You are on page 1of 87

🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻

*AMINCI WRITERS ASSOCIATION*

✨( *A W A*)✨

*Aminci zaman lafiya shine takyan mu*


*Story and writing by Nafisa T Baliya (Precious nafee*)

*Marubuciyyar littafin*

*KAICO NA*

*SIYASAR MU AYAU*

*BANSO ACE NA FARA BA*

*Now*
_TUGGU_

*Wan nan littafi yana dauke da makirci cin amana rashin imani tausayi da kuma kabilanci banyishi dan
wata ko wani ba saidan fadakarwa da nishadan tarwa banayishi dancin zarafin wata ko wani ba wannan
labarin kirkirarran labari ne bawai rayuwar wani ko wata bane dan haka wanda yaga wani abu mai kama
da tashi rayuwar an samu kaman ceceniyya ne*
Wani daji na hango tsananin duhun dajin ko tafin hannun ka idan ka daga baka ganin sa wata datti juwar
matad da wata matashiya budurwa na hango rike da torchlight suna haska gaban su tafiya suke suna
kara nitsatsawa cikin dajin faran-faran babu tsoro babu komai koni danaga dajin tsananin tsoro saida ya
kamani dan dajin cike yake da bushiyoyin kuka birjik murtuka_murtuka sun cika dajin amma a haka naga
suna kara tusa kansu wannan dajin faran-faran sundanyi tafiya mai tsayi sannan suka tsaya kusa da wani
katan dutse wannan budurwar naga ta kutuntumo wata ashar in da saida na toshe kunne na datti juwar
matar naga itama ta amshe tana taya ta yi suke baji ba gani can saiko naji wani abu shuuuuuuu rugugugu
jib ya fado wani dutsene ya fado a tsorace suka matsa suna kankame jiki wannan dutsan naga wani
mutum ne aljanne banace ba dan siffar sa tafi kama da wanda ba mutum ba ya billo ta jikin wannan
dutsan tsamirmiri ne shi kansa ko,ina gashine babu masaka tsinke sai kwala kwalan idanu da wagegyan
baki da hakoran dako ya rufe bakin sa tofa saisun fito dariyya yake hhhhhhhh ya kuma faraiwa kansa
kirari nine nan Gagararran da na gagaru duk wani hatsabibi hhhhhhh nine nan boko gagara badau waye
ya isa ya shiga gonata bai kwanan kiyama ba hhhhhhhhh nine nan tsitako jar kunama bakin maciji
hakadai yadunga yiwa kansa kirari da abundan yama girmi kwakwalwa ta sannan ya kara sa cewa duk
wanda yazo waje na yabar Allah nine nan kafi shedan shedanci hhhhhhhh yaya akaine dama kafun datti
juyowar ta gama bayani cikin wata razanar niyyar kara da hargowa naji wannan bokan yace
dakattttttttttta nasan abunda ke tafe daku nan ya shiga labar tama ta susu biyun suka dau shewa sannan
suna alham...... kafun su karasa ya taresu ku kunsan dokata nan indai ka zoshi tofa kabar Allah dan haka
ku kiyaye shikke ne boka gagara badau rike hannun su naga yayi saiko naga sun shige dutsan nan wanda
ko tsaga babu ballan tana kofa bat sai naga shima dutsan ya bace

wannana kenan 👈
_Comments in ku shine karfin gwiwar hi maku typing yawan comments yawan typing_

Taku har kullum


*Precious nafee*[8/12, 10:22 AM] Nafisa T Baliya: 🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻

*AMINCI WRITERS ASSOCIATION*

✨( *A W A*)✨

*Aminci zaman lafiya shine takyan mu*

*Story and writing by Nafisa T Baliya (Precious nafee*)


*Marubuciyyar littafin*

*KAICO NA*

*SIYASAR AYAU*

*BANSO ACE NA FARA BA*

*Now*
__TUGGU_

Bayan shudewar wasu mintina saiko kara naji irin ta dazu shuuuuuuuu rugugugu jib ya fado dutsan
nanne bayan lafawar wannan karar sai ga dutsan ya tsago wannan dattijiwar da budurwar naga sun fito
ta ciki wanda har yanzu na kasa gane su waye wasu tarkacan layu da kayoyi ne cikin wata kwarya ja suke
rike dasu ga wasu abubuwa barka tai da kan zakara da na jaba dadai sauran wasu tarkacan mara sa kyan
gani niko nace ko mai sike kullawa Allah masa ni
_Allah ka shiga tsakanin nagari da mugu ameen_

*A garin Abuja*

Wani gida na hango wanda ya amsa sunan sa na gida katan gaskya ne gashi yana da kyau da kuma tsari
tsayawa bayya nashi ma ai bata lokaci ne dan abun saidai hamdala kawai yan haikine birjik kowa yana
hidimar gaban sa a cikin parlour din gidan wata mata na hango doguwa ce amma ba can ba tana da kiba
amma kibar bata sata muni ba hasa lima ta kara mata kyau sosai Madam NA,ILAH kenan mata ga Alh-
Abdurraman can naji daddadar muryar ta na kiran honey honey honey where are you d food is ready
wanda aka kira da honey na kalla kakkarfan namiji ne yana da kiba da kuma tsayi bakine saidai ba wuluk
ba kibar tasa batai masa yawa ba idan ka kalle shi bashi da wani kyau amma wutu da gogewar sa yasa
munun nasa baya fitowa sosai dan yanzu saidai kace masa laba`asa amsa wa yay sannan ya rungumo
madam Na`ilah suka nufi dining area food flasks ne gasunan kala_kala kai kace party ake but is just for 2
people Madam Na`ilah naji tana kiran ogechi ogechi ogechi jinai daga dan nesa kadan an amsa wajan da
naji muryar na kallah wata mai aikin gidan ce nagan ta da sikat baki sai riga fara da hula maza da matan
gidan masu aiki irin shigar da suke kenan tana zuwa tace good afternoon afternoon suka amsa sannan
ta shiga zuba musu abincin har tama saba one plate take zuba musu suko suna manne da juna hakan
baisa sun rabuba ganin ta dan har wani tsokanar juna suke
WACE CE NA`ILA NE

ku biyoni a page in gaba danjin wace ce ita

wannan kenan

[8/12, 10:22 AM] Nafisa T Baliya: _TUGGU_

3

*not edited*

WACE CE NA`ILAH

Asalin sunan ta Ngozi Olubadewo chudi haifaffiyyar garin osun state ce Igbo ce ita wato iyamura ce
tasamu gata fiye da tuna nin mai tina ni kasan cewar ta diya mace tilo wacca mahaifin ta da mahaifiyyar
ta suka haifa saidai tana da yayye maza tagwaye Akin da Tunde shekara goma suka bata har iyayan su
sun fitar daran samun haihuwa sannan kuma aka haifi Ngozi wacca su ba masu kudi bane amma kuma
suna da rufin asiri dan suna a matsayin middle class level ne mahaifin su Mr Olubadewo yana da
zuciyyar wadata iyali sosai ma`aikacin gwamnati ne haka mahaifiyyar su Mrs Cristee ita ma`aikaciyyar ce
suna bawa yayan su ilimin boko sosai shekarar Ngozi 22 ta kammala degree dinta tazo bautar kasa garin
kano anan suka hadu da Alh-Abdurraman Isma`il shi haifaffan garin Kano ne sannan dan kasuwa ne
shararre kuma ma,aikacin gwamnati ne dan yana aiki ne a bangaran petroleum daga temakwan da ya
shiga tsakanin su soyayya ta shiga sun sha kalu bale kala-kala daga bangaran iyayan Abdurraman akan
shifa gaskiyya bazai auro mata kabila matsayin suruka ba acan bangaran iyayan Ngozi suma sun shafawa
idanun su toka akan baza ta auri bahaushe ba kuma ya kawota garin hausawa ba gaba daya sun juya
mata baya hardai ta gudu daga garin su sannan sukai aure shima dai dakyar ta amince badai asan ranta
ba bayan aure akai masa canjin aiki zuwa Abuja shekar su 3 Ngozi ta karbi musilinci aka maida sunan ta
Na`ilah wata rana yazo kano gaisuwar rasuwar yayan mahifiyyar sa yana da ya daya wacca tun tana
shekara 10 mahaifiyyar ta ta rasu mahaifin nata bai kara aure baa yanzu yarsa wato Sadiya yanzu tana
da 23 tun tana shekara 10 ta rayu da san Abdurraman dan yana kula da ita sosai sannan shine yasa
mahaifiyyar sa dauko ta shi kuwa bai taba san taba saiko so irin na yan uwan taka kawai ranar da aka
daura auran Abdurraman karamun hauka tayi daga karshe nada tayi kwafa kuma

Bayan shekara 5

Madam Na,ilaha ce zaune akan kujera ta mike kafar ta ga karamun table gefan ta an ziba mata kayan
marmari tirtsetsan cikin ta yawo gaba itako ta kara kiba sosai kayan itatuwan kamar dole akai mata tana
ci tana yamutse fuska can naji cikin hausar da har yanzu bata zauna mata ba tana kiran Asabe jonan
Asabe wacca ta amsa da sauri ta fito datti juwar mata wacca ita dan kula da Madam aka dauko ta tausa
dadai sauran abunda ba,a rasa ba Asabe baya na mara na ciwo sannu madam haiwuwar ce bari insa
ogechi takira wo yallabai dakai kawai ta iya bata amsa bayan an kirawo shi agigice yazo akai asibiti da ita
bayan doguwar nakuda ta haifi yarta mace zo kaga murna wajan wadan nan family a ranar aka salla
mesu dan duk lafiyar su qalau a washe gari mahaifiyyar Abdurraman da Sadiya suka dungumo zuwa
garin abuja sosai suke nuna kaunar su gare ta da babyn ta wanda a cikin zuciyyar su ba haka bane ba
ranar suna suna yarin ya taci suna Nafisa anyi shagali sosai fiye da tinanin mai tinani wannan dadaddare
Sadiya ce zaune kusa da Mama wato mahaifiyyar Abdurraman hmmm caf dijan kaiiii tofa hmmmmm
dama uhmmmm Ke Sadiya meye haka ne kike ta hmmm kaiii Mama ai dole in fada ke baki ga uban kudin
da aka kashe na hidimar suna ba ina dora hotan wannan iyamurar akace kayan da ta saka ya doshi
500000 zaro idol Mama tai eh lallai banda abunci kala-kala ga raban da aka ga yadda ta dunga samun
kyautitta ka hmmmm Mama nifa nasan wataran yaya ganin sa sai yay mana wuya dan haka gwanda
musan abunyi indai iyamurar nan suna tare tofa azziqin yaya saidai a bamu labari aiko bata isa ba in
haifi dan wata shegiyyar iyamura ta ci moriyar sa Sadiya ta dafo kafa dar Mama hmmm mama ki bar
komai a annu na TUGGU na kadai ya ishe ta dan haka ki barni anan ni kuma zan san yadda zanyi shikke
nan washe gari mama ta koma Kano

bayan sati 1

Sadiya ce kwance akan gado tana saka tana war ware wa TUGGU kala-kala take kullawa wani uban tsalle
naga ta daka sannan ta dunga murza idan ta saida yay jajawur kana ta zauna tana kakalo kukan karya
saida taji karar motar yayan nata ta sadaddafa ta leko taga ya fito ya nufo kofar falo tazo ta murda kofar
ta tana jin ya bude ita ko ta zunduma wani uban ihu wayyooooo Allah na ai da gudu ya nufi dakin yana
Sadiya lafiya kike kuwa bata iya cewa komai baa sai nuni da tai masa da ciki a fusa ce ya nufi dakin Na,ila
wacca fitowar ta daga wanka kenan Asabe tai mata mai take shafawa ya shigo Asabe na irike da Nafisa a
hannun ta da sauri ta fice ta barsu yana wuci ya fara magana yanzu kin kyauta ace kibar yar uwata cikin
halin rashin lafiya baki sanar da niba haba honey nidai nasan lafiyar ta kalau na barta na shiga wanka but
me ya faru da ita i dont know mtss yaja tsaki ya fita kuka ta fashe da shi dan bai taba yi mata fada irin
haka ba wajan Sadiya ya koma yace su tafi asibiti fafur taki tace ai tasan yunwa ce tun breakfast din safe
ba,a kara bata abunci ba yan aikin gidan ya hado wanda suke bangaran abunci yaywa tatas sannan yaje
ya karawa Madam Na`ilah wani sababin babbamin bala,in

tun daga lokacin take hada TUGGU kala-kala kulum saban abu zata bijiro dashi yau watan ta 2 Madam
Na,ilah tana kwance a dakin ta saiko ga Sadiya ta banka do bedroom dinta tana zaune tana shayar da
Nafisa dago kanta tai a tsorace tana bin Sadiya da kallan tuguma Sadiya tsaki taja mtsss yar gidan
matsiya ta saina ga karshan ki wawiya kawai da kafar ki zaki bar gidan nan tasss tass taji a kuncin ta
juwowar datai saiko suka ido 2 da yayan ta ai na dade ina zargin hakan duk wani TUGGUN ki nasani
firgigit ta farka daga bacci Sadiya ta dafe kirji wai Allah ta ina zan bari su ganoni muje zuwa

Agidan ta ci gaba da zama saida ta shekara 10 inda ta rasa mijin aure shekara 33 amma babu saurayi na
kirki ga san Abdurraman ya cika zuciyyar ta ganin abundai yaci tura ta canja shawara gwanda ta koma
gida tunda ta gamu da wani boka a kauyan kano su Nafisa an girma dan shekarar ta goma akwai kokari
ga san karatu boko da islamiyya soyayya da kulawa tana samun shi sosai gurin iyayan ta tun daga kanta
basu sake haiwuwa ba
Agarin Kano

Sadiya ce tai sallama cikin gidan su Abdurraman Mama da munna ta tare ta itako fada wa jikin ta tai tana
kuka tana fado karya da gaskiyya akan yayan nata da matar sa Mama ta dunga fada tace bari ta kirawo
yayan amma Sadiya ta hana tace Mama ai na samar mana mufita akwai wani boka anan kauyan kano
boko😳 mama ta kara maimai tawa tana zara ido eh Mama shine kadai mafuta kinga sai musa ai masu
farraku eh to shikke nan
Mun dawo asalin labarin mu

Bayan Mama da Sadiya sun dawo daga wajan boka an hado duk wani shiri sunyi kuma duk abunda za,ayi
wanda boka yace
A garin Abuja

da asuba Al-Abdurraman ne yake ta kwala wa Na,ilah kira honey honey kina inane shuru bai gan taba
babu inda bai duba ba Nafisa nata kuka tana mom where are you please kuka take sosai shima Dadyn
nata a rude yake haka haduman gidan wasa-wasa har akai sati shuru cigiya babu inda ba´a duba ba
amma kamar an shuka dusa
yau shekara 2 amma babu Madam Na´ilah ba labarin ta inda uba da ya sun rame dan Nafisa har
kwanciya tai a asibiti saboda rashin mahaifiyar ta

A garin kano
Mama ce zaune ita da Sadiya mama tace Sadiya kinga yau shekara 2 da muka sa aka batar da wannan
iyamurar amma wannan yaran shuru babu wani canji hmmmm Mama kawai ai masa farraku da yar tasa
itama dan nasan yanzu ita yake gani matsayin waccan batacciyyar iyamurar kwarai kuwa haka za,ai sukai
shewa hadda su tafawa kamar wasu sa,anni

wannan kenan👈

by precious nafee

[8/14, 12:35 AM] Nafisa T Baliya: 🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻


*AMIMCI WRITERS ASSOCIATION*

✨( *A W A* )✨

*Aminci zaman lafiya shine takyan mu*

*Story and writing by Nafisa T Baliya (Precious nafee*)

*Marubuciyyar littafin*
*KAICO NA*

*SIYASAR MU AYAU*

*BANSO ACE NA FARA BA*

*Now*

*not edited*

_TUGGU_

4
Shikke nan boka gagara badau zanyi yacca kace amma yanzu nake so aiwa uban ta aikin ya manta cewa a
rayuwar sa ya taba auran wata mata face ni ballan tana ace yayma tinanin yap haiwu koda tazo gaban sa
kasa masa nauyin bakin kada yay mata magana ballan tana yaji wani abu akan ta ina so ko uwar sa sai
abinda na ginda ya mata ka sawa yar sa tsoro na sannan kasa a dunga razana ta a gidan wanda zataji
gwanda zaman kurku ku dashi tunda kace baza ta iya haukacewa ba daka ta akwai wani sirri a kwa-
kwalwar ta wannan shine zai hana ta haukacewa kuma duk daran dade wa wannan itace silar.....
bashshi boka nidai tunda yanzu komai zaiyi to zan bi doko kinka kit suka kashe waya tana kashewa ta
ware volume na speaker tana dansewa tanai wa kanta kirari saini Sadiya shugabar yan TUGGU duk
wanda ya ja dani lallai zai wahala wayyo zan fara cin duniya ta da tsinke.

Misalin karfe 10 na dare kowa yayi shirin bacci dan gidan shuru baki daya an kashe wutar gidan ko ina
duwu ne dundum Nafisa tayi duk wani al,adar ta data saba kafin bacci itama ta kwanta can wajan 2 dare
taji kamar ana taba kofar ta zimbir ta tashi ta kunna fitila sai taji shuru tana kuma kwantawa taga wutar
dakin ta kunnu sai kuma ta mutu kudun dunewa tai cikin bargo amma me bargwan taji fincikau an kwace
shi anyi wurgi dashi gefe dago kan da zatai taga kwaran gwal na nufo ta addu,o´i take idan ta a rintse a
fili take ta addu,a kana ta zarce da karatun alqur`ani can bayan wani lokaci taji komai ya lafa kunna
kashan da ake mata shima an daina bude idan ta tayi wanda ke rufe tun dazo taga komai ya dawo
normal hatta bargwan nata yanzo yana gefan gado jinta tai cikin ruwa tsamo-tsamo dubawa tai taga
ashe fitsari tai kallan kanta ta dungayi tana kwalala idanuwa kuka ya kwace mata ya Allah na rokeka kasa
incinye wannan jarrabawar tawa ya Allah kasa duk inda mahaifiya ta take tana cikin aminci ya Allah na
roke ka ka bawa mahaifina lafiya dan na tabbata bashi da lafiya tashi tai a tsorace tai addu`a ta shiga
bandaki tsarkake jikin ta tayi sannan ta dauro alwala gyara gadan tai shima ta shimfida sallaya ranar
baccin da bata koma ba kenan tun daga ranar duk dare da irin abun ban tsoran da zata gani ta rame ta
bushe ta zama wata iriya kai bakace Nafisa yar gata yar lele ce ta koma haka

Yau weekend misalin karfe 12 rana ne

Sadiya da Dady ne zaune suke a kan kujera Sadiya tayi pilo da cinyar dady Nafisa ta fito sanye take da
atamfa doguwa a jikin ta an mata shape din A shape tun daga nesa Dady ya hango ta amma me sai naga
ya kauda kai ya cigaba da abunda yake tana karasowa ta durkusa har kasa Dady barka da rana kauda kai
yayi baice komai ba Sadiya caraf ta amsa Dady waye Dadyn naki anan baby na dama kana da ya ban sani
ba da sauri ya girgida kansa yana hadawa da baki aa kedai nake fatan ki haifamun yara ko baby na fuskar
sa ta shafo tace kwarai kuwa baby na Nafisa sororo tai tana kallan su ta kuma kasa magana dan yanzu
taga Sadiya kamar wani bujimun aljani ta koma mata irin kallan da takewa Sadiyar idan ta a kafe tana
tsaye ita bata mutsa daka inda take ba Ogechi Ogechi Ogechi ina fruits dinne gashin nan Solomo ya kusa
gama abincin kuwa aa yadai kusa ta karaso tana magana turus ta tsaya ganin Nafisa a tsaye kamar
mutum mutumi sai hawaye dake gangarowa daga idan ta ai da sauri ta ajje fruits din ta nufi wajan ta
Nafisa Nafisa Nafisa tana taba ta ta fado jikin ta surar ta tayi gaba daya sai dakin Nafisan kwantar da ita
tayi akan gadan ta sannan ta kara karfin AC din dakin rigar jikin ta ta cire mata ta barta daga ita sai vest
da threequarter na wando can naji Nafisa ta fara sauke ajiyar zuciya Ogechi matsowa sosai tayi kusa da
ita ta kamo kanta da jikin ta sannan tace Nafisa lafiya kuwa kasa magana tai sai hawaye dake gangaro wa
ta kwarmin idan ta to haka dai Nafisa ta dunga rayuwa cikin gidan ubanta tamkar kurkuku ga razani ga
kuma firgici yarinyar yar shekara 15 amma ta shiga kangi kunci da wahala gashi an saka mata cutar
mantuwa ita kanta ba komai yanzu take tunawa ba hatta Dadyn nata wanda ya dade da manta ta itama
yanzu baki daya daukar kanta take matsayin marainiya kamar yadda zuciyar ta ke fada mata

A wata laraba ce burin Sadiya ya cika danko yau an wayi gari babu Nafisa a cikin gidan ta tafi kamar inda
mahaifiyar ta tabar gidan saidai sabanin mahaifiyar ta wacca ita aka dunga cigiya amma Nafisa ko tashin
zancan baka ji
*BARI MU WAIWAYI MADAM NA´ILAH WAISHIN TA YAYA TABAR GIDAN YANZU TANA WANA HALI NE*?

*Kubiyo ni a page din gaba danjin amsar wannan tambayar*

_Wannan kenan_

*by precious nafee


[8/14, 12:35 AM] Nafisa T Baliya: 🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻

*AMINCI WRITERS ASSOCIATION*

( *A W A*)

*Aminci zaman lafiya shine taken mu*

*Story and writing by Nafisa T Baliya (precious nafee*)

*Marubuciyyar littafin*
*KAICO NA*

*SIYASAR MU AYAU*

*BANSO ACE NA FARA BA*

*Now*

*Not edited*

__TUGGU___

5
*BARI MU WAIWAYI MADAM NA'ILAH WAISHIN TA YAYA TABAR GIDAN KUMA YANZU TANA WANA HALI
NE*

Wato suna kwancane ita da mijin ta misalin karfe 3 ne nadare bacci suke cikin nutsuwa da kwanciyyar
hankali jitai kamar wacca aka zabgawa mari a firgice ta tashi kalle kalle take taji kamar wadda ake tun
zurawa ana hanka dawa jitai kamar ana janta tabar gidan a wannan lokacin doguwar rigar bacci ce a jikin
ta saiko wula saukowa tai daga gidan direct ta nufi waje tabar gidan baki daya gari shuru saiko karar
karnu ka amma ahakan bai dame taba kasan cewar naga alamar bata cikin hayyacin ta tafiya take har
gari ya waye bata tsaya ba kuma bata ce uffan ba kara nutsatsa tafiya take banga ta tsaya neman ruwa
abinci ko sallah ba saida tai kwana 3 tana tafiya ba tare da bacci cin abunci ko sallah ba wannan ya samo
asali ne daga wajan boka gagara badau dan ya riga ya hada ta da aljani qi gajiyau yana kuma da sauri fiye
da tunanun mai tunani MADAM NA'ILAH baiwar Allah bata tsaya ba a wannan kwana 3 sai da magariba a
wani gari Damaturu gefan wata bishiya ta zube aiko rigar ta tayi busu-busu sannan kafar ta ta farfashe
tayi suntum saboda tafiya kwanciya tai a wajan tana faman sharar bacci babu wanda ya lura da ita saka
makwan mutane basu cika bun hanyar ba sosai hayace wacca zata sada ka da wata gona mamallakin
gonar kuwa Malam Tanimu ne mutum bawan Allah mai tsoran Allah mai ilimi addini sosai tunda ta
kwanta bata farka ba washe gari da safe malam Tanimu ya fito dan zuwa gona yay kacibus da ita yayi
zatan matacciya ce saida ya matso sannan ya fahimci tana numfashi dan har munshari take saboda
gajiya addu'a yay ya tofa sannan ya tafi gonar sa kullum haka zaizo ya wuce tana bacci amma bai fadawa
kowa ba sai yan tsirari wanda Suma sunbi hanyar suka ganta tsoro yasa babu wanda yake iya zancan a
lokacin da ta cika sati 1 da hantsi malam Tanimu yazo wucewa ta wajan zaizo ya tofa mata addu'a kamar
yadda ya saba sai yaga ta farka tana ta muzurai baiwar Allah yaya sunan ki shuru sai bunsa da take da ido
ganin haka kawai ya kamata addu'a dauke a bakinsa tadan fara turje-turje yana lallashin ta kamar tasan
mai yake cewa ta tsaya da turje-turjan hawaye na gangarowa daga idanun ta gidan sa ya kaita wajan
matar sa Inno mace mai datta ku da kirki yay mata bayanin iya abunda ya sani ya kara da cewa kingan ta
da alama bata hayyacin ta kamar tadan samu tabun hankali ne abun dadin shine bata duka bata iwace-
iwace haka ne yanzu wanka zaki mata sannan ki bata abu mai ruwa-ruwa kuma mai dumi dan tayi sati
tana bacci ki bata kayan ki tasa to malam sukai sallama ya tafi gona haka suka cigaba da rayuwa da
MADAM NA'ILAH suna matuqar santa a shekarun da sukai da ita yanzu ta samu saukin haukan saka
makwan rokwan Allah da Malam Tanimu yake yi da rubutu saidai yau kimanun shekara 5 kenan tasamu
sauqi daga haukan amma a tsawan wannan shekarar bata taba furta kalma ko daya ba Inno takan zauna
taita bata labari idan na dariya ne saidai tayi murmushi kawai

Bayan fitar Nafisa daga cikin gidan mahaifin ta babu inda ta nufa sai tasha mota dauke take da akwatin
kayan ta sai kudi dake hannun ta rakubewa tayi a wani waje caraf taji wani yace Bala tunda ka gama
sauke kayan yanzu ina zaka nufa ne yanzu osun zani kawai Nafisa jin haka taje motar data ga an sauke
kayan bayan ta ta zura akwatin ta ita ta shiga motar kamar wacca yake jira tana shiga babu jimawa
yadau hanyar osun itako nan ta bungire tana bacci Bala babu abunda yake sai kwarara gudu ta wahala
sosai kafun su kara tafiya yake bai tsaya ba saida ya danga na da Osun state tukun na wajan azahar ya
sauka a garin yana tsayawa Nafisa ta wahala tayi kuka har bata san iyaka ba gashi banda sunan ta bata
iya rike komai sunan mahaifin ta ta manta haka na mahaifiyyar ta kai duk wani abu da zai dangan tata da
iyayan ta ko wani nata dama bata san dangin uwar taba saina uba to suma a yanzu ta manta su baki
daya asalin ta ta manta amma ilimin ta da sanin ta komai yana nan babu inda yaje saukowa tai bayan ta
faki idan yan wajan sai dai tana kici-kicin saukowa da akwatin ta sannan wasu suka anka ra abun ya basu
tsoro sharaf ta janyo akwatin ta zauna tana maida numfashi sai kuka ya biyo baya wani ne a wajan yace
Bala wace wannan ya za'ai kaimun wannan tambayar bayan tare muka ganta dani karka raina mana
hankali ka dauko ta a motar ka kace baka san ko wacece ba kai Dan Sale wallahi ka kiyaye ni ba tun yau
ba kake shige mun hanci da kudun dune daga nan dai fada ya run cabe dakyar aka raba su inda har a
wannan lokacin Nafisa kuka take bata fasa ba saboda yunwa da gajiya sarkin tashe ne ya nufi inda take
ya tsugun na sannan yace ke yarin ya daga ina kike dago kai tayi ta kalle shi da tsawar sa ya kara cewa
nace daga ina kike cikin kuka tace ni ban sani ba ganin yadda take kuka sai ya sassau to da muryar sa to
naji yaya sunan ki Nafisa kinsan wani a garin nan ne tace aa duk cikin yaran turan ci suke maganar dan
sarkin tashar ba bahaushe bane candai ya ce zonan tashi tai jaye da akwatin ta tabi bayan sa wani mai
shayi yaywa magana yace ya bashi cup 1 mika mata yay tasha sannan can bayan kamar minti 30 tadan
dawo hayyacin ta juyowa yay wajan ta ya kara maimaita tambayar sa irin ta dazu amma daya ya samu
my name is Nafisa bayan haka bai samu ko a ba daga karshe ma kuka ta fashe dashi kyale ta yayi ya
cigaba da harkar gaban sa Dan sale da tunda ya hada ido da ita yaji baki daya ta tafi dashi shine ya nufi
wajan ta kanwa ta dagowa tai ta kalle shi yako washe mata jajayan hakoran sa tunda ta kalle shi sau
daya bata kara ba can yadunga janta da hira daga karshe yace tazo ya kaita wajan matar shi kowa yasan
halin Dan Sale ba mutumin arziqi bane amma ganin yanzu su babu abunda ya shafe su kawai suka kyale
shi wacca yake kira da matar shi daduran sace bawai matar shiba wacca ya kamawa wani gida dan
mitsitsi falle-falle ne guda 2 suke zaune anan idan yazu garin nanne gidan kwanan sa zungwi-zungwi
Nafisa take binsa jaye da trolley din ta a wannan dan karamun gidan suka tsaya shiga yay ko sallama
babu ita ko Nafisa tai sallama wata tsim burarriyar mata ce ta fito zatai kimanun shekara 30 fuskarnan
taci uban bleaching hannun ko baqiqirin siririya ce sosai saidai akwai ta da kirji sosai dan idan ka kalli
kirjin ta baza ka taba cewa mamallakiyar kirjin siririya ce ba saika dube ta turus tai ta tsaya tana kallan
Dan Sale da Nafisa kallo irin na tuguma Dan Sale da ya fahimceta dariya yay sai ya jawo ta jikin sa ture
shi tayi tace..............

Wannan kenan

By precious nafee

[8/14, 12:43 AM] Nafisa T Baliya: Follow me on Instagram! Username: aminciwritersassociation

https://www.instagram.com/aminciwritersassociation?r=nametag
🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻

*AMINCI WRITERS ASSOCIATION*

✨( *A W A*)✨

*Aminci zaman lafiya shine taken mu*


*Story and writing by Nafisa T Baliya (Precious nafee*)

*Marubuciyyar littafin*
*KAICO NA*

*SIYASAR MU AYAU*

*BANSO ACE NA FARA BA*

*Now*

_TUGGU_

6 to 9

_‫_َالَس الُم َع َلْيُك م َو َر ْح َم ُة ِهللَا َو َبَر كاُتُه‬


_Ina yiwa daukacin masoya na barka da sallah sannan da fatan Allah ya maimai tamana ya kuma tsare
mu daga wannan annoba Allah ya kare daukacin al-ummar musulmi baki daya_

‫َأْسَتْغ ُر هّٰللا‬
‫ِف‬

‫سبحان هللا‬

‫الَح ْم ُد ِهلل‬

‫هللا أكبر‬

Daka ta dallah malam nafi karfin rainin hankalin ka da bari kancin ka ni zaka rainawa hankali zaka wani
farai mun mayaudaran salan ka gaggauta gayamun ina ka samo wannan yarin yar tunkan raina da naka
basu baci ba dukda nawa yama baci eyeee kaji na fada ma ta funci ke jikin ta tana tafa hannu haba
gimbiya ta zauna ki fahimce ni wannan kumbura bakin da tsiwar duk baze kaimu ba tsaya kiji zonan mu
zauna tabar ma ya shimfida kana ya jawo ta suka zauna inda shi kuma ya labar ta mata duk yadda al-
amarun ya kasan ce sauke nannauyar ajiyar zuciya tayi sannan tace shikke nan na samu mai tayani juya
kosai Nafisa ita dai tana tsaye kamar mutum mutumi saiko jitai ance keee zo ki shige can daki ta nuna
mata falle daya ne sai leda a tsakar dakin saiko wata karamar tabarma a jingine babu lefi dakin tsaf yake
dan lantana bata da kazan ta zama tai ta tsaya tana san tuna wani abu amman ta kasa godiyyar da zatai
wa Allah bata manta karatun ta ba ba kuma ta manta sunan taba amman bayan haka babu abunda zata
iya tunawa

WASHE GARI
Lantana ce tun gari bai waye ba taje dakin Nafisan ga mamakin ta zaune ta ganta kan tabarma da hijab
jikin ta da alama tayi sallar asuba kuma bata koma ba kallan ta ta shigayi tinani take a ranta mai ya baro
ta daga gidan su oho tace a fili hakan yaja hankalin Nafisa ta dago kai tace Aunty ina kwana lafiya kawai
tace sannan tace fito ki hada kurfoti ki dora mana ruwan koko kur.... uhm Aunty bansan menene kur....
mema nasan dai ruwan amman dan Allah menene abunda kika kafun ta karasa Lantana tace bur...... ta
sheka wani uban ashar kana tace ke kin isa dan.....ta kara wani ashar din ni zaki rainawa hankali bakisan
kurfoti ba sannin ki shafaffiya da mai funcu kota tayi tace tashi dallah kafin inci maki uwa kije ki wura
kuka Nafisa ta fashe dashi saiga Dan Sale ya futo da alama hayaniyar ce ta tasheshi daga bacci ko sallah
asuba baiyi ba Lantana lafiya kuwa lafiyar ce ta kawo haka wai kaji yar rainin hankali batasan kurfoti ba
keko lanta banda abinki ko jikinta kika duba ai kisan yarinyar daga gidan wutu ta fita kilama sharrin
kishiyane yasa aka salwantar da ita kalli kayanta mana suma ai komai saikin koya mata a hankali zata iya
ehto nima kuma naga hakan ke zo muje in koya maki dan bazan dunga girki kina daga kwance in dunga
baki eyeee Dan Sale yace yawwa saikin daiyi hakuri nidai sati 1 yaragen un koma Katsina

haka dai a hankali lantana ta dunga koyawa Nafisa aikin gida girki daidai sauran su Nafisa har ta fara futa
daga hayyacin ta saboda canjin rayuwa data shiga gashi kuma Dan Sale yakan fado mata daki idan tana
bacci saidai taji ana shafata data farka taganshi ihu zatai ya toshe mata baki amman me sai yaji jikinsa ya
mutu kawai sai ya tashi yabar dakin hakan yasa take saka sakata saidai zafi ta gwammaci zafin akan halin
Dan Sale

Bayan sati 1

Dan Sale ne dauke da bakku a kafada suna sallama da Lantana amman ga mamakin sa munna take da
tafiyar sa sabanin da har kuka wataran take idan zai tafi lantana naga kamar kina munnar tafiyata haba
Dan Sale waca irin munna kuma koma dai menene ni na tafi ok rakashi tai har soro

Washe gari
Suka fara futa kasuwar garin zasuyi koko a gida kosai acan suke soyawa bayan sati daya da tafiyar Dan
sale Lantana ta fara bujuro da mummunan halin ta ga Nafisa ta hanata kwana dakinta saidai su kwana
tare taji ta wani rungume ta tace dole sai a haka zasuyi bacci Nafisa tana ture ta ta daka mata tsawa
haka dole zata hakura ta manne ta cikin jikin ta tafiya tai tafiya yau kimanin sati 3 da tafiyar Dan Sale
lamarun Lantana ya kara girmama kan Nafisa dan tace yau dole sai Nafisan ta cire kayan ta sannan zasu
kwanta Aunty dan Allah ki yakuri babu kyaufa kiji tsoran Allah da tsoran uwarki nakeji Lantana tana
tunkaro ta ita kuma tana ja baya a haka Allah ya bata dama ta futa daga dakin tai soro dama ba wata
kofar kirkiba nan tana jan kofar da karfi ta bude aiko tai waje da gudu gudu take babu kakkautawa cikin
duwun dare zuciyar ta babu alamar tsoro ko fargaba da alama mufuta take nema tana gudu tana rere
kuka yan tsirarun mutanan dake waje suna bunta da kallo iska aka fara mai karfi kasancewar garin na
damuna ne gajiya taji tayi ga iskar da ake nan danan mutane suke hanzari dan shigewa gida jansu wajan
wani mai shayi ta hango da samari suna zazzaune rumfa yayi ta langa-langa can ta nufa wani Saurayi
yace keeee ya daka mata tsawa ubamme kike a waje kinzo cikin maza kuma rarraba ido take da alama
bata cikin hayyacin ta hakan yasa wani yace kai baba naga fa alamar a kidime take fa ko wani abu ya
tsorata ta ana haka ko ruwa ya kece kamar da bakin kwarya ruwa ake hade da tsawa da kuma iska ai
Nafisa batasan lokacin data nufi cikin rumfar sosai tasamu wani loko ta rakube tana kuma kara fashewa
da kuka mai shayi yace keee kin futa ko sai naci...... dura mata ashar kawai kizo ki jamun bala`i kawai
futa saiko wani daga samarun yace haba Idi ki yakuri mana bakya ganin kuka yake yi ga ruwa kuma ke
baki da tausayi ne haba Obi so kake ta jajamun bala`i ina zaman zamana keee tashi Nafisa kallan su take
bawai komai take ganewa ba kasan cewar har yanzu a kidime take kuma kuka take kara rerawa bako
kakkautawa cikke nan tunda baza ki hakura ba aa bari ruwan ya tsagaita wai karfe nawa ne 9 nefa na
dare garin dan na damuna ne ok Idi ya cugaba da abunda yake andau kusan mnt 30 ana ruwa sannan
kuma dif ruwan ya dauke bacci ya fara daukan ta sai jitai ana keee keee kamar a mafarki ta farka tashi ki
tafi to kawai tace sannan ta mike kamar wacca kwai ya fashewa ana iska sosai dan ita har yanzu baa
dainaba gashi babu ko mayafi a jikinta rigace doguwa ta bacci mai karamun hannu kankame jiki take
tana kara nufar wata hanyar da bata san inda take ba murya taji ta bayan ta tadan yi nisa kai kai kai ina
zaka ne juyowa tayi ganin wannan mutumin na dazu Obi nima ban saniba ta bashi amsa oya jo in temaka
maka daka tai masa alama aa bazata bishiba dan tsoro ya fara shigar ta akan mutane kara maimai tawa
yayi amman tai shuru kuma gaba tai shikuma ya kara biyota dakyar dai ya shawo kanta ta bishi

Bayan shigar Obi Ade da Nafisa cikin gidan sa wanda yake madaidaicin gidane zaune yake da matar sa
Nneka saiko yarsu wacca a shekaru zatai Nafisan Cristy da kanin ta Okori binsa take a baya har suka isa
parlour din gidan kallo suke kasan cewar an kawo wuta bayan daukewar ruwan jesus where did you find
this girl Obi Nneka ke maganar Obi janyo ta yay ya zaunar sannan yace comedown Nneka you are saying
me to comedown i will not comedown awnless you get this housa tribe out of this house ohhhh Nneka
Nneka Nneka please listen dakyar dai ya shawo kanta har tabar Nafisa zaman gidan inda kabilanci fal
yake a cikin ta itako yarta Cristy kawai tun kallan da tai mata taji ta tsane ta dan itama tadau halin
mugun abo wato kabilan ci Okori kuwa yaro ne dan sheka 12 amman akwai tausayi kwata-kwata halin
uban sa ya dauka
One week letter

Nafisa ce zaune tana tsintar wake kasan cewar miyar wake zasiyi alhdllh dan zama gidan Lantana ta koyi
aiyuka da yawa na wahala tana zuba marakyan a wani karamun kwano Cristy ce sanye da karamar riga
wacca ko gwiwa bata karasa ba gadan-gadan wajan Nafisa tazo keee Hausa tribe dago kai Nafisa tai ta
kalli Cristy aiko sai gani tai tadau wake mara kyau ta hada da mekyau Nafisa kallan ta tai saiko ta
sunkuyar da kai kasa hawaye shar-shar ta dawo daga farko kenan Okori ne ya tawo da sauri wajan yace
``Oh Cristy, botilẹjẹpe awa kii ṣe ọmọde kan, kii ṣe ẹsin kanna ṣugbọn ọkan ninu orilẹ-ede tiwa`` cikin
yaran yoroba yay mata maganar

(Haba Cristy dukda ba yaran mu daya ba ba addinin mu daya ba ai kasar mu daya kuma mutumce ita ai
ya kamata ki tausaya mata haba waike meke damun kine sai baqin hali)

``O mọ iye ti o ni lati sọ fun baba rẹ, paapaa ti o ko ba jade lọ ki o sọ fun mama mi hmmm ndai

Cristy pada si kini o jẹ pe baba ti pada si´´

(Kai ni sa`ar kace zaka fadan haka dan ubanka wallahi idan baka fita harka taba zan fadawa mom

hmmm nidai Cristy koma menene bari Dad ya dawo)

Itadai Nafisa ta tsaya tana kallan su kasan cewar banda yaran hausa larabci saiko turanci su kadai takeji
amman wannan yaran idan sunayi kallan su kawai take Nneka ce ta fito jin hayaniyyar yayan nata Cristy
Cristy Cristy ``Mama Okori ni o da mi lokan pe ile-ede naa n dapọ ohun ọgbin ati pe baba mi binu si pupọ
lati igba ti o wa lati kí ọ ni bayi pe o ti ra hijabi rẹ ati niwaju mi o n gbadura bi arabinrin. wohi rẹ

Unnnn mo le se Cristy, sugbon mo nduro de o lati mu won kuro


(Mom Okori ne har zagina yake wai dan wannan yar hausawan na hade waken can kuma ni mama na
tsaneta saboda Dad tunda tazo yake haba-haba da ita hadda kaya ya siyo mata irin nasu hadda hijab
kuma a gabammu take sallah ita wai yar musilmi i hate her wallahi

Hmmm nima ya zanyi Cristy amman akwai abunda nake jira zonan ki rabu dasu)

A garin Abuja

Al-Abdurraman na hango daka kalleshi zaka san kwata-kwata baya hayyacin sa yau kimanin wajan wata
3 kenan da batan yarsa amman shi yama manta ya taba aure ballan tana ma ya haifi wata ya wai Nafisa
gaba daya yanzu babu wacca yake so yake gani itace komai nashi inba Sadiya ba hatta mahaifiyar sa a
yanzu bata gabansa dan yama manta yana da wata uwa wai a kano Sadiya ko karanta take ci babu
babbaka dan a yanzu idan tasa masa kara tace kada ya tsallaka tofa idan zai shekara baze ketara ba
domin ta ruga ta gama mallake shi mahaifiyar sa taga yanzu gabadaya ya daina zuwa balle ya turo wani
sako ta fara gala baita na rashin abinci da dan kudin kashewa hakan yasa tai shawarar zuwa gidan nashi
Abuja dan yanzu idan takira wayar shi bata shiga dalilin ko da yasa bata shiga Sadiya ta canja masa layi
ya ajje wannan duk abunda zai dangan tashi da uwar sa ko matar sa da yarsa duk tabi ta toshe a wata
laraba ce Mahaifiyyar sa ta shirya zuwa Abuja wajan makociyar ta ta ranci kudi aka saka fuel a mota
Allah ya temaka tana ma da motar dan makociyar su ta nemi alfarmar yatuqata zuwa can dan yanzu
driver ya sallami kansa tunda yaga baa biyan sa suka dauki hanyar Abuja karfe 11 na safe suka dau hanya
basu suka kara saba sai karfe 3 rana da ladabi ma`aikatan gidan suka karbeta kasan cewar sun santa
Sadiya waya take lokacin data shiga har Mama ta zauna Sadiya bata dago ta kalle taba ballan tana ma
tasan wai wata Mama ta shigo Maman jikin ta yay sanyi taga kamar Sadiya wacca ya kamata ace tabar
duk abunda take ta tare ta amman shine ta maida ita banza wofi Ogechi tazo shake da abinci a tire ta
jerewa Mama a gaban ta zuba mata tai mama kasan cewar yunwa takeji tafara ci sannan tace akaiwa
drivern da ya kawo ta Ogechi tace ai har shima an kai masa sannu tai mata ta cigaba da cin abincin ta
haka tajima tana waya sannan tai sallama wani dogwan tsaki taja da sauri Mama ta dago kanta ganin
mai takewa tsaki ganin tana kallan ta dan tama cire mata kokwan to saiko Sadiya ta matso kusa da ita
tace oh wannan tsohuwa akwai jarababbiyya banda haka menene zaki wani dauko ya gwal-gwalar kafar
ki kika debo kika tawo to wallahi gwanda kima san inda dare yay miki Mama mikewa tsaye tayi dan ta
dalla mata mari amman me tana hada ido da ita saiko jitai baki daya kamar an sarke mata bakin ta
takasa magana wata yar iskar dariya tai sannan tace ke tsohuwar banza nasan kin debo yunwa kuma
dama abincin ne ya kawoki to sai aci a tafi hawaye taji yana gangaro mata amman ta kasa magana
Sadiya ko dakin ta bari Mama kuka ta fashe dashi sannan tai bandaki alwala tayi sannan tazo tai sallah
bayan wasu awanni Al-Abdurraman ya dawo Mama tana nan dan a halin yanzu ta shiga kogin nadama
istigfari take tayi tana hawaye yana shigowa tun daga kofar dakin yake kiran honey honey Sadiya futowa
tayi daga ita sai wando wanda kadan ya dara gwiwa sai yar ficikar riga rungume shi tayi sannan ta
jawoshi zasu shige sunzo gaf da wajan Mama yaji gabansa ya fadi kallan wajan yayi wata yagani dan shi
yanzu ya manta yana da wata uwa Dannan kaima banza zakai dani Mama ce ta fada cikin kuka tasha
gaban sa kallan tayay ya kalli Sadiya wannan fa ohhhh honey kaima dai ka gani nima bansan wacece ba
tazo tana wani surutun banza ni mahaifiyar ka kace baka ganeni ba kallan ta yay ya kuma kallan Sadiya
kamar wani soko giftawa zasiyi aiko wani karfi Mama taji yazo mata ta karfi take magana bari kiji Sadiya
wallahi duk wani kullin ki da TUGGUN ki da makircin ki Allah sai ya karya alkadarin ki zan tafi amman ko
ba dade ko ba jima dana zai dawo gare ni oho dai a fuce a bamu waje shidai baida katabus hakurin yaji
kukan ta yana tabashi amman ya kasa furta koda kalma daya tak ga wannan dattijuwar Sadiya ce cikin
wani kukan kura ta dunga angiza ta tana fita inshaallah karyar ki tasha karya Mama faduwa tayi saiga Al-
Abdurraman a gaban ta ya rike mata hannu honey zo mu tafi dan zuciyar sa yake jin tana masa zafi
amman ya kasa katabus
*HMMM MAMA KADA KI MANTA BATAN MADAM NAILAH HADDA SA HANNIN KI KEMA YANZU KIKA
FARA GANI MA INDAI ZAKA GINA RAMUN MUGUNTA AI GINASHI DAIDAI TSAYIN KA*

BANGARAN MADAM NAI`LAH

Har yanzu tana garin Damaturu tare da malam Tanimu da matar sa Inno ta fara magana saidai abun
bakin cikin tayi lossing memory dinta yanzune suke koya mata magana da sauran abubuwa
Wannan kenan

By Precious nafee

[8/14, 12:48 AM] Nafisa T Baliya: https://www.instagram.com/aminciwritersassociation?r=nametag


🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻

*AMINCI WRITERS ASSOCIATION*

✨( *A W A*)✨

*Aminci zaman lafiya shine taken mu*

*Story and writing by Nafisa T Baliya (Prcious nafee*)

https://chat.whatsapp.com/BbrfZAhPEZTA8Bh9wZBnU6
*Marubuciyyar littafin*

*KAICO NA*

*SIYASAR MU A YAU*

*BANSO ACE NA FARA BA*

*Now*

_TUGGU_

10
Wayyyo Allah na wayyo Allah na menayi miki ne waishin mena tsare miki ne Nafisa ke wannan maganar
tana kuka bacci take taji saukar duka da mari ta kota ina ta farka taga Cristy a tsaye ita da kawar ta
kyalkyala dariya sike aiko Cristy tace see this hausa tribe oh what is she saying oh dariya suka kuma
kyalkyalawa Nneka ce ta fito daga bandaki dan dama ta shiga wanka ne tambayar sutai menene aiko
Cristy tace tashin ta sukai tayi wanki kuma tace wai baza taiba shine ni kuma na dake ta eyyyyy how
their you stupit oh jesus see this hausa tribe karbar bulalar tayi ta shiga jibgar Nafisan kamar Allah ya
aiko ta tun tana kuka harta gaji tai shuru takoma ajiyar zuciya kawai saida ta gaji dan kanta sannan ta
kyale ta daki ta koma ta dauko lodin kayan wankin haka Nafisa tana sauke ajiyar zuciya tafara wankin
zuciyar ta jitake kamar ana soya mata ita ga jikin ta kamar ana mata lugude da tabare amman a hakan ta
lodi uban wankin nan haka take rayuwa cikin gidan abinci basa bata yadda zata koshi idan ko sun bata
yacca zata koshi tofa Obi yana nanne idan kuma sunga Obi zasiyi ta nannan da ita amman daya fita tofa
watan cin ubanta ya kama gashi sun yiwa Okori gargadi idan ya fadawa Obi tofa saisun hada dashi sun
zane hakkan yasa yaja bakin sa yay shuru abinci idan ya faki idansu yakan debo ya kara mata yakan
zauna suyita hira da turanci Nafisa takara lalacewa tarame ta kojale idan mutum wanda ya santa yaganta
ba lallai ya gane taba Nafisa yar gata yar kwalisa amman ta koma haka oh CHANJIN RAYUWA kenan

BAYAN SATI 2

Obine dauke da jaka daga gani balaguru zaiyi Nneka ce gefan sa saiko Crity da Okori Nafisa ko tana gefe
a zaune a tsakar gida zonan Nafisa inji Obi zuwa tai yace cikin gurbatacciyyar hausar sa kai bazaka raka
niba aa Dad zan raka ka yww oya mije tam tace har waje suka rakashi sun dawo ya kwalawa Nafisa kira
ta koma 1000 yabata yace ta ajje ta kashe a hankali godiya tayi taboye a jikin ta danko tasan idan Cristy
ko Nneka suka gani tofa ba raban ta bane tana shiga suna tsaye carko carko suna jiran shugowar ta ai
tana zuwa Nneka ta janyo ta tana surutu cikin yaraban ci da alama masifa take tana dore_duran ashar
sannan tace ta tabbata ta hada kayan ta danko bazai yuhu tanaji tana gani mijin ta ya fifita ta akan taba
haka Nafisa tana kuka tana komai ta hada kayan ta baki daya dama ba wasu masi yawa bane Obi ne ya
siya mata kayan da hijab da kuma mayafi Nneka ce tace zauna nan zama tai

After one hour

Nneka ta kori Nafisa daga gidan bayan tamata duka kanin na mutuwa Okori yana taya ta kukan yana
kuma rirrike su tunda Nneka ta wullar dashi gefe ya bugu da kasa yaci gaba da kukan sa a gefe guda

Allahu Akbar😭

Nafisa tabar gidan Obi cikin kunar zuci da tinanin ina zata nufa tafiya take batasan inda zata ba tayi tafiya
maidan tsayi sannan taga wasu yara kananu da tsofaffi da yamma ta sunyi jerin gwano da alama dai bara
suke kuma yawan cinsu hausawa ne ga makafi guragu ga kuma masu lafiyar amman mutuwar zuciya ta
hanasu naiman nakai bunsu ta dungai abaya abaya har laasar suna yawo sannan ita ta tsaya tai sallah
wasu acikin su suma sallar sukayi yunwa take ji hakan yasa taga wata da alama idan zata girme ta tofa da
kadan ne dan Allah yunwa nakeji ina zan samu abincin siyarwa can haka ana siyar wa yo kema bakki
iyaye ne wanga a garin ga eh bamma san inda zani ba sai kuma kuka sharshar kiyi shuru saimu dunga
kwana tare a karkashin hada mike kwana karki damu tayi muje in rakaki wajan saida abincin siyowa tai
ita da wannan yarinyar mai suna Farida suka zo suka ci tundaga ranar idan zasiyi bara zata biyosu tana
bayan su tana tunanin mezata dunga siyarwa tunda itadai bazatai bara ba dan tasan illar hakan dan haka
tana wannan tinanin taga wata yarin ya batafi shekara 12 ba da alama igbo ce tana saida pure water
kawai Nafisa taji sana`ar ta birgeta Farida ta tabo tace kinga nima irin sana`arcan kema kiwa kakarki
magana ta baki kudi saimuyi tare to bari in tambaye ta

bayan kwana 2

Nafisa da Farida sun fara saida pure wata alhdllh ana samun alkairi saidai matsalar bata gari da suke
haduwa dasu gashi farida bata da kamun kai ko kadan biye musu take itako Nafisa wani kallo ma idan
taiwa mutum saiya shiga taitayin sa Nafisa ta kara ramewa batun wanka saisi kwana 2 ko 3 za suje gidan
wanka su biya kudi suyi dan suna lallaba jarin su

sun dawo daga tallah kamar kullum da daddare suna zazzaune karkashin gada suna yira can sukayi shirin
bacci suka kwanta cikin dare sukaji Farida tana ihu wayyo wayyo wayyo Allah na sai sukaji shuru kuma a
gigice suka tashi suna haska fitila amman babu Farida babu labarin ta hakan yasa suka firgice baccin da
basu koma ba kenan tun asuba sukabar wajan bayan sunyi sallah Nafisa ranar ko hankalin ta a matuqar
tashe yake kuka take tana karawa haka tadau kayan ta tabar wannan sansanin ko gabanta bata gani tana
cikin tafiya aiko bama tasan tahau titi ba saiko jinta tayi anyi sama da ita daga haka bata sake sanin
maiya faruba sai farkawa tayi ta ganta a kan gado na marasa lafiya ga karun ruwa jone a hannun ta ga
kuma wani mutum godone fari kyakykyawa saidai daka ganshi kasan ba bahaushe bane yana ganin ta
motsa ya matso kusa yana sorry sorry da kai take amsa masa kwanan ta 2 a asibiti sannan aka sallame ta
tun randa ya kade ta yake tambayar iyayan ta amsa dayace bansan suba suna maganar da turanci ne
ganin haka yasa matar sa zaman jinyar ta tsawan kwana 2 sannan da aka sallame su yadau keta zuwa
gidan sa
Wanda ya tsince ta ba kowa bane face Chinedu da matar sa Elizabeth saiko yarsu mai shekara 22 Vivian
sai kanin ta mai shekara 20 phaskal saiko tagwaye masu shekara 17 mata Akpevwe da leena happy
family ne danko kullum cikin walwala suke gasu da azziqi daidai gwargwado sunsa abunda suke mutane
ne dukda ba misilmai bane amman suna da karamci sosai dan kamar zasu maida Nafisa ciki baga ubabba
baga yayan ba haka suka rankayo sukayo gida da ita tunda ga wannan lokacin rayuwar Nafisa ta canja
dan tana cikin jin dadi da walwala ta koma makarantar boko wacca tagwaye suke zuwa ss 1 aka sata
rayuwa tana mata dadi duk wani abun musilinci dan kullum kara angaza ta suke dan ko kadan basa mata
maganar nasu addinin

Agarin Abuja
~KU YAKURI DA WANNAN MASOYANA INA MAKU FATAN ALKAIRI~

By Precious nafee

Wannan kenan

[8/14, 12:48 AM] Nafisa T Baliya: [5/30, 11:08 PM] Nafisa T Baliya: Follow me on

https://www.instagram.com/aminciwritersassociation?r=nametag
🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻

https://my.w.tt/9GqFfq7qd7

*AMINCI WRITERS ASSOCIATION*

✨( *A W A*)✨

*Aminci zaman lpia shine taken mu*


*Story and writing by Nafisa T Baliya (Precious nafee*)

*Marubuciyyar littafin*

*KAICO NA*

*SIYASAR MU AYAU*

*BANSO ACE NA FARA BA*


*Now*

_TUGGU_

11

Agarin Abuja
Sadiya na hango sauri sauri take tana shiri da alama fita zatayi babu jimawa naga ta kammala dan jirgi
zata bi zuwa kano Al-abdurraman yana parlour a zaune da alama ita yake jira can sai gatanan ta fito tana
yanga tana yauqi ai yana hango ta a wani matuqar razane ya taso ya nufo ta dan amsar jakar hannun ta
honey mai yasa baki kirani na dauko maki jakar tun daga daki ba tana wani gatsine ana yamutsa fuska
tace oh karka damu muje ka sauke ni karnai latti tam yace jikin nan har mazari yake tana gaba yana binta
a baya dan baki daya kamar itace uwar sama dan tsoran ta yake fiye da tunanin mai tinani bata taba
gaya masa magana ya ketare ta honey dago kafa mana ai har wani karawa yake da gudu-gudu tace aa
mene haka ka nutsu mana tam yace kamar wani sakarai koda yake baki daya a zaran yake marabar shi
da mahaukaci surutai da duka baya iya tinanin komai yanzu abunda kadai asirin bai taba ba bangaran
aikin sa shima Sadiyar taiwa boka magana a kiyaye kada asirin ya shafi aikin sa dan tanan ne kudi ke
shugowa shi yasa idan kaje office dinshi a nitse yake komai amman da yazo gida tofa ya zama sakarai
daukar ta yayi a mota ya sauke ta a airport baibar filin jirgin ba saida yaga tashin su kana ya koma suna
sauka kano tadau shatar mota sai kauyan bokan ta wato GAGARA dan taga da alama aikin MAMA wato
mahaifyar mijin ta ya warware dan haka saban shiri take so ta karayi akan ta ina mamakin yadda akoda
yaushe babu tsoro ko fargaba take kutsawa wannan dajin duk da yadda yake da manyan bishiyun kuka
da tsamiya amman haka take kutsawa saboda tsabar asirin dajin da mugun shirkar da ake cikin dajin
koda rana duhu gare shi amman haka take saka torch ta haska dajin mai motar taba 5k tace ya jira ta ta
gama abunda take in tazo zata kara masa 5k dan idan ta bari yatafi tofa bazata samu wata motar ba
kutsatsawa tayi cikin dajin can naga ta tsaya wajan wannan dutsan data saba tsayawa kana ta kudun
duno ashar din da baza ajishi a baki naba yita ke tana karawa saiko jinai wata kara da guguwa rugugugu
jib kai kace zaka ga wata babbar halitta saiga wani tsamurmurin boka ya fito abun mamakin shine wani
dutsan naga yafito ta karkashin kasa dutsan ya tsage tanan tsamurmurin ya fito hhhhhhhhhhhhh honi
boka Gagara nine nan wane yace dani bani ba nike raba ya da uwar ta in raba miji da matar sa nike
haukata mutum yashiga uwa duniya hhhhhhhh yakai wani lokaci yana hiwa kansa kirari sannan yaja
hannun ta suka shige cikin wannan dutsan suka shige karkashin kasa kasan wani filine fetal da alama
aljanune suka ginashi ba biladama ba kafun tayi bayani shi yariga himata yace tomai kike so ayi Gagara
sonake kamar yadda shi ya manta da ita to itama ta manta dashi kamar yadda ya manta da matar sa da
yarsa so nake itama ya manta da ita ni san samuma kasaka mata ciwan da zai wahalar da ita wanda zaisa
saidai ta dunga tunanin na magani bawai danta ba hhhhhhhhhhhhh kinzo inda zaa share miki hawaye
kisani cewa aikin ki zaiyiwu matuqar kinbar sallar kwana 40 amman bari ingani dubawa yayi yace bari in
tura tsifaru ya shiga jikin ta wasu surutai yayi saiko jitai yana magana can taji yayi shuru juyowa yayi
wajan ta yace Tsifaru ya tafi kafun kiftawar ido aiki zai kam...ai kafun ya gama magana saiga Aljani
Tsifaru a matuqar wahalce ya dawo jikin shi wani wajan a kokkone bazan iyaba Gagara aimun aikin
gafara danko wannan shirin ta yafu namu bazan iyaba kuma kaima baza ka iyaba Boka Gagara idan
kuma kace zaka dage tofa lallai zakayi nadama bat Tsifaru ya bace dubawa yashiga yi domin tabbatar da
abunda Tsifaru yace aiko saiga MAMA dauke da hisnulmuslim a hannun ta gidan ko kira`ar kur`ani ke
tashi an kunna bakowa ne yaba Mama wannan shawarar ba saiko malamin datake zuwa wajan shi
masanin Allah ne sosai mai tsoran sa addu`oi yake bata sannan yace nan da kwana 7 tazo dan akwai
wani shiri dazai yabata inshaallah komai zai daidai ta amman saitayi hakuri dan Allah yakan amsa addua
da gaggawa ko ya jinkirta wani kunduma ashar yayi gumi yaji yana karyo masa acikin wata kwarya ce
wacca ruwa ke ciki aka nuno masa Maman aiko yace wa Sadiya taleko lekawa tayi itama ta gani Boka
Gagara yace to gaskiyya bazan iyaba dan haka zaifi maki kyau a rabu da ita kedai sharadin dana baki
kada ki sake kidauki ciki in kika dauka duk wani shirinki saiya lalace shine kawai Innalillahi keeeeee daka
ta a ina sokike ki korar mana tsifaru da Bargasu da Kalqala da Bargus da Markusshi da iyalan su kada in
karajin wannan kalmar yakuri subucewa tayi tashi ki rufe idanki haka tai aiko saigata a wajan wannan
babban dutsan haka dai rai babu dadi ta tafi takoma wajan mai motar yakita hotel dan haduwa da
saurayinta gobe zata wuce Abuja

A garin kano gidan Mama

Mama ce zaune tana rabawa yara kulikuli na sadaka bayan tagama tazauna tinanin maizata fara siyarwa
dan tadaukar wa kanta alqawarin koda yunwa zata zama ajalinta bazata kara zuwa Abuja ba saidai idan
shi ya nemeta zadai tacigaba dai masa addu`a yar makotan su ke shigo mata mai shekara 16 Halimatu
takan zo ta tayata hira yanzu bata da wata abokiyar shawara wacca ta wuce Umman Halimatun tana
wannan tinanin tace kai bari in tashi in shiga gidan Umman Halimatu fita tai tashiga gidan tai sallama
aaa maraba Mama kece shugoman yawwa eh nice wllh daki suka shuga Mama tagyara zama tace
shawara nazo kiban dan duk wata shawara innayi dake ina ganin fa`idarta shi yasa yanzu nazo maki da
wata shawara a yanzu ne na tabbatar shi dan uwa ba lallai sai wanda kuka hada jini ba wannan haka ne
Mama kuma bazan manta da alkairin ki gare niba lokacin da kike jin dadi Al-Abdur....kafin ta kara sa
Mama tace dan Allah Umman Halimatu kidaina yimun zancan dannan zuciya ta jinake kamar ta fashe
yanzu ji kauyan nan namu an saba kaimu su abinci suma amman nima ban koshi ba balle su kiyi shuru
Mama komai zaizo karshe inshaallah yanzu menene shawaran ki kinga ina so nafara sana`a banda jari
amman tunda da motar nan tawa sai`in siyar da ita Halimatu saita dunga tayani Mama wannan shawarar
tayi tunda yanzu tayi sauka boko kawai take zuwa idan baban su yazo sai`in masa bayani dan nasan
bazeqi ba

Babu jimawa da maganar kwanaki kadan Mama tafara girkin siyarwa kasan cewar akwai matasa a
unguwar alhamdulillah a hankali akesanin tana siyarwa mutane dayawa suna mamakin irin wannan
canjin rayuwar suna Allah wadai da azziqi irin na Al-Abdurraman wasu suce toai da bahaka yake ba saidai
idan akwai wani abun

Gidan Umman Halimatu

Haba Malam dan Allah dame na rageka a cikin gidan nan kana ganin abubuwa da yawa gagarar suke
amman kake batun qara aure yanzu munjira zuwan wannan kudin shekara 3 muna jiran wannan kudin
yafito amman daga fitowar su kace aure zaka kara haba Malam dakata HABIBA yanzu mai kike nufi nidai
baki isa ki hanani raya sunnar ma`aiki ba hmmmm Malam kenan dake ita kadaice sunnar Ma`aikin bawai
kuma ina fadin haka dan kada ka fasa aure ba aa nidai so nake ka ajje mana abunci wadatacce wanda zai
ishe mu sosai ya dade sannan kuma ka gyaran dakina dan Allah tunda kaga yanzu babu abubuwa aciki
ohoo tofa anzo wajan gori zakimun dan kin saida kayan dakin ki kiban kudin naja jari innalillahi wallahi
baka fahim ceniba kaga amarya zakai kada ta shigo ta rainani naji zanyi karki dameni kuma shikke nan
Malam Allah yasaka da alkairi yakara budi Ameen aure na nan da wata daya zaai komai ta shigo gidan
nan to Malam Allah yabamu zaman lafiya ameen saiki shirya muje Afnan saimu siyo kayan dakin shikke
nan dai ko saikuma kayan abinci oh baza dai a kyaleni ba suma zaa siyo aiko hakan akai dan tashi tayi
mayafi kawai tasa dan dama tayi wanka ashirye take sukaje suka siyo komai haka yana fidda kudin yana
mita da tsaki itadai shurutai dan tasan kiris yake jira gani yake kamar zata cinye kudin baiyi aure ba ita
har mamaki take miji mai santa da kaunar ta da gudun bacin ranta amman dare daya mace na naiman
birkita mata shi tunkan ta shigo wayyo Allah ka shiga lamarina kwallah taji tana shirin zubo mata tai
saurin gogewa kada ya gani bayan sun dawo haka samarin unguwar da babban danta mai shekara 20
suka taya su shigar da kayan aka jera komai bayan sun gama komai yalafa taji zuciyar ta kamar ta fashe
tashi tayi tai gidan Mama kwalla tana zubowa a idanun ta tana shiga Mama tana tsakar gida tagama
saida abinci tana wanke farantan Halimatu na tayata dan itama batasan wainar da ake toyawa ba ganin
yanayin Habiba Mama tace Halimatu karasa wanke-waken muje ciki Umman Halimatu a sanyaye tabi
bayan ta ita kuma Halimatu baki daya a kasalance take aikin suna shuga suka nemi kujera suka zauna
aiko Habiba ta fashe da kuka Mama tace subahanallahi Umman Halimatu maizan gani kuka maiyay zafi
haka keda kike karfafan gwiwa yau kuma kece da kuka haka Mama wai kishiya zaimun to shine me haba
Mama kinga irin wahalar da nasha dashi ke shaidace ko ada kece kike temaka mana da abinci kinsha
biyawa Halimatu da Saddiqu kudin makaranta shi Malam ya gaza dakina kinsan babu abunda baa kawoni
dashi ba amman komai saida nasiyar sai tsirari saboda muci abinci sannan nabawa Malam jari yanzu
jarin dana bashi ne suka hauhawa kudin da nake fada miki kimanin shekara 3 saiyau suka fito tare da
riba mai yawa dazu kinji hayaniya kwarai kuwa to kayan kujeru da kayan kallo sai kayan abinci muka siyo
nida Malam a Habibi yadda Umman Halimatu taji Mama ta kirawo sunan ta tofa lallai abu mai
mahimmanci zata fada kisaurare ni yanzudai share hawayan ki fahimce ni nidai shawarata kiji tsoran
Allah kada ki sake duk wiya duk tsanani ki kauce daga koyarwa Annabummu kada ki cuci mijinki ko
Amaryar dazai yi kedai kiyi hakuri ki kuma zuba mashi ido inshaallah komai zai zama tariyi kinjidai nafada
miki shikke nan Mama inshaallah zandauki maganar ki tunda mahaifiyata ta mutu babu wacca nake kalla
matsayin uwa saike duk fadin garin nan bani da kowa saiko yaya ta wacca take a GAYA kinga dukda Gaya
kauyan kano ne ai akwai nisa haka ne nidai ina kara jaddada miki kiji tsoran Allah tam Mama sai kuma
wani hawayan sharshar bazaki daina ba haba Habiba menene haka aa Mama jin kukan kawai nake aiko
sai fadowar Halimatu sukaji kamar daga sama cikin gunjin kuka ta fada kan Umman tata tana yazu
Umma Baba kishiya zai miki dan ganin kudin nan sun fito gidan ku nace Halimatu keda zaki kwantar da
hankalinta kuma kece kike tunzura ta nandai Mama ta shiga yimusu nasiya mai ratsa zuciya har saida
zuciyar su tai laushi ta kuma fara basu labarin ban dariya aiko saida ta tabbatar suna dariya harda
kyakyatawa sannan tarabu dasu
~NIKO NACE MAMA YAUSHE AKA KOMA MALAMA UHM LALLAI SADIYA TA KOYA MAKI HANKALI😁
DUNIYA KENAN TAFI BAGARUWA IYA JIMA~

Wannan kenan

BY Precious nafee

[8/14, 12:48 AM] Nafisa T Baliya: https://youtu.be/kscJBxF5l30

[5/30, 11:08 PM] Nafisa T Baliya: Follow me on

https://www.instagram.com/aminciwritersassociation?r=nametag
🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻

https://my.w.tt/9GqFfq7qd7

*AMINCI WRITERS ASSOCIATION*

✨( *A W A*)✨

*Aminci zaman lafiya shine taken mu*


*Strory writing by Nafisa T Baliya (Precious nafee*)

*Marubuciyyar littafin*

*KAICO NA*

*SIYASAR MU AYAU*

*BANSO ACE NA FARA BA*

~_SAKACIN IYAYE IS LOADING_~

~not edited~
*Now*

_TUGGU_

16

THE END

Mommmmm where are muryar diyar tata ta jiyo kamar daga sama nufar hanyar da take jin muryar tai
Dad ya mara mata baya karo sukai da wata kyakykyawar budurwa yar kimanin shekara 19 kallan ta tayi
Nafisa Nafisa Nafisa ai sai ta tafi luuuu ta suma nan Dad ya dauke ta ya shimfide ta akan kujera Nafisa na
faman jijjigata Ogechi ce taje da sauri ta dauko ruwa mai sanyi aka zuba mata ai nannauyar ajiyar zuciya
tai ta bude idan ta a hankali ta ware su fes akan Nafisa rungume ta tayi tsam sannan ta fashe da kuka
Allah na godema da ka dawo mun da farinciki na Dad sakin Mom tai tayi wajan Dad dinta kafun ta karasa
ya taso rungume ta yayi ya fashe da kuka ansani hantarar ki na dake ki na zageki ki yafemun kinji diyata
ana haka su Chinedu suka shigo ciki Mom din Nafisa ta tashi zaune Nafisa tana basu labarin karamci irin
nasu yadda suka rike ta da karatun datai komai Chinedu suka samu waje suka zaune ai sai ya zabura ya
mike saye yana kiran jesus NGOZI dama kece ina kika shiga kusan shekara talatin oh kinsan yadda muka
shiga tashin hankali da dimuwar rashin ki har mun hakura munzata kin mutu ashe kina raye cikin yaran
Igbo yake mata magana

``NGOZI Echere m na ị nọrọla ihe fọrọ nke nta ka ọ bụrụ afọ iri atọ

ooh, olee otu anyi siri banye na ogbaaghara na ara nke oghom

Ọ dị nwute nke ukwuu na anyị chere na ị nwere ike ịnwụ ebe a``
matar sa ya kallah Elizabeth otu a ka m siri sị na Ngozi dị oji ``Elizabeth wannan fa yar yaya nace Ngozi
baki gane ta ba

~IDAN BAKU MANTA BA MADAM NAILAH IGBO CE KUMA BA MUSULMA BACE A WAJAN MIJIN TA TA
MUSILINTA SANNAN GUDOWA TAYI DAGA GARIN SU SUKAI AURE DA MIJINTA AKAN BASI BATA GOYAN
BAYA BA SU IYAYAN NATA~

Da gudu ta rungume kanin mahaifin nata tana kuka Nafisa kasancewar itama tana jin yaran yanzu zaman
datai dasu yasa ta fahimci abunda suka ce dan haka kukan take itama amman na farin ciki MD Nailah
kuka take tana ku yafe mun gashi alhakin ku yana ta bibiya ta nida yata ku yafemun nandai aka fahimtar
da Dad shima yayi farinciki sosai da alqawarin idan zasu koma tare zasu koma gaba daya aga dangi su
Leena anata farin ciki dan dakin Nafisa suka tafi gaba dayan su suna jinjina irin arziqi na mahaifin ta suna
shiga leena tace dama kai yan uwan mune shi yasa muke sanka cikin gurbataciyyar hausar da Nafisa ta
fara koya masu dariya Nafisa tayi tace kinji ki nice Namiji dariya duka sukai ranar dai kowa cikin farin ciki
da kwanciyyar hankali yayi shi ranar Dad yay wa Mama albishirin ganin Nafisa da mahaifiyar ta bai nuna
cewar yasan itama da nata sa hannun ba uwa ai uwa ce tayi farin ciki inda yace inshaallah suna nan zuwa
shi dasu baki daya taji dadi ba kadan ba

Bayan kwana 2
Al-Abdurraman ya shirya musu tafiya Osun state suka bi jirgi sukaiwa garin tsinke babu inda suka tsaya
sai gidan su MD Na`ilah kale-kale take ganin sauye-sauye a garin hatta gidan su taga ya canja mata
mahaifin ta da mahaifiyar ta suna gida a ranar kasancewar ranar weekend ne Mr Olibadewo zaune yake
yana karanta jarida a farfajiyar gidan sa da lemo a gefan sa shiga sukai cikin gidan dago kai Mr
Olibadewo yay ai MD Na`ilah tana ganin mahaifinta ai da gudu ta nufeshi tana kuka sakato yayi shi bai
lallashe taba bai kuma motsa daga inda yake ba hakuri take bashi da harshan Igbo mahaifinta kasan
cewar sa mai tsananin santa yayi kewarta kwarai amman dan ya nuna mata kuskuran ta sai ya ture ta ya
shige ciki bunsa sukai dukan su mahaifiyar ta tana kitchen ya shigo can ya zarce yana fada mata abunda
ya faru mamaki da farinciki da kuma haushin yar tata ya rufe ta lokaci guda nan ya tsaya cikin kitchen din
suka ce baza su fito ba kanin sane Chinedu ya shiga kitchen din dakyar ya shaho kansu suka fito anan ya
fayyace masu komai harko zaman Nafisa a wajan sa ya nuna musu anan MD Na`ilah ta nemi yafiyar su
suka yafe mata Nafisa tafiya tayi ta rungume kakannin nata waya mahaifiyar ta tayiwa yayyan ta
tagwaye aiko babu bata lokaci suka zo tare da yayan su akai farin ciki da munnar ganin juna Nafisa
tanajin yaran su amman Dad ko zo in kashe ka bai sani ba sai in anyi abu yaga an dariya yacewa Nafisa
mai suka ce ganin haka suka koma yin turanci mahaifinta ne ya nemi alfarmar siyi sati 2 anan dansu zaga
dangi babu bata lokaci ya yarda

A garin kano
Innalillahi wa`inna ilaihirraju`un Amarya kina ina ne da sauri ta fito Malam maiyafaru ne kayana na
kayana na saiko yafadi sharaf kamar wani kayan wanki kaga Malam ka wani fadi maiya samu kayan ne
custom ne suka kama yanzu saina bada makudan kudi kan a sake su gashi kuma har rance naci na hada
da kudina gaba daya nai order caf yanzu Malam shike nan talauci ya kamamu haba Amarya ai addu`a
zaki ko kiban kayan dakin ki in sayar sai na harhado kudin dazan basu chaf gaskiyya bazai yuhuba tai daki
tabar shi anan daran ranar baiyi bacci ba yana ta tinanin irin rayuwar dayay da Umman Halimatu kuka ya
shiga yi kamar karamun yaro gari bai gama wayewa ba ya fito daga gidan sa gidan Mama ya kwankwasa
yayan Halimatu ne ya fito daga dakinsa dan shima a gidan yake kwana cewa yay waye bude kaji dana
nine mahaifinka mamaki ya cikashi saiya bude fuskarnan tashi a murtuke yacewa baban nasa barka da
asuba daga haka yay ciki yabarshi anan tsaye wajan Umman sa ya nufa sallama yay masu dan dukkan su
suna daki amman ba bacci suke ba lazumi sikeyi Halimatu ce tace Yaya wanene yace baba ne gashi nan
acan bakin get Umma tacewa Mama kinji wai Malam ne Mama addu`a ta shafa sannan tace toai sai kace
yashigo muji dame yazo Umma tace gabana faduwa yake Mama tace kita innalillahi babu abunda zai
faru sai alkairi iso yayan halimatu yaywa baban nasa nan parlour din gidan suka taru gaba daya Mama
tace da Halimatu da yayan ta su fita bedroom suka koma Malam kuka yake kamar wani yaro yana neman
gafarar abunda yayi Umma banza tayi dashi tama tashi zata bar dakin aiko sai Mama tace haba kada kiyi
haka kinga yafa yi nadama ki yakuri ki yafe masa kuka ta fashe dashi tace shikke nan Mama ke kamar
uwa kike a waje na babu abunda zaki nema ban miki ba na yafe masa takardar sakin ya kawo ko ai da
sauri Malam yace aa har yana hadawa dakai wallahi natuba natuba ki yafemun zuwa nayi ki koma
dakinki Mama tace shikke nan Malam amman gaskiyya bazamu dauki hulaqanci ba nandai ta shiga
gindaya masa sharadai yana ya yarda wllh na yarda nandai sukai sallama ya tafi yana fita Mama ta shiga
yiwa Umma nasiha da ban hakuri ranar dai Umma ta koma dakinta

washe gari Malam ne zaune a dakin Umman Halimatu yana kara bata hakuri anan yake cewa shifa sakin
Amarya zaiyi tace malam maiyay zafi yace baki daya yanzu na kasa jin dadin zama da ita shuru tayi bata
kara cewa komai ba
Bayan sati 1

Amarya ce a kitchen kasancewar yanzu da gas suke amfani girki ta dora amman daidai cikin ta Umma ita
ta riga tama gama nata girkin dan yanzu kowa nasa yake yi girkin Amarya ne dan haka malam wajan ta
zaici abunci dukda bai bada ko sisi ba dan babu kudi a wajan sa tun safe yabar gidan yana ta cuku-cukun
yadda zaiyi ya karbo kayan sa bai shigo gida ba sai isha`i inda Amarya sauke tukunyar ta kenan tayi
taliyarta taji kifi sukunbiya a faranti ta juye ta daukowa tayi ta nufi dakinta inda Malam yana ciki dan
shugowar sa kenan hadiyar yahu ya fara dan raban sa da abinci tun jiya da daddare amman ga
mamakinsa yaga ta ajje a kasan dakinta zama tayi dirshan tana kwasar abarta baice uffan ba sai ya zamo
daga kujerar fita yayi hannu ya wanke yazo yasa hannu a taliyar ai caraf yaji an cafke hannun nasa aiko
sai babbamin bala`i haba mene haka zaka wani samun hannu a abinci ka kawo kudin kane mari ya dauke
ta dashi ya shiga sababi yace ba laifinki bane laifina ne dana fifitaki akan kowa ba lifinki bane amman
yanzu zaki gane kije na sakeki saki 1 fita yayi fuuuuu yabar dakin aiko kuka ta fashe dashi ta shiga daki
tana kuka ta dauki mayafi tabar gidan
bayan sati 2

Al-Abdurraman ne dashi da iyalansa sukaiwa garin Kano sinke gidan mama da rana ne Mama tana
gaban tukunya ga Halimatu suna zuzzuba abinci a kwannukan da aka kawo ga yan siya a tsaye mamaki
ya kama Al-Abdurraman yace Mama me kike da wannan kuma tace siyarwa nake daki ta nufa suma suka
mara mata baya tabar Halimatu gaban abincin tana shiga ta fashe da kuka tana neman gafar Na`ilah da
danma nata baki daya haba Mama wllh ke Uwace babu abunda zaki mu riqeki a zuciyarmu mun yafe
maki nandai ta shiga bashi labarin irin wahalar da tasha dadai sauran su yayi kuka ya tsinewa Sadiya
baima san adadiba nan yake ce mata ai Sadiya ta haukace yanzu Mama tace hmmm haki ne ba wani
abuba nandai suka shiga hira tana bashi labarin Umman halimatu temakwan da suke mata dadai sauran
su tura Halimatu tayi ta kirawo Umman ta aiko tare suka dawo Umma da gudu-gudu ta shigo gidan nan
suka gaisa anata farinciki Al-Abdurraman yace ta bashi account number dinta zai turo mata 5m dan
acewar sa bashi da abunda zai biya ta dashi godiya suka shiga yi nan yace da ita da mama da yayan ta
duka dasu Nafisa hajjin bana duk tare zasiyi ai ranar abunci sadaka akai dashi duk wanda ya shigo saidai
a zuba masa kyauta farinciki dai baa cewa komai Granny aike kin tsufa baza aje dake ba dukan wasa
Mama takai mata tace kinci gidan ku suka kwashe da dariya
BAYAN KWANA 2

Ummace tana zaune Malam ya shigo Umman halimatu kina inane futowa tayi tana gani Malam ai sai
ganinai ya dagata sama kamar wani baindiye yana jujjuyata fadi yake ansakar mun kayana nandai ya
cigaba da juyata tana sinne kai kamar kadangaruwa......

ALHAMDULILLAH ANAN NA KAWO KARSHAN WANNAN LITTAFI MAI SUNA TUGGU YA ALLAH ABUNDA
NA RUBUTA DAIDAI KA BANI LADAN SA INDA NAYI KUSKURE KA YAFEMUN YA ALLAH
BY PRECIOUS NAFEE

[8/14, 12:48 AM] Nafisa T Baliya: [5/30, 11:08 PM] Nafisa T Baliya: Follow me on

https://www.instagram.com/aminciwritersassociation?r=nametag

🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻

https://my.w.tt/9GqFfq7qd7

*AMINCI WRITERS ASSOCIATION*


✨( *A W A*)✨

*Aminci zaman lafiya shine taken mu*

*Strory writing by Nafisa T Baliya (Precious nafee*)

*Marubuciyyar littafin*

*KAICO NA*
*SIYASAR MU AYAU*

*BANSO ACE NA FARA BA*

~_SAKACIN IYAYE IS LOADING_~

~not edited~

*Now*

_TUGGU_

12

Umman Halimatu sukai sallama da Mama suka koma gida

Bayan wata 1 da kwana 3


Ah yiririri amarya Allah yayi kinshi go gidan Malam Sagiru fata mike mutuwa ce zata raba Allah kauda
idan maqiya ah yiririri ku shiga da ita wajan uwar gidan tata ok can sukai da ita ´´Asslamu´alaikum´´ su
Mama ne suka amsa sannan kuma aka shigo da amarya to ga RUKAYYA mun kawo miki ita ku zauna
lafiya yarinya ce ita a kanki nandai suka bada amanar ta akai addu,a aka tashi

Bayan kwana 2

Da yamma saiga Malam ya shigo Umman Halimatu kina ina ne daga daki ta fito yace oh ashe kina ciki
shimfida mana tabar ma ki kirawo min amarya ta tam jiki babu kwari haka taje ta kirawo ta sallama tayi
daga can bedroom ta amsa sannan ta fito ansha uwar kwalliya riga da sikat ne a jikinta na atamfa ya
kamata sosai tafiya take da kyar kannan yasha kitso har tsakiyyar baya nakari tana kara sowa tace barka
dai tana wani gyatsine take fadin haka saiko Umma da mamaki ta kalle ta sannan ta daure tace Baban
Halimatu nakira Halimatu ta maimaita sannan tace waye haka Umman takara daurewa tace mijin ki oh
honey zaki ce sannan nagane fita Umman tai tacika tai fam ga kuma mamaki fal ranta zuwa tayi tace
malam gatanan zuwa daki ta nufa kafin takai ga karasawa yace ke Habiba tana mamakin yadda yanzu
yake kiran sunan ta dan yasaba ce mata Umman Halimatu ina kuma zaki nan zaki zo magana zamiyi
juyowa tayi ta zuna nan gefan tabarmar yauwa dama so nake kafin tazo in roke ki alfarma ko kuma miyi
ciniki dake Malam name fa gaskiyyar magana sai kuma yay shuru yana inda-inda Malam ina jinka uhm
dama sona ke ki karan kwana ki wajan kanwar taki ko ki siyar mun dashi ai a zabure tajuyo ta kalle shi
kwarai Malam dinta ne kwallah ce ta tawo mata ta danne tace malam indai wannan ne yasa ka zaunar
dani kayi duk abunda kaga shine adalci kayi duk abunda kake ganin hakan dai-dai ne hmmmm namiji ana
haka saiga amarya ta fito tana wani lankwasa ana kararraya ai tini hankalin Malam baki daya ya koma
gare ta har wani hadiyar yahu yake kamar tsowan maye ganin haka Habiba ta mike zata tafi baima san ta
mike ba saiga amarya an karaso honey irin wannan kallo haka ai sai kasa na fadi Habiba har dan gudu-
gudu ta hada dan wannan iskancin da rashin mutumcin da suke mata sun maida ita wata banza wofi
tana shiga daki ta fashe da kuka Halima wacca taji komai jan Umman tata tayi tace Umman ki yakuri ki
rabu dasu Allah ba azzalumi bawan sa bane sarkine wanda baya bacci bare gyangyadi wllh zai saka maki
kedai Ummana ki zuba masu ido kawai ki barwa Allah ikwan sa tun daga ranar Habiba ta zamana bata
da girma ko kima a idan mijin duk abunda Amarya tace tofa shine abun bi gashi yace amarya bazatayi
girki ba duk abunda take san ci adafa mata acewar sa menene amfanin Halimatu

Agarin Abuja

Bayan da Sadiya ta koma tun daga airport kafin jirgin su ya karaso driver Al-Abdurraman dan yana gudun
cin mutinci daga uwar dakin tasa bayan sun sauka an gama komai tazo zasu tafi shi maiya hana sa zuwa
da zai wani turo mun kai aa yadawo daga office ne ya gaji shine yace inzo in dauko ki ok kawai tace ya
bode mata kofa ta shiga ai suna zuwa gida tun a bakin get Al-Abdurraman ya taro ta zai rukota ta kufce
dont torch me har kana da wani abu da ya fini bakazo ka daukoni ba ni zaka turowa driver masifa take
yana bata hakuri har suka shiga daki hmmm au hakuri kake bayarwa har idan kanaso in hakura to kaga
parlour din dakin nan ka share shi ka gogeshi shine zan hakura indai wannan ne an gama haka ya zage
dagashi sai ves da gajeran wando yafara aikin tunkan yaje ko`ina dukda yadda ac take a dakin tana aiki
amman gumi yake aiko ya tsaya honey plx nagaji wllh eyyye har munkai matsawar kaimun musu never
wllh tashi mana ka cigaba ai a zabure ya mike yaciga ba kafin kace me baki daya ya fita hayyacin sa
Ogechi heyyeee Oga what happen madam what happen Oga yana ga haka keee iyaura barnan kafin inci
mutumcin ki mnafuka kawai ai sim-sim tabar dakin tai waje da driver taje tana saigunta masa abinda ta
gani hmmm Ogechi yanzu fa saidai mutaya Oga da addu´a dan yana wani mahuyacin hali baki daya ya
zama wani shashasha dolo sakarai hmmmm mace mace hmmm ki barta kawai amman yanzu yana cikin
bala´in ta aiko dai sundau wani lokaci suna tattaunawa sannan suka koma bakin aikin su bayan yagama
aikin yacewa Sadiya to kokaifa ai gashinan waje yay kyau dariya yayi amman na yake yace ko honey ai
akan ki babu abunda bazan iya ba dariya tayi tace yau zan baka abunda kafi so kaji honey dariya yayi
yace yawwa honey bunta yayi sukai daki kuma azzalumar mace wajan data sashi ya gyara fes-fes yake
babu dauda amman dan ta gwada shi sosai taga asirin nata yana cinsa sosai kuma taga alama asiri yana
cinsa ba kadan ba kam

A garin kano
Amarya tana jin sallamar malam ta fara kuka

Wayyo Allah na wayyo Allah na ai Malam har karo yake dan sauri lafiya kuwa malam yunwa nakeji
yunwa yau baai girki a gidan bane kaga dan wake sukai ni kuma banacin dan wake Habiba Habiba Habiba
ai Habiba irin jin kiran kiran da Malam yakewa Habiba a zabure ta fito daga daki ta nufi inda takejin
muryar Malam din wato dakin amarya tana shiga batayi tsammani ba taji saukar mari kau tadafe kncin a
zabure tana kokarin dagowa taga waye yamare ta sai taji an kara mata a daya kuncin dukan ta yashiga
babu kaukau tawa wato ke yar iska baki da mutumci bance ki dunga tambayar amarya me take soba
kafin ki dafa amman shine kika dafa abunda bata so wllh malam kafin ta karasa yace rufemun baki muna
fuka bakin kishin naki ya tashi wllh akan amarya zan ci uban ki haba Malam ni Habiba kuka yaci karfin ta
har tana shidewa dan ba karamun duka yay mata ba ana haka saiga Halimatu tai sallama dan tana gidan
Mama jin kukan Umman ta ai bata karasa sallama ba ta nufi dakin Amaryar ganin babanta yakaiwa
Umman ta duka ai waje ta juya yayan ta ta kirawo dan yana kofar gida a sukwane suka dawo cikin gidan
yana zuwa bai wata-wata ba ya hankade uban nasa ita kuma tayi wajan Umman tasu baba idan baka
santa mu muna santa haba baba metai maka cikin kuka yake fadin haka Halimatu ce ta juyo wajan
Amarya tace ke baqar shedaniyya wllh da sannu Allah zai hukun...kafin ta karasa Baban su ya dauke ta
da mari au zagina zaki baba bada kai nake ba tunda kika taba amarya ai ni kika yiwa Umman suce tai
masu nuni su dagata subar dakin haka sukayi kuwa suna shiga Umma cikin kuka tace Halimatu wai baki
tambayi amarya abunda zaa dafa bane Umma na tambaye ta tace dan wake hmmm to tace wa Malam
bamu tambaye taba au sanadin hakan shine ya dakeki akan waccan kodaddiyyar inji yaya Halimatu wllh
bari baban ya fita sainaci mata mutumci Allah baba bazai dake ki ya daki banza ba shima dan ubana ne
babu yadda zanyi dashi aa bada yahuna ba ku bassu duniyya ce ai tafi bagaruwa jima Allah ya isar mana
nan suka lallashi Umma suma suna hawaye haka rayuwa ta cigaba da kuntata TUGGUN yau daban na
gobe daban haka Malam zaizo tai masa famfo shiko yazo ya zageta ko ya zane ta idanko Haimatu tana
nan itama nata raban take samu kamar kullum yau ma Malam ya shigo Amarya ce zaune take a tsakar
gida inda Umma keta kokarin gyara wutar kurfoti dan yau girkin ya mata rana dan sun saba gama abincin
rana karfe 1 inko sunyi rana tofa karfe 2 amman yau har 3 basu gama ba amman kiris ya rage dan girki
suke mai wahala dambun shinkafa suke sannan bayan sun gama su dafa kulun wake Habiba ai cikin
faduwar gaba ta juyo na`am malam sannu da zuwa banza yayi da ita can yaja dogwan tsaki wato har
yanzu baki gama ba wllh Malam wajan farjin shinkafar ne aka samu tsaiko dallah aikin kena dakikiya ni
bansan inda kika dauki wannan baqin halin naki ba kodan kinsan dukiyyar ki ke hannu na shine kike mun
haka cikin kuka tace wllh Malam ni ban taba kawo hakan ba mangare ta yayi shuru banza kawai dagowa
tayi tace haba Malam wllh nagaji nagaji nagaji nace menai maka daga auran wannan kodaddiyyar ka
manta da matar ka marufun asirinka Allah kagani yadda wannan bawan naka yake cutar dani Amarya
wani gunjin kuka na makirci ta saki Malam yanzu a gaban ka take zagina ni wllh gidan mu zan tafi aa
bazaki tafi ba saidai ita banzar ta fita tashi ki fice munafuka yau saikin bar gidan nan haka Habiba tana
kuka tadau mayafi tai gidan Mama inda Halimatu nacan suna saida abinci
wannan kenan

BY PRECIOUS NAFEE

[8/14, 12:48 AM] Nafisa T Baliya: [5/30, 11:08 PM] Nafisa T Baliya: Follow me on

https://www.instagram.com/aminciwritersassociation?r=nametag

🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻

https://my.w.tt/9GqFfq7qd7

*AMINCI WRITERS ASSOCIATION*


✨( *A W A*)✨

*Aminci zaman lafiya shine taken mu*

*Strory writing by Nafisa T Baliya (Precious nafee*)

*Marubuciyyar littafin*

*KAICO NA*
*SIYASAR MU AYAU*

*BANSO ACE NA FARA BA*

~_SAKACIN IYAYE IS LOADING_~

~KWANA 2 NAYI GAJERIYAR RASHIN LPIA NE SHIYASA BANA POSTING~

*Now*

_TUGGU_

15

~not edited~

Inno da Malam ke rarrashin ta ki yakuri yanzu ai komai yariga da ya warware munna ya kamata kiyi
bawai kuka ba haka ne amman ina tinanin ina yata Allah yasa bata fada wani mummunan hali ba
inshaallah babu abunda zai same ta sai alkairi inji Malam ameen Malam suka amsa baki daya Inno tace
naji ana ta kiraye kirayan sallar magriba bari in tashi inyi alwala nayi sallah kwarai nima bari nayi
masallaci tunda nayi alwala tun dazu inji Malam tam Allah ya kiyaye nan Malam yay masallaci Inno da
MD Na`ilah sukai alwala suma sukai tasu a gida

A garin Abuja

wayyo Allah na ni Sadiya na shiga uku safa da marwa take a parlour din gidan ta kasa zaune ta kasa tsaye
abun duniyya duk ya ishe ta dan bata san a wani matsayi Alhaji zai dauke taba duk wanda yake gidan
yasan Sadiya bata cikin kwanciyyar hankali duk ma`aikatan babu wanda ya damu sabgar gaban su sukeyi
kawai ogechi ce ta fita saka makwan kiran da ogan nasu yay mata hello oga ya kake lafiya Ina Madam
Na`ilah take na dudduba waya ta banga number taba naga kamar ma ba sim din bane mamaki ne ya ishe
ta tace jesus oga tsawa ya daka mata yace am asking you ok nan dai ta shiga bashi labari tun daga batan
Madam dana Nafisa da kuma auran Sadiya ta warware masa komai dukda iskar dake kadawa a airport
din sosai bai hana gumi tsatstsafowa ta jikin saba kawai yace shikke nan nagode Ogechi zai kashe wayar
hawaye suna gangarowa daga idan sa saiko tsinkawo maganar ta yayi Oga uhm kawai yace tace idan
baza ka damu ba zan baka shawara ok yace nan tace maizai hana........shike nan nagode suka kashe
wayar yace ta fadawa driver yana airport yazo ya dauke shi ok tace ta fadawa driver sannan tai daki bata
gayawa Sadiya cewar yana hanya ba ita kuma Sadiya tana nan abun duniyya ya dame ta bedroom ta
shiga ta rasa abun yi inda driver yaje ya dauko Alhaji yana shigwa gidan gaban sa yana faduwa amman ya
maze kamar ba shiba Sadiya tunowa tayi da kawar shedan cinta dan tasha tura ta wajan bokan ita tana
gida ai tana daga wayar tace Aziza yau kashi na ya bushe tun shekaran jiya Doctor yace ina da ciki wani
uban ashar Aziza ta kinduma sannan tace gaskiyya kinyi sake ta yaya kika bari hakan ya faru keda
Doctor Fauwaz yace baza ki iya daukan ciki ba gaskiyya ni tsoran Allah ya kama ni banda abunda zan iya
baki shawara da ya huce ki jira ki girbi abunda kika shika Aziza lalllai ma mudai girba koba ke kika nunan
bokan ba da nasan shine komai munayi tare amman yanzu ki juyan baya ta inda ta shiga ba tanan take
fita ba Aziza ko tama dade da kashe wayar tsabar masifar da Sadiyar ke ciki bama ta fahimci haka ba
Alhaji ya dade da shigowa dakin yana kallan mamaki ashe wajan shekara 5 yana zaune da wannan maja
nuniyar batai aune ba sai jitai ya shakota la a nanniya wllh saikin fitomun da matata da yata ido take
gwalalowa tana kakarin amai dama kin dade kina cuta ta bayan kin juyar mun da hankali ko mai ya tina
kuma saiya sake ta matsawa gefe tai da sauri tana tarin wahala zama yay gefan gado sannan yace zonan
kasa zuwa tai yace zaki zo ko saina zo ni dakai na zoki fadan ta yaya na aure ki ina yata da mata ina
Mama zan fada maka wllh zan fada Mama nayi maka farraku da ita Na`ilah kuwa nai mata kicciya sannan
tare da hauka Nafisa ma nai mata kucciya amman ita kafun ta kara sa ya wanke ta da wani uban mari
tare da kai mata nushi a ciki ai nan da nan marar ta ta daure wani ciho ne ya taso mata mai kama da
ciwan mutuwa aiko sai jini ya balle mata baibi ta kanta ba ya shiga toilet alwala yayi yay sallar isha inda
tana nan itako tama fita hayyacin ta da alama suma tayi dakin ya bari ya tafi nashi buncike dakin yake
kamar zaiga wani abu sai kuma ya zauna jabar yana kuka kamar wani dan yaye hi yake yana karawa tashi
yay ya cigaba da buncike aiko sai fadowar sim dinshi yayi bayan ya daga wani littafi nannauyar ajiyar
zuciya ya sauke cire na ciki yayi ya dora wancan babu wcc ya kira sai ``Mama ´´

Mama suna zaune ita da Halimatu da Umman ta suna yira saiko jin shugowar kira sukai Halimatu tace
Mama ana kiran ki waye Dannan naga ansa Mama wani zabura tayi ta amshi wayar ta dauka shuru tai
inda hawaye suka fara gangarowa daga idanun ta Mama Mama Mama dan Allah ki yafe mun Mama duk
abunda nai banyi a hayaci na ba kukane yaci karfin sa yay shuru lallashin shi tayi dakyar ya daina kukan
sukai sallama Umman halima tace hmm Mama kinga ko ai babu abunda ya gagari Allah haka ne kam
ranar Mama batai bacci ba raya daran tayi da sallar godiya ga Allah inda Shima Alhajin hakan ce saidai
shi na roko ne Allah ya bayya na masa matar sa da yarsa
Washe gari

Wajan misalin karfe 2 ne na rana inda yau Al-Abdurraman baije aiki ba yana dakin sa abinci na safe da na
rana dakin sa amman duka babu abunda ya taba kwanca yake da alama zazzabi ne a jikin sa inda Sadiya
dakyar taja jikin ta ta kwanta a gado daga can kofar gidan kwankwasawa aka yi mai gadi ya dan bode
kadan babu wanda ya sani sai guda daya da yakewa kallan sani bayani sukai masa ai da sauri ya zube
kasa Madam dama Allah zai sake hadamu ikon Allah matsawa yayi suka nufi parlourn gdn sallama suka
yi shuru catai can sai ga Ogechi ta fito daga corridor wajan ta nufo ware idan ta ta karayi Madam ai
batan sanda ta karasa da gudu suka rungume juna ba ta fashe da kuka Madam cikin kuka tace ina
Abdurraman yana dakin sa nandai cikin kuka take labarta mata abubuwan da suka faru bayan bata nan
sakinta tayi tai dakin mijinta a kwnce yake ya rufe jikin sa da blanket tana shiga ai da gudu ta fada kan
mijin ta saki kuka yadan fara bacci kadan da mafarkai barkatai yaji saukar mutum a jikin shi kuka yake ji
kamar na rabin ransa farkawa yay a firgice murza idan sa yay Na`ilah mafarki nake ko gaske Allah idan
mafarki nake kasa ya zama gaske ba mafarki kake ba nice a gaban ka rungume ta sosai yayi a jikin sa
kamar wacca zaa kwace masa suka kara kaca mewa da kuka sai can take fada masa tare take da mutane
fita sukai parlour din gaisawa suka farayi inda Ogechi ta cika gaban su da kayan ciye-ciye bayani Malam
ya faraiwa Alhaji tun daga tsintarta har kama yanzu da suka zonan kuka sosai yake yana masa godiya
yace baza su tafi a yau ba dan Allah sudan kwan 2 dakyar suka yarda abunci suka ci MD Na`ilah tace
yanzu Nafisa ba`asan inda take ba honey kuka take sosai shima kukanyake su malam an ruga suna dakin
baki tun dazu ana haka kuma saiga Sadiya ta fito daga daki da alamata galabai ta dan jini ne a jikinta ya
bushe ma sosai wajan su ta nufa baki daya suka bita da kallo suna hada ido da Na`ilah kawai saiji nai
Sadiya ta wani kyalkyale da wata mahaukaciyyar dariya sai kuma naga ta fara taka rawani tana dariya sai
kuma ta tsaya ta fara kuka tana tona asiri tun daga farkon zuwanta wajan boka ita da Mama kama batan
su Nafisa maigadi ya bude kofa su Nafisa ne suka kwankwaso ita da Family din data ke gidan ne gaba
daya kallanta yake ta kara girma da tsayi yar masi gida kece ai Madam ma tana ciki ana haka ana haka
Sadiya ta fito da gudu tai waje kasancewar kofar a bude take aiko waje tayi da gudu suka bita da kallo ita
kuma Nafisa da gudu tayi ciki tana kiran Mommmmmmm
Wannan kenan

BY PRECIOUS NAFEE

[8/14, 12:48 AM] Nafisa T Baliya: [5/30, 11:08 PM] Nafisa T Baliya: Follow me on

https://www.instagram.com/aminciwritersassociation?r=nametag
🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻

https://my.w.tt/9GqFfq7qd7

*AMINCI WRITERS ASSOCIATION*

✨( *A W A*)✨

*Aminci zaman lafiya shine taken mu*


*Strory writing by Nafisa T Baliya (Precious nafee*)

*Marubuciyyar littafin*

*KAICO NA*

*SIYASAR MU AYAU*

*BANSO ACE NA FARA BA*

~_SAKACIN IYAYE IS LOADING_~

*Now*
~_NOT EDITED_~

_TUGGU_

14

Sadiya ce kwance a gado ta lillibe jikin ta da alama zazzabi take dan gaba daya ilahirin jikinta kyarma
yake dukda ac a kashe take Al-Abdurraman kuwa yayi tafiya yau satin sa 1 kenan saura kwana 4 ya dawo
dan kwana 10 zaiyi a haka Sadiya ta rarrafa ta tashi ta kirawo Family Doctor dinsu dan batajin zata iya kai
kanta asibiti babu jimawa sai gashi tambayoyi ya fare mata nan yafara ganin kamar alamun ciki ne da ita
dan haka yace taje tayi fitsari ta kawo masa karba yayi can bayan kamar mnt 30 sai gashi ya dawo da
fara`ar sa hajia gaskiyya naso ace gani ga yallabai zan fadi wannan albishir amman duk da haka zan masa
waya Doctor nifa ban gane ba meke damuna ne hajia kwantar da hankalin ki ciki ne dake har na sawan
sati 7 ai baki daya taji ta nemi duk wani ciwo ta rasa kirji ta dafe kana ta kwalla wata uwar kare wacca
saida Doctor ya razane wayyo Allah ni Sadiya kashi na ya bushe na shiga uku na lalace yau karya ta ta
kare ganin irin haukan da take yasa Doctor yi mata allurar bacci nan dai bacci barawo ya sace ta wayar
yallabai ya kira can bayan tadan dade tana ringing kuma daga can bangaran akai sallama amsawa Doctor
yayi sannan yace yallabai dama albishir zan maka name fa Matar ka ai Al-Abdurraman jiyay kamar
wanda aka taskawa mari yana tinani zimbir ya mike tsaye shuru kuma yayi can yaji kansa yana sarawa
daga haka baisan inda kansa yake ba Doctor yana faman hello hello but no answer haka dai ya kashe
wayar yana tinanin Allah yasa lpia a Hotel din da ya sauka kuwa bayan jin ance matar sa yankar jiki yay
ya fadi sumamme ma`aikacin dazai kawo masa abincin rana ne yaga halin da yake ciki nan dana suka
dauke shi sai asibiti bayan likitoci sun bashi taimakwan gaggawa ya farka tare da kiran NA`ILAH NA`ILAH
NAFISA NAFISA sai kuma kuka ya biyo baya idan da zaka tambaye shi kukan me yake shi kansa bai sani
ba wayar sa yace a bashi akace ai baizo da ita nan ba kwanan sa daya aka sallame shi baki daya hankalin
sa yayi gida dan kewar iyalin sa harhada kayan sa yayi sai ABUJA inda Sadiya ta rasa yadda zatai tasan dai
kashin ta ya bushe jira kawai take ya dawo yaga to ta ina zai fara ne

GARIN DAMATURU

Madam Na`ilace kwance akan gadan karfe wajan karfe 2 ne na rana bayan ta idar da sallar azahar
wannan bacci mai dadi ya dauke ta wani mafarki tai wai ga Nafisa a wani daji ga katotan rami gudu take
iya karfin ta Sadiya na bunta zata kama ta Nafisa tazo karshan ramin zata fada saiko wani abu kamar
haske ya dauke Nafisan ai firgigit ta farka tana kiran Nafisa Nafisa Nafisa ai da gudu Inno ta shigo dakin
kama ta tayi tana tofa mata addu`a baiwar Allah kallan Inno ta tsaya tana yi irin kallan tuguma tsako da
lungu na dakin take bi da kallo can sai tace dan Allah a ina nake ne Inno tace kwantar da hankalin ki
nandai ta labarta mata duk yadda Malam yace da zaman ta tare dasu da shekarun datai kuka take sosai
har yamman bayan Malam ya dawo take masa bayanin Madam Na`ilah ta dawo hayyacin ta Malam kiran
ta yayi nan yake tambayar ta inda take fada masa tayi tana Abuja ne jinjina abun yayi yace yanzu tun
daga can kike kuma kika zo a kafa lallai babu abunda iska bazatai ba ai tun sanda na ganki nasan akwai
wani boyayyan sirri a tare dake hakan yasa na dukufa rokwan Allah koma menene ya warware shi yanzo
to alhdllh komai yayi saidai kina sakaci da addu`a gaskiyya sannan ki dunga zama da alwala kina azkar na
safe da maraice tam Malam nagode sosai da irin hidumar da kukai mun Allah yasaka da alkairi ameen inji
Malam da Inno sannan Malam yace to gobe inshaallah zamu kama hanyar Abuja kwarai kuwa hakan yayi
sosai inji Inno itako Madam Na`ilah kuka take tayi har yanzu tana tinanin tilan yarta da kuma Mijin ta
abun santa

[8/14, 12:48 AM] Nafisa T Baliya: [5/30, 11:08 PM] Nafisa T Baliya: Follow me on

https://www.instagram.com/aminciwritersassociation?r=nametag

🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻

https://my.w.tt/9GqFfq7qd7

*AMINCI WRITERS ASSOCIATION*

✨( *A W A*)✨

*Aminci zaman lafiya shine taken mu*


*Strory writing by Nafisa T Baliya (Precious nafee*)

*Marubuciyyar littafin*

*KAICO NA*

*SIYASAR MU AYAU*

*BANSO ACE NA FARA BA*


~WANNAN PG IN NAKI NE TA MAMA~

~_SAKACIN IYAYE IS LOADING_~

~not edited~

*Now*

_TUGGU_

13

Mama ce ta jiyo shashsheqar kuka juyowa tayi dan ganin wake shugowa yana kuka wa zata gani Habiba
innalillahi Habiba mutuwa akayi da gudu ita da Halimatu har rige_rigen zuwa wajan ta suke lpia a tare
suka hada baki nan suka zauna kan tabarmar tsakar gidan tana labar ta masu yadda abun ya kasan ce
Mama banda sallallami babu abunda take itama ta tuno yadda mace tai TUGGUN da ta rabata da gudan
jinin ta da 1 tilo yau ga mace tana neman kassara auran wacca take gani matsayin ya a wajan ta ai duk
dauriyar ta ayau batasan lokacin data fashe da matsanancin kuka ba ``Allah ka gani yadda bayin ka suke
hada mana TUGGU iri_iri Allah sun rabani da dana sun raba Habiba da mijinta Allah kai mana sakaiya
kuma ka nuna mana dan girman zatin ka´´Ameen Mama duka da Habiba da Halimatu suka amsa suna
kuka ana haka saiga Saddiku ya shigo da sallama waje ya samu ya zauna Umma wllh waccan kodaddiyyar
banda darajar baba da saina ci....haba Saddiqu mene haka uwar kace fa Mama ke maganar nan haba
Mama wani zan shiga gidan ubana tace wai in fice tunda wai Umma bata ciki kuma baba yana zaune
amman ko uffan bai ceba saima daki da naga sun shige nan tsaye suka barni hmmmm yaya kai rabu dasu
wllh ai har baba ni haushin sa nakeji bakin ta taji an gwabe juyowar da zatai taga Umman tace kar
nakaraji kisan mace kuwa yanzu yana kadamun santa bazai fahimta ba giyar so tana dibar sa yanzu kai
Saddiku jeka debo kayana Halimatu ta taya ka harda nata saiku kawo nan gobe inshaallah saimu huce
Gaya haba Habiba wllh babu inda zaki kina nan knsan bawai sakin ki yay ba nidai kawai yadda na zubawa
dan nan ido to kema ki zuba masu ido komai ai yana da lokaci babu abunda yake dauwama sai ikwan
Allah haka ne Mama nagode haba Habiba babu komai ai da aciki yake naka amman idan ya fito duniya
da duk na kowa ne haka dai suka zauna ana jajan tawa can Mama tace kinga ni ada nima ayi sakaci da
addu`a amman banda yanzu kema ki dage da addu`a komai zai zama labari haka ne Mama nagode

Bari mu waiwayi Nafisa ko tana wana hali yanzu

Musalin karfe 1 ne na rana inai Elizabeth wato matar Chinedu tana kiran Nafisa Nafisa Nafisa ``yes ma
am coming´´ ok is time for prayer what are u doing inside ´´ok ma´´ sanye take da riga doguwa a jikin ta
mai karamun hannu toilet ta wuce tai alwala tasa hijab tayi sallah taqara kyau da haske tayi kiba abun
gwanin birgewa abun da zaka duba na birgewa gasu dai cristain amman wani bun suke qara jadda da
mata wajan sallah babu ruwan su da babban ci yare ko addini yau kimanin shekara 2 kenan tana ajin
karshe a secondry wato ss 3 yammatan cinsu suke ci ita dasu Akpevwe da Leena shekara 2 suka bata
gasu da kokari tunda suke a makarantar su Akpevwe ita take first position Nafisa ita ke na 2 Leena na 3
amman tunda suka shiga ss 2 kuma Nafisa ta kwace 1 position Akpevwe ta koma second haka dai suke
duk term sai an cika su da kyaututtu ka a makaran ta abun gwanin birgewa suma dake tagwayan akwai
kyau gasu identical twice ne Nafisa da kyar take gane su sai tayi da gaske tukun na allhdllh yanzu dai
rayuwa tana yi mata yadda take so aduk lokacin da zasu tambaye ta a ina take bata iya tunawa wataran
ko sai ta sume daga tambaya hakan yasa suka rabu da ita suka daina ko tuna mata wacece ita rayuwar
Nafisa saidai ace sam barka dan yanzu suna shirin zana ssce tare da jamb
A garin Abuja

wannan kenan

BY PRECIOUS NAFEE

You might also like