tasakar mai kiss abaki Tace ni dakai mutu kara ba takalmin kaxa
uban 'ya'yana
Murmushi yayi yafara kissing 'dinta tunda ta6u'de mai hanya

Candai takwaci kanta dan ganin yana qoqarin xarcewa


Tace inasan inje in gaida Momy saidai kacanja min tafiyata
Yace am sorry baby muje in rakaki Kinga sai indinga kareki ko
Ta hararesa tana cewa Amma sai kayi wata kafin ka qarayi ko
Yace mene kenan
Tamai shuru
Yayi Murmushi daci gaba da cewa ko tsallaken kwana 'daya bazanyi ba bare inkai har
wata
Tace tab.....
Yace Allah da gaske
Tace tab'dijan nidai tashi muje karakani

Haka ko akayi yana gabah tana binshi abaya har sukakai falan Momyn nashi
Ta durqusa tagaisheta cikin ladabi da kunya
Momy ta amsa da kulawa
Taqara da cewa matso 'yata gareni..
Haka XEE tamatso kusa da ita. Aiko ta 'dora hannunta akanta Tace Allah yayi miki
albarka ya baku xuri'a 'dayyiba kamila
Wacce musulunci xaisan da xamanta

Ba kunya KHAMIS ya saqalo da duk hannayansa tabayan Momyn. Ya rungume momyn Yace
AmEEn momyna kina San jikoki Sosai ne
Ta make kansa Tace rashin kunya ko
Yayi Murmushi Yace toh shikenan tunda baxaki ban amsa bah bara naje na tambayi
Dadyna
Yafa'di hakan da xame hannunsa daga gareta
Momy tayi murmushi da bin 'dannata da kallo
XEE Tace Momy kinada aiki ne
Tace a'a kije Ki huta kinji
XEE Tace toh
Haka tatashi ahankali tafice daga falan Momy batayi mamakin canjawar tafiyar
tatabah🙈

FAWAS ko bayan sungama breakfast xai tashi kenan yaji Momyn shi nacema Dady tanaso
taje gidan qanwarta dake nasarawa
Yace ba lefi tadawo lpy

Murna tacika FAWAS yau xai 'dan huta da matartasa

Qawata kixo kisha labari pls. Kuma kar kice min baxa kixo bah....😔

RAMADAN yayi Murmushi Yace am sorry Aunty XEE ban kaimata wayan nata bah.
Amma bara na kai mata yanxu
XEE Tace toh RAMADAN pls kaimata da sauri dan Allah
Tace toh

Afalo ya sameta da alamah tagama karyawa ne

RAMADAN yayi murmushi da cewa Auntyna


Da sauri SAILUBAH ta kallesa sai kuma ta wulga mishi mugun kallo
Yayi Murmushi Yace toh kiyi hakuri mana my Aunty
bagashi yanxu nakawo miki bah

Kar6ar wayan nata tayi xatabar falan


Yayi saurin shan gabanta cikin marairaicewa Yace kemafah kinsan fushinki maseefa ne
agareni
Kitemaken kimin afuwa Ki yafemin komai pls
Ta gallamai harara dayin kwafah taturo baki gaba Tace shine harda wani cewa kanaso
na xama cikakkiyar karuwa agidanka kuma......

Da sauri RAMADAN ya rufe mata baki kuma ya waro ido ka'dan alamar nuna tsoro

Yace kiyi ahankali mana Aunty kar Kakah da mamah sujiki


Tace baxanyi ahankalin bah
Yace toh kiyi hakuri baxan qara cewa bah
Tace toh meyasa tun jiya bakaxo kaban wayata bah
Yace soboda karna qara 6ata miki raine.
Tace waya kirani
Yace Aunty XEE.
Tace kaci abinci
Ya girgixa mata kai

Saita koma ta xauna ta ha'da mata Komai tatura mai gabansa


Yace qiwarci nakeji Auntyna
Tace hmmm in baka kenan
Yace eh
Aiko tamatsa kusa dashi tadinga bashi yana mata hirar junior wai sun gaisa 'daxo
har yana cewa agaisheta
Tace hmm ina amsawa
Yace yanxu fah saura wata 'daya da sati biyu bikinmu
Tace Kullun saika fa'da adadin kwanakin wai baka gajiya ne
Yace ina xan gaji da lissafi adadin kwanakin da xan mallakeki
Ta hararesa Tace nadai gayama kadena wani xumu'di
Yace Auntyna kenan wai tunaninki wani abu xai farune
Tace daga dukkan alamun yanda kake nunamin bah
Yace hmm Karki xargi Komai Tace nidai nagayama wata biyar ne xamu rabu
Yace ainaji
Tace aha
Tashi yayi ganin ya qoshi Yace bye bye my Aunty saina dawo Tace toh kadawo lpy
katawo min da ice-cream
Yace toh Auntyna uwar babis nawa......
Da sauri SAILUBAH tawaro ido 😳

wasa nake mikifah


Tace toh kadena kar yaxama gaske😔 RAMADAN yayi Murmushi Yace na dena toh karkimin
kuka..
Ya fa'din hakan da ficcewa yana Murmushi

Yana ko futan XEE takirata


Sosai SAILUBAH tagyara xama ta'dauka da fa'din Amarsu

XEE Tace shegiya kixo da labari Wlhi


SAILUBAH Tace gaskiya baxan xo bah
XEE ta marairarce mata
SAILUBAH tayi shuru can Tace sai jibi toh

Bakin XEE na qaiqayi batabar SAILUBAH haka bah sanda tabata labarin wahalar da
KHAMIS ya bata
SAILUBAH tawaro ido Tace 'dan qaramin yaran nan ne xai wahalar dake😳 Wlhi
qaryane 😀
XEE Tace narantse miki da Allah
SAILUBAH tayi dariya Tace story kawai amma maixai iya wannan yaran😂

Tsaki XEE tajah takashe wayanta dan tafi kowa sanin rashin ganewa irin na SAILUBAH
idan akan abin data raina ne

FAWAS ne xaune a office 'dinsa yana kallan wani fatan daya futar na wata atamfah da
sukesan Su futar.

Bayan ya gama ne yakira Momyn shi yana cewa mum kin dawo ne
Tace aa saidai ina....
Sam bai jira qarashan xancanta bah ya kashe wayan dan jin yaji abinta yake fatan
ji....

Yana qoqarin tashi Dadyn nashi ya shigo yana cewa naga naka my son
Ya juyo mishi da laptop 'din gabansa

Murmushi Dadyn nasa yasakar masa da shafah kansa yana cewa dts gud my son
Hmmm Yayi kyau Sosai
FAWAS yayi dariya Yace dama Dady inasan xuwa gida yanxu ne
Yace ba lefi my son Amma karka 'dau lokaci Yace toh

Gudu Sosai yakeyi burinshi kawai yakai gidan nasu ya rage xafi da matar tashi
[5:45PM, 09/01/2017] R🇦HAⓂ🇦T Nalele👯: Aiko yana yin parking ya fitoh da gudunsa
Sam baiyi shashin HAMEEDAN bah. Dan yasan uwar 'Yan surutu CE yana da tabbacin
tana tare da babah Hinde
Dan haka yayi part 'din Momyn nasa.
Nan ko sukaci karo da juna. Ita tatawo da niyar fitta shikuma ya sawo kai
Da sauri tamatsa baya tana cewa kayi hakuri bansan katawo ba.

Yayi Murmushi yana cewa ashe ramukwan nawa sunada yawa.


Ta waro ido
Yace eh mana
Jiya ban sallameki ba kika tafi yanxu kuma dan mugunta kinganni sarai kika bari
muci karo
Da sauri HAMEEDA Tace toh dan Allah kayi hakuri shikenan

Yace inafah shikenan naxo ne kinunamin wan'yannan abubuwan

HAMEEDA taqara jah da baya ganin yanda yake matsowa kusa da ita
Ga kuma momy afalan. Ta lura Sam baisan da xaman Momyn ba. Kuwai iskanci ne
agabansa
Dan haka saita fara mishi nuni da ita da ido Amma ina FAWAS yayi nisa

Innalillahi...... Kawai HAMEEDA Tace Ganin yanda ya rungumeta


Yana qoqarin xuge mata riga Yana cewa so 'daya kawai xan gani
Kuma kikaqi Wlhi xakisha wahala. Dan narantse Allah saina gansu...

Kunya Baqin ciki takaici suka cika HAMEEDA tamkar xatayi kuka Tace Momy Momy Momy
fah.....

Bai bari ta qarasa ba ya katseta da cewa kimin Shuru uwar 'yan magana. dan nasan
momyn bata nan Kinga kuwa idan zakiyi iwun duniyar nan sai dai baba Hinde tajiki
Kuma ita ba kawo miki 'dauki xatayi bah dan taganni. Tasan nine na ritsaki...

Waima in tambayeki
shin baki San aljannah ne.
Yafa'di hakan da nufin kai bakinsa cikin.
Da sauri Tace gafa Momyn nan.....

Ahankali FAWAS yakai kallansa inda take mishi nuni da Momyn nashi.....
Yayi daidai da lokacin da itama momyn takai kallannata kansa

Aiko da sauri yasake HAMEEDA ya ficce daga falan da wani shegen dugu saboda wata
kunyarta da takama shi.....

Haka batare da wani 6ata lokaci ba. itama HAMEEDA tabishi da nata gudun xuwa part
'dinta tanaji kamar qasa tatsage tashige ciki

Momyn tayi Murmushi jin tashin motar 'dan nata


Abayyane Tace my son kenan.

FAWAS na tafiya yana tuna mema yake gayama HAMEEDA ne


Allah yasoshi zif kawai ya xuge mata
Innalillahi... Yace abayyane dan Sosai yaji kunyar mahaifiyar tashi
Ahaka ya komah office 'din nashi yana saqa da warwara
😂😂😂

Yamma can suka ha'du Su uku inda suka xubama KHAMIS ido👀 ganin yanda yake cikin
nisha'di

RAMADAN Yace shegen ka kashe bos kenan irin wannan annuri haka
KHAMIS yayi Murmushi da tashi ya dafah RAMADAN Yace fatana kayi saurin mallakar
Aunty LUUVAH. Nasan idan kaji Komai daga nesa xaka dinga sakar mana dariyar farin
ciki....

FAWAS yajah tsaki Yace gay yau na kwafsa


RAMADAN Yace ka share kawai kaje mata yanda kasaba xuwa mata
KHAMIS yayi dariya Yace nifah ina ganin har sai anyi bikinka da Aunty LUUVAH Sannan
Momyn shi xata sakar mai mara😆

Wata shegiyar dariya RAMADAN yayi Yace tab kace Kullun saiya kwana da ciwan ciki
kenan
KHAMIS Yace toh yaxaiyi
RAMADAN yace ai ina tabbatar maka baxai kai wata ahaka ba
Dan nasan in yagaji cire kunya xaiyi ya saka momyn tashi agaba yasa mata kuka akan
tabashi Matarsa.
Aiko KHAMIS ya qara saka dariya

FAWAS najinsu yayi musu shuru har suka qaracimai iskancinsu suka barshi

Da dare daya koma gida momyn bata nunamai Komai ba


Dama haka yakeso. Sai yayi fuska yadinga janta da hira
Momy dai Murmushi tayi tace aranta nakusa baka matarka my son barmin wani kwana
kwana

Bayan kwana biyar

Sanda HAMEEDA takai kwana biyar Sannan tafara sakewa da Momy kamar da
Momyn na kallansu duk da HAMEEDAN bata shigowa saita tabbatar da FAWAS yabar
gidan Sannan xatayi part 'din Momyn tagaisheta

FAWAS ko danne xuciyarsa kawai yakeyi danba yanda xaiyi

KHAMIS ko yasami XEE yanda yakeso sai kwasar amarci yakeyi abinsa
Yana wani qara haske sheqi daga shi 'din har ita

RAMADAN ko kallan Aunty kawai yakeyi yana addu'a Allah ya nuna masa ranar da xata
xama mata agaresa

Sai wani killaceta yakeyi


Sam bayasan yaji tace xata waje kaxa
Haka ranar takallesa afusace Tace wai me yasa kake takuramin ne haka
Yace Auntyna nima ban san dalilina na takura miki bah

tajah tsaki Tace kabarni nasha iska pls


Yace baxan barki bah Auntyna.....

Yau take laha'di Bayan sunkaima 'Yan matansu xiyara Su biyu Suna Hanyar dawowane
wayar FAWAS tafara ringing
Da sauri ya 'dauka Ganin momyn shice
Yace yes mum
Tace kaxo gida yanxu ina nemanka.
Yace ganinan toh

Dake XEE tama KHAMIS kamun kaxar kuka Sam Mantawa yayi da wasu 'Yan matansa😆
Sai yabar RAMADAN da FAWAS sunata fama
Dan haka yanxuma Su biyu ne suka fitta
RAMADAN Yace sai kayi sauri ka saukeni da alama yau ango kake
FAWAS Yace kai share banji hakan ajikina bah
RAMADAN yayi Murmushi Yace idan hakan ta kasance ka 'daukar min alqawarin xaka
jajirce har Allah yasa kasamar mana baby acikin wannan daran
FAWAS yayi dariya Yace idan har hakan takasance nayi maka alqawarin wannan sallar
da xamuyi xan roqi Allah yasa nasamu baby acikin daran

RAMADAN yafitta daga motar yana cewa toh ina maka fatan alkairi
Yace nagode Sosai 'dan uwa...
RAMADAN ya qarayin Murmushi Yace Wlhi kayi guxurin kaxar cin amarcin naka dan da
gaske naji ajikina
Toh FAWAS Yace mai yana dariya

Gun Auntyn nashi RAMADAN yanufah da rikici dan yau iskancin nasa ya motsa
Sosai yakesan ya kalle bakinta da tsokanarta

Saidai kash ya sameta afalo tana bacci


Ayan Kakah Tace mai wai kanta ne mai mata ciwo tasha magani shine tasamu bacci
Yace Allah ya bata lafiya....

Aiko Momy nasiha tayima FAWAS Sosai akan Aure


Daga bisani Tace yaje ga Matarsa Allah yayi mishi albarka
Da murna ya kwantar da kansa kan cinyar Momyn nasa Yace Amiien Momyna

Bacci Sosai yasami HAMEEDA tanayi cikin kwanciyar hankali


Qamshi ne yake tashi ajikinta me sanyi sanyi
Ya xubama rigar da tasaka ido dan tayi mishi kyau Sosai

Wanka yaje yayi da 'dauro Alwala


Yasaka kayan bacci Sannan ya haye gadan dayi mata cakulkulu
Ai da dariya Tatashi tana xare ido😂 Yace tashi mana YAYATA
Tace meya kawoka
Yace hukuntaki
Taqara waro ido ashagwa6e Tace bana San hukuncinka Wlhi
Yace naji tashi kiyo Alwala muyi Sallah
Tace ainayi
Ya jefah mata wani kallo Yace wannan tagodiya ga Allah xamuyi Tace toh

Yana kallo tayo Alwala ya tashi sukayi sallar yayi mata addu'a Sosai da tambayarta
yanda take tsarki
Tagayamai Komai anutse

Duk yanda FAWAS yaso da HAMEEDA taci kaxa Samqi tayi


Acewarta in bataci kaxar bah ai baxai kusanceta bah.😀
Daqar dai ya lalla6ata tasha madara

Daga nan yafara burkitata


Ita dai batayi yunqurin hanashi ba.
Sanda taji Maza😳 Sannan tasamai kuka wiwi
Yana mata ihu tana kuka
Daqar tasamu kanta Bayan uwar wiyar da tasha agunsan

Tana kuka yana bata hakuri da temaka mata kintsa kanta....

Sosai ya rungumeta kamar wani xai kwacemai ita yana wani lalla6a kamar kwai
Tanajinsa talangwa6e mai tana kuma yima Momy addu'ar Allah yasaka mata da alkairi
Washe gari haka FAWAS yadinga nan nan da ita cikin so da qauna

Da wayowayo sanda ya qara jin da'dinsa da ita. Nan tafara jin 'dan tsoransa ka'dan

Kallo 'daya xaka mishi kasan yana cikin tsananin farin ciki

Dadyn shi ya kalli Momy Yace yau banga my son bah


Tace hmm Kasan saiyau nasakar mai Mara
Yace ban gane ba 'dan ban haske in fahimceki
Tagyara xama Tace ina tunanin yaudai ya girmah
Dady yayi Murmushi Yace na dauka ya kwan biyu da girma ai Tace aa
Nan dai ta'dan bashi labari Ka'dan suka rufe hirar da addu'ar Allah yabasu jikoki
na gari

Dariya KHAMIS da RAMADAN sukayima FAWAS sukace Alhamdulillah mun tayaka murnah
Yace Allah abin godiya nagode yanxu Saura kai.
RAMADAN yayi Murmushi Yace nima gani akan hanya ai

👯👯👯👯.....
____________________

Gida ne mai kyau Wanda ya amsa sunansa


[7:27PM, 09/01/2017] R🇦HAⓂ🇦T Nalele👯: Gashi qarami sai wadatar fili..
Babban falo ne sai kitchen da toilet da dining da wasu 2 bet room a falan

Sama kuma 2 bet room ne na mata da miji sai qayataccen falo da ke6antaccen wajan
hutawan masoyan da suke shirin mallakan gidan

Idan kafito harabar gidan babbar barandace gefe guda wacce xata iya 'daukar motoci
uku batare da takura bah

Idan kuma kakalli 6angaranka na hagu qaramin ciki da falone ta toilet aka fittar
dan xaman wanda yaxoma masoyan xuwan xuwan baxata

Idan kakalli Arewa kuma kaga dan 'dakin me gadi ne

Bishiyoyi uku ne agidan suke bada ni'imantacciyar iska me da'din busowa

RAMADAN ya kalli Dadynsa Yace gashi qaramin gida sai dai yaxo da kyau kuma tsarin
ya burgeni

Dadyn nashi yayi Murmushi Yace toh my son anan xaka xauna kai da Matarka.
Kan kayi tunanin fitar da naka tsarin gidan
RAMADAN yayi Murmushi Yace nagode Dadyna Amman wannan ciki da falan daka ke6ance
shi fah

Yace kakar ka tawajan momynka CE xataxo tayaku xama


Yayi Murmushi Yace Innah Yalwa kenan ko
Yace eh ita Yace naji Sosai

Haka suka fitoh daga gidan sunama megadin sallama.

RAMADAN da yake tuqa Dadyn nasa Yace kaga Dady tunda sauran sati 'daya da kwanaki
bikin xanso inje inga junior kafin lokacin
Dady Yace balefi sai kuje da Momynka...
kufara shiri tun yau gobe jibi saiku 'daga
Da murna RAMADAN Yace tnx my Dad
Amma fah banaso kagayama junior xuwanmu dan inaso in masa baxata
Yace balefi
Ahaka suka dawo gida Suna hira cikin jin da'di Sosai

A daran RAMADAN yake gayama SAILUBAH xaije kaima 'dan uwan nasa xiraya tata6e baki
Tace daka barsa dan Wlhi baqaramin kewarka Xanyi bah
Yakama fuskarta Yace Karki damu Auntyna Bayan kwana uku kawai Xanyi
Cikin shagwa6a Tace nidai.....
Ya katseta dacewa kedai Mene Tace kayi kwana biyu
Tace angama Auntyna ko kwana 'daya kikace haka Xanyi fatana dai ki kulamin da kanki
Tamai kiss agoshi Tace kaima kakula min danaka kan
Yayi Murmushi da cewa Kullun a kula miki da kaina nake

Washe gari Dady yagama shirya musu Komai

RAMADAN Sosai ya hango damuwa a idan mutanan nasa KHAMIS da FAWAS


Ya dafasu Yace kwana biyu fah Xanyi suka toh Allah kaiku lpy ya dawo daku lpy Yace
AmEEn ya Allah

Haka Washe gari har kuka sanda SAILUBAH tamai. Daqar dai ya lallasheta....
Suka samu suka cilla qasar England

Dama da gidan da Dadyn nasu yake sauka

Bayan sun huta RAMADAN yayi wanka Khairat na bacci Yace mah Momy bara naje na
rigaki ganinsa
Tace hhmm aini sai gobema xan gansa

Yace nikam natafi gashi khairat na bacci


Tace ka tasheta mana
Yace no bartama kawai

Haka yaje ga 'dan uwan basa

Junior najin da'dinsa da shakira Senior RAMADAN ya shigo falan


Baiga kowa ba
Dan haka sai yayi bet room 'din yana fa'din 'dan Uwa nahh
Karab suka ha'da ido.
Senior RAMADAN ya runtse idansa
innalillahi Yace da saurin ficcewa daga bet room 'din

Junior ya rikice da ganin 'dan uwan nasa dan haka da sauri yabar harkar tashi da
Shakira wacce tasaki baki tana kallan junior Tace dama Ku twice ne
Yace eh shine Babba pls kiyi sauri kibar nan yanxu
Yafa'da lokacin da yake xuwa jallabiya

Ahankali ya fitto falan yana cewa am so sorry brother


Senior RAMADAN ya gallamai harara kan yayi magana Shakira tafitoh
Da sauri junior Yace Wlhi brother nadenayi kwana biyu itace taxo gareni 'daxo gata
ka tambayeta
Shakira xatayi magana dan fudda kanta.
Aiko junior yabata harara da cigaba da cewa kok'arya na miki Tace aa da ficcewa
tana dariya dan bata ta6a ganin rikicewar junior irin na yau bah yau

Junior yamarairaice mah Senior waishi ala dole saiya yarda dashi
Senior RAMADAN yayi Murmushi Yace wai na tambayeka ne...
Cikin sanyi junior ya girgixa masa kai alamar aa
Yace ya isa haka....
Dan haka bani rungumah inji 'duminka kafin in hukuntaka...
Da sauri junior ya rungumeshi sukayi dariya cikin qaunar juna

By Hajju

👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻

Ni 'Yar Luv CE ba abinda nasani kamar soyayya. Dan haka kumin afuwa masoyana dan
so yayi min mugun kamu👯
Haka xanta suburbu'do muku Littattafan akan sOO💔 👯

Na gode da kulawarku gareni


Masu kirana ina jin da'din Kasan cewata daku Sosai
Allah ya barmu cikin qaunar juna

By Hajju
[7:35PM, 09/01/2017] R🇦HAⓂ🇦T Nalele👯: R🇦HAⓂ🇦T
[20/03, 17:09] 80k: [11:59PM, 11/01/2017] R🇦HAⓂ🇦T Nalele👯: 👯👯👯👯
*SAMAREEN*
*👯BANAH*👯
👯👯👯👯

*👯TASU SALAN SOYAYYAR👯*

*Na Rahamat Muh'md Muh'md Rufa'i Nalele*👯

” ‫بسم الله الرحمن الرحيم‬

*PART 110*

Bayan sun gama murnar ganin junannasu ne senior ya hauyima junior wa'axi me ratsa
jiki
Yana nunan mishi illar xina da abinda take haifarwa
Sosai jikin junior yayi sanyi ya 'daukarma 'dan uwan nasa alqawarin xaiyi qoqari
wajan ganin ya dena aikatata
Senior Yace kadena kawai. Junior yayi Murmushi Yace nadena brother Insha Allah

Sosai suka xanta da junan nasu


Kiran Momy RAMADAN yayi Yace mata xai kwana da 'dan uwansa kawai
Tace ba lefi

Sosai suke shan hira junior yayi Murmushi Yace yanxu fah Saura kwanaki kaxama Ango
ko
Senior Yace kana mamaki ko
Yace kwarai kuwa
Yace toh kadena mamakin dan ina tabbatar maka Saidai kaxo ka sameni da babyn ka
Junior ya qarayin Murmushi Yace idan hakan ta kasance xanfi kowa farin ciki
Yace xata kasance ......

Karo na farko kenan da junior ya fara yin sallar dare


Dan senior tashinsa yayi akan sai yayi
Baiyi musu ba ko yayi

Washe gari da farin ciki ya tashi.


Saiya jishi cikin wani shauqi da jin da'di
(Toh sauqin lafuna ta kamashi)
Yace brother muje gun Momyn kawai basai munsata wahala bah
Senior Yace kuma fah

Hakan sukayo gun Momyn wacce take shirin xuwa gunsu


Tayi Murmushi Tace ina niyar xuwa kuna tawowa
Junior Yace nayi farin ciki da xuwanku Momy.

Tace muma haka SADEEQ ya karatu Yace lpy lau Momy ina Khairat tawa.......

Da gudu Khairat tafitoh daga bet room tana cewa Ya junior nah
Cak tatsaya tana kallansu
Momy Tace yana tambayarki kina futuwa
Tace Momy gaya min wanene aciki
Momy tayi Murmushi Tace ki gano shi da kanki dan baxan nuna miki shi bah

Murmushi junior yayi ya ware hannunsa Yace tawo my baby


Aiko da gudu taje ta rungumeshi tana dariya

winin ranar haka junior yata yawo da senior RAMADAN Yana nuna masa gurare da dama
Hakama Washe gari har da Momy suka fitta
Sai dare suka dawo
Tun adaran Senior RAMADAN ya hau shiri dan tafiya gobe
Ya kira Dadyn nasa dan ya gaya masa Saidai bai 'dauki wayan bah
Yace Momy bai 'dauka bah
Tace qila yana masallaci ne
Ni daka bari sai jibi ma tawo gabaki 'daya kaga sai kaxa6ar mata wasu kayan
lefan.....
Senior yayi Murmushi Yace no Momy basai na xa6a mata ba. Aikema kinsan kayan datafi
so
Junior Yace wai LUUVAH.....
Momy Tace eh
Senior ya gallamai harara Yace watoh LUUVAH kai tsaye
Junior yayi dariya Yace toh kayi hakuri Aunty LUUVAH....
Momy tayi dariya Tace ai kaikam ka shiga uku tunda kaxo a qani
Yace aikowa kam Momy
Wayar senior tayi qara ya 'dauka da sauri ganin Dadyn nasa ne
Yace gabe ina tafe Dady kaxo ka'daukeni tara xamu taso
Yace toh my son Allah ya dawo min dakai lafiya bani junior najishi Yace AmEEn da
miqama junior wayan

Bayan sun gamah wayan ne junior Yace pls mana brother kabari kutafi da Momy mana
Senior ya waro ido Yace rufamin asiri dan kuka wiwi Auntyna tasa min 'daxu😳
Yace to saime
Yace sai in rasa nutsuwata
Shuru junior yayi ya tashi dan ficcewa daga 'dakin yana turo baki....
Da sauri senior yasha gabansa yana cewa toh kayi hakuri mana 'dan uwana kafahimceni
bana San tashin hankalinta
Junior yajah tsaki cikin wani hali Yace Wlhi brother kadena biyemah duk abinda
takeso saboda wata ranah
Yace toh naji kayi hakuri
Yace ya zanyi dakai kabari mace ta shanyeka
Rungumarsa Senior yayi yana Murmushi Cikin ra'da Yace baka San sO bah
Shima cikin ra'dan Yace hmmm abar kaxa acikin gashinta dai brother
Yace na barta.......

Momy Tace Allah ya kyauta


Da sauri senior ya kalleta dan shi Sam mantawa yayi tana gun

Washe gari da misalin qarfe tara ko haka RAMADAN ya bar 'dan uwan nasa kamar yanda
ya sameshi yayo qasarmu mai da'di

Lokacin da jirginsu ya sauka yana fitowa ko yaga Dadyn nasa ya rungumesa suka tayo
gida Cikin farin ciki

Dady ya kallesa Yace nayi kewarka my son 'dan kwana biyun nan
Yace Wlhi nima Dady

Sanda yayi wanka yaci abinci Sannan. Ya kira FAWAS da KHAMIS ya gaya musu dawowar
tashi
Aiko haka sukabar abinda suke sukaxo gareshi
Sunyi murna Sosai da dawowarsa
FAWAS Yace Allah rashinka kusa samu RAMADAN matsala ne
KHAMIS Yace Wlhi kuwa.
Murmushi RAMADAN yayi Yace toh mutuwa dai nanan..
FAWAS Yace tare xata 'daukemu ai
Yace toh Allah yasa
KHAMIS Yace ya kaga Aunty LUUVAH
RAMADAN Yace ai batasan na dawoba
Yanxu dai nakesan xuwa gareta in bata mamaki
KHAMIS Yace inajinta 'daxo da Aunty XEE tana cewa rashinka kusa da ita maseefa ne

Tashi RAMADAN yayi yana cewa barama inje gareta yanxu

SAILUBAH tana kwance sai tunanin Qanin nata takeyi. Dan kwana biyun nan da tayi
bata sakashi a idanta bah duk saita nemi rasa nutsuwarta. Shiyasa 'daxomah tasamai
kuka......

Jin anshafi gefan fuskarta ne yasa tadawo daga tunanin nata ha'de da waro ido

Yace Auntyna nadawo dena tunaninah


Da murna tatashi Tace shine kawani cemin sai gobe
Yace yaxanyi dake Auntyna Kinsan bana San tashin hankalinki.

Kiss tayi masa agoshi Tace Wlhi bana San kayi nisa dani
Yace baxan qara nisa dake bah. Dan ban manta kukan da kikasamin 'daxo ba...........

Kwanan Momy biyu tadawo da ha'dad'dun kayan lefan SAILUBAH...

Sosai SAILUBAH ta tsure da ganin kayan taje tasaka RAMADAN agaba Tace Kasan ba
da'dewa xamuyi bah Amma kabari Momy taha'do wannan uban lefan😳
Yace aiba damuwa my Aunty kan murabu basai kidinga min ado dasu bah
Cikin marairai cewa Tace nifah nafara tsorata fah 😳 dan jikina yana bani kamar
Auren xai xama ba yanda muka tsara bah😳

RAMADAN yayi wani shegen Murmushi da wurga mata wani kallo Wanda yasan yamata mugun
shiga Yace hmm Aunty kenan
Karfah wani abu yasa tunaninki ya samu tangar'da
Tace nidai....
Ya katseta da cewa Aunty
Tace RAMADAN
Yace muje in rakaki Ki kwanta kiyi bacci kawai
Tace da tsakar ranan nan
Yace toh ai kina buqata ne
Tace toh aa
Yace toh mucanja hira
Tace toh wacce
Yace ta soyayya
Ta harareshi Tace ban iya bah
Yace xan koya miki
Tashi tayi taficce daga 'dakin. Yabi bayanta da kallo.......

_____________________
Ina gwanin wani ga nawa 😀👈👈🏻

Yau SAILUBAH tayi walimar Auranta


Sosai taga jama'a dan ita'din me kirkice kamar yanda kuka sani kowa nata ne
musamman Wanda baidashi xata jawoshi jikinta dan tabashi abin da Allah ya hore mata

Washe gari dukkaninsu tashi sukayi da wani ni'imantaccen farin ciki sakama kwan
*'daura Auran MUH'MD RAMADAN da FATEEMAH SAILUBAH da akayi*
Tunda aka 'daura gaban SAILUBAH ya tsinke ya fa'da
Takwantar da kanta kan cinyar XEE Tace naji wani XEE kema kinji irin shi lokacin
naki
Tace Sosai mah
HAMEEDA wacce RAMADAN ya matsamah FAWAS saiya kawota takalli SAILUBAH Tace Aunty
kice Alhamdulillah xakiji sanyi

SAILUBAH tayi Murmushi Tace toh HAMEEDA Alhamdulillah


XEE tayi dariya Tace masha Allah
Kuwa dariya yayi agun

Ga RAMADAN ko ana 'daurawa bayan manya sun gamah sukamah Auran albarka xamewa yayi
ya shige gida yaje yayi alwa'la yayi Sallah raka'a biyu. Ya 'daga hannunsa samah ya
fara addu'a kamar haka.........

Ya Allah me biyamin buqatuna


Ya masanin farkwan rayuwata ka kyauta qarshena
Nayi kamun qafah gareka shugabanmu Annabi Muhammadu gani da ququn barana kasoni
Ya kaliqina Kasan nufina ka amsa roqona
Ka burkitar min da matata a sOna ka hanata yimin jayayya akan komai
Ina godiya gareka daka mallakamin masoyiyata
Ina roqanka daka bani xuri'a agareta 'daiyiba kamila wacce babu hallaka acikinta
Allah ka kyauta farkwanmu ka kyautata qarshenmu ka hana xuciyarmu raya mana aikata
sa6onka.....
Yana kaiwa nan ya shafah ganin FAWAS da KHAMIS sun shigo 'dakin
suka dafashi atare suka CE toh Ya sayyadi Allah yayi
muna maka fatan samun baby cikin wannan ranah
Yayi Murmushi da cewa nagode

FAWAS Yace Aure me da'di. RAMADAN Yace toh ka qara mana


FAWAS ya waro ido Yace ina ai ta'iya dani saidai ko KHAMIS.....
Da sauri KHAMIS Yace aa Wlhi
RAMADAN yayi Murmushi Yace har da rantsewa
Yace hmm baka San Aunty XEE bane.....

Dare nayi Kakah takira Momy tayima SAILUBAH nasihah Sosai


Haka Abbanta mah yayi mata. ya qara da cewa karkiga mijinki qaramin Yaro kinemi
raina masa hankali
Wlhi naji wata matsala daga gareki kin kawo masa banyafe miki bah
Gaban SAILUBAH ya fa'di rasss
Nan taqara volume 'din kukanta

Ahaka aka kinkimeta aka kaita gidanta da qafar damah


XEE na gefanta tana tausarta akan tadena kukan haka
Tace Wlhi XEE jikina yayi sanyi karfa RAMADAN ya kasance cikakken miji agareni
XEE tayi Murmushi dariya fam cikin ranta Tace ai yarigada ya xama cikakken miji
agareki Saidai nasan baxai kawo miki matsala ba. Tunda bayasan abinda baki so
Ina tabbatar miki wata biyar 'dinku nayi xai rabu dake

Jin kalaman nan na XEE shiyasa hankalin SAILUBAH ya kwanta ka'dan.....


Wayan XEE tafara ringing tana dubawa taga mijin nata ne ta'dauka
Yace yau xan hukuntaki da yawa
Tunda kika shareni tun safe
Tace afuwa my Luv
Yace minti 'daya nabaki kifitoh mutafi
Tace toh ganinan mah.
Yace kufitoh tare da HAMEEDA dan FAWAS yanemeta awaya shuru
XEE tayi Murmushi Tace tana can falo tana hira.....
Da sauri FAWAS ya kar6i wayan Yace pls Aunty ki tasota agaba yanxu dan bata gajiya
da hira
XEE Tace toh😀

Haka SAILUBAH na gani kowa ya Washe ya barta ita ka'dai a part 'dinta
Amma tanajin motsin innah Yalwa....

RAMADAN ko yana can kofar gidan nasa sanda ya tabbatar da tafiyan kowa Sannan ya
kira junior yana bashi labarin Komai
Murmushin yaqe junior yayi Wanda ake cewa kafi kuka ciwo
Yace toh brother ka shige gidan ka kulle da addu'a Sannan banaso ka tausaya mata
kayi qoqarin samarmin baby....
Yace Insha Allah 'dan Uwa na
Bayan sungama hirar tasu ne junior yaci kukansa yatashi yafara lafula na RAMADAN
akan Allah yayaye mishi soyayyar SAILUBAH
Sosai yasami nutsuwa sosai Amma bawai dan San nata ya ragu mai ba😰
Am so sorry my junior RAMADAN😰

RAMADAN na kulle gidan yaje ya gaida Innah Yalwa


Tace Allah ya albarkaci Auran nan naka RAMADAN Yace AmEEn Innata😀

Ahankali ya tura 'kofar bet room 'din nata daidai da lokacin data fitoh daga wanka
daga ita sai tawul.....
Ta waro ido waje👀 arikice tafara neman babban abinda xata suturce kanta dashi

Shiko sake baki yayi yana wani yarfe hannu Yace LA LA LA LA😧 Aunty......
Dama haka cinyoyinki suke da kyau😊
Kallesu 'yan mulu mulu dasu
Cikin maseefa Tace kafita kafita kafita manah

Ina.... Ai RAMADAN yaso iskanci😂


Saiya fara nufuta yana wani kallanta lungu da saqo sosai
Aiko ganin haka ya tayi saurin hayewa gado tajah bargo ta lullu6e jikinta tana
auna mishi wata muguwar harara

Yayi Murmushi ya haye gadan Yace Auntyna baxaki saka Kaya bane
Ta hararesa
Ya share da cigaba da cewa Aunty haka nonon.ki suke manya manya....

SAILUBAH tawaro ido 😳 cikin matsalancin kunya kamar xatayi kuka Tace dan Allah dan
Annabi ka fitta plssss
Yace xan fitta Auntyna Amma saikin bari na shafah miki mai kinga na qara ganin
cinyoyinki da nonan........
Bata bari ya qarasa ba ta jefashi da filo tana cewa Ashe dama kai 'dan iska ne.....

Jin abin da tace yasa RAMADAN yin Murmushi ya matso kusa da ita Sosai xai yaye
bargwan ta riqe gam idanta yaciko da kwalla
Tace RAMADAN
Yace wlhi Auntyna saina gani tunda kika cemin 'dan iska

Ba abinda xai hanani ganinsu kuma har in ta6asu in nuna miki iskancin
nawa .........
By Hajju
[11:59PM, 11/01/2017] R🇦HAⓂ🇦T Nalele👯: R🇦HAⓂ🇦T
[20/03, 17:09] 80k: [6:50PM, 13/01/2017] R🇦HAⓂ🇦T: 👯👯👯👯
*SAMAREEN*
*👯BANAH*👯
👯👯👯👯

*👯TASU SALAN SOYAYYAR👯*

*Na Rahamat Muh'md Muh'md Rufa'i Nalele*👯

” ‫بسم الله الرحمن الرحيم‬

*PART 111*

Ai dajin haka tasamai kuka tana qara qamqame jikinta dan ita tunda aka 'daura
Auran nata dashi tashiga shakka akansa
Shuru yayi yana kallanta dan kuka take tsakaninta da Allah

Yace toh kimin shuru inba so kike in ma'kureki ba


Shuru SAILUBAH tayi tana kallansa
Ya sauka daga gadan yana cigaba da cewa tashi muyi sallar godiya ga Allah daya
nunamin ranar dana mallakeki matsayin matata
Tace munyi haka dakai ne
Ko xaman Aure xamuyi.
Yace oh na manta ashefah xaman makoki xamuyi na wata biyar ko
Tace makoki kuma
Yace eh mana tunda ni baxaki 'dauke matsayin miji bah kinaso mucigaba da rayuwarmu
kamar yanda muka saba na tsawan wata biyar ko....

Da sauri ta 'daga mishi tana cewa eh mana🙂


RAMADAN ya harareta Yace toh baxan iya wannan xaman bah

SAILUBAH tawaro ido xata fashe da kuka yayi saurin katseta da cewa dakata fah
malama
Dama ai abaya Nace miki ina da shara'do'di uku kitsaya kijini kikaqi tsayàwa
kintuna

SAILUBAH tayi shuru.


Can Tace eh natuna
Yace Yauwa toh bara in gaya miki yanxu

Nafarko dole tare xamu dinga kwana


Na biyu kamar yanda kika Sabah dole kidinga dafamin abinci kidinga min ladabin da
mata take yima mijinta
Na uku shine Xanyi 'ko'kari wajan rokwan Allah yabani axxiqin baby.......
Ma'ana in miki ciki acikin wata biyar.....
Kinga daga lokacin sai murabu kije gida Ki haifamin babyna.......

Wiwi SAILUBAH tasake mishi kuka tana cewa Wlhi baxan yarda da wannan labarin qanxan
kuregen naka ba
Ni sa'arkace da xakamin ciki kuma ai bah akan haka Nace ka Aureni ba.......

Ko mawa gadan RAMADAN yayi da qarfin tsiya yayaye bargwan jikin nata saita kasance
daga ita sai tawul 'dinta
Aiko ya matseta yakai bakinshi cikin nata yana aika mata da wani shu'umin kiss. Duk
yanda SAILUBAH taso kwatan kanta hakan kasa faruwa tayi. Sannu ahankali yakai
hanushi girjinta ya warware tawul 'din yafara sarrafah girjinta
Ji SAILUBAH tayi kamar xata sume. Takasa hanashi haka ya 'dau lokaci yana wasa da
budirinsa da breast 'din
Sanda taji sunfara mata xafi Sannan taqara volume 'din kukanta
Iya rikicewa RAMADAN ya rikicemah Auntyn tasa
Ganin hakàn ne yasashi kallanta ahankali idanshi jajir Yace Aunty kiyi hakuri baxan
iya barinki yau ba
Na umarceki daki tashi kiyi Alwala muyi Sallah kafin Komai ya wakana
Ni yanxu mijinki ne Auntyna baxan iya jure waccan rayuwar da kikesan muyi
bah........
Yana fa'din hakan yafara janta har sanda tasauka daga gadan ...
Ba musu Alwala ta 'dauro tasaka kaya sukayi Sallah raka'a biyu tana mamakin tsoran
daya kamata akansa yanxu. Har yatasa yimishi musu
Sosai ya dafah kanta yayi mata addu'a.
Ya kalleta Yace Aunty ya kikeyin wankan Sarki da Sallah
Ananne fah tagallamai harara Cikin raini Tace ban sani ba
Ya matso kusa da ita yana Murmushi tacikin kunnanta ya ra'da mata kusai naqara
shan breast 'dina tukunna sai kigaya min
Kunya da takaici suka cika xuciyar SAILUBAH ba shiri tafara bayani ganin yafara
qoqarin nemansu
Yayi Murmushi Yace naji Komai my Aunty dai dai kikeyin komai Allah narni dake

Kaxa da nadara ya dinga bata tanaci Ashagwa6e yana Murmushi


Sanda ta'kushi yace bara yaje yayi wanka da sauri Tace mai toh.
Yana fitta ta kulle 'kofar
Tasaka kayan bacci da fesa jikinta da turare takwanta tana tuna Qanin nata.....
RAMADAN Murmushi yayi dan yaji lokacin data kulle 'kofar dan haka bai takura mata
bah. Yana wanka ya kwanta abinsa yana tuno breast 'dinta yana lumshe ido

Da Asuba Bayan ya dawo daga masallacin unguwar ya mul'da kofar 'dakin nata
Lokacin ta'idar da laximi kenan dan haka tabu'de mishi
Yana shigowa ya rungumeta yana cewa ina kwana Auntyna ni 'daya☝🏻
Ta fara qoqarin kwatan kanta tana cewa lafiya sakarni mana
Yace aa. Tace dan Allah
Yasaketa yana cewa kika qara kullemin 'kofa Wlhi saina hukuntaki
Ta harareshi Tace aikowa da 'dakinsa meye saika shigomin nawa

Yace xan gaya ki da Abba Wlhi ince kina kullemin 'kofa dan karki bani hak'kina na
Aure
SAILUBAH ta waro ido
Dan tuna kashedin da Abban nata yayi mata
Aiko saiga hawaye Tace yanxu sai ka iya gaya masa haka
Yace eh mana Auntyna.😀 dan yanxu naxama Mara kunya tunda naga breast 'dinki kuma
har nasha kinga ai kunyata ragaggiyace.......

Tura shi falo tayi ta rufe kofarta tana mamakin damah RAMADAN 'dinta haka yake

Qarfe Tara tayi wanka tasaka wata riga da siket ta atamfah tsinkin ya matseta Sosai
ga Komai nata ya bayyana
Tafitoh falan nata tana tsaftace shi tana addu'ar Allah yasa karya fitoh har
tagama......
Jitayi tayi ana kwankwasa kofar tasu tana bu'dewa taga direban Momyn RAMADAN ne
'dinne da abinci
Ta kar6a da fara'a yana gaisheta
Tace ka kaima Innah Yalwa nata
Yace eh Tace mah ingayama Momyn gobe karta aiko ita xata muku
SAILUBAH tayi Murmushi Tace xandai mana ina ita ina wani yin abinci kagaishe min da
Momyn kawai Yace toh sai anjima
Tace mu yini lpy

Taje tajera Komai a dining tana juyowa suka ha'da ido da 'dan Qanin nata
Yayi wani qif qif da ido yana kallanta

Sosai yayi mata kyau cikin shigarsa ta qananan Kaya


Tashige kitchen dan 'dauko cup
Aiko biyota yayi yana cewa Aunty baki ganni bane.....
Jikake fasss ya bige wani glass cup ya fa'di ya fashe. SAILUBAH tabi cup 'din da
kallo....
Yace Aunty kiyi hakuri baxan qara bah
Yanda yayi maganar a'dan tsorace shiya bata dariya harta murmusa
Tace toh naji jeka dining ka jirani
Yace aa bara in tayaki kwashewa Tace pls manah 'dan Qanina banaso kasha wahalar
aikin dabai dace da kai bane
Ya kalli Brest 'dinta Yace toh kiyi sauri nabaki second talatin
Tace toh. Yafitta yana waiganta

Sanda takwashe tsaf tana niyar fitowa saijinta tayi rungume ajikinsa kansa bisa
qirjinta
Tace yaushe kakigo har kaban tsoro Yace yanxu Aunty
Tace toh muje
'Dago da kansa yayi ahankali ya kalleta Yace Aunty I Luv u
Tace me 2 .
Ya 'dan marairaice ka'dan Yace Aunty xaki haifamin yara da yawa
Tayi saurin girgixa mai kai alamar aa
Yace Aunty toh meyasa
Tace katsaya a Qanina dan Allah
Yace Aunty nidai baxan tsaya awannan matsayin bah yanxu

Pls kidawo cikin nutsuwarki Aunty


Na'dau shekaro masu yawa ina famah da maseefar sonki
Kigane wane irin so nake miki manah Aunty....
Tace toh wane iri kake min RAMADAN....
Yace irin na ma'Aurata Aunty...
SAILUBAH ta waro ido waje😳 Tace tun yaushe hakan tafaru RAMADAN

Kar6ar cup 'din hannunta yayi ya ajiye gefe ya qara rungumaita idanshi cikin nata
Yace nima ban san lokacin bah. Amma nasan na ibu shekaru masu yawa Auntyna...

Hawaye ya xuboma SAILUBAH Tace Amma kacuceni RAMADAN kana nufin burina baxai cika
ba kenan. Ya kama fuskarta da hannunsa biyu ya fara tsotsar bakinta cikin wani
yanayi na nutsuwa yanayi tana biye masa....
Sosai ya fara burkitata.
Can ta fara qoqarin kwacen kanta dan ganin ya dawo kan breast 'dinta
Tace kabarni haka RAMADAN yaqi kulata sai tasamai kuka
Awale ya barta....
Aiko da gudu tabar kitchen tayi bedroom 'dinta ta fa'da gado tana kuka qasa qasa
Da sauri ya bita ya haye gadan ya rabata da rigarta arikice ya hau tsotsarta tana
kuka yana sauke ajiyar xuciya daci gaba da budurinsa
Sanda yaga kukan nata yayi yawa ya barta Amma tana maqale ajikinsa
Sosai ta sake mai jikinta ya gyara mata kwanciya Yana shafa bayanta har bacci yayi
Awan gaba da ita daga bisani shima baccin ya 'daukesa tare da mafarkan junansu

Basu tashi farkawa bah sai gab axahar wannan mah yunwace ta tatashesu badan sungaji
dajin 'dimin junansu bah
Itace tafara tashi ta xubama Qanin nata ido tana tunani barkatai akansa....
Kamar yasani ya bu'de idansa ahankali ya sauka cikin nata Yace Aunty kinyarda inyi
miki ciki in sami yara masu albarka agareki
Ta 'dagamai kai da cewa na da'da'de da sanin Kaine farin cikina RAMADAN. xuciyata
Kullun so take tadinga Kasan cewa da kai. Nima ina maka irin San da kakemin.
Ya lumshe ido ahankali ya bu'de Yace Aunty kiss me
Aiko ba musu takai bakinta cikin nasa tana tsotsa ahankali ahankali. bai tayata bah
Amma yana jin da'di Sosai
Sanda tayimai San ranta ya fara wasa da breast dinta tace aranta aifah sun shiga
uku
Daqar ta lalla6ashi ya barta dan tana tsoran karya xarce.
Haka takaisa har toilet 'dinsa itama tayi nata dan qarayin wanka

Tare suka Sallah


Suka je suka gaida Innah Yalwa tabasu abincinsu na ranah da tayi
SAILUBAH Tace na safenma bamuci bah Innah
Tace meyasa
Tayi shuru
RAMADAN Yace yanxu fah muka tashi Innah
Kunya takama SAILUBAH da sauri Tace wasa yakeyi innah tun 'daxu muka tashi
Innah tayi Murmushi kawai

Suna dining tana bashi abincin yana xuba mata shagwa6a da ta6ara iri iri dan xaune
yake kan cinyarta saiya ta6a nan ajikinta ya ta6a can
Duk yabi ya isheta Tace wai yaushe kaxama haka ne RAMADAN
Yace jiya Auntyna
Xatayi magana ya shagwa6e mata kamar xaiyi kuka Yace Aunty yau Xan xama Ango ko.
Tace aa
Yace dan Allah mana
Tace mexaka iya yi min Qanina
Yayi Murmushi Yace abubuwa da yawa Aunty.
Tace kai 'din
Ya gutsiri kwai yasaka mata abaki Yace eh manah .
Tace toh naji
Ya kwantoh da Kansa kafa'darta cikin sanyi Yace Xaki barni in girma yau ko
Tace xandai 6areka aleda
Yayi dariya Yace kodai ni in 6areki aledar ba
Tace xamu gani
Yace Allah ya kaimu daran Wlhi kika fara min kuka saina cinye bakin kukan
Ta harareshi Tace tashimin daga kan cinya Yace inna tashi na xauna akan tawa Tace
akujera
Yace aa nidai kibarni inna gamah jin 'diminki na tashi. Ya fa'di hakan da qara
qanqameta cikin sO da qauna

Dake ya gyara tunaninta akan san shi harta ankare tabashi ha'din kai
Yinin ranar nan haka suka dinga nunama junansu sOyayya taban mamaki

Dare nayi daya fara harka da ita kuka tasamai dan abin yaxo mata a baxata da tsoro
da kuma mamaki da al'ajabi gami da tunani
Tana kuka yana yimata ihu qasa qasa tare da wani maseefar sonta da yake kamashi.
Ashe sumewa tayi jin shurunta da yayi...

Bai tsaida buqatarsa bah. Sanda yasamu cikakkiyar nutsuwa sannan ya kaita toilet
anutse ya sata cikin ruwa
Da kuka ta farfa'do
Ya dinga lallashinta harta tsaftace kanta
Ya canja xanin gadan taxo takwanta
Ya koma yayo Alwala ya dinga lafula yana godema Allah daya mallaka masa Auntyn tasa
matsayin mata

Sosai ya rungumeta Yana gaya mata kalmomin qauna


Shuru tamasa tana tunanin Ashe ba'a raina na miji Komai qanqantarsa
Gashi RAMADAN dai data raina saiya sumar da ita

Washe gari taga sO agunsa Amma duk da hakan baibar mata shagwa6a bah
Tun jiya take neman wayanta Amma shuru bata ganta bah
Nanko RAMADAN ne ya 'dauke ya 6oye acewarshi saiya gama cin amarcinsa xai bata
wayan sayi gwulmarsun dakyau ita da Aunty XEE
Yanxu ko so yake yagama 6ata mata tunaninta da soyayyarsa dan ko tashi wayan mah
bai bu'de bah

Xusu gaida Innah Yalwa ne RAMADAN ya qarema Auntyn tashi kallo Yace Auntyna...
Tace Mene ne
Yace tafiyarki tacanjah fah😳
Kiduba yanda kike tafiya a'dan tale😬
Duk da taji kunyar maganar tashi sharewa tayi dan tasan tabbas so yake yacire duk
wata kunya tsakaninsa da ita
Ta gallamai harara Tace Waye ya canjamin itace

Rungumarta yayi Yace Waye ko banda Qaninki wanda kika raina


Yau xan gyara miki tafiyar dakyau😀
SAILUBAH tayi narai narai da ido Tace RAMADAN mutuwa xanyi kaqara yi yau

Kai mata kiss yayi yana cewa da haka xaki saba Aunty
Tace nidai kabarni Yace Wlhi baxan barki bah saina gyara miki tafiyarki. KosO kike
Innah Yalwa tagano ban maidake cikakkiyar mace ba. Tayi min dariya
Tace toh miye
Yace abin kunya ne Wlhi aganki ahaka😬

Xare kanta tayi daga gareshi ya riqe hannunta sukaje suka gaishe da Innan
Ta kallesu cikin sha'awa Tace Allah ya albarkaceku
Sukace AmEEn

Da gangan SAILUBAH taxauna agun Innah Yalwa sunata hira


RAMADAN sai kiranta yake da ido Tatashi sukoma part 'dinsu Amma taqi yarda ta gane
me yake nufi

Dabara Tafa'do masa Yace Auntyna naga wayarki 'daxo a Bayan kujera.
Da sauri tatashi Tace yauwa bara in 'dauka
Tana fitta ya bita Innah Yalwa tabishi da Murmushi irin nasu na manya
Rungumarta yayi afalan ya hau shafata yana cewa Aunty breast Tace baka gajiya ne
RAMADAN Ashe wayo mah kayimin.
Shuru yayi mata suka xube a kijera bayan ya samu abinda yake so

Tasamu kanta ne lokacin da aka kira Sallar La'asar ya fitta Sallah


Akan hanyarsata dawowane kiran wayan FAWAS ya shigo mishi
Yace kaxama mutum Adole aqi samunka a waya
Dariya RAMADAN yayi Yace naku ai wasa ne ina baka story Saidai kaga Auntyna tana
amai
FAWAS ya sheqe da dariya Yace aiduk abinka narigaka saka kwannan kwan
RAMADAN ya waro ido Yace kana nufin tasamu
Yace inadai tunanin haka Amma xanbi diddigin Auntynmu Rahamat dan tabani haske
Yana fa'din haka ya kashe wayan
Kan RAMADAN yayi cikakken motsi kiran KHAMIS ya shigo
Yace shurunka maseefar sOOO ne ga Aunty LUUVAH
RAMADAN Yace kaidai bari abar kaxa acikin gashinta kawai
KHAMIS Yace ai wannan kaxar koba'a figeta bah munsan kwanan xancan
RAMADAN Yace inafah kuka sani saika ganta tana 'daukar abu daqar tana ajiyewa daqar
Sannan xakusan ni'din namuku funtunqau🙅🏼
KHAMIS tajah numfashi Yace aitun yanxu jikina yayi sanyi gaskiya dole na qara xage
dantse dan karku barni abaye
RAMADAN ya gyara tsayuwa Yace Aure da'di gareshi abokina
KHAMIS yayi dariya Yace kaga malam gayama gauro wannan danmu munda'de da sanin
hakan fatana kacema Aunty LUUVAH tabu'de wayanta matata tanasan jinta tabi ta tada
min da hankali wai tana tunanin ba lpy ba

Nanko nasan lpy lau take. kana nan ne kana 6ata mata tunani
RAMADAN yayi Murmushi Yace toh kabata hakuri banso sakar mata wayan yanxu bah
Naso Suna fara magana tabata kyakkyawan labarin samun baby...
KHAMIS Yace Wlhi kabi mana Aunty LUUVAH a hankaki inba haka bah xamuxo yimaka xanga
xanga har cikin 'dakinka
Dariya RAMADAN yayi ya kashe wayan dan yasan KHAMIS ba gajiya yake da hira bah
Saidai in yana cikin damuwa

By Hajju.....

❤💓💙💘❣💘💖💓💞💕💕💔💘💘 all for u Dearest sister. U a extremely gifted unique,


lovely, talenta. Words cant explain how u a to me nd many others. Ur books a really
awesome, taken away nd sweet. Na jinjinama qoqarinki ss. Salon rubutunki yana
vurgeni. I feel happy whenever I saw ur novel. ❤

SAMAREEN BANA: allah ya qarq miki hazqqa,baseera, lapia y kuma taimakeki aduk inda
kike.

Kinasan so. Nima INA SANKI, INA SANKI, INA SANKI 💔💔💔💔💔💔💔💔 love so much ss.

Masoyiyarki ako yaushe FATY~FAIHAM😍

[4:22PM, 13/01/2017] :

AmEEn ya Allah sister


Nagode da soyayyarki gareni
Allah ya barmu cikin qaunar juna ina sanki kicigaba da sona danni Kullun acikin
sanku nake masoyana ❤
👆🏻👆🏻👆🏻👆🏻👆🏻👆🏻👆🏻👆🏻
Nagode da kulawa sis Hajjaju nd Sadiya hajjiyar Allah sis MUFULEEDA
👯👯👯👯👯👯👯👯
[6:50PM, 13/01/2017] R🇦HAⓂ🇦T:
[20/03, 17:09] 80k: [11:49AM, 15/01/2017] R🇦HAⓂ🇦T: 👯👯👯👯

*🇸AMAREEN*
*👯🇧ANAH*👯
👯👯👯👯

*🇹ASU SALAN SOYAYYAR👯*

*Na Rahamat Muh'md Muh'md Rufa'i Nalele*👯


” ‫بسم الله الرحمن الرحيم‬

*PART 112*

Haka ya isa gidan cikin nisha'di


Agun Innah Yalwa ya tarar da Auntyn tashi suna 'dan ta6a hira
Yace my Aunty tashi muje in tayaki girki
Innah tayi dariya Tace saidai ni inyi muku RAMADAN dan kasan ba'asa Amarya aiki
Murmushi yayi da cewa toh bara inje in gaisar dasu Momy
SAILUBAH tayimai kallan qasa qasa Tace toh kagaishe min dasu Angama yace da ficcewa
yana waiganta
Murmushi SAILUBAH tayi kawai. Da jin wani MASEEFAR SON MIJIN NATA

Yanda Momy da Dady sukaga RAMADAN cikin farin ciki da annushuwa shiyasasu ganewa
Lalle SAILUBAH taji da d'an nasu

Cikin siyasa da dabara da wayo irin nasu na manya Dady yadinga shigarma da RAMADAN
kalamai masu ratsa jiki akan yanda xai tafiyar da Auran nasa
Har kunya sanda RAMADAN yaji dan sarai yagane mai Dadyn nasa yake San cewa
Yace nabaka sati 'daya my son kaci amarci kanka dawo office. Saidai kawai kadinga
xuwa skull
Yace toh Dady

Sun ha'du Su uku KHAMIS Yace gaskiya ne d'an Uwa Aunty LUUVAH tayi dakai wannan duk
annushuwan da annurin da suke haske fuskarka duk na Luv ne
FAWAS Yace kaji ka KHAMIS da wani xance idan bai 6ata mata tunani bah ai baxaka
ganshi haka vah
RAMADAN yayi Murmushi Yace kwaji dashi

Lokacin daya koma gida tsaf yasami komai


In banda tashin qamshi ba abinda yake tashi ako ina
Tana xaune gimbiyar tasa tana kallan wani film na Rahama Sadau waishi Safeenat
Ya rufe mata ido tabaya

Murmushi tayi Tace bamai min haka sai mijina uban 'ya'yana

Shima Murmushi yayi Yace Aunty nadawo


Tace Wlcm my blood

Xagowa yayi ya xauna kan cinyarta yayi mata kiss Yace Allah Aunty naxata xan dawo
naganki gun Innah ne.
Tace dame xai faru
Yace da kuka xansa miki Kinsan 'daxo qiris ya rage na fashe miki dashi Allah ya
temaken dabarar qaryar ganin wayarki tafa'domin
Murmushi SAILUBAH tayi takama fuskarsa ta tsotsi bakinsa san ranta Tace ai nima na
lura da hakanne shiyasa natashi da sauri
Ya rungumeta yana cewa muje kimin wanka Aunty
Tace aa
Yace dan Allah ya kuri kinji
Tace gaskiya aa dan nasan tirkeni xakayi da wannan wayan naka
Sai kawani marairai cemin
Nan ko a gado kai jarimi ne

Wasa yafara da breast 'dinta yana cewa abin da ya dace ne ai Auntyna...


Ganin xai fara yimata futuna dan taga idanshi ya fara juyawa shiyasa Tace muje toh

Murmushi yayi ya tashi ganin tafa'di hakan Cikin tsoro

Suna xuwa bedroom tatsaya Yace mushiga dan Wlhi baxa kiyi min wayo bah
Tace wai wace irin funace dakai RAMADAN ta'ina xan farayi maka wanka.
Yace ta'inda kike yima Aunty....
Yafa'di hakan yana cire kayan jikinsa
Daga shi sai gajeran wando
SAILUBAH tasaki baki tana kallansa
Kama hannunta yayi yana cewa oh Su Aunty ba kunya kike kallam min abuna😀
In kinyi hakuri ai xan gyara miki tafiyarki anjimah ka'dan👌🏻
Kunya takama SAILUBAH kamar kasa ta tsage tanitse haka taji
kuma Wlhi bata kalli abar tasa ba. Sharrine kawai irin na RAMADAN🙈
Da qer ta'iya cewa na kallah 'din
nima meyasa kake kallanmin breast 'dina. Kake damunshi da futuna
Yace toh ai breast 'dinane ni ka'dai☝🏻
Wannan ko kunada damar mallakarsa ku hud'u 4.
Kunya ta qara kama SAILUBAH Tace nama fasa yimaka wannan 😂
Da sauri ya marairaice ya cewa Wlhi takice ke ka'dai Auntyna
Dan ba wata mace da take da damar mallakar miki ita.....
Kuma Allah kina yimin wankan kika ban abinci xan qara yimiki irin najiya tunda kina
so.......

La😳 kingani tafara tashi kut.....


Yafa'di hakan da nuna mata abar
Da SAILUBAH ta rintse idanta......
Xo muyi tunda tatashi....
Yaqara fa'din hakan yana janta xuwa gado
Da sauri tafuzge hannunta tana cewa Wlhi kana da iskanci RAMADAN.....
Tanufi hanyar futta daga 'dakin rungumarta yayi yana cewa toh kiyi hakuri kimin
wankan kinji Auntyna
Tace baxanyi bah
Kamar xaisa mata kuka ya kafeta da ido Yace dan Allah...

Tanamai yana mata surutai


Tace nidai ba ruwana dan kasan bakyau magana a toilet in aka mareka xaka sani
Da sauri Yace Aunty nayi shiru........ 🙂

By Rahamat

😂😂😂😂
Saidai kumin abinda xakumin
Ka'dan nayi
Hindatu danke nayi dan yau kisamu baccin ranah😂 nasan jiya da soyayyar SAMAREEN
BANAH kika kwana 😬
[11:50AM, 15/01/2017] R🇦HAⓂ🇦T: R🇦HAⓂ🇦T
[20/03, 17:09] 80k: [10:48PM, 19/01/2017] R🇦HAⓂ🇦T: 👯👯👯👯

*🇸AMAREEN*
*👯🇧ANAH*👯
👯👯👯👯

*🇹ASU SALAN SOYAYYAR👯*


*Na Rahamat Muh'md Muh'md Rufa'i Nalele*👯

” ‫بسم الله الرحمن الرحيم‬

*PART 113*

Murmushi tayi dan ganin yanda yayi maganar a 'dan tsorace. Saita watsa mishi ruwa
afuska. Da sauri ya lumshe idansa
Tana ganin haka tatashi da nufin barin toilet 'din. Aiko da sauri Yace Aunty......
Ta kallesa da gallamai harara. Tace ina nagamayi maka.
Ya girgixa mata kai yana wani kallanta qasaqasa.
Yace nidai kidawo pls
Kumawa tayi gareshi Tace toh gani....
Bugar qafarta yayi tayi taga taga xata fa'di yayi saurin jawota gareshi.....
Sauke ajiyar xuciya SAILUBAH tayi Tace Wato sanda ka 6atan kwalliyata ko .
Ya qara maqaleta yana cewa xanyi miki wata

Wanka sukayi wankan futuna. Acewar SAILUBAH. Dan daqar ta sami akanta agunsa dan
futunarsa
Koda suka dawo bedroom da sauri tabar mishi nan tayi 'dakinta.
Murmushi kawai RAMADAN yayi dan Sosai yake hango tsoranshi a idanta

Bayan tacanja kaya xuwa wani riga da wando


Sun matseta Sosai dake robane Komai nata ya baiyana. Kanta ba 'dankwali danta tubke
kashinta
Ta feshe jikinta da turare sai tanufi falan nasu....
Canta hangeshi tsaye gurin dining. Dako sauri yaxo ya rungumeta Yana cewa wow
Auntyna kinyi kyau sosai xaki dingamin irin wannan shigar. Tace maxai hana d'an
Qanina
Yace toh nagode Auntyna
Tace yanxu kuma sai me. Cikin marairai cewa Yace sai kiban abinci Auntyna

Tana bashi yana isarta da kissing


Tace Qanina Yace Aunty...
Tace abinci xakaci ko futunace agabanka
Yace Aunty kece kikasa wani turare me da'din qamshe Yana tafiya dani
Tace toh kabari kagama ko
Yace toh Aunty......

Idan Nace yanda tasha wahala jiya haka tasha yau banyi mata adalci ba
Amma taji Maza
Dake yana jin maseefar tausayinta Sosai yabi da ita ahankali bai bata wani wahala
bah

Ta wani qan qameshi Tace I Luv u


Ya manna kiss Yace me 2 my Aunty
Bacci sukayi baccin farin ciki mai bama masoya sha'awa

Washe gari suna kitchen tana tana ha'da musu breakfast yana gefanta wai yana tayata
Ta ha'dashi da firar dankali
Sosai ya dage yana ferewa. Can yayanke hannun nasa........
Da sauri yayar da wuqar yana wàyyo Auntyna wayyo hannuna
Arikice SAILUBAH takama hannun tana wanke mai jinin. Fa'di takeyi dama ai sanda
nace kar kayi Amma kaqijina
Shuru yayi mata kawai yana kallan yanda tarikice
Bayan tatsayar mai da da xubar jinin ne Tace toh jeka falo na gode ahaka mah
Yace aa
Tace pls mana
Yace. Kibarni Ba abinda xanyi kawai kallanki xan dinga yi Auntyna
Tace ahakan mah ba barina xakayi bah
Isata xakayi da kira Aunty kaxa Aunty kaxa
pls muje in rakakah
Tana gaba yana binta abaya da qarema bayan nata kallo
Har dining takaishi Tace karka kuskura naqara ganin qafarka a kitchen d'ina
Yayi Murmushi Yace toh Aunty amma kika da'de saina biyoki
Tayi dariya da cewa nako xane ka
Ya waro ido ka'dan👌🏻 Yace baxan mah biyoki bah toh😀
Tayi Murmushi da mai gwalo Tace katemaki kanka
da kallan murmushi RAMADAN ya bita dashi yana godiya ga Allah daya bashi Auntyn
tasa matsayin matarsa

Qarayin Murmushi yayi Yafa'da tunanin gashi shi da ita tah haifamai yara goma
kyawawa
matan sunyo kamarta
Mazan sunyo kamarshi

Yana cikin tunanin nata ne yaji qamshi na bugar hancinsa


Da sauri ya lumshe ido ya kuma bu'de Cikin sauri yana rarraba ido Ganin yanda
tajeramai Komai na breakfast 'dib agabansa
Yace wow Aunty... yaushe kika jerasu haka
Tayi Murmushi Tace lokacin kana duniyar tunanin wata budurwarka. Har naje na kuma
kaima Innah nata
Yace Wlhi Auntyna tunaminki nakeyi
Ta harareshi da fa'din nidai baxan xauna da kishiya ba. gwara kasani. Idan Wlhi
kayi kuskuran yimin kishiya kaji narantse saina babbakaku

😳😳😳😳
Waro ido RAMADAN yayi cikin tsoro Yace yanxu Auntyna xaki iya 'kona ni
Tace sosai mah
Yace wayyo Allah
Ya xanyi da Asma'u yanxu

Cikin 6acin rai Tace Allah kaqara kiran sunan wata 'ya mace a gabana Wlhi sai mun
samu mummunan sa6ani dakai

Yace toh nadena


Mai mah xai kaini yimiki kishiya Bayan kintara dukkan wani da nakeso a jikin mace
Wlhi Auntyna bansan yaushe nafara sanki bah
Sanki ya zamarmin tamkar wani abu ne Wanda in bashi baxan iya rayuwa ba

Murmushi SAILUBAH tayi Tace ina sanka mijina. Allah yabarmu cikin qaunar juna da
aminci
Amiien AmEEn yace da tashi ya rungumeta Yana cigaba da fa'din toh kixauna mana
Tace naqi wayan. In xauna ka 'danemin cinya ko
Ahankali ya 'daga mata kai da cewa pls Aunty kibani da sauri Kinga yau inadà
lectures
Ta waro ido Tace shine baka gayamin tun 'daxo ba
Nagaya miki yanxu Aunty
Qara rungumarsa tayi Tace yaushe xan koma ni.
Yace ba rana bare wata inji yara🙄
Tace haba 'dan Qanina 👌🏻
Yace Allah Auntyna
Xata qara magana yayi saurin hanata tawajan kaima bakin nata cafka
Taqar ta kwaci kanta ganin xai xarce
Tace Allah ka xarce kuka xan samah
Yace ina ankare dake ai baxan bari inkai nan gun ba

Sosai ya maqale mata kan cinyarta tana bashi Suna cigaba da hirarsu irin wacce
yalura tafisu
Anan ya bata wayanta tayi mamaki Sosai da mai kallan tuhumah
Yace Karki tambayeni dalilin da yasa na 6oye miki ita. Shuru tayi tarabu dashi dan
tasan tunda yace haka bako xaice mata Komai bah

Bayan tagama bashi brek 'din da lallami ta lalla6ashi yatafi 'daukar darasin nashi
badan yaso bah

Koda SAILUBAH tabu'de wayanta sakwannin XEE tagani


Akan wai kudai tabar RAMADAN ne yanacin amarcinsa taji da'di shiyasa ta kashe wayan
nata
Murmushi SAILUBAH tayi Tace tab niko SAILUBAH mexance miki XEE 😰
Nayi fariya da hakan Amma ko kwana uku banyi ba ya gyaramin tunanina.....
Tafa'di hakan a bayyane
Daqar takira XEE Tace sister
XEE tayi dariya Tace najiki shuru duk kinsa hankalina ya tashi. Taqar KHAMIS yasami
kaina bayan yayi min da'din bakinsa akan kina cikin kwoshin lpy...
SAILUBAH Tace hmmm kedai.bari 'Yar uwa
Tace kamar ya in bari ya tone rijiyar ne 😳

Dajin Haka kunya taqara kama SAILUBAH Tace wane shi ai da wannan jiriyar
Ai mai samunta sai me shekarun daya xarce nashi
Dariya XEE tayi Tace shegiya Qawata kina wuta muna binki fetir Allah yakai RAMADAN
matsayin Babba

_ayyà kai shi matsayin. dan ya ban mamaki Sosai dayimin ba xata. tunda ya amshe
budurcina dama ai nashi ne_

SAILUBAH Tafa'di hakan aranta dan tanajin kunyan tacema XEE ya haqe rijiyar😂

```Toh bara mugani jama'a idan ciki ya kusantoh tah😀```

Amma meyasa kika kashe wayanki haka


XEE tatambaya Cikin san tasani
SAILUBAH Tace shiya 6oyamin Wlhi basan dalilinsa ba
XEE tayi Murmushi Tace dama ya haqe ne da sai ince ga dalilinsa Amma yanxu baxance
ga dalilin nasa bah......

Yau she Xaki xone pls ina san ganinki. SAILUBAH Tafa'di hakan dasan 6atar da xancan

XEE Tace tab ai sai kinyi wata hu'du kafin naxo dan wani ra'ayi nawa
SAILUBAH Tace miye shi ra'ayin naki
Tace sai RAMADAN ya gyaramin ke Wlhi xanxo
SAILUBAH tayi Murmushi Tace bangane bah
Tace Xaki gane nan gaba ai
Ta qarashe da dariya kana ta kashe wayan.......

Murmushi SAILUBAH taqarayi dan sarai tagane me XEE take nufi


Bata San har ya gyarata bah.😀
************************

Cin amarci yayimah RAMADAN da'di


Sosai ya ishi SAILUBAH da shagwa6a ta6ara marairaicewa
Ko batayi niyar yin abuba idan yasata agaba da magiya saitayi wannan abun

Gashi tarasa ganema kanta Cikin wata ukun nan


Kwa'dayi yayi mata yawa
Yau Tace kaxa gobe Tace kaxa
Sam tunaninta ya tushe
RAMADAN na xargin wani abu agareta Saidai ya'dan bama Kansa wani lokaci kafin ya
binciketa

*********************************

Tayi kyau Sosai cikin shigar doguwar riga me kalar jah


Kallo 'daya xaka mata Kasan akwai abinda yake damunta
FAWAS yayi Murmushi bayan yagama qare mata kallo tsaf
Ya lura tayi nisa atunanin nata

Dan haka Ahankali ya qarasa cikin kitchen 'din da rungumarta ta baya aiko tana
juyowa ta sakar mai wani amai gudun gaske
Saka makwan qamshin turaransa da ayanxu batasan qamshinsa

Waro ido HAMEEDA tayi da marairai cewa Tace kayi hakuri HABIBINA
Cikin damuwa Yace meyake damunki YAYATA
Tace tun safe nakasa cin Komai kuma inajin yunwa ga cikina Yana min wani iri
Kuma banasan qamshin turaranka
Ta qarashe da rushewa da kuka wiwi dan Sosai takejin yunwa

Am Sowie HA🇲IDA...😆

By Rahamat

Hajju 😜

👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻
[,10:32AM, 15/01/2017]

Sunana Kadeejah
Wllh samareen bana yayi dadi dan yataba shigen tawa rayuwar nima inason kanin
kawata shima yana sona sosai kuma kanina nake cemai shikuma yace auntyna munshaku
sosai kamar da luva d Ramadan wllh dannima inyace karnai Abu to wllh bazanba amma
ni 😭😭😭😭akarshe iyayena suka hada aurena d wani bansaniba saida akakusa biki 😭
😭😭akamin auren dole Yusuf yaita rashin lpy nahakura yanzu yarana biyu shine Dana
karanta samaren bana nakome irin nawa nida Yusuf amma karshe ya bambamta ina godiya
dannayi farinciki lbr shigen nawa👍👍👍👍👍👍
Allah yakara basira
*AmEEN Amiien nagode kadeejah*

*Haqiqa mutane da dama sukan kirani awaya ko suyimin message akan labaraina yana
xuwa shige da labarin rayuwarsu*

*Ina jin da'din hakan Sosai kuma ina godiya ga Allah daya bani baiwar qiqirar
labarai irin naku*
*nasan xaku karanta wannan 'dan takaitattcan bayani nawa*
*ni Rahamat labaraina qirqirane kawai da baiwa da Allah da yayi min*
*nagode maka Allah daka 'daukaka darajata har ka'aramin tunin da nake rubuta labari
batare dana hange na wani bah*
*ina rokwanka Allah daka barni da masoyana mucigaba da qaunar juna har qarshen
rayuwarmu*

*Ina sanku masoyana dan ina jin da'din kasancewata daku*

*xan fa'do muku yanda nafaro SAMAREEN BANAH insha Allah idan nagama shi*

*abin xai baku mamaki Sosai*.👌🏻

👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻

*Toh kadeejah naji SAILUBAH da RAMADAN sun birgeki har sukayi sanadin da kika tuna
da Qaninki YUSUF masoyinki adah*

*Ina miki fatan alkairi Sosai Allah yabarki da mijinki*


*Yabarku cikin qauna da aminci*
*Da duk macan da take da Aure wacce take karanta SAMAREEN BANAH ni Rahamat ina miki
addu'ar Allah ya jarrabi maxajanku da MASEEFAR SOO na QAUNARKU*
*Ako da yaushe sukasance kune madubin dubawarsu aka da yaushe*
*Yasa duk mafarkansu yakasance hangenku suke a BIRNIN MASOYA*
*Yabaku yara masu albarka in maxa kuka samu kusa mush SADEEQ da HAYATUDDEEN 😜*
*Idan kuma mata kuka samu 'Yan biyu kusama 'daya 'YAR QAUYE 'dayàr kuma 'YAR
BIRNI😜*
*Yasa kuma kuxama makirai wajan San ibada da faranta ran maxajanku.*
*Allah kabama 'Yan mata maxaje na gari masu sansu da qaunarsu*

😬
[10:49PM, 19/01/2017] R🇦HAⓂ🇦T: R🇦HAⓂA🇹
[20/03, 17:09] 80k: [1:44PM, 26/01/2017] R🇦HAⓂ🇦T Nalele: [8:37AM, 26/01/2017] R🇦
HAⓂ🇦T: 👯👯👯👯

*🇸AMAREEN*
*👯🇧ANAH*👯
👯👯👯👯

*🇹ASU SALAN SOYAYYAR👯*

*Na Rahamat Muh'md Muh'md Rufa'i Nalele*👯

” ‫بسم الله الرحمن الرحيم‬

*PART 114*

Ba qaramin rikicewa FAWAS yayi ba. Cikin tashin hankali Yace toh ya isa kukan haka
pls
Ya fa'da dajanta xuwa part 'dinsu
Toilet ya shiga ya gyara kansa itama tagyara nata kan

Takallesa anutse Tace bakasa turaran naka bah.....


Tura mata turarukan nasa yayi guda uku Yace kiji qamshin da bakiso aciki
Kinga saina dena sashi

Ta shinshina Su....
Aiko taji qamshin da bataso. Ta nunamai
Yace Yauwa saiki 6oyeshi karna manta nasa
Tayi Murmushi ha'de da tashi tana cewa meya dawo dakai ne yanxu
Yace Wlhi YAYATA buqatarki.
Tace wayyo masoyina
Rungumarta yayi Yace Karki damu YAYATA Xanyi miki hakuri xuwa dare.
Tace mace tagari xuciyarta akullun so take tadinga farinta ran mijinta
Ya qara qanqameta Yace inyi abuna kenan
Ta 'dagamai kai Cikin wani salo takai bakinta cikin nashi tayimai mai kiss me
'daukar hankali. Kana Tace Komai ajikina mallakinka ne
Kayi yanda kakeso dani aduk lokacin da kayi ra'ayi...

Da matuqar farin ciki yake sarrafata


Sanda yasamu nutsuwa Sosai suka tsaftace kansu ha'de yin Sallah Sannan Yace tashi
muje asibity a dubamin ke YAYATA dan xafin jikinki yayi yawa....
Kinga daga nan saina kaiki gun shaqatawa ko xakiga abinda ya kwanta miki arai kici
Rungumarsa tayi Tace toh HABIBINA.....

Sun fitoh gwanin ban sha'awa Tace yauwa na tuna Momy tana San magana dani 'daxo
Mu duba ko tadawo
Yace aitun lokacin da nashigo tadawo
HAMEEDA tawaro ido cikin shagwa6a Tace shine kuma baka gayamin bah
Ya watsa mata wani kallo Yace ai bansan da hakan ba

A falo suka tarar da momyn


Tace Yauwa 'yata meyake damunki
Na lura kwanakin nan akwai abinda yake damunki
Tace Wlhi Momy amai ne da kasala
Kuma kinga nakasa cin Komai kwata kwata tun safe
Saina dinga jin ciwan kai kuma...

Fuskar Momy cika tayi da fara'a Tace masha Allah.


Kai Amma naji da'din wannan ciwo naki Allah ya saukeki lafiya

Sam HAMEEDA bata gane me Momy take nufi bah


Dan tunaninta tsayawa yayi akan dama ana murna idan mutum yana ciwo 😀
FAWAS ko tsalle yayi ya dire agaban momyn tasa cikin waro ido Yace Momy xan samu
baby fa kenan😳
Tace ina tunanin haka my son
Maza tashi muje asibitin doctor Marwan ya dubamin ita
Da cikakken murna FAWAS Yace Sha xamanki momy Xan kawo miki kyakkyawan sakamako.
Tashi muje YAYATA....
Ya qarashe da kallan HAMEEDA....

Oho dai HAMEEDA tace aranta dan bata san inda xancansu ya dosa ba dan haka Tatashi
suka ficce xuciyar momy cike da farin ciki .

FAWAS na tuqi yana kallan HAMEEDA


Tace ka'ishe da kallo fah HABIBINA
Yace Ashe da biyu wannan kyan da kika qara
Tace ban gane ba😳
Yace Xaki gane yanxu YAYATA....

Koda doctor Marwan ya gamah binkicansa ya gano cikine da HAMEEDA na watanni biyu
Da FAWAS ya gamah jin bayanan doctor 'din rugumarsa yayi
Cikin jin da'di Yace Allah na godemah
Doctor yayi Murmushi yana mamakin FAWAS
Gashi dai qaramin Yaro Amma sai murna yakeyi da samun Cikin matar tasa....

HAMEEDA kam shuru tayi tabarshi dan har lokacin bata fahimci Komai bah
Dan da harshen turanci suke maganar
Sanda taga sun ke6e wajan ni'imantaccen shaqatawar Tace wai HABIBINA murnar miyene
haka tun a gida gashi mah a asibiti
Kuma kana kallona kana Murmushi ko farin Cikin daga gareni yake ne
FAWAS ya qara fa'da'da murmushinsa Yace YAYATA gayamin
Tace me fah
Yace kina San yara .
Tayi Murmushi Tace Sosai mah
Jan ajiyar xuciya yayi Yace toh kinada ciki...
HAMEEDA tawaro ido😳 Tace da gaske
Yace Wlhi da gaske.....
Da sauri tatashi Tace wayyo da'di nima yanxu xan Haifa yara doxin doxin 😆
Dariya FAWAS ya fashe da ita Yace aikowa kam. Kishirya bani yara masu yawan gaske
Wlhi ina matuqar MASEEFAR sansu
Tayi Murmushi Tace Allah ya kawo masu albarka ni kuma nayi maka alqawarin xanta
baka Su doxin doxin
Yace nako gode YAYATA
Tace Amma kajama wannan yaran naka kunne ko yarinyace tadena hanani cin abinci....

Janta motarsu FAWAS yayi sanda suka bar wajan ya tsaida motarsa can gefan titi ya
mannamah cikin nata kiss Yace pls baby ko boy kadena hana YAYATA cin abinci
HAMEEDA tayi dariya Tace lallemah
An gayamah yana jine
Da sauri FAWAS ya harareta Yace angaya miki kurmane
Murmushi kawai tayi ganin yanda yake shafah Cikinta cikin farin ciki

Daqar dai suka dawo gida


Dan duk abinda FAWAS yagani na kwa'dayi cewa yakeyi kinaso
Itako inya mata Tace eh in bai mata bah tace aa

Momy ko jin xarginta ya tabbata Su HAMEEDA na barin falan tatashi ta'dan taka rawa
tana cewa Allah nagodema ka azirtani da 'daya☝🏻 ka azirtani da jikoki masu yawan
gaske.....
Amiien AmEEn taji ance
Tana 'dago kanta taga Dadyn FAWAS ne
Tace sirikarka tana da ciki Dadyn FAWAS
Yace ai tunda naga kintaka rawa nasan ba qaramin abu bane ya faranta ranki
Amma naji da'di Sosai Allah ya sauketa lpy
Tace Amiien....

Kiran Su RAMADAN FAWAS yayi awaya Yace Suna gida ne


Sun tabbatar mishi Suna maqale da matansu
Yace toh ganinan xuwa gareku dan xan baku kyakkyawan labari baxan gaya muku ta
waya ba
Yanayin parking a gidan RAMADAN ya tadda innah Yalwa tana gyara kayan miya
Suka gaisa Yace naxo gun mutumina ne
Tace aiko yananan bai da'de da dawowa daka makarantar ba
Yace dama yace yana gida
Tace haka ne kam
Nan ya nufu shashin nasu yana kwankwa sawa....

RAMADAN na manne da SAILUBAH yana bata mata tunaninta dukta sakarmai imaninta
Sukaji kwan kwan
Awahale RAMADAN Yace Aunty FAWAS ne
Tace har yaxo
Yace kinsanshi da bada himma
Tace aikam tashimin a cinya Yace idan naqi fah
Tace saimu barshi yata tsayuwa har yagani yatafi. Kaga kenan bai baka make news ba
Murmushi yayi ya tashi yana lakuce mata hanci Yace kin wani kananna'dani kin hanani
xuwa ga Dad

dariya tayi Tace karka wani yimin basajah


Dan kaine kakanan na'deni
Yace oho dan ban samu nutsuwa bako
Tace nidai ba ruwana

Fitta yayi yaje ya bu'dema FAWAS yana dariya


FAWAS Yace kanajin da'dinka 'dan uwa
RAMADAN yayi dariya Bayan sun xauna Yace yaxanyi toh tunda nasamu Aunty
Yace bako yanda xakayi sai jin da'dinka
Yace naxaqu naji pls bani labarin
FAWAS yayi Murmushi Yace Kasan abinnan ya tabbata
Yace wane abu kenan
Yace my MEEDAT tana 'dauke da cikina wata biyu......

RAMADAN Yace kai haba. Kace ka kusa xama Dady😂


Yace kaidai bari Wlhi ina cikin farin cikin da banta6a shiga irinsa ba yau
RAMADAN ya matso kusa dashi tacikin kunnansa ya ra'da masa ina tunanin Auntyna mah
ta harbu Amma kasanta da rashin ganewa
Amma inasan tabbatarwa nanda 1week....
Kan FAWAS yayi magana SAILUBAH tafitoh
Ahankali FAWAS Yace Barka da ranah Aunty LUUVAH da fatan na sameki Cikin koshin lpy
Tayi Murmushi Tace lpy lau FAWAS ya HAMEEDA da Momynka
Yace lpy lau
Idan SAILUBAH ne ya sauka akan agwali6an da FAWAS yashigo da ita
Tace Qanina...
RAMADAN Yace Aunty...
Tace xansha agwali6a....
Da sauri FAWAS ya miqa mata Ya cewa danasan kinaso dana siya miki
Ta qarayin Murmushi Tace nagode da wannan mah
Ta fad'i da barin falan
RAMADAN yabita da kallo
Yace kagani ko
FAWAS yayi Murmushi Yace Wlhi ba makawa cikine da ita
Pls ka hanxarta kaita asibiti agano mana dan Allah
RAMADAN ya xuqi drink Yace anjima kuwa
Amma fah na tayaka murna Sosai
FAWAS ya tashi farin ciki fal Cikinsa Yace Qananun yara damu Amma da mallakan
manyan mata. Gashi har mun 'dirka musu ciki 😆
Shima tashi RAMADAN yayi yana cewa Allah ya bamu Su. Miye amfaninsu ban sutara mana
yara.
👉🏻Saura mah Aunty XEE wlhi 😬
FAWAS ya kwashe da dariya Yace Aunty Luv dai
Wlhi KHAMIS yagama da ita😆
RAMADAN yayi dariya Yace Sosai ma kuwa
'Dan iska ya da'de yana 6ata tunaninta ai
Kaga jiya yanda tafashe mai da kuka dan kawai yakai dare....

Tushe mishi baki RAMADAN yayi yana waro ido


Yace kayi shuru danni ba qaramin gasani jiyan nan Auntyna tayi bah
Wlhi qarya kalakala nashirya mata kafin nasamu kanta
Kayi shuru pls karka jamin jangwal😰

Dariya😂 Sosai FAWAS ya kwashe da ita Yace kace ni an'dan min sausaici ka'dan
RAMADAN Yace hmm yanxu ina xaka
Yace ga KHAMIS xani pls muje muji tare dan Allah

RAMADAN Yace toh ban minti 'daya pls


Yace nabaka minti biyar dai kasa meni amota
RAMADAN yayi Murmushi Yace baxance yayi yawa ba kaqaramin biyar ya xama goma
FAWAS ya ficce daga falan yana cewa kaika sani Amma kashanyani Wlhi tafiya
Xanyi....

Tas tashanye agwali6an tana xaune tana karanta wani Littafi waishi *LEEKITAN
ZUCIYAH*
```ita ka'dai Rahamat tabama aranshi banda su siS ummu Yahaya da siS Hajjaju masu
leqan samareen banah```😂

RAMADAN ya 'dane kan cinyarta yana leqa fuskarta Yace lalle Aunty. Shine harda
shanyewa baki ragemin bah.....
Kantayi magana yayi saurin ha'de bakinsa da nata
Ta tureshi Tace baka gajiya RAMADAN

toh ai bakin naki ne me laushi. Yafa'da yana shafa la6anta


Tace pls kasiyomin bai isheni bah
Yace hmmm naga Cikinki yana 'dan tasowa
Tace haka yake Yace aa fah kidai kalla dakyau Tace te6ace fah
Yace baki da ita Auntyna
Tace toh me kake nufi. Ta qarashe da waro ido😳
Yace kawai dai na lura kamar nayi ajiya acikin ne
Tace tame😳....

Shafa fuskarta yahau yi cikin annuri Yace Aunty kinada ciki


Da sauri SAILUBAH ta kalli Cikinta kamar xatayi kuka. Tace ciki RAMADAN fa kace😰
Yace eh man. Ko baki sone
Tace bafah yanxu nake sanshi bah
Yace saboda kinaso kici amarci dakyau ko
Tace wayyo ni SAILUBAH😬
Kama fuskarta yayi Suna kallan juna Yace kiso cikin nan Auntyna. Dan ina sO
Soko sosai mara misaltuwa
Pls kiban farin ciki dan Allah ina San yara da yawa Auntyna

Shuru SAILUBAH tayi


Aiko sai ya hau kissing 'dinta yana cewa kinji Auntyna
A shagwa6e Tace naji
Ya rungumeta tsam Yace Yauwa Auntyna bara muje gidansu KHAMIS
Tace yau ba xuwa office kenan
Yayi Murmushi Yace ai ina fitowa daga skull nakira Dady nace mai yayi hakuri kina
buqatata😀
SAILUBAH tawaro ido Tace haba RAMADAN da gaske kakeyi dan Allah lace mai haka😳...
Gyara xamansa yayi yana shafata Yace da gake nakeyi
Shuru SAILUBAH tayi tasan ta6ara irinta RAMADAN xai iya fa'din abinma da yafi
haka......
Jin yana neman fitoh mata da breast ne yasata riqe hannunsa Tace FAWAS yatafine
Yace aa
Tace meyasa kamin qarya toh agun Dady
Yace wasa nake miki daga gidansu KHAMIS 'din xan wucce dan akwai wani lissafi da
xamuyi mu uku Dad da junior da Ni
Amma Dady yakira junior ya gaya mai awaya Yace muyi kawai
Auntyna xan baki mamaki akan wannan kasafin da xamuyi
Xatayi magana Yace bansan kice komai sai kin gani kawai....
Ya fa'di hakan da mannama breast 'dinta kiss kana ya tashi daga jikin nata yana
cewa bye my Aunty my wife my baby... Nutsuwata

Murmushi kawai tayi ta'daga mai hannu

Sanda taji tashinsu Sannan tayi gun Innah Yalwa


Cikin murmushi Innah Tace na lura cikine dake
kidinga yawaita cin wake da hanta na manja SAILUBAH xai qara miki lapia keda abinda
yake cikinki
Sannan da safe kidinga shan manja cokali 'daya kafin kici Komai xai dinga wanke duk
dattin da yake jikin yaro yasa fatarshi tayi kyau na bam mamaki
Toh SAILUBAH Tace dan xuciyarta cike take da mamakin kanta yanda akayi takasa gane
ciki ya shigeta har RAMADAN ya gane.
Ita sai yanxu ma tatuna batayi al'ada ba wannan watan

Fakar idan Innah tayi tashafa cikin nata soyayyar shi tacika xuciyarta🙂

Sun sami KHAMIS ya baje yana xubama XEE kalamai na luv

XEE takalli FAWAS Tace yadai naganka Cikin farin ciki haka
Yace kedai bari kawai Aunty XEE
Tace baxa dai agayamin bah kenan

Murmushi kawai yayi mata


Takalli RAMADAN Tace 'dan Qanina gayamin
Yace Karki wani damu dasai kiji Aunty XEE dan Bakomai banda gwulmar HAMEEDA da take
cinsa arai
Tace nayarda da maganarka RAMADAN
Kace mah SAILUBAH gobe ina xuwa gareta.
Ta fa'di hakan da kallan KHAMIS tana cigaba da cewa. Toh my luv bara nayi shashin
momy in kun gamah najika
Yace no daga nan wuccewa kawai xanyi dan nayima momy lefi
Tace gayamin mekayi mata dan in fara yimaka kanfen kan ha'duwarku😀

Murmushi yayi yace xan gaya miki amma saikin fara amai😀
Harararsa tayi tace kariqe abinka Toh
Tafa'di hakan ranta 6ace da ficcewa daga falan
Murmushi KHAMIS yayi yana rayawa aransa yaushe xaiga ranar da xata fara laulayi
Kullun maganarsa gareta kenan
Da farko dai baso takeyi ba. Aganinta bataci amarci ba
Dan haka takemai da'din baki akan tana so
Amma yanxu da taga yana so Sosai sai kawai tasa aranta itama tanaso
Amma har yanxu shuru kakeji...
Abin ai na Allah ne 😀wai budurwa da jika baxawa bata samu ba

Mun ajiye wannan kwan tunda kai katsa wasa....


FAWAS ne yayi furucin nan
RAMADAN ya cafke da fa'din HAMEEDA nada ciki SAILUBAH na da ciki
Sauran kai kaqara dagewa

KHAMIS yawaro ido Yace wayyo Allah kadubeni kabani 😃 nima.

Amiien RAMADAN Yace


FAWAS ko Murmushi yayi Yace lokacine KHAMIS namu dai ya riga naka

Yace natayaku farin ciki nimah kutayani addu'a pls


RAMADAN Yace Insha Allah
FAWAS Yace tashi karakamu yimusu siyayya kayan kwa'dayi😀

Haka KHAMIS yatashi sukaje suka suyo masu kayan kwa'dayi kala kala
Kafin suka rabu kowa yayi office

Lissafi sukeyi sosai RAMADAN da Dadyn shi


Dady Auwal ne ya qarasa qar6o musu dukiyarsu
RAMADAN ya tsorata da yawan axxiqinsu
Tashi yayi ya kalli Dadyn nashi Yace bara nakira 'dan'uwana muyi shawara
Yace toh ba lefi

Kiran junior RAMADAN yayi


Lokacin ya dawo daga cikin skull kenan xai xauna yaga kiran brother nasa

Yace kaga Su brother Aunty SAILUVAH.... Ta maqaleka sai yanxu tabarka kajini ko
Yace Allah Sarki ka'dauki haqqinta
Junior yayi Murmushi Yace toh fa'damin dan Dady ya kirani 'daxo akan maganar wannan
ku'da'dan har kun gama lissafin ne
RAMADAN yayi Murmushi Yace eh Kasan na tsorata da dukiyan
Yace nasani ai dan idanka bai bu'de akan naira ba
Yace sonake muba Dadynmu da Dady Auwal da Dady Jibiril wani Abu a cikin duniyar.
Junior yajah numfashi Yace ya dace kam kabasu abinda ya dace cikin nawa kasan Amma
banda Dady Jibiril
Haka kaima banyarda ka bashi naka bah....

RAMADAN Yace mexai haka muyafe mishi mubarsa da Allah mudena Duba abinda yayi mana
abaya mu fuskanci gaba
Tsaki junior yajah Yace kana da takaici brother nagayama ban yarda kacire ko sisi
cikin dukiyarnan kabashi ba
Idan kuma kaqibin xancena kayi abinda xakayi kawai
Yace am Sowie 'dan uwana
Naji xanyi yanda kakeso aman muyafe mishi
Yace mudai barshi da Allah kawai
Ba wani maganar yafiya
Ya kashe mana iyayan namu bamu 'dauki fansa ba sannan kace muyafe masa inaaa
Wannan kuma shida mahaliccinsa
RAMADAN Yace rayuwar daxamu barta mexai kawo rashin yafiya cikinta.....
Junior ya katseshi da cewa sai anjima da Allah
Amma kafin nan kashafa cikin matarka ka gaisar min da Babyna
Dan jiya nayi mafarkin harta haifa maka twice bye.....
Yana fa'din haka ya kashe wayan

RAMADAN yabi wayan da kallo yana mamakin xafin rai irin na 'dan uwannan nasa
Tunani yayi Sosai kafin ya koma ga Dadyn nasa yana cemai toh Dady abin da yadace
yanxu araba dukiyata kashi biyu aban kashi 'daya
Sauran Kusan yanda xakuyi da ita kai da Dady Auwal
Hakama ta 'dan uwana
Murmushi Dadyn yayi Yace RAMADAN kenan
yanxu tsofa yaxo mana ba'abinda Xamuyi da dukiya me tarin yawa haka
Xadai mu 'dauki abinda yadace mubar muku sauran
RAMADAN Yace toh
Karabata kashi uku ka'dau 'daya kaban 'daya inyaso saika ajiyemin 'dayan
Hakama xakayimah ta 'dan Uwana

Yace toh Madallah


Amma kana ganin xaka iya riqe kaso 'dayan RAMADAN dan naga dukiyar tanada yawa fah
Yace karka damu Dady xanbi da ita kan tafarkin addanin musullinci kuma dama inason
cikama Auntyna wani burinta
Nidai fatana shine duk alkairin da kaji nayi mah wani kar kaji Komai aranka Dady
Yace toh Allah yayi muku albarka Yace AmEEn

Nan Dadyn yakira junior RAMADAN yake qara labarta miki yanda sukayi da RAMADAN Yace
ba Komai ai Dady albarkarku kawai muke nemah
Yace kunsamu my son ayi kararu lapia Yace toh Dady

Daga gun Dadyn bank RAMADAN ya wucce


Transfer wasu maqudan ku'di RAMADAN yayimah SAILUBAH
Kafin yayo gida cikin farin ciki da nisha'di

Tana kitchen tana 'dan wanke wanke ya rungumeta ta baya Yace Auntyna...
Ta wanke hannunta da juyo ta rungumeshi tana cewa Wlcm 'dan Qanina kuma mijinta..

Jan ajiyar xuciya yayi jin yanda qamshin sanyayyan turaranta yanda yake shigarsa
Ya lumshe ido ya 'dago da kansa a hankali suka ha'da ido
Yace Aunty....
Tace kadawo da futuna ko
'Daga mata kai yayi Cikin yimata kallan qaunah Tace toh baqona yaxo
'Dan waro ido yayi Yace aike dashi saikin haifamin Babyna...
'Dan uwana yayi mafarkin kin haifa min kyawawa biyu masu kamarki
Tace waya ganni da 'yan biyu. Kabarni dai da 'dayan
Qara rungumeta yayi Yace Wlhi xaxxafar addu'a nayi miki akan Allah yabaki 'Yan biyu
sau uku
Kafin ya bara baki 'yan 'dad'daya 😀
SAILUBAH tawa waro ido 😳 Tace tab wannan story ne
A'inama kata6a jin anyi haka
Yace xa'a fara daga kanki
Nasiya miki kayan kwa'dayi da yawa tunda nalura babyn nawa kwa'dayayyene
Tace aidama shine yake sani kwa'dayi
Yace eh mana kuma shinema ya qara miki da'din wannan abun
Ya qarashe maganar da shafa bayanta

Murmushi tayi dakai nakinta cikin nashi yana aika mata da sakwanni itamah tana
bashi nata salan....
Ganin da tayi yafara rikice mata ne tajashi bedroom nasa
Ya rigada ya sabar mata dayi masa wanka dan haka yanxu mah itace tayi masa
Saidai Suna fitowa ya ya rungume abarsa sanda yasami cikakkiyar nutsuwa da gamsuwa
sannan ya xuba mata ido
Yace Auntyna dana rasaki matsayin matata dana shiga uku.
Tace ai tun ran farko ni taka CE RAMADAN
Shiyasa kake samun sa'a akaina kaketa juyani San ranka.......
Wasa yahauyi da qirjinta yana cewa jifan ki nadinyi da addu'a shiyasa
Shuru tayi masa Ganin yana san qara samin nutsuwa
Sosai taqara bashi ha'dinkai. Sanda suka 'dauki lokaci me tsawo kafin suka tsaftace
jikinsu

Tana gyafan gado tana tsame gashinta ne taga message 'din nasa
Gyara xamah tayi Sosai ta waro ido Cikin matuqar raxana Tace kaikakai
RAMADAN ya rungumeta ta baya Yace lapia Aunty
Tace kaduba maqudan ku'din daka turomin😳

Toh menene
Yafa'di hakan da kissing 'din wiyanta
Tace miliyoyun ku'dine fah RAMADAN kaduba fah😳

Yace eh nagani
Tace toh ai ban sanka dasu bah......
Juyowa yayi gabanta ya 'dane cinyarta hannunsa saqale da wiyanta ya manna mata kiss
Yace kinutsu Auntyna kijini dakyau
Cikin damuwa Tace ina jinka mijina
Yace Ni da d'an Uwa na junior marayune fah...
Arikice ta qara tsaida idanta gareshi

Kwantar da kansa yayi ga qirjinta yafara bata labarinsu. Tas ya gaya mata Komai
Tuni xuciyar SAILUBAH tacika da qaunar mijinta da 'dan uwansa
Ita bata ta6a sanin Dady da Momy basu suka haifesu bah
Rungumar mijinta tayi Tace Allah yasaka muku MUH'MD RAMADAN yabi muku haqqin kisan
da Dady Jibiril yayi ma Dadynku
Sannan Allah yaji qan Momy da shi

Ina sanka mijina xanci gaba da baka farin ciki na har abada
Tafa'di hakan hawaye na xubar mata
AmEEn RAMADAN Yace Yana lasar hawayan nata dayi mata nuni akan tadeba bayaso

Sam sun shagala dajin 'dimin juna sai kawai jin kiran sallar Isha'i sukayi
Anan suka ankare

Washe gari Suna breakfast Tace ni mai Xanyi da wa'yannan ku'da'dan mijina
Sunyi yawa sun xarce burika nah
Murmushi RAMADAN yayi Yace kisan yanda xakiyi dasu Auntyna nidai nagama nawa
Tace toh kaini gida inyi shawara da Abbana da Kakah
Pls ka kashe wanan ranar gareni kakaini gidan marayu asibitoci da sauransu
Yace sai dai gobe muje
Tace meyasa
Yace Aunty XEE tace min in gaya miki xataxo yau
Tace ok Allah ya kawota
Yace Amiien sai kiyi addu'a Allah yasa gobe banda lectures
Tace hmm kundai kusa gamawa muhuta da maganar karatunnan
Yace kifara shan allurai bah😀

Dariya tayi kawai


Haka suka gamah taraka shi mota daqar yabar mata bakinta ya huta wajan tsotso
Murmushi tayi gaskiya RAMADAN baya gajiya da jikinta...

ko Minti ishirin RAMADAN baiyi Da fitta ba saiga XEE Tace qawata naga sai kyau kike
kina wani cika
SAILUBAH tajah numfashi Tace kedai bari XEE
*Ciki ne dani*

Waro ido XEE tayi Tace ciki😳


SAILUBAH ta'daga mata kai cikin shagwa6a Tace Ashe wayo RAMADAN yaymin 😰
XEE tasheqe da dariya Tace ya'ayi kika bari qaramin Yaro ya haqe rijiyar manya😂
Tace yanda naki qaramin yaran yabi ya haqe taki rijiyar haka RAMADAN yabi ya haqe
tawa
.dariya Sosai XEE tayi Tace kuma har yanxu da sauranki ko....
Da sauri ta katseta da cewa aa Wlhi ba Saura ko ka'dan👌🏻
Ashe ba'a raina namiji...
Ya nuna min shi na mijine kuma jarimi
Gaskiya RAMADAN yaban mamaki
XEE ta qara yin dariya Tace ga xahiri nan tunda ya 'kunsa miki ciki😂

Tace hmm RAMADAN 'dan wayo ne


Kin San wani abu
XEE Tace saikin fa'da
Tace wasu ku'da'de yaban bansan mexanyi dasu ba
Tace ina burikanki suke
Tace Wlhi duk burina XEE ku'din sunyimin yawa
XEE tajah numfashi
Tace ki'ajiye wasu dan nima akwai wasu ku'da'de da KHAMIS xai ban inasa ran sunada
yawa
Kinga saimu fara harkar kasuwanci irin kayan mata danginsu sutura takalmah da
jakunkuna sarqoqi da dadai sauransu
SAILUBAH rungumarta tayi tace masha Allah

Haka ko yau 'din SAILUBAH na ha'duwa da Abban nata da Kakah


Shawara Sosai suka bata akan dukiyar
tadai bama Abban nata abinda ya dace
Da Kakah harda matar Abban nata
Sannan sukayi gidan marayu ita da mijin nata RAMADAN daga nan suka yi asibitoci
Basu tsaya ananba sanda suka shiga ga talakawa yana bada nasa tallafin itama tana
bada nata

Sai yamma can ya sauketa a gida ya kalleta cikin murmushin soyayya Yace Ki
kulamin da kanki da kuma Babyna yanxu xan dawo pls karkayi Komai kihuta dan Allah
kinji
Tace angama mijinna

****
Bayan sati 'daya RAMADAN ya mallaka ma SAILUBAH wata xaxxafar mota

SAILUBAH tayi murna Sosai da wannan kyauta

*************
Haka dangi kowa yasan da xuwan ku'dinsu RAMADAN
Albarka yabo fatan alkairi ba irin Wanda RAMADAN baya Sha
Haka agyefan SAILUBAH mah

Ba qaramin murna KHAMIS da FAWAS sukayi bah.


Wajan kyautar da RAMADAN yayi musu
Fa'di yake RAMADAN na baku ne kawai dan jin da'dina bawai dan wani Abu ba nasan
kunfi qarfin haka dan Allah ya hore muku Amma kuqara da nawa Allah yasa muku
albarka a Cikinta.

Amiien AmEEn sukace


Zuciyarsu cike da qaunarsa

.
[8:37AM, 26/01/2017] R🇦HAⓂ🇦T: Bayan watanni shidda
******************************

Allah Sarki rayuwa yau taxo maka da da'di gobe sa6anin haka

Ayanxu HAMEEDA CE a toilet tana tsaftace bakinta


Taji wani maseefaffan ciwan mara ya riqeta
Nan tadurqushe tana ihun azaba
Sam tamanta da wata addu'a
Ni dai Rahamat nasan wannan na qudace tah kamata

Ina cikin saqar xucin yanda Xanyi in temaketa


dan karna fitto adirkeni ace me ya kawoni 😳 har cikin toilet 'din mata😀
Idan naqi fitowa kuma ladan temakwan ta ya wucceni......

Kamar anjafo Momy falan nata taji ihunta


Nan Tace lapia 'yata
Cikin axaba HAMEEDA Tace Momy xan mutu cikina......
Ai Momy bata jira qarashen xancanta ba Tafa'da toilet 'din

Cikin tashin hankali take kwa'dama baba me aikinta kira


Nan tabaiyana
Tace temakamin mukaita mota aihuwa CE taxo mata

Tun safe HAMEEDA take naquda bata tashi aihuwa ba sai Cikin dare kusan qarfe 1
'daya
Lokacin FAWAS yana kan sallaya yana yima matar tasa addu'a

Sai kawai yaji Momy na dariya


Aiko da sauri ya shafah addu'arsa yaje gareta
Ganin jariri ahannunta shi ya tabbatar mishi da cewa yaxama Dady😀

Baibi takan Babyn ba saboda kunya. Sai kawai yaje ga matarsa Yace sannu my MEEDAT
Tace Yauwa
Yace nagode da baby sai naga ko
Da sauri tawo ido da harararsa Tace Wlhi na gamah
Yace tab mekikayi
Aisai namiki kinta ban doxin doxin 😀
Kuka tasa mishi wiwi
Momy tashigo tana cewa ina kuka ya qare tunda kin sauka 'yata
Tace wlhi momy shine yasani kukan
Momy takallesa Tace aa toh tashi kabar nan toh
Murmushi yayi kawai

Washe gari aka sallamesu da yamma

KHAMIS ne riqe da babyn ahannunshi XEE na gyefanshi


Tace kai wannan Yaro yaxo dakyau
FAWAS yayi Murmushi Yace kai Aunty XEE
KHAMIS Yace aigaskiya tafa'da
Yace toh ai mamansa yayo
HAMEEDA dai shuru tayi tana Murmushi qasa qasa

XEE ta qanqame KHAMIS kamar xata shige cikinsa Tace wayyo Allah
Yace menene
Tace kuliya
Dariya FAWAS yayi ya futar da ita daga 'dakin yana cewa harna tuna ranar da junior
ya sumar da Aunty LUUVAH sanadinta
XEE Tace au dama kai kabashi
Yace eh
Tace ai banta6a ganin 'dan iska irin junior ba
Ko tausaya mata baiyi ba ya callah mata
KHAMIS Yace naso dake ya cillamah inga ya xakiyi
Tace tab😳
ainima sumewan Xanyi kamar ita......
Kan KHAMIS yayi magana saiga RAMADAN da SAILUBAH sai wani qanqameshi takeyi tana
tafiya daqar daqar da wani tulelen cikinta😆 aihuwa yau ko gobe
Da sauri XEE Tace bana ce Karki xo ba
Tace tab'di inajin yanda RAMADAN yake xuxutamin kyan yaran saina xauna kallo ya
shigeni....
KHAMIS ya miqa mata babyn Yana cewa dan Allah Aunty LUUVAH kidena fitta
Tace ai daga wannan KHAMIS nadena
RAMADAN Yace sannu me jego
Tace ina yininku
SAILUBAH Tace lafiyanki
Dariya sukayi atare
XEE Tace yaushe Xaki dena hausar qauye ne HAMEEDA cewa fah xakiyi Barka da ranah

Tace Aunty sai ahankali xan saba


SAILUBAH Tace yanxu kuma saina miki fatan Allah ya kawo wani cikin kiqara bamu wani
kyakkyawan
Da sauri HAMEEDA Tace aa Aunty Wlhi nagamah daga kan wannan
Dan ciwan naquda yafi kowane ciwo xafi aduniya
SAILUBAH ta kalli RAMADAN Tace ina cemin kayi ba wani xafi 😳
FAWAS XEE KHAMIS suka bushe da dariya
RAMADAN yayi fuska Yace nata ne yaxo mata da xafi Auntyna
Tace toh nawa fah 😳
Yace aina gaya miki kina xaune kawai saidai kiga babynmu tafitoh sulubbb
HAMEEDA ta waro ido😳 Tace kai ka kai.
Sai kuma takalli FAWAS taci gaba da cewa wai haka
'Daga mata kai FAWAS yayi yana Murmushi
Saitaja bakinta tayi shuru
XEE ko maida kanta Bayan KHAMIS tayi tana dariya ciki ciki ahankali Tace pls my Luv
tashi mutafi tunkan na 6atama RAMADAN shirinsa SAILUBAH ta hargitse masa
Tashi KHAMIS yayi yana murmushi da kallan SAILUBAH yana rayawa aransa lalle
RAMADAN ya sami SAILUBAH
Yace toh mu muntafi
FAWAS Yace tnx abokina sai munyi waya
XEE kalli SAILUBAH dariya fal ranta Tace 'Yar Uwa saikin jini. Me jego sai Allah ya
kaimu
Suka tafi Suna rungume da juna

Amota XEE Tace wai yaushe SAILUBAH xata dinga ankarewa da abubuwa ne
KHAMIS yayi Murmushi Yace kibarta indai RAMADAN ne xai gyara tunaninta da ankarar
da ita cikin salansa

SAILUBAH ko Su XEE nafitta kuliyar nan tashigo 'dakin


Wani ihu SAILUBAH tasake....
Da sauri RAMADAN ya rungumeta yana cewa lapia
Tarintse idanta mararta tam da futsari Tace kuliya
FAWAS Ya fita da ita da sauri
Taqara qanqame RAMADAN Tace mutafi gida pls
Yace toh Auntyna
Ba shiri suka bar gidan HAMEEDA nayin dariya FAWAS Yace ke Kinsan yanda takejin
tsoran kuliya kuwa
Tace aikam gashi nagani tafi Aunty XEE tsoranta
Yace har fah sumewa take......

Bai kai qarashen xancansa ba momyn shi tashigo 'dakin tana cewa tashi kikoma part
'dina
FAWAS yaarairaice Yace pls Momy kibarta anan
Tace aa nagyara mata 'dakina
Baxata dawo nan ba sai tayi arba'in kashiryo mata kayanta yanxu
Shuru FAWAS yayi

Tashi ko HAMEEDA tayi sukayi part 'din Momyn tare


FAWAS yajah tsaki aciki tare dajin haushin Momy tashi .
Yana shirya kayan nata yana mita 😀

Ahankali RAMADAN ya xaunar da SAILUBAH kan kujera


Yace in kawo miki drink Tace aa barshi

Yace kinfah kusa sumewa 'daxo ko😀


Tace shegiyar kuliya ba
Wlhi RAMADAN bani San kuliya Sam
Yace nasani Auntyna
Ya fada yanamai kissing 'din cikin nata cikin so da qauna
Tace naxaku yafito na huta
Yace ya kusa ai

Washe gari da FAWAS da KHAMIS sukayi qauyan takai suka fa'dama Innah Hansai aihuwar
HAMEEDAN
Sosai tayi mamaki dan kwanaki da taxo mata Sam bata lura da Cikin ba
Tace Insha Allah ana gobe Suna xasuxo sai sukwana washegarin sunah sai sudawo
FAWAS Yace toh Allah ya kawoku

Hakan ko akayi ana gobe Suna dangin HAMEEDA sukaxo gidan nasu
Sosai Momy ta kar6esu

Yau ta kasance Suna


Yaro yaci Suna Ahmed.😀💃🏼

RAMADAN da KHAMIS sunma Yaro hidimah ta bam mamaki banda matansu

SAILUBAH bata sami xuwa ba dan ciwan maran da yake damunta


Amma ta nuna halin girmah Sosai wajan siyamah mejego Kaya nagani na fa'da

Washe garin Sunan ne ko da qarfe goma sha biyu na ranah SAILUBAH tana xaune a
'dakin Innah Yalwa naquda tatasan mata.....
Dama Innah a ankare take da ita dan haka tafara temakwanta irin nasu na manya

Nanko cikin ikwan Allah sulu6o 'yarta mace


Xucan taqara sullu6o wata
Innah Yalwa tayi hamdala ga Allah ta qyarata Sannan taqyara yaran kyawawa masu kama
da ubansu sak

RAMADAN yana gidansu yaga kiran wayan SAILUBAH


Nan ya'dauka da sauri yana cewa Auntyna
Innah ta amshe da cewa nice kana'inane
Yace gidanmu yanxu nake shirin dawowa
Tace toh kagayamah momynku Allah ya sauki SAILUBAH lapia tasamu yara biyu duk
mata......
Sakar wayan RAMADAN yayi yarungumi Dadynsa yana cewa Dady Auntyna ta haifamin twice
😀
Sosai Dadyn ya biyemishi yana cewa masha Allah 😀
Momy xura hijabinta tayi tana Murmushi Tace Maza muje

Da dugu yayi mota Momy da Khairat sukabi bayansa Suna masu farin ciki

Dady da dariyar jin da'di yabisu da kallo

Khairat Tace yah RAMADAN ga wanyan ka

Qar6a yayi yana tuqin yakira Junior ya gaya mishi Yace aidama na gaya maka ka
shafamin Kansu kafin naxo garesu murmushi RAMADAN yayi
haka KHAMIS mah yagaya mishi kana ya kira FAWAS shima yaji
Momy ko dangi tadinga kira tana gaya musu

By Hajju

*toh wai me xai hanani miqa gaisuwata gareku*


*siS Hajjaju nagode da bani kulawa wajan kira da tambayar lapia tah*
*Haka siS Umma Yahya sisin mamah nagode Sosai*
*haka siS Manuh Geee nagode da nuna soyayya ga SAMAREEN BANAH*
*Haka sauran makaranta wannan littafi nawa SAMAREEN nawa ina muku fatan alkairi
Sosai nagode da kulawa😀 ina miqa gaisuwata gareku*
[1:53PM, 26/01/2017] R🇦HAⓂ🇦T Nalele: R🇦HAⓂ🇦
[20/03, 17:09] 80k: [4:06PM, 28/01/2017] R🇦HAⓂ🇦T Nalele: 👯👯👯👯

*🇸AMAREEN*
*👯🇧ANAH*👯
👯👯👯👯

*🇹ASU SALAN SOYAYYAR👯*

*Na Rahamat Muh'md Muh'md Rufa'i Nalele*👯

” ‫بسم الله الرحمن الرحيم‬

*PART 115*

Ahaka sukakai gidan cikin farin ciki....

Hmmmm RAMADAN takan yaransa yafara bi. Sam baibi tàkan SAILUBAH
'Daya na hannun Momy 'daya na hannunsa sai Murmushi yake
Ya kalli Momy Yace idan Auntyna sukayo Momy kuma kiduba yatsunsu irin na junior ne
Tace aikowa gashi nan kam
Saidai Komai na jikin junior irin naka ne ai
Innah tayi Murmushi Tace aiya fa'di Hakkanne dan yasan shi sukayo
Momy tace lah na sha'afah wlhi
Murmushi RAMADAN yayi kawai ganin Innah ta ramfoshi

suna cikin nuna farin cikin nasu ne.


FAWAS da KHAMIS XEE suka bayyana

da matuqar farin ciki KHAMIS yake cewa waw Aunty LUUVAH abani wannan
Murmushi SAILUBAH tayi Tace anbaka KHAMIS
FAWAS Yace xamu rabaki dasu gabaki 'daya dan nima 'dauke 'dayar zanyi
Tace Bakomai FAWAS 'dauketa kaima
XEE Tace ka 'dauka Wlhi xuwa xanyi in 'dauke Ahmad
FAWAS yayi Murmushi Yace ainaki ne Aunty XEE baxanji Komai ba

Murmushi Momy tayi Tace Allah yayi muku albarka yarannan kucigaba da kulawa da
Kansu
AmEEn sukace gabaki 'dayansu Cikin farin ciki
Tace Innah ba wani matsala atare da ita ko.
Innah Tace eh. Abin yaban mamaki ai
kigansu manya dasu Amma basu qarata ba
Momy Tace toh Madallah bara in kira doctor Anisa taqara dubata
Innah Tace ya kamata kam

Ko minti gomah doctor Anisa batayi ba sai gata


Sosai ta duba SAILUBAH tagano ba wani matsala Sannan ta kwashe mata jininta sai
Wanda ba'a rasa bah

Saidai tabata wani magana wanda xaiyi saurin fitar da sauran jinin nata
Taba nanda kwana gobe sha biyar tace xata dena fudda jinin
Sannan kuma taba wasu magunguna Tace Bayan 'daukewar jinin nata tayi amfani dasu na
kwana biyar xasu tsuketa tamkar budurwa taqara da cewa magungunan Suna da kyau Wlhi
tayi amfani dasu marabarta da budurwa shine furta Auran da tayine
SAILUBAH tayi mata godiya Sosai Tace xan qara dana HAUSA dan banaso ni kaina
nayarda na aihu
Doctor Anisa tayi dariya Tace shegiya SAILUBAH kin camke RAMADAN pls karki xautar
dashi dan Allah
SAILUBAH tayi Murmushi tayi Tace hmm Aunty kenan. xan kiyaye
Kantayi magana XEE tashigo 'dakin Tace wai Aunty Anisa wane gwulma kukeyi ne haka
Tace ina GYARA qanwar tawa ne
XEE ta waro ido Tace kai Aunty tun yanxu
Tace eh mana. Sauran ke ki haife kiga GYARA
SAILUBAH Tace ita kam tukunna dan haryansu shuru
Tace Ayya zansa qanina KHAMIS ya qara dagewa
XEE Tace tab ya kasheni kenan 😰
Dariya suka mata
Doctor Anisa ta numfasa. Inya kasheki yarasa nutsuwarsa kenan har abada dan ban
manta kallan tsantsar qaunar da naga yana yi miki 'daxo bah.
SAILUBAH Tace kai Aunty dasa ido kike
Tace Wlhi ba qarya nayi bah na lura Sosai kun asirce maxajanku
XEE Tace da ayar Allah ba
Ni dai ba ma'a bociyar sallar dare bace Amma danaga kansa na rawa Sosai natashi
tsaye wajan gaida Allah cikin dare ina jifansa da addu'a
SAILUBAH tayi dariya Tace Allah Sarki RAMADAN shiyake tashina yanxu dan da'din
'dumin jikinsa sani yake namanta kaina
XEE Tace ai RAMADAN ba daga nan ba
Duk shi ya 'durasu akan hanya
Doctor Anisa Tace shiyasa duk fuskarsu take cika da annuri da hasken kwarjini
Pls kuriqe maxajanku dan Wlhi kunfi kowa tashin hankali ayanxu
Dan maxajanku yara ne masu aji da tashen balaga da ku'di ga kyau da Allah yayi
musu kallo 'daya xakuyi musu kusan dole mata subisu
Toh bare insu kansu sun furta kalmar sO agaresu
Kunga sai Luv kenan Su Auro muku su

Araxane SAILUBAH tawaro ido

XEE Tace afurgice. Wlhi inna tuno haka gabana mugun fa'duwa yake
yayinda hankalina yake tashi
Yanxu ya xamuyi ni ZAINAB
Tace abinyi shine ku kula dasu

SAILUBAH Tace Allah duk wacce tayi gigin Shuguwa gidana saina babbakata 😬
Tace toh SAILUBAH ya xakiyi da qadda idan tahau kanki
Tace haquri
Tace toh kidage daba mijinki kulawa kawai
Tace xan qara dagewa

Anisa taqara jan numfashi Tace Da xanga matar FAWAS dana ja mata kunne Sosai akansa
Dan akwai wata yarinyar unguwarmu Aymana Sosai takesan FAWAS kuma haryanxu Suna
tare. Ba wani makawa FAWAS Yana Santa dan Sun da'de da juna mah

XEE Tace tabbas nata6a jin KHAMIS yana cemah FAWAS 'din yau wajan Aymana zamu ko
Dake lokacin kishina na kusa bakiga rikicin da mukayi ba
Duk dako ya rantsemin ba budurwarsa bace
Tace toh Wlhi ta FAWAS CE

Haka dai doctor Anisa tatafi tabarsu da tunanin maxajan nasu


Candai suka ware

XEE ta kalli SAILUBAH cikin tsokana Tace ya dai Qawata kina xaunan kika haife
biyun. Saiji kawai kikayi sun fitto sululub ko😀
SAILUBAH ta harareta Tace Allah na'dauka da gaske RAMADAN yakemin
Ashe gaskiyar HAMEEDA ne da tace ciwan haihuwa yafi kowane ciwo xafi aduniya
gaskiyane haka abin yake
Dariya XEE tayi kawai
Bayan su XEE sun tafi ne RAMADAN ya lalla6o gareta yabarsu Momy a falo
Duk da hutun da SAILUBAH take nemah bai hana shi d'anewa kan ciyarta ba. Ya hau
kissing 'dinta yana cewa wayyo Auntyna na gode miki dan kinbani abinda yafi Komai
faranta min rai ayau
Tace naji tashimin ajiki
Ya maqale mata kafa'da alamar aa
Yana shafata tako ta ina

Tace haba 'dan Qanina nifah yanxu me jego CE


Yace toh wani Abu nayi miki Auntyna
Tace eh mana. bagashi kana neman Breast ba
Yace ganinsu kawai fah xanyi inga ko yarana sunsha
Tace toh basu shaba
Yace har yansu😳
Ta 'dagamai kai
A shagwa6e Yace toh na d'an ganiiii ni dai Auntyna pls
Yafa'di da marairaice mata
Tace katemaken RAMADAN kaje dan Allah
Yace korata kikeyi Auntyna
Tace aa ni na'isa.
Kadai bari nida kaina xan xo in nunamah anjima insu Momy suka tafi
Yace promise
Tace yah am promise
Ya manna mata kiss Yace I Luv u matata
Tace me 2 mijina.
Yace toh 'dan bani aran bakinki nasha ka'dan
Tace idan innah ko momy sukaxo suka gammu fah
Yace sai ince kece kikace nayi miki........

Haka dai da wayo da dabara ta lalla6a yabar 'dakin

Momy kalli Innah Tace toh Innah saiki komah 'dakin SAILUBAH har tayi arba'in
Tace aikuwa haka xa'ayi dan nalura yaran naki ba damah
Cikin jin kunya Momy Tace ai yaran xamani ne Innah

Momy na tafiya Innah tatattara kumotsanta takoma 'dakin SAILUBAH

SAILUBAH ko taji da'din hakan dan ita tasan halin mijin nata...

RAMADAN ko tsaki yajah dan Sosai yaji haushin hakan

Bayan kwana uku kowa yasan da haihuwar SAILUBAH da Qaninta RAMADAN.

Takanas ta Kano 'Yan unguwarsu sukayo group dan kawai suga babis 'din SAILUBAH da
RAMADAN 'din

Sunko ganowa kansu dan sunga kyawawan yara gwanin ban sha'awa
Kallo 'daya xaka musu kasan ubansu sukayo
Ba abinda yarabasu da RAMADAN Senior n junior

Saidai wata rabuwa inji 'Yan caca😳


Samfah yara sunqi kar6ar nono
Anyi anyi Amma shuru kakeji
Haka aka dama musu masarar yara ta jinjiraye kamarsu
Cikin ko ikwan Allah suka qar6e suka dinga Sha abinsu
Ganin haka yasa hankalin Su Momy da RAMADAN ya kwanta.....
A 'dakin Innah ya ritsata taje 'dauko wasu magungunanta

Cikin qasa qasa da murya RAMADAN ya rungumeta ta baya yake ra'da mata ta cikin
akunnanta
Qila sunbarma ubansu ne
Yafa'da yana qoqarin kama breast 'dinta
Aiko cikin sauri ta kwaci kanta

Harara SAILUBAH tagalla masa Tace kakamasu Wlhi kuka xansa maka
Yace ai nasani musamman da yanxu suka cika suna buqatar me shansu Saidai anyi
rashin sa'a masu shan sunqi Sha toh abarni nasha mana Tace anqi
Yace zasu miki tsami fah😳
Tace toh ina ruwanka suyi mana
Murmushi Murmushi yayi Yace xan miki afuwa xuwa kwana arba'in 'din
Wlhi kosunfi haka cika saina xuqesu dan baxan barki da Kaya Suna daminki bah

Ta qara gallamai harara Tace kabarni da abuna haka mana. bana so katakura min su
pls
Yace Allah baxan barki dasu bah. Naji da'din yanda Babyna suka barni dasu. Kuma ki
qara hararata kigani Wlhi ayanxu xan maqureki naxuqe abuna
Gaban SAILUBAH ya fa'di taqarema 'dakin kallo taga xahiri daga ita saishi ne. Xai
iya yimata Komai dan tasan futunarsa tafi qarfin tunaninta gata da jego dan haka
saita hau lalla6a shi har tasamu ya barta batare daya ta6osu bah
Haka dai ya ficce daga 'dakin yana Murmushi dan sarai ya gane lalla6ashin da tayi
bana Allah bane

Yanako fitta Innah tashigo 'dakin tana cewa meya fitta da ita haka.....
Shuru SAILUBAH tayi mata har sukayi part 'din nata

👯💃🏼👯💃🏾👯💃🏻👯💃👯💃🏿
Munga baqaqe munga koraye munga jajaye munga farare a sunan *KAULAT DA KAULET*

Yara kyawawa sunci Suna Khamsa'u da Aminatu.


Ana kiransu da *KAULET DA KAULAT*

Komai anyishi cikin bajinta da nuna Komai ba Komai ba


Jama'a da dama sunyi farin cikin xuwansu wannan Suna dan suntafi da arxiqi me mugun
yawa

Junior yaga hotonan babys 'din nasa dan FAWAS ya tura masa
Haka KHAMIS
Bare gogan RAMADAN harda Wanda ya tadama da Junior hankali sanda RAMADAN ya tura
masa.
Wanda suke qale da juna shi da Auntyn SA

Aiko da sauri junior ya goge xuciyarsa na bugawa fat fat fat 😰

******************
FAWAS ya shiga tashin hankali Sosai dan baqaramin buqatar Matarsa yakeyi ba

Gashi Momy tasaka mishi ido Sosai

*to kai kayi hakuri mana tunda mah acikin jini take. Me xata iya yi maka. Rahamat
Nalele CE mai wannan furucin*😂
Yau yayi ram da ita a kitchen tana tana San 'daukar Abu
Yace dan Allah Aunty MEEDAT kitemaken nasamu nutsuwa
Dariya ta kamata wai harda wani cemata Aunty. Tadai gimtse dariyar Tace Wlhi ina
jini HABIBINA
Yace qaryane in gani
Tace Wlhi da gaske
Janta part 'dinsa yayi na falan
Yace toh nunamin
Ba musu tanuna mai

Yayi saurin runtse ido Yace nashiga uku ni FAWAS


Murmushi tayi dan tuno da garga'din da SAILUBA tayi mata dan haka ta qara tsaida
idanta akansa
Tace karka damu dan dai nan da wata biyu
Ya waro ido Yace what 😳
Ta gya'da mishi kai Tace ai kaji kuma Allah hakane
Yace ina kwana arba'in ne
dariya takama HAMEEDA ganin yanda yayi furucin cikin tabbatarsa
Tace xa'a barmu mudinga kwana ba Amma ai jinin baxai 'dauke ba saiyayi wata biyu
Shuru FAWAS yayi yana kallanta taficce har tanamai gwalo...

********

Anan ko byan sati biyu RAMADAN ne maqale da SAILUBAH akan tabashi hakkinsa sai wani
lalla6ata yakeyi

Dariya itama tadinga yi masa Tace ai in mace ta haihu jini baya 'dauke mata sai
tayi wata biyu
Toh bare ni dana haifi 'Yan biyu.
Kaga wata hu'du kenan Xanyi

Iya gigicewa RAMADAN ya gigicewa da sauri ya saki hannunta cikin tsoro Yace haba my
Aunty fa'damin gaskiya

SAILUBAH tayi fuska Tace Wlhi da gaske nakeyi

Rungumarta RAMADAN yayi yasa mata Kukan soyayya sosai


Wlhi har yana hawaye akan ya xaiyi
Dan yanxu yana kwantawa ya runtse idansa ita yake ganowa
Sai yanxu yagane ba qaramin sabo yayi da jikin matar tasa da kuma xumarta ba

Sosai SAILUBAH tasaki baki tana kallan RAMADAN da guntun hawayansa

Yabata tausayi sosai amma baxata iya qaryata kanta ba


dan tanaso ta gyara kanta ta'dan huta tukunna

Dan haka saita qara qamqa meshi ajikinta tana lallashinsa


Tace toh kayi shuru haka. ai kamar yaune ranar xataxo

Auntyna yaxanyi
Nayi sabo da 'dumin jikinki
Nayi sabo da xumarki
Nayi sabo da Komai na halittarki
Wlhi baqaramin daurewa nayi akwanakin nan ba......
Tace ya'isa haka Babyna xanyi maka qoqarin kaina kaji
Yaqara lafe mata yana cewa Aunty bacci yaxo min banasan raba jikina da naki
Tace toh kayi abinka in kayi nisa na gyara maka kwanciyarka nakomah 'dakina ko
Shuru yayi mata da qara kananna 'deta yana sauke ajiyar xuciya
Minti biyar bacci ya 'daukeshi
Sanda tabari yayi nisa Sosai Sannan taxare jikinta ta ha'dashi da fito tafice daga
'dakin tana dariya😂

A falo sukaci karo da Innah Tace SAILUBAH Karki biyema RAMADAN fah
Tace lah bashi da lafiyane innah shine yasa na kai mishi magani
Tace aiho. naga kin fara Sallah ne ai.........

By Hajju

*Gare Ku 'Yan Rahamat novel*


[4:06PM, 28/01/2017] R🇦HAⓂ🇦T Nalele: R🇦HAⓂ🇦
[20/03, 17:09] 80k: [5:26PM, 01/02/2017] R🇦HAⓂ🇦T Nalele: 👯👯👯👯

*🇸AMAREEN*
*👯🇧ANAH*👯
👯👯👯👯

*🇹ASU SALAN SOYAYYAR👯*

*Na Rahamat Muh'md Muh'md Rufa'i Nalele*👯

” ‫بسم الله الرحمن الرحيم‬

*PART 116*

Yau take laraba garesu

Wasa wasa sanda SAILUBAH tahana RAMADAN kanta gashi har yau takai wata biyu da
sati 'daya

Gwara HAMEEDA tabada kai tuni ganin irin nacin da FAWAS yake mata

2:03 Wednesday
*****
Yau RAMADAN yaxoma da SAILUBAH da takaddunsa akan sun xana exam 'din qarshe
anturasu asibitin Aminu kano
Murmushi SAILUBAH tayi
Tace Allah ya temaka
Amiien Yace yana kallanta
Tace lafiya kake kallona haka
Yace Bakomai
Xama tayi kusa dashi ya kwantar da kansa bisa cinyarta. Yace Aunty nagaji
Tace Qanina dame ka gaji
Yajah numfashi yana xuge mata zif 'din rigarta ta gaba yana cewa Wlhi kisan yanda
xakiyi Ki Kore jinin nan inba haka ba kishiya xan miki nanda kwana uku
SAILUBAH tawaro ido da sheqewa da dariya Tace kishiya fah kace
Yace eh
Dan a iya saninah jinin mace baya kaiwa kwana arba'in
Dake ba wanda yasan gaibu sai Allah shiyasa aka barku a kwana arba'in 'din
Yanxu fah naki yaxama na ciwo😳
Tunda ya xarce kwana arba'in 'din
Dan haka Wlhi kitashi muje munemi magani

Dariya sosai SAILUBAH tayi tare da xare hannunsa daga kan breast 'dinta Tace nifah
gado nayi agun momyna. Dan Kakah tata6a gayamin cewa lokacin da momoyn nawa ta
haifeni sanda tayi wata biyu kafin jini ya 'dauke mata

Shuru RAMADAN yayi kawai yana San cire mata riga


Ta harareshi da cewa xaka fara ko
Yace ba'amin iyaka da wannan ba ai😰..
Tace toni na maka
Agwa6e Yace dan Allah kibarni Auntyna....

2:30pm Wednesday
*******
XEE ce tsaye a kitchen tana ha'da abincin ranah Momy tashigo kitchen 'din da
maganin gargajiya na ice a hannunta
Tace Zainab ga wannan maganin na haihuwa ne
Xaki dafashi wannan da jar kwanwa kisha na kwana bakwai
Sannan wannan kijiqa da tsamiya kisha na kwana uku
Insha Allah xa'a dace
XEE taja numfashi tana jinjina San jikoki irinna Momy
Tace toh nagode
Jiyama da naje gida muke xantawa da mamana cemin tayi sanda tayi shekara uku kafin
ta haifeni.
Shine nace konima irin nata xanyi watoh nayo gadanta....

Murmushi Momy tayi Tace Zainab kenan xai iya yuhuwa haka kam
Amma kigwada amfani da wannan 'din inbaiyi sai muzubama sarautar Allah ido mugani
XEE Tace toh....

*Hmmm mutane kenan*

Momy na fitta daga kitchen din KHAMIS yashigo. Kallo 'daya xakamai kasan yana cikin
farin ciki

Rungumarta yayi tabaya yana cewa nadawo my luv


XEE Tace yanxu ba lokacin dawowarka bane. Gayamin meyadawo dakai
Yayi dariya Yace gudowa nayi dan kawai na ganki
Tace hmmm dan kawai kaganni ko
Ya 'daga mata gira
Tace toh kaganni saika komah
Yace toh 'danxo muje kiji wani abu
Tace har xuwa ina...
Ashagwa6e Yace 'dakinmu mana
Tace naqi Wlhi
Kissing 'dinta ya hauyi baji ba gani. Ganin haka yasa tayi mishi wayo tatura shi
falo ta rufe qofar kitchen din tana cewa sai ka mai dani tsohuwa hankalinka xai
kwanta kacutan.
Nanko baka wucce samo daidai kai ba😂
Murmushi KHAMIS yayi Yace ai baxaki ta6a xamah tsohuwa bah Aunty XEE pls bu'de in
gaya miki wata magana
Tace Wlhi baxan bu'de bah dan ban manta abinda kamin jiya bah
Yace Wlhi kiyarda dani ba abinda nasha my Luv
Tace Amma yanda kanuna qarfinka na jiya yafi nako yaushe
Yace O Ya Allah. Koki bu'de yanxu ko nasa momy tamin Aure in kiganki da kishiya
Wlhi.....

Ai XEE najin batun kishiya ta bu'de kitchen din tana cewa mekace
Yayi Murmushi Yace bance Komai ba
Harararsa tayi Cikin wani salo na Soyayyah.
Shiko rungumeta yayi

8:00pm Wednesday
*****
Misalin qarfe 8:00pm na dare ne FAWAS yake kwance a gadansa yana wasa da yaransa
Ahmed. HAMEEDA tafitoh daga toilet tana cewa yau bai maka kuka ba Yace xaiyi in
tafiya tai tafiya
Murmushi tayi tana qarema mijin nata kallo yayi kyau Sosai cikin shigarsa ta
qananun Kaya sai qamshi yakeyi tagyara 'daurin 'dan kwalinta Tace naji kayi magana
'daxo ina toilet dafatan ba cemin xakayi xaka fitta bah.
Xaiyi magana takatseshi da cigaba da cewa✋🏻 Wacece Aymana.....
A gigicewa ya qara tsaida idanshi akanta Yace ban sanda bafah wlhi😳
Tace koh
Yace ba shakka aciki
Tace yayi. Kuma na yarda dakai
Amma ina kake shirin xuwa yanxu.
Da sauri Yace Dady ne ya aikeni kar6o mishi wani aika a gidan abokinsa....
Cike da jin haushin xaman da yayi tun'daxu Tace shine kazauna baka tafi ba
Yace nayi hakanne dan in gaya miki Karki xargeni da xuwa inda Kullun xuciyarki take
kitsa miki
Tayi Murmushi Tace Ayya HABIBINA bai dace ka tsaya sanar dani umarnin Dady ko Momy
ba
Kasandai idan kadawo kafa'damin sune suka aikeka Kasan xan gamsu da kai
Murmushi FAWAS yayi da kissing 'din Ahmed kana yatashi yana da'da qaremah fuskarta
kallo Santa na ratsashi ya shafi gefan fuskar tata Yace saina dawo Matata. Pls Ki
shirya min kanki da kyau
Tace angama mijina.....

Yana fittowa qofar gidansu yaga motar KHAMIS ya bu'de ya shige


RAMADAN Yace yau kuma wakama qarya agunta
Yace Dady mana
KHAMIS yayi dariya Yace ni kuma Momy nayimah yau
RAMADAN Yace Wlhi akwai ranar da xasu kamaku
FAWAS yayi dariya Yace wai kai me kakema Aunty LUUVAH ne
Yace Wlhi jifanta da addu'a kawai nakeyi
Amma yau nima nayima Momy qarya
Dan inba haka ba Tatashi birkicemin bansan ya xanyi ba.
KHAMIS Yace kaiko kake da yanda xakayi

Yace hmmm mafitar 'dayace kawai


shine insa mata kuka

KHAMIS ya sheqe da dariya Yace ai Aunty XEE ko kukan mutuwa xanyi saifata
hukuntani kunsan tafi kowa kishi😂

RAMADAN Yace aa fah😳


Wlhi kabar Auntyna duk tafi kowa. Kawai ina kiyayewa ne shiyasa nata baya fittowa
FAWAS Yace hmm duk HAMEEDA tafisu. Kamar aljana take dan daxaran takafeni da idonta
Wlhi bana sanin lokacin da nake sakar mata zance. dan duk qaryata kuncewa take
RAMADAN da KHAMIS suka SA dariya KHAMIS Yace sai kadena kallanta
Yace ai matsalar 'daya CE. ina shiga gareta fuskar nake fara kallo.
KHAMIS Yace saika tofeta da addu'a kafin ka shiga 'dakin
Yace xan gwada Ko

Haka RAMADAN yayi parking a kofar gidansu Aymana suna gwulmar matansu

Ahankali ya kalli FAWAS Yace toh gareka FAWAS mun iso. Pls karka 'dau lokaci kana
matse musu 'ya dan awa 'daya garemu.

Fitta FAWAS yayi yana kara waya a kunnansa da fa'din..


my manat gani na iso

Da rangaji da wata shegiyar tafiya ha'de da girgixa da faro da ido Aymana tafitoh

Duk da dare ne hakan baihana RAMADAN da KHAMIS ganin hakan ba.


RAMADAN Yace shegiya CE fa wannan yarinyar ka duba yanda tafito mai kamar wata
matarsa HAMEEDA
KHAMIS ya lumshe ido Yace Wlhi har tasa na hango fuskar Aunty XEE yanda tayi fari
da idan nan
RAMADAN yajah tsaki Yace Wlhi natsani yarinyar nan bansan dalili ba
KHAMIS Yace dalilin 'daya ne kana kishin yanda take tafiyar da rayuwarta ne .....
Ga shegen FAWAS ba yarda xaiyi taxamah tashi bah
RAMADAN Yace shi wawane daya gama da ita xai nemi killaceta cikin gidansa
Yace aibaikai ga hudata bah
RAMADAN yajah tsaki Yace ana tafedai

FAWAS ko tunda tafitoh ya kasa 'dauke idansa akanta


Sosai tafiyar da ayanxu tatsiriyi take tafiya da imaninsa.
Inyayi shirin barinta ya tuno da farin da take mai da ido da tafiyar da take mai
sai yaji yana San ganinta mah a lokacin.....

Wlhi FAWAS kasameni yanda kakeso. Aymana tafa'di hakan tana harararsa
Yajah mufashi da cewa kimin afuwa dan daqerma nasamu na fitto
Tace wai wacece wannan matar takace
Meyasa ta cutar dani
Meyasa ta rabani dakai. Bayan nice nadace danaxama mata agareka
Wlhi FAWAS ina so in ganta danna tsaneta.....

Yace hmmm kiyi hakuri haka pls....


Xata qara magana ya katseta da cewa baxan juri yanda kikesan mafa'damin magana akan
matata ba
Ina Santa yanda nake sanki
Karki qara furta kalmar kin tsaneta agaba nah
Tace me kake nufi. Kanaso ka qara fahimtar dani cewa kayi Aurene kuma kanasan
matarka kar in gaya maka magana akanta
Yace abinda nake nufi kenan
Dan ayanxo kemah kika xamo matata baxan jure watacan awaje tanemi fa'damin magana
akanki bah. Dan haka kikula

Na fitoh da niyar ganinki naqara samun farin ciki da nutsuwa kamar yanda naso
Saidai kin 6ata min dan haka nabarki lpy
Ya qarashe da San shigewa cikin mota....
Aiko tasauri tatareshi tana cewa ni yanxu naqara girmah nasan abinda xai 6atamin da
kuma abinda xai faranta min
Dan haka daga yau FAWAS kabarni.....
Yace au dama nariqeki ne ban sani bah
Takaici yacika xuciyar Aymana nan take tasamai kuka Tace Allah ya isa tsakanina
dakai FAWAS. Ka cuci rayuwata ka 6ata min xuciyata da soyayyarka
Gashi yanxu nace kabarni kana fa'damin dama kariqenine Ashe duk alqawarin da
kakemin na qaryane na yaudara ne

Yace ban ta6a yimiki qaryaba haka kuma ba halina bane

Amma yanxu kinsa na koyi qarya dan kawai na faranta ranmu ni dake
Duk sanda xanxo gareki ayanxu saina shararamah matata qarya
Wannan bai isa kigane cewa ina sanki bah
Tace qarya kake baka sona tunda ka'iya Auranta bani ba.

Kaje kawai FAWAS na yafe maka saboda baxan iya yimah masoyina baki ba
Amma kasani da sanka zan rayu har qarshen rayuwata
Tana fa'din hakan tashige gidansu tana kuka ta fa'da agadan kakarta

Tsaki FAWAS yajah tausayinta ya dami xuciyarsa lokaci 'daya


Dan haka ya fara neman numbarta
Aiko yakira taqi 'dauka kamar xai share yadai da'da kira. Xuwa lokacin baxata iya
jure in 'daukar wayar tasa bah. Dan Sosai yayi nasarar 6ata mata xuciyarta da
soyayyarsa
Tace FAWAS nace kabarni haka
Yace kiyi hakuri mana masoyiyata
Tace meyasa kidena Sonah Yace wannan ba gaskiya bane ina sanki
pls karki qara cewa komai yanxu.

Murmushinki kawai nake san ji da kuma kiss 'dinki dan nakwana da tunanin dan Allah
Murmushin tayi kana kuma tasakar mai kiss tana cewa nayi
Yace nagode kisharemin hawayanki dan inasO kiyi mafarkina
Idan kuma kin kasa sharewa kifitoh in share miki pls
Tace Xanso na qara shaqar qamshin turaranka.Yace xanso naqara ganin kyakkyawar
masoyiyata
Tace toh ganinan

Shigewa zauran gidan nasu FAWAS yayi dan iskancin nashi ya motsa

Aiko dashi taci karo


Ya rungumeta da caf kar bakinta yana kissing 'dinta cikin tsantsar buqatarsa
saikace bayansu ya baro matarsa bah
Bai 'dauki lokaci yana kissing 'din nata ba wayanshi tayi qara ahankali ya saketa
kana ya fara goge mata fuskarta da hankicif yana cewa naji da'din bakin nan. Ki
kulamin da kanki dan kishiyarki tayi kira
Yana fa'din haka ya ficce kuma Cikin sauri ya shige motar tasu KHAMIS ya jata

Sosai yanutsu bayan yaji muryar HAMEEDAN tashi cikin wayar tasa. Yace kiyi my
MEEDAT gani kan hanya yanxu
RAMADAN da KHAMIS Suna jinta Tace dan Allah kayi sauri in baso kake xuciyata ta
buga ba. Dan wlhi 'duminka take san ji
Yanxu haka ina kwance HABIBINA
Murmushi yayi Yace rufe idanki yanxun nan Xaki ganni
Tace tohhh narufe...
Kashe wayan yayi ya kalli KHAMIS Yace Wlhi maidani gida
RAMADAN Yace ai baka isa bah Wlhi sai yaje ga MEENAT ya kuma saukeni a gida
Wayyo Allah FAWAS yace
KHAMIS yace am sowie.
RMADAN ya gyara xama Yace karabu da Aymana mana FAWAS kaga 6ata mata tunanina kawai
kakeyi
KHAMIS Yace hmm rabu dashi tunda koya barta ita ba barinsa xatayi bah
RAMADAN yajah tsaki Yace Amma dai Kasan yana cutar da ita ko
Yace eh toh da wannan dan wannan (wai antura tsowan banxa biko)

Murmushi FAWAS yayi Yace xan rabu da ita


Amma saina ha'da addu'a dan gaskiya naji ina mata wani so a raina yanxu ba kamar
nada bah
Saidai nasan baxan iya Auranta ba
RAMADAN yayi murmushin Takaici Yace xan tayaka da addu'a Amma pls kasa aranka
kabarta
FAWAS yayi Murmushi Yace toh 'dan Uwa.......

KHAMIS yayi parking a qofar gidansu meenat


Kamar yanda FAWAS yayi haka shima yayi ya kirata a waya
.

Tafitoh cikin sanyayyiyar kwalliyarta


Yace kaga tauraruwa me dishashe hasken.....
Xaka fara ko. Meenat ta katseshi
Yace da bakina kice baxan ba'di gaskiya bah
Murmushi tayi Tace hmm minti biyu momyna tabani
dan haka bara nabaka muhimmin labari
Yace ina jinki Tace Dadyna ne yakesan ya ganka wai yagaji da soyayyar nan tamu ya
kamata yasadu da iyayanka dan muxama mallakin juna........
cikin sauri KHAMIS Yace what😳 baki gaya mishi ko 3 years banyi da Aure ba
Tace toni ina ruwana da Auran ka

Yanda baka duba dacewar ni yakamata da in xama matarka ba hakanne yasani Kasa yarda
cewa kayi Aure dan haka idan Sonah kakeyi nimah ka Aurani yanxu.
Kaga tafiyata. 'dan rainin hankali kawai. Wlhi kadena 6atamin tunani
Kuma kasani 'daxo na kiraka matar taka ta'dauka nace mata nice meenat me shigowa
gidanka matsayin matarka ta biyu.....
Tana fa'din haka tashige gidan nasu

Shuru KHAMIS yayi kana ya shiga motar RAMADAN yajah yana murmushi

FAWAS Yace yau matsalace tafitoh damu


RAMADAN Yace kalli KHAMIS yayi Murmushi Yace ta ha'dama bom gun Aunty XEE sai
kafara tara qaryaryakin da xaka gaya mata dan kafidda kanki
Yace Wlhi sai yanxu natuna ban fito da wayata ba. Na shiga uku.....
Wannan karan dariya RAMADAN ya sheqe da ita
Ya kalli FAWAS Wanda shima ita yakeyi
Yace tonidai na iso gida
Dan haka fitoh kajaku dan Wlhi kabar KHAMIS xubar daku xaiyi atiti dan kwakwalwar
cike take tam da tunanin makwamarsa gun Aunty XEE
Ya qarashe da fitta yana qara sakin Murmushi

FAWAS yayi Dariya Yace sai da safe a shafamin kan 'Yan matana
Insha Allah RAMADAN Yace da shigewa gidan nashi yana 'dagawa KHAMIS hannu

Da gudu gudo sauri sauri FAWAS yake tuqi damuwarsa ya kai gida da sauri ya kalli
KHAMIS Yace kaje mata da addu'a kawai

Yace hmm baka santa dakyau bane


Na tabbatar yau hukuncin da xatamin yanxu na musamman ne....
Murmushi FAWAS yayi Bayan yayi parking qofar gidansu Yace karka kanuna mata
tsoranka dan xatafi wahalar da kai
Yace hmmm saida safe ka shafah kan Ahmad
Yace insha Allah da shigewa gidan nasu

Yasami HAMEEDA harta 'dan fara bacci


Dan haka yayi toilet kawai yaqara yin wanka yasaka kayan bacci yaje yara6e ajikinta
Yana shafata...

bu'dar bakin HAMEEDA cewa tayi Daka shigo naji qamshin turaran wata ajikinka
Waro ido FAWAS yayi
Yace badai turareba
Tashi HAMEEDA tayi shima ya tashi
Ta qura mishi ido Tace gayamin gaskiya daga Aiken gun Dady kawucce gun Aymana ko
'Dan rikicewa ka'dan yayi Yace nace miki bansan wata Aymana ba
Tace koh
Ya 'daga mata kai
Tace banyar dakai bah FAWAS......

Jin haka yasa yayi Saurin cewa wani turarene fah na siyamah Dady tun jiya shine
dana ganshi Cikin mota shine fa na'dan fesa
Tace hmm ai baka fitta da mota ba
Yace kanna fitane nayi niyar fita da motar sai kuma nafasa ganin turaran yasa
nafesa
Murmushi Hameeda tayi Tace OK shikenan
Ya kama hannunta Yace pls kiyarda dani
Ta kallesa Tace Wlhi nayarda da abinda kace
Rungumarta yayi ya rayawa aransa yabar ta6a jikin Aymana daga yau dan bayasan
xargin matar tasa

Shiko KHAMIS da addu'a ya shiga falan masoyiyar tasa


Ahankali ya tura qofar bedroom 'dinta
Tana kwance tsakiyar gado taci kwalliya Sosai sai qamshi takeyi
Da sauri ya haye gadan Yace nadawo my Luv
Tace gada gun meenat ko aikan Momy
Yace daga Aiken Momy dai
Tace KHAMIS wacece meenat
Yace watace can da; da nasanta. Amma yanxu Wlhi tallahi bana tare da ita kiyarda
dani kiga na rantse miki
Shuru XEE tayi tana qare mishi kallo Tace Amman ka bartan shine har ta'iya cewa
xata shigo gidanka matsayin matarka ta biyu

Sosa qeya KHAMIS yayi Yace qila tafa'di hakan ne dan ta6a miki rai
Tace KHAMIS kaji tsoran Allah Wlhi kamin kishiya mutuwa Xanyi 😰

Qara Tsaida idansa yayi akan fararan idanuwanta wa'yan da suke birgeshi. Kuma sanda
da qaunarta na qara mamaye xuciyarsa Yace Wlhi dake ka'dai nakesan rayuwa matata.
Pls kikwantar da hankalinki narantse miki kika mutu nima binki Xanyi....
Ya fa'di hakan yana me rungumarta da kissing 'dinta.........

RAMADAN na shiga gidan nasa yayi part 'dinsu kawai dan yasan Innah Yalwa tayi bacci
yanxu

Qamshine yake ratsa hancinsa yana lumshe


Direct bedroom 'dinsa yayi ya GYARA kansa
Kana yanufu gun rikitacciyar Auntyn tasa 😆
Tana xaune tana karanta wani littafi waishi *BIRNIN MASOYA*
Yalequ dakansa 'dakin yana cewa Auntyna a'dan furgice takallesa kana tagallamai
harara da ajiye littafin
Tatashi tanufu bakin qofar. Aiko yana ganin haka yakoma baya ga falan. Biyoshi
falan tayi

Tace wato kamin qarya wai momyce batajin da'di ko


Ya 'daga mata kai a shagwa6e
Tace ina kaje
Yace raka FAWAS da KHAMIS nayi wani gu
Tace kai basu rakaka bah
Yace Allah basu rakani ba
Shuru tayi kawai tana kallansa

Ganin haka yasashi shagwa6e mata yana wani yimata qif qif da ido da cigaba da cewa
dan Allah Auntyna Karki hukuntani kinji
Tunda nagaya miki gaskiya😬

Murmushi tayi Tace naji Amma daga yau kadena fitta da daddare Wlhi
Yace indai baxaki hukuntani yanxu bah nayarda
Tace inasan jin 'duminka mijinta
Da sauri ya rungumeta Yace nima haka Auntyna

Ahankali takai bakinta cikin nashi tana tsotsa. Yana lumshe mata ido
Sanda taga yana qoqarin yi mata bacci atsaye sannan taxare shi daga jikinta tana
cewa a tsaje xaka min bacci
Ta qara shi da xamah a dining
Yayi mata sanyayyan Murmushi Yace ina yarana suke Aunty
Tace ai kasani Suna tare da Innah
Yace O yah Allah gashi sunyi bacci yanxu
Tata6e baki Tace aikasan da wuri sukayi dake yau bakaso jin 'diminsu ba shiyasaka
shantakewa......

Ya 'dane cinyarta yana Murmushi Yace xomuje mukwanta


Tace saina baka wannan madarar tukunna
Ya kalli cup 'din da madarar take ciki ya kalleta ashagwa6e. Ai wannan yayi min
yawa Aunty
Tace Wlhi ko saika shanye dan ba abincin Karki kaci 'daxu ba

Kamar xai mata kuka haka tadinga bashi yana Sha


Can daya koshi kuma ba barinshi xatayi ba sai kawai ya hau shafata yana lumshe ido
Ai ba shiri ta ajiye cup 'din tana harararsa
Tashi yayi yana janta yana cewa Wlhi yau saina gani dan nalura kamar yau kinyi
sallar asubah
SAILUBAH tawaro ido Tace banyi fah
Ya wurga mata mugun kallo da cewa kinsan Allah saina gani.....

Da gudu tayi bedroom tana qoqarin rufe qofar ya shiga da nasa gudun
Numfashi tajah ta manne a bango ya harareta Yace wannan ka'dai ya tabbatar min da
cewa da tsarkinki
Tayi mai shuru
Yayi murmushin Takaici da ciga da cewa watoh kinda'de dayin tsaki shine kika barni
kicin bala'i ko
Tace toh ai jiya nayi tsarkin
Shuru RAMADAN yayi yana tunanin yanafah ganin tada'de dayin tsarkin qilamah ba jiya
bane
Yace ai shekaran jiya ma naganki kina Sallah
Tace eh waccan shekaran jiyan nasamu tsarkin
Yace kikace jiya kuma
A shagwa6e Tace kana burkini RAMADAN pls kabarni haka
Yace koh
Tace eh
Yace ai ban burkitaki bamah tukunna sai kin tuna ranar farkonmu dana sami nasarar
kar6ar hakkina

SAILUBAH Tace baxan tuna ba imma na tuna menene 😙


Yace Ba komai😀 kawai dai wannan xafin da kikaji awannan ranar shixan qara maimaita
miki shi awannan ranar

SAILUBAH tawaro ido Tace Allah 'dan Qanina😳


Yace Wlhi Auntyna👯

By Rahamat Hajju
[5:58PM, 01/02/2017] R🇦HAⓂ🇦T Nalele:

*Na gode da kulawarku sisters*

Zainab
Sadiya
Haleema Auwal
Salmah
Meelat
Hajjaju 😀
Sis Manuh geee Allah ya qara basira
Hindatu
Fatima
Maryam
Xarah
Maman sam...
Nagode da addu'arki 😀
Luvr gal
Zulfau Mustaph

Duk ina gaisheku MASOYA

Narasa contact naki masoyiyata😰


Kinyimin xaxafar addu'a na biki da tawa 'daxo
Nasan kuma zaka gane kanki dan haka ina miki fatan alkairi daga HAUSA novel part 2
kika fito👏🏻
An dauko wannan littafi daga shafin www.dlhausanovels.com.ng ku ziyarci shafin na
www.dlhausanovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na
yake yake dana soyayya

Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu
kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,

Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama
sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana
magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490

A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci,
duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,
Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna
neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu

Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman
munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai
fi kyau ku riga dauko PDF da DOC

Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai
wayarku

This hausa novel was uploaded and downloaded from www.dlhausanovels.com.ng


You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to
download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography
including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490
its free we do not charge for our services

Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted
biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not
blame us

Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we
are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day,
any time you can visits our site and download it

Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF
or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT

You might also like