You are on page 1of 89

[10/22, 6:49 PM] Aysha Galadima: ☘

🍀

*D'AN BASAJA*


🍀

*Story & written*


*by*
*Maryam lbraheem*
*[Ummu Hanan]*

*Bismillahir rahmanir raheem da sunan Allah mai rahma mai jin k'ai Allah kayi
salati ga shugabanmu Annabi Muhammad tsira da aminci su k'ara tabbata a gareshi da
alayensa baki d'aya, ina rokonka yadda na fara lpy ka bani ikon gamawa lpy bijahee
rasulullah sallallahu alaihi wa alihi wa sahbihi wasallam👏🏻*

*Allahumma la sahla illa ma ja'altahu sahla wa anta taj alul hazna iza shi'ita
sahla*👏🏻👏🏻.

*[1]*

Malam usman datti haifaffen garin gombe ne shida matarsa Amina saidai a garin kano
suke da zama a unguwa uku inda yake sana'ar shi ta saida kayan marmari a tashar
unguwar.

Yara biyu Allah ya mallaka musu Khaleed shine babba daga shi kuma sai da suka k'ara
kusan shekara tara sannan aka haifi Raudha tun daga kanta kuma basu k'ara samun
wata haihuwar ba.

Rayuwa ce suke cikin rufin asiri, shi Khaleed yana d'inki ne a wani shagon abokinsa
cikin unguwar yayin da yake had'a diploma d'inshi a jami'ar bayero university dake
cikin kano.

Raudha kam tana last year d'inta na k'arshe ne a secondary.

Raudha irin yaran nan ne masu shegen rawar kai da son nuna ita wata ce duk da dai
ba wani k'arfin kirki garesu ba amma malam Usman da suke kira da Abbey mutum ne mai
son kyautatawa iyalinshi da fita hakk'insu kamar yadda ya rataya a kanshi.

*
Wani had'add'en handsome guy na hango cikin tashar giant ne wanda ke da k'ira irin
ta larabawan Lebanon duk iya k'wak'war mutum bai isa ya hango muninshi ba ya had'u
ta kowanne b'angare saidai kuma bisa alama yana fama da talauci duba da irin kayan
dake sanye a jikinshi, wani yadi ne daya gama shan jiki Wanda kai tsaye ba zaka
ambaci ainahin kalar yadin ba,sai hular dake kanshi da itama ta gama shan duniya.

Dube_dube yake ta faman yi ga dukkan alamu bai san inda zai dosa ba.
Malam Usman dake can gefe gurin sana'arshi yana kula da saurayin tun saukarshi a
tashar da yake mutum ne mai son taimakon al'umma hakan yasa ya yafito shi da
hannunsa.

Cikin tafiyarshi ta k'asaita da izza da sam ya kasa canza ta ya nufi wajen malam
Usman d'in.

Sallama yayi malam Usman ya amsa yana mik'o masa hannu sukayi musabiha sannan ya
zauna kan bencin dake wajen.

Murmushi malam Usman yayi yana kallon shi yace "tun d'azu ina lura dakai da alamu
bakasan kan wajen ba ko?"

Tsadadden murmushin shi yayi yace "gsky ne ni bak'o ne na fito neman sana'ar da
zanyi ne domin taimakawa mahaifiya ta da k'anwata"

"Toh ynz kai wace Sana'a kake ganin zakayi?" Malam Usman ya tambayeshi yana gyara
zaman shi.

Karyar da kai yayi gwanin tausayi yace "ai baba ko wace Sana'a ce indai bata
sab'awa addini ba toh zanyi domin ganin na rufawa kaina asiri"

Dariya malam Usman yayi yace "shikenan zaka iya zama tare dani?" Da sauri ya shiga
kad'a kanshi cikin zallar farin ciki yana ta faman zuba masa godiya

Ba komi ai d'a na kowa ne kuma duk wanda ya taimaki wani shima Allah zai
taimakeshi,amma kai mutumin ina ne?" Shiru yayi yana thinking d'in inda zai fad'a

"Am ni mutumin Kaduna ne mahaifina ya rasu tun shekaru goma da suka wuce"

"Ayya! Ayya Allah yaji k'anshi ya gafarta masa" malam Usman ya fad'a yana girgiza
kai alamun tausayawa

"Ameen baba" ya amsa masa

Malam Usman yace "har ynz ban san sunan malamin ba"

"Sunana Abubakar" ya amsa masa yana sunkuyar dakai

"A,a kace babana ne ma?" Malam Usman yace yana dariya

Baice komi ba illa murmushin da yak'i d'aukewa daga kan cute face d'inshi yana jin
k'aunar dattijon na shigarshi.

"Toh ynz akwai inda zaka zauna ne?"

Dokin wuyanshi ya dinga shafawa yana fad'in "a,a baba bansan kowa ba anan"

"Shikenan zamuje dakai gidana saika zauna tare da Khaleed a shagon shi babban d'ana
ne d'inki yake a shagon abokinshi in kuma kana ganin kaima kafison d'inkin sai Ku
dinga tafiya tare"

Kai ya girgiza yace "a,a baba zan zauna dakai"

"Toh shikenan ba damuwa bari a d'an samar maka abinda zakaci kasha tafiya" malam
Usman ya fad'a yana dariya gami da kiran wata mai abinci.

K'arasowa tayi ta sauke farantin ta tsuguna tana fad'in "roba nawa za,a bayar?"
"Bashi roba biyu amma ki had'a waje d'aya" malam Usman ya fad'a yana zaro kudi a
aljihunsa ya mik'a mata kudinta ta karb'a ta had'e masa shinkafa da miyar waje
d'aya ta mik'a masa tare da d'aukan farantin ta tace "zataje ta dawo domin amsar
robarta.

Mai tallar pure water ya kira ya sai masa mai sanyi guda biyu ya ajiye masa kusa
dashi yana fad'in "bismillah mana babana ganin yadda ya rik'e robar bashi da alamun
zaici abincin.

A hankali ya juya ya d'iba yakai bakinshi

Ido ya runtse gam jin uban gishirin da yayiwa harshensa maraba.

Da k'yar ya samu ya had'iyeta ya d'au ruwan ya fasa yasha ya ajiye sai faman
zazzare ido yake kamar wani mara gsky, nikam nace basaja tayi kyau🤣.

Malam Usman daya gama bawa wani da ya sayi lemo ya dawo ya zauna kusa dashi yana
fad'in "kaci abinci mana inma bazai isheka ba a k'aro maka"

Cikin sauri yace "zai isheni ma baba"

Abincin ya dinga turawa yana had'iyewa da k'yar.

*Mrs salees mu'az*


[10/22, 6:49 PM] Aysha Galadima: ☘🍀☘
*D"AN BASAJA*

☘🍀☘

*Story & written*


*by*

*Maryam lbraheem*
*[Ummu Hanan]*

*[2]*

Tare suka yini da Abbey a ranar har lokacin tashin sa yayi ya d'auke shi a mashin
d'insa suka tafi gida.

Sauka yayi daga mashin d'in bayan yayi parking dai2 wani d'an k'aramin gida,ya kafe
mashin d'in yace bari ya shiga ya fito"

Unguwar ya dinga bi da kallo yana kallon gidajen dake cikinta.

Abbey ne ya fito yayi masa jagora cikin gidan

Wata kamilalliyar dattijuwa ya gani zaune kan tabarma a tsakar gidan, sai wata
kyakkyawar matashiyar budurwa dake can gefe kan sallahya sai fama take da tsohuwar
wayar da Khaleed ya bar mata ita da k'yar ta dod'e kunnenta da earpiece tana kad'a
kanta alamun tana jin dad'in abinda take saurara.

Zama sukayi a tabarmar ya gaida Amma sannan Abbey yayi mata bayanin shi, murmushi
Amma tayi tace "toh Allah ya bamu ikon rik'ewa"
"Ameen" Abbey ya amsa yana mai jin dad'in yadda matar tashi ta bashi had'in kai.

Kallon sashin da Raudha take yayi yace "wai bakiga mun shigo da bak'o bane Raudha?"

Ba amsa sai faman kad'a kai kawai da take

"Hmm ina zata jika Malam ta dod'e kunne da wnn d'an banzan abin?" Amma ta fad'a
tare da d'aukan takalmi ta jefa mata

"Wayyo Allah na" ta fad'a a firgice tana maida hankalin ta kansu gami da cire
earpiece d'in

Baki Amma ta tab'e tace "Allah ya kyauta miki"

Tsaki Abbey yayi yace "kina ganina da bak'o amma ba kisan ki bud'e baki ki
gaisheshi ba ko?"

Baki ta zumb'uro ciki_ciki tace "ina yini?" Sai a lokacin ya d'ago kanshi ai kuwa
karaf idanunsu suka sark'e cikin na juna

"Lpy" kawai yace shima a ciki ya maida kanshi k'asa.

"Lallai ma wnn gayen ni zai amsawa gaisuwa irin haka?" Sai kace ita bataga yadda ta
gaishe shin ba🤔k'wata tayi a hankali ta yayimi sallahyar ta shige d'akinta tana
turo baki dan ita Sam wnn bak'on nasu bai mata ba kuma tasan dai ba d'an uwansu
bane.

Khaleed ne yayi sallama ya shigo ya zauna yana kallon Abubakar cike da rashin sani
anan shima Abbey ya gabatar masa dashi ya k'are da cewa "dafatan zaku zauna lpy?"
Murmushi Khaleed yayi cikin jin dad'i yace "insha Allah Abbey"

"Yauwa Allah yayi albarka ynz saika kaishi ya aje kayan shi ya huta ko?"

"Toh Abbey" Khaleed ya fad'a yana d'aukar tsohuwar jakar Abubakar d'in yace "taso
mu tafi"

Tashi yayi yabi bayan shi suka fita waje inda shagon Khaleed d'in yake.

Amma ce ta kalli Abbey tace "amma malam kana ganin ba wata matsala ba kasan mutum
ba kawai ka d'auko shi ya zauna a gidan ka?kasan fa zamanin nan mutum ba abin yarda
bane"

Murmushi yayi yace "Amina kenan Allah yaga zuciyata da kyakkyawar niyya na d'auko
shi dan naga yaron yana da buk'atar taimako Allah zai duba zuciyata ko mugun ne ma
bazai bashi damar cutar damu ba"

"Toh Allah yasa malam"


"Ameen Aminatu"

Dariya sukayi gaba d'aya yace "a zuba abinci a bawa Raudha ta kai musu"

"Toh bari in zuba" Amma ta fad'a tana mik'ewa tsaye tare da shiga kicin,shi kuma ya
tashi ya shiga d'aki.Raudha Amma ta kira bayan ta gama zuba abincin tace "takai
musu shago

Badan ranta yaso ba ta zari kwanon abincin tayi waje.

K'ofar shagon ta tsaya tayi sallama ba tare da an bata iznin shiga ba ta afka

Khaleed baya ciki sai Abubakar d'in dake kishingid'e kan katifar Khaleed yana
daddana wata 'yar k'aramar waya wadda duk aka bi aka mammanne ta da saltif

Abincin ta ajiye bayan ta jefa masa harara ba tare data yi mgn ba ta ajiye abincin
ta juya da niyyar ficewa.

"Am nace dan Allah ko zaki d'an taimako min da ruwan alwala na duba butar babu ruwa
ina sonyin sallah Khaleed ya d'an fita kuma har ynz bai dawo ba"

Raudha ta tsinkayi muryar shi na fad'a sai tace tunda take bata tab'a jin murya mai
masifar dad'i da sanyi irinta ba

Baki ta tab'e cikin ranta tace "kana talaka kana mana wani iyayin mgn" a fili kuwa
cewa tayi "ka jirashi ya dawo mana ko ni 'yar aikenka CE?" Daga haka ta fice daga
shagon.

Binta yayi da kallo yana kad'a kanshi a fili ya furta "lallai da alamu wnn yarinyar
bata da mutunci amma.....kiran wayar shi da aka yine yasa bai k'arasa mgnr da yayi
niyyar furtawa ba.

Wayar ya d'auka ya duba mai kiran Amin sunan daya gani yana yawo bisa screen d'in
wayar, murmushi ya saki ya d'aga kiran yayi sallama tare da cewa " yane aboki?"
"Normal saidai tun d'azu inata neman layinka is switch off"
Kwanciyarshi ya gyara yace "sorry na kashe wayar ne"

"Ohk ynz wane gari kuma ka kaiwa ziyara?"

Dariya yayi yace "ynz haka ina cikin garin kano"

"Hotel ka kama?" Amin ya tambayeshi

"No wlh wani mutumin kirki na had'u dashi a tashar dana sauka ynz haka ina gidan
shi zamu zauna tare da babban d'anshi wlh baka ganiba shi da matarshi da yaron nasu
masu mutunci sosai but.... Shiru yayi bai k'arasa ba

"But what?" Amin ya tambaya yana 'yar dariya

Hannunshi ya cusa cikin lallausar sumar kanshi yana yamutsata yace "akwai 'yarsu
guda d'aya wata fitsararriya ynz ma ta gama yimin rashin kunya ta fita"

Sosai Amin ya k'yalk'yale da dariya cikin dariyar yake fad'in "kai dai kaga zaka
iya dan haka ko a jikina wlh wai an tsikari kakkausa in kuma Allah yasa itace
amaryar tamu to....zanci uwarka ynz nan wlh in baka daina had'ani da wnn yarinyar
ba ka ganta ma kuwa? Ba...shigowar Khaleed shagon ne yasa ya katse wayar yana
fad'in "zamu yi waya"

"Ka dawo?" Ya tambayi Khaleed yana murmushi

Murmushin shima yayi yace "eh wlh kayi hak'uri fa na barka kai kad'ai, "ba komi
wlh"
Bari in d'ebo maka ruwan alwala Khaleed ya fad'a yana d'aukan butar ya fita.

Ruwan ya kawo masa ya fito yayi alwala ya koma yayi sallah suka ci abincin d'an
wake ne da mai da yaji saiya tsinci kanshi da jin dad'in abincin sosai Dan haka ya
cishi sosai.

Tare suka kwana a katifar Khaleed da yake da d'an girmanta saidai Sam baiyi wani
cikakken barci ba saboda zafi ga kuma sauro duk da akwai net amma hakan bai hana
sauron ya shiga ciki ba, shikam Khaleed ya bararraje sai kwasar barcinshi yake cike
da shauk'i kusan asuba ma akan idonshi tayi Dan lokacin da Abbey ma ya shigo
tashin su idonshi biyu, alwala sukayi suka wuce masallacin tare da Abbey.

*Ta salees ce 😎*
[10/22, 6:49 PM] Aysha Galadima: ☘🍀☘
*D'AN BASAJA*
☘🍀☘

*D'inbin godiya da fatan alkhairi ga 'yan group din _UMMU HANAN & HADIN ALLAH FNS_
Ina matuk'ar alfahari daku saboda irin yadda kuke nunamin k'auna ngd sosai Allah
yabar zumunchi*

*Story & written*


*by*

*Maryam lbraheem*
*[Ummu Hanan]*

*[3]*

Da safe suka shiga gidan don gaida su Abbey, a tsakar gidan suka samu Raudha zaune
a kan kujera tana k'ok'arin saka sandals d'inta na makaranta,ta shirya tsaf cikin
uniform d'inta dark blue d'in wando sai farar riga da hijab sai dankwali shima dark
blue sunsha guga sai k'yalli suke,farar powder kawai ta shafa a zagayayyiyar
kyakkyawar fuskarta sai whitelips data shafawa tausasan pink lips d'inta sai kwalli
data d'an zizarawa fararen idanunta hakan ya k'ara fidda zallar kyawunta.

Tana ganin su ta fara harare_harare tana wani ciccin magani.

"Uban me akayi miki kike wani harare_harare?" Khaleed ya fad'a yana tsayawa a
gabanta,ganin hakan yasa shima Abubakar d'in ya tsaya a bayan shi ya juya kanshi
can wani b'angaren.

"Zumb'uro baki tayi tace "nifa ba dakai nake ba"

"To da uban wa kike ko kinga sa'anki anan?" Yace yana wurga mata harara

Kai ta juyar tana faman k'unk'uni

K'wafa yayi tare da jijjiga kanshi ya juyo gun Abubakar da idanunshi ke can wani
waje yace "mu shiga Abubakar"
Shiga sukayi d'akin ta bi bayan Abubakar da harara tana k'ara jin haushin sa a
ganinta danme zaizo kawai ya wani tare musu a gida shi ba d'an uwansu ba ba komi
ba?

A kwance suka samu Abbey kan d'an k'aramin gadon shi yana jin labaran safe a redio
har k'asa suka tsuguna dukansu suna gaisheshi, ya amsa cikin sakin fuska tare da
tambayar Abubakar ya kwanan bak'unta?" Murmushi kawai yayi yace "Alhamdulillah
Abbey"

Raudha ce ta shigo d'akin,kai tsaye wajen Abbeyn ta nufa tana fad'in "zan tafi" har
lokacin bata saita bakinta ba

Hannu yasa wajen filonshi ya d'auko naira d'ari ya mik'a mata karb'a tayi tace
"Abbey kudin text book d'in fa?"

Murmushi Abbey yayi yace "kinga kiyi hak'uri yau ban tashi da cikakkun kudi a
jikina ba insha Allah gobe ko jibi zan baki"

Tuni ta fara diddira k'afafunta a k'asa cikin muryar shagwab'a take fad'in "ita wlh
ance duk Wanda bai kai yau ba sai an dakeshi"

Ba k'aramin k'uluwa Khaleed yayi ba ganin yadda take Abu kamar su kad'ai ne a wajen
ba bak'uwar fuska shima kanshi Abubakar d'in ji yake tamkar ya tashi ya mammaketa
saboda yadda ta bashi haushi, a fusace Khaleed ya tashi yayi kanta

Ai da gudu ta fice tana waiwayenshi ta suri jakarta ta fice ba tare data yiwa Amma
dake kicin tana had'a abin karyawa sallama ba.

Komawa yayi wajen zaman shi yana fad'in "Allah Abbey ka bani dama in gyarawa
yarinyar nan zama a gidan nan"

Murmushi Abbey yayi yace "a,a bazan bada damar nan ba kuwa yarinta ce zata daina
ne"

"Haba Abbey gand'amemiyar yarinya kamar Raudha ace yarinta ke damunta? Wlh duk
abinda take tana sane"

"To naji ya isa haka ynz dai ku tashi ka karb'ar muku abin karinku Ku karya saika
shirya Abubakar nima gani nan fitowa saimu wuce"

"Toh" suka amsa gaba d'ayasu suna mik'ewa tsaye.

Daf da zasu fita d'akin ne Abbey yace wa Khaleed "ya banga kayi shirin makaranta
bane?"

Dan tsayawa yayi yace "bani da lectures yau sai gobe"

"Toh shikenan Allah ya kaimu"

Ameen suka amsa suka wuce kicin d'in suka gaida Amma ta mik'owa Khaleed abin
karyawar su suka fita.

Koko ne mai dad'i Amman ta dama sai fanke da shima ya yiwa Abubakar d'in dad'i fadi
yake cikin ranshi gsky abincin gargajiya yayi a rayuwa.
Bayan sun k'are Khaleed ya d'ebo masa ruwa yayi wanka da yake akwai band'akin
Khaleed d'in a waje, wata kod'addiyar shadda ya fiddo cikin jakarshi ya saka
Khaleed ya bashi turaren shi d'an d'ari biyu karb'a yayi ya shiga fesawa yana
murmushi tuno irin muggan turarukan da yake using dasu masu muguwar tsada amma yau
shine da fesa irin wnn turaren.

Yana gama shiryawa Abbey ma ya fito cikin shirin shi suka tafi suka bar Khaleed
shima yana shirin tafiya shagon da yake d'inki.

**** *** **
Yau kimanin sati d'aya kenan da zuwan Abubakar gidan Abbey sosai yake jin dad'in
zama da mutanen inka d'auke Raudha da Sam kanwarsu bata jik'uwa waje guda Dan ya
gama fuskantar yarinyar Sam bata da mutunci ga rashin kunya, danma ya fahimci tana
tsoron Khaleed sosai dan baya yi mata wasa. Dan haka Sam baya shiga sabgarta, ita
kuma hakan da yake nunawa sai take ganin kamar girman kai gareshi a cewarta yana
talaka yana wani d'add'aga musu kai, ko ita d'in wacece🤔

Zaune yake kan farar kujera a k'ofar shagon yana wanke 'yan kayan shi, abinka da ba
saban ba hannunshi banda zafi ba abinda yake.

Raudha ce da k'awarta Nafisa suka fito daga gidan tayo mata rakiya,can gefenshi
suka tsaya Nafisa ta kalli inda yake tace "wayyo k'awata wnn big guy d'infa? Ko
abokin yaya Khaleed ne?"

Tsaki taja tace "dallah daina had'amu dashi kinsan Abbey da jajibe_jajiben tsiya
wai taimako kawai fa ganinshi yayi a tasha wai yana Neman aiki shine ya yayimo shi
ya kawo mana shi gida" ta k'arasa mgnr tana hararar inda yake ta gefen ido.

"Kai amma dai gayen yayi ba k'arya wlh" Nafisa ta fad'a tana k'ara duban Abubakar
da kanshi ke k'asa duk yana jin mgnr da suke

"Mtsww ni karki b'atamin rai Dan Allah, yana talaka har wani kyau gareshi? Ga
fad'in rai da girman kan tsiya kamar irin kafiran farkon nan" dariya suka shek'e da
ita gami da tafawa.

*Mrs salees mu'az*


[10/22, 6:49 PM] Aysha Galadima: ☘🍀☘
*D'AN BASAJA*
☘🍀☘

*Story & written*


*by*

*Maryam lbraheem*
*[Ummu Hanan]*

*[4]*

Amma ce da Raudha zaune a tsakar gida, Amma tana gyaran gyad'ar miya yayin da
Raudha ke ta fama da gwagwar wayar ta wadda data kunna saita d'auke gashi tana son
kallon film d'in mariya da Nafisa ta tura mata
Tsaki taja a karo na barkatai tana jin kamar ta fasa wayar ta huta gaba d'aya
saidai kuma tana kare yawa da ita

Amma ta ajiye farantin hannunta ta harareta tace "wai tsakin uban me kikeyi ne tun
d'azu?"

Baki ta turo tace "Amma nida wayar nan ne mana"

"To wani yace dole sai kin rik'e waya?"

"Kuma Amma sai mutum ya zauna bashi da d'an wani abin d'ebe kewa?" ta fad'a tana
ciko da wata 'yar k'aramar takarda cikin wayar

"To ai ke kikaga zaki iya dan haka kar in k'ara jin kin min tsaki anan wajen inba
haka ba wlh sai ranki ya b'aci....shigowar Abubakar ne yasa Amma yin shiru

"A'a Abubakar ka taso ya jikin naka wnn yaron (Khaleed) ke fad'a min baka jin
dad'i"

Butar hannunshi ya ajiye ya k'arasa kusa da Amma ya tsuguna yana fad'in "naji
sauk'i Amma"

"To Allah ya k'ara afuwa ruwa zaka d'iba ne?"

"Ameen Amma, eh ruwa zan d'iba"

Raudha ta kalla wadda tun shigowarshi tayi kicin_kicin dama ga haushin da wnn 'yar
k'wayar wayar tata ya bata

"D'auki butar ki zuba masa ruwan"


Amma ta fad'a tana kallon ta

Baki ta bud'e zatayi mgn Amma ta wurga mata harara ba shiri ta tashi kamar zatayi
kuka

Shikam kanshi na k'asa bai kula da abinda ke faruwa ba

Tana zuba ruwan ta dangwarar da butar a wajen ta dawo ta zauna, tashi yayi ya
d'auki butar ya fita

Da kallo tabi bayan shi tana harararshi tsaki taja a ranta tace "aikin banza Dan
Allah dubi yadda yake wata tafiya kamar irin mugayen masu kud'in nan?"

"Wlh Raudha ki kiyayeni" Amma ta fad'a tana jifanta da harara

Cikin muryar shagwab'a tace "Dan Allah Amma menayi?"

"Ban saniba,nace ban saniba shikenan ke bazaa rab'e kuba meye aibun Abubakar? naga
Abbeyn Ku yake taimakawa?

Shiru tayi ba tace komi ba tana cigaba da gwada kunna wayar cikin sa'a kuwa ta kawo
ta tsaya, wata girgiza tayi daga zaune cikin murna tace "yeeeee ta tsaya bari inje
in kalli film d'in"

Tsaye Amma ta mik'e ta d'auki farantin gyad'ar ta nufi kicin tana fad'in "waye zai
miki wanke_wanken?"

D'akinta ta shige tana fad'in "zan fito inyi"


Yana shiga shagon kiran Mamyn shi ya shigo d'auka yayi suka gaisa ta d'ora da cewa
"ba wata matsala dai ko?"

Murmushi yayi yace "ba komi Mamy saidai canjin gurin zama kawai zuwa kan abinci
shima zuwa ynz na fara sa bawa"

"Allah sarki my son Allah dai ya bada sa'ar abinda akaje nema ya had'a ka da mace
ta gari"

"Ameen ameen Mamyna" ina little sis?"

"Tana skull"
Ta bashi amsa

"Ohk anjima zan kira mu gaisa idan ta dawo"

"Shikenan Allah y taimaka sallama sukayi ta kashe wayar cike da tausayin d'an nata.

Yana aje wayar kiran Amin ya shigo d'agawa yayi bayan yayi sallama yace " d'an iska
sai yau kaga damar nemana?"

"Kai meya hana ka nemeni?" Amin ya tambaya yana 'yar dariya

"Credit ne babu" ya bashi amsa

Sosai Amin ya shiga k'yalk'yala dariya yana fad'in "oh sorry na manta fa pls ka
d'auki pic d'inka a yadda kake kamin send"

Tsaki Abubakar yaja yace "bana son iskanci fa"

"Am sorry ya ina wnn babyn mara kunya?"

Baki ya tab'e yace "tana nan kasan ni ba shiga harkarta nake ba"

"Kodai da ita za'a yine?" Amin ya tambaya cikin zolaya

"Mtsw wlh Amin kana b'atamin rai idan kana had'a ni da wnn fitsararriyar yarinyar
ai ko matan duniya sun k'are bazan aureta ba,ni ba wnn ba hop dai komi yana tafiya
yadda akeso?"

"Yeah komi normal wnn kayan ma da aka bada oder d'insu sun k'araso anyi settling
komi"

"Alhmdllh"
Sun d'an tab'a hira sannan sukayi sallama.

Washegari Raudha ta tashi da zazzab'i ko skull bataje ba,sai kuka take dama akwai
ta da shegen rakin tsiya in bata da lpy to kowa saita d'aga masa hankali koda kuwa
cutar bata kai ta kawo ba

Abbey ne ya lek'a shagon Khaleed Abubakar ne kawai Khaleed ya tafi skull tun wuri
saboda lectures d'in da yake da ita.
"Yauwa Abubakar dan Allah zoka mik'a Raudha asibitin nan na kusa damu ba ta jin
dad'i"
Abbey ya fad'a yana mik'a masa mukullin mashin d'insa

Gabanshi ne ya fad'i danshi sam baya son abinda zai dinga had'a shi da wnn
yarinyar, saidai kuma ba yadda zaiyi.

Rissinawa yayi ya karb'i mukullin ya fito waje yana jiran ta.

D'akinta Abbey ya shiga yace "tashi kije ga Abubakar can a waje zai kaiki asibiti"

D'ago jajayen idanunta tayi tace "Abbey shi zai kaini asibitin?"

"Eh mana" Abbey ya amsa mata

Shagwab'ewa tayi tana goge hawayen idonta tace "nidai kawai muje da Amma ko a bani
kud'in mota in tafi ni kad'ai"

Amma data fara fusata tace "kai wnn yarinya anyi uwar kafiya wlh kin tashi ko
kuwa?"

"Kinga ki bita a hankali mana Amina" Abbey yace yana k'ara lallab'a ta da k'yar ta
tashi ta d'auki hijab d'inta ta saka suka fito tare da Abbey.

Yana kan mashin d'in yana jiran ta duk ranshi a b'ace yake saidai sam bazai nuna ba

Sai data fara bashi sak'on harara sannan ta hau mashin d'in tana hararar bayan sa

Kud'i Abbey ya mik'a masa yace "ko za'a sayi wani abin"

"Ka barshi kawai Abbey akwai kud'i a jikina"

"To shikenan Allah yayi albarka" daga haka ya juya ya koma cikin gidan k'aunar
yaron na k'ara shiga zuciyarshi.

Mashin d'in ya tayar suka tafi, dai dai wani tudu da gangare dayazo wucewa mashin
d'in yayi sama yai k'asa hakan yasa ta fad'o bayan sa, wani mugun shock ne ya
ratsa jikinshi Wanda tunda yake a duniya bai tab'a jin irin shi ba itakam da sauri
ta taso cikin masifa da rawar murya saboda tsabar zazzab'in dake jikinta tace
"dallah malam ka tafi a hankali mana aikin banza ko mashin d'inma bai iya ba"

"Amma anyi jarababbiyar yarinya anan tana fama da kanta tana masifa" ya fad'a cikin
ranshi tare da jan k'aramin tsaki ji yake tamkar ya tsaya ya sauketa saidai ba dama
haka suka cigaba da tafiya lokaci zuwa lokaci tana jan tsaki bayan shi kuwa yasha
harara har ba adadi tamkar idonta zai zazzago, nikam nace "aikin banza kenan harara
a duhu danshi da aketa zabgawa hararar bai san anayi ba,a haka har suka k'arasa
asibitin

Shi ya yankar mata kati taje ta hau layi duk da ba wasu mutane sosai, shi kuma can
kan wani benci ya zauna saidai duk lokacin da zasu had'a ido saita harareshi da
haka har layi yazo Kanta ta tashi ta shiga office d'in likitan
Bata jima ba sosai sai gata ta fito da sauri kamar zata kifa tana waiwayen office
d'in

Cikin hanzari ya tashi ya isa wajen yace "lpy?"

Baki ta turo tace "wai allura zaiyi min"

Kafin yayi mgn likitan ya lek'o yace "kaine kuke tare da wnn yarinyar?"

"Eh Dr nine"
Ya bashi amsa

"Dama allura ce za'a yi mata tak'i yarda ga katin nan sai Ku nemi Wanda zai mata"
ya fad'a yana mik'o masa katin

"Dan Allah kayi hak'uri likita ina zuwa" yace yana nufar lnda ta koma ta zauna

Sai ya rasa ma abinda zaice mata da k'yar yayi k'arfin halin cewa "am dan Allah
kije ayi miki allurar nan mu tafi"

"Mtsww bazanje ba da yake ba jikinka bane ai ta fad'a tana jifanshi da wani irin
kallo

Likitan ne ya k'ara lek'owa yace "Dan Allah malam ka d'auki matarka Ku tafi kuna
b'ata min lokaci fa akwai patients da yawa fa a gabana"

Gaba d'ayansu saida suka ji wani banbarakwai daya kirasu miji da mata

"Allah ya kiyaye in zama matar wnn fak'irin ta fad'a tana wani fari da idonta gami
da juyar da kanta

"Plsss Raudha" yaune karo na farko daya fara ambatar sunan ta tun zuwanshi gidan,
wani iri taji a ranta sai taji kamar babu wani daya tab'a fad'ar sunan ta taji
dad'inshi irin shi

Banza tayi masa taja hijab d'inta ta rufe fuskarta dashi

Likita kuwa tuni ya fara duba wasu dan ya lura idan ya biyewa wad'ancan zasu b'ata
masa lokaci ne kawai

Kanshi ya dafe yana tunanin irin shegiyar kafiya irin ta yarinyar gashi idon mutane
duk ya dawo kansu

Wayar shi ya d'auko dan yana ganin hakane kawai zaisa ta yarda ayi mata allurar

Number Abbey yayi dialling bata dad'e tana ringing ba aka d'aga saidai muryar Amma
yaji sab'anin ta Abbey

"Ya akayi ne Abubakar?"


Amma ta fad'a bayan ta amsa sallamar da yayi

"Am dama Amma Raudha ce tak'i yarda ayi mata allura tun d'azu sai fama ake da ita"

"Uhum nasan za'a yi haka dama ai bata da mak'iyiya irin allura bani ita inyi mata
mgn"
Amsawa yayi da "toh"
"Raudha"! Raudha!!
Fuskarta ta bud'e tace " wai meye?"

Waya ya mik'a mata yace "Amma na son mgn dake"

Wayar tabi da harara tana ganin gara ma jagwal d'in wayar ta akan wnn amsa tayi
sukayi mgn da Amma

"Toh" Kalmar k'arshe data furta tana hawaye ta tashi nan kan bencin data zauna ta
jefar da wayar tashi ta nufi office d'in likitan tana fad'in "munafuki kawai Allah
ya isa wlh

Tsaki yayi gami da girgiza kai ya d'au wayar ya zura a aljihu yabi bayan ta office
d'in

"Ka shawo kan madam d'in taka kenan?"

Likitan ya fad'a yana murmushi

Ido suka had'a ta wurga masa harara, shikam murmushin yak'e kawai yayi wa likitan

Saida ya sallami matar dake ciki sannan ya d'auko syringe ya zuk'o ruwan allurar,
ya dawo kusa da ita yace ta juyo bayan ta

Ido ta zaro tace "wa Allah ya kiyaye wlh saidai kayi min a hannu"

Sosai suka shiga tak'addama da likitan ita tace saidai yayi mata a hannu shi kuma
yace saidai a baya

Abubakar kam kanshi ya dafe da yake jin yana sara masa yace "Dan Allah likita kayi
mata a hannun kawai"

Tsaki likitan yayi yace "da alamu wnn matar taka baka jin dad'in zama da ita"

Bak'in ciki kamar ya kashe Raudha jin ya sake had'a ta da Abubakar a matsayin
matarshi

Da k'yar yayi mata allurar a hannun aiko ana tsirawa ta fashe da kuka ta tashi ta
fito rik'e da hannunta bayan ta bangaje Abubakar dake bakin k'ofa

Godiya ya yiwa likitan sukayi musabiha ,cikin tsokana likitan yace "kaje kayi
rarrashi yau an tab'a madam"

Murmushi kawai yayi masa ya fito, sai da yaje pharmacy d'in asibitin ya sai
magungunan da aka rubutu sannan ya fita ya sameta a tsaye a gaban mashin d'in har
lokacin bata daina kuka ba

Hawa yayi ya tayar dashi sannan itama ta hau suka tafi

*Mrs salees mu'az*


[10/22, 6:55 PM] Aysha Galadima: 💝💞💝
*D'AN BASAJA*
💝💞💝
*Story & written*
*by*

*Maryam lbraheem*
*[Ummu Hanan]*

*Godiya ta musamman ga 'yan*

*_HADIN ALLAH NOVEL GROUP_*

*&*

*_UMMU HANAN NOVEL GROUP 2_*

*Nagode kuma na yaba da irin k'aunar da Kuke nunamin Allah ya saka da alkhairi ya
bar zumunchi*

*[5]*

****
Har sukayi nisa Raudha bata daina kuka ba, ranta fal haushin Abubakar dan a ganin
ta da bai kira Amma ya fad'a mata ba da ba'a yi mata allurar ba.

Shikam Abubakar ji yake kamar ya sauka ya bar ta akan mashin d'in saboda yadda ya
tsani kuka especially kukan mace duk sai yaji ranshi ba dad'i

"Plssss Raudha dan Allah kiyi shiru haka wlh kaina ciwo yake"

Sai data ja majina sannan tace "ba zanyi shirun ba duk kai ka jawomin ai Allah ya
isa sai Allah ya saka min wlh"

Dariya mgnr ta bashi amma ya maze yace "to ni nayi miki allurar?"

Harara ta bankawa bayan shi tace "amma dai ai da baka yiwa Amma waya ka fad'a mata
ba da ba za'a yi min ba da yake ba jikin ka bane ba nidai bazan yafe ba wlh"

Murmushi kawai yayi danshi baiga wani abin kuka a allura ba amma ta daddage sai
sharb'ar kuka take kamar wadda aka zane ko kunya bataji.

Ta mirror mashin d'in ya ganta tana kallon wani mai mangoro a gefen titi, da dukkan
alamu yawunta ya biya ido suka had'a tayi maza ta juyar da kanta bayan ta bashi
sak'on harara

"Ko zaki shane in siya miki?" Yaji mgnr ta fad'o bakin shi ba tare daya shirya
fad'inta ba

Tsaki tayi tace "Allah ya kiyaye wlh baka da kud'in da zaka sai min Abu fak'iri
kawai ko ka manta ne a wajen Abbeyn mu kake samun d'an na kashewa?"

"Murmushi yayi yace " gsky ne mgnr ki bani da ja"

"Mtsww kai ka sani dai"

Yana yin parking ta sauka zata shige gida

"Kin manta da magungunan ki" yace yana mik'a mata ledar maganin

"Ka shigo min da ita" haka kawai ta fad'a ta shige gidan

Kai ya girgiza yana tuna mgnr likitan da yace "da gani bayajin dad'in zama da ita,
kwarai gsky ya fad'a duk Wanda ya auri wnn yarinyar tofa sun d'aura abota da tashin
hankali dan bazata dinga barinshi yana hutawa da jarabar ta ba.

A kwance ya sameta kan cinyar Amma a d'akin Amman,maganin ya bawa Amma ya nuna mata
yadda zaayi amfani dashi godiya Amma tayi masa ta maida kallon ta kan Raudha da
idanunta ke rufe tace "sai ki tashi ai kici abinci kisha magungunan"

Baki ta turo ta fara shura k'afafu cikin shagwab'a take fad'in "ni wlh Amma bana
son maganin nan duk fa ba dad'i garesu ba"

Baki Amma ta rik'e tace "yau naji yarinya da sakarci dama wa yake shan magani dan
dad'i? Ke indai akace baki da lpy an dingi fama dake kenan gurin shan magani? Allah
ya jefomin da wnn yaron ynz aishi kya sha a gabanshi"

Tashi tayi zaune tana turo baki tace "


to a zubomin abincin inci"

Tashi Amma tayi ta zubo mata abincin sannan ta sha maganin bayan dogon fama da
akayi da ita.

Haka zaman Abubakar ya cigaba da kasancewa a gidan Abbey har ynz kuma basu shiri
da Raudha saboda muguwar 'yar rainin hankali ce.
A durkushe yake a gaban Abbey da ya nemeshi kan wata mgn da yace yana son
suyi,kanshi a k'asa yana tararrabin irin abinda Abbeyn zaice

Gyaran murya Abbey yace "wato abinda yasa na kirawoka akwai wata muhimmiyar mgnr da
nakeso muyi dakai,shiru yayi yaja numfashi sannan ya cigaba da cewa "tun farkon
haduwata dakai na yaba da hankalin ka da nutsuwarka a yadda na d'auke ka wlh ji
nake kamar ni na haifeka sam bana jin bambanci tsakaninka da Khaleed, akwai wata
alfarma guda d'aya da nakeso kayi min"

K'asa ya k'ara yi da kanshi yace "ka fad'i ko menene Abbey insha Allah zanyi maka
nima tamkar mahaifina haka na d'auke ka

Murmushi Abbey yayi yace " so nake ka auri Raudha"

Wani mugun bugawa gabanshi yayi ya d'ago kanshi yana bin Abbeyn da kallo tuni zufa
ta fara keto masa ta yaya shi da ya fito Neman wadda zata soshi tsakani da Allah
kuma ya b'ige da auren Raudha yarinyar da yasan burinta bai wuce taga ta auri mai
kud'i ba?

"Yadai Abubakar?ko baka amince bane?"

Ya tsinkayi muryar Abbey cikin kanshi

"Na amince Abbey" ya furta cikin rawar murya,Sam bazai iya yiwa Abbey musuba in
yayi haka tamkar yayi butulci ne alkhairin Abbey mai tarin yawa ne a gareshi taya
zai iya wstsa masa k'asa a ido?zai daure ya aureta duk da babu ko d'igon sonta
cikin zuciyarshi hasalima bata daga cikin irin matan da yake son ya aura!

"Abinda yasa kaga na nemi kayi min wnn alfarmar saboda yadda nasan halin Raudha
sarai ba duka namiji ne zai iya hak'uri da halayenta ba nasan kai mai hak'uri ne
kuma baza kaso ganina cikin wani haliba amma duk da haka idan kaji baka ra'ayinta
ka fad'a min zan cigaba dayi mata addu'ar Allah ya bata miji nagari Wanda zai iya
da halinta"

"Murmushin k'arfin hali ya aro ya d'ora wa cute face d'inshi yace " karka damu
Abbey na amince"

Addu'a Abbey ya shiga kwararowa Abubakar saboda irin dad'in da yaji

Shikam kanshi na k'asa yana hango irin dramar da za'a sha da Raudha.

#team Raudha
*Mrs salees mu'az*
[10/22, 6:56 PM] Aysha Galadima: 💝💕💝
*D'AN BASAJA*
💝💕💝

*Story & written*


*by*

*Maryam lbraheem*
*[Ummu hanan]*

*[6]*

****
Dawowarshi kenan daga shagon d'inkin da Khaleed yake, a k'ofar gidan ya samu Raudha
da k'awarta Nafisa gefen shagon, da kallo suka bishi Raudha tayi tsaki ta juyar da
kanta ko bi ta kansu bai yi ba ya bud'e shagon ya shiga Nafisa ta dawo da kallon ta
kan Raudha tace "wlh k'awata gayen nan ba k'aramin burgeni yake ba inama zan samu
yace yana sona"

"Mtsw amma dai wlh ke banza ce meye abin so a talaka? Idan kika auri wnn ai kinci
baya wlh me na sama yaci bare ya bawa na k'asa? Ai wlh duk wadda ta auri wnn
abincin da zasu ci ma wata rana sai ya gagaresu,ai nida kike ganina sai mai naira"

"To amma baki ganin yadda ya had'u ne? Nafisa ta fad'a tana kallon shagon Khaleed
d'in

"Hmm had'uwar ta banza ba 'ya'yan banki?"

Abubakar dake shagon murmushi kawai yake yi yana girgiza kanshi, lamarin yarinyar
nan sai a addu'a inba haka ba taya mahaifinki yana talaka amma ki d'au burin duniya
ki d'ora kan mijin da zaki aura? Lallai ko dan ya koya mata darasi zai aureta.

Shirun da yajine yasashi gane sun bar wajen.

Dialling number Amin yayi ba ta dad'e tana ringing ba ya d'aga

"Ya akayi ne friend?"

Tsaki Abubakar yayi yana shafa sajenshi yace "wata matsala ce wlh ina wnn
fitsararriyar yarinyar Abbey yayi min mgnr ta rannan wai ya bani auren ta"

"Woww am very happy wlh Allah ya sanya alkhairi"


Ji yayi tamkar ya d'udd'ura masa zagi

"Kai fa wani lokacin mugun d'an iska ne wlh kasan fa yarinyar nan basu shiri da
talaka in hakane to meye amfanin BASAJAN da nayi? so nake fa in samu wadda take
sona tsakani da Allah"

"Karka damu abokina nasan duk son abin duniyar ta ba zatayi yunk'urin kashe ka ba
kamar sauran kuma kaga karamcin da mahaifinta yayi maka"

"Gsky ne Amin but ynz inda zan fara Neman auren nata nake tunani"

"Kamar ya?" Amin ya tambayeshi

"I mean iyayen dazan samu wadanda zasu nemar min auren"

Dariya Amin yayi yace "karka damu akwai Wanda zanyi mgn dashi anan kanon yake a
unguwar gwammaja insha Allahu za'a yi komi ba matsala"

Ido ya lumshe yana hango shi a matsayin mijin Raudha rasa kunya, yace "Allah yasa"

"Ameen ka gaida babyn taka"

Tsaki yayi ya kashe wayar ba tare daya k'ara cewa komi ba

Daga nan Mamie ya kira ya fad'a mata komi amma saiya tsinci kanshi da kasa gaya
mata halayen yarinyar, sosai Mamie tayi murna tayi masa fatan alkhairi lslaha aka
bawa wayar suka gaisa ta tambayi sunan auntyn tata

"Raudha" ya fad'a kamar bayaso

Cike da murna tace "woww nice name my Bros dan Allah ka bata mu gaisa kaji?"

"Am kingane ynz bana gidan ne sai na koma" ya tsinci kanshi da shirga k'arya to ta
inama zai fara tunkarar ta yasan har ynz batasan wainar da ake toyawa ba duk ranar
data sani kuwa akwai drama

"Plsss bros idan ka koma zamu gaisa da ita"

"Ohk" sallama sukayi ya kashe wayar zuciyarshi cike da tunanin ta yadda za'a yi
yayi rayuwar aure da Raudha.

Abbey ya samu Amma da mgnr itama tayi murna sosai tayi musu fatan alkhairi da zama
lpy, daga nan yace ta kirawo masa Raudha

D'akinta ta lek'a ta kirata ta koma wajen Abbeyn

Sallama tayi ta zauna kusa da Amma tace "Abbey gani"

Bayani ya shiga yi mata ai tun kafin ya k'arasa tasa wata uwar k'ara dan ta fahimci
abinda Abbeyn ke son fad'a rok'on Abbey ta shiga yi akan ya janye k'udurinsa shikam
yana gama fad'a ya tashi ya bar gidan gaba d'aya

Rarrashinta Amma ta shiga yi amma inaaa tamkar ma k'ara zugata take sai k'ara kware
murya take, ita wlh ba zata auri wnn fak'irin ba"
Harara Amma ta jefa mata tace "sannu 'yar gidan k'aruna wlh garama ki kwantar da
hankalin ki dan baki da wani miji inba Abubakar ba"

Kamar jira take Amma tayi shiru ta k'ara fasa wata k'arar hakan ya hasala Amma ta
janyo wayar charge d'in Abbey ta tsula mata,da gudu ta tashi tana sosa inda ta
daketan tana kuka ta fice daga d'akin zuwa d'akinta.

Katifar ta ta fad'a ruf da ciki ta shiga kuka baji ba gani wata tsanar Abubakar
d'in ce ta k'ara ninkuwa a ranta fiye da da,meyasa Abbey zai mata haka? Ya rasa da
Wanda zai had'a ta saida wnn talakan mutumin? Kenan mafarkinta na auren mai kud'i
bazai tabbata ba tasan dole k'awayenta suyi mata dariya itada take cika bakin
bazata auri talaka ba kuka ta cigaba dayi tuni har kanta ya fara sarawa tashi tayi
sad'af_sad'af ta fita dan tayi masa rashin mutunci saidai abin takaicin shagon a
rufe yake ba kowa a ciki, k'wata tayi taja tsaki ta koma ta k'ara kwanciya ta
cigaba da kukan ta.

Kusan kwana tayi ba barci tana tunanin mafita saidai ta rasa ta inda zata b'ullowa
al'amarin,sai kusan asuba ta samu barci.
Washegari tun wuri ta tashi ta faki idon su Abbey ta fita taci sa'a kuwa Khaleed
baya nan sai Abubakar dake kwance kan darduma a tsakar d'akin yana latsa wayar shi
ko sallama batayi ba ta shiga surfa masa jarabar indai bai janye aurenta ba wlh
shida tashin hankali sun k'ulla abota kenan

Tamkar bai San da wata halitta ba a d'akin ya cigaba da abinda yake hakan ya k'ara
fusatata ta k'ara k'aimi wajen zazzaga masa rashin kunya,ganin har lokacin bai
kulata ba yasa takai hannu da niyyar amshe wayar hannunshi ta fasata

Kamar daga sama Khaleed ya shigo shagon hannu ya d'aga da nufin zabga mata mari
cikin hanzari ta goce ta fita da gudu daga shagon.
Shima cikin sauri yabi bayan ta saidai kafin ya fita Abubakar ya rik'oshi yana
bashi hak'uri

K'ok'arin zamewa yake yana fad'in "dan Allah Abubakar ka sakeni inje inci uban
yarinyar nan mara mutunci"

Murmushi Abubakar yayi yace "a,a malam karka sake ka tab'a min mata me tayi maka?
Inace dai ni tayiwa rashin kunyar? Pls karka tab'a min lpyr ta"

Da yake Abbey ya fad'a wa Khaleed d'in komi yasa baiyi mamakin furucinsa ba,sosai
kuma yaji dad'in yadda Abubakar d'in ya nuna yana son Raudha a haka fatan su dai
Allah ya basu zaman lpy mai d'orewa

Kafad'a ya d'age yace "shikenan but next tym ta k'ara yin haka wlh saina zaneta"

"Kaima kuwa da mun doku nida kai" Abubakar ya fad'a yana dariya duk a k'ok'arin shi
na ganin bai nuna k'in Raudha a gaban idonsu ba saboda karamcin su a gareshi idan
ya nuna baya sonta yasan ba zasuji dad'i ba.

*waye yafi burgeka a littafin*?

*waye bakaso*?
*kuna ganin Raudha zata auri Abubakar Dan BASAJA kuwa🤔*?

*Mrs salees mu'az*


[10/22, 7:22 PM] Aysha Galadima: 💝💖💝
*D'AN BASAJA*
💝💖💝

*Story & written*


*by*

*Maryam lbraheem*
*[Ummu Hanan]*

*Ranar nake jira yau gashi tazonima da baitikana gashi nazoku d'an tunamin cigaban
😜🤣,wayyo Allah masoya dad'i gsky ina alfahari daku sosai wlh Allah ya bar k'auna
Ummu Hanan takuce🤝🏻😘😍*.

*[7]*

***
Nafisa ce tayi sallama ta shigo gidan su Raudha, a tsakar gida ta samu Amma ta
gaisheta amsawa tayi cikin fara'a tana tambayar ummanta

"Lpy klau Amma tace a gaisheki"

"Madallah ina amsawa"

"Amma Raudha fa?"

Baki Amma ta tab'e tace "shiga tana ciki"

Sallama tayi ta shiga d'akin,a kwance ta sameta kanta a sama tana kallon rufin
d'akin

"Ke lpyr ki kuwa?"


Nafisa ta fad'a tana d'an dukan k'afarta

Zaune ta tashi tana fad'in "inafa lpy k'awata anaso a nak'astamin rayuwata"

Ido Nafisa ta zaro tace "meya faru?"

K'wata tayi ta girgiza kai saboda yadda abin ke tab'a zuciyarta


"Kinji wai aure za'a yi min"

Dariya Nafisa tayi ta harareta cikin wasa tace "ah to meye a ciki auren ne baki isa
ba ko me?"

"Hmm bazaki gane bane k'awata wai Abbey ya rasa dawa zai had'a ni aure saida wnn
talakan mutumin na shagon yaya Khaleed?"

"Kai dan Allah?" Nafisa tace cikin mamaki

"Wlh kuwa wlh Nafisa na tsaneshi bana son shi bashi fa da komi matsiyaci ne na
bugawa a mujallah ni kuma kinsan banason talaka nafison in auri mai kud'i"

Sosai Nafisa taji inama ace itace zata aureshi bata damu da rashin kud'in shi ba

Kafad'arta ta dafa tace "kiyi hak'uri k'awata arzik'i fa na Allah ne sai kiga kuna
tare ya azurtaku kuma fa wlh ki godewa Allah dan Abubakar mijine na nunawa sa'a ya
had'u ta ko ina"

"Bai gama had'uwa ba tunda bashi da 'ya'yan banki" Raudha ta fad'a tana yatsina
fuska

Murmushi Nafisa tayi tace "Allah ya shirya ki Raudha kedai kud'i dai kud'i dai? Ina
jiye miki ranar fa da zakiso Abubakar kamar ranki"

Wata muguwar harara ta jefa mata tace "kinga malama banason mugun baki in bazaki
tayani jimami ba ki shiru da bakinki"

"Allah ya baki hak'uri ta Abubakar sadeeq"

Kicin kicin tayi da fuskarta tace "kinsan Allah zamuyi fad'a dake ynz nan"

"Sorry k'awata ai bama haka dake" Nafisa tace tana dariya

Hira suka cigaba dayi Raudha na k'ara fad'awa Nafisa yadda bata son auren da kuma
yadda ta tsani Abubakar d'in itadai Nafisa da ido kawai take binta dan a ganin ta
da ace itace ta samu Abubakar a matsayin mijinta murnar da zatayi ba kad'an bace.

************
Malam Bala shine mutumin da Amin yayiwa mgn, yazo kuma a matsayin k'anin mahaifin
Abubakar sunyi mgn da Abbey sun tsaida lokaci watanni biyu masu zuwa,

Raudha kuwa ta koma sam bata da walwala kullum tana d'aki inba Amma ce taje ta
korota ba in zatayi wani aikin,shima data gama zata koma d'aki Amma ko ta kanta
batabi harkar gabanta kawai take yi.

Tun ranar da taje shago tayi masa rashin kunya basu k'ara had'uwa ba dan mafi
yawancin lokacin da zasu shigo gaidasu Abbey tana d'aki shi hakan ma saiya fiye
mashi dad'i.
Dialling number Amin yayi saboda mgnr da yake so suyi

Sallama Amin d'in yayi ya d'ora da fad'in "ango kasha k'amshi na Raudha ikon Allah"

Tsaki yayi yace "kaga bani da lokacin wnn lefe nakeso ka had'a min"

"Ohk kamar akwati sha biyu sunyi?" ya fad'a cikin sigar zolaya

Bai San sanda ya d'ura masa zagi ba yace "wai kai dan Allah meyasa baka cika
d'aukan Abu serious ba wani lokacin?"

"Sorry Sir inajinka" Amin yace yana dariya

Murmushi yayi yace "yauwa akwati d'aya nakeso kaima kasan irin wadda zaka siya mara
tsada sai kayan sawa duka da atampa da lace da shadda karsu wuce kala goma kuma duk
masu arha nakeso sosai, haka sauran kayan ma su kasance kad'an ne kuma masu
k'ananun kud'i hop ka gane?"

"Yeah A.T amma kana ganin akwsti d'aya batayi kad'an ba kuwa,inama laifin biyu kuma
kayan asa kamar kala ashirin"

Kai ya girgiza yace "nooo Amin I can't kasani fa bawai wani abu za'a nuna musuba
kawai dai kayi yadda nace d'in"

"Ohk insha Allah but akwai abinda dole saika fad'a mana size d'inta kar aje a
d'auko Wanda yayi yawa ko yayi kad'an"

"Kamar me kenan?"
Ya tambayi Amin d'in

"Yauwa kamar shoes da kuma.... shiru yayi yana 'yar dariya

"For what?"
"Da bra d'inta" ya bashi amsa

Tsaki yayi yace "kaga banason iskanci fa"

Dariya Amin ya k'yalk'yale da ita yace "Allah kuwa seriously nake fad'a maka kar
aje a.....

"Stop it naji banason doguwar mgn,zan tambaya"

"Yauwa sai na jika"sallama sukayi ya kashe wayar, numfashi yaja ya sauke tare da
yamutsa lallausar sumarshi yana tunanin ta yadda za'a yi ya iya tambayar wnn
rigimammiyar wai size d'inta na bra.

*toh readers Ku bashi shawara😅🤣*


*Mrs salees mu'az*
[10/22, 7:44 PM] Aysha Galadima: 💝💖💝
*D'AN BASAJA*
💝💖💝

*Story & written*


*by*

*Maryam lbraheem*
*[Ummu Hanan]*

*[9]*

***
Duk wasu shirye_shirye Abbey ya kammalasu ya sai mata furniture's d'inta masu kyau
daidai k'arfin shi,sai kayan kitchen da Amma ta siya da kud'in gudunmawar da yan
uwanta suka had'a mata.

Sunyi mgn da Amin an kama masa d'an k'aramin gida a Kaduna d'akuna biyu ne kawai a
gidan falle d'ai_d'ai sai k'aramin kicin da bandaki ,tsohon gida ne aka d'an yi
masa gyara akayi fenti

Anje anyi jere inda Amin yayi musu jagoranci zuwa gidan bayan warning d'in da yasha
gurin Abubakar na kar ya nuna musu wani Abu game dashi kuma yasan irin suturar da
zaiyi amfani da ita a ranar, ba don ranshi ya soba shima ya b'adda kama yaje akayi
komi dashi gida kam yayi kyau ba laifi amma nasan da wuya Raudha rasa kunya ta
yaba😂.

Waya yasa Khaleed ya nemo masa mai kyau second yar k'arama ya sai mata,Nafisa ya
kirawo ya bata takai mata dan yasan idan shi ya bata dole saita fad'a masa mgnr da
zata b'ata masa rai,Nafisan ma data kai mata sai data gama k'are masa rashin
mutunci sannan ta karb'a a wulak'ance amma duk da haka taji dad'i a ranta dan dama
ta gaji da 'yar k'wayar tata wadda da anyi caji zata sa battery low😅wani lokacin ji
take tamkar ta fasata ta huta.

********
Khaleed shi ya bugowa Abubakar invitation na d'aurin aure da kuma wanda Raudha zata
raba nan d'in ma dai Nafisa ya kirawo ya bata

Nafisa da Raudha da kuma wasu k'awayensu Zuhra da Fauziyya suka je rabon katin har
suka dawo tana mitar da ace mai kud'i zata aura da a mota za'a kaisu duk inda zasu
ynz kuwa saboda matsiyaci ne ko keke bai dashi gashi nan duk ta gaji suna jinta
sukayi mata banza sai zuhra data biye mata take k'ara zugata.

Abbey ya kira Abubakar aikin da zaiyi a can Kadunan ce masa yayi sunyi mgn da wani
abokinshi zai dinga tsaran wani kanti
"Shikenan Allah ya taimaka"

"Ameen Abbey"

Tuni gidan su Raudha ya fara cika da 'yan uwansu,saboda wnn shine karo na farko da
Abbey da Amma zasu fara aurarwa hakan yasa 'yan uwa suka zo sosai

Ranar alhamis kamu a gidan su Nafisa za'a yi kamun amarya tayi kyau sosai cikin
atampa riga da zani coffee color da mayafi kalar kayan, saidai fuskar nan a had'e
ba alamun walwala cikinta

Waje suka fito dan tafiya gidan su Nafisa itada k'awayenta da kuma sauran yan
uwansu yan mata

A k'ofar gidan suka samu Abubakar da Khaleed da wasu friends d'in Khaleed d'in
zaune kan benci

Tsayawa sukayi jiran sauran da zasu fito su tafi

Idanunshi ne suka sauka a kanta sai ya tsinci kanshi da kasa d'auke idanunshi daga
kanta wani kyau yaga tayi masa Wanda tun zuwanshi gidan bai tab'a ganin tayi kyau
irin haka ba duk da dai bai cika k'ura mata ido ya kalleta ba

Sosai k'unshin hannunta bak'i da ja daya zauna d'as a farar fatarta ya d'auki
hankalin sa

Cikin sa'a itama idanunta yakai kanshi karaf suka had'a ido,harara ta zabga masa
gami da murgud'a masa tsukakken bakinta daya sha pink janbaki

Baki ya tab'e ya d'age girarshi sama alamun bai damuba


Kai ta kad'a k'asa k'asa tace "zaka sani ne wlh yaro" nikam nace yaro kuma🤔

Shima cikin ranshi cewa yayi "zaki sani yarinya badai rashin kunya ba? Zan koya
miki hankali"

Wadanda suke jira su fito ne suka fito suka rankaya suka tafi,tsaki yaja cikin
ranshi duk haushin kanshi ya kamashi ganin yabi bayanta da kallo ya rasa kuma
dalilin hakan bashi ya d'auke idonshi a kanta ba saida suka sha kwanar gidan su
Nafisa, kanshi ya girgiza ya lumshe ido hoton hips d'inta daya gani ynz na masa
yawo a idonshi sukam su Khaleed hankalin su yana can gurin musun ball da sukeyi dan
haka ma basu kula da irin halin daya shiga ba.
Anyi kamu lpy an tashi lpy amarya sai cika take tana batsewa,abokan wasanta sai
tsokanarta suke in sa'anninta ne saidai ta bisu da harara in kuma manya ne ta
zumb'uro baki ba tare datayi mgn ba.

Washegari juma'a akayi waleema har lokacin bata saki ranta ba saida goggo Sa'a
yayar Amma ta cuccusheta sannan ta d'an saki rai dan Goggo Sa'a badai fad'a ba har
dana siyarwa

Ranar asabar Allah yayi *RAUDHA UTHMAN* ta tabbata matar *ABUBAKAR AHMAD* akan
sadaki dubu goma ba
laifi d'aurin auren yayi jama'a sosai saboda Abbey yana da mutane sosai

Tunda wata ta shigo gidan su Nafisa tace ai an d'aura auren Raudha ta shiga kuka,
shikenan ynz ta zama matar fak'iri? Duk burin da taci kan mijin da zata aura da
irin dad'in da take sa ran zataji a gidan mijinta ya tashi a banza kenan?

Tuni 'yanmatan suka kama shewa suna mata dariya banza tayi musu ta cigaba da kukan
ta tare da shirya irin rashin mutuncin da zata shukawa Abubakar, nidai nace kibi a
hankali fa Raudha

Ango kam yasha farar shaddarshi mai saukin kud'i, 'yar ciki da babbar riga yayi
kyau sosai especially gyaran da sajenshi yasha ya kwanta lup bisa kyakkyawar
fuskarshi, kai tsaye bazaka gano takamaiman abinda ke cikin ranshi ba na farin ciki
ko akasin haka.

Tun wuri aka shiga shirin tafiya da ita, Abbey aka kaiwa ita shida wani abokinshi
sukayi mata nasiha mai ratsa jiki saboda sanin halinta da yayi tamkar ta d'auka
saidai ba haka bane a ranta ta inda ta shiga ta nan take fita, Amma ta d'ora da
tata nasihar

Mota d'aya aka kawo ta d'aukan amarya, Abbey da kanshi ya tsara tafiyar saboda
bayason aje a dorawa Abubakar d'in nauyi tunda yasan ba shi gareshi ba,Goggo Sa'a,
yayar Amma sai Goggo Karime kanwar Abbeyn sai Nafisa da Murja da Asma'u 'ya'yan
k'anin Amma

Da k'yar aka b'ab'areta daga jikin Amma kuka take sosai tana fad'in ita ba inda
zataje a haka aka fito da ita aka sata a mota aka tafi to Raudha sai muce Allah ya
bada zaman lpy keda sweetyn ki😜
*Mrs salees mu'az*
[10/22, 7:44 PM] Aysha Galadima: 💝💖💝
*D'AN BASAJA*
💝💖💝

*Story & written*


*BY*

*Maryam lbraheem*
*[Ummu Hanan]*

*[8]*

***
"Bari in shiga ciki inyi guga" Khaleed ya fad'a yana d'aukan kayan shi kala uku a
hannunshi

"To saika fito" Abubakar ya amsa masa

Har ya kusa ficewa daga shagon yace "am dan Allah inka shiga ka turo min Raudha
pls"

"Ohk" yace tare da ficewa daga shagon

A d'aki ya samu Amma yace "Amma ina Raudha?"

"Hmm tana d'aki kasan ynz ta d'aura abota da zaman d'aki"

D'akinta ya lek'a a zaune ya sameta tana daddana waya

"Ke kije Abubakar nason mgn dake"

Baki ta turo ba tare data ce komi ba

A fusace yace "ko baki jine?"

"Nace fa to" tace kamar zatayi kuka

Juyowa yayi ya shimfida tabarma ya fara gugar

Shiru_shiru Raudha bata fito ba,murya ya d'aga yace "wai uwar me kike a d'akin da
bakizo kinje kiran da yake mikiba?"
"Ganin fa zuwa" ta fad'a kamar mai shirin yin kuka

Fitowa tayi ta shuri takalminta sai faman turo baki take da harara ya bita harta
fita

K'wata yayi tare da girgiza kai yace "wlh inajin kafin ki bar gidan nan sai kinci
dukan tsiya a wajena"

Sai data dad'e a k'ofar shagon sannan ta shiga tayi sallama a ciki_ciki wadda ko
jinta ma baiyi ba

Tsaye tayi ta kama k'ugu,ta shiga harare_harare

"Ki zauna mana"

Kamar jira take tace "kaga malam ni ba zamane ya kawo ni ba in baka da abin fad'a
in tafi inada abinyi"

Numfashi ya sauke yace "kan mgnr lefe ne inason in san no d'inki na takalmi"

Baki ta tab'e tare da jan tsaki tace "uhmm sai kace wani lefen arzik'i harda wani
tambayar size"

Sallamar da Khaleed yayi ne a bakin k'ofa yasa ta saurin Neman waje ta zauna ba
k'aramin dariya ta bashi ba mazewa yayi ya amsa sallamar yana kallon ta,harara ta
jefa masa tare da murgud'a masa baki

Shigowa yayi yana cewa "kaya zan d'an k'ara naga gawayin har ynz bai mutuba"

Wajen akwatinshi ya nufa ya fara lalubar kayan dazai d'auka

Yana sane ya k'ara tambayar ta size d'inta a gaban Khaleed d'in yaji yadda zata
amsa

Kamar ba ita ta gama zuba masa tsiwa ba cikin kwantar da murya tace "38 nake sawa"

Kai ya girgiza yana mamakin duniyanci irin na yarinyar

Fita Khaleed yayi bayan ya d'au kayan dazai d'auka

Aiko yana fita ta mik'e tsaye tana harararshi duk yadda yaso danne dariyar shi
saida ya d'an dara

Tsaki taja ta nufi hanyar fita,

"Am baki jiba"

A fusace ta juyo tace "wai dallah malam menene kafa takuramin wlh ni kama rainani
ka rasa wadda zaka aura saini ko nayi maka kala da matar k'ananun mutane?"
Kai ya girgiza yana murmushi

Kai ta kad'a alamun zai sani sannan ta fice daga shagon

Sulalewa yayi ya kwanta kan katifar da yake zaune, wlh saboda darajar da Abbey yake
da itane a idanunshi yasa ya karb'i auren wnn mara kunyar yarinyar mai son abin
duniya daya san hakane ma da yayi zaman shi a gida baiyi wnn *basajar* ba tunda
gashi bata k'are shi da komi ba face wata sabuwar matsalar dan Raudha matsala ce a
gareshi....

K'arar wayar shi ne ya dawo dashi tunanin daya tafi, Amin ne mai kiran d'agawa yayi
tare da yin sallama yace "ya akayi friend?"

"Yauwa A.T ka tambayi size d'in dan ynz zanje a had'o kayan?"

Idonshi ya lumshe yace "takalmi 38"

"D'ayan fa?" Amin ya tambaya yana dariya

Tsaki yaja yace "pls Friend ka bar wnn mgnr kawai ka siyo koma wane irine dan wnn
yarinyar ba fahimta gareta ba tsaf zata iya iskanta ni"

Dariya Amin yayi yace "shikenan saika jini"

"Ohk" ya fad'a yana kashe wayar

Kiran Mamie ne ya k'ara shigowa wayar picking yayi yana murmushi ya gaisheta

"Lpy klau my son ykk?"

"Wlh lpy lau Mamie"

"Masha Allah ina d'iyata?"

"Umm..ahmm tana nan Klau Mamie"

"Naga alamun dai rowarta ake mana ko har ynz baka had'a mu mun gaisa ba,lslaha ma
ta dameni tana so su gaisa da auntyn ta kak'i had'a su har ynz?"

Kanshi ya shiga sosawa yana murmushi yace "Mamie ban cika zaman gidan bane lokacin
da nake gida ita kuma tana skull but zaku gaisa ne very soon Mamie"

"Shikenan a wane gidan zaka zauna ne?"

"Mamie I think zan kama mana k'aramin gida a Kaduna ne"

"What! Again kuma?"

"Eh Mamie kinga sai naga yanayin zaman mu da ita ko?"

"Wane irin yanayin zama kuma? Ai ina tunanin tunda ta yarda zata aureka a haka taga
zata iya zama dakai ko?"
"Noo Mamie zanyi hakan dai"

"Ohk ynz ba zamu k'ara ganin ka ba sai bayan biki kenan?"

"Eh Mamie insha Allah"

"Shikenan Allah yayi maka albarka yasa alkhairi a wnn auren naka yasa itace uwar
'ya'yanka"

"Tab wazai haihu da wnn jarababbiyar yarinyar?" Ya fad'a cikin ranshi a fili kuwa
ya amsa da ameen"

Sallama sukayi ya kashe wayar ya ajiye gefe gami da lumshe kyawawan idanunshi yana
hango zamantakewar auren su da Raudha yasan drama ce za'a sha ta ta bugawa a
jarida.

*****
Tuni kwanakin biki suka fara k'aratowa su Abbey kam shiri suke sosai shida Amma
harma da Khaleed, Raudha kuwa ba za'a ce itace amaryar ba saboda ba abinda ya
dameta harkar gabanta kawai take, sai Nafisa da take ta faman shiri tamkar itace
amaryar.

Ranar asabar ta kama saura sati biyu bikin a ranar ne kuma za'a kawo lefe,tun wuri
tayi wanka ta tafi gidan su Nafisa.can suka yini sai gefin magriba suka taho da
Nafisan

A k'ofar gidan suka sameshi dawowarshi kenan daga kasuwa wajen Abbey, tun daga nesa
take ta aiko masa da sak'on harara, yi yayi kamar ma bai ganta ba har suka
k'araso,suna zuwa taja tsaki ta shige gidan ita kuma Nafisa ta tsaya suna gaisawa
dashi

Bata samu kowa a tsakar gidan ba dan haka ta shige d'akinta tana faman k'unk'uni
Wanda ni kaina ban san abinda take cewa ba.

Nafisa ce ta shigo gidan d'akin Amma taje ta gaisheta taga kayan lefen akwati d'aya
ce mai d'an girma sai 'yar k'arama da Amin ya k'ara da ita ba tare da sanin
Abubakar d'in ba

"Kaya sunyi wlh Amma Allah yasa alkhairi ya basu zaman lpy" Nafisa ta fad'a tana
murmushi

"Ameen Ameen Nafisa kema Allah ya kawo miki naki mijin ai Abubakar yayi k'ok'ari
sosai"
"Gsky kam"

Kayan ta mammaida ta fito daga d'akin ta nufi d'akin Raudha

Littafin hausa data d'auko a gidan su Nafisan shine a hannunta tana karantawa
Zama tayi kusa da ita tace "amarsu kizo kije kiga kayan naki mana"

"Nasan ko naje ma ba abin arzik'i zan ganiba dan haka zuwana bashi da amfani" tace
ba tare data d'ago kanta ba.

Aradu na gaji😢

*Mrs salees mu'az*


[10/22, 10:31 PM] Aysha Galadima: 💝💖💝
*D'AN BASAJA*
💝💖💝

*story & written*


*by*

*Maryam lbraheem*
*[Ummu Hanan*]

*[11]*

*****
A soron gidan ya tsaya ya kira number Raudha wadda ya karb'a a wajen Khaleed kafin
tahowar shi

A zazzaune suke bisa gadon suna hira ,ita kuma Raudha tana games a wayar Asma'u
wayar ta lalubo a gefen ta duba mai kiran ganin batasan number ba yasa ta ajiye ta
ba tare data d'aga ba, tsaki taja jin an k'ara bugowa ta d'aga tana mitar an dameta

"Wai waye ne?" Abinda ta fad'a kenan ko sallama babu


Dan jim yayi kafin yace "Abubakar ne kizo soro inason ganin ki"

Tsaki tayi ta kashe wayar tana fad'in "bazan zoba d'in ko me zai min cikin daren
nan?

Karaf a kunnen Goggo sa'a da take ta faman zabga gyangyadi,ido ta bud'e tace "me
naji kina fad'a ne?"

"Angon ne yake kira wai bazaje ba" Nafisa ta fad'a duk da irin yadda Raudha ke
zungurinta

Tuni Goggo sa'a ta fara fad'a tana cewa "mijin naki ya kira kice bazaki ba?saboda
iskanci da rashin mutunci?"

Baki ta turo kamar zatayi kuka tace "to Goggo da daren nan mezai min?"

Dakuwa ta wurga mata tace "uwarki zai miki mara kunya kin tashi kin tafi ko kuwa
saina tashi kanki?"

Tashi tayi ta d'auki mayafi tasa bakin nan kamar zai tab'o sama ta fita tana
gunguni

Soron ba haske sai kwan tsakar gidan daya dan hasko shi,dayake akwai wuta

Tsayawa kawai tayi ba tare data yi mgn ba, ledar hannunshi ya mik'a mata yace
"gashi na gobe ne da za'a yi amfani dashi da safe"

A yatsine ta karb'a tana cewa "kai Allah ya rabamu da talauci, ynz kyau ace store
d'ina yana nan cike taf da kayan abinci hakama kitchen d'ina kai wlh nidai an gama
dani"

Daga haka ta juya ta shige gidan

Jingina yayi da bango ya d'aga kanshi sama yana tambayar kanshi wnn wace irin
yarinya ce? Da son abin duniya yayi mata katutu a zuciya? tsaki yayi ya girgiza kai
ya fita yaja k'ofar.

Tana shiga Nafisa tace "yadai amarya ko an d'an fara abunnana ne a soron?"

Goggo sa'a kuwa dama tuni suka koma d'akin kujeru itada Goggo karime can zasu kwana

Gadon ta hau tana fad'in "uwar abunnana akayi 'yan iska kawai"
Dariya sukayi Asma'u tace "wlh yarinya ki shiga hankalinki daga gobe kin daina wnn
rashin kunyar,dan so nake ya dirji bakin yarinya"

"Hmmm kedai bari Asma'u wlh banaso Abubakar yayiwa yarinyar nan da sauki Allah yasa
bashi da tausayi"

Dariya sukayi gamida tafawa


"Hararar su tayi tace " ai sai kuje Ku sashi ai wlh ko hannu na bai isa ya rik'e
ba,yayi kad'an wlh"

Zahra da sai ynz tayi mgn tace "kedai kibar cika baki wlh mijinki silent ne kuma
wlh sunfi sanin ta kan abin,ni tunani nakema kamar na tab'a ganin shi a TV wlh"

Wani malalacin murmushi Raudha tayi tace "wa zaki gani a TV? tab! ai saidai mai
kama dashi wnn fak'irin saidai idan b'ata yayi misali shine za'a iya haskoshi"

Hararar ta Nafisa tayi tace "wlh Raudha baki da mutunci arzik'i fa na Allah
ne,karki fidda ran wata rana Allah ya azurta shi"

Baki ta tab'e tace "toh imamiya ni bance kimin wa'azi ba,Dan Allah ni Ku k'yaleni
ma barci nake ji" daga haka ta juya ta lulluba ta k'yalesu.

Suma d'in shiru sukayi kowacce ta nemi wajen kwanciya.

Titi ya fita ya kama wani Lodge ya kwana

Wajen azahar ya samo mota wadda zata maidasu Goggo sa'a kano, biyosu tayi tana kuka
ta rik'e Nafisa gam ko mayafi babu a jikinta,itama Nafisan hawayen take saboda tayi
rashin kawa kullum suna tare ayi dad'i ayi fad'a

Lokaci d'aya yaji wani mugun kishi ya rufeshi ganin idon direban a kanta,tsaki yaja
cikin ranshi yace "wnn yarinyar tana da matsala wlh ji yadda ta fito a haka wani
k'aton banza sai kallon ta yake"

Sallama ya yiwa su Goggo sa'a da suka k'yakk'yace a mota,yana zuwa ya fisgi


hannunta suka shige gidan ya rufo k'ofar

"Dallah malam ka sakeni" tace tana tutturjewa

Baibi ta kanta ba,d'akin kujeru suka shiga dayake shine farko ya cillata kan kujera

Rankw'afawa yayi daidai fuskarta yace "shssssh gami da d'ora yatsanshi bisa lips
d'inshi

Cikin tsiwa tace " bazan daina ba kayi maganin abin"

Murmushi yayi ya tashi tsaye yace "ohk haka kikace?"

"Ban saniba" ta bashi amsa tana hararar shi

Ba tai aune ba taji ya fisgota ta fad'a saman k'irjinshi ya had'e bakinshi da nata
ya fara tsotsa cike da mugunta,kici_kicin k'wacewa ta shiga yi saidai ba dama
saboda irin rik'on da yayi mata,harshenta kuwa har ya fara zafi dan rik'on daya yi
masa bana wasa bane,tamkar zai cinye mata shi

Ganin ba zata iya k'wacewa bane yasa tayi lamo tana shan azaba

Sai daya gaji dan kanshi ya tabbatar ta jigata sannan ya saketa ya turata ta fad'a
kan kujera k'afarshi d'aya ya d'ora kan kujerar kusa da ita ya sunkuyo yace "yadai
ynz nayi maganin abin?" Sai ta rasa ma me zata ce masa duk masifar ta,bata tab'a
tunanin haka yake ba

Hanyar fita ya nufa yana 'yar dariya, tana ganin ya fita tace "Allah ya isa mugu
kawai"

Juyowa yayi zai dawo ta tashi da sauri zata rufe k'ofar kafin ta kai ga rufewa ya
shiga d'akin

Baya tayi da sauri tana yarfe hannu mamakin yadda ta fara tsorata dashi tun ba'aje
ko inaba take

Shima din mamakin ne ya cika shi wato dama iya tsiwa da rashin kunya kawai ta kware
tana da tsoro?

"Waye mugun?"

Ya fad'a yana binta

Cikin rawar murya tace "ba kai bane"

Wani killer smile ya saki yace "waye to?"

"Dan Allah kayi hak'uri" ta tsinci bakinta ya fad'a

Tsayawa yayi tare da zuba hannayenshi duka biyun a aljihun wando,yana kallon yadda
tayi tsuru_tsuru tana faman raba ido

Kai ya girgiza ya juya ya fice da harara tabi bayan shi,k'asa k'asa tace "ance maka
mugun kazo kayi abinda zakayi.

*kuna ganin kuwa Raudha zataso Abubakar kafin ta San koshi waye*🤔
*kuna ganin shima zai iya fara sonta*🤔

_INA jiran comments naku_

*har ynz dai ba wanda ya canki abinda *A.T.*ke nufi*🤣🤣😂😅

*Mrs salees mu'az*


[10/22, 10:31 PM] Aysha Galadima: 💝💖💝
*D'AN BASAJA*
💝💖💝

*story & written*


*by*

*Maryam lbraheem*
*[Ummu Hanan*]

_Wnn page din nakine kawasummu hibbah ba zaace Ummu Zainab din ba😏inajin dad'in
comments d'inki sosai Allah y bar zumunchi🤝🏻_

*ke kuma dijeee yasin ki kiyaye ni da wnn laben da kika koya ko da yake autarki ta
fadamin bari dai inyi hiru🤭on my way too abuja zanga_zanga in baki daina labe ba🤥*

*[10]*

*****
Kai tsaye Abuja ya nufa bayan yayiwa su Abbey sallama, Khaleed kuwa tamkar karsu
rabu.

Yana isa yayi waya azo a d'auke shi,ba jimawa kuwa naga wasu tsadaddun motoci guda
uku k'irar Benz sunzo sunyi parking a gabanshi, cikin sauri suka firfito suka
kwashi gaisuwa sannan suka bud'e masa ya shiga suka tafi d'aya a gaba sai wadda
yake ciki a tsakiya sai kuma wadda take bin bayansu.

Direban dake janshi ne ya juyo yace "sir gidan ka zamu nufa?" kai ya girgiza bayan
ya gama shan k'amshin shi yace "noo gidan Mamie zaka kaini"
"Ohk Sir" ya fad'a cike da girmamawa

Daidai wani mahaukacin gida k'aton gsk naga sunyi parking tare da danna horn nan da
nan aka wangale wawakeken gate d'in motocin suka danna ciki,k'aton parking space
d'in gidan suka nufa Wanda ke cike da manya_manyan motoci na alfarma

Bud'e masa akayi ya fito kai tsaye ya nufi k'ofar da zata sadashi da ainahin babban
parlourn gidan

Wani k'ayataccen parlour ya shiga mai girman gsk daya gaji da had'uwa set d'in
kujeru biyu ne a parlourn green color da orange color gsky duk yadda zan fasalta
muku haduwar parlourn ya wuce nan

Islaha ce kad'ai a zaune tana kallo a makekiyar plasma d'in dake manne a bangon
parlourn, gefen ta kuma yankakkun fruit ne a d'an k'aramin bowl tana ci

A hankali yayi sallama ya shiga, da gudu ta taso ta fad'a jikinshi cikin tsananin
murna tana fad'in "oyoyo yah A.T I miss u a lot wlh"

Kanta ya d'ago ya bata peck a goshinta yace "l miss u 2 my little sis"

K'arasawa sukayi suka zauna yana tambayar ta Mamie

"Bata dad'e da hawa _upstairs_ ba"

Tashi yayi da nufin hawa upstairs d'in, har lokacin islaha taki sakin shi saiga
Mamien ta sauko kamar su d'aya dashi sai hasken fata daya fita da sauri yaje ya
rungumeta, kanshi ta shiga shafawa tana fad'in "oyoyo my son saukar kenan?"

"Eh wlh Mamie zuwana kenan"

Zama sukayi ya sauko ya durkusa har k'asa ya gaisheta, amsawa tayi cikin farin ciki
tare da dagoshi tana tambayar shi gajiyar biki

"Ynz kaje kayi wanka ka huta sai kazo ga launch nan an shirya a dinning area"

Langwabewa yayi yace "Mamie yunwa nakeji wlh bari in fara cin abincin sai inyi
wankan"

"Ohk" dinning d'in suka nufa daya k'awatu sosai, had'add'un Warmer's ne shirye a
dinning d'in

Islaha ce tayi serving d'inshi ganin bai fara ciba yasa Mamie tace "kaci mana kace
kuma kanajin yunwa"

Fuska ya yatsina ya turo baki yace "Mamie kafin in tafi fa ke kike feeding d'ina
fa"

Murmushi tayi tace "oh my son kai kullum baka girma shagwab'ar da kakeyi ko auta
bata yinta"
Ita tayi feeding d'in shi harya koshi tissue ya yago ya goge bakin shi

Mamie ta kalleshi tace "ina diyata "yar albarka mai son mutum tsakani da Allah?"

Murmushin da bai shirya ba ya saki cikin ranshi yace Mamie ban fad'a miki asalin
Raudha bane da baki fadi haka ba"

A fili kuwa cewa yayi "tana nan lpy suma nasan basu dad'e da k'arasawa kd d'in ba"

"Wai my son meye dalilin ka na zama a can ina ganin tunda ta yarda ta aureka a haka
taga fa zata iya zama dakai ne ko?"

"Hannayenta ya rik'o yace " Mamie inaso mu d'an zauna ne in fuskanci halayen
ta,inga zata iya zama dani ko ba zata iya ba"

Kai ta kad'a tace "shikenan Allah ya baku zaman lpy yasa alkhairi cikin auren ku"

"Ameen Mamie" ya amsa yana tashi tsaye.

Side d'inshi ya nufa Wanda yake ciki tunda dadewa ba k'aramin had'uwa part d'in
nashi yayi ba,zubewa yayi bisa makeken gadonshi daya mamaye kusan rabin d'akin ya
tallafe kanshi da hannayenshi, ya lumshe ido yana tunano yadda al'amura suka
kasance daga ranar daya bar gida zuwa yau da aka d'aura masa aure da Raudha
fitsararriya koya zaman nasu zai kasance kuma?

Sai daya huta ya shiga had'add'en bathroom d'inshi ya had'a ruwan wanka da yaji
gel's kala_kala yayi wankan ya fito, ya shirya cikin three quarter white color da
red d'in riga mai yankakken hannu ya gyara sumarshi gaban mirror yaje da yake cike
taf da manyan turaruka masu tsada, kalolin body splash ya feffesa daga nan ya kira
Amin ya shaida masa dawowarshi yace "amma ynz yana hutawa ne zuwa anjima ya shigo"

Wayar ya kashe gaba d'aya barci yayi awon gaba dashi.

Duk abinda yake buk'ata ya hadashi a jakarshi wanka ya shiga ya k'ara yi ya fito ya
shirya cikin wani farin yadi da dama yasa Amin ya tanadar masa shi Mara tsada sai
hula itama mai saukin kudi da takalmi,tsaye yake a gaban mirror yana daidaita zaman
hularshi Amin ya k'yalk'yale da dariya yace "kai mutumina wlh ka iya BASAJA fa amma
don Allah karka wahalar musu da yarinya da talauci"

Turare ya d'auka ya fesa ya tab'e baki yace "ba ruwan ka badai ta shigo hannuna ba
sai yadda nayi da ita sai nayi maganin wnn bakin tsiwar nata"

"Kai A.T kace yau akwai diban gara kenan wayyo Allah inama nine"

Harara ya galla masa yace "d'an iska mgnr ka kenan uban wa ya hanaka auren?"

"Zan baka mamaki ne wlh very soon"

, suka fito sukayi wa Mamie sallama tayi masa addu'a suka tafi
Daga shi sai Amin sai kuma direban dake jansu ,shigar dare sukayi wa Kaduna Amin ne
ya nunawa direban hanyar gidan d'an nesa da gidan sukayi parking suka fito, Amin
yace "to ango ga gidan can asha amarci lpy ayi mata a hankali dai"

Banza yayi masa ya d'au jakarshi yayi musu sallama ya wuce, su kuma suka juya

Wani kanti ya hango ya isa ya sayi kayan tea da bread ya nufi gidan.

*wa zai fad'a min ma'anar A.T d'in da ake cewa Abubakar🤔😂😅😂*

*Mrs salees mu'az*


[10/22, 10:31 PM] Aysha Galadima: 💝💖💝
*D'AN BASAJA*
💝💖💝

*story & written*


*by*

*Maryam lbraheem*
*[Ummu Hanan]*

_lna mik'a sak'on gaisuwa ta ga 'yan_

*D'AN BASAJA FAN'S*

*UMMU HANAN NOVELS GROUP*

*MAMAN AYSHAA NOVEL*

*ASMA LUV & UMMU HANAN COMMENTS*

_Ina godiya sosai Allah ya bar zumunchi Luv u oll my fan's iya wuya ana tare🤝🏻_

*[12]*
*****
D'akin gadon ya shiga ya jera kayan shi a cikin wardrobe, ya dawo ya kwanta kan
gadon rabin jikinshi a gadon yayin da k'afafunshi ke k'asa hannuwanshi yasa ya
tallabe kanshi tare da lumshe ido, ba abinda ke masa yawo cikin kanshi sai tausasan
lips d'in Raudha daya gama sha duk da dai da niyyar mugunta yayi kissing d'in nata
hakan bai hanashi shiga cikin wani yanayi ba a lokacin sai ynz ma yake dana sanin
kissing d'in nata da yayi dan gashi yana neman jefa shi cikin matsalar sha'awar da
yake ta dannewa lokaci mai tsayi.

Yana fita ta dawo kan kujera ta zauna tana shafa bakinta da yake mata radadi

"Wlh sai Allah ya saka min ana ganin shi haka Ashe mugun d'an bariki ne shi? Ji
tayi bakinta ya d'auki irin k'amshin da bakin shi yake yi

Baki ta tab'e cikin ranta tace "ko ina ya samu mouth fresh ya fesa? Sosai k'amshin
yayi mata dad'i ido ta lumshe ta zame ta kwanta barci yayi gaba da ita.

Shima d'in barcin ne ya d'auke shi cike da tunanin bakin Raudha ji yake tamkar yaje
ya k'ara kissing d'inta saidai wancan ma da yayi na punishment ne

Kiran sallahr la'asar da akayi ne ya tasheshi fitowa yayi ya shiga falon ya ganta
tana barci

A kanta ya tsaya ta k'urawa kyakkyawar fuskarta ido bai tab'a k'are mata kallo irin
ynz ba, Ashe haka take da kyau? Bakin rashin kunyar yabi da kallo yaga ta turo shi
a haka take barcin

"Matsiwaciya Matsoraciya" ya fad'a a hankali yana murmushi

Hannu yasa ya tashe ta,tashi tayi tana muttsika ido

Mur yasha kamar bashi ke murmushi ba yace "kije kiyi sallah lokaci yayi" daga haka
yasa Kai ya fice

Alwala yayi ya fita wani masallaci daya gani d'an nesa da gidan

Sallah tayi sannan ta shiga kicin kayan abinci ta gani 'yan kad'an nan ta shiga
mitar da mai kudi ne da tuni store d'inta yana nan cike da kayan abinci kamata ma
yayi ace ynz tana kwance mai aiki ce zatayi mata komi

Tsaki tayi ganin wai da risho ne ma wai zatayi girkin a haka ta gama abincin tana
faman mita
Wanka tayi tasa riga da skirt na atampa kayan sunyi mata kyau kwarai sun bayyanar
kuma da kyakkyawan dirin da Allah yayi mata

Sai bayan isha'e ya dawo gidan, lokacin duk tsoro ya kamata gashi ko gida d'aya
babu a jikin nata

Tunda ta amsa sallamar da yayi ta maida kanta k'asa ta cigaba da karanta littafin
da take karantawa

Ledar hannunshi ya ajiye yana binta da kallo ya rasa abinda yasa idan tayi kwalliya
take d'aukan hankalin shi

Zama yayi yana fad'in "ke bakisan mutum ya dawo kiyi masa sannu da zuwa ba ko?"

K'asa k'asa tace "saika koya min"

Kai ya girgiza yace "kawo min abinci"

Da har zatace yaje ya zubo da kanshi sai kuma ta tuno abinda yayi mata d'azu,
littafin ta ajiye ta tashi ta fita ya rakata da mayun idanunshi yadda yaga ko ina
na jikinta na sharking yasashi shiga wani hali tsaki yaja sai yaga kamar da gayya
take kad'a jikin, itakam Raudha haka tsarin tafiyarta yake ba wai da gangan take ba

Abincin ta kawo masa da ruwa ta koma ta zauna inda ta tashi

K'asan ledar d'akin ya sauko ya zauna ya janyo abincin ya fara ci jollaf ne na


taliya sosai abincin yayi masa dad'i duk da dai ba yau ya fara cin abincin ta ba
tunda ita ke girki a gidan saidai idan tana skull ne sai Amma tayi

Yana ci yana satar kallon ta daya ga alamun zata juyo sai ya sha kunu ya kauda kai.

Ledar ya janyo ya tura mata yace "bismillah kazar amarcin kice"

Baki ta tab'e ta juyar da kai

Sai daya ga tayi barci ne ya d'auko systems d'inshi yayi amfanin da zaiyi da ita
sannan ya mai data shima ya kwanta, saidai shi falon ya kwanta kan kujera, saidai
yana rufe ido ya hango hoton tudun breast d'inta d'azu da zata kawo masa abinci
Duk a jikin mace ba inda yafi d'aukan hankalin shi irin breast, gashi kuma yaga
nata manya ne to ko zuwa zaiyi ne ya d'an lalubeta dan sosai yake jin wani irin
feelings game da ita

Tsaki yayi ya gyara kwanciyarshi a tsarin auren nasu ma sam bai da tunanin yin wani
Abu da yarinyar saboda rashin kunyar ta,sai gashi tun ba'aje ko ina ba sha'awarta
ta fara addabarshi

Tsaki ya dinga ja yana juye_juye

Ku bawa A.T shawara yaje ya dan lalubeta ne ko ya k'yaleta🙈

*kuyi hak'uri da typing din wlh zanje duba wani yaron abokin ogana ne daya kone da
ruwan zafi duka jikinshi, pls Ku sashi a addu'a*

*Mrs salees mu'az*


[10/22, 10:31 PM] Aysha Galadima: 💝💖💝
*D'AN BASAJA*
💝💖💝

*story & written*


*by*

*Maryam lbraheem*
*[Ummu Hanan]*

*[13]*

A hankali ya tashi ya nufi d'akin gadon da take kwance, ya tura k'ofar ya shiga

Tana kwance tayi d'ai_d'ai tana sharar barcin ta,ga dukkan alamu tana jin dad'in
barcin sosai, half vest ce a jikinta fara sai dogon wando baki daya kama jikinta
sosai

Tuni komi ya fara kwance masa

K'arasawa yayi ya hau gadon ya kwanta gefen ta yawu kawai yake ta faman had'iya
cikin nutsuwa ya janyo ta jikinshi ya zame mata hannun vest d'in guda d'aya

Firgigit ta tashi sukayi ido biyu dashi, dan dama bata cika nauyin barci ba sosai

Cike da tsiwa da rashin kunya tace

"Malam meye haka ne ina barcina zakazo ka tasheni naga fa alamun kai d'an....

"Iska ko?" Ya tari numfashin ta tare da fisgota k'irjinshi


Yana k'ok'arin zame d'aya hannun vest d'in

"Ba..ba.fa haka zan..zance ba" ta fad'a cikin rawar murya

"Murmushin gefen baki yayi yace

"To me zaki ce?"

"D'an kirki fa zance" tace kamar zatayi kuka

Ji yayi tamkar ya kwashe da dariya, mazewa yayi ya girgiza kanshi yace

"Noo barshi kawai a d'an iskan kinga sai infi jin dad'in nuna miki kalar iskancin
nawa da hujja ko?"

Hannayenshi ta kama ta rik'e gam tace

"Dan Allah kayi hak'uri yaya Abubakar"

Wani malalacin murmushi ya saki cikin ranshi yace "wato wnn yarinyar muguwar 'yar
rainin wayoce duk tsawon zaman da yayi a gidan su batayi tunanin ce masa yaya ba
sai ynz?

"Oh,oh rik'e yayan ki banaso oya sakar min hannu"

Kamar zatayi kuka tace "to don Allah kar kayi min komi kaji?"

Hannunshi ya zare yace "ni ba wani Abu zanyi miki ba zanga yanayin girman su ne
inga sun isa in fara using dasu

Cikin sauri tace " wlh basu isa ba dan Allah kayi hak'uri, a ranta kuwa tunani take
dama mutumin nan d'an iska ne amma yake nunawa kamar ba ruwan shi?"

"Sai na gani zan tabbatar" daga haka ya zame hannun vest d'in ya jata zuwa cikinta
"Woww" ya fad'a yana fitar da wani irin numfashi yayin da yayi tozali da manyan
breast d'inta farare sol gaba d'aya notikan kanshi sun kwance

K'ok'arin k'ara rik'e masa hannu take, dan haka ya had'a hannayenta duka biyun yasa
a tsakiyar cinyoyinta yasa tashi cinyar ya dannesu yadda ba zata iya fito dasu ba

"Dan Allah fa nace maka Allah na daina yi maka rashin kunya kaji?"

"Kima cigaba dayi" yana fad'in haka ya zira bakin shi cikin nata yayi maganin
magiyar datake masa

Saiga Raudha anata zare ido an matse hannaye ga bakin magiyar an cafke

Hannu ya d'ora kan breast d'in,ya shiga shafawa yana lumshe ido gami da fitar da
numfashi, lokaci d'aya ya rasa nutsuwarshi a duniya shi dai yana matuk'ar son
boobs.

Raudha kam ba baka sai kunne Allah ya isa kawai take ja masa cikin ranta,duk da dai
kamar ta fara jin dad'in abinda yake mata saidai zafin da suke mata ya hana taji
dad'in saboda yadda yake matsarsu kamar yana had'a mata da mugunta

Sai daya dad'e hannunshi na kan k'irjinta, sannan ya cire bakin shi yana maida
numfashi

Yana cire bakin shi ta kware baki zata sa kuka

"Kina min kuka saina cinye bakin nan" ya fad'a cikin wata iriyar murya, kafin ya
maida bakin shi kan k'irjinta

"Na shiga uku" ta fad'a yayin da hawaye suka cika mata ido,gashi har lokacin bai
d'aga mata hannayenta ba bare taji dad'in tureshi

Shikam A.T abin ai ba'a mgn duk ya fice a hayyacinsa

Sai da yayi mai isarshi sannan ya d'aga mata hannu ya fad'i gefen ta yana maida
numfarfashi,idanunshi a lumshe

"Allah ya isana mugu azzalumi" ta fad'a tana hararar gefen da yake idanunta cike da
kwalla

Banda zafi ba abinda k'irjinta yake mata dan murzar da suka sha gurin shi ba kad'an
bace

A hankali ya shiga fidda numfashi alamun barci ne ya d'auke shi

Harara kuwa ya sha ta tamkar idonta zai fad'o,shikam bai san anayi ba barcin shi
yake cike da kwanciyar hankali gami da nishadi

Fitilar dake aje a drawer d'in gadon ta d'auko ta haska k'irjinta, ta gansu duk
sunyi jawur
Saida ta k'ara hararar shi tayi k'wata tace

"Allah zai saka min ne simi_simi dashi ashe bashi da kunya harda wani cewa zai
gwada girman su"

Ido ta kura masa tana kallon tsantsar kyawun da Allah yayi masa

"Lallai mgnr Nafisa gsky ce data ce duk matar data sameshi matsayin mijinta dole
tayi alfahari domin ta tserewa sa'a
Saidai cikasa d'inshi d'aya rashin ya'yan banki

Fitilar ta ajiye ta matsa can k'arshen gadon ta kwanta.

*Mrs salees mu'az*


[10/22, 10:31 PM] Aysha Galadima: 💝💖💝
*D'AN BASAJA*
💝💖💝

*HASKE WRITERS ASSOCIATIONS*💡


_[home of expert & perfect writer's]_

*STORY & WRITTEN*


*BY*

*MARYAM IBRAHEEM*
*[Ummu Hanan]*

*[14]*

*****
Cikin dare ya farka ya hango ta can k'arshen gadon ta dunk'ule waje d'aya, jikinshi
yaja ya k'arasa wajen ta ya rungumeta a k'irjinshi yana jin wani abu nayi masa yawo
a zuciyarshi da bazai tantance ko meye ba,shidai yasan ba sonta yake ba! Amma kuma
sai yaji yana yawan tunanin ta ko me hakan ke nufi bai saniba.da tunanin haka barci
ya k'ara d'aukar shi.

Farkawa tayi taji ta a jikinshi, "mutumin nan yama raina min hankali shine harda
wani biyoni nan?" ta fad'a cikin zuciyarta tana k'ok'arin zare jikinta, saidai
abinda ya bata mamaki jin ya k'ara k'wak'wumeta tamkar zai shigar da ita cikinshi
ba tare daya farka ba,dolenta ta koma tayi lamo a k'irjinshi tare da yin tsaki sai
gashi tana k'ara tura kanta k'irjinshi saboda yadda taji wani irin k'amshi mai
sanyi a jikinshi, a haka itama barcin ya k'ara yin gaba da ita,
Shi ya fara tashi da asuba, a hankali ya zareta daga jikinshi ya kwantar da ita ya
mik'e ya fita,alwala yayi sannan yazo ya tasheta shi kuma ya tafi masallaci.

Koda ya dawo ya sameta har tayi sallah ta koma ta kwanta, falo ya koma shima ya
kwanta.

Raudha na hango a kicin tana had'a abin karyawa,ruwan tea ne emptyn shi sai sugar,
"Kenan yana nufin haka zansha tea d'in ba madara ba bounvita,bread d'in ma ko irin
d'an butter d'in nan na shafawa babu tsabar shi yafi kowa talauci a duniya"

Tsaki tayi ta d'auki Wanda ta had'a masa ta nufi falo inda yake, a ciki tayi
sallamar tana turo baki

A hankali ya d'ago kanshi yana amsa sallamar shima d'in a ciki, sexy eyes nashi ya
zuba mata k'irjinta dayafi d'aukar hankalin shi gashi dama wankan safe datayi riga
da skirt ne tasa da suka d'an kamata

Dire masa tayi a gabanshi ta juya ta fita,ya k'ara bin ta da mayun idanunshi

"Anya yarinyar nan ba da gangan take kad'a masa jiki ba kuwa?" Ya fad'a can k'asan
mak'oshinshi

Dawowa tayi ta zauna ta ajiye nata cup d'in har lokacin bakinta a d'age,shiru
sukayi shi ya fara karyawa zuwa ynz ya fara sabawa da irin abinciccikan da ada
baisan dasu ba.

Ta k'asan ido kowa ke kallon d'an uwanshi,daya ga alamun zata juyo kanta inda yake
sai yasha mur ya juyar dakai, itama d'in haka kallon yadda yake shan tea d'in a
nutse yana taunawa kamar bayaso cikin ranta take fad'in "komi nashi very gentle,
kamar irin masu kud'in nan inama dai guy d'in nan yana da kud'i da mun zuba soyayya
har data bala'i wlh"

Ganin har ya gama bata fara shan nata ba yasa yace "me kike jira da bazaki karya
ba?"

Kamar ya tab'ota ta k'ara turo baki,tace "to haka zansha ko madara babu?"

Murmushi ya d'an yi mai sauti yace "ohk zaman jiran madara kike kenan ko? Allah ya
baki sa'a" yana fad'in haka ya d'auki k'aramar wayarshi data sha jiki ya fita yana
murmushi.

Da harara ta bishi gashi cikin ta banda kiran ciroma ba abinda yake, haka ta jawo
bak'in tea d'in ta had'a da breadin daya rage taci tana faman mita.

Kayan ta had'a ta wanke ta dawo d'akin ta kwanta ta d'au littafin hausa tana
karantawa, sosai soyayyar star's d'in buk din ta burgeta sai take ganin tamkar
itace da Abubakar saidai tasan wnn ranar ba zata tab'a zuwa ba,littafin ta ajiye ta
d'auko wayar ta ta kira Amma da 'yan ragowar kudin dake ciki

Gaisawa sukayi ta tambayi Abbey

"Lpy Klau ya Abubakar d'in?"

Baki ta tab'e tace "lpy"


"Yauwa,dftn dai baki nuna masa halin nan naki?"
Baki ta turo cikin shagwab'a tace "Kai Amma dan Allah ni wane hali gareni?"

Dariya Amma ta d'an yi tace "ah to waye bai San halin ki ba? Kuma nasan Abubakar da
hak'uri da kawaici ko kinyi masa d'in ma ba fad'a zaiyi ba"

"Ga kuma iya bariki ba" ta fad'a cikin zuciyarta dan tun jiya da yace zai ga girman
breast d'inta take mamakin shi,sai take ganin kamar bashi bane

"Kina jina?" Amma ta katse mata tunanin da take

"Eh Amma ina yaya Khaleed?"

"Yana nan lpy yau tun wuri ya tafi...... Wayar ce ta katse alamun credit d'in ciki
sun k'are tsaki tayi ta cilla wayar kan kujera.

Wanka ta shiga tayi da daddare,a nufin ta tana fitowa ta rufe d'akinta, dan kar ma
yace zai shiga saidai tana shiga ta ganshi kwance abinshi a kan gado ya tada kanshi
da pillow yana waya,ganin ta yasa ya katse wayar

Baki ta turo ta nufi wardrobe dan d'aukan kayan da zata sa, k'asa k'asa yake binta
da ido yana lumshe wani irin feelings yake ji game da ita,gaba d'aya kasala ta
lullub'e ilahirin jikinshi

Doguwar Riga ta d'auka mara nauyi tayi hanyar fita

"Ina zaki?" Ta tsinkayo muryar shi ya fad'a

Tsayawa tayi ba tare data juyo ba tace "kwanciya zanje inyi"

"Nan d'in me yayi miki?"

Baki ta turo tace "to duk ka tsare wajen ai"

"Zo nan ki kwanta"


Gabanta ne ya fad'i, shiru tayi kuma bata matsa daga inda take ba

Tasowa yayi yana fad'in "bari ni inzo"

Hanyar fita ta nufa da sauri cikin zafin nama ya diro daga gadon ya cafkota,d'aurin
k'irjin datayi ne ya fara k'ok'arin cirewa gam ta rik'e shi ta marairaice tace "dan
Allah kayi hak'uri"

Cak ya d'auke ta sai faman wurga k'afafu take tanaso ya sauketa, a gadon ya direta
yabi bayan ta ya sake mata nauyinshi gaba d'aya, ko motsin kirki ta kasa magiya ta
shiga yi yayi maganin ta ta hanyar had'e bakinsu ya shiga bata French kiss daya
rikita ta,a tak'aice ma dai a ranar sai daya rage zafi abinshi saidai ba abinda
yayi mata.

*pls kuyi hak'uri da typing din naso duba korafinku inyi muku da yawa wani uzuri ya
hanani pls👏🏻*
*Mrs salees mu'az*
[10/22, 10:31 PM] Aysha Galadima: 💝💖💝
*D'AN BASAJA*
💝💖💝

*STORY & WRITTEN*


*BY*

*MARYAM IBRAHEEM*
*[Ummu Hanan]*

*HASKE WRITERS ASSOCIATED*💡


_[home of expert & perfect writer's_]

*[15]*

******
Ranar ma a jikinshi ta kwana duk juyin da tayi sai ya k'ara k'wak'wumeta.

Haka ya kasance kullum sai ya rage zafi da breast d'inta har mamakin shi take yadda
yake d'imaucewa idan yaga breast d'inta duk sai yabi ya fice mata a hayyacinsa
tamkar bai tab'a ganin su ba duk wani zafi daya d'ebo akansu yake saukewa tuni ta
fara jin dad'in abinda yake mata saidai sam bata nunawa wai saboda kar ya rainata,
oh su Raudha manya😄saidai tayi ta nuna irin bata so d'in nan.

Tunda taga hadari ya fara had'owa a garin ta fara murna dan tana son weather d'in
damina ba'a dad'e ba kuwa hadarin ya taso aka fara iska da yayyafi zuwa can kuma
ruwan ya fara k'arfi

Da gudu ya shigo soron gidan ya tsaya ruwan har ya fara jik'ashi

Hango ta yayi a bakin k'ofar falo tana ta faman murmushi gami da tara hannunta a
ruwan tana watsawa a fuskarta

Murmushin shima ya dinga yi ya kasa d'auke idonshi daga kanta kuma ya kasa shiga
gidan, sai ynz yake k'ara hango tsagwaron kyawun ta da kuma yarintar ta,zuwa can
yaga tayi zipping d'in doguwar rigar atampar dake jikinta ta koma daga ita sai
wando daya tsaya mata iya cinyar irin mai kama jikin nan ash color da farar bra

"Woww masha Allah" ya furta can k'asan mak'oshin shi,yana k'ara ware ido dan yaji
dad'in kallon

Ruwan ta shiga ta fara wanka tana dariya tana tsalle

K'uriii yayi yana k'are mata kallo sai ya ganta tamkar irin 'yanmatan India nan

Cikin sassarfa ya shiga ya k'arasa wajen ta itakam batasan ya shigo ba wankan ta


kawai take cike da farin ciki
K'ugunta ya kamo ya rungumota ta baya,a matuk'ar tsorace ta bud'e baki zatayi ihu
cikin wani irin salo mai k'ayatarwa ya juyo ya had'e bakin su guri d'aya ya shiga
tsotsa kamar wanda ya samu sweet mai zak'i koda yake yafi sweet ma a wajen shi😊
saida suka dad'e a haka basu damu da dukan da ruwan ke musu ba,

Bakin shi ya cire a nata suka k'urawa juna ido gaba d'ayansu sun shiga wani irin
yanayi

Saita tsinci kanta da kasa jurewa kallon k'wayar idonshi dan haka ta sadda kai
k'asa

Murmushi yayi yaja hannunta suka shiga d'akin gado a bakin k'ofa ta tsaya, shi kuma
ya k'arasa wajen wardrobe ya ciro wata tsohuwar jallabiyya itama ya d'auko mata
wasu riga da wando na material rigar iya gwiwa zuwa yayi ya mik'a mata ta karb'a,
zuwa yayi ya cire riga da wandon yadin dake jikinshi ya zama daga shi sai singlet
da boxer

Kasa d'auke idonta tayi daga kanshi,Abubakar yayi ta ko ina cikas d'inshi d'aya
rashin money

"Malama a d'an juya ko?" Ya fad'a yana k'ok'arin zame singlet d'in fuskarshi d'auke
da wani irin murmushi

Tsaki taja a hankali tare da tab'e baki ta juya duk haushin kanta ya kamata, ko
meye a jikin nashi da zan kalla?

"Juyo na gama"

Ba tare data juyo ba tace "nima ka juya to"

"Ohk na juya"

Sam bata kawo tunanin bai juya d'in ba dan haka tayi k'asa da wandon ta cireshi,
suman tsaye A.T yayi duk wasu notikan kanshi sun kwance lokaci d'aya wata muguwar
kasala ta rufeshi, saboda duk shagalin dayake sha iya boobs d'inta ne kawai bai
tab'a haurawa ba

Yana ganin zata juyo yayi hanzarin kawar da kanshi yana muzurai.

** *
Washegari da safe da zai fita ta biyoshi soro take fad'a masa kerosene d'insu na
risho ya k'are

Fuska ya yamutsa ya zuba hannayenshi duka biyun a aljihunan wandonshi yana lalubawa

Naira d'ari ya d'auko ya nuna mata yace "kinga wnn ita kad'ai gareni amma bari inje
in Allah yasa na samu sai a siyo,tunda Allah yasa muna da 'yan ragowar kayan abinci
ko?"

Takaici ne ya hanata mgn, shikam fita yayi yana murmushi

Tsaki tayi ta bi bayan shi da harara ta juya cikin gidan tana mitar data saba wai
kudin kananzir ne ya gagara inda ace mai kud'i ta aura ai da harsu Abbey suma sun
huta,gashi nan sun had'a ta da talakan da shima taimakon yake nema, so take ta kira
Nafisa amma ba credit a wayar tun ranar da suna waya da Amma kud'in suka k'are har
ynz bata k'ara ganin ko ficika ba kai!! Allah ya rabamu da talauci wlh"

Yana fita ya tsaya gefen gidan ya kira layin Amin,sau biyu yana kira ba'a d'aga ba
sai ana ukun

"Wai uwar me kake yi da tun d'azun nake kira baka d'auka?"

"Ayya sorry ango fitowa ta kenan daga meeting d'in dana ce maka zamuyi yau"

"Okay"
"Komi dai yana tafiya daidai ko?"

"Komi normal wlh ya babyn ka?"

"Fine, wani d'an aiki nakeso kayi min pls kayan abinci nakeso ka siya ka wakilta
wani aje can gidan su Abbey akai masa da kud'i masu yawa suma mutanen unguwar a
rarraba musu kafahimceni?"

"Na fahimta amma kuma idan suka tambayi daga ina me za'a ce musu?"

"Kawai kace musu wani mutum ne ya kawo yace a rabawa mutanen unguwa ka gane ai?"

"Yes Sir an gama, amma gsky _*BASAJAR*_ nan ya kamata tazo k'arshe wlh kayi ta
wahalar musu yarinya da talauci sai dare yayi ka danneta ka kwashi gara ko?"

Dariya yayi yana shafa sajenshi yace "ya ranka? d'an sa ido _basaja_ kuma ynz na
farata"

Dariya Amin yayi yace "Allah ya bada sa'a amma in bakayi a hankali ba sai alhakinta
ya kamaka"

"Ba wani alhaki ina koya mata hankali ne,sai anjima zamuyi waya" yace yana kashe
Wayar ya jefata aljihu.

Sai daya dad'e bai dawo gidan ba,har rana ta d'aga sosai duk yunwa ta addabeta tun
ruwan Lipton d'in da suka sha da biredi da safe bata k'ara sa wani Abu a cikinta
ba.

Tana zaune a tsakar gidan tana gyara farcenta,aka kwankwasa k'ofa rezar ta ajiye ta
je ta bud'e

Abubakar ne hannunshi d'auke da k'ullin icce guda d'aya.

*toofa ga Abubakar da itace😄kuna ganin Raudha kuwa zatayi girki dashi?*🤔

_sai naji daga gareku_


*Mrs salees mu'az*😘
[10/22, 10:31 PM] Aysha Galadima: 💝💖💝
*D'AN BASAJA*
💝💖💝

*HASKE WRITER'S ASSOCIATED*💡


_[home of expert & perfect writer's_]

*STORY & WRITTEN*


*BY*

*MARYAM IBRAHEEM*
*[Ummu Hanan*]

_Fatan alkhairi ga yan kungiyar haske writers associated, dama duk wani masoyin
Ummu Hanan a ko ina yake ina matuk'ar alfahari daku Allah y bar mu tare,Luv u
wujiga2😍😘_💋

*[16]*

*****
Kallon shi tayi sannan ta kalli iccen dake hannunshi, "lallai za'a yi ta kuwa" ta
fad'a cikin ranta

Murmushi yayi data kasa fassarashi yace "bani hanya mana"

Kaucewa tayi ya wuce tabi bayan shi

"Wai me za'a yi da wnn?" Ta tambayeshi tana yatsina fuska

Iccen ya ajiye bakin k'ofar kicin yace "me akeyi dashi?" Ya tambayeta a maimakon ya
bata amsa, k'ugu ta rik'e tace "ban fa fahimce kaba kayi min bayani" d'agowa yayi
yace "abin nufi ban samu kud'in siyan kananzir bane shine na siyo itace kiyi amfani
dashi yau kafin gobe"

"Kan balastiiii wlh bazan yi girki da itace ba" ta fad'a tana doka k'afa a k'asa,ta
cigaba da fad'in "saidai kowa ya zauna da yunwa duka kwana na nawa da zaka kawomin
wani icce kace inyi girki saboda talauci a kanka ya k'are ko?"

Cike da murmushin mugunta yace "kinga kiyi hak'uri kiyi amfani dashi yau ne fa
kawai"
Harara ta zabga masa tace "bazan yi d'in ba a zauna a haka ka kwashi abinka ka
kaiwa tsohuwa ita ta saba gir.....a fusace ya nufeta dan ya fuskanci sam bata iya
mgn ba, yana zuwa ya d'aga hannu zai mareta ido ta runtse tare da k'ank'ame jikinta
tana jiran jin saukar mari saidai shiru ba alamun mari

A hankali ta bud'e idonta, hannun a d'age amma idanunshi na kan k'irjinta ya tsira
musu ido

Tsaki taja tace " mayen breast kawai kuma Allah ya isa ma tab'a min din da kake"
tana fad'in haka ta shige d'akin gadon dan shine kusa da ita ta rufo k'ofar.

Hannunshi ya sauke yana murmushi gami da cije lips d'inshi, k'asa k'asa yake fad'in
"zakiga maita kuwa yarinya ganin idonki" falon ya shiga ya kwanta kan doguwar
kujera

Gado ta fad'a bayan ta shiga d'akin, ta fara mita "haba mutum sai jarabar tsiya
indai yaga boobs to ba kwanciyar hankali? ni wlh na fara gajiya wataran ma ko
dad'in banaji sai zafi Amma dan jaraba bazai k'yaleni ba wlh mutumin nan ba
k'aramin mugu bane yaje ya yiwa su Abbey ladabin k'arya sun bashi aurena gashi nan
yazo sai wahala yake bani.....haka ta dinga surutu ita kad'ai har barci ya d'auke
ta.

Saidai bata dad'e tana barcin ba wata azababbiyar yunwa ta tasheta cikin ta sai
hautsinawa yake mik'a tayi, tayi salati ta sauko daga gadon, dole taje ta had'a
itacen nan inba haka ba kuwa yunwa ta lahanta ta

K'ofar ta bud'e ta fito tana faman harare_harare gami da turo baki

Wutar ta had'a a tsakar gidan a d'an k'aramin murhun data ke dashi,tuni ya turnik'e
da hayak'i saboda iccen ba mai ci bane

"Aiko wlh bazan sha hayak'in ni kad'ai ba" ta fad'a tana nufar falo, a kwance yake
idanunshi a lumshe ya d'ora hannayenshi kan ruwan cikin shi

Labulen ta d'age ta d'ora kan k'ofa tuni hayaki ya fara sallama d'akin, idanunshi
ya bud'e tare da d'ago kanshi yace "meye haka ne?"

Baki ta turo tace "kaima kaji yadda nake ji"

Kanshi ya maida ya k'ara rufe idonshi, amma duk da haka bai daina jin hayakin ba

Wutar taje izawa aiko ya tashi da sauri ya saki labulen

Zama tayi a wajen ta fara firfitawa ta samu ta kama tana yi tana surutai, ganin
ruwan ya tafasa ta d'auko taliya ta zuba duk bata lura daya saki labulen ba,tana
gani kuwa ta tashi taje ta k'ara d'agewa

Zaune ya tashi ya dafe kai cikin ranshi yace "Kai wnn yarinya anyi masifaffiya wlh"

Tuni idanunshi suka fara ruwa,saboda shi dai a rayuwar shi baisan wani Abu wai
girki da itace ba har gara Raudha wani lokacin suna amfani dashi

"Pls Raudha kije ki gyara wutan can mana" ya fad'a yana mammatse ido
Dariya tayi ganin yadda yake da idanu taki kuma zuwa ta gyara d'in

Tsaye ya tashi ya d'au wayar shi yana fad'in "idan na bar miki gidan ba shikenan
ba"

Ruk'unk'umeshi tayi tana cewa "wlh ba inda zaka tunda abin mugunta ne saidai musha
koma meye tare"

A fusace yace "wai meye kikeyi ne haka Raudha?"

Cikin turo baki tace "nima ban saniba" tana k'ara shigewa jikinshi

Jin tudun k'irjinta a nashi k'irjin ne ya haddasa masa fad'awa cikin wani hali,ya
nemi nutsuwarsa ya rasa nikam nace wnn wane irin d'an jarabar son boobs ne🤔hannu
yakai ya saki labulen ya d'auke ta zuwa kan kujera, ya kwantar da ita yabi bayan ta

K'ok'arin tashi take tana fad'in "wai meye haka Abubakar girki fa na kan wuta"

Bai kulata ba ya cigaba da abinda yake sashi nishadi

K'aurin abincin data fara ji ne yasa ta fara k'ok'arin tureshi,shikam bai ma ji


kaurin dan gogan naku idan ya had'u da mutanen nashi tofa baji ba gani

Da k'yar ta yakice jikinta ta fita tana turo baki tana k'unk'uni ,kishingida yayi
kan kujerar yana maida numfashi idanunshi har sun canza kala

Abincin ta sauke ta zuba ta dawo ta zauna kan 1sitter ta fara ci

Kallon ta yayi da jajayen idanunshi da zuwa lokacin basu koma dai dai ba yace "ni
ba za'a bani abincin ba?"

"Ka bari in gama" ta fad'a tana kai loma bakinta dan ba k'aramar yunwa take ji ba

Ido ya zuba mata yana jin wani irin feelings game da ita a ynz ya tabbatarwa da
kanshi son Raudha ya kamashi dan duk wasu alamomin so to yana jinsu a kanta, gsky
zuciyarshi bata yi masa adalci ba data fad'a cikin k'aunar wnn yarinyar

Abincin ta zubo ta kawo masa ita kuma taje tayi wanka.

Yana gama ci ya fita daga gidan

Yau kam ta k'udurta a ranta ba zata yarda ya tab'a ta ba,ta rigashi kwanciya can
k'arshen gadon ta je ta kwanta ta lulluba da bargo tana jinshi ya hau gadon

Bargon yazo janyewa tayi saurin rik'e shi ja ya k'ara yi ta k'ara rik'ewa

K'arfi yasa ya fincikeshi gaba d'aya, ya jefa shi k'asa tsaki tayi ta tashi zata
d'auko shi ya fisgota ta fad'a k'irjinshi ya fara kissing d'inta

Zazzamewa ta fara yi tana fad'in "ni dan Allah ka bari ni yau banaso"

"So nake in k'ara fito miki da asalin maitar tawa da kika fad'a d'azu" yace yana
k'ok'arin b'alle mata bra
Sai lokacin ma ta tuna data ce masa haka

Marairaicewa tayi tace "dan Allah to kayi hak'uri ni da wasa ma fa nake maka"

"Ni kuma da gsk na d'auka" daga haka ya shiga abinda baya isarshi duk turje_turjen
ta kuwa dan haka nan ranar taji bataso ya rabeta harda d'an guntun kukan ta dan
harda mugunta ma ya had'a mata, janyota yayi da nufin ya rarrasheta ta fincike ta
kwanta tana hararar shi.

Haka zaman su ya cigaba da tafiya zuwan shi d'aya gida, Mamie kam fad'a ta dinga yi
masa ita wnn basajar ta isheta haka ya kamata ya bayyana mata asalin ko shi waye,
da k'yar ya lallab'a Mamie danshi akwai abinda yake jira ne so yake yaga ni idan
Raudha ta kamu da sonshi kamar yadda shi ya tsunduma tsundum cikin kogin sonta da
k'aunar ta, saidai ga dukkan alamu har ynz Raudha tana nan akan batunta na bata
sonshi in kuwa hakane akwai matsala dan bazai iya zama da matar da bata sonshi ba
to ynz ya zaiyi kenan rabuwa da Raudha a rayuwar shi ba k'aramin tashin hankali
bane dan yadda zuciyarshi ke mugun sonta duk wasu abubuwa da yake mata yana sane
yake yinsu bawai dan baya sonta bane amma zai d'an bata lokaci k'ank'ani ya gani
idan ta fara sonshi idan kuma bata fara ba shi yasan matakin dazai d'auka.

A b'angaren Raudha kuwa itama ta fad'a cikin so da k'aunar Abubakar saidai a ganin
ta Sam bazata tab'a nuna masa ba, gaba d'aya ma haushin kanta take ji da har ta
tsaya ta kamu da soyayyar wnn talakan mutumin da bashi da komi to ma wai ta yaya
tayi sake har hakan ta faru? A baya idan akace zata soshi to ba shakka zata
k'aryata ne koda yake sun tab'a yin mgnr da Nafisa har zaginta tayi a lokacin data
ce wata rana zataso Abubakar, ai kuwa sai tasan yadda tayi ta cire sonshi daga
zuciyarta yadda ya shiga haka zai fita, nikam nace tooo🤔kin gamu da aiki kuwa.

*A fa k'ara yi min afuwa🤭kunsan aikin mai yara sai a slow*

*Mrs salees mu'az*


[10/22, 10:31 PM] Aysha Galadima: 💝💖💝
*D'AN BASAJA*
💝💖💝

*HASKE WRITERS ASS*💡


[home of expert & perfect writer's]
*STORY & WRITTEN*
*BY*

*MARYAM IBRAHEEM*
*[Ummu Hanan]*

*[17]*

******
Haka zaman su ya cigaba da tafiya kowanne ya kamu da zazzafar soyayyar d'an
uwanshi, amma ba wanda ya bayyana shi jira yake yaga alamun tana sonshi sai ya
bayyana mata koshi waye,ita kuma a b'angaren ta jira take shi ya fara mata Kalmar
so daga nan itama ta fad'a masa,duk da k'ok'arin ta na ganin ta fitar da sonshi a
zuciyarta saidai hakan bata samuba don tamkar ma k'ara rura mata wutar sonshi
akeyi. kuma har ynz bata canza zani ba game da yadda yake wahalar da Raudha da
talauci dan wani lokacin har garin kwaki yake kawowa yace bashi da kud'i, dole haka
take ci in bata ci ba kuwa yunwa tayi mata illa.

__________
Yau Monday tun safe yace ta shirya zasuje wata unguwa, data tambayeshi inda zasu
yace "ita dai kawai ta shirya
Wanka tayi ta shirya cikin atampa green color da orange tayi kyau sosai sai murna
take duk da batasan inda zasu ba dan yaune rana ta farko da zata fara fita,wanka
yayi shima ya shirya cikin shaddarshi ruwan k'asa da Raudha ta sa mata suna
k'arshen k'ure adakanshi😅,gidan ya kulle suka tafi daf da zasu fita titi take k'ara
tambayar shi inda zasu? Ce mata yayi kawai tasa ido tayi kallo"
Baki ta tab'e suka cigaba da tafiya.

Basu dad'e da fita titin ba wata dank'areriyar mota k'irar Bravo's tazo ta parker a
gabansu duk a zaton ta kawai dai mai motar ya tsaya ne da abinda zaiyi, amma ga
mamakin ta sai taga direban ya fito ya nufosu yana zuwa ya rissina ya kwashi
gaisuwa gurin Abubakar, amsawa yayi a tak'aice ya dubeta yace "muje ko?"
"Muje ina?"
Ta tambaya cike da mamaki gami da tsoro

Murmushi yayi yace "kinga Raudha ba fa cutar dake zanyi ba muje sauri mukeyi"

Da k'yar ya lallab'a ta ta shiga sai zazzare ido take tamkar mara gsky

Shiga yayi shima bayan motar direban ya rufe sannan ya shiga yaja suka tafi

Wani sanyi ne ya dinga ratsata gashi gaba d'ayan ta a mugun tsorace take,zuciyarta
kam cike take fal da tunane_tunane ta sak'a wancan ta kwance wnn, shikam jingina
yayi da seat d'in motar ya lumshe idanunshi

A hankali ta sa hannu ta d'an daki kafad'arshi,ido ya bud'e ya zubasu a kanta

"Yadai?"
Kamar zatayi kuka tace "dan Allah ina zamuje kuma waye wnn?"

"Pls Raudha ki adana dukkan tarin tambayoyin ki kina daf da samun amsar su" daga
haka ya maida idanunshi ya rufe

"Inna lillahi wa inna ilaihi rajioun" ta fad'a cikin ranta tana k'ara dunk'ulewa
cikin hijab d'inta saboda sanyin da take ji dan a tunanin ta saidata zasuyi gani
take shikenan rayuwar ta tazo k'arshe.

A haka har suka isa garin Abuja zare ido kawai take tana kalle_kalle wani makeken
gida taga direban yayi parking tare da danna horn tuni aka janye k'aton get d'in
mai kalar ruwan Zuma ya danna hancin motar ciki,suna tsayawa taga wani mutum sanye
da bak'ar coat ya taho da sauri ya bud'ewa Abubakar murfin motar ya fita,mutumin
yayi gaisuwa gurin Abubakar d'in hannu kawai ya d'aga masa ba tare da yayi mgn ba.

Raudha kuwa tana cikin motar har lokacin ta kasa fitowa, da kanshi yaje ya bud'e
mata yace "bismillah mana"

Da k'yar ta tattaro sauran kuzarin daya rage mata ta fito gabanta kuwa ban da
fad'uwa ba abinda yake

Kai ta d'aga dinga k'arewa gidan kallo gidane gashi nan na alfarma daya gaji da
had'uwa gaba d'aya gidan farin fenti ne ga shuke_shuke nan masu kyau sai k'amshi
suke ita dai ko a fina_finai data ke kallo bata tab'a ganin gida mai kyawun wnn ba

"Bismillah muje ciki ko?" Ta tsinkayi muryar shi a kusa da ita

Gaba yayi tabi bayan shi da k'yar take iya d'aga k'afa saboda tsoro, wani k'aton
parlour suka shiga kama daga kan cushions d'in parlourn da rug's zuwa kan curtains
dasu dinning table d'in parlourn duk white color ne

'Yar k'auye sak👌🏻haka Raudha ta koma har fad'uwa ta kusa yi saboda tsabar
kallo,,shikam dariya ta bashi ma

Murmushi yayi yace "muje daga ciki muyi mgnr data kawomu" yana fad'a ya nufi wata
k'ofa ta glass

Ganin bata taho bane yasa ya juya yace "taho mana Raudha ba cutarki fa zanyi ba"

Sunayen ubangiji tsarkaka kawai take ambata a haka ta bi bayan shi k'ofar glass
d'in ya xuge suka shiga ya maida ya rufe

Bedroom ne daya amsa sunan shi wani bed ne mai round bai cika girma ba sosai yasha
shimfidu na alfarma white color sai clothes sai kuma mirror, dake cike da turaruka
masu tsada

"Bismillah zauna ga guri nan" ya fad'a yana mata nuni da gefen bed d'in, a d'ofane
ta zauna a bakin gadon tana k'ara bin d'akin da kallo

Wani dan k'aramin fridge ya nufa ya bud'e ya d'auko wani kalar lemo wanda idan ba
kayi masa cikakken saniba kana iya cewa wine ce

K'aramin tumbler ya d'auko akan fridge d'in

Da k'afa ya turo wata k'aramar chair mai kyau kusa da ita,ya k'araso ya zauna,
murfin lemon ya b'alle ya tsiyaya ya mik'a mata, kai ta girgiza idonta ya ciko da
kwalla a hankali tace "Dan Allah Abubakar kar ka kasheni kaji?"

Murmushi yayi yace "kisa kuma Raudha?"

Kai ta gyada tace "to inba kashe mutane ka fara yi ba wnn gidan waye kuma waccan
motar ma ta waye sannan kuma girman me wad'annan suke baka?"

"Ynz kuwa zakiji amsar komi amma kafin nan karb'i wnn kisha kinga munsha tafiya
nasan dai baki saba tafiya mai tsawo haka ba ko?" Yace yana k'ara mik'a mata juice
d'in

"Nifa bana sha kawai malam ka fad'a min komi dan na gaji da ja min rai d'in da
kakeyi,ta fad'a a tsiwace dan abin ya fara bata haushi

"Ohk" yace tare da d'aga cup d'in ya shanye juice d'in, k'aramin center table d'in
dake gefen gadon ya mik'a hannu ya ajiye cup d'in a kai sannan ya juyo wajen ta

Ido ya tsira mata itama shi d'in take kallo, ganin kallon yak'i k'arewa ne yasa ta
sunkuyar da kanta k'asa k'irjinta sai bugawa yake

"Kina son sanin ni waye?" Ya fad'a k'asa k'asa tamkar mai rad'a

A hankali ta d'aga kai

Murmushi yayi gami da kad'a kai yace "gud girl"

"Da farko dai ba sunana Abubakar ba"


Da sauri ta d'ago kanta ta kalleshi

Kai ya gyada yace "yes sunana *AISAR TURAKI* mahaifina babban mai mulki ne yayin da
mahaifiyata ta kasance jinin sarauta,Allah ya hore mana dukiya mai tarin yawa da
bazata misaltu ba,mu biyu kawai iyayenmu suka mallaka dagani sai k'anwata lslaha da
zakuyi sa'anni da ita,mahaifina Alhaji Umar Turaki ya rasu shekaru biyar baya da
suka wuce,nayi aure har kashi biyu saidai sam banyi sa'ar mata ba matata ta farko
Fadila mun had'u da itane a k'asar Mexico lokacin danaje karatu itama taje karatun
'yar gombe ce a can muka k'ulla soyayyar data kaimu ga aure bayan dawowar mu Ashe
ba son tsakani da Allah take min ba dukiyar dana mallaka take so,tasha had'a plans
iri_iri dan ganin ta kashe ni ba tare Dana sani ba Allah yana tsallakar dani rana
d'aya asirinta ya tonu naso ayi mata hukunci mai tsauri Mamiena ta hana tace kawai
in saketa itada Allah tunda bata samu nasarar idar da mugun nufinta ba a kaina.

Shiru yayi tare da sauke numfashi ta k'asan ido ya kalli Raudha dake ta faman zubda
hawaye, lips d'inshi ya tab'e ya cigaba da cewa "tun daga lokacin sai dana dad'e
ban k'ara kula wata 'ya mace da sunan soyayya ba,kwatsam na had'u da wata yarinya
anan cikin garin Abuja ta yaudareni da kyawawan halayenta na aure ta Ashe itama da
akwai abinda take nufi na kamata ita da mahaifiyarta suna k'ulla yadda za'a yi su
hallakani,itama muka rabu itakam saida aka yi musu horo mai tsanani itada uwar
tata,tun daga lokacin nake jin tsoron mata na d'auki niyyar kuma bazan K'ara yin
wani auren ba tunda duk haka matan suke abin yana matuk'ar damun Mamie na domin
tana son ta ganni da iyali.Bayan wani lokaci mai d'an tsayi Mamie da kanta ta kawo
min wnn shawarar ta yin *basaja* na amince ne saboda in sata cikin farin ciki ba
garin daya fad'o min sai kano nayi shiri na taho,anan na had'u da Abbey,Abbey
mutum ne bai sanni ba bai tab'a ganina ba amma ya d'auke ni ya bani matsuguni yake
ciyar dani yake nunamin irin soyayyar da yake nunawa ya'yanshi na cikinshi duk
abinda nayiwa Abbey ban fad'i ba,k'arshe ya d'auki 'yarsa da tun farkon zuwana na
fuskanci yana tsananin son ta ya bani ita matsayin matata saidai kash!!! itama son
duniya yayi mata yawa a zuciyarta batason talaka meyasa matan ynz basu soyayyar
Allah da annabi son duniya yayi musu katutu cikin zuciyarsu
"Why Raudha?" Ya fad'a idanunshi sun kad'a sunyi ja,"meyasa?" Ya k'ara fad'a yana
zare mata ido

Raudha kuwa fad'ar irin halin data shiga a lokacin bazai misaltu ba kuka kawai take
mai cike da tarin Dana sani
Tashi yayi yaje wajen windown d'in d'akin yasa hannu ya yaye curtains d'in d'akin
yana kallo farfajiyar gidan data wadatu da furanni masu kyau.

Cikin kukan ta fara mgn "wlh Abubakar ina sonka na dad'e da fad'awa cikin k'aunar
ka I Luv u so much ka yarda dani"

Curtains d'in ya saki ya juyo yana murmushi yace "woww kin iya wasan kwaikwayo fa
pls Raudha karki b'ata yawun bakin ki meya hanaki ki bayyana min soyayyar ada sai
ynz da kikasan koni waye?"

Shiru tayi dan bata da abin cewa ji take tamkar ta jawo baya ta sanar dashi tana
son shi meyasa tayi k'auron baki gurin furta masa Kalmar so?

"Wlh ina sonka kuma na amince mu koma mu cigaba da zama cikin k'angin talaucin pls
Aisar ka yarda dani mana"

Wani irin dad'i ne ke ziyartar zuciyarshi da dukkan lunguna da sak'o na jikinshi,


amma duk da haka sai yayi wasa da zuciyarta

"Noo bana buk'atar hakan" ya fad'a tare da dawowa ya zauna kan kujerar daya tashi

Hannu yasa a aljihu ya d'auko wata takarda ya mik'a mata

Cikin rawar hannu data zuciya ta karb'a tare da d'auke kwallar data ziraro mata
tace "ta meye?"

"Za'a kaiki gida ynz saiki bud'e ki gani".

*wa zai canki abinda ke cikin takardar*🤔😜🤣

_a wasa kwakwalwa_

*zuwa yamma idan na samu dama zaku k'ara jina amma fa karku sa rai*😄

*Mrs salees mu'az*😘


[10/22, 10:31 PM] Aysha Galadima: 💝💖💝
*D'AN BASAJA*
💝💖💝
*HASKE WRITERS ASS*....💡
[home of expert & perfect writer's]

*STORY & WRITTEN*


*BY*

*MARYAM IBRAHEEM*
*[Ummu Hanan]*

*[18]*

********
"Dan Allah Aisar kayi hak'uri wlh ina sonka tun kafin yau da nasan ko waye kai,kuma
me zance wa Abbey ynz idan na koma?"

"Karki damu duk bayanin nan dana yi miki naje na yiwa Abbey kuma ya fahimce ni so
karki damu ranki" yana gama fad'in haka ya rik'o hannunta suka fice zuwa harabar
gidan wata motar daban ba wadda suka zo ba yace ta shiga,ba musu ta shiga tana kuka
direban daya kawosu yayi wa mgn yace ya kaita gida shi kuma ya koma cikin gidan har
ya kule tana kallon shi ji take tamkar ana k'ara mata zafin soyayyar shi ne cikin
zuciyarta saidai lokaci ya k'ure mata,kallon gidan ta dinga yi har suka fice wnn
shine ga k'oshi ga kwanan yunwa taga samu taga rashi"

Wani had'add'en gida taga direban yayi parking, hawayen ta ta share tace "malam
yaka kawo ni nan?"

"Eh nan yallabai yace a kawo ki" ya amsa mata ba tare daya juyo ba

"Su waye a gidan?" Ta k'ara tambayar shi

A tak'aice ya bata amsa da cewa "mahaifanki ne"

"Mahaifana kuma?" ta maimaita cike da tsantsar mamaki, zuwa lokacin direban ya fara
gajiya dan haka yace "pls madam ina sauri ne akwai inda zan kai yallabai"

Fita tayi tana shirin k'ara mgn ya juya kan motar ya tafi,da kallo ta bi motar har
ta bacewa ganin ta cikin dogon layin dake d'auke da manya_manyan gidaje sai data
dad'e a tsaye tana bin gidajen da kallo daga bisani ta juya ta k'wank'wasa get d'in
gidan, wani dan farin tsoho ne yazo ya bud'e da alamu shine maigadi

Gaisheshi tayi tace "dan Allah nan ne gidan malam Usman?"

"Kwarai kuwa nan ne shigo" ya bata amsa tare da bata hanya

Shiga tayi shi kuma ya rufe k'ofar ya koma kan bencin da yake ya zauna ya cigaba da
jin rediyon shi.
Kalle_kalle ta shiga yi tana kallon tsarin gidan, da k'yar ta lalubo wata k'ofa da
take tsammanin nan ne parlourn gidan

Tsaye tayi tana binsu da kallo

Abbey ne da Amma zaune kan kujera cikin shiga ta alfarma,suna kallo a katuwar
plasma d'in dake manne a bangon parlourn sai Khaleed da yake zaune kan grass carpet
d'in dake shimfide ya baje takardu a gabanshi yana cikewa

Da kallo ta dinga binsu tamkar wadda bata tab'a ganin su ba

Suma din itan suke kallo, cikin sanyin jiki ta k'arasa inda suke

Abbey ne ya fara mgn da cewa "hankalin ki ya kwanta ko? duk hak'urin babana saida
kika ja abinda ya koroki ko? Shikenan sai kizo mu zauna tare kinyi yadda kikeso"

Zubewa tayi a gabanshi tana kuka tace "wlh Abbey inason shi dan Allah kayi masa
mgn"

Harara Khaleed ya galla mata yace "dama mana dole kice kina son shi da kika gano
koshi waye kwad'ayayya kawai"

"Kai banason jin ka k'ara kiranta da haka" Abbey ya fad'a yana duban Amma da tun
shigowarta batayi mgn ba yace "Amina ki kaita d'akin nan na kusa da naki sai ta
zauna a ciki tunda haka take so"

Tashi tayi tabi bayan Amma wani d'aki suka shiga bashi da girma sosai, d'an
madaidaicin gadone sai wardrobe da mirror sai yar k'aramar plasma

Suna shiga ta fad'a kan gadon ta cigaba da kukan ta duk haushin kanta ne ya kamata
da bata sanar da Aisar son da take masa ba gashi ynz yak'i yarda da ita,wayyo
Allahn ta ji take tamkar ba zata iya rayuwa ba ba tare da Aisar ba

Zama Amma tayi a bakin gadon tace "kinga irin abinda nake guje miki ko Raudha? Kika
k'i ji kika d'auki karan tsana kika d'ora masa duk dan saboda bashi da kud'i, Ashe
ya b'adda kama ne saboda ya samu mai sonshi tsakani da Allah"

D'agowa tayi tace "wlh Amma na dad'e da fara sonshi kawai dai ban fad'a masa
bane,amma kuma Amma yana ganku a nan?"

Murmushi Amma tayi tace "ai mun d'an kwana biyu a nan kiyi hak'uri ki kuma yi
addu'a inda rabon ku kuma zama tare dashi sai kiga kin koma"

Wani kukan ne ya k'ara k'wace mata ynz shikenan ta rabu da Aisar?

Fita Amma tayi tana murmushi a ranta tace "yar jakar uba kema ai sai kin d'and'ana"

Takardar ta d'auko zata bud'e ta fasa saboda irin yadda zuciyarta ke wani irin
mugun bugu k'ark'ashin pillow ta saka takardar, ta lumshe ido ba abinda take
hangowa irin Aisar kyawun surarshi da kyan fuskarshi especially idan yayi murmushi
wani pillown ta janyo ta rungume,Ashe don ne haka? Amma bai tab'a nuna mata wani
alamu da zata gano wani Abu a kanshi ba,yasan takunshi kwarai da gsk lallai ya cika
*d'an basajan*,ynz shikenan wnn abin dayake mata d'in nan ya daina? Wata muguwar
kewarshi ce taji ta lullube dukkanin jikinta ba abinda take buk'ata irin ta jita
cikin k'irjinshi.... A haka barci ya kwasheta cike da mafarkan Aisar kala_kala.
Sai daf da magriba ta tashi wanka tayi tana ta zuba santin toilet d'in, ta d'aura
alwala ta fito lotion ta shafa mai k'amshi sosai, sai lokacin ta tuna fa babu ma
kayan sawa na jikinta ta maida tayi sallah bata tashi kan pray mat d'in ba sai da
tayi sallahr isha'e tayi adduoe ta shafa sannan ta tashi tana cikin nade sallayar
ne Amma tayi sallama ta shigo tace "taje suci abinci" amsawa tayi da "to" ta bi
bayan Amman.

*pls kuyi managed da wnn bani jin dad'in jikina sosai*

*tooo🤔su Raudha fa an fara kewar abinnana da Aisar keyi mata*🤪


[10/22, 10:31 PM] Aysha Galadima: 💝💖💝
*D'AN BASAJA*
💝💖💝

*HASKE WRITER'S ASS*....💡


[home of expert & perfect writer's]

*STORY & WRITTEN*


*BY*

*MARYAM IBRAHEEM*
[Ummu Hanan]

*[19]*

*******
Kad'an ta tsakuri abincin ta tashi tace "ta koshi da kallo suka bita dukkan su har
ta shige d'akinta
Ido suka had'a sukayi dariya.

Rigar atampar dake jikinta ta cire tayi d'aurin k'irji da zanin kamar da wasa taje
ta bud'e wardrobe d'in d'akin ga mamakinta sai ta ganta cike da kayan sawa kuma duk
sabbi kama daga kan atampopi,laces,materials, English wear's da sauran su kai ta
kad'a a fili tace " wato dama ta shirya zamana a gida kenan shine harda wani ajiye
mata kaya? Shikenan ynz duk talaucin nan daya d'and'ana mata ya tashi a banza
kenan? Maimakon taji haushin shi a'ah sai wata sabuwar soyayyar shi datake k'ara
mamaye zuciyarta murmushi tayi tana tuno irin da suke sha dashi musamman ranar da
bata so ya isheta da jarabar shi

"Mayen breast kawai" ta fad'a tana 'yar dariya gami da d'auko nyt gown milk color
ta saka ta bi jikinta da turare ta haye gadon ta

Wayyo Allah sai a lokacin ta k'ara tabbatar da missing nashi datayi tasan da suna
tare da tuni tana jikinshi yabi ya isheta da fitina pillow ta janyo ta k'ank'ame
tare da tura kanta cikin pillown tana girgiza wa ji take tamkar tayi tsuntsuwa taje
gareshi cike da tunanin shi barci yayi nasarar kwasheta.

Shima a nashi b'angaren haka ne ta kasance, kwance yake kan had'add'en bed d'inshi
sanye cikin pyjamas ruwan k'asa a rigingine yake ya tallabe kanshi da hannuwanshi
idanunshi nakan rufin d'akin ita kawai yake hangowa tunani yake anya kuwa bazai je
ya d'auko matarshi ba kuwa? Saboda yadda kewarta gami da wata irin fitinanniyar
sha'awarta da take bin ilahirin jikinshi, kowani hali take ynz? "Kai nayi missing
abubuwana fa" ya fad'a yana murmushi gami da cusa hannunshi a kanshi yana yamutsa
lallausar Sumar kanshi data sha gyara take ta faman zuba k'amshi mai dad'i

"Raudha rigima,Raudha, tsiwa,Raudha tsoro,Raudha shagwab'a" yace k'asa k'asa yana


lumshe ido har lokacin murmushin nan bai bar kan fuskarshi ba,kewar matarshi na
k'ara hudashi shima d'in dai a haka barci ya d'auke shi cike da tunanin ta.

_________
Tun bayan rabuwar su kowa yake cikin kewar d'an uwanshi, yau kwana uku kenan kusan
kullum saita d'auko takardar amma ta kasa bud'e ta bare ta karanta abinda ke
ciki,sai ta d'auko kamar zata bud'e sai ta fasa.

Aisar na hango zaune kan kujera a parlourn su Raudha yana jiran fitowar Khaleed,
sanye yake cikin wata d'anyar gezner data amsa sunan ta chocolate color da yake
farine saita haskashi yayi wani masifaffen kyau, sai hula kalar kayan da yasa data
k'ara fidda mashi asalin kyawun shi, cikin kwana ukun nan ba k'aramin jigata yayi
ba na rashin Raudha fatan shi kawai ya d'an ga gilmawarta a cikin gidan ko zai ji
dad'i amma ya lura bata cika fitowa parlourn ba dan ko jiya sai dayazo gidan amma
bai ganta ba

Yunwa ce ta tasheta daga barcin da take dan sau tari Amma ce mai zuwa ta tasheta
tayi break yau kuwa bata nan direban da aka ajiye musu ya kaita hospital kan
matsalar idon dake d'an damunta

Saukowa tayi daga kan gadon, ta bud'e k'ofa ta fita,sanye take cikin wando iya
k'aurinta pink color da k'aramar Riga mara hannu data kamata matuk'a white color
sai gashin ta data had'e shi ta d'aure a baya ya sauka har kan kafad'arta

Sam bata san yana parlourn ba dan haka ta taho kai tsaye tana hamma gami da d'age
hannayenta sama tana mik'a hakan ya ba 'yar b'ingilar rigar dake jikinta d'agewa
tayi sama cibiyarta zuwa sama suka bayyana

Aisar da tun fitowarta idanunshi suka sauka bisa kanta yaji wani yarrrrr tun daga
tsakiyar kanshi har yatsan k'afar shi,hannun ta sauke nan ya hango abubuwanshi ta
saman rigar

"Ya salam"!! Ya furta hakan can k'asan makoshin shi tare da hadiye wani yawu da bai
shirya tafiyarshi ba tuni ya shiga mammatse k'afafu saboda yadda yake jin jikinshi,
anya bazai d'auke matarshi ba kuwa? Har ta shige kitchen d'in dake parlourn bata
ganshi ba bayan ta yabi da kallo wata muguwar desire na sauko masa ganin yadda
hip's d'inta ke juyawa.
*pls naso in bari sai gobe in k'arasa muku to kar wayana yayi restore dan kwanan
nan iya hegen datake min kenan*🙄

*Mrs salees mu'az*😘


[10/22, 10:31 PM] Aysha Galadima: 💝💖💝
*D'AN BASAJA*
💝💖💝

*HASKE WRITER'S ASS....*💡


[home of expert & perfect writer's]

*STORY & WRITTEN*


*BY*

*MARYAM IBRAHEEM*
[Ummu Hanan]

*[20]*

*******
Kunun gyad'a ta had'a a k'aramin mug ta zuba k'osai da chip's a plates ta d'auko ta
fito kitchen d'in

Tun shigewarta kitchen d'in bai d'auke idanunshi daga hanyar ba burinshi kawai ta
fito ya k'ara yin tozali da ita dan haka tana fitowa idanunsu suka sark'e cikin na
juna,ba k'aramin tsorata tayi ba dan ita dai data fito bata ga kowa ba

Sosai ya shiga k'ok'arin janye nashi idanun saidai hakan ya gagara da k'yar dai ya
samu ya juyar da kanshi irin bai damu d'in nan ba

Itama nunawa tayi baya gabanta ta d'auke kai nufi dinning table wani dad'i na
ratsata,sai taga tamkar k'ara masa kyau akayi ko kuma dan yau ne ta fara ganinshi
cikin shiga ta alfarma,koda yake ko lokacin da yake basajar shi in yasa
yamutsatstsun kayan shi yana yin kyau abin dai a jinin shi yake.

Tana zama Khaleed ya fito hannunshi rik'e da wasu tulin takardu ya zauna ya fara yi
masa bayanin akan mgnr da zasuyi
Kula da yayi gaba d'aya hankalin Aisar d'in ba a kanshi yake ba yasa ya dubj inda
yake kallo

Harara ya jefa mata tare dayi mata alamun ta tashi ta bar wajen

Baki ta turo ta d'auki mug da plate d'in ta bar wajen tana k'unk'uni "shi yaya
Khaleed d'in nan ya cika takurawa mutane wlh ko ina ruwan shi?

Da ido Aisar ya rakata yana jin tamkar ya tashi yaje ya rungumeta ko yaji sanyin
abinda yake ji game da ita

Juyowa yayi bayan ta k'ulewa ganin shi ya dubi Khaleed yace "am ina jinka kace
menene?"

Dariya Khaleed d'in ya d'an yi gami da girgiza kai ya cigaba da yi masa bayanin.

** *
Yau kimanin kwana takwas kenan da rabuwarsu kuma a ranar ne tayi alkawarin bud'e
takardar taga ko meye a ciki tasan dai bazai wuce mgnr saki ba

Zaune take akan gado ta jingina da jikin gadon, sanye take cikin irin doguwar rigar
nan robber Green color ta d'aure gashinta da green ribbons, cikin sanyin jiki ta
d'aga pillown da takardar ke ajiye ta d'auko ta has ne kawai taji sun cika mata ido

Juya takardar ta shiga yi a hannunta, kafin ta warwareta cikin rawar jiki gami da
bugun zuciya

Abinda ta gani ne yayi matuk'ar d'aure mata kai

*I LUV YHU MY RAUDHAHHH*

*I REALLY LUV U*

*I LUV YHU WITH OLL MY HEART*

Wani mugun farin ciki ne datake tunanin bata tab'a shiga irinshi ba ya ziyarci
zuciyarta

"Masha Allah" ta furta hakan tare da sakin wata wawiyar ajiyar zuciya lokaci d'aya
tasa takardar a k'irjinta ta rungumeta idanunta a lumshe,tana sakin murmushi "amma
wnn man d'in ba k'aramin wasa yayi da zuciyarta ba Ashe dama abinda ke rubuce ciki
kenan?

A hankali ta bud'e idanunta da sauri kuma ta k'ara rufesu tana zaton anya ba
mafarki take ba kuwa? Ganin Aisar tsaye a bakin k'ofar ya jingina da jikin k'ofar
yayin daya harde hannayenshi a bisa faffad'an k'irjinshi murmushi ne kwance kan
kyakkyawar fuskarshi yana jifanta da wani irin kallo mai cike da tarin so gami da
zallar k'auna

A hankali ta sake bud'e idonta shi d'in dai ta gani still a yadda yake sai dai wnn
karon ya bud'e mata hannayenshi alamun ta taho,da sauri tayi cilli da takardar ta
sauka gadon cikin sassarfa ta isa gareshi ta shige jikinshi ya maida hannayenshi,
lokaci d'aya suka saki ajiyar zuciya hancinsa yasa a kanta yana shak'ar daddad'an
k'amshin dake tashi

D'umin daya jine a kafad'arshi ya gane kuka take

D'agota yayi ya saka k'wayar idonshi cikin tata

"Haba mai sanyina meye na kuka kuma?" Yayi mgnr shima kamar zaiyi kukan

Hararar shi tayi cikin wasa gami da turo dan k'aramin pink lips d'inta tace "ba kai
bane"

Baki shima ya turo yace "to nikuma me nayi?"

"Ba kaine ka bani waccan takardar ba ta dinga sani tunani kullum ko barci nake na
farka sai nayi tunanin abinda ke cikinta"

K'asa k'asa yake fad'in "ayya am so sorry mai sanyin na d'an horaki ne" yayin daya
sa kanshi a wuyanta yana gogawa

"Duk horon da kayi min da talauci bai isa ba saida ka hora min zuciyata? Kuma taya
ka gane ina sonka bayan ni ban furta maka ba?" Ta fadi hakan cike da shagwab'a

Dariya ya d'an yi yace "akwai ranar dana shigo gidan bakiji shigowa ta ba naji ki a
d'aki kina ta surutu dana kasa kunne naji kina kuka kina cewa "ina sonka Abubakar
ina k'aunar ka bazan iya rayuwa ba tare dakai ba wayyo Abubakar I Luv u so much"
ya k'are mgnr yana kwaikwayar muryar ta

Hannu tasa ta fara dukan k'irjinshi a hankali cikin shagwab'a take fad'in "ni wlh
banyi kuka ba"

Shagwab'ar da take ne ya fara kunnoshi dan haka ya zira bakin shi cikin nata ,dama
Raudha kam a hannu take dan haka ta fara maida martani ganin tsayuwar ta gagaresu
ne yasa ya d'auke ta cak! Ya nufi gado da ita har lokacin bakin shi na cikin nata.

*To Aisar Allah yasa kar ayi abin kunya a gidan surukai🤪😅*

*Mrs salees mu'az*


[10/30, 8:46 PM] Aysha Galadima: 💝💖💝
*D'AN BASAJA*
💝💖💝

*HASKE WRITER'S ASS.....*💡


[home of expert & perfect writer's]
*STORY & WRITTEN*
*BY*

*MARYAM IBRAHEEM*
*[Ummu Hanan]*

*[21]*

/\/\/\/\/\/\/\/\/\

A gadon ya kwantar da ita yabi bayan ta tsotsar bakin juna suke tamkar kowanne zai
cinye na d'an uwanshi, zuwa can ya fara k'ok'arin zame mata hannun rigar
So take ta hanashi amma ta gaza hakan dan itama tana buk'ata

Dama ba bra a jikinta dan haka yana ida cire rigar sukayi ido biyu da mutanen
shi,dama kunsan gogan naku bare an kwana biyu ba'a had'u ba dan haka tuni ya
birkice mata ya shiga abinda ke matuk'ar sashi nishadi gaba d'ayansu sun fara fita
hayyacinsu bama kamar Aisar da duk wata nutsuwa tashi tayi k'aura

"Raudha!" Suka tsinkayi muryar Amma cikin kunnuwansu tana k'wala mata kira

Tuni suka dawo duniyar da suka lula,da sauri ya shiga gyara mata rigar zaune ta
tashi kamar zatayi kuka tace "wai dama bata ga shigowar ka ba?"

Kai ya girgiza dan har lokacin bai gama dai daicewa ba sai numfashi yake saki a
hankali Allah nema ya soshi da har Amman tayi mgn da anyi abin kunya dan kuwa
k'iris ya rage ya fara mai gaba d'ayan.

"Toh ni ynz ya zanyi duk kaine wlh" ta fad'a tana turo baki

"Malama bafa ni kad'ai naji dad'in nan ba"ya fad'a yana gyaggyara had'add'iyar
shaddarshi data fara yamutsewa

Hararar shi tayi ta k'ara turo baki

"Wai me Raudha take yi ne a d'aki tun d'azu?"


Muryar Amma ta k'ara ratsowa d'akin

Saukowa tayi daga gadon tana fad'in "ga..gani.nan zuwa Amma"

Tsaye sukayi a bakin k'ofar aka rasa Wanda zai fara fita

Hannunta yaja yace "kiyi gaba mana"

Zumb'uro baki tayi tace "tab! Wlh saidai ka taho mu fita tare"

Taren suka fito sai faman sussunne kai suke tamkar sabbin munafukai,yayin da Raudha
ta dinga boyewa a bayan shi
Cike da mamaki Amma take kallon su dan itakam bataga shigowar shi gidan ba

"A'ah yaushe ka shigo gidan ban saniba?"


Amma ta tambayeshi

Soshe_soshen kai ya fara yana fad'in "ahmm..eh.dama..dana shigo...baki parlourn" ya


k'arasa mgnr yana satar kallon Raudha da dariya ke cinta dan ba k'aramin dariya ya
bata ba ganin yadda duk yabi ya daburce

Murmushi Amma tayi tare da girgiza Kai tace "to har zaka tafi kenan?"

"Eh tafiya zanyi"

"To zauna ka jira ta taje ta shirya sai ku tafi tare" Amma ta fad'a ba tare data
kallesu ba

Wani dad'i ne ya ziyarci zuciyarshi dan dama Neman hanyar guduwa da matarshi yake

Cikin shagwab'a tace "Amma tafiya kuma ba shiri?"

Hararar ta Amma tayi tace "banason shirme kije kiyi abinda nace miki"

Juyawa tayi tana k'unk'uni ta nufi d'akin ta, zama yayi ya sunkuyar dakai k'asa duk
kunya ta gama kamashi yasan ganin shi da Amma tayi ne a d'akin yasa tace haka

Hira Amma ta dinga janshi da ita amma duk da haka ya kasa sakewa

Ba'a dad'e ba ta fito ta shirya cikin gown ta yellow d'in material da touch d'in
manyan flowers golden color a jiki farar powder kawai ta shafa sai lipsgloss data
shafa a bakinta yake ta shining sai kwalli data zizarawa idonta, sosai tayi kyau
dan haka k'asa k'asa ya dinga kallon ta wani irin nishadi na ratsa duk wani sassa
na zuciyarshi

Sallama sukayi wa Amma ta rakasu da addu'ar zaman lpy gami da fatan alkhairi

Shi kad'ai yazo bai zo da direba ba dan haka da kanshi ya bud'e mata ta shiga ya
rufe ya zagaya shima ya shiga ya tayar suka bar gidan

Sai daya hau kan titi ya juyo tana murmushi yace "wai fushin na menene mai sanyin?"

Cikin shagwab'a tace "duk ba kai bane ka janyo gashi ance dole saina biyoka bayan
ni ban gama shirina ba"

Hannunshi d'aya ya d'ora a jikinta ya cigaba da tuki da d'ayan yace "oh my ice wane
irin shiri ne wnn me ake tanadar min haka ne?"

"Ko fa gyaran gashi banyi ba,ga gyaran jiki"

Girarshi ya d'age sama yace "dan wnn karki damu zan kaiki a yi miki kinga ynz ma fa
dole saidai in kaiki gidan Mamie dan gidan dana ke so mu zauna inaso ayi masa 'yan
gyare_gyare"

Sosai taji dad'i zata ga Mamien shi,a haka har suka k'arasa kallon gidan ta dinga
yi tana rayawa a ranta lallai su Aisar ba k'ananun masu kud'i bane
A parlourn suka samu Mamie da islaha, da gudu islahan ta taso ta rungume Raudha
tana mata oyoyo kusa da Mamie ya zauna yana murmushi, gaban Mamie ta kaita sai
sunkuyar dakai take
A k'asa ta zube Mamien tayi hanzarin rik'ota ta zaunar da ita kusa da ita tana
murmushi

Cikin farin ciki tace "maraba da diyata a kunyace ta gaisheta ta amsa cikin fara'a,

Aisar ta kalla ta d'an harare shi tace " kai kuma haka ake zuwa ko sanarwa babu?"
Don sam bai fad'awa Mamie Raudha tana garin Abuja ba

"Ai Mamie tafiyar ce babu shiri"

"Ba shiri kamar yaya?" Mamien ta tambayeshi

Basar da mgnr yayi da cewa "Mamie a nan fa zamu zauna kafin a gama gyaran da zan
yiwa gidan da zan zauna"

Kai ta kad'a tace "shikenan"

Tare sukayi lunch cikin farin ciki sannan ya bar gidan nan suka yini tare da Mamie
da islaha cikin ranta kuwa jinjina irin soyayyar da su Mamien keyi mata take,taga
gata kala_kala sai tarairayarta suke tamkar masu shirin maida ta ciki tun tana
d'ari_d'ari dasu harta saki jikinta ta fara warewa dan ta fuskanci Mamie surukar
zamani ce ba ruwan ta da kunya

Wanka tayi tasa kayan islaha da yake ta d'an fi islahan jiki hakan yasa kayan suka
d'an kamata

Sai bayan sallahr isha'e ya dawo gidan lokacin suna zaune a parlour suna kallon
tashar MBC Bollywood

Bisa rug d'in parlourn ya zube yana fad'in "wash Allah Mamie nah wlh na gaji sosai
yau d'in nan ga yunwa dana kwaso"

"Aikin me kayi daka gaji?" Mamie ta tambayeshi tana murmushi

"Mun zazzagaya company's d'inmu ne naga yadda abubuwa ke tafiya nida Amin"

Duk yadda Raudha ke kauda kai dan karsu had'a ido dashi sai da yasan yadda yayi ya
saka k'wayar idonshi cikin tata ai ko ya kashe ta da wani kyakkyawan murmushi gami
da kashe mata ido

Da sauri ta kawar da kanta zuwa wani gurin, a ranta take fad'in "wnn man d'in fa
d'an duniya ne wlh shi ko tsoron Mamie ta ganshi yana kashe mata ido bayayi.

Kallon Raudha Mamie tayi tace "yauwa diyata je kiyi serving d'in mijin ki ko?"

A kunyace ta amsa da to dan ita har ga Allah tana jin nauyin matar sosai

Tashi tayi ta nufi dinning area d'in ba kunya yabi abarsa da kallo harta isa wajen

"Kai yaya A.T kallon fa yayi yawa" islaha ta fad'a tana k'unshe dariyar ta
Mik'ewa yayi yana hararar ta gami da sakar mata rank'washi a kanta yace 'yar sa ido
kawai"

Baki ta turo cikin shagwab'a tace "kai yaya A.T Allah da zafi fa Mamie kin ganshi
ko?"

Dariya Mamie tayi tace "rabu dashi ai gsky kika fad'a"

Wucewa yayi yana murmushi.

Kujera yaja ya zauna yana mata wani irin duba ita dai kanta na k'asa tana zuba masa
abincin

Sakwara ce da miyar ganye sai farfesun naman rago sai fruit salad da lemon kwakwa
da yasha had'i,tana gama zuba masa tayi niyyar barin wajen, hannu yasa ya rik'o ta

"Dan Allah meye haka ne?" Ta fad'a k'asa k'asa kamar zatayi kuka tana satar kallon
inda su Mamie suke taga ko suna kallon su

"Kinga bafa kallon mu take ba,serving d'ina da tace kiyi ai ba cewa tayi ki zuba ki
k'yaleni ba"

"To me kake nufi?"

Baki ya bud'e mata alamun a baki yake so ta bashi

Ido ta k'walalo tace "tab!! wlh nidai bazan iya ba in kai baka da kunya....ke kina
da ita ko?" Ya tari numfashin ta kamar munafukai haka suke mgnr tasu

Hannunta ya saki yana murmushi yace "shikenan jeki zamu had'e anjima ne zakiga
rashin kunya"

Ita dai tunda ta samu ya saketa ta fece gurin su Mamie dan taga yau wata rashin
kunya yake ji da ita.

Bayan ya gama ci ne ya dawo inda suke, kusa da Mamie ya zauna yace "gud nyt Mamie
yau da wuri zan kwanta"

"Toh Allah ya tashemu lpy"

Mik'ewa yayi ya amsa da "ameen" daga haka ya bar parlourn bayan had'a idon da
sukayi da Raudha ya kashe mata ido tare dayi mata alamun saita taho

Mamie kam duk abinda yake yi tana lura dashi tayi kamar bata gani ba, cikin
zuciyarta kuwa dad'in data ke ji da yawa da Allah ya hadata da suruka mai kunya
sav'anin na baya da idonsu ke k'ek'ashe.

Cigaba sukayi da kallon suna d'an tab'a hira jefi_jefi

Ganin ta fara hamma ne yasa Mamie ta dubeta cikin murmushi tace "da alamu barcin
wuri kike yi ko?" Bata jira amsarta ba tace "islaha ta kaita d'akinta tayi wanka ta
bata night dress ta saka ta tafi wajen mijinta"

Dam!! Gabanta ya buga haka nan yau ta tsinci kanta da yin d'ari_d'ari dashi,duk a
zaton ta tare zasu kwana da islaha
Amsawa islahan tayi ta mik'e ta kama hannunta suka nufi d'akinta, da kallo ta bita
cike da k'aunar yarinyar tana sane tace mata ta tafi can d'in dan tasan in bata
tura ta bama saiya biyo sahu dan taga take taken shi.

Wanka tayi ta fito kayan barcin data gani kan gado ta d'auka ta d'aga su,riga ce
'yar k'arama mai hannun spaghetti sai wando da kad'an ya wuce cinyar ta

Ajiye su tayi tana fad'in "lallai ma yarinyar nan shine zata d'auko min wad'annan
kayan"

Islaha ce tayi sallama ta shigo tana cewa "aunty kin gama kizo in rakaki?"

A'ah zoki canza min kayan nan"

"Kai aunty Raudha wajen sugar d'in ki fa zakije" islaha ta fad'a tana dariya

Harararta tayi tace "to nikam ki canza min banaso"

Wardrobe d'inta ta bud'e ta d'auko mata wata gown milk color tasa tabi jikinta da
perfumes kala_kala masu matuk'ar k'amshi da sanyaya zuciya Wanda ya shaki k'amshin
daga nan ta rakata inda Aisar d'in yake

A bakin k'ofar tayi mata sallama ta tafi

Sai data dad'e a wajen sannan ta murda handle d'in k'ofar ta tura ta shiga

A hankali ta dinga k'arewa parlourn kallo ba k'aramin burgeta yayi ba tsarin


parlourn da yadda aka shirya kayan ciki Sam babu tarkace mai yawa a shirye tsaf sai
tashin k'amshi yake

Wata k'ofa ta hango ta nufeta ta tura ta shiga

Tsakiyar bed d'in ta hango shi yayi ruf da ciki daga shi sai d'an k'aramin boxer
irin mai bin jikin nan
Haka nan ta tsinci kanta da fad'uwar gaba tamkar yaune ta fara ganinshi a haka.
System ce a gabanshi yana latse_latse jin an turo k'ofar ne yasa ya waigo

Murmushi ya saki ya gyara kwanciyarshi zuwa rigingine

"K'araso mana mai sanyin"

Cikin sanyin jiki ta k'arasa ta zauna gefen bed d'in, matsota yayi yana fad'in "wai
meke faruwa ne yau na ganki haka so silent?"

Kamar zatayi kuka take cewa "nidai dan Allah ka barni inje d'akin islaha in kwana a
can"

"Why?" Ya fad'a yana janyo ta jikinshi gami da sanya kanshi a wuyanta yana
shinshinarta yayin da hannayenshi suka fara yawo a dukan sassan jikinta.
*Sai kuma gobe insha Allahu idan muna da rai da lpy idan kuma na samu dama*

_Luv u oll my fan's😘Ummu hanan tana yinku sosai da sosai_

*Mrs salees mu'az*


[10/30, 8:46 PM] Aysha Galadima: 💝💖💝
*D'AN BASAJA*
💝💖💝

*HASKE WRITER'S ASS....*💡


[home of expert & perfect writer's]

*STORY & WRITTEN*


*BY*

*MARYAM IBRAHEEM*
*[Ummu Hanan]*

*[22]*

*******

Hannunshi ta rik'e tace "nidai dan Allah kar kayi min komi"

Bakin shi yasa cikin kunnenta cikin rad'a yace "nifa ba abinda zan miki just irin
abinda muka saba yi ne naga kema kina buk'ata"

Kafad'a ta nok'e kamar zatayi kuka tace "nidai banaso"

"Shi d'inma?"ya fad'a yana k'ok'arin zame hannun rigar ta

A hankali ta d'aga kai alamun "eh"

Murmushi yayi ya tashi ya nufi fridge d'in dake bedroom d'in,fresh milk ya d'auko
da cup ya dawo kusa da ita ya zauna cup d'in ya cika ya shanye ya k'ara zuba wani
ya kai bakin ta

Kai ta juyar tace "ni na koshi"

"Pls mai sanyin yau me yake faruwa ne?" Ya fad'a gami da rungumota jikinshi..da
k'yar ya samu ta sha shima baifi rabi ba tace ta k'oshi tashi yayi ya maida ragowar
fresh milk d'in cikin fridge ya ajiye cup d'in bathroom ya shiga yayi brush ya fesa
mouth fresh sannan ya fito

Wutar d'akin ya kashe ya kunna dump light blue color, sai d'akin yayi kyau sosai

Hawa gadon yayi ya janyo ta jikinshi ya fara bata hot kisses ta ko ina tuni jikinta
ya d'auki rawa tamkar yau ne karo na farko daya fara tab'a ta, shikam a yadda yake
ji sam bazai iya d'aga mata k'afa ba yau d'in nan hak'urin da yayi can baya ma
Allah ya bashi lada.

Romance d'inta ya shiga yi a zafafe tamkar Wanda zai cinye ta tuni ya rabata da
night dress d'inta

"Dan Allah Aisar kayi hak'uri ka bari mu bar gidan nan kaji" ta fad'a tana share
kwallar idonta, shi dai mutumin nata ya fara ma ficewa cikin hankalin sa

Sai daya yi wasanni da ita sosai sannan ya karanto addu'ar da annabi sallallahu
alaihi wa alihi wasallam ya koyar yayin saduwa ya fara mai mai gaba d'ayan

K'ara tazo kwallawa yayi hanzarin saka bakin shi cikin nata dan karta tona masa
asiri, kukan ta ta cigaba dayi saidai ba k'ara saboda ya toshe bakin

Aisar kuwa ba'a mgn gaba d'aya ya fice cikin hankalin sa, tunda ta samu ya sakar
mata bakin ta shiga rok'on shi gami da ruwan magiya Kala Kala akan ya k'yaleta amma
inaaa shi bai ma san tana yi ba ya koma mata wani kurman k'arfi da yaji sambatu
kawai yake abinshi

Kuka ta dinga yi tana zuba masa magiya har data shirme amma d'an mutumin nan yayi
biris da ita koda yake ya lula cikin gajimare🤪

Wuya iya wuya Aisar ya bawa Raudha ita a wnn daren datake ganin ba wadda ya tsana
sama da ita Abbey da Amma kuwa kwando_kwando haka ta dinga kiran sunan su su kawo
mata agaji har yaya Khaleed sai data kira wai yazo abokinshi zai yi kisa🤭,har zuwa
lokacin da Allah ya kwaceta ya samu gamsuwa

Gefe ya mirgina ya sauke numfashi ya rungumeta tsam cikin k'irjinshi tamkar Wanda
ake shirin kwace masa ita wani irin farin ciki ne mara misaltuwa ke ratsa duk wasu
magudanai na jikinshi,wata nutsuwa ta musamman tana shiga jikinshi duk matanshi
biyun da suka rabu bai tab'a samun gamsuwa irin ta yau ba, bakin shi yasa cikin
kunnenta ya dinga fad'a mara wasu tsadaddun special words da ita sam bata jinsu dan
har lokacin bata dawo hayyacinta ba

A Daren ya tsarkake jikinshi ya dawo ya k'ara maidata jikinshi

Wani barci ne mai dad'in gsk ya sureshi yayin da ita kuma barcin wahala ya d'auke
ta.

Makara yayi a ranar dan sai bayan sallahr asuba sannan ya farka,a hankali ya zameta
daga jikinshi ya kwantar ji yayi jikinta ya d'auki zafi sosai da alamu zazzab'i ne
a jikin nata,soyayyar tace gami da tausayin ta suka had'e masa lokaci d'aya deep
kiss ya bata a goshinta sannan ya sauka gadon ya shiga bathroom yayi wanka ya
d'aura alwala yayi brush ya fito yayi sallah gami da godiya ga ubangiji daya azurta
shi da samun Raudha a matsayin matarshi

Gadon ya koma bayan shafa addu'ar tashi,tana nan yarda ya barta ko motsawa batayi
ba

Jikinta ya tab'a yaji ya k'ara d'aukan zafi sosai


"Ya salamullah!!"
Ya furta hakan yana dafe goshin shi

Sunan ta ya dinga kira a hankali yana tashin ta,a hankali ta bud'e idonta da suka
kumbura suntum sukayi jawur tsabar kukan data sha
Suna had'a ido tayi hanzarin maidasu ta rufe abinda yayi mata ne ya shiga dawo mata
tuni hawaye suka fara tsiyaya ga azabar zafin da k'asan ta ke mata,yau ta k'ara
tabbatar da rashin tausayin shi

Duk yadda yakai ga rarrashinta akan ta tashi tayi wanka taki kulashi sai k'ara jan
duvet datayi ta rufe har kanta tana kuka k'asa k'asa tunani take dama haka mata ke
shan wahala a first nyt dinsu? Itakam zata dorar da first nyt ba kad'an ba kuwa.

Duvet d'in ya d'an janye yace "pls mai sanyin ki taimaka ki tashi muje kiyi wanka
ki gasa jikinki kiyi sallah sai kisha magani ki kwanta"

K'ara rufe kanta tayi tana fad'in "ni karka k'ara ce min wata mai sanyin tunda baka
sona"

Baki ya dafe yayi murmushi yace "to na daina amma pls muje kiyi wanka ko?"

Banza tayi masa tamkar ba da ita yake ba.

Duk wani kalar rarrashi da zai mata yayi amma fur Raudha tayi kunnen uwar shegu
dashi

"Oh my god!!" Wlh yarinyar nan ta cika muguwar kafiya"ya fadi hakan yana dukan
goshin shi

Tashi yayi ya zira jallabiyya mai gajeren hannu yasa slippers fari ya fita dan dole
sai ya dangana da Mamie sai ynz yake Dana sanin yin wani Abu da ita a gidan ma
kwad'ayinshi yaja mashi gashi ynz dole sai Mamie ta sani,da k'yar ta yarda ya maida
mata rigar barcin yasa mata d'an k'aramin hijab d'in da tazo dashi d'akin har ya
samata bata bud'e ido ta kalleshi ba

Knocking yayi a bakin k'ofar bedroom d'in Mamien,ta bashi iznin shiga

A zaune pray mat da littafin addu'oe a hannunta, shigar shi yasa ta rufe littafin
ta ajiye a gefe

Har k'asa ya tsuguna ya gaisheta, cikin fara'a ta amsa ta d'ora da tambayar shi
kwanan Raudha?

Kai ya d'an sosa yace "la...lpy...lau"da mamaki take kallon shi tana tunanin wnn
rudewar kuma ta mecece?

"Yau ka fito da wuri lpy dai ko?"

"Dama bata jin dad'i ne" ya fad'a yana sunkuyar dakai


"Subhanallah!!" Meya sameta?" Mamien ta tambaya da sauri

Kai ya shiga sosawa yana fad'in "eh wato..dama..zazzab'i ne...shiru yayi ya cigaba
da sosa Kai

Tsaye ta tashi ta ninke pray mat d'in ta d'ora bisa bedside drawer tace "muje inga
jikin nata naga alamun yau kai tsoron mgn kake" daga haka ta bud'e k'ofar ta fita

"Shikenan shikam yau kodai barin gidan zai yi kawai?


to inma ya bar gidan dole dai zai dawo.

Bin bayan ta yayi zuwa part d'in, sallama Mamie tayi ta shiga d'akin, waro ido
Raudha tayi cikin blanket d'in cikin ranta tace "na shiga uku ba dai Mamie yaje ya
kirawo min ba? kai wlh man d'in nan ya gama dani wlh Dana sani ma tun d'azu na
tashi nayi abinda yace"

Bakin gadon Mamie ta zauna ta yaye blanket d'in, k'ara runtse ido tayi gami da sake
dunk'ulewa waje d'aya, hannu tasa a goshinta taji zafi rau

"Sannu diyata Allah ya sauke tashi muje in samar miki abinda zakici kisha magani"
Mamie ta fad'a tana d'agota

K'arar da bata shirya ba ta saki saboda yadda duk jikinta yake ciwo musamman
k'asanta yafi damunta, sai a lokacin Mamie ta lura da yadda idanunta suka koma,tuni
Mamie ta fahimci abinda ya faru saidai mamakin daya cikata shine dama "duk tsawon
zaman da sukayi bai tab'a kusantar ta bane?

Juyowa tayi ta kalli Aisar dake tsaye duk ya muzanta,da kallon tuhuma ta bishi tuni
ya shiga k'ok'arin samfewa daga d'akin

"Zo nan" Mamie ta dakatar dashi ta hanyar fad'in haka

"Ahmmh...na'am" ya fad'a a daburce gami da dawowa

"Me kayi mata?" Mamien ta tambaya tana kallon cikin idanunshi, nikam nace kunji
Mamie da wata tambaya mutum da matarshi🤔🤣

Kai ya shiga sosawa yace "uhm..ah..zazzab'in...dama" daga haka yayi shiru kanshi na
k'asa sai faman raba ido yake wata matsananciyar kunya na shigar shi

"Jeka" abinda Mamien tace dashi kenan ta juya gurin Raudha datake jin tamkar k'asa
ta tsage ta shige, ficewa yayi yana waiwayon su

"Sannu diyata Allah yayi miki albarka" har lokacin idanunta a rufe suke gam

Taimaka mata tayi ta sauko daga gadon ta kamata sai lokacin Mamie ta kula da d'an
jinin daya b'ata bedsheets d'in kai ta girgiza tana jin tausayin Raudha suka fita
da k'yar take tafiya,tamkar 'yar shayi,lolx

Banda hawaye babu abinda take Abu biyu ne suka had'e mata ga zafin dake addabarta
ga kuma masifaffiyar kunyar Mamien dake d'awainiya da ita

A parlourn suka wuce shi sai muzurai yake

Kai tsaye bedroom d'in Mamien suka wuce.


*teams raudha sai a tafi gashi ko yau A.T yayi tsiyar🤭*

😘😍😘😍

*Mrs salees mu'az*


[10/30, 8:46 PM] Aysha Galadima: 💝💖💝
*D'AN BASAJA*
💝💖💝

*HASKE WRITERS ASS.....*💡


[home of expert & perfect writer's]

*STORY & WRITTEN*


*BY*

*MARYAM IBRAHEEM*
*[Ummu hanan]*

*Masoyana ina matuk'ar godiya a gareku ina yinku sosai Allah ya bar zumunchi,ana
taren tare🤝🏻*

*[23]*

**********
Gefen bed d'in ta zaunar da ita,sannan ta shiga bathrooms bata jima ba ta fito ta
kama hannunta suka shiga bathrooms d'in.

Duk yadda taso daurewa saida ta saki kuka yayin data jita cikin ruwan zafin saboda
wani mugun zafi daya ratsata gami da kunyar Mamie,ba k'aramin gamawa da ita Aisar
yayi ba wnn abin kunya dame yayi kama ace wai surukarta ita ke gasata? Ynz tasan
duk abinda d'anta yayi da ita kenan?
Itakam Mamie ba abinda ya dameta dan bawai ta d'auki Raudha bane a matsayin suruka
a'a tana mata kallon 'yar data haifa da cikin tane,saboda ta gama mata komi a
duniyar nan data so d'anta tsakani da Allah ba tare data san ko shi waye ba,batasan
da yadda akayi auren ba.

Sai data gasata sosai sannan ta fita taja mata k'ofar tace tayi wankan tsarki
Sosai taji dad'in jikinta ba kamar d'azu ba dako motsi bata son yi saboda yadda duk
gab'ob'inta ke amsawa
Wankan tayi ta fito bata samu Mamien a d'akin ba sai kaya data gani kan gadon Riga
da zani na atamfa,green color mai zanen ganye tana kyautata zaton na lslaha ne.

Lotion ta shafa mai k'amshi tasa kayan ta shimfid'a pray mat ta tada sallah

Tana bisa dardumar Mamie tayi sallama ta shigo hannunta d'auke da wani k'aramin
tray

Direshi tayi a gabanta " maza d'iyata kici sai kisha magani ki kwanta ya zazzab'in
dafatan yayi Sauk'i?"

A hankali ta d'aga kanta tare dasa gefen hijab ta goge k'wallar idonta dan ji take
shikenan kuma ba zata k'ara had'a ido da Mamien ba

Murmushi Mamie tayi tasan kunya ke d'awainiya da yarinyar,kafad'arta ta dafa tace


"ya isa haka mana duk wata d'iya Mace da kika gani sai data taka wnn matakin kafin
ta zama cikakkiyar mace daurewa akeyi kina jina?"

Kai ta d'aga mata

"Yauwa Allah yayi miki albarka,ci abincin"

Tea ne daya sha kayan had'i yake ta zuba k'amshi,sai chip's da wainar k'wai,kad'an
taci tace ta k'oshi saida Mamien ta matsa mata ta k'ara sannan ta bata pain's
killer tasha tace "ta hau gadon ta kwanta it a kuma ta dauki kayan ta fita dasu

Da kallo ta bita cikin ranta tana k'ara jinjinawa matar ita kam saidai godiyar
ubangiji daya had'ata da suruka ta gari mai k'aunarta

Hawa tayi ta kwanta taja blanket har kanta,ko ina wnn mara tausayin yake? Ta fad'a
cikin ranta,abinda suka saba yi d'inma ta daina bare har akai ga mgnr kwanciya
tunda shi bashi da tausayi🙄duk iron rok'o da magiyar data dinga antaya masa hakan
baisa ya sarara mata ba saima taga tamkar tana k'ara masa k'aimi ne sai Allah ya
saka mata...da irin tunane_tunanen nan barci yayi awon gaba da ita tunda dama jiya
bata samu damar yin isasshe ba,man d'inta ya hana.

Har lokacin yana zaune a parlourn ta k'asan ido yake kallon Mamie dake shige da
fice tsakanin bedroom d'inta da kitchen, shi kam daya sani iya 'yan tab'e_tab'en
daya saba kawai yayi ya k'yaleta gashi ynz kafiyarta tasa saida Mamie ta gane

Zama Mamien tazo tayi a kujerar dake facing tashi

Kunya ce tasa duk ya diririce yasa ya manta ma sun gaisa d'azu zamowa yayi daga
kan kujerar yace "barka da safiya Mamie an tashi lpy" dariya ce taso k'wacewa
Mamien ta maze tace "ka manta mun gaisa d'azu?"

"Ahhmm...na mantane" yace yana komawa kan kujerar


Murmushi tayi ta girgiza kai tace "tashi kaje amma bana son rashin hak'uri da
tausayi kana jina?" Kai ya gyad'a ya tashi da sauri ya bar wajen dama duk jinshi
yake a d'add'aure

Da kanshi ya gyara bedroom d'in,ya cire bedsheets d'in yasa cikin washing machine
ya shimfid'a wani sannan yayi wanka ya shirya cikin blue d'in Jean's da farar
T.shirt da akayi zanen hearts a gaban rigar da blue color, sawu ciki yasa blue ya
fesa perfumes d'inshi masu dad'in k'amshi ba k'aramin kyau shigar tayi masa ba ta
k'ara fito masa da ainahin suffa da kamalar da Allah yayi masa

Ko sallama bai yiwa Mamie ba ya sad'ad'a ya fice ya bar gidan,kai tsaye wajen Amin
ya wuce

Sai wajen k'arfe d'aya da 'yan mintuna Raudha ta tashi,bathrooms ta shiga tayi
alwala ta fito tayi sallah,sannan ta fito parlourn

Islaha ce kawai a parlour ta dawo skull, da sauri ta tashi ta tarota tana fad'in
"Allah sarki Aunty na dawo skull naga ban ganki ba na tambayi Mamie tace baki da
lpy"

Zama tayi da k'yar tana cije lips d'inta tace "eh wlh amma naji sauki"

Zama lslahan tayi kusa da ita tace "Allah ya sauk'e amma yaya ya sani kuwa naga
baya nan"

"Ai shine ma sanadin ciwon nawa" ta fad'a cikin ranta a fili kuwa tace "eh ya sani
mana"

"Amma Aunty har da ciwon k'afa ko naga tafiyarki ta canza"

Duru_duru tayi ta rasa ma amsar da zata bata

"Ke bana son fa shegen surutu" Mamie ta fad'a tana shigowa cikin parlourn dan taji
tambayar da islahan kewa Raudha

Zama tayi ta dubi Raudha da kanta ke k'asa tace "ya jikin naki?"

"Da sauki Mamie"

"Toh Allah y k'ara lpy ga launch can a dinning"

"Toh"
Tare sukaje dinning d'in da lslaha dan itama bata kai ga yin launch d'in ba.

Har la'asar suna tare a parlour suna hira gami da kallo,saidai har lokacin Raudha
taki sakin jikinta

Itama Mamien bata matsa Mata ba saboda tasan dole da kunya


Bedroom d'in Mamie ta shiga tayi alwala ta fito tayi sallah

Gidan ya shigo ya samu ba kowa a parlour, ta window kitchen ya hango Mamie da


lslaha suna harhad'a kayan abincin dinner dan Mamie Sam bata yarda da abincin 'yan
aiki ba ita ke shiga kitchen da kanta da taimakon lslaha su had'a lafiyayyun
girke_girke masu dad'i da k'ara lpy, iya kacinta da mai aiki goge_goge da
share_share.

Cikin sand'a ya nufi bedroom d'in Mamien, tana tsaye tana ninke pray mat d'in da
tayi sallah so take taje ta taya su Mamie aiki

A hankali ya bud'e k'ofar ya shiga, ya maida ya rufe tsaye yayi hannayenshi zube
cikin aljihun Jean's d'inshi yana k'are mata kallo,itama d'in kallon shi take yayin
da zuciyarta ke bugawa dan ynz kam tsoron shi take ji

Cikin takunsa mai d'aukar hankali ya nufeta yana wani irin murmushi,kai ta shiga
girgizawa kamar zatayi kuka tace "Dan Allah kayi hak'uri ka fita kar Mamie ta shigo
ta ganka"

Kafad'unshi ya d'age yana cigaba da tunkararta,yana zuwa ya jata ta fad'a


k'irjinshi

"Ya dai mai sanyin ya jikinki?" Ya fad'a yana kashe mata ido

K'ok'arin k'wace jikinta ta shiga yi tana fadin "ni naji sauki dan Allah ka ko in
kira maka Mamie" ta k'arasa mgnr kamar mai shirin sakin kuka

Murmushi yayi yasa hancinshi cikin gashinta yana shinshinawa yace "da gsk zaki
kiramin Mamie?"

Kai ta d'aga tare da bud'e baki zatayi mgn "bari inyi punished d'in bakin kiran
Mamien tun kafin ki kira" daga haka ya saka bakinshi cikin nata duk k'ok'arin data
dinga yi ganin ta k'wace bakinta hakan ya faskara dabara ce ta fad'o mata cikin
wani irin salo ta lalubi harshenshi dan taga inba haka tayi masa ba sai ya k'ara
mata kunyar kan wadda take fama da ita tuni ya mik'a mata a zatonshi ko ta fara
kamuwa ne

Wani azababben zafi ne ya ratsa masa harshensa sakamakon cizon data gallara masa da
sauri ya saki bakinta yana yarfe hannu gami da zaro harshenshi yace "ni kika ciza?"
"Baki ta turo ta d'aga kai

Kai ya shiga kad'awa yana fadin "ni kika ciza ko? Zamu hade ne zakisan kin cijeni
yarinya "ya k'arasa mgnr yana cije lips d'inshi daga nan ya nufi k'ofar fita

Yana bud'e k'ofar suka ci karo da Mamie, tsuru2 yayi yana kallon k'asa

Wani irin kallon tuhuma ta bishi dashi tana hararar shi tace "meya kawoka dakina?"

Shiru yayi ya rasa abin fad'a ya shiga Sosa kanshi da key d'in motarshi

"Ba mgn nake maka ba?" Mamie ta fad'a a fusace

"Ah...na...nazo duba jikinta ne"

Harara ta jefa masa ta nuna k'ofar fita tace "zo kayi waje"
Sim_sim ya fice kamar munafuki bayan shi tabi da kallo ta cigaba da fadin "duk
rashin tausayi da rashin imanin daka nuna mata bai isheka ba saika biyota had
d'akina? Toh wlh in k'ara ganin k'afarka a nan saina sab'a maka fitsararre kawai"
Raudha kuwa gado ta haye ta lullub'e da blanket.
*Mrs salees mu'az*😍😍😍
[10/30, 8:46 PM] Aysha Galadima: 💝💖💝
*D'AN BASAJA*
💝💖💝

*HASKE WRITERS ASS....*💡


[home of expert & perfect writer's]

*STORY & WRITTEN*


*BY*

*MARYAM IBRAHEEM*
[Ummu hanan]

*Dan Allah jama'a ina jan hankalinmu mu daina yada jita,jitar abinda bamu da
tabbacinsa,meye amfanin karyar mutuwa kullu man alaiha faan kowa fa saiya dandani
dacin mutuwa,dan Allah mu dinga tabbatar da Abu b4 muyi post, Allah yasa mu dace
yasa mu cika da imani alfarmar annabi [s.a.w]👏🏻👏🏻*

*[24]*

*********
Da dare kam duk yadda ya dinga 'yan kame_kame yanaso Raudha ta tafi part d'inshi
Mamie ta nuna kamar ma bata san me yake nufi ba, k'arshe ma cewa tayi su tashi suje
su kwanta tare a d'akin lslaha

Haka ya bita da kallo yana hadiyar yawu saboda yadda yake d'awainiya da sha'awarta
dan ta lasa masa Zuma mai mugun zak'i da har ynz zak'inta bai sake shi ba,ji yake
tamkar ya fashe da kuka dan kam gsky yana buk'atar matarshi a halin ynz.

A sanyaye shima ya tashi yayi wa Mamien sallama da kallo ta bishi har ya shige part
d'in, murmushi tayi ta girgiza kai a fili ta furta "kai yaran ynz sam basu da kunya
wlh"

Itama d'in bata dad'e ba taje tayi shirin barci ta kwanta, har barci ya fara
d'aukarta ta tuna bata kashe sockets na parlour ba,tasowa tayi ta fito parlourn ta
kunna fitila,tsaye ta ganshi k'ofar d'akin lslaha yana shirin shiga,yana ganinta
yayi saurin sakin handle d'in k'ofar ya juya zai koma part d'inshi

"Me kakeyi a nan?" Mamie ta fad'a tana masa duban tuhuma


"Ba..ba komi...Mamie"

"Uhm to wuce ka tafi saida safe ko?"

"Toh" ya amsa tare da shigewa sashin

Kashewa tayi ta koma ta kwanta, tana kwanciya wayarta tayi k'ara, duba mai kiran
tayi taga Aisar ne

D'agawa tayi tana fadin "lpy dai?"

Marairaicewa yayi yace "dama Mamie sha'awar coppie nakeyi shine nace ko Raudha
zata had'a ta kawo min?"

Lamarin yaron nan fa ya fara bata haushi ko wace gulmar ce da tasa ya kawo ta
gidan? Tasan gyaran ba wani na azo a gani bane

"Kaga malam tayi barci kaima ka shafawa kanka lpy ka kwanta" daga haka ta kashe
wayar gaba d'aya.

Wata hot air ya fesar sosai jikinshi yake da buk'atar Raudha a ynz saidai kuma dole
ya maida zalamarshi,sai pillow ya janyo ya rungume yana jin inama Raudha ce kwance
haka a k'irjinshi

______________
Gyara Mamie ta shiga yiwa Raudha sosai ciki da waje ga magungunan datake d'irka
mata masu kyau,itakam Raudha dandai ba yadda zatayi ne take sha dan gaba d'aya ta
gama tsorata da Aisar dan tana ganin first nyt d'insu ma ba wani shiri tayi ba amma
yabi ya haukace mata inaga kuma anyi masa shiri na musamman?

Duk wata kafa da zata had'asu Mamie ta tosheta Wanda hakan ya yiwa Raudha dad'i
sosai yayin da Aisar yake cikin wani hali sakamakon shaawar dake addabarshi gashi
ko dan rafe zafin ma ynz bayayi

*
Kwanansu shidda ya samu Mamie ya fad'a mata an gama gyaran gidan da zasu zauna

"Too an gama kenan ko?"

"Eh Mamie" ya fad'a cikin farin ciki dan yasan yau dai zata bashi matarshi

"Gashi ni kuma ban gama gyaran da nake yiwa diyar tawa ba" Mamie ta fad'a tana
canza channel's

Ji yayi tamkar ya d'ora hannu aka yayi ta zuba ihu,hak'urin shi fa yana so ya kare

Kamar zaiyi kuka yace "Mamie wane irin gyara kuma?"

Ba tare data dubeshi ba tace "ba abinda ya shafeka bane

Tashi yayi ya bar gidan ranshi duk a dagule cikin ranshi yake "wlh a kanta zai
rama duk jan ran da Mamie ke mashi tunda ya kula ita wani dad'i ma take ji zata
shigo hannunsa ne sai tayi bayani
A daddafe suka k'ara kwana biyar Raudha tasha gyara tayi kyau sosai ga wata 'yar
kiba data yi ta Hutu da tayi mata matukar kyau skin d'inta kuwa tayi wani irin
laushi tamkar ta jariri,sai sheki take zubawa

Daf da zasu tafi ma saida Mamie ta k'ara dama mata wani garin magani da madara ta
bata ta shanye,sannan ta zuba mata wasu a leda ta fad'a mata yadda zatayi amfani
dasu

Gidan da ya kaita ma ba Wanda ya kaita bane lokacin daya fara kawo ta garin
bane,wnn yafi wancan kyau da tsaruwa da komi
Kallon gidan ta shiga yi tana tunanin wai yau itace cikin irin wnn dank'areren
gidan a matsayin gidan aurenta?

Suna zuwa shirin barci sukayi dan sai da sukayi dinner gidan Mamie

Tun kafin ya fara komi ta fara kuka,dan a tsorace take sosai saidai kuma banajin
Aisar zai tausaya mata yadda yake a matse,a ranar ma sai data yabawa aya zakinta
duk irin kuka da magiyar data dinga yi masa hakan baisa ya kyaleta ba,ga gyaran da
tasha wajen Mamie hakan ya k'ara tunzira shi,bata k'ara gane shayi ruwa bane saida
ya k'ara nemanta cikin dare,haka ya kusan kwana Abu d'aya sai daya ga tana niyyar
shide masa sannan ya kyaleta ba wai dan ya isheshi ba dan Raudha irin matan nan ne
da basu gundurar mazajensu.

Washegari ya kawo mata lefen da basu samu ba wancan karon akwatina sha biyu kowacce
shake da kaya na alfarma,ga sabuwar waya mai matukar tsada daya sai mata abin sai
godiyar ubangiji

Zama ne suka had'u suka ginashi mai cike da jin dad'i da walwala gami da farantawa
juna

Khaleed da Nafisa kuwa tuni soyayya tayi nisa har an tsaida rana

Bata fi wata d'aya ba ta samu ciki murna a gurinsu ba'a mgn ji suke tamkar su mai
data ciki saboda tsananin kaunar da suke nuna mata

_A dai k'ara hak'uri dani_

Mrs salees mu'az


[10/30, 8:46 PM] Aysha Galadima: 💝💖💝
*D'AN BASAJA*
💝💖💝
*HASKE WRITERS ASS....*💡
[home of expert & perfect writer's]

*STORY & WRITTEN*


*BY*

*MARYAM IBRAHEEM*
*[Ummu hanan*]

*My dota yasin kina raina ina yinki irin da yawa dinnan _Billyn Abdul_ muna godiya
sosai da sadaukarwar page Allah y bar zumunchi ya k'ara dinbin basira yaji kan
mahaifinki da dukkan musulmi ameen s ameen🤲🏻*

*[25]*

************
Cikin Raudha irin mai laulayin nan ne, ga rashin cin abinci sai 'yan kame_kame duk
tabi ta rame Aisar kuwa tamkar shine mai laulayin saboda yadda shima ya koma,ko
fita baya yi sosai yana gida manne da ita tana zuba masa rakin tsiya da shagwaba
shi kuma yana biye mata dan Sam baya son abinda zai taba lpyr ta.

Cikin ta yana da wata hudu aka fara hidimar bikin khaleed da Nafisa zuwa lokacin ta
daina laulayin sai dan abinda ba'a rasa ba,sai kuma kiba data yi ga cikin yayi
girma sosai kamar dan wata shidda

Tsaye take a bakin bed d'inta tana dudduba dinkunan bikin da aka karbo mata,gown
d'in wani hadadden material mai muguwar tsada da zata sa ranar dinner ta d'aga

"Anya kuwa wnn rigar zatayi min? Bari dai in gwada" ta fad'a a fili tare da zame
rigar robar dake jikinta

Rigar ta fara gwadawa saidai sam taki wucewa sai fama take

Dariyarshi taji daga bayanta cak! ta tsaya da saka rigar ta juya tana kallon shi
gami da turo baki

K'arasowa yayi ya ajiye brief case d'inshi kan bed d'in ya matso kusa da ita ya
jata jikinshi yace "faman me kike tayi ne haka?"

Bakinta ta k'ara turowa tace "ba wnn tailor d'in bane ya tashi yayi min wata riga
gashi nan tak'i shiga ta"
Rigar ya kama ya cire mata yace "eyyah sorry my 'yar lukuta ta kinsan.....kafin ya
k'arasa abinda zai fad'a ta fara dukan shi a k'irjinshi tana diddira kafafu cikin
shagwaba take fadin "ni wlh Allah ka daina cemin haka banaso"

Dariya yake yana rirrik'e hannunta tana zamewa,cikin dariyar yace "sorry na daina
kinji mai sanyin? Amma pls a daina dira k'afafun nan kar a bawa babyna wahala"

"Ni wlh dama baka yimin wnn cikin ba ynz bikin nan kowa sai ya gane abinda nayi" ta
fad'a da iyakar gaskiyarta tana turo baki gami da dan hararashi

Dariya ya shiga tuntsirawa har da kwantowa a jikinta

Kan bed ta turashi tabi bayanshi tana dukanshi cikin shagwaba take fadin "ni wlh
ka daina yimin dariya Allah kuwa"

"Shikenan na daina 'yar lukutar Aisar" ya fad'a cikin salon tsokana yana dariya

Jin abinda ya fad'a ne yasa ta cigaba da dukanshi kamar zatayi kuka dan bata son
yace mata 'yar lukutar nan

Hannayen dukan ya kama duka ya matse su tare da zuba mata ido,juyar da kai tayi
tana gunguni

Ido ya lumshe saboda kasalar data saukar masa

Bakinshi ya kawo daidai kunnenta yace "mai sanyin kinfa kunnoni dan haka a san
yadda za'ayi dani"

K'ok'arin tashi ta fara yi daga jikinshi tana fadin "nifa da wasa nake maka kaji"

Rik'ota ya k'ara yi sosai yace "nima ai wasan zanyi daga haka ya cafki bakinta ya
shiga tsotsa daga nan kuma lbr yasha bambam

Anyi biki lpy an tashi lpy, an kawo amarya nan Abuja makeken gidan da Aisar ya
mallakawa khaleed halak malak sai fatan zaman lpy mai dorewa.

Bayan bikin ba dad'ewa Aisar ya biyawa Abbey da Amma hajji sukaje suka sauke farali

**** ******
Bayan wani dan lokaci Raudha ta haihu aka samu baby girl,mai kama da
uwarta sak har dan bakin tsiwar🤣fadar irin murna da farin cikin da wadannan bayin
Allahn suka shiga a time dinnan ma bata baki ne.

Ranar suna baby taci sunan Mamie wato Bilkisu inda zasu dinga kiranta da Nour ba
k'aramar dukiya aka narkar ba wajen taron sunan nan,ina gano su aysha
bagudo,shakeerah,respectively, dasu Maman zee mom sayyid aunty farida da sauran
yan teams Raudha harda wadanda baa gayyata ba irin su dijeee da umm hibbah, ga kuma
yar fillo😅 ana ta asuwaki da kaji ana korawa da juices mai sanyi yayin da wasu ke
yin guzurin snacks a hand bags dinsu🤣
Ba k'aramin jigatuwa Aisar yayi ba kafin jininta ya dauke saidai yayi yan
tabe_taben shi ya maida kwadayinshi,a ranar da jini ya dauke mata kuwa ba karamar
wuya tasha a hannunsa ba gashi dama Mamie batayi sanya ba gurin gyaran diyar tata
sai yaji ta tamkar an canza masa ita ne ai kuwa tasha sambatu kala da kala a ranar
nan sai data dinga toshe masa baki🤭

Five months da haihuwarta ta lura wani cikin ya k'ara shiga, sosai hankalinta yakai
kololuwar tashi ta shiga kuka tana jiran ya dawo ayi wacce za'ayi🤔

*Mrs salees mu'az*😍😍😍


[10/30, 8:46 PM] Aysha Galadima: 💝💖💝
*D'AN BASAJA*
💝💖💝

*HASKE WRITERS ASS....*💡


[home of expert & perfect writer's]

*STORY &WRITTEN*
*BY*

*MARYAM IBRAHEEM*
*[Ummu hanan]*

*[26]*

**********
Yana dawowa ya sameta a parlour sai uban kuka take tamkar wadda aka zane,Noor
kwance kan 3sitter tana barci
Da sauri ya k'arasa wajen ta cikin tashin hankali ya rungumota jikinshi yana
tambayarta abinda ya faru

Wani kukan ta k'ara fashewa dashi tana k'ara kwanciya a jikinshi

Jijjigata yayi yace "pls mai sanyin ki fad'a min menene ya faru kin sani cikin
rud'ani fa"
Majina taja tace "na shiga ukuna duka wata biyar da haihuwar Noor...sai kuma tayi
shiru ta cigaba da Kukanta
Kallon Noor d'in yayi yace " meya samu Maman nawa?"

Hawaye ta share tace "wani cikin gareni na shiga uku"

"Alhmdllh masha Allah" ya fad'a cike da d'imbin farin ciki mara misali wanda kallo
d'aya zakayi masa ka fahimci hakan

Cak! ta tsaya da kukan ta k'ura masa ido tace "wai kaji abinda na fad'a kuwa?"

Dariya yayi ya k'ara shigar da ita k'irjinshi yace "naji abinda kikace mana meye
abin tada hankali dan kina da wani cikin? Haba mai sanyin ki kwantar da hankalinki
ki.....k'wace jikinta tayi ta fara watsa masa wani irin kallo cikin tsiwa tace
"wato inta zuba maka 'ya'ya inbi in tsofe da wuri ko? to wlh ni ban shirya k'ara
haihuwa ynz ba

Murmushi yayi yasa hannu da nufin rikota ta kufce tace "wnn cikin saidai a zubar
dashi dan ba zan haifeshi ba kum......what? Ya fad'a a zabure tare da mikewa tsaye

"Kaji ai abinda nace" ta fad'a k'asa k'asa tana turo baki gaba

K'irjinshi ya nuna da hannunshi yace "ni zaki zubarwa da ciki? Kinsan Kalmar dake
fitowa daga bakinki kuwa?

"INA sane kawai dan ba kai kake shan wahalar haihuwar ba shine zaka wani ce in
k'ara haihuwa"

Sosai ranshi ya b'aci,idanunshi suka kad'a sukayi jawur

Da yatsanshi yake nunata yana fadin "wlh,wlh, idan kika sake wani Abu ya samu
cikina zan baki mamaki dan saina aikata miki abinda baki tab'a zato ba wlh" daga
haka ya nufi part d'inshi yana jinta tana fadin "su zuba ita dashi" kai ya kad'a
lallai bata San waye shi ba so take ya fito mata a zallar Aisar d'insa babu mixed.

Fridge d'in d'akin ya nufa kai tsaye bayan shigar shi d'akin ya dauko ruwan swan
water mai sanyi ya fincike murfin ya kafa kai ya kwankwadeshi kana yayi cilli da
robar gami da bajewa bisa bed d'inshi ba tare daya cire takalmin k'afarshi ba, ba
k'aramin b'ata masa Raudha tayi ba, sai yaushe ne Raudha zata canza? Har shi take
cewa zata zubar masa da gudan jininsa? Akan wani dalilinta na banza da wofi? Lallai
zata gane kuskurenta zai shayar da ita madarar mamaki idan har hakan ta faru koda
yake bazai bari ma hakan ta kasance ba,ji yayi duk zaman gidan ya gundireshi tashi
yayi ya fad'a bathrooms ya sakarwa kansa shower

Fitowa yayi bayan ya gama wankan ya shirya cikin k'ananun kaya da sukayi matukar
amsarshi ya fesa zaunannen turarenshi mai sanyin k'amshi ya dau car key d'inshi da
wayoyinshi ya fito parlour

Har lokacin tana zaune inda ya barta,Noor dake ta barci har lokacin yaje ya sumbaci
goshinta ya fice ba tare daya dubi inda Raudha take ba

Ita dinma bata kalleshi ba,sai bayan ya fita ta bishi da harara a fili take fadin
"ka gama fushinka wlh bazan fasa abinda nayi niyya ba,kawai inje in tsufa da wuri
kaje ka k'ara auro wata.

Bai dawo da wuri ba a ranar ko a jikinta da ace adane kuwa da zuwa lokacin ta
kirashi yafi a kirga
Tunda ya shigo parlourn yake jin kukan Noor cikin hanzari ya nufi bedroom d'inta
dan ganin ko lpy

Kwance take kan bed tayi shirin barci cikin doguwar riga Irin silky d'in nan light
blue ta dora kafa d'aya kan d'aya da waya a hannunta da alamu charting take yi,Noor
din na gefen ta tana canyara kuka amma ba abinda ya dameta saima wani taunar
chewing gum da take yi hankalinta kwance

In ranshi yai dubu ya baci a lokacin nan,da sauri ya isa ya dauki yarinyar ya
rungumeta a k'irjinshi ya shiga jijjigata

A fusace ya dubi Raudha data nuna tamkar babu wasu halitta a d'akin yace "wane irin
iskanci ne da rashin mutunci kina jin yarinya tana kuka ba zaki dauketa ba?"

Juyowa tayi ta zuba masa harara sannan ta juya ta cigaba da abinda take

Hawa gadon yayi fuskarshi ba alamun wasa yace "karbeta ki bata nono tasha" dan har
lokacin bata daina kukan ba

"Na k'arfi ne" tace ba tare data juyo ba,

"Haka kikace?" Ya fadi yana kad'a kai gami da cije lips d'inshi

Har zuwa lokacin bata dubeshi ba tace "baka da buk'atar maimaici"

Kai ya girgiza ya k'arasa gurinta yasa hannu d'aya ya fincikota,sai gata a zaune
daram

"Dallah malam ka rabu dani banyi niyyar bata nonon ba"

Ba tare daya kulata ba ya karbe wayar yayi wurgi da ita kan bed d'in yasa karfi ya
matseta ya cire rigar jikinta yayi wulli da ita k'asa

Danneta yayi ta karfi duk da irin yadda take goggocewa ya dora Noor kan cinyarta
yasa mata nonon a baki tuni ta cafke ta shiga sha ko motsi kasawa tayi saboda yadda
tasha matsa sai harara da take jefa masa

Sai data sha ta koshi sannan tayi barci dauketa yayi ya kwantar da ita,ya fice daga
d'akin "Allah ya isana wlh" ta fad'a tana binshi da harara sannan ta dauki rigar ta
ta maida ta koma ta kwanta

Wanka yayi yasa kayan barci ya fesa perfumes d'inshi sannan ya dawo bedroom d'in
nata bai sameta a d'akin ba yana kyautata zaton tana bedroom saboda karar ruwan
dayaji k'wayayen d'akin ya kashe ya zauna gefen gadon ya bud'e system d'inshi ya
fara amfani da ita

Fitowa tayi daga bathrooms d'in ba tare data dubi sashin da yake ba taje ta kwanta
ta juya musu baya shida Noor d'in

Juyawa yayi ya dan saci kallon ta,kai ya girgiza yana mamakin halinta

Rufe system d'in yayi ya kwanta ya k'ara jan Noor kusa dashi yayi addu'ar barci ya
shafa

Saidai abin mamaki dukansu barci ya kasa daukarsu saboda buk'atar juna da suke

Anya kuwa wnn cikin ba shine ya sata wnn sha'awar ba kuwa? ta fad'a cikin ranta
inko hakane ya cuceta ya rasa da abinda zai zo mata sai tsabar sha'awa?anya ba zata
dan lallab'a wajen shi ba kuwa? dan ji take in baiyi wani Abu da ita ba zata iya
shiga wani hali gashi kuma sunyi fad'a

Shima a nashi b'angaren hakan ce ta kasance tsananin buk'atuwa da matar tashi yake
a hankali ya juya inda take daidai lokacin itama ta juyo idanunsu suka had'e

*Kudai k'ara hak'uri🤕🤕*

*Mrs salees mu'az*😍❤😍❤


[10/30, 8:46 PM] Aysha Galadima: 💝💖💝
*D'AN BASAJA*
💝💖💝

*HASKE WRITER'S ASS....*💡


[home of expert & perfect writer's]

*STORY & WRITTEN*


*BY*

*MARYAM IBRAHEEM*
*[Ummu hanan]*

*[27]*

*******
Da sauri kowannen su ya juya ya kwanta, "ko shima dai a matse yake" ta fad'a cikin
ranta

Ga dukkan alamu fa yarinyar nan itama a hannu take" shima ya fad'a a ranshi yana
mammatse cinyoyinshi.

Duk yadda suka so barci ya daukesu hakan ya gagara,kowa da abinda yake sak'awa
cikin ranshi
Ita kam tai alk'awarin ko zata mutu ne a wnn Daren ba zata je gareshi ba.

Ganin ba yadda ya iya ne yasa shi a hankali ya lallab'a ya isa gurinta,hannu yasa
ya janyota jikinshi da sauri ta tashi zaune kamar irin mai magagin barcin nan tace
"malam meye hakane zaka wani tasheni ina barci na?"

Lalubarta ya shiga yi yana fad'in "malama ki tsaya kawai meya hanaki barci tun
d'azun,taimakonki zanyi ni"

"Taimakon kanka dai"

"Kinga bana son wani waskewa dallah gyara" ya fad'a gami da jan k'afafunta ta koma
ta kwanta ya bita ya danne ya shiga romance d'inta a zafafe,tun tana nuna kamar
bataso har dai ta biye masa suka shiga farantawa junansu Aisar kam yasha mamakin
Raudha a ranar yadda ta dinga nuna masa tamkar zata cinyeshi duk da a baya ma ba
k'aramin tafiya da imanin shi take ba wajen kwanciya dan tasan salo iri iri da take
haukatar dashi a shimfid'a amma kam na yau yasha banbam da sauran ga dukkan alamu
kuma wnn cikin ne yasata haka

Saida okowa ya samu biyan buk'ata sannan ya rungumeta suna sauke numfashi,kafin ya
farga kuma har barci ya kwasheta

"Rigimammiya ta Allah yasa kar 'ya'yanmu suyi halin rigimarki ya fadi hakan yana
sumbatar gashinta.

Can cikin dare ta farka domin k'ari take so,kai ita dai ta banu wnn cikin kuma da
haka yazo mata? Ai kuwa ko don haka saita zubar dashi dan ba zata yi ta binshi ba
da sunan tanaso yayi wani Abu da ita,to ynz idan ta tasheshi ma me zata ce masa? To
kodai fasa tashin nashi zatayi? Amma kuma batajin zata iya jurewa kafin gobe,a
hankali tasa hannu ta dan bubbugashi tashi yayi yana mutstsuke ido yace "lpy
kuwa?"

Ji tayi kamar ta saki kuka, "ya akayi ne mai sanyin" ya k'ara tambayarta yana shafo
fuskarta

"Ka k'ara yi" ta fad'a ciki_ciki tana turo baki gaba

Sosai ya fahimci abinda take nufi amma saiya nuna tamkar bai gane ba

Cikin murmushi yace "me zan k'ara yi?"

"Ban saniba dan ma kaga ina.....shiru tayi ta fara kuka k'asa k'asa tana tureshi
daga jikinta

Dama mai Neman kuka ne aka jefeshi da kashin awaki dan haka baiyi wata wata ba ya
shiga bata sakonni masu wuyar fassara.

Duk yadda taso ta zubar da cikin nan ya hana dan ko fita ta tambaya tare suke zuwa
su dawo tare,a haka har ta gaji ta hak'ura dan duk wasu plans d'inta ya ruguzasu
dole ta dangana
Buk'ata kuwa sai abinda yayi gaba,dan wani lokacin har da rana kiranshi take ya
dawo daga office tun tana kunya har ta daina, shi yasa duk ta matsu ta haihu ma ko
ta huta da wnn jarabar,shima tun tana bashi dariya har ya dawo jin tausayinta

Haka ta cigaba da rainon cikin ta ga kuma Noor, da yake akwai kula sosai hakan yasa
bata samu wata matsala ba,saima kyau da sukayi daga ita har Noor d'in

Tunda cikin ya shiga watan haihuwa kullum cikin zuba idon haihuwa ake amma shiru,ga
wani irin kumburi datayi ga cikin da yayi wani mugun girma idan ta zauna to shima
zai zauna komi da kyar take yinshi Noor kuwa tuni dama ta koma gurin Mamie.

Sai da cikin ya shiga wata na goma sannan ta fara labour, nan da nan aka tafi
hospital, ba k'aramar wuya tasha ba kafin ta haifo 'ya'yanta guda biyu mace da
namiji manya manya tubarkallah wnn karon namijin ke kama da ita shi kuma baby girl
d'in ke kama da Aisar komi nashi sak
Tuni familyn ya dauki murnar haihuwar twins tun a hospital d'in aka fara cika daga
bisani suka dunguma sukayi gida saboda lpyr ta Klau ba abinda ke damunta.

Aisar kuwa baki kamar zai tabo k'eya saboda tsabar farin cikin da yake ciki Mara
misaltuwa wai yau shine da twins da yake bala'in so? Kai masha Allah ba abinda zai
yiwa Allah irin godiya dan ya azurtashi da komi na jin dad'in duniya ga arziki,mace
tagari,ga yayanshi kyawawa da yake mugun so tamkar zai hadiyesu,

Anyi suna na gani a bada lbr abin bazai fadu ba su Nafisa kuwa sune gaba akan komi
duk da tana fama da laulayin cikin da khaleed ya makala mata.

_________
Rayuwa tayi dad'i arziki yana ta k'ara bunk'asa su Raudha an zama big
madam,komi yaji k'asashe kuwa ta yawatasu har ba adadi,soyayya suke tsulawa har
data tsiya ita da my booboo d'inta kamar yadda ta rad'a masa.

Shekarar Aareef da Aafeefa hudu ta k'ara samun wani cikin inda shi kuma ya zowa da
Aisar da tsiya😃dan ba abinda bata so irin ya tab'ata duk rarrashjn da zaiyi mata
kuwa da kyar yake samu ya dan rage zafi shima din ba don tana so ba,dan saidai yayi
kidanshi yayi rawarshi bata kulashi ga fad'a Abu kad'an zata hau tamkar ta fashe
shi kam baya biye mata dan dariya ma take bashi.

*Alhmdllh masha Allah*


Nan na kawo karshen wnn buk din hop ya nishadantar daku ya ilmantar,kuskuren da
nayi cikin sa ubangiji ya yafemin abinda nayi daidai kuma ubangiji ya had'a mu
cikin ladan dani daku

Godiya ta musamman ga:

*Ummu Zainab*
*Dijee*
*khadija madaki*
*Shakeerah isma'il*
*aysha bagudo*
*khadija ashafura*
*Mmn ihsan*
*Mmn ehsaan*
*Mmn Zainab Niger*
*Mrs Muhammad*
*mumyn ilham*
*Leyla Niger*
*ladi mai kidan kwarya*😃
*Ummu khaleel*
*Ummu intisar*
*Asma'u Ahmad asmad*
*Asma Luv*
*Respectively*
*Haseenat*
*Mmn ameer*
*mom sayyid*
*Aunty farida*
*yar fillo*
*mom Haneef*
*Queen meenat*
*maryam malasko*
*Zahra anbabyn mama*
*mom Ibrahim* Wuuuuu😱yasin kuna da yawa a kalbina duk Wanda baiji sunan
shi yayi hak'uri yawanku ne yasa hakan,ngd,ngd,ngd,sosai Allah y bar mu tare.

*Jinjina ga daukacin yan kungiyata HASKE writer's ass,INA matukar yinku Allah ya
k'ara mana basira gaba d'aya a cigaba da haskakawa😍 I Luv my Guy's iya wuya ana
tare🤝🏻*

*Taki ta dabance*

*my dota*

*Billyn Abdul*
A cigaba da sambado mana su sholyn ya khaleel Allah y k'ara basira ya baki lpy da
'ya'ya masu albarka.
Ku biyoni cikin new novel dina mai suna:

*_KAUTHAR_*

*MRS SALEES NA YIWA KOWA FTN ALKHAIRI,ALLAH YASA MU DACE FIDDUNYA WAL AKHIRAH
BIJAHI RASULULLAH [S.A.W]👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻*

You might also like