You are on page 1of 98

: *IZZA A SO..!!

_(Diffrence Calture)_

_NIMCYLUV(sarauta)_

_CAMPTER 1: STRANGER_

*Sadaukarwa ga mutum Shida*

_Hassan A.T.K._
_Maman maama_
_Real Queen_
_Haseenatu Auta_
_my mummy and Daddy_
_Safna Aliyu jawabi_

*👉🏻GAISUWAR BAN GIRMA😘*

_Sakinerh_
_Fadar Nimcyluv_
_FIKRAR MARUBUTA_
_Real Nimcyluv_
_Hafsat A Garkuwa_
_Kainusa Writers_

*GAR GAƊI*
_koda wasa bana son a sauyamin labari kota wanne ɓangare_

*JAN KUNNE👂🏻*
_banyi da niyar ai bata wata ƘABILA ba kawai saƙo zan bada ok_

_BISIMILLAHIR RAMANIR RAHIM_

***** ****** ******


Tunda daga nesa YARIMA SUDAS yake kallonta,duk wani movement nata yana kan
idonsa,kwanansa uku da zuwa garin Igbo sai yau ya samu lokacin zagawa ganin garin.

Sanye take da wani baƙin yadi wanda tayi masa ɗaurin hawa biyu ta kawoshi iya
cinyarta,sai rigar less fara tas mai ƙaton hannu,ta yiwa gashin kanta wani gado²
like Alkaki sai Murjani data saka ta zagaye ko wanne tufka na kanta,ƙarfa sanye
take da Murjani har guda 5 hakama hannunta.

Tafiya take kamar batasu sabida yadda take taka ƙasa like Queen,duk tafiyar da
tayi sai jikinta yayi sharking wanda yake haddasa mutsar faffaɗan waist ɗinta.

Sannu a hankali motarsa ke tafiya kamar basu da wajan zuwa,ɗan zuge glass ɗin car
ɗin yayi yana ƙara dubanta sosai like ya samu water yana jin kishirwa,ɗan taɓe baki
yayi sannan ya maida glass ɗinsa ya rufe.

Motarce tazu dai² da ita amma ko ɗaga kai ba tayi ba,tsayawa motar tayi a
gabanta ganin taƙi tsayawa yasa akayi parking motar waje ɗaya,side ɗin drever aka
buɗe nan wani matashin saurayi ya bai yana,cikin sauri yasha gabanta,tsayawa tayi
cak kallo ɗaya tayi masa ta ɗauke kai,ƙafa tasa zata ƙara tafiya still ya ƙara shan
gabanta,ɗan kwabe face tayi ta tsaya tare da harɗe hannunta a saman brest
ɗinta,wanda kana gani kasan babu brezia a jikinta.

Ɗan gyara tsaiwa yayi sannan ya kalleta yace.


"sannunki,ina zuwa haka?"

Shuru kawai tayi masa dan bata jin zata iya magana,domin ta alamar baƙone ba
ƙabilarta ba,kula wanda ba ƙabilarta ba shine babban kuskure a rayuwarta,that why
tayi masa shuru.

Ɗan jinjina kai yayi sannan ya sunkuyar da kai yace.

"tab big problms,naga akwai Izza a nan"

Saurin kallonsa tayi da alama tasu ta fahimci abinda ya keson cewa,ɗan murmushi
yayi yace.

"pls ur name?"

OMEHI...is my name

Motar ya kallah,cikin sauri ya ƙarasa wajan motar ganin YARIMA SUDAS da kansa ya
buɗe mota ya fito,rusunawa massenger yayi yace.

"tuba nake YARIMA aya feni"

Ko kallan inda yake YARIMA baiyi ba,tafiya ya fara wacce ya nayi zai tsaya da
alamu baya tafiya mai nisa,harya ƙarasuwa inda take yayi kallonta yayi na 1min ya
ɗauke kai,kusan 10min babu wanda yayi magana ɗan tsaki yaja haɗe da tabe ɓaki kafin
yazu daf da ita,hannu yasa ya dafa shouldera ɗinta yace.

"I'm YARIMA SUDAS,than i'm hausa fulani,i want to say I LUV U and I WANT MARRY U
no matter how"

Yana faɗin hakan ya juya ko inda take bai ƙara kallo ba,saida yayi 30min cif
sannan ya isa ga motarsa yana zuwa aka buɗe masa ya shiga.

Itakam OMEHI jikinta ne ya shiga rawa sabida fargaba abinda zaije ya dawo,waye
shi da zaisa rayuwarta da tasa acikin hatsari,tabbas baisan wacece ita ba da sai
yayi regreat na abinda ya faɗa,wasu hawaye masu zafi suka shiga zubu mata na
tausaya masa,wai zai aureta no matter how ƙafa tasa ta fara tafiya.

Tana shiga cikin gida aka turo ɗan aike tazu inji ADAMI(her father),jikin tane ya
shiga rawa banda sharking body babu abinda take sabida tsuron daya bai yana a Oval
face ɗinta.

Haka ta ɗauki ƙafa ta ƙara inda fada take,tana zuwa ta zube a kwance tare da miƙe
hannayen sama da sunkuyar da ƙanta ƙasa tayi flat.

Wani gashin hannunsa ya girgiza tare da jijjiga kai wanda yasa wani irin abu sai
wuyansa yasha wasu manyan Muraji,wajaɓ 5min sannan yace.

"AZUYA(ina kike)?"

Wannan shine kawai abinda yace mata,wani irin kuka take na tsuro da fargaba,babu
shakka an ganta lokacin data tsaya da ƙabilan HAUSA,still tana kwancen ta kasa cewa
komai dan bata iya ƙarya ba.

Jin shuru yayi yawa yasa KING GIMBA yace.

"Aje a ɗaureta"
***** *****
KATSINA

Cike titin yake da motoci,ba komai ya haddas hakan ba sai gusuli da wata ƙaramar
mota mai kyan gaske tayi,kana ganin motar kasan mamallakin motar ya tara uwar
dukiya ta abun mamaki.

Wanine yayi tsaki yace

"Mtwss daman haka masu kuɗinnan suke da alamar mai motar macace,kuma THE RICHER
YOUNG LADY"

Wanine wanda yake kan lifan yakai kallonsa ga number motar yaga ansa SULATANA
5,wani wawan tsaki yaja sannan ya sauka akan lifan ɗin yayi wajan motar,wanine yayi
saurin ce masa.

"malam da alama baka san ko wace ba ko?zaifi kyau ka koma motarka lokacin data
gama muma tafi"

Saurayin ne ya kalleshi kamar bazai magana ba sai kuma yace.

"abarta shirmema kenan"

Yana faɗin hakan yayi wajan motar...

*NA KUƊI NE,VIP 400 REGULAR 200,ZAKA TURO TA VTU, 0116886423 NA'IMA SULAIMAN S🤟🏻
TARE DA SHAIDAR BIYA NA SCREENSHORT,MASU KATI KUMA ZAKUYI SNAP KATIN A TUROMIN TA
WASAPP NO👉🏻08119237616🥰😘*

Koda kuɗinka saida rabunka Ahha🤞🏻

COMMENTS#
SHARE#
VOTE#

Sarauta👸🏻👸🏻ce👈🏻
11/12/20, 10:02 AM - Ummi Tandama: *🌹IZZAR SO..!!🌹*
_(Diffrence Calture)_

_NIMCYLUV(Sarauta)_

_CAMPTER 2:FIGHT PARTNER & YARIMA SULTAN_

*WAƘA ILIMI CE*


*RUBUTU BASIRA NE*
*BAIWA DAGA ALLAH NE*

Hau'wau Abubakar kinbiya kuɗi ta Vtu baki magana ba idan kinjini.

*Sadaukarwa gareku masoyan gaskiya*

Angel mrss Flower


Sweetie Haseenatu
Sis ummu Najma
Matar Soja
Anty Safna
Anty Hafsat A Garkuwa
****** ****** *******
Tafiya ya fara har yazu bakin motar,wajan 5min da zuwansa bata buɗe motar ba kuma
he alrdy knew ta ganshi but no prblm,hannu yasa ya shiga knoking glass ɗin shuru
bata buɗe ba kuma yana da tabbas taji,he still knoking her car badly,but she did
respond his knoking,ɗan tsayawa yayi yana tunani he wonder why she did open the
glass,mtwss yaja tsaki yana ta kaicin mutum dan yana da kuɗi ya dinga nuna Izza he
hate dat ƙafarsa ya ɗaga da niyar tafiya ya tsinkayi wata cool voice na cewa.

"Hy poor Man"

Cak ya tsaya bai juyo ba tabbas yaji sunan data ƙirashi dashi kuma yaji shunan har
down heart ɗinsa,she call him poor Man meyasa waƴannan yaran masu kuɗi suke haka
ne,Meysa wasu ke yanke hukunci ba tare da sunsan ko su waye ba,fuck u stupid gal
shine kawai abinda ya iya cewa.

Bai san da zuwansu ba sai ganinsu yayi a gabansu,wasu manyan mutane ne masu
uniform a jikinsu da alama fadawa ne,ba tare da sunce komai ba suka cakume shi zuwa
wajan motar.

Ɗan zuge glass ɗin tayi haɗe da ƙare masa kallo kafin ta juyar da kanta gefe
tace.

"What is the matter?"

Ta faɗa lokacin data sauke ajjiyar zuciya da alama maganar tayi mata tsayi,than
bata saba mai tsayin ba dat why tayi maganar a taƙaice.

Ɗauke kai yayi baice komai ba dan bata buƙatar jin komai daga gareshi,hatsalima
tsanarta yaji ya saukar masa baison ganinta gaba ɗaya,ware manyan idonsa yayi jin
abinda tace.

"kasa darty hands ɗinka ka taɓan mota,ko ubanka nada kuɗinta ne?"

Runtsa idonsa yayi heartbeat ɗinsa na ƙaruwa lokacu ɗaya,yasu yayi shuru amma he
can't.

"stop call my Papa for dat name ok"

Abinda za iya cewa kenan ya juyar da kansa waje ɗaya,fadawan ne suka fara magana
cikin faɗa.

"Hattara dai matalaucin saurayi Gimbiya SULTANA ce a gabanka"

Wayarta ta ɗan danna mai kirar iphone kafin ta ɗaugo ta kallesa tun daga sama har
ƙasa tace.

"ina mamaki talaka da rashin kunya,kajajawa UWARKA ko wace ita kuma zanga waye
UBANKA"

Tana gama faɗin hakan ta bawa drever dabar dreving,cikin sauri fadawan suka fara
shiga motarsu haka suka fara hucewa suna barin wajan kowa ya fara jan abin hawansa
domin barin wajan,nan titi ya shafe kowa yayi gaba abinsa.

Wanine yazu wajan yana tafe da lifan ɗinsa yace.

"kayi kuskuren yin magana da ita,domin ta fika ƙarfin mulki izza da ta ƙama uwa
uba dukiya,she is the Richer Young Lady faɗa da ita babu riba so ka kiyaye frnd"
Ya faɗin hakan yana miƙa masa Lifan ɗinsa,harya tafi taji muryarsa mai cike da
kwarjini da haiba yace.

"bana intrupt ga kowa amma tabbas zan nuna mata ni ABDALLAH ba sa'an ta bane,bana
da kuɗi ko mulki amma tabbas zan nuna mata kalar ƙarfin IZZA TA i promise dat"

Yana faɗin hakan yawau Lifan ɗinsa cike da nutsuwa yayi gaba abinda.
******* *******
Zaune take a fadarta wacce aka cika da kayan mure rayuwa da kuma alatu,mutum 2 ne a
tsaye gefe da gefenta suna mata firfita,sai wasu guda biyun suna mata tausa a
ƙafarta.

Wanine ya shigo da sauri tare durƙosuwa yaja jinjina hannunsa alamar gaisuwa.

"Gimbiya ta amsa miƙe dafe dakai?"

Ɗan aikenne ya ƙara sunkuyar da kansa ƙasa yace.

"aya feni Gimbiya na tuba,kamar yadda kika saka mubi wannan matsiyancin mutumin
munbi shi amma mun kasa gano inda yake da zama"

Ɗan motsawa tayi and she stand shaking her legs,wajan 20min kafin ta numfasa tace.

"wannan wacce irin maganar ban zane,a Ƙasata kuma Jahata kuma Garina a Masarauta
amma ace an nemi the poor Man an rasa no pls"

Tana faɗin hakan taja bakinta tayi shuru kamar ba ita tayi magana ba.

To yana zuwa ɗan ƙaramin gida da yake ciki babu inda ya nufa sai wani ƙaramin
ɗaki mai duhu da ginin ƙasa,yana shiga ya murɗa zoɓen hannunsa nan take wani haske
ya bai yana daga jikin zoɓen babu inda hasken ya tsaya sai jikin wani tafkeken
madubi wanda yake jin gine a jikin bango,gaba ɗaya jikin madubin jiƙe yake da wani
ruwa mai ɗan kala².

Idonsa ya lumshe tare da ɗan motsa bakinsa,ɗan ƙaramin lokaci madubin yayi wata
ƙara sannan yayi haske sosai.

Cikin nutsiwa yake buɗe idonsa harya gaba buɗeshi akan madubin,ɗan waro ido yayi
tare da tankwashe ƙafafunsa,sosai fuskarsa fa faɗaɗa da murmushin jin abinda
Gimbiya SULTANA take cewa.

Ƙara kallon madubin yayi yana kallon cikin fadarta ta sosai,muryarta ya tsinkaya
fa cikin madubin.

"duk inda yake a faɗin garin nan inaso aje anemo min wannan THE POOR MAN ɗin"

Dariya yayi sosai domin ABDALLAH yana da fara'a sosai bai fiya ajjiye ɓacin rai
ba,amma tabbas abinda tayi masa ya tsaya masa a rai,bashi da niyar wahalar da ita
ko cutar da wani rai dake duniya,amma zaiyi amfani da kalan izzar sa.
****** ****** *****

LOKUJA

Haka ODOME(sarki)yasa aka tusa OMEHI a gaba,har zuwa wani ɗan ƙaramin ɗaki mai duhu
da kuma ƙayoyi.

Tana ji tana gani aka saka wata sarƙa aka ɗaureta da ita.
wajan FADAWA 50 ODOME(sarki)yasa aka baza a gidan sarauta domin yi masa gadi kata
a kuskura koda wasa abar OMEHI ta fita hakan babban kuskure ne.

FADAWA 20 cif yasa suje su nemu masa inda wannan baƙin ƘABILAN suke,domin yasa
alwashi akansu zai nuna masu ƘABILAN EBIRA KOTU da ban suke da sauran ƘABILU zai
nuna masu ƙarfin iko da kuma IZZAR SO akan tilon ƴarsa OMEHI.

Duk wani binkice da zasuyi sunyi amma babu YARIMA SULTAN babu labarinsa,haka suka
haƙura da nema suka koma FADA.

YARIMA SULTAN yana kishin giɗe akan wata ƙatuwar sofa ƙirar Royal,lumshe ido yayi
yana sauraron heartbeat ɗinsa.

Sanye yake da wata Al,kyabba Coffee and milk colour sai milk cobet shoe sau
ciki,da wata hula ta alfarma kana ganinta kasan ta manyan mutane ce masu sarauta da
kuma ƙarfin iko.

Tashi yayi cike da nutsuwa wajan 5min da tsaiwarsa amma ya gagara ɗaga ƙafarsa
domin tafiya,saida yayi wajan 10min a tsaye kafin yasa ƙafa ya fara tafiya har yazu
compound na gidan daya sauka.

Tsayawa yayi cak jin muryarsa best frnd ɗinsa domin danshi yazu garin.

"YARIMA SULTAN kayi kuskuren son ɗiyar ƙabilanmu kasan akwai hatsari akan
hakan,wannan ODOME(sarki)yafi kowa taurin kai da kuma tsayawa akan ra'ayinsa,pls
stop loving her"

Ya faɗa da murya mai rauni,ɗan kallonsa kawai yayi baice masa komai,so yake yace
masa"stop intrupt me"but kalmar ta gagara fitowa a bakinsa,motarsa ya buɗe ya shiga
tare dayi mata key ya fara ta fiya a hankali tamkar ba a mota yake ba.

Lokacin da Labari ya zuwa ONJA(mahaifiyar omehi)cewar ODOME(sarki) ya ɗaure tilon


ƴarta hankalinta ya tashi fiye da sosai,rai ɓace ta nufi flat ɗinsa domin alrdy
night yanzu an tashi a FADA.

Kwance ta sameshi akan bed yana duba wani ƙaton Littafi,da sauri ta ƙara wajansa
haɗe da rusuna kanta alamar gaisuwa.

"Uhm" shine kawai abinda yace.

"Naji hukunci da kayi akan ƴarmu amma zansu naga naji abinda tayi maka?"

Littafin ya ajjiye tare da kallonta yace.

"Ƴarmu ta ɗebu ruwan dafa kanta, Ta fara soyyaya da ƘABILAN HAUSA"

Jikin ONJA na tsuma tayi saurin hayewa kan bed ɗin tare da kifa kanta a cinyarsa
nan ta shiga rera kuka na tausayin ƴarta domin tasan bazai mata da wasa ba,itama ba
goyan bayan Soyyayarta da ƘABILAN HAUSA,domin taga hulaƙancin da sukayiwa ƴar
ONKWO(kawun ta) ɗinta,sun hulaƙanta sannan sukai mata kishiya tare da kurota gida.

Ƙarfe 10² na dare MASARAUTA tayi shuru babu komai sai kukan tsintsaye da kuma
sauran dabbo bi,ɗakin ya ƙara duhu sosai,da kyar take fitar da numfashi ta wahala
sosai bansa ƙishirwa babu abinda ta keji ga wani tsuro daya cika zuciyarta.

A hankali taji tafiya a nayi kamar ba'a son,ɗan waro ido tayi jikinta ya fara
tsuma na tsuro,bata iya ganin kowa balle taga mai shigowa.

Daf da ita aka tsaya sannan aka saka hannu aka shafi face ɗinta,wani irin yarr
taji a jikinta lokacin da hannunsa ya sauka akan skin ɗinta,wani sihirtaccen ƙamshi
ta yana shiga hancinta.

Bai ƙara taɓa ta ba,sai sarƙar daya shiga kuncewa harya gama,saurin zubewa ƙasa
tayi lokacin daya gama kunceta.

Gaba ɗaya ɗan ƙaramin zanin data ɗaura mai hawa biyu ya tattare da kaɗan ya huce
waist ɗinta,gaba ɗaya manyan cinyoyinta suka bai yana,har wani sharning suke.

"Hy when nace ina sonki da har zaki faɗa a gidanku azu na nemana kamar wanda
nayi maku sata,wama ya damu dake ko meye a masarautar taku ohhu"

Ya faɗa a wahalce lokacin da yake taɓe baki .

Mamaki ne ya cika OMEHI mutumin da aka gama yawo akansa ba'a ganshi ba,amma shine
yazu har cikin MASARAUTARSU kuma har inda yafi ko ina tsaro to ina FADAWAn suke?
anya wannan mutum ne ita zai rainawa hankali wai yaushe yace yana sonta ta kula
yana da ta ƙama da kuma izza.

Tashi tayi a hankali ta fara tafiya,ƴar ƙara ta saki lokacin data taka wata ƙaya.

Runtsa idonsa yayi ya naji kamar shiya taka,haka taci gaba da tafiya tazu daf
dashi tayi tuntube da wani abu.

Luuu tayi zata faɗi yayi saurin ta rota ta faɗa saman ƙirjinsa.

"Auchii"

Tace lokacin da ƙafarta take zubar da jini,taɓe baki yayi dan baya son haya
niya,jin kukanta na damun kunnansa kuma still tana jikinsa sai wani ƙara kwantar da
kai take.

Wata kujera ya gani daf dashi a kasalance ya jawo kujerar ya zauna,zaunar da ita
yayi akan cinyarsa.

Ɗan lumshe ido yayi jin tsinin brest ɗinta a ƙirjinsa,ƙafarta ya kama tare dasa
hannu ya fara cire ƙayar ƙarfa,wata ƙara ta saki lokacin daya ja ƙayar,tsaki yaja
yace.

"lazy gal"

Ƙara jan ƙayar yayi jin zata fashe da kuka yasa ta ɗora tattausan pink lips ɗinsa a
saman nata ba tare daya haɗe bakinsu ba,wani iri gaba ɗaya suka ji gaba ɗayansu
wannan shine first time da hakan ya kasance dasu.

Lokacin daya ke shirin zaro ƙayar tayi saurin buɗe baki zatai kuka,nan YARIMA yayi
saurin haɗe bakinsu badan a san ransa ba,domin idan tayi kukan dai yake da rabewar
kansa.

Wata ajjiyar zuciya ta sauke lokacin da taji ɗumin bakinsa cikin nata,ƙara shigewa
jikinsa tayi wanda bama tasan tayi hakan ba hawaye na bin face ɗinta na zaba.

Wani irin sucking Harshensa tayi wanda bata sani ba,lokacin daya gama zaro ƙayar
saurin ƙanƙame shi tayi tana jin wata zaɓa na tsagar mata.

Lumshe ido yayi jin tayiwa harshensa wata irin tsotsa ta musamman cikin rashin
sani.

Ko motsi SULTAN baiba,hannunsa ya ɗan zura ta bayan rigarta domin tabbatar da


abinda yake tunanin.

Jin tattausan Hannunsa a bayanta wanda take ji kamar yana mafa tafiyan tsutsa yasa
tayi saurin lumshe ido tare da sauke wani numfashi.

Ɗan zare bakinsa yayi a nata cikin kasala yace.

"kee kada kiyimin fyaɗe kike wani lumshe ido"

Ya faɗa lokacin da hannunsa yake sauka saman brest ɗinta.

Saurin banƙaru ƙirji tayi jin kamar yana data mata wani abu wanda bata san ko mene
ba.

Bakinsa ya mayar dai² kunanta yana fitar da numfashi mai zafi yace.

"why bakya saka brezia"

Ya faɗa lokacin da hannunsa yake ƙara sauka a ɗaya brest ɗin nata.

Dai² lokacin da wasu FADAWA suka shigo ɗakin hannunsu ɗauke da bulalai.

*NA KUƊI NE GAMAI SU'VIP 400 REGULAR 200,ZAKA TURO KUƊIN TA VTU, 0116886423
NA'IMA SULAIMAN S🤟🏻TARE DA SHADAR BIYA NA SCREENSHORT,MASU KATI KUMA ZAKUYI SNAP NA
KATIN A TUROMIN TA WASAPP NO👉🏻08119237616🥰*

Kada ka bari a baka labari🤞🏻

COMMENTS#
SHARE#
VOTE#

Sarauta👸🏻👸🏻ce👈🏻
11/12/20, 10:02 AM - Ummi Tandama: *🌹IZZAR SO..!!🌹*
_(Diffrence Calture)_

_NIMCYLUV(Sarauta)_

_CAMPTER 3_
_THE MAGIC_

*💃🧁🎂Happy Anniversary KAINUWA WRITER Allah ya ƙara zumunci basira da kuma


ɗaukaka🎂🎂ANTY FAUZA muna yinki sosai🎂*

Thank you Muhammad Ibarhamin🥰😍😍Sweetie Neeshar Jay

******* ******* *****


Tsaya FADAWAN sukai suna mamaki wannan mutumin daya shiga har ɗakin DUHU wajan
GIMBIYA OMEHI waye shi?wannan shine tambayar da sukeso suyi amma sun kasa,sabida
yadda yayi masu ƙwarjini wanine yayi ta maza daga cikinsu yace.

"Hattara matashin saurayi wanne kuskure ne ya kawo ka nan?"

Sabida ɗan Duhun ɗakin basa iya ganin hannunsa wanda yake saman brest ɗinta,ɗan
zame hannunsa yayi, sannan ya kallesu tas,taɓe baki yayi shidai sam wannan
masarautar batai masa ba sai shigen IZZA da kwakkafi,wajan 5min sannan yace.

"Kai!..ko daman haka kuke idan SARKI idan yayi baƙo, daga wata ƙasar,shin bai faɗa
maku shiya turoni nan ba?"

Jikin sune ya fara tsuma sabida yadda SUDAS yake masu magana like KING,gaba ɗaya
suka zuɓe a ƙasa flat tare da miƙar da hannayensu alamar gaisuwa irin tasu ta
EGBURA KOTO.

Wajan 10min bai musu magana ba,hankalinsa nakasan OMEHI wacce tayi lamu a jikinsa
tana sauke numfashi,kana ganinta kasan ta wahala fiye da tunanin mutum gaba ɗaya
shatin sarƙar da aka ɗaure ta ya fito a beauty skin ɗinta.

Jin ana motsi kusa dasu yasa ya ɗaugo kai,ɗan waro ido waje yayi ganinsu yayi
still a kwance a ƙasa ko motsi ba suyi ba,ikon Allah wannan shi ake kira da Allah
ɗaya gari banban,ƙafasar yasa a hankalin ya zunguri hannun wani,cikin sauri ya
kalli SUDAS da ido yayi masu alama dasu fita a ɗakin.

Da sauri yayiwa sauran magana cikin yaransu na EGBURA KOTO few minutes suka bar
ɗakin duhu ya rage daga SUDAS sai OMEHI.

Ya tsuna face yayi alamar gajiya,hannu yasa yaja skin ɗin wuyanta,ƴar ƙara tayi
domin zafin da taji,ɗan turo baki tayi domin har wani bacci ya fara ɗi banta.

"Kee.ko kunya babu kin wani hayemin Cinya,sabida kin saba hawa cinyar maza ko?"

Yayi maganar kamar zaiyi kuka,sabida yadda maganar keyi masa tsayi,har mamakin
yadda yake mata duguwar magana yake.

Tashi tayi a jikinsa babu ƙwari sosai ta fara ƙare masa kallo,fari ne sosai
kamarka taɓa shi jini ya fito,he has a round face wacce take ɗauke da kyakkyawan
IYI (idonsa) farare tas dasu manya wanda suke ɗauke da gashi zara²,dugwan AHI
(hanci) gareshi wanda yazu dai² ɗan ƙaramin bakinsa wanda yake ɗauke da pink lips
masu kauri, yana da manyan dimples saɓanin ita,gaba ɗaya zata iya cewa he more
beautiful more than her.

"wannan kallon fa?"

Shine maganar da taji ya faɗa a saitin kunnanta,saurin lumshe ido tayi,takun


tafiyarsa taji alamar zai bar wajan,da sauri tabi bayansa yana gaf da fita yaji
tattausan hannunta cikin nasa,tsayawa yayi cak bai juyo ba,magana tayi da muryarta
mai sanyin gaske wacce ba komai take iya faɗa da hausa ba.

"Nifa?"

Shine abinda tace lokacin da take kallon cikin idonsa,banza yayi mata ya ƙasa cewa
komai idon tane ya kawo ruwa a ƙaro na biyu tace.

"pls I'm scared"

Kallonta yayi sannan yace.

"toni na kawo ki nan?kawai kije kice bana sonki kinga sai a kwanceki,gobe ina son
kibar gurin nan domin ina son ganinki,ko baki zuba babu shakka i most come"

Yana faɗin hakan yasa kai yayi ficewarsa hankali kwance.

*****
Washe gari

IDU(sarki)da kansa yazu ɗakin DUHUN da aka saka ta,tana ganinsa ta zube a kasa tare
da faɗin.

"WAHARADA ADAMI(good morning my father)"

Ɗauke kai yayi dan baya son ganin kukanta sam,sabida ita ɗaya yake da ita amma
hakan ba zaisa yaƙi hukunta taba bisa laifin da tayi,a kaushashe yace.

"BAI(Come)"

Yana faɗin hakan ya juya ya nufi cikin FADA.

Tashi tayi a hankali haɗe da sunkuyar kai ta fara bin bayansa.

Juyi kawai SUDAS keyi bisa makeken bed ɗin da yake kwance,ji yake kamar yayi rashin
wani abu to menene shi?wannan shine tambayar amma babu amsa.

Babu wacce yake son gani sai ita,cool voice ɗinta kawai yake sonji but how?lumshe
idonsa yayi a hankali ya fara tunanin surar jikinta musamman HER LAP(cinyarta).

Yana sonta amma baison hulaƙancin ADAWU (her father)amma yau kam haƙurinsa ya
ƙare.

Duk wani tsaro na musamman shi akaiwa gidan SARAUTAR.

An kunce OMEHI akan kyakkyawan sharaɗi da kuma gargaɗi ko waje bata fitowa kullum
tana flat ɗinta.

Tsaye take gaban mirrow tana sharce ruwan dake sauka daga dugwan gashinta mai
gyalli da kuma tsayin gaske.

Ɗan ja baya tayi da sauri ganin wani baƙin hayaƙi na fitowa ta cikin madubi,daga
ƙarshe kuma sai wani rubutu ya fara baiya.

Waro ido waje tayi cike da mamaki ganin sunan ya bai yana a jikin madubi ƙara
dubawa tayi taga an rubuta.

"KHALEEPHA"

Shine abinda aka rubuta da red colour kafin taji anyi HUG nata ta baya.

****** ****** ********

KATSINA

A hankali ta take buɗe idonta wanda taji yana yi mata nauyi,a haka harta gama buɗe
shi saurin tashi tayi ganinta a wani ɗan ƙaramin ɗaki wanda aka gina da ginin bulo
gaba ɗaya an zage shi da wani irin rubutu wanda ba zata iya fahimtar komai ba.

Gaba ɗaya kanta ya ɗaure ta rasa mene ya kawota wannan matsiyacin gida,wanda ko
kallansa ba zata iya ba bare tayi rayuwa a cikinsa.

Sannu a hankali komai ya fara dawowa kanta.

Fitowarta kenan daga FADA gaida sarki tasa a fito mata da mota wacce aka rubuta
SULTANA 1.

Ganin shuru basu dawo ba yasa tayi hanyar LAMBU domin tsinkar APPLE.

Tasa hannu zata tsinka taji kanta na wata juyawa,hannu tasa ta dafe forehead
ɗinta,sannu a hankali wata ƙura tayu kanta daga nan bata ƙara sanin komai ba.

Jikinta ta kalla taga daga ita sai under wears,wani ihu tayi jin ƙasanta nayi mata
wani zafi,daga ƙarshe daga jini jikin LAP ɗinta.

Ɗago kai tayi da niyar magana nan tayi arba da THE POOR MAN.

(ban fara rubutu ba saida na tsara labari na,pls banson magana?)


*NA KUƊI NE GAMAI SU, VIP 400 REGULAR ZAKA TURO KUƊIN TA VTU 0116886423 NA'IMA
SULAIMA S🤟🏻TARE DA SHAIDAR BIYA NA SCREENSHORT,MASU KATI KUMA ZAKUYI SNAP KATIN A
TUROMIN TA WASAPP NO👉🏻08119237616 MTN*

Comments#
Share#
Vote#

Sarauta👸🏻👸🏻ce👈🏻
11/12/20, 10:02 AM - Ummi Tandama: *🌹IZZAR SO🌹*
_(Diffrence Calture)_

_NIMCYLUV(Sarauta)_

_CAMPTER 4_
_CRITICAL CONDITION_

*AL'ƘALAMI YAFI TA KOFI🗡�?*

A kiɗime SULTANA ta ƙara kallonsa tabbas babu musu THE POOR MAN ne,amma mene yake
shirin faruwa da ita haka cije baki tayi tana jin wata a zaba a ƙasanta wacce bata
san kota mece ba.

Jin motsi a bayansa yasa yayi saurin tashi juyowa a razane ya miƙe tsaye yama
manta da ɗan ƙaramin BANTE ɗin daya ɗaura a jikinsa.

Gaba ɗaya ƙara suka saki lokacin da suka kalli juna,shi yayi ƙarar sabida tsuran
da yaji shin menene ya kawota ɗakinsa?daman ta iya tsafi ne?wannan shine tambayar
da yake da ita amma babu amsa.

Yayinsa SULTANA tayi kukan tsuron ganin yadda joystic ɗinsa ta miƙe,sakamakon
abinda ya ɗaura daya faɗi ƙasa,ɗan nutsuwa ya samu sannan ya kalleta fuska ɗaure
yace.

"what are you doing in my room,ko kinzu ƙara cimin mutun cine?"

Da mamaki take kallonsa kaji wani rainin hankali yana su yace bai da zuwanta ɗakin
nan ba?ko kuma bashi ne ya kawota ba?".
"i don't understand kace wai me nake a wannan matsiyacin ɗakin,i did do anything
but u make a big mistake wanda yasa ka kawo nan ɗakin,ko kana son ɓata rayuwa nane
eye THE POOR MAN"

Wani mugun kallo yayi mata mai cike da ta kaici,babu shakka da yana dama kuma
lafiya zatai aiki a jikin joytics ɗinsa daya nuna mata iya karta,bata san waye
ABDULLAH ba tnx God shima baya buƙatar ta sani domin hakan bazai mata daɗi ba,amma
ya tabbas lokacin da zata san waye shi she most regreat,ɗan tsaki yaja sannan yace.

"Hy stupid gal what are you thinking i did do anything for u body,but becareful am
not ur age mate ok"

Yana gama faɗin hakan ya tashi ya shige cikin wani ɗaki wanda yake jikin ɗakin da
suke,few minutes ya fito cikin wani yadi dark coffee wanda ya amshi jikin,duk
kasan cewarsa poor man kamar yadda ta faɗa amma bai yarda ya zauna haka ba cikin
ƙazanta da kuma hulaƙanci,sosai yayi kyau cikin shigarsa fitowa yayi ya nufi hanyar
waje cak ya tsaya sakamakon jin muryarta.

"Izzata da kuma ƙarfin mulkina zasi ta tabbata bisa ta ƙamata,naci alwashin saina
shafe ɗan ƙaramin jin daɗin da kake dashi am sure"

Ɗan murmushi yayi sannan yasa hannu cikin pocket ɗinsa yace.

"i don't have prblm with that,all i need kifitarmin a ɗaki before i coming back"

Yana faɗin hakan yasa kai yayi ficewarsa hankali kwance dan bata gabansa bai taɓa
kwana da ita ba bare yayi tunanin cikin ransa.

MASARAUTA KATSINA

Duk inda kake tunanin tashi hankali to SARKI KHALEEFA ga shiga,yana zaune akan
karagar Mulkinsa wani mai kula da LAMBUN GIMBIYA ya shiga da gudu zuwa fada nan ya
faɗi yayi gaisuwa kafin ace make tafe dashi?.

Numfasawa yayi yana haƙi da kyar ya sassaita muryarsa yace.


"a gafarceni Rankan ya daɗe na kasa kula da lafiyar GIMBIYA,ina tsaye tazu ta shiga
cikin LAMBU wajan 5min da shigarta sai kuma na jiyo ihunta da gudu na shiga ina
shiga naga babu kowa a wajan sai kayanta a yashe a wajan,zuwa yanzu babu inda ba''a
duba ba gidan Sarautar nan amma babu gimbiya babu labarinta"

Da sauri SARKI KALEEFA ya miƙe tsaye jikinsa na rawa ya bada umarnin ko ina a faɗin
garinan lungu da saƙo aje a nemu masa GIMBIYA duk inda take.

Yan faɗin hakan ya tashi ya shige cikin gida rai ɓace domin GIMBIYA itane rayuwarsa
yana shiga yasa key ya rufe ƙofar,wata mahaukaciyar dariya ya saki wacce tasa ɗakin
girgizawa,kafin ya haɗe rai kamar bai taɓa dariya ba yace.

"is my time now,yan zune zan amfani da damata akan GIMBIYA na daɗe ina cin alwashin
ƴan matan nan guda biyu amma dole zan fara ta kanki GIMBIYA domin na ɗan ɗana zaƙin
ki,zan nuna maki asalin inda aka Iya Izza da kuma ƙarfin Mulki sannan zan nuna maki
nifin BA KATSINE NE"

Yana gama faɗin hakan ya ɓace ɓat.

Kwance take a ƴar ta barmar ɗakin,tayi try na barin ɗakin harta gaji,tana daga
zaune zata ga ƙofar fita da zarar ta miƙe tayi wajan ƙofar zata ga babu ƙofar babu
labarinta,tayi kuka harta gaji ta tara meke shirin faruwa da ita,banda tunanin
Abbanta babu abinda take.

Tayi shuru tana sauraran yadda mararta ke kumbura akai² tare da murɗa mata,ƙarfa ta
shiga haɗewa sabida wani feelings daya tasu mata,wanda bata san dalilin hakan
ba,than bata taɓa shiga irin wannan ya nayin nan ba.

Wata iska taji tana shigowa ɗakin da sauri ta rufe idonta sabida tsuro,a hankali
taji muryarsa ta daki kunanta.

"Get ready to me"

Shine kawai abinda taji yace,da sauri ta ɗago kai tana mamaki nan idonta cikin na
Abbanta sarki Khaleefa,da gudu ta tashi tayi wajensa tana murnar ganinsa,tana zuwa
ta faɗa jikinsa tana murmushi,ɗago kanta yayi yana kallan oval face ɗinta mai
kyau,ɗan lumshe ido tayi tana jin soyyayar Abbanta na ratsa zuciyarsa,babu zato
taji sauƙar bakinsa cikin nata da sauri ya shiga sucking harshenta.
***** ****** *******
LUKOJA

A raza ne OMEHI ta juyo domin ganin wanda yayi hug nata,baki ta saki cike da
mamakin ganinsa duk da irin kamar daya sauya,waishi ko a wanne kaya kyau yake.

Sanye yake da farin wando mai kyau sai kuma rigar ASHOKE ya sanya murjani a
wuyansa dugaye masu kyau,gama ɗaya ta saki baki tana kallonsa.

A hankali yasa hannu ya shafi round face nata wacce take ɗauke da zallar
kyau,kaita ɗaga ta kallesa shima kallanta yayi sannan ya ɗaga mata gira alamar
tambaya?.

Hannu tasa ta maƙe shoulder ɗinta alamar,is nothing,kai kawai ya jinjina alamar
great kallansa tayi tana mamakin yadda ya shigo gidan babu alamar tsuro a tattare
dashi,sosai ya fahimci kallon da take masa amma sabida miskilanci irin nasa ya
ɗauke yama kasa ce mata komai.

Tafiya ya fara zuwa faffaɗan bed ɗinta,yana zuwa ya nemi waje ya zauna tare da ɗan
kishin kiɗa irin kwanciyarsu na masu Mulki.

Hannu ya ɗaga ya yafito ta da hannu alamar tazu,tsintar kanta tayi ta zuwa wajansa
babu musu,tana zuwa ta tsaya a kansa tare da ɗauke kai.

Wayarsa ce ta fara ƙara,jikinsa na rawa yasa hannu yayi picking call ɗin cikin
girmamawa ya fara gaishar da mai kiran nasa,kallonta yayi yaga still tana kansa a
tsaye.

Hannu yasa ya jawota ta faɗa saman bed ɗin kusa dashi,kansa ya ɗora bisa kirjinta
yana jin yadda take heartbeat,ɗan kwanbe fuska yayi kamar zai kuka yace.

"alrdy missed my DADDY"

Ya faɗa lokacin da yake zura hannunsa cikin tafin hannunta,wanda yasa suka sauke
ajjiyar zuciya mai ƙarfi,sosai sukai waya da MAI MARTABA wanda ya shaida masa wani
abune ya tsare shi mai muhimmanci kawai yayi masa addu'a haka sukai sallama kowa ya
kashe wayar.
Taɓe baki yayi shikam ya tsani wannan silence ɗin nata yana hurtting heart
ɗinsa,amma bazai iya gaya mata ba,kamar ta shiga zuciyarsa yaji tace.

"you need to go back home"

Ta faɗa lokacin da take kallon pink lips ɗinta,tare da lumshe ido lokacin da take
tuna ɗumin bakinsa da taji cikin nata,wanda koda wasa ko amafarki bata taɓa jin
irinsa ba.

Kamar ya shiga ranta taji yana shafa red lips ɗinta masu kauri,kafin yakai bakinsa
saitin kunanta yana fitar mata da wani numfashi mai zafi,sannan taji yace.

"zan tafi but with you Madam"

Ya faɗa lokacin da yake kallon yadda ƙirjinta yake up&down baki ta motsa da niyar
tayi magana taji yayi saurin sanya bakinsa cikin nata,numfashi suka sauke a tare
ita kanta sai yanzu tasan tayi missed nashi.

Ba sonsa take ba amma tabbas tana jinsa cikin ranta,babu shakka shine wanda take
mafarki dashi a koda yaushe.

Tunda yasa bakinsa cikin nata ko sau ɗaya baiyi kiss nata,kawai ya tsaya yana
kallon yadda take lumshe ido tare da sauke numfashi da ƙarfi,sosai ya fahimci tayi
kewarsa amma ba zata iya faɗa ba sabida bata san meye so ba,bata san ya ake jinsa a
cikin zuciyarsa,babu shakka zai koya mata soyyaya wacce ba zata iya rayuwa babu shi
ba,ba jikinta ya keso ba ita kanta ya keso da komai nata.

Tunanin yadda za tayi dashi,tayaya zata fahimtar dashi iyayenta ba zasu taɓa
yarda dashi a matsayin siriki ba,ɗan lumshe ido tayi babu abinda take buƙata irin
taji yana sucking harshenta amma yaƙi.

Da wannan tunanin da kowa yake a ransa,yaɗan dai² ta bakinsa cikin nata tare da
kama harshenta cikin zafin nama yayi sucking ɗinsa da ƙarfi.

A dai² lokacine daf da ƙofar su kaji ana.

"Hattara dai gyara kimtsi IDO(sarki)"


*Na kuɗi ne gamai su,zai biya 200 naira kacal,Btu ta wannan number 0116886423👈🏻
kota Wasapp no 08119237616🤞🏻tare da shaidar biya na Screeshort ɗin Btu,ko katin
waya Mtn tare da Snap katin ka turomin🤟🏻*

Comments#
Share#
Vote#
11/12/20, 10:02 AM - Ummi Tandama: *🌹IZZAR SO🌹*
_(Diffrence Calture)_

_NIMCYLUV(Sarauta)_

_CAMPTER 5_
_CRITICAL CONDITION 2_

*SALON NA DA BANNE BABU DOLE BASAI KI KARANTA BA ANTY?*

_Na kuɗi ne dear kuɗin ma saida rabonka,gamai su zai biya 200 kacal Mtn,ta
hanyar Snap ɗin katin ka turomin da Number Wasapp ɗina 👉🏻08119237616,ko Btu ta
accout no ɗina 0116886423 👈🏻Na'ima Sulaiman S Unioun Bank tare da shaidar biya
tayin Screenshourt ɗin ka turomin😍_

******* ******* ********

A razane OMEHI tasa hannu ta ture YARIMA SUDAS wanda yake kwance akan bed ɗinta
yana faman kissin red lips ɗinta.

Jikinta na rawa ta kalleshi tace.

"so what are you waiting for?just go out"

Ta faɗa hankali tashe,kallonta kawai yayi ya lumshe ido yana jin wani abu na
tsarga masa,gyara kwanciya yayi akan bed ɗin yana jin wani abu na tsarga masa akan
OMEHI baisan meyasa saiya rabu da ita yake jin feelings ba,yayi try kansq many
times amma bai taɓa jin sha'awa akan ko wacce mace ba sai ita,sometimes yana ganin
har gizu take masa,ko yana bacci yaji ta kira sunansa saiya saka hannu zai taɓa ta
sai yaga babu kowa,bai taɓa jin tsuro ba hasalima shi hakan nayi masa daɗi sosai.

Kallonta yayi sannan ya ɗauke kai yace.

"meyasa kike da tsoru kamar ba ƴar ƘABILAN EGBURA"

Ya faɗa yana kai idonsa jikin Mirrow ɗakin wanda yaga yana fitar da baƙin
hayaki,ɗan murmushi yayi mai ciwo sannan ya tashi a hankali ya kalleta yace.

"matsa"

Baya ta fara ja zuwa wajan Mirrow ɗin lokacin da baƙin hayaƙin yaci gaba da fitowa
yana zuwa wajanta,sauri ya ƙara wajan ta fiyarsa yana zuwa yasa hannu ya fisgota ta
faɗa jikinsa sannan yasa hannu ya daki mirrow ɗin nan take wata ƙara ta bai
yana,Mirrow ɗin ya farfashe.
Lokaci guda idon YARIMA SUDAS ya sauya kala ya koma red tsananin ɓacin rai ya bai
yana akan kyakkyawan fuskarsa.

Sosai Zuciyar OMEHI ke harbawa babu abinda ya bata tsoru irin yadda taga ya nayin
YARIMA ya sauya gaba ɗaya guzarin jikinsa babu shi sai idonsa da yayi red ya ƙara
manya kamar zasu faɗu,jikinta na rawa tasa hannu a hankali ta shafi sajen face
ɗinsa wanda yake kwance sai gyalli yake,ɗan shafawa tayi tace.

"what wrong..pls tell me"

ta faɗa jiki a sanyaye,runtsa idonsa yayi da ƙarfi ya janin hannun a face ɗinsa
tamƙar ta zuba masa wuta,gaba ɗaya maison yaji skin ɗinsa a nasa amma ta kasa
fahimta,da kyar yasa hannu ya jawota zuwa bed ɗin shima ya zauna tare da kwanciya
yana sauke ajjiyar zuciya.

Kallonta kawai yake ya kasa cewa komai,sannu a hankali jikinsa ya dingayi masa
nauyi tare da wani sanyi wanda yake shiga cikin jikinsa,zuwa lokacin baya jin zai
iya tafiya bare kuma magana,ɗauke idonsa yayi ya ƙurawa wajan Mirrow'n idon yana
jin wani zafi na ƙara ziyartar zuciyar,yasu bawa OMEHI labarinsa da kuma masarautar
da yake ciki da kuma tarin MAHAIFINSA SARKI SUWAD SUFRAK amma sosai yaga mummunar
ƙaddara na shirin faruwa dashi,wacce bashi akasu aikawa ita ba amma yaji daɗi daya
kasance shine zai iya ɗaukan wannan ƙaddarar ba ita ba.

Wasu hawaye ne suka shiga fitowa daga cikin idonsa,wanda da ace OMEHI tasan waye
YARIMA babu shakka sai taji tsuran zubar hawayensa,a tarihi babu wanda zai iya cewa
yaga hawayen YARIMA hatta MAHAIFINSA SARKI SUWAD SUFRAK,a hankali tasa hannu ta
shiga share masa hawayen face ɗinsa tare da ɗura kanta a faffaɗan ƙirjinsa tana
sauke numfashi,hannunsa ta ɗauka ta ɗura saman face ɗinta lokacin da hawaye ya
shiga zuba a idonta.

So yake yace ta matsa a jikinsa domin jinta yake kamar tana watsa masa wuta idan
tasa hannu ta taɓa shi,kawai abinda yake so kallon jikin idonta wanda shine take
masa ruwarsa,jin hannunsa a face ɗinta yasa yaɗan dai² ƴanya tsunsa waje guda ya
mintsinin skin ɗinta da sauri ta ɗaga kai ta kalli jikin kwayar idonsa,wani sanyi
yaji ya ratsashi wanda yasa yaji hannunsa ya ɗan motsa wajan 5min suna kallon juna
ganin zata ɗauke idonta yasa ya kwaɓe fuska,anan ta fahimci idonta yake son gani
yayinda ita kuma kallon cikin gwayar idonsa tayi mata nauyi,a haka ta dauri taci
gaba da kallon cikin kwayar idonsa,da wannan yayi amfani wajan ɗaukan wayarsa ya
tura saƙo zuwa mutum biyu.

Sosai yake kallon idonsa,ɗan lumshe ido yayi jin wani feelings na tasu masa duk
da irin halin da yake ciki,so yake yace mata bazai iya tafiya,magana,motsi duk
bazai iya ba amma abu yaci tura haka ya lumshe idonsa yana zubawa sarautar Allah
ido.

Abu yayi abu YARIMA ya shiga mawu yacin hali zuwa yanzu babu inda yake motsi a
jikinsa.

Ta rasa me zatai sai hawaye da yake zuba a face ɗinta,sosai tayi harshashan abinda
yake shirin samun YARIMA ta rasa mene mafita.
Ƙata notifitions taji a wayarsa nan tasa hannu ta ɗauka lokacin ya samu
bacci,wajan messages ta shiga nan tayi arba da saƙon farko inda aka rubuta.

_ya salam YARIMA na mai yake shirin faruwa dakai na gaya maka garin nan masu da
kirki pls be safe on mah why,zanzo har LOKOJA na ɗauke_

Tana gama dubawa taji wani saƙon ya shigo da alama wannan na abokin sane na wannan
garin.

_kaga abinda nake guje maka kenan ko,gani a kofar MASARAUTA ya za'ai na ɗauke?_

Jikin na rawa ta shiga yi masa replay.

_ka jirani zuwa ƙarfe 11pm time ɗin IDO(sarki) ya bar FADA from OMEHI_

Tana gama turawa ta faɗa jikin YARIMA tana sakin kuka tare da ƙanƙameshi.

A gajiye ya buɗe idonsa domin idonsa biyu ba bacci yake ba,zuba mata ido yayi so
yake ya tambayeta meya sameta amma ya ƙasa bashi da iƙon share mata hawaye bashi da
iƙon jin damuwar yasan yanzu bashi da wani amfani a wajanta dole zata gujeshi.

ƙofar ɗakin nata aka shiga bubbugawa kamar za'a cire ƙofar.

******* *******

KATSINA

A zafafe SARKI KHALEFA ya shiga kissin bakin GIMBIYA SULTANA tsuro far gaba shine
abinda ya shiga zuciyarta,meke shirin faruwa da ita UBANTA wanda ya haifeta shine
yake kissin bakinta he try to RAPE HER.

Hanka ɗata yayi ta fara saman ƴar katifar ɗakin,ƙoƙarin kwace kanta take amma ta
kasa he better than her ba zata iya kwace kanta ba,rigar jikinta ya cire ya yar a
ƙasa nan brest ɗinta suka bai yana,babu wastin time ya kafa bakinsa akan brest
ɗinta ya shiga sucking nipples ɗinta babu wasa.

runtsa idonta tayi wasu hawayen baƙin ciki na zuba daga cikin idonta bata taɓa
yarda uba nayiwa ƴarsa FYAƊE ba sai yanzu,wacce ƙaddara ce take shirin afkawa
rayuwarta ta naji tana gani Ubanta zai Mata FYAƊE kuka ta shigayi da iya ƙar
muryarta amma kassh ta maƙaro babu wanda zai iya jin kukanta bare tayi tunanin
samun taimako.

wani ɓanƙaru ƙirji tayi lokacin da yayiwa nipples ɗinta wani irin tsotsa,tana jin
lokacin da ya shiga Sucking HQ ɗinta.
Kururuwa ya shiga yi ganin a yau zai fara cika MURADIN ZUCIYAR (hassenatu Autar
manya)shi,yayi al'ƙawari da zuciyarshi da kuma alƙalaman tsafinsa akan buƙatarsa.

Yana gaf da zura HAjiyarsa a cikin HQ ɗinta,yaji ƙansa na rasawa tare da juyawa
masa,da sauri ya tashi tare da kwarara uban ihu yana faɗin.

"OMEHI"

Sorry for short typing am very busy🙏🏻

Just 200 naira kasha labari mai faɗakarwa da kuma ilimantarwa😍

Last free page

Sarauta👸🏻👸🏻ce
11/12/20, 10:02 AM - Ummi Tandama: *🌹IZZAR SO🌹*
_(Diffrence Calture)_

_CAMPTER 6_

*_Littafina na kuɗi ne babu dolen karantawa Antyidan kina tunanin zaki samu free
pls wake up sweethert🥰😍kada kiyi tunanin zaki siyi book ɗina sabida kiya ɗashi
dear,koda kuɗinki sai kina da rabon karantawa🤞🏻200 kacal babu yawa katin Mtn
08119237616_*

***** ****** ******

"OMEHI"

Ya ƙara faɗa cikin ƙaraji da fitar haiyaci,gaba ɗaya jikin SARKI KHALEFA na rawa
tare kwarara uwar kururuwa,buɗe baki yayi yace.

"ƙarya kake baka da iƙon shiga gonar da bata kaba,babu wanda yake da wannan
IZZAR da ƙarfin MULKIN da zai ai watar da wannan abun saini SARKI KHALEFA sarkin da
yake da iko da kuma ƙarfin MULKI babu wanda ya isa ya ƙara dani yaji daɗi,na ɗauki
alwashi akanka saina shafe ɗan ƙaramin farin jininka da kuma ikonka,zan lalata
rayuwar ka zansha ka shiga uku ta yadda ba zaka taɓa iya yiwa OMEHI amfanin komai
ba"

Yana faɗin hakan ya kwarara wani ihu,lokacin da sani ya haƙi na fita ta cikin
bakinsa.

*Topic*
_Lokacin da ya haƙi yake fita ta bakin SARKI KHALEFA,shine dai² lokacin da ya haƙi
yake fita ta madubin ɗakin OMEHI har YARIMA SUDAS yasa hannu ya daki madubin wannan
dukan madubin da YARIMA da yayi dalilin shigarsa halin daya tsinci kansa,hope kun
gane_

Wata ƙara ya kuma saki lokacin da hayaƙin ya gama fita ta bakinsa,OMEHI tawa
ce har abada kafin ya juyo ya kalli GIMBIYA SULTANA yace.

"don't worry i'm coming to you"

Yana gama faɗin ya runtsa idonsa tare karantu ɗalasiman tsafi nan da nan wata
iska ta baiyana kafin kace me ya ɓace ɓat babu shi babu iskar.

Meke shin faruwa da ita yau shene mahaifinta ya fara MAGIC me yawa ya keson
keta mata mutun cinta a matsayinta na ƴarsa,me yake nema da ita wazai cutar wace
kuma OMEHI?wannan sune tarin tambayoyin dake ranta amma babu zarafin furtasu tunda
babu wanda zata tambaya,wani kuka ta kece dashi lokacin data tuna bakin mahaifinta
akan brest ɗinta ya ilahi wannan wace rayuwace mara ƴanci Allah ka fitar dani dan
darajarka.

She put her head in between her lap,and she stand cry kamar ranta zai fita.

Ana taji tsaiwar mutum a samanta kaita ɗaga ta ganshi sanye ta daɗe tana kallonsa
sai taga kamar an kara masa kyau da kwarjini tare da haiba,yayinda shi kuma ya ɗaga
kansa sama yana kallon wani abu.

a hankalin launinsa ya fara sauyawa,indonsa yayi red zallar ɓacin rai ya baiyana
akan face ɗinsa kallonsa yakai gareta lokacin daya cilla kwayar idonsa cikin nata
yace.

"bayan yazu mai kuma yayi maki?"

jin tayi ba zata iya ɓoye masa komai ba sabida babu wanda yake kusa da ita sai
shi,nan ta shiga zai yana masa komai hatta ƙudirin da yayi akan mutanan da bata
suwaye ba.

kai kawai ya jinjina baice mata komai ba,ledar hannunsa ya cilla mata sannan ya
ajjiye wata ledar a kusa da ita wacce take hannunsa da alama abin cine.

wani ɗaki ya shiga ba tare daya ce mata komai ba,ledar ta buɗe taga wata milk
abaya mai shegen kyau sai wasu ƙanan kaya na bacci ɗaya ledar ta buɗe taga take
away ne manya guda uku,ɗaya dambun Shinkafa ne ɗayan kuma fruit ne,ɗayan kuma naman
kaza ne wanda yasha kayan ƙamshi sai manya ruwa na ruba and nutri milk,murmushin
jin daɗi tayi ta fara cin abincin sabida yunwar da ta keji,ba taji da yawa ba ta
ture sannan ta tashi ta shiga saka wata dark blue ɗin duguwar riga mara nauyi,tana
shirin jawo rigar domin rufe mata lap ɗinta amma ta kasa,ana haka ya shigo sanye da
wani long jeans da kuma farar t.shirt mara nauyi,kota kanta baimi ba ya huce ya
zauna waje ɗaya tare da langwasa legs ɗinsa waje guda,he put his hands on his legs
and he stand think,ya daɗe yana tunanin ba tare da yayi ko tari ba wajan 10min
sannan yasa hannu yaja raguwar fruit ɗin data ajjiye fara cin yayi yana ci yana
shan ruwa,a haka harya gama cin abincin.

Ta samu ta rufe cinyarta zif ɗin rigar ya gagareta rufewa,kallonsa tayi taga ko
inda take baya kallo,abinci yake ci hankali kwance,tasu tace ya ja mata zif ɗin
amma babu fuskar tambaya,kwanciya tayi akan katifa tare da lumshe idonta tare da
tunanin mahaifinta mafi soyuwa a ranta,wai yau shine yayi mata haka wanda bata taɓa
tunani ba,shin daman ana samun irin hakan?wasu hawaye ne suma biyo idonta bayan
hannunta tasa ta goge,haka ta shiga sauke ajjiyar zuciya har bacci yayi gaba da
ita.

Ya nayin saukar numfashinta ya tabbatarwa ABDALLAH bacci ya ɗauke ta sai lokacin


ya samu zarafin kallonta.

Sosai yake kallonta amma sam ba zaice ga abinda yake kallo a jikin nata ba,shi
sam bata birgeshi hasalima shi gaba ɗaya bata gabansa,IZZAR TA ke bashi haushi da
kuma baƙanta masa rai,saidai wani ɓangare na zuciyarsa na tausayinta sabida yasan
komai game da ita wanda ita kanta bata san da hakan ba,tun lokacin da suka shiga
takun saƙa ita dashi shikenan ya shiga bincike a kanta saida ya shafe yini guda
sannan ya bar ɗakin binciken.

Da wannan tunanin yayi shimfiɗa a ƙasa ya kwanta lokaci kaɗan bacci yayi gaba
dashi,ɗakin yayi shuru sai sautin numfashinsu da akeji wanda suke saukewa lokaci
ɗaya.

Can cikin dare kunnanta ya fara jiyo mata wani irin kuka kamar mage kamar na
kura, a kiɗime ta fara jikinta na rawa,nan ta shiga dube² karaf idonta ya hango
mata wata ƙatuwar mage idonta manya bakinta duk jini,gashin kanta ya tashi nan
tsuro ya kama GIMBIYA SULTANA jikinta na rawa ta fara ja baya,tsill magen na kara
biyota,ganin tabbas wajanta take son yasa tayi wani tsalle ta faɗa shimfiɗar
ABDALLAH wanda yake fitar da numfashi a hankali sabida wani zazzaɓi daya rufe a
lokacin,tana faɗa tayi saurin shigewa jikinta tare dasa hannu ta ƙanƙameshi,kanta
nakan hannunsa,ido ta ɗago karaf suke haɗa ido da ABDALLAH kallonta yayi lokacin da
yaga face ɗinta daf da tasa yayinda lips ɗinta ke gogar nasa.

Sosai suke kallon juna babu ko giftawa wajan 20min ya janye idonsa ya rufesu ruf
ba tare daya ce komai ba,wata ajjiyar zuciyar ta sauke mai ƙarfi yayinda ta ƙara
tura kanta saman faffaɗan ƙirjinsa
****** ******

LOKOJA

Da gudu ta tashi daga jikin YARIMA,dai² wajan ƙofar taje tare da sauke numfashi
tace.

"Uhm"

Daga wajan ƙofar akace.


"ranki ya dade ana nemanki"

Zaro ido OMEHI tayi tare da dafa ƙirji,ɗan numfasawa tayi tare da gyara tsaiwa
tace.
"i'm coming.. but not now..,i'm not felling well.. ok"

Tayi maganar a rarrabe,daga waje akayi magana cikin sauri.

"Allah ya taimaki GIMBIYA Allah ya ƙara maki Lafiya"

Shuru tayi bata ce komai ba,wajan YARIMA ta koma wanda yake kwance flat kamar
baya da rai,ya nayin saukar numfashinsa shi zai tabbatar he still a life.

Wajan 11pm notification ya shigo wayar YARIMA saurin ɗaukan wayan tayi domin duba
abinda akace.

_naga antashi a FADA masarauta tayi shuru me ake ciki?_

Hannunta na karkarwa ta shigayi masa replay.

_kayi parking motar kashigo ta ƙofar baya gani nan zuwa_

Kasan cewar daga ƙofar baya zuwa ɗakin OMEHI babu nisa yasa tayi saurin ɗaukan
Alƙyabba ta saka a jikinsa,kofar ɗakin ta buɗe ta fita zuwa ƙofar baya,tafiya kaɗan
tayi duwa inda take tunanin zata ganshi,wasu fadawa ta gani suna kai kawo alama
tayi masu da hannu zuwa inda take,da gudu suka ƙarasu inda suke haɗe da rusunawa
suna kwasar gaisuwa,ɗan jinjina kai tayi sannan ta basu uwarnin dukkan suje su duba
mata DAWAKANTA kai suka jinjina tare da barin waje.

Da sauri ta ƙarasa tana ganinsa tsaye yana kai kawo ga kofar mota a buɗe,a
hankali tayi masa magana,ƙarasuwa yayi tare da rusunawa,ɗakinta tayi masa nuni
dashi da azama ya ƙarasa shiga ɗakin nata.

A kwance ya ganshu harya mirgino ƙasa yana ƙoƙarin faɗuwa,cikin sauri ya ƙarasa
wajansa,ɗauke kai YARIMA yayi lokaci da sukayi ido 4 da abokin nasa,sannan ya
lumshe ido.

Tattare hannun rigarsa yayi tare dayin bisimillah yasa hannu ya saɓi YARIMA aka
faɗa,cikin sauri yabar ɗakin tare da nufar ƙofar waje inda yayi parking a waje.

Huce GIMBIYA yayi ya nufi side ɗin baya na motar ya shimfiɗe YARIMA yana ƙoƙarin
rufe motar yaji an riƙe hannunsa ɗan juyawa yayi yaga YARIMA ne kallonsa SUDAS yayi
sannan ya maida idonsa ya kalli GIMBIYA wacce kanta yake ƙasa da alama kuka
take,bayan ya kalleta sai maida kallonsa cikin motar,nan take ya fahimci abinda
YARIMA yake nufi hannu yasa ya shafi gashin YARIMA sannan yace.

"kayi haƙuri ba dai² bane tafiya da matar da ba taka ba,komai yana da lokacinsa
ka ɗauki hakan matsayin ƙaddararka"

Yana faɗin hakan ya nufi side ɗin drever yayiwa motar key da gudu yabar wajan.
Durƙoshewa tayi a wajan tana rusa kuka kamar ranta zai fita,ji take ina tabishi
suyi rayuwa tare,inama mahaifinta zai amince da YARIMA koda bai yadda ya aureta
ba,shin yaushe zasu ƙara haɗuwa da juna inane garinsu?wannan tambayoyin da take
dasu amma babu amsa,kamar daga sama taji muryar SARKI a bayanta.

_kika karanta min littafi baki biya ba ko sweether😍😍kije ni ba zance komai,just


200 naira🤟🏻_

"why are you cry tunda sun tafi ko zaki bisu ne?"

Last free page na ƙara ne sabida wasu🤞🏻

Sarauta👸🏻👸🏻ce
11/12/20, 10:02 AM - Ummi Tandama: Karɓar maganin tayi sannan tasa hannu ta tura
ƙofar ɗakin,ƙafarta tasa da niyar shiga ɗakin nan taji busar algaita a hankali ɗan
juyawa tayi nan taga mai martaba SARKI SUWAD SUFRAK,yana zuwa wajan ƙofar tayi
saurin ajjiye maganin hannunta tana shirin faɗuwa domin yin gaisuwansu na EGBURA
saurin tsayawa tayi tana dai² ta tsaiwarta kafin ta rusuna alamar gaisuwa,ɗan
murmushi yayi alamar amsawa nan zalla kama ta bai yana tsakanin mai martaba da kuma
Yarima,Turaki ya kalla sannan yayi masa nuni da abin hanunta jiki a sanyaye ta
miƙawa Turaki maganin sannan tayi gaba abinta,ɓangaran YARIMA kowa tun safe da aka
shiryashi tsaf aka kwantar dashi babu kowa a ɗakin sai shi ɗaya
11/12/20, 10:03 AM - Ummi Tandama: 9

_🌹IZZAR SO Littafina na kuɗine kada kiyi tunanin zaki siyi Littafin nan domin ki
watsawa media🙏🏻ga dukkan wanda zai siya 200 kacal katin mtn zaki ɗauki picture nasa
ki turo ta wasapp no 08119237616🤟🏻kota Btu accout no 0116886423 Na'ima sulaiman
s,unioun bank,idan zaki haɗa da ducoment ɗin SAI NA AURETA zaki biya 300 kawai
domin samun duka book ɗin guda biyu🥰_

Shuru yayi mata ba tare daya ce komai ba, tashi tayi a hankali ta fata tafiya zuwa
inda yake kwance,zama tayi kosa tashi tare da sauke numfashi mai zafi tace.

"Babu shakka ni nasan bana da gata kuma akwai ƙaddara a cikin rayuwata,bana da
wani wajen jin daɗi face wajanka,nasan akwai wani abu mafi muni a rayuwata tunda
mahaifina da kansa yasu yimin fyaɗe,a koda yaushe idan na tambayi zuciyata wanda ya
dace da ita,sunanka take kira"

Lumshe idonsa yayi ya najin ya heartbeat ɗinsa na,ƙaruwa mai yasa ba zata
fahimci baya sonta,ta riƙa data zubar da ƙimarta akan idonsa,bai taɓa sonta ba haka
kuma bazai auri wacce baya soba,yasan daman wata rana dole ne ta duƙawa izzarsa
domin yasan meye wekness nata,ware idonsa yayi sannan ya tashi zaune kusa da ita
har numfashinsu na haɗuwa waje guda,kanta ta sunkuyar ƙasa,ɗan murmushin taƙaici
yayi sannan yasa lallausan hannunsa ya riƙe habatar sannan ya juyo da face ɗinta
zuwa wajansa,cikin idonta yake kallo yayinda itama take kallon nasa zuciyarta na
ƙara bugu da sauri,ɗan motsa lips ɗinsa yayi yace.
"sunana zuciyarki ke kira?to meye sunan nawa THE POOR MAN ko?idan hakane
zuciyarki kam tayi maki ƙarya"

Yana kaiwa nan ya tashi ya shige ciki abinsa hankali kwance,bayansa tabi da
kallo yayinda hawaye kebin kuncinta,hannu tasa ta dafe saitin zuciyarta inda yake
mata zafi,ɗan lumshe ido tayi tana tunanin mahaifinta mafi soyuwa a gareta.

****Makka***
Dukkan wani bin cike daya kamata ayiwa YARIMA anyi masa amma babu wani
cigaba,yayinda duk wani result na binciken da akai masa yake nuna lafiyarsa
ƙalau,sosai hankalin TAKAWA ya tashi ganin tilon ɗansa na shirin rasa ransa,dan
haka ya yanke shawarar daga nan zasu huce EXGPHAT domin yi masa binciken
gaggawa,wani Dr ne ya nemi da sukeɓe da TAKAWA.

Dr ne ya kalleshi sannan ya cire glass ɗin face ɗinsa yace.

"am sorry to say ranka ya daɗe,duk inda zaku kai YARIMA ba za'a samu yadda ake
suba,tuna nina yaban wannan aikin MAGIC ne domin munsha karɓar problmes irin
wannan,a shawarce gwara a koma gida a fara yi masa na hausa da kuma addu'ar karya
duk wani tsafi da kuma sihiri"

Jinjina kai TAKAWA yayi tare da faisar da numfashi mai zafin gaske,babu shakka da
ace yasan wanda ya aikatamawa yaronsa haka,wallahi saiya nuna masa bashi da wayo
kuma baisai ƙarfin mulki da izzar saba,kallon Dr yayi tare dayi masa murmushi
alamar ya gamsu da wannan suka shirin komawa Garinsu wanda ni kaina bansan ko wanne
gari suke ba.

***KANO****
Kano birnin damu koda me kazu anfika,yau kwanan GIMBIYA OMEHI 5cif a garin
kano,wanda ta sauka wajan ONKWO (kawu)ta sosai ta samu nutsuwa a wajansa domin baya
ta kurata komai takeso yana mata,yayinda ya gargaɗe ta koda wasa kada ta sake ta
nuna wata ƙabila ce ita.

Tare suke zuwa wajan aikin kawun nata,ba wani waje bane face gidan SARKIN KANO
inda yake kula da dawakan SARKI yayinda ita kuma take jire masa dawakan idan zaije
wani waje anan suke yini sai yamma suke tafiya gidansu.

A kullum tana tsintar kanta da tunanin YARIMA tana ji inama zata ganshi da babu
abinda zai hana tabishi domin ta fahimci shine rayuwarta shine dukkan wani farin
ciki nata,gashi zuciyoyinsu sun rabu da juna,amma babu shakka bugun zuciyarsu nayi
ne lokaci ɗaya.

Wasu hawaye ne suka shiga zubuwa daga cikin idonta,sannu a hankali bugun
zuciyarta ke ƙaruwa.

Haya niya taji tana tashi a hankali tare al'gaita mai daɗi da kuma ratsa
zuciya,ɗan tashi tayi ta ɗeka,a dai² lokacinne taga an turo wata kujera kamarta
gurago daɓe baki tayi lokacin da akazu hucewa dashi,ƙara leƙawa tayi amma bata iya
ganin kowa waye akan kujerar.

***KATSINA***

Kwanan su 4cif babu wanda ya ƙara ganin kowa,ita ta gujeshi ne akan soyyayarsa da
taji ƙarfinta,yayinda shi kuma ya daina fitowa sabida wani zazzafan zazzaɓi daya
rufesa,ko tashi baya iyawa.
Wanka tayi ta saka wata duguwar abaya mai bin jiki,cikin sauri ta fito da niyar
zuwa ɗakin da yake domin ta gaji da zama babu shi,tana shirin barin ɗakin nata taji
wata iska na kaɗawa a ɗakin nata mai karfi kafin taji wata kururwa da ihu na karaɗe
cikin ɗakin nata.

Wajan 10min iskar ta ɗauke idonta ta buɗe a hankali a razane tayi baya tare da
dafe ƙirjinta ganin mahaifinta SARKI KHALEFA a gusa da ita,cikin takun isa da
gadara yayin kanta gadan²,yana zuwa yasa hannu ya fisgota ta faɗa saman bed ɗin
kafin..

200 naira kacal,domin jin yadda zata kaya tsakanin UBA DA ƳARSA,SHIN SARKK
KHALEFA KOWA ZAI SAMU CIKAR MURADIN RANSA?amsar sai kun biyoni zaku jita.
11/12/20, 10:03 AM - Ummi Tandama: 8
A razane fulani ta ɗago kai tana kallonsa fuskarta ɗauke da mamakin abinda ya faɗa
mata,ko a farki bata taɓa tunanin zai gaya mata wannan abun ba,hannu tasa ta shiga
goge gomin da yake ƙaryo mata,kallonsa tayi ta ɗan kwaɓe fuska alamar shagwaɓa
tace."my man amma inaga not now idan tasan komai yanzu ai kaga rabin burinka bazai
cika ba,kasan cewa munason gudanar da komai ba tare da tasan wacece ita ba"ta faɗa
tana kwantar da kanta a ƙirjinsa, numfashi ya sauke tare dayin wani killer smile
domin ya riga daya hango nasara na ƙara kusantuwa gareshi,babu shakka ƙarfin
mulkinsa da kuma izzarsa zasi ta dauwama har abada dole magoya bayansa su duƙawa
izzarsa dole ne ya zama sarki mai ƙarfi iko wanda zai shafe ko wanne sarki dake
duniyar nan,babu shakka burinsa bazai taɓa cika ba harsai cimma shariɗan da
ɗalatsiman tsafinsa suka bashi ta hanyar cimma burinsa akan SULTANA DA OMEHI,ji
yake lokacin daya ɗiba kamar yayiwa dan hakan yayi saurin tashi tsaye tare yin wata
kururuwa nai ƙarfin gaske,da sauri ta diro akan koshin ɗin da take zaune tasha
gabansa tace."what now?"kallonta yayi sannan ya jinjina kai yace."Fulani just
waiting for me,yau zan cika muradin zuciyata akan SULATNA"jikinta ne ya shiga rawa
zuciyarta ta shiga bugawa da ƙarfi shin wacce hanya zata bi wajan ruguza wannan
plan ɗin nasa,what should i do? ganin ya fara tafiya zai bar wajan tayi saurin shan
gabansa,hannunsa ta riƙe ta shiga murzawa a hankali ɗan lumshe ido yayi jin mood
ɗinsa ya fara sauyawa,ɗan kwantar da kanta tayi a ƙirjinsa tace."babu shakka da
naji daɗi kuma nayi alfahari da kai amatsayin miji mai taƙama da izza da kuma
ƙarfin iko"takai ƙarshan maganar tana shafa gashin ƙirjinsa,hannu yasa ya fisgota
suka faɗa saman koshin ɗin da suke daga nan labari yasha banban.
Saurin zamewa tayi daga cikinsa ganin ya samu bacci,da sauri ta fito tayi flat
ɗin GIMBIYA SULTANA,tana shiga taga flat ɗin tsaf sai zabga ƙamshi yake,ɗaki wanda
yaji kaya royal masu kyan gaske komai na ɗakin light blue ne,a gaggauce ta shiga
kwala mata kira amma babu Sultana babu labarinta,babu inda bata shiga ba a flat
ɗin amma babu Sultana,a kifime ta fito har al'ƙabbatar na shirin faɗuwa,nan tayi
wajan Jakadiya mai kula da flat ɗin Sultana,nan ta shiga tambayarta inda Gimbiya
take babu ɓata lokaci ta shiga labartawa Fulani abinda ya faru daman Sarki ne ya
umarcesu da kada su gaya mata,tana gama faɗa Fulani tasa hannu ta shiga zabgawa
jakadiya mari tare da faɗin.

"nida gidan mijina har wani abu ya faru da Gimbiya amma aƙi gayamin,wallahi sai
kinyi ladamar aikatamin abinda kikai" tana gama faɗin hakan tayi saurin barin wajan
ta koma flat ɗinta.

****
A dai² wani matsaikin gida mai napep ɗin yayi parking,a hankali ABDALLAH ya fito da
santala² legs ɗinsa waje yana fitowa itama ta biyo bayansa ta fito sallamar mai
napep ɗin yayi sannan yasa hannu ya murza key a ƙofar gidan,ɗan matsawa yayi gefe
tare da ɗauke kansa wajan 5min bata motsa ba,tsakin yaja sannan yasa hannunsa mai
laushi ya riƙo nata hannun ya turata cikin gidan,sannan yabi bayanta a hankali take
takawa duk wani action ɗinta akan idonsa,waist ɗinta ya zubawa ido ganin yadda yake
juyawa a hankali cikin abayar daya bata ta saka,ɗan tabe baki yayi a zuciyarsa
yace."duniya ta lalace tunda Sultana ta fara ɗaukan kanta matsayin budurwa"da
wannan tunanin suka ƙarasu parlour'n ɗakin,zama tayi akan sofar parlour'n shima
wata duguwar sofa taje ya zauna hannu yasa ya zare farar rigar jikinsa ta yadi ya
ajjiyeta gefe guda,nan take faffaɗan ƙirjinsa ya baiyana wanda yake cike da gashi
baki siliƙ sai gyalli yake,kwanciya yayi tare da lumshe idonsa yana sauraron
heartbeat.

Lumshe ido tayi bayan ta gama kallon kyakkyawar fuskarsa,ɗan ƙara waro ido tayi
sannan ta motsa baki a hankali kamar bata son magana tace.

"zaka aure ni"?

Afuwa bana jin daɗi,tobe continew soon,inama barka da shagayowar shekara


musulunci.

Comments
11/13/20, 9:49 AM - Ummi Tandama: 9

_🌹IZZAR SO Littafina na kuɗine kada kiyi tunanin zaki siyi Littafin nan domin ki
watsawa media🙏🏻ga dukkan wanda zai siya 200 kacal katin mtn zaki ɗauki picture nasa
ki turo ta wasapp no 08119237616🤟🏻kota Btu accout no 0116886423 Na'ima sulaiman
s,unioun bank,idan zaki haɗa da ducoment ɗin SAI NA AURETA zaki biya 300 kawai
domin samun duka book ɗin guda biyu🥰_

Shuru yayi mata ba tare daya ce komai ba, tashi tayi a hankali ta fata tafiya zuwa
inda yake kwance,zama tayi kosa tashi tare da sauke numfashi mai zafi tace.

"Babu shakka ni nasan bana da gata kuma akwai ƙaddara a cikin rayuwata,bana da
wani wajen jin daɗi face wajanka,nasan akwai wani abu mafi muni a rayuwata tunda
mahaifina da kansa yasu yimin fyaɗe,a koda yaushe idan na tambayi zuciyata wanda ya
dace da ita,sunanka take kira"

Lumshe idonsa yayi ya najin ya heartbeat ɗinsa na,ƙaruwa mai yasa ba zata
fahimci baya sonta,ta riƙa data zubar da ƙimarta akan idonsa,bai taɓa sonta ba haka
kuma bazai auri wacce baya soba,yasan daman wata rana dole ne ta duƙawa izzarsa
domin yasan meye wekness nata,ware idonsa yayi sannan ya tashi zaune kusa da ita
har numfashinsu na haɗuwa waje guda,kanta ta sunkuyar ƙasa,ɗan murmushin taƙaici
yayi sannan yasa lallausan hannunsa ya riƙe habatar sannan ya juyo da face ɗinta
zuwa wajansa,cikin idonta yake kallo yayinda itama take kallon nasa zuciyarta na
ƙara bugu da sauri,ɗan motsa lips ɗinsa yayi yace.

"sunana zuciyarki ke kira?to meye sunan nawa THE POOR MAN ko?idan hakane
zuciyarki kam tayi maki ƙarya"

Yana kaiwa nan ya tashi ya shige ciki abinsa hankali kwance,bayansa tabi da
kallo yayinda hawaye kebin kuncinta,hannu tasa ta dafe saitin zuciyarta inda yake
mata zafi,ɗan lumshe ido tayi tana tunanin mahaifinta mafi soyuwa a gareta.

****Makka***
Dukkan wani bin cike daya kamata ayiwa YARIMA anyi masa amma babu wani
cigaba,yayinda duk wani result na binciken da akai masa yake nuna lafiyarsa
ƙalau,sosai hankalin TAKAWA ya tashi ganin tilon ɗansa na shirin rasa ransa,dan
haka ya yanke shawarar daga nan zasu huce EXGPHAT domin yi masa binciken
gaggawa,wani Dr ne ya nemi da sukeɓe da TAKAWA.

Dr ne ya kalleshi sannan ya cire glass ɗin face ɗinsa yace.

"am sorry to say ranka ya daɗe,duk inda zaku kai YARIMA ba za'a samu yadda ake
suba,tuna nina yaban wannan aikin MAGIC ne domin munsha karɓar problmes irin
wannan,a shawarce gwara a koma gida a fara yi masa na hausa da kuma addu'ar karya
duk wani tsafi da kuma sihiri"

Jinjina kai TAKAWA yayi tare da faisar da numfashi mai zafin gaske,babu shakka da
ace yasan wanda ya aikatamawa yaronsa haka,wallahi saiya nuna masa bashi da wayo
kuma baisai ƙarfin mulki da izzar saba,kallon Dr yayi tare dayi masa murmushi
alamar ya gamsu da wannan suka shirin komawa Garinsu wanda ni kaina bansan ko wanne
gari suke ba.

***KANO****
Kano birnin damu koda me kazu anfika,yau kwanan GIMBIYA OMEHI 5cif a garin
kano,wanda ta sauka wajan ONKWO (kawu)ta sosai ta samu nutsuwa a wajansa domin baya
ta kurata komai takeso yana mata,yayinda ya gargaɗe ta koda wasa kada ta sake ta
nuna wata ƙabila ce ita.

Tare suke zuwa wajan aikin kawun nata,ba wani waje bane face gidan SARKIN KANO
inda yake kula da dawakan SARKI yayinda ita kuma take jire masa dawakan idan zaije
wani waje anan suke yini sai yamma suke tafiya gidansu.

A kullum tana tsintar kanta da tunanin YARIMA tana ji inama zata ganshi da babu
abinda zai hana tabishi domin ta fahimci shine rayuwarta shine dukkan wani farin
ciki nata,gashi zuciyoyinsu sun rabu da juna,amma babu shakka bugun zuciyarsu nayi
ne lokaci ɗaya.

Wasu hawaye ne suka shiga zubuwa daga cikin idonta,sannu a hankali bugun
zuciyarta ke ƙaruwa.

Haya niya taji tana tashi a hankali tare al'gaita mai daɗi da kuma ratsa
zuciya,ɗan tashi tayi ta ɗeka,a dai² lokacinne taga an turo wata kujera kamarta
gurago daɓe baki tayi lokacin da akazu hucewa dashi,ƙara leƙawa tayi amma bata iya
ganin kowa waye akan kujerar.

***KATSINA***

Kwanan su 4cif babu wanda ya ƙara ganin kowa,ita ta gujeshi ne akan soyyayarsa da
taji ƙarfinta,yayinda shi kuma ya daina fitowa sabida wani zazzafan zazzaɓi daya
rufesa,ko tashi baya iyawa.

Wanka tayi ta saka wata duguwar abaya mai bin jiki,cikin sauri ta fito da niyar
zuwa ɗakin da yake domin ta gaji da zama babu shi,tana shirin barin ɗakin nata taji
wata iska na kaɗawa a ɗakin nata mai karfi kafin taji wata kururwa da ihu na karaɗe
cikin ɗakin nata.

Wajan 10min iskar ta ɗauke idonta ta buɗe a hankali a razane tayi baya tare da
dafe ƙirjinta ganin mahaifinta SARKI KHALEFA a gusa da ita,cikin takun isa da
gadara yayin kanta gadan²,yana zuwa yasa hannu ya fisgota ta faɗa saman bed ɗin
kafin..

200 naira kacal,domin jin yadda zata kaya tsakanin UBA DA ƳARSA,SHIN SARKK
KHALEFA KOWA ZAI SAMU CIKAR MURADIN RANSA?amsar sai kun biyoni zaku jita.
11/13/20, 9:49 AM - Ummi Tandama: 10
kafin yakai hannu da niyyar taɓa jikinta,wata tsawa yaji andaka masa wacce tara
zana shi,tashi yayi jikinsa na rawa nan gaya inuwar mutum nayi masa gizo a zafafe
ya ɗaga hannunsa da niyar turawa shadow ɗin mutumin daya gani magic,kafin ya akai
masa tuni wani haske mai kama dana wuta ya fito daga ƙirjin shadow ɗin mutumin zuwa
wajan SARKI KHALEFA,wani ihu ya saka lokacin da hasken ya isa gareshi yana jin wata
azaɓa na ratsa dukkan wata gaɓa ta jikin,hannu yasa ya buga a ƙasa wata iskace ta
baiyana kafin kace me ya ɓace bat.

A kiɗime Sultana ta miƙe tsaye lokacin da taga babu kowa a ɗakin,bata san abinda
ya faru ba abu ɗaya ta sani lokacin Mahaifinta ya faɗi ƙasa tare da sakin wata
ƙara,ƙofar ɗakin ta buɗe ta fita da sauri,laluben ɗakin nasa ta fara wata ƙofa ta
gani a buɗe hannu tasa tayi saurin tura ƙofar tun daga nesa take jiyo hucin
numfashinsa yana fita da ƙarfi,da sauri ta ƙarasa ganinsa yana rawar sanyi hannunsa
dafe da saitin zuciyarsa.

Zama tayi a gefensa tare dasa hannu ta taɓa wuyansa,saurin runsa ido yayi jin
kamar ta watsa masa ruwa ajiki,muryarta na rawa ta kalleshi tace.

"how long ka kasance babu lafiya kai ɗaya a ɗaki"

Ɗauke kai yayi danko kallanta baya sonyi,yana jin problems ɗinta shi zai zama
ajalinsa,kamar za tayi kuka ta tashi ta haɗo ruwan mai ɗan zafi kaɗan tare da
towel,bata yadda ta kallesa ba babu shakka idan ta kalleshi to ba zata iya abinda
take shirin yiba na taimakonsa,bed ɗin ta haye hannunta na rawa takai skin
ɗinsa,ɗago shi tayi gaba ɗaya zuwa jikinta, ta shiga shafa masa ruwan zafin,jikin
sane ya ɗauki rawa jin zafin zazzaɓinsa ya kuma ƙaruwa ga wani ciwon kai da yake
bara zanar fasa masa ƙwaƙwalwa,ƙara shigewa jikinta yayi jin yana samun realief.

Zuwa yanzu da kyar numfashinsa ke fita,sosai yake shan wahala yama manta wake
kusa dashi,ita kam Sultana kiɗimewa tayi tama manta ita DR ce mai zaman kanta,ganin
numfashinsa ya ɗauke gaba ɗaya jikinsa ya saki yasa wasu hawayen tausayinsa ya
shiga zubu mata daga cikin idonta zuwa kan fuskarta.

What should i do?wannan ita take yawa a ƙwaƙwalwarta,ganin bata da wani zaɓi
wanda ya huce ta taimaki rayuwarsa yasa a hankali takai bakinta saitin nasa,ɗan
tsayawa tayi tana jin zuciyarta na bugawa da ƙarfi,wajan 3min kafin ta haɗe bakinsu
ta shiga hura masa iskar bakinta domin bashi taimakon gaggawa,sun ɗauki wajan 10min
a haka tana hura masa iskar bakinta kafin ya sauke ajjiyar zuciya mai ƙarfin gaske
nan da nan ya shiga fitar da numfashi,tana ƙoƙarin cire bakinta taji ya datse nasa
bakin ta yadda ba zata iya cire nata ba,kaita ɗaga ta kalleshi akaci sa'a suka haɗa
ido,hawaye taga yana zuba daga idonsa daka gani na wahala ne,ɗan waro ido tayi tana
kallonsa.

Bakinsa ya buɗe a hankali ta yadda zata iya cire bakinta,muryarsa na shaking


yace.
"na tsaneki,bana son ganinki"

***KANO***

Ganin ba taga kowa akan kujerar ba yasa ta juya zuwan wajan dawakan,wajan wani
farin Doki taje wanda yake da girma sosai jikinsa duk ya cika da gashi,ta lura a
Dawakan shine bai fiya cin abinci ba da kuma ɗan wasan da sauran Dawakan suke,hannu
tasa ta shafi Doki ga mamakinta sai daga yayi tsalle tare da ɗora kansa a shoulder
ɗinta,gashin jikinsa ta shiga shafawa haka kawai taji zuciyarta tayi sanyi kuma ta
kamu da soyyayar Doki,ana haka Kawunta yace tazu Jakadiya nason ganinta.

Jiki a sanyaye ta fita a wajan ta nufi hanyar da zata sada ta da wajan Jakadiya,a
wani ɗaki ta sameta a zaune itama zama tayi tare da rusunawa ba tare da tace komai
ba.

Kallonta Dakadiya tayi na wani lokaci nan ta fahimci nutsuwar da take da ita
kamar yadda Uwar Suro tace,numfasawa tayi tace.

Maza ɗauki wannan maganin kikai flat ɗin YARIMA ki tabbatar kin bashi yasha,naga
kina da amana so pls ki riƙe amanar dana baki.

Ɗan jijjaga kanta tayi tare da ɗaukan maganin tayi waje,bayanta tabi da kallon
tana tunanin yarinyar komai nata cikin sanyi ko tafiya saita ɓata lokaci tana
yinta,gashi sam bata son yin magana kamar wata ƴar sarki.

Sannu a hankali take tafiya kamar bata son zuwa inda aka aiketa,ɗan tsayawa tayi
tana maida numfashi tare da yin nazarin wajan,cigaba tayi da ƙara tafiya ta ɗauki
wajan 40min tana tafiya kafin tazu wajan wani flat mai shegen kyau wajan yayi tsari
fiye da yadda take tunanin dan haryafi Fada kyau,gaskiya masha Allah Masarautar
Kano masarautace mai cike da ƙarfin iko da kuma tsari,maganar Sudais ce ta dawo
mata inda yake cewa.

"nan ɗin har wata Masarauta ce,da za'a damu mutane da shegen tsaro"

Nunfasawa tayi tana jin bugun zuciyarta na ƙarowa,sai yaushe zana ganshi sai
yaushe za taga muradin zuciyarta?wasu hawaye ne suka zubu mata tana jin zuciyarta
nayi mata ciwo hannu tasa ta goge hawayen sannan ta kalli wata ƙatuwar ƙofa wacce
aka rubuta YARIMA FLAT da zane mai kyau,ji take kamar zuciyarta zata fito sabida
yadda take bugawa da ƙarfi,hannu tasa da niyar buɗe ƙofar taji anyi saurin riƙe
hannunta,ɗan juyowa tayi nan tayi ƙaro da wata matashiyar mata wacce taci ado da
kayan sarauta da kuma zallar azirfa wacce ta saka hannu ta wuya,ɗan faɗaɗa
murmushinta tayi tace.
"sannu kinji kawo nakai masa dan ciki zan shiga"

Ɗan jinjina kai kawai tayi tasu ace itane ta basa kamar yadda tayi al'ƙawari amma
babu yadda ta iya,tana shirin barin wajan taji matar tace.

"afuwa akwai wani ɗan uzuri daya tasumin, you can gi in side"

Ta faɗa tana bata maganin..

Afuwa pls,very busy


More comments guys🥰,fatima,my princess,khadijatu a daina kishi bari yau naga
comments ɗinki,suraiyya enmata,matar captain duk ina gdy da comments🥰
11/13/20, 9:50 AM - Ummi Tandama: 11
*IZZAR SO🌹*

Karɓar maganin tayi sannan tasa hannu ta tura ƙofar ɗakin,ƙafarta tasa da niyar
shiga ɗakin nan taji busar algaita na tashi, a hankali,ɗan juyawa tayi nan taga mai
martaba SARKI SUWAD SUFRAK,yana zuwa wajan ƙofar tayi saurin ajjiye maganin
hannunta tana shirin faɗuwa ƙasa domin yin gaisuwansu na EGBURA saurin tsayawa tayi
tana dai² ta tsaiwarta kafin ta rusuna alamar gaisuwa,ɗan murmushi yayi alamar
amsawa, nan zalla kama ta bai yana tsakanin mai martaba da kuma Yarima, Mai martaba
ne ya kalli Turaki sannan yayi masa nuni da abin hanunta, jiki a sanyaye ta miƙawa
Turaki maganin sannan tayi gaba abinta,ɓangaran YARIMA kuwa tun safe da aka
shiryashi tsaf aka kwantar dashi babu kowa a ɗakin sai shi ɗaya,ɗan lumshe ido yayi
yana jin bugun zuciyarsa na ƙaruwa wanda ya kwana biyu baiji ba tun ranar daya rabu
da HEARTBEAT ɗinsa,tabbas sometin is gonna happen ƙofa ya tsurawa ido jin alamar
mutum na shirin shigowa ƙara runtsa idonsa yayi jin antsaya wajan 3min kuma aka
ƙara buɗe ƙofar a hankali hannu yasa ya danne saitin zuciyarsa wacce ya keji kamar
ƙirjinsa zai tsage ta fito waje,can kuma yaga wata leg ta sako cikin ɗakin wacce ya
tabbatar ta macace,can kuma aka zare ƙafar lokaci guda kuma ya jiyo algaitar
Mahaifinsa wanda idan ya ganshi ya kejin sanyi a ransa,Mai martaba SUWAD shine ya
shigo tare faɗaɗa fuskarsa,zama yayi akan royal bed ɗin da Yarima yake kwance flat
hannu yasa ya shafa sumar kansa wacce take baƙa siɗik,hannunsa ya kama ya riƙe tare
dayin shuru na wani lokacin kafin ya numfasa yace."Sudais dole kayi haƙuri da
ƙaddarar da Allah ya ɗora maka wacce bamu san dalili ba,amma zuwa yanzu ya kamata
ace kana da wacce take kula da kai,ma'ana matarka dole mune ma maka matar aure"ɗan
waro ido Yarima yayi tare da kwaɓe fuska alamar maganar sam batai masa daɗi ba,ɗan
lumshe ido yayi yana tunanin GIMBIYARSA OMEHI tabbas yana ji a ransa zai samu
lafiya kuma ya koma gareta,a wannan ƙaran babu gudu babu jada baya,ƙara shafa kansa
mai martaba yayi tare da ƙara cewa."ko zaka Fada domin shan iska?"ɗan roling manyan
idonsa tare da kallon Apple ɗin hannun Turaki hakan ya nuna alamar Lambu ya keson
zuwa,murmushi Mai Martaba yayi sannan ya amshi maganin tare da kafawa Yarima a
baki,samun kansa yayi da shan maganin fiye da rabi sauran kuma yayi bisimilla ya
shafa masa a dukkan jikinsa,kujera aka ɗauka aka sakashi a jiki kafin a ɗauko
al'kabba aka saka mashi nan da nan cikar zati da kuma haibarsa suka ƙaro idan ka
ganshi ba zaka taɓa cewa bashi da lafiya ba,bisimillah mai martaba yayi tare da
saka hannunsa ya fara tura kujerar,lokaci kaɗan suka ƙarasu ƙaton Lambun gidan mai
cike da shuke² kala² masu matuƙar kyau da saka nutsuwa,wajan wata ƙurama aka
ajjiyeshi tare da barin mai kula dashi yayinda mai martaba ya koma Fada,lumshe ido
yayi jin wata iska mai daɗi tana kaɗashi yayinda bugun zuciyarsa ke ƙaruwa,ɗaga
idonsa yayi domin duba inda iskar take kaɗawa nan ya hangi wata matashiyar budurwa
mai ƙarancin shekaru baya iya ganin fuskarta sakamakon baya ta juya masa,haka nan
ya samu kansa da kallonta musamman faffaɗan hips ɗinta wanda ya zauna cikin ɗan
zanin data ɗaura,wani feeling yaji yazu masa lokacin ɗaya magana ya fara da
zuciyarsa."gaskiya so masifa ne dukkan halin da kake ciki babu ruwansa zuwa
yake"yakai maganar yana lumshe idonsa,zuciyarsa ce ta kamu da son ganin yarinyar
ƙoƙarin motsawa yake ta hanyar son miƙar da hannunsa cikin rashin sa'a ƙafarsa ta
goce ya faɗi ƙasa kusa da ƙoramar,ƴar ƙarar da taji ne ya jawo hankalinta zuwa
wajan,mamaki kwance akan fuskarta ganin mutum kwance yana ƙoƙarin faɗawa cikin
ƙorama,hannu tasa da dafe saitin zuciyarsa jin tana buga mata tafiya ta fara zuwa
garesa tana gaf da zuwa wajansa taga wani yazu da gudu yayi kansa,tsayawa tayi tare
da goge kwallar idonsa sannan ta juya domin barin lambum.

*IZZAR SO littafin kuɗi ne kada kiyi tunanin fitarmin dashi anty😍Nimcyluv


Sarauta👸🏻*

Afuwa bana jin dɗi gobe da safe za kuga wani🙏🏻mrs Abdallah,sannunki😟


11/13/20, 9:50 AM - Ummi Tandama: 12
*IZZAR SO🌹*

Barin lambun tayi ta koma wajan Dawakan,wajan farin Dokin ta koma ta zaune haɗe da
zabga uban ta gumi yayinda zuciyarta ta keji tana mata ciwo,Kawon tane yazu
hannunsa ɗauke da abinci zama yayi daf da iya ya ɗan kalleta na wani lokacin sannan
ya sunkuyar da kansa ƙasa ya fara cin abinci yasan ko yace mata taci she never
eat,gyara zama yayi yace."wanene shi"ɗan waro ido tayi tana mamaki tambayarsa,shuru
tayi masa dan bata jin zata iya bashi amsar tambayarsa,kallon yayi sannan ya ƙara
da cewa."idan kin san Ƙabilan hausa ne kiyi saurin cire shi a ranki,ni a karan
kaina bana yiwa Ƙabilan hausa wata fassara,but ur father he never trust Hausa
people so take it easy mahaifinki yana tsaya wane akan ra'ayinsa baya taɓa sauya
magana tun yana yaro,yana da kafiya fiye da yadda bakya zato,kinga ta dalilinsa
nabar garin KOGI na dawo KANO da zama,nasan duk sanda ya shirya aurar dake babu
shakka zaizu ya ɗauke ki"ɗan shuru tayi tana sauke ajjiyar zuciya kafin ta motsa
bakinta a hankali tace."i don't no why EGBURA basa son haɗa jini da HAUSA meyasa,ko
suna da wani aibu ne?kenan saida mu dinga aurar Ƙabilanmu koda bamu so?"takai
ƙarshan maganar hawaye nabin fuskarta yayinda zuciyarta ke bugawa da ƙarfi,ɗan
murmushi nasu na manya yayi kafin yace."i don't have a tym yanzu but i promise u
zan baki labari,kedai kawai ki zama mai tsayawa akan ra'ayinta,ki zama macen da
wahala ba zata taɓa sauya ra'ayinta ga abinda take so ba,babu shakka wata rana zaki
ci riba"kallan kawai tayi batai magana ba.

Kwance aka shimfiɗe Yarima akan bed ɗinsa,babu abinda bakinsa keyi sai shaking
tare da ƙoƙarin ɗaga hannunsa a ƙoƙarinsa na son cewa wani abu da kuma nuna wani
abu,bai san meyasa yake son ganin wannan yarinyar ba,tunanin HEARTBEAT ɗinsa ne ya
faɗo mai,yasan she never come to his town why zuciyarsa keson yaudararsa da tana
kusa dashi,har abada bazai taɓa sauya ra'ayinsa akan taɓa he still love her no
matter how.

Dare nayi suka haɗa kayansu suka koma gida,wanka tayi haɗe dayin sallah ta
kwanta bacci.

Gudu take iya kar ƙarfinta yayinda wani mutumin ke biyota naked babu komai a
jikinsa,tana gaf da shigewa wani waje tayi ƙaro da wani dutse ta faɗi a ƙasa,kafin
tayi ƙoƙarin tashi ya cimmata kuka ta fara hankali tashe ganin yadda mazantakarsa
ta tashi tsaye,jikin tane ya fara rawa tsuro ta farga ba suka shiga zuciyarta,yana
ƙoƙarin shigarta ya fasa wata ƙara yayinda ya riƙe gabansa wanda yake fitar da wani
baƙin hayaƙi nan ya faɗi ƙasa a sume,tashi tayi da sauri tana ƙoƙarin guduwa ta
hangesa sanye da fararan kasa masu kyau sai al'ƙabba mai kyau tare da wani sanda na
girma sai sheƙi yake,da gudu tayi kansa tana ƙoƙarin faɗawa jikinsa ya ɓace ɓat.

Da sauri ta farka tana sauke numfashi da sauri²,kafin ta fashe da kuka mai cin
rai."dan Allah NUR ka taimaki rayuwata ka dawo gareni,soyyayarka zafa kasheni
tayimin illa a zuciya bana da burin daya huce na saka a ido ko sau ɗaya ne kafin
Allah ya amshi raina,inaji a jikina bazan rayu da kai ba,ina son kasan cewa ina
sonka nayi baƙin ciki kuma nayi dana sanin rashin gaya maka son dana ke maka"sosai
take kuka sannu a hankali zazzaɓi ya fara sauka a jikinta kwanciya tayi luf akan
gadon tana sauke numfashi a haka har bacci yayi gaba da ita.

Washe gari da safe da kyar ta samu ta iya yin wanka tare da shiryawa cikin wata
duguwar riga ta atamfa wacce ake kira da A SHAPE mai manyan aljihu sai baƙin vail
da tayi roling kanta da shi wanda long hair ɗinta ya samu damar fitowa da ƙasan
vail ɗinta,a haka ta samu suka nufi Masarautar Suwad Sufrak tana zuwa Uwar suro
tace ayi mata iso da ita,wajan 5min ta isa flat ɗin uwar suro zama tayi tare
langwasa leg ɗinta exactly yadda masu sarauta suke,ɗan na zarinta tayi sannan
tace"wane yare ne ke?"kallon Uwar suro kawai tayi tana tunanin ta gaya mata gasky
ko aa,sai kuma tayi tunanin meye amfanin ƙaryar"EGBURA KOTU"murmushi tayi sannan
tace"ina son baki ragabar flat ɗin Yarima daga zuwa abincin da zaici har har gyaran
ɗakinsa"kai ta gyaɗa alamar ta amsa ba dan ranta yasu ba saidan bata son long
talking,key ɗin flat ɗin uwar suro ta bata yayinda ta ƙara damka mata amanar
ɗakin,da wannan ta miƙe tayi flat ɗin Yarima.

*** KATSINA***
Ɗan runtsa Idonta Sultana tayi sosai kalmar tsanar daya ambata ta doki ƙahun
zuciyarta amma babu komai tasan wata rana sai labari,ci gaba tayi da shafa masa
ruwan towel ɗin a jikinsa yayinda yake sauke ajjiyar zuciya akai²,da haka ta samu
cikinsa yayi sanyi ruwan tea ta haɗa mai ɗan zafi ta kawo masa tare ta kafa masa a
bakinsa a dai² lokacinne ya tuna maganar data gaya masa mafi ciwo a rayuwarsa.

"babu komai ka jazawa UWARKA kuma zanga waye UBANKA a garin nan"

Bai san lokacin da yasa hannu ya daki kofin tea ɗin ba,nan ruwan tea ɗin ya zube
a jikinta ƴar ƙara tayi lokacin da zafin tea din ya rasa cikin rigarta gaba ɗaya
rigar tabi jikinta ta manne musamman ƙirjinta,lumshe ido yayi yana jin wani abu na
tsarga masa tun daga kan babban ɗan ya tsansa na ƙafa har cikin kwakwalwarsa,ko
mawa yayi bed ɗin ya kwance yana sauke numfashi mai zafi.

Tashi tayi da gudu haɗe da toshe bakinta sabida kukan dake shirin kwace mata.

Wajan kwana uku babu wanda ya ƙara ganin kowa,a kwana na ukunne tana zaune a
parlour ta zabga ta gumi ita ɗaya,a hankali ya zuro da ƙafarsa wacce take fara tas
sai gashi da yayi kwance a skin ɗinsa,sanye yake da pinch ɗin shadda mai ƙaramin
hannu kansa babu hula sai gashi da yayi kwance a kansa har wajan wuyansa babu
abinda ke fita a jikinsa sai daddaɗan ƙamshinsa na Arabi'an uhud,hannunsa ɗauke da
troler ta masu tafiya a kanta ya tsaya tare da ɗauke kansa gefe guda yace.

"zaki iya tafiya gida domin nima wa'adin za mana a wannan garin ya ƙare,idan
nayi maki laifi I'm sorry"

Yana faɗin hakan yayi hanyar fita abinsa,yana gaf da fita yaji anyi hugging ɗinsa
ta baya tare da fashewa da kuka,lumshe ido yayi yana jin tsanarta a jikin zuciyarsa
a zafafe ya juyo da niyar kifa mata mari sai kuma yayi turus ganin yadda take kuka
kamar ransa zai fita,hannunta na rawa ta kama lallausan hannunsa tare da ɗura akan
ƙirjinta,runtsa ido yayi jin yadda zuciyarta ke buga kafin tace.
"dan Allah Abdallah kayi min rai kada ka tafi ka barni,wallahi bazan iya rayuwa
babu kai ba na fahimci cewa kaina jin daɗi na,sai yanzu nasan soyyaya da kuma
zafinta a cikin zuciyata dan Allah kada ka tafi ka barni"

Ta faɗi hakan tana fashewa da wani sabun kukan,ɗan shuru yayi mata baice komai
ba,hannunsa ya zare daga kan ƙirjinsa sannan ya juya baya yace.

"I'm sorry pls"

Yana faɗin hakan yasa kai yayi ficewarsa.

Sarauta ce👸🏻👸🏻
Comments ɗinku zai ƙarfafffan guiwa🥰
11/13/20, 9:51 AM - Ummi Tandama: 14
*IZZAR SO🌹*

Da sauri Sultana ta juyo tana kallansa jin ya ambaci the same name da take nema,ɗan
ɗauke kai tayi tana kallon titi kamar me neman wani abu,zuciyarta ce ta buga da
ƙarfi lokacin data tuna a nan ta fara haɗuwa da Abdallah bata son ƙara mai² ta
wannan kuskuran wanda shi yaja mata rabuwa da Abdallah ɗinta abu mafi soyuwa a
gareta ɗan kallon Aliyu tayi sannan tace."what happen?"murmushi yayi mai ɗan sauti
wanda ya ƙara fito da zallar kyansa yace."daman naga kin tsaya a titi gashi muma
muna sauri"ya faɗa yana kallon cikin idonta,kaɗa idonta tayi da mamakin yaushe ma
ta tsaya a titi wanda hakan ba ƙaramin kyau yayi mata ba,Fadawa ne suka dakawa
Aliyu tsawa haɗe da faɗin."hattara yaro Gimbiya nada ikon tsayawa a duk inda taga
dama domin garin nasu ne gaba ɗaya, a ƙarƙashin ikonta kake"suka faɗa a tare,ga
mamakinsu sai sukaga tayi masu wata tsawa wacce bata taɓa yi masu ba sannan ta nuna
su da hannu tace."kai yaushe kuka samu damar shiga sabgar da ba taku ba?"ta faɗi
hakan tana fito da manyan idonta waje nan suka sunkuyar da kai suna neman yafiya a
wajanta,bata ƙara bita kansu ba ta kalli Aliyu tace."I'm sorry hakan bai ƙara
faruwa"ta faɗi hakan tana murmushi wanda baikai zuciyarta ba,kafaɗa ya ɗaga alamar
no problm tare da kashe maya 1 eye,kai kawai ta ɗaga alamar ok sannan taja glass
ɗin motar daman tuni ta bawa fadawan umarnin tafiya tare da drever'n ta,a hankali
tayiwa motar key tare dasa wakar Jonny ta WAIT FOR ME sabida kewar Abdallah da
zuciyarta keyi,sannu a hankali ta fara dreving motar kamar bata san tafiya.

Acan masarauta kowa hankalin sarki Khaleefa ba ƙaramin tashi yayi ba,lokacin
daya shiga halwar tsafinsa domin yin bincike akan Omehi wacce kullum da ita yake
kwana yake tashi,yanzu burinsa bai huce yaga ya mallake ta ba, sannan kuma ya cika
burinsa wanda tun yana ƙarami ya tasu dashi,duk sanda yayi bincike akanta sai yaga
wani haske wanda yake zagaye da ita musamman yanzu da hasken yafi na ko yaushe,yayi
iyakar bincikensa akan fahimtar wane haske ne haka amma ya kasa fahimta, daya
zurfafa bincike sai madubin ya rabe biyu,ya gama yanke hukuncin zuwa gari KOGI
domin neman izinin aurenta,ya tabbatar bazai sha wahala ba sabida grandfather nasa
ƙabilan Egbura ne,cikar burinsa akan Gimbiya Omehi kamar cikar burinsa ne akan
Sultana,cikar burinsa akansu tamkar cikar muradin zuciyarsa ne na shekara da
shekaru,da wannan tunanin ya gama yanke shawarar a satin nan zaije neman auren
Omehi ɗiya ga Adami.
Kwance take akan bed
tayi rufda ciki haɗe da rungome fillow a ƙirjinta tana jin wani abu na tsirga mata
mai kama da kewa,wayar tace ta kawo haske alamar notification ya shigo ɗauko wayar
tayi tare da dubawa wani guntun message ne kamar haka.

_i'm Aliyu haidar kin yarda I.D card ɗinkine than ajiki naga wannan number_

Taɓe baki tayi tare dayi masa replay.

_keep it on u, anytime zan amsa ok_

** Masarautar Kano**

Hannu tasa akan handle ɗin kofar tare turawa ahankali,kwance ta gashi kansa a
juye bata iya ganin face ɗinsa,ɗan tsaki tayi tare da magana da zuciyanta."haka nan
wani kawai zai kalleni a banza inawa NUR kishin kaina"ta faɗi hakan tana ɗaure face
ɗinta da mayafin da tayi rolling ya zama na baka taɓa iya gane face ɗinta,daret
ɓangaran kichen ta shiga tunanin abinda zata dafa ta fara nan ta yanke shawarar yin
abincinsu na Egbura,nan tayi tunanin yi masa Omandi(Sakwara)da Egusi(miyar
agushi)nan ta fara gyara doyan da zatayi amfani da ita,cikin sauri take komai
sabida gaba ɗaya bata cikin haiyacinta ga zuciyarta da take yawan bugawa kamar zata
tsaga ƙirjinta ta fito,wajan 1hour ta gama komai tare da gyara wajan,tsayawa tayi
tana kallon cikin kichen wanda yasha kyau kamar na mace nan kowa duk akan namiji
akai wannan alatun,jikinta ta gyara sannan ta fito tare da gyara filas ɗin abincin
akan capert wajan bed ɗin da yake kwance,ko inda yake bata kallah ba dan yadda bata
so ya kalleta itama bata buƙatar ganinsa,idanunta babu wanda yake burin gani sai
NUR ɗinta wanda take da rauni akansa,tabbas duk ranar data gansa saita rama abinda
yayi mata na tafiya da zuciyarta da kuma runinta,ɗan tsayawa tayi tana tunanin tayi
masa magana ta gama abincin komai'kafaɗa ta ɗaga alamar meye nata aciki to tafiya
ta fara zata bar ɗakin taji an kama tattausan hannunta,wata ƙatuwar ajjiyar zuciya
ta sauke mai ƙarfi,babu abinda ya faɗu mata arai sai lokacin da Sudais keyi kissin
bakinta,wani baƙin ciki ne ya kamata na kama hannunta da yayi haka kawai taji wasu
hawaye sun biyu kan fuskarta gani take kawai taci amanar Sudais tunda gashi wani
ƙato ya riƙe hanunta,shikam Yarima tunda ta fito idonsa akanta domin gaba ɗaya yana
yinta irin na HEARTBEAT ɗin sane haka kawai zuciyarsa ta kamu da son ganin fuskarta
gashi babu damar tashi bare yaje gare ta,hannunsa kawai yake iya sarrafawa shine
cigaban da aka samu akan rashin lafiyarsa,dan ko magana baya iyawa,tazu daf da
hanunsa zata huce shine yayi saurin kama hannunta a tunaninsa zata juyo ta kallesa
tare da cire abin fuskarta,wajan 10min suna haka saima ƙara ya mutsa hannunta yake
cikin nasa wanda yasa tsigar jikinta tashi,ita kam ta kasa cewa komai sannan tayi
mamaki data kasa kwace hannunta a nasa,ɗan ƙarfi yasa ya ƙara jawota zuwa gareshi
yana daga kwance,murmushin jin daɗi yayi ganinta daf dashi saidai babu wanda yake
kallon fuskar kowa,bakinsa ya ɗan buɗe kaɗan da niyar zura ƴan yatsunta cikin
bakinsa yaji an turo ƙofar ɗakin..
11/13/20, 9:51 AM - Ummi Tandama: 13
*IZZAR SO🌹*

Zubewa tayi a ƙasan carpet tana rusa kuka tamkar wacce akace mata mahaifiyarta
Fulani ta rasu,wata tsanar rayuwarta ce ta kamata"ina sonka Abdallah nasan koba
komai wata rana zaka dawo gareni,meyasa ka zama mara tausayi da kuma nuna ƙyama a
gareni? Why ka tsaneni Abdallah?" ta faɗa tana kwanciya, sosai take kuka har
forehead ɗinta ya fara yi mata ciwo,ganin kukan babu riba kuma gida ita ɗaya yasa
ta tashi ta ɗauki mayafin Abayar ta tayi rolling tare da rufe gefen fuskarta yadda
babu mai iya ganinta,a haka ta fito tabar gidan kamar jira ake tana fita ƙofar
gidan ya rufe ruf,tafiya ta fara duk da cewa bata iya tafiyar ƙasa ba,haka ƙarfa ta
dunga ciwo yayinda hawaye ya cika fuskarta,babu abinda take buƙata a rayuwarta sama
da Abdallah ta fahimci shi haske ne a cikin rayuwarta,a haka ta samu ta isa ƙofar
Masarauta tana zuwa masu tsaran ƙofar suka tare ta suka fara tambayar wace,ɗan
gefen face ɗinta ta buɗe nan take suka zube a ƙasa suna gaisuwa kota kansu bata
biba tayi cikin masarauta wajan ɓangaranta.

Tana shiga flat ɗinta ta faɗa kan gado tare da sauke ajjiyar zuciya mai
ƙarfi,fillow ta jawo ta rungome babu abinda keyi mata gizo sai fuskar Abdalla gani
take idan bashi babu wani namiji da zata iya kulawa a sunan soyyaya, lumshe ido
tayi tana tunanin moment ɗinsu da Abdallah musamman lokacin daya datse harsan ta
cikin bakinsa,numfashi ta fitar mai zafi haɗe da dafe saitin zuciyarta wacce take
mafa zafi haɗe da ciwo da kuma raɗaɗi bata taɓa tunanin haka rabuwa da masoyi yake
da zafi ba sai yau,ɗan ware idonta tayi tana tunanin Haidar class mate ɗinta wanda
har kwanciya asibiti yayi sabida soyyayar ta,wasu hawaye masu zafi ne suka fito
daga cikin idonta babu abinda ke mata gizo sai lokacin da tasa Fadawa suka ɗaure
Haidar haɗe da gana masa a zaɓa kala²,maganarsa ta ƙarshe ta tuna lokacin da yace.

"babu shakka sai sakayyata ta biki,ina roƙon Allah ya haɗaki da soyyaya mai
zafin gaske,ubangiji yasa kada ki samu abinda kikeso Allah yasa maki son wanda
bazai taɓa sonki ba"

A haukace ta kifa masa mari sannan ta kalleshi tace.

"ni zaka gayawa maganar banza a masarautar Ubana,kai har kana da wannan Izzar
wallahi zan shayar dakai zallar mamaki i'm i ur mate?babu shakka saika dukawa
mulkina saika juyawar da soyyayar da kakemin izuwa ƙiyaya wlh na tsaneka".

Tana faɗin hakan ta juya a fusace zuwa Fada,bayanta Haidar yabi da kallao kafin
wani hawayen baƙin ciki ya zubu masa yace.

"ya Allah ka cire min son abinda bazan taɓa samun saba,ubangiji ka ciremin son
wannan baiwa taka,Allah ka rama min abinda Sultana tayimin".

Fashewa tayi da kuka lokacin data tuna Haidar tare da irin cin mutuncin da tayi
masa.

"ka yafemin Haidar naci mutun cinka na a zamtar da zuciyarka bansan haka ciwon so
yake ba,bansan haka soyyaya take da zafi a cikin zuciyar mutum,nasan hakkinka ke
bina babu shakka idan baka yafe min ba zanji sauƙi a zuciyata ba"

Da wannan tunani bacci ɓarawo ya ɗauke ta,kirin sallah asuba a cikin kunanta,
tashi tayi a hankali jikinta duk yayi weak,bathroom ta shiga tare da sutale kayan
jikinta wajan shower tayi tare da kunnawa nan take ruwa ya fara zuba a skin ɗinta
wani sanyi ta fara ji acikin zuciyarta almost 20min ruwa na bin jikinta,kafin ta
kashe shower tayi brush sanan ta ɗaura al'wahala,wani beby pink towel ta ɗaura
ƙirjinta sannan ta ɗauki wani ta shiga goge kanta dashi,shiryawa tayi tsafa sannan
ta zura jallabiya ta mata tare da zura hijab ta tada sallar Raka'atul fijir raka
biyu tana idarwa aka fara sallar Asuba tashi tayi ta gabatar sannan tayi
addu'a,gaba ɗaya hankalinta ya tashi babu wanda take buƙatar gani sai Haidar kota
ruƙeshi gafara ya yafe mata abinda tayi masa,dan haka ta ɗauki niyar shiga cikin
schl yau basai gobe ba.

Sannu a hankali motuci ke shiga cikin babbar University ta garin Katsina,duk wani
bincike tayi amma babu Haidar da yawancin ɗalibai mamakine ɗauke a fuskarsu domin
babu wanda bai san soyyayar da Haidar keyiwa Gimbiya Sulatana ba,ranta babu daɗi
haka ta shiga mota suka fara tafiya,suna zuwa tsakiyar titi ta bawa drever umarnin
tsayawa,nan mutane suka fara taruwa kowa akwai abinda zaice a ransa lol mai hali
baya fasawa😝.

Kamar daga sama taji ana knoking glass ɗin side ɗinta,wajan 5min tayi ƙasa da
glass ɗin nan idonta ya sauka kan wani matashin saurayi yana da kyau babu laifi
saida he have a black skin irin dark ɗinan,face ɗinsa ɗauke da wani saje mai kyau
yayinda yake da red lipstics masu kauri,sai dara-daran idanu kuma farare wanda suka
fito da asalin baƙar fatarsa,ɗan rolling idonta tayi alamar tambaya lumshe idonsa
yayi dan ba ƙaramin kyau Sultana tayi masa ba,kafin ya ware manyan idonsa cikin
nata ɗan taɓe baki tayi tare da ɗauke kai,gyara tsaiwa yayi yace.

" I'M ALIYU MUSADIK but some people call me HAIDAR..


11/13/20, 9:51 AM - Ummi Tandama: 15
*IZZAR SO*

Ɗan sakin hanunta yayi jin anturo ƙofar ɗakin nasa tare da sauya launin
fuskarsa,kamar jira take yana sakinta tayi saurin barin ɗakin a guje,MAMA ce
mahaifiyar Yarima ta shigo wacce ta katsewa Yarima abinda yake shirin aikatawa duk
da kasan cewarsa mara lafiya,ɗan Murmushi Mama tayi tare da ƙara sawa wajansa,zama
tayi akan side bed ɗin dake farcing face ɗinsa tare da kama hannunsa tace."My love
how ur body?"ta tambayeshi tana shafa lallausar sumar ƙansa wacce tasha
gyara,murmushi yayi mata ya ɗan matsa hannunsa cikin nata kafin ya ɗauke kansa ya
mayar kan ƙofar ɗakin,itama ƙofar ta kalla sannan tace."ko a kirata ne?"idonsa ya
ɗan juya kaɗan tare da lumshe idonsa yana jin soyyayar Heartbeat ɗinsa na ratsa ko
ina na jikinsa,Mama ce ta jawo fillow ta jingina a fusƙar gadon sannan tashiga
kiciniyar gyara masa kwancinya ya ɗan miƙe,abincin ta kwaso gaba ɗaya zuwa gabansa
sakwarar ta buɗe sannan miyar wace taji zallar naman rago da kuma kayan
ƙamshi,lumshe ido yayi tare da sauke ajjiyar zuciya lokacin da ƙamshin abincin ya
daki hancin sa,ɗan murmushi mama tayi sannan tace."so the u lyk it kenan?"ta faɗa
tana bashi abinci baici da wani yawa ba ya janye bakinsa daga spoon ɗin,ruwa mai
sanyi ta zuba a cup tare da kafa masa abaki babu laifi ruwan yasha da yawa,bakinsa
ta goge masa tsaf sannan ta kwashe kayan tas kafin ta dawo wajansa ta sake zama
fuska babu wasa a ciki tace."SUDAIS zuwa yanzu ya kamata kasan meke maka
ciwo,ma'ana kasan mene dai² ya kamata ace zuwa yanzu kana da mai kula da kai
musamman daka kasance cikin wannan lalurar wacce bamu san meye maganinta ba,dan
haka nida TAKAWA mun yanke shawara a wannan week ɗin zamu nema maka matar auren
kuma at this week za'a ɗaura maku aure kaga kaima za kaji daɗi dan haka get
ready"kallonta kawai yake har tayi masa Addu'ar data saba ta shafe masa jikinsa
sannan ta fita a ɗaki,lumshe ido yayi yana sauraran bugun zuciyarsa ji yake kamar
ya buɗe idonsa ya ganshi Lokuja gaban mahaifin Omehi,sosai zuciyarsa ke bugawa da
ƙarfi yana jin wani zafi a ransa tare da ɗaukarwa kansa alƙawarin nemawa kansa
lafiya kota yaya ne,ya naji yana gani ba za'a haɗasa da wata ba haka kurum.

Wajan kwana uku kenan tana zuwa tana yiwa Yarima abinci koda wasa bata ƙarayin
inda yake ba,zuwa yanzu liƙaf ta samu take sawa a fuskar yayinda bata taɓa ganin
fuskar Yarima ba tana zuwa takeyin abinda ya kamata cikin sauri take komai harta
gama ta fita Mama kuma tazu ta basa,tana zaune ita da kawonta ta zabga uban tagumi
jifa-jifa take sauke ajjiyar zuciya,kallonta yayi yace."lafiya kike?"eh lafiya
kawo,kuma kika tisani gaba da tsagi kamar wata tsaka,kallonsa kawai tayi ba tare da
tace komai ba ita kaɗai tasan abinda ta keji a ranta,ji take kamar ta haɗiyi zuciya
ta bar duniya ga wasu mafarkai da take da Yarima kwana biyu wasu hawaye ne suka
shiga sauka daga cikin idonta yayinda tayi shuru tana sauraran bugun zuciyarta,kawo
ne ya kalleta yace."Allah ya kawo sauki komai yayi zafi maganinsa Allah" yafaɗa
yana tattare kwaniƙan gabansa, bayansa tabi da kallo tanajin wani ɗaci a ranta,
Zaune take agaban mama tana sauraren abinda take cewa" i wont tell you, yau
bazan samu damar bawa yarima abinci ba,ina neman Alfarmar idan kin gama ki bashi
pls"gyara kai kawai Omehi tayi dan bata jin zata iya magana,godiya tayiwa Omehi
sannan ta bata izinin tashi,liƙaf ɗinta ɗa gyarawa zama sannan ta miƙe tayi waje
hanyar flat ɗin Yarima ganin magari ba na shirin yi daman abincin dare zatai
masa,ƙofar flat ɗin ta tura kafin ta huce babban parlour sannan tayi cikin bedroom
ɗinsa daga shi sai kichin da kuma toilet daga nan sai kuma lambunsa wanda yake
hutawa,idan ka huce lambun zaka ƙarasa wajan games ɗinsa gasu nan kala²,sai kuma
swming fool ɗinsa haka dai ta shiga cikin kichin ɗin ta fara tunanin abinda zatai
masa ganin dare ne yasa tayi masa dambun cus-cus da zallar kayan ciki sai kuma
kayan lambu,tana gamawa ta haɗa masa fruit wanda yasha few milk mai kyau,gyara
wajan tayi tsaf tana ganawa ana kiran sallah.

Ɓangaran Yarima kuwa tunda ta shigo yake bacci,cikin baccinsa yaji kamar ana jan
hannunsa banda zufa babu abinda yake sai kai da yake ɗan juyawa kana ganinsa kansa
he fall in bad dream,firgigit ya buɗe idonsa daga rufen da suke ga mamakinsa yana
ɗaga ɗaya hannun nasa yaga yayi mutsi ɗan lumshe ido yayi yana jin wani farin ciki
aransa atleast wani ci gaba ya samu da lafiyarsa,a hankali ya shiga magana da
zuciyarsa"Alhamdulilahu lazi bini'imatihi tatimmus saalihaat" ware idonsa yayi jin
ƙamshi na tashi babu shakka itace yana Addu'a a ransa Allah yasa yau ta buɗe
fuskarta shidai yaga ko wace wannan,daya ganta zuciyarsa ke saurin bugawa ɗan ya
mutsa fuska yayi gaba ɗaya ya gaji da kwanciya ga ciwo da ɓarin jikinsa keyi masa
gashi babu halin gyarawa ga babu bakin yin magana,jin motsin zata fito yayi saurin
lumshe idonsa a hankali take tafiya kanta a ƙasa ko inda yake bata kallo,abincin ta
jera akan carpet tana tunanin yadda zata bashi abincin haka kawai jikinta ya bata
ita yake kallo,batai ƙarya ba kowa tunda ta sunkuya ya zuba mata manyan idonsa
wanda suke a gajjiye,ana haka aka ɗauke hutar flat ɗinsa da alama matsala ta
samu,wata ajjiyar zuciya ta sauke mai ƙarfi a hankali ta zauna akan bed ɗin tana
kallon side ɗinsa,Wani babba fillow ta ɗauko tare da jin gina sa a fuskar gadon,ɗan
shuru tayi tana tunanin taɓa jikinsa ganin lokacin na hucewa yasa tasa hannunta a
hankali zuwa bayansa ɗan lumshe ido yayi lokacin da hannunta a jikinsa,kallonsa
tayi duk da cewa ko idonsa bata gani ɗan sunkuyawa tayi wajan face ɗinsa tare da
tattaro bayansa ta ɗaga shi zuwa jikin fillow ɗin,ɗan lumshe ido yayi jin tudun
brest ɗinta akan ƙirjinsa tana shirin sauka akan gadon yayi saurin riƙe tafin
hannunta tare da murzawa wani yar taji a jikinta kamar kiyashi na binta ƙoƙarin
kwace hannunta tayi yayi saurin jawota..

More Comments
Sweethert🥰
Sowie 4 typing errow
11/13/20, 9:51 AM - Ummi Tandama: 16
*IZZAR SO🌹*
*We Dont Succeed In Our 1st Love! Becoz We Lack Certain Qualites. But After
Achieving Those Qualities, We Never Love Again👌🏻*

Jikinsa ta faɗo tana sauke numfashi sabida lips ɗinsu daya haɗu waje ɗaya,hannu
yasa yana ƙoƙarin cire liƙaf ɗinta dan burinsa bai huce yaga face ɗinta ba koya
huta da tunanin wacece ita,yana gaf da cire mata liƙaf ɗin tayi saurin kwace
fuskarta yayinda ta cire jikinta daga nasa ta sauka ƙasa tana dafe saitin zuciyarsa
wacce taji tana bugu da sauri,dai² lokacin wutar flat ɗin ta dawo da gudu ta tashi
tayi waje ko abincin bata bashi ba,tana fita ta jingina da jikin bango lokacin da
wasu hawaye suka zuba daga cikin idonta,"Ya Allah ka baiya namin farin cikina
ubangiji yasa muhaɗu da juna kafin ɗaukewar numfashi na,inaji a jikina sometin bad
gonna happen ya Allah"ta faɗa lokacin data durƙushe a wajan tana rusa kuka wanda
ita kanta bata san na mene ba,lafiya kike kuwa?"aka tambayeta saurin ɗago kai tayi
tana kallon mai tambaya,Uwar suru ce a tsaye a kanta hannunta ɗauke da wata jarka
da alama maganine,sunkuyar dakai tayi kafin tace"ciki na kemin ciwo"ta faɗa lokacin
da take tashi tsaye ɗan girgiza kai tayi kafin tace"Allah ya sauwaƙe"bata amsa ba
tayi waje abinta yayinda Uwar suru tayi cikin flat ɗin Yarima.

Bata tsaya ko inaba sai wajan kawunta zama tayi kusa dashi ba tace komai
ba,kallonta yayi yace"mahaifinki yayo saƙo"kallonsa kawai tayi tare sunkuyar da
kanta ƙasa,sanin halinta ba zatai magana ba yasa yaci gaba da cewa"a yau da safe
aka aiku ɗan ake zuwa waje na,nayi tunanin in tasheki sai naga bakya jin daɗi shi
yasa na rabu dake"tunda ya fara magana take kallonsa bata ɗauke ido ba harya gama
magana,ɗan mutsa baki tayi tace."mene saƙon?"gyara zama yayi yace"get ready for ur
marriage,zuwa gobe zaki koma KOGI domin ansa ranar aurenki cikin wannan satin"amma
kawu dawa aka saka?shine tambayar data cillo masa,kafaɗa ya ɗaga alamar waya sani
wane kallo zataiwa wannan auren yaya sunan wannan auren kenan a wajanta,wannan wace
irin rayuwa ce da iyayenka da zasu kasa gane abinda kakeso meyasa basa gane farin
cikinka ko baƙin cikinka,basa tunanin zasu iya rasata a dalilin wannan auren mijin
da za'a haɗata dashi shine abin tambaya bama auren ba,tashi tayi ta fara tafiya
zuwa gida kota kan kawunnta bata biba,a wank ɓangare na zuciyarta tana jin daɗi
komawarta gida may be wanda take nema yana can ya dawo yana zaman jiranta da wannan
tunanin taji gaba da tafiya zuwa gida.

A hankali Uwar suru ta turo ƙofar ɗakin ta shiga bakinta ɗauke da sallama,bakin
ƙofar kawai ya kalla tare da jan tsaki a ransa wajansa tazu ta zauna kosa dashi
tare da cewa."how ur body,Allah ubangiji ya baka lafiya Yarima"ta faɗa lokacin da
tayi bisimilla ta ɓalle murfin jarka a hankali ta fara shafa masa maganin saida ta
shafa kosan ko ina a jikinsa sannan ta rufe jakar ta farayi masa addu'a tana
shafawa, miƙewa tsaye tayi ba tare da tace komai ba sannu a hankali tayi waje,yana
jin ta fita ya buɗe manyan idonsa tare ƙurawa ƙofar kichin kallo yana tunani a
ransa haka kawai yaji zuciyarsa babu daɗi.

**KATSINA**
Hankalin Fulani ba ƙaramin tashi yayi ba lokacin data wayi gari taji ance Sarki
Khaleefa yayi tafiya zuwa Kogi,safa da marwa ta shigayi yayinda wata zufa ta shiga
keto masa,wani mugun murmushi tayi tace"dole na hana Sarki Khaleefa faruwar
gudirinsa,domin hatsarin da yake cikin abinda yake niyar yi,ya zama wajibi yayi
haƙuri da cikar burinsa domin rayuwarsa tafi burinsa amfani,tayi binciƙen taga wara
gagarumar gubara a gabansa zata shiga uku sannan Sarki zai lalace,lalacewa irinta
har abada dole tayima Sarki Adami saƙon gaggawa domin rayuwar ƴarsa ta samu
sauyi,dole ta fahimtar dashi abinda ya kasa ganewa da wannan tunanin tayi cikin
flat ɗinta..

Rayuwa tayi kunci farin ciki yayi hijira daga zuciyar Sultana gaba ɗaya bata iya
gane komai hankalinta sam baya cikin kwakwalwarta,babu wanda take kulawa taji ɗan
daɗi sai Aliyu yana da barkwanci sannan bai fiya magana ba,idan kaga maganarsa to
ba ƙaramin abu bane saidai yawan kallo da yake dashi,dukkan abinda yasu kallo
ajikinta kalla yake saidai dasun haɗa ido ya haɗa rai tare da basarwa,yanzu ma suna
tare lokacin daya kafeta da mayatattun idonsa yace"meyasa ba zaki manta dashi ba
tunda kema yayi banza da rayuwarki duk da yasan kina sonsa?"ya jefa mafa tambayar
lokacin da ba tayi tunanin zai mata wannan tambayar ba,kallonsa kawai sai kuma
hawaye ya biyo kan fuskarta kafin ta sauke numfashi tace."ƙaddara da kuma ishara
itace tasa naci gaba da sonsa domin Allah ya hukun tani da abinda nayi masa,tabbas
naci zarafinsa kuma nayi ladama bazan taɓa daina son Abdallah ba harsai lokacin da
numfashi na yabar gangar jikina,kai kawai ya jijjina mata tare da kafe ƴan yatsun
ƙafarta da kallo numfashi ya sauke sannan yace."I LUV U Sultana ina son maye maki
gurbin Abdallah...

Am sowie sweethrt🙏🏻🙏🏻🙏🏻wlh nayi busy sosai sabida bikin da zamuyi this week,naji
daɗin Comments ɗinku musamman su....🥰ina gdy

SARAUTA👸🏻
11/13/20, 9:52 AM - Ummi Tandama: *17*
*KAINUWA WRITERS*
*Nimcy luv*
*Littafin IZZAR SO🌹na kuɗi ne kada kiyi tunanin fitarmin dashi waje👌🏻haƙiƙa naji
daɗin ruwan Comments ɗinku kuma naji daɗin yadda kuke siyan book ɗina musamman
gruop ɗin FADAR NIMCY kuna da banne kum nunamin ƙauna sosai fatan yadda duk members
keson RAINO ne SILA wannan ma za'aimin ƙara aci gaba da siya akan 200👌🏻katin mtn
kota BTU 0116886423 Na'ima sulauman s uinon bank🥰 thank you sweethers*

A raza ne ta ɗago kai tana kallonsa lokacin da ruwan hawaye yaci gaba da sauka
daga cikin idonta,numfashi taja mai ƙarfi tare da ɗago ƙai ta ƙallesa na wani
lokacin sannan ta juya baya a hankalin tace.

"har abda ba zaka taɓa iya mayemin gurbin Abdallah ba,pls Haidar kama cire
wannan tunanin a ranka dan zuciyata ba zata iya cin amanar Abdallah ba duk da cewa
bai san ina yi ba"

Wani killer smile haidar yayi mai cike da takaici,tashi yayi ya fara tafiya cike
da taƙama da kuma isa yake tafiya har ya iso gareta,hannunsa yasa a hankali ya ɗura
akan shoulder ta tare da matsawa ƙara matsuwa yayi kusa da ita wanda harya haddasa
mata faɗuwar gaba sabida yadda ƙamshin turarensa yake ƙoƙarin sauya mata tunani,ɗan
mutsa bakinsa Haidar yayi yace.

"meyesa ba zaki iya bani dama ba Sultana?nayi maki alƙawarin cikin 1week idan ban
kuyawa zuciyarki sona ba tuna hakura dake,ina son ki bani dama ni kuma zan shayar
dake zallar mamaki domin saina sa kin manta da wani Abdallah a rayuwarki"

Baki kawai ta saka tana kallon Haidar,dan ta tabbatar bai san zafin soyyaya ba
kuma farin shiga ne a soyyaya banda haka taya yake tunanin zata manta da abinda
zuciyarta ke muradi,wannan shi ake kira da MURADIN ZUCIYA ta fahimci shi a dole
saiya zama TAURARO a cikin idonta wanda hakan ba ƙaramin DAMUWA zai sa mata ba wani
yawo ta haɗiye mai ɗaci ko inda yake bata kalla ba than she did say anytin ƙafa
tasa zata bar wajan yayi saurin jawota ta faɗa saman ƙirjinsa,da sauri ta runtse
ido tana jin wani abu yana tsarga mata,wasu hawaye ne suka cika idonta banda tayi
ladama kuma ta sauya ra'ayi sannan ta yiwa Abdallah alƙawarin ba zata ƙara
wulaƙanta wani ɗan adam a duniya ba,da yau babu shakka saita nunawa Haida zallar
Izzarta da sai tasa yayi ladamar abinda yayi mata yanzu,ƙoƙarin kwace kanta dake
amma babu dama sabida gaba ɗaya ya sakar mata nauyinsa cike lips tayi tare da
girgiza kanta sabida abinda taga yana shirin yi,a gigice tace.
"Wallahi Haidar bana sonka na tsaneka,ra'ayina bazai taɓa sauyawa daga son
Abdallah ba,soyyayar a jina take bazan taɓa yi masa kishiya a zuciyata ba"

Gashin kanta ya shafa sannan ya sunkuyo dai² da kunnanta ya sakar mata numfashinsa
sannan ya faɗa cikin cool voice.

"so you hate me ba,i don't care wata rana zaki soni kuma zaki tsani Abdallah
daya wulaƙan taki ya nuna keba komai bace duk da kasan cewarki ƴar sarki maici
yanzu,i promise you zan shayar dake zallar soyyayata yayinda zaki soni ni kuma.."

Bai ƙarasa maganar ba sai cilla idonsa da yayi cikin kata,yana jin wani iri a cikin
zuciyarsa da ace tasan ko waye shi meye matsayinsa a wannan ƙasar yasan ba zatai
abinda tayi yanzu ba.

A haukace ta kallesa mafin ta fara ƙoƙarin buɗe bakinta da niyar yin magana,ganin
yadda bakinta yasha beby pink lipstic yasa yayi saurin haɗe bakinsu waje guda,zare
ido tayi waje jin abinda Haidar yake mata,jikinsu ne ya fara rawa domin babu wanda
ya taɓa yin irin abinda suke yanzu wannan shine karan farko a rayuwarsa da bakinsa
ya haɗu dana wata ƴar mace,hakan yasa ya manta da duniyar da yake ciki musamman
yadda ya kejin daɗin slive ɗinta,sun shiga wani hali sun manta da duniyar da suke
ciki,yayinda Sultana ta kejin tsanar Haidar na ƙara nunkuwa a ranta duk da jikinta
na amsar sakwan da yake aika mata,amma hakan baisa taga baƙinsa cikin idonta
ba,babu shakka Abdallah ya fishi duk tsahun kwanakin da tayi a ɗakinsa amma bai
taɓa ɗura hannu akan taba,wannan kuwa kana ganinsa kasan ma nemin mata ne,sosai
yake sucking lips ɗinta.

Kamar daga sama sukaji an rafka uban salati sannan aka fara tafa hannu,a raza ne
tasa hannu ta hankaɗe Haidar daga jikinta,ɗan baya yayi kaɗan tare da zama kan sofa
ya lumshe idonsa yana jin zuciyarsa na bugawa da ƙarfi,Fulani ce tsaye a kansu tana
tafa hannaye kafin tace.

"Sannu Gimbiya wata rayuwar da kika koma kenan ko?to Wallahi wannan shine farko
shine ƙarshe ba zaki ɗauko mana magana cikin gidan sarautar nan ba,a matsayi ma Uwa
mahaifiya a gareki zan nuna maki ikona kuma zanyi abinda naga ya dace da rayuwarki"

Juyawa tayi ta kalli Haidar wanda har yanzu idonsa a rufe yake bai buɗesu
ba,kallonsa ta ƙara sannan tace.

"kai kuma ina son kasani a yau ba sai gobe ba za'a ɗaura maka aure da Sultana dan
haka kaje ka turo iyayenka"

Wata ƙatuwar ajjiyar zuciya ya sauƙe tare da faɗaɗaɗa face ɗinsa,da gudu Sultana
tazu wajan Fulani tare da fashewa da kuka tace.

"keyimin rai Mama wallahi kika haɗani dashi zan iya rasa raina bana sonsa
Abdallah nakeso"

Ɗan jijjiga kai Fulani tayi sannan tace.

"waye shi Abdallah?"


Bansan shiba ban san inda yake ba ban san tushen saba,sunansa kawai nasani sai
zanen fuskarsa dake kwance cikin zuciyata dan Allah kiyi hakuri ki barni da wanda
nakeso"

Wani mugun kallo Fulani ta watsa mata sannan tace.

"it is to late to cry Gimbiya Aurenki dashi babu fashi kuma a yau za'a ɗaura shi"

Numfashi Sultana taja da ƙarfi kafin ta sulala a wajan babu numfashi..

Ku saurari ci gabansa zuwa dare mun shiga wani bikin🥰🥰🥰wannan page ɗin domin
readers kana son ci gaba saika ne meni 08119237616🤗

Shin kuna ganin auren GIMBIYA SULTANA DA ALIYU HAIDAR zai yiwu?menene ra'ayinku
akan hakan?
11/13/20, 9:52 AM - Ummi Tandama: 18
Da sauri Haidar ya tashi yayi kanta kafin ya ƙarasa wajanta Fulani tayi saurin
dakatar shi wajan cewa"don't ever touch her"tsayawa yayi daga inda yake baice komai
ba sabida ta fishi iko da ita matsayinta na mahaifiyarta amma shi yana mamakin
wannan abun kawai daga zuwa ta gansu saita yanke wani hukunci na da ban wonder
shall never end,"i aredy tell u koda baka turo iyayenka ba to i will marry Sultana
for someone else wallahi i will never revoke my promise wannan ruwanka ka turusu
nan da faɗuwa rana ko akasin hakan the choice is urs ok"juyawa yayi yaga Sultana
still tana kwance a ƙasa ko mutsi ba tayi karo na farko da yaji tausayinta a cikin
ransa,a hankali ya juya ya bar cikin ɗakin nata cikin takun isa yake tafiya har
zuwa compond na masarautar gidan yana zuwa yayiwa black car ɗinsa key ya faɗa ciki
tare da janta a goje yabar wajan,babban titi ya nufa wanda zai sa dashi da gidansu.

Tafiyar wajan 40min yayi duk da kasan cewar yana guda hakan baisa ya ƙiyin late
ba, TIRAKI ESTAT shine sunan da nagani an rubuta tun daga kwanar da zata sa dashi
da gidan nasu,wani gidane na alfarma kana ganin gidan kasan mamallakinsa ba ƙaramin
dukiya ya tara ba,tun daga nesa yake danna hurn sabida saurin da yake wajan 5min
Getman yazu ya buɗe masa,cikin sauri ya danna hancin motarsa cikin compond na gidan
ko parking bai gama ba yayi sauri zuro legs ɗinsa waje tare da kashe motar yayi
cikin gidan a babban parlour ya sami family'n nasa masu so da kuma ƙaunar
junansu,tsayawa yayi ya ƙurawa NENE ido mahaifiyarsa wacce ta sunkuyar dakai tana
danna Lapton ɗin gabanta,haka kawai ta juyo ƙamshin ɗan nata mafi suyuwa a
ranta,kanta ta ɗago nan sukayi 4eyes da juna ɗan kwaɓe fuska yayi tare da rausayar
da kansa gefe guda,ɗan murmushi tayi tace"bata amince ba ko?"kallonta kawai yayi
tare da kallon ABU wanda ke zaune yana karanta news pepper,wajan NENE ya nufa tare
da zama kusa da ita yana ƙarewa ƙannansa kallo kafin ya ɗura kansa bisa cinyar
Mahaifiyar tasa yace"she decided to marry me today NENE"tsayawa NENE tayi da abinda
take cike da mamaki Aurenne yau kome tell me what happen dake Haidar sam bai iya
ƙarya ba nan ya kwashe kome ya gayawa NENE kuma NENE i think akwai problem fa that
why Mamanta ta yanke hukuncin bani ita amma Sultana she does luv me any more
wallahi i don't know why,shafa kansa NENE tayi ganin yana neman rikici mata lokaci
ɗaya cikin maganarta mai sanyi irinta Haidar tace Haba BABANA mene abin damuwa kuma
haba mazan fama take it easy wannan ai ba abin damuwa bane koda ace akwai matsala
nasan baza'a cutar dakai ba kayi hakuri ka amshi auren haka nan zanyi magana da ABU
yanzu kaga sai yaje ya sami baffa yayi masa magana ita kuma nasan wata rana zata
soka duk da nasan zaka sha wahala zuciyarta wanda take so da banne kaga hakanma
wani problems ne amma you don't have to wurry,Bro wai kullum saika hau cinyar NENE
ne?cewar MUNAIFA ɗago ido yayi ya zabga mata harara kafin kace me tuni sauran sun
kwasa da gudu sunbar wajan ita kam da kuka tabar wajan,ABU ne yayi dariya tare da
faɗin aa kada ka gigitamin yara na dan kai kaga baka da aboki kai ɗaya ne namiji
shine zaka sasu a gaba ko?ɗan murmushi kawai Haidar yayi tare dajan Lapton ɗin
gaban NENE nan ya fara binciken nasa kamar yadda ya saba.

Hamdala ABU yayi lokacin daya gama jin abinda NENE ke faɗa kafin ya ɗura
da"nikam ina naga ta zama babban Yaya zaiyi aure mu huta da rigimarsa,amma wannan
auren yazu ba zata saidai suyi hakuri kayan lefe saita shigu daga ciki tukunna,nasu
nayiwa ɗana auren gata wanda ba'a taɓa a garin nan ba amma no problm hakanma
mungode Allah da zaiyi auren ya daina kunya tamu a gaban iyayen yara haka
kawai"dariya kawai Haidar yake domin bai fiya magana ba koda a cikin iyayen sane
daga ƙarshe ma tashi yayi ya shiga cikin flat ɗinsa domin Abu yace indai hakane 5
na yamma za'a ɗaura auren.

Yana shiga flat ɗinsa ya nufi saman bene inda bedroom ɗinsa yake,yana zuwa yayi
hanyar bathroom kayansa ya fara cirewa ya koma daga shi sai boxer ruwa kawai ya
watsa sannan ya sauya wata farar boxer tare da feshe jikinsa da turare mai ƙamshi
wajan firzer ya nufa yana zuwa ya buɗe ya ɗauka fresh milk mai sanyi ɓalle murfin
yayi tare da kafawa a bakinsa saida ya shanye tas sannan ya cilla gorar milk ɗin a
dusbin,kan bed ya faɗa tare da lumshe idonsa yana sauraran bugun zuciyarsa ɗan ware
idonsa yayi tare da ɗaukan wayarsa mai kirar iphone data ya kunna tare da shiga I.G
yana shirin postin ɗin ɗaurin auren nasa sai kuma ya fasa domin tunanin abinda zai
iya faruwa JIDDA bata da hankali ita da LAILA indai su kaji labarin bikin nan zasu
iya zuwa har inda yake su warga tsashi da wannan tunanin ya kashe datar ya kwanta
abinsa kafin ɗaurin aure.

** MASARAUTAR KANO **
11/13/20, 9:52 AM - Ummi Tandama: *20*
IZZAR SO

Tashi tayi a hankali bayan ta gama tunanin da take ganin shine dai²,toilet ta nufa
tana zuwa ta fara zare kayan jikinta,saida tayi naked sannan ta tsaya gaban mirrow
tana ƙaresa beautifull body ɗinta kallo wanda idan da sabu ta saba da kallon naked
body ɗinta a jikin mirrow wannan habit ɗin tane.

Ɗan waro manyan idonta tayi waje ganin yadda brest ɗinta ya ƙara hawa ita har
tsuru abun yake bata,ɗan lumshe sexcy eyes ɗinta tayi tana jin wani abu na rasa
dukkan wani gaɓa ta jikinta.

Numfashi ta fitar mai zafi tare dasa hannu ta shafi manyan booms ɗinta,murmushi
tayi a ƙaro na farko har dimples ɗinta na lumawa,baki ta motsa a hankali kamar
bata son magana tace.

"Allhdllah Allah kulli halin"tana faɗin hakan tasa hannu ta kunna shower toilet
ɗinta,ɗan juyawa tayi tare baza gashin kanta ruwa na dukan skin ɗinta,sai kuma ta
shafe da wani irin kuka mai cin rai.

wannan wace irin rayuwa ce nake ciki ya Allah ka kawomin mafita cikin rayuwata,a
haka tayi wankan sannan tayi alwala tare da ɗauro skyblue ɗin towel a jikinta ta
fito.

A gurguje ta shirya tare dayin sallah ta daɗe dana addu'ar neman mafita cikin
halin da take ciki,bayan ta idar ta saka kayan bacci tare da fesa turare mai sanyi
ta kwanta akan bed sai bacci

*** ***
** Katsina **
A hankali yake buɗe manyan idonsa wanda ya kejin sunyi masa nauyi sabida baccin da
yayi,miƙe yayi tare da salatin Annabi hannu yasa ya shafa kwantaccen gashin
ƙirjinsa,lumshe idonsa yayi yana jin wani abu na tsarga masa a cikin zuciyarsa
wanda baisan ko mene shi ba.

Saurin tashi yayi ganin ƙarfe biyar 5 dai² ɗan tsaki yaja tare da sauko da legs
ɗinsa ƙasa,hannu yasa ya hargitsa gashin kansa sannan ya miƙe zuwa cikin
bathroom,yana zuwa ya zare boxer ɗin jikinsa sannan yasa hannu ya kunna shower'n,
hannunsa yasa duka ya dafe bango ruwan na dukan tsakiyan bayansa huci ya fitar mai
zafi tare da cusa hannunsa cikin sumar kansa,almost 10min ruwa na sauka a jikinsa
sannan ya fara wanka cikin gaggawa ya gama ya fito daga toilet ɗin.

Wajan mirrow ya nufa tare da ɗaukan mai lotion ya fara shafawa a jikinsa ba wani
daɗewa yayi ba ya gama,gashin kansa ya gyara tas sannan ya ɗauƙi body spray ya fesa
a skin ɗinsa kafin ya nufi wajan wadrop,hannu yasa ya buɗe kaya ne kamar hauka wani
ma ba'a taɓa sawa ba,kayan ya tsaya kallo kafin ya taɓe baki ganin ya rasa kayan
sawa,gaba ɗaya mantawa yayi ya gayawa NENE ta zaɓa masa kayan sawa,haka yayi ta
kallon kayan daga ƙarshe ya samu nasarar ɗauko wata gezner shadda mai ruwan Coffee
tare da milk ɗin cap with black shoe kayan ya shiga sawa saida ya gama sawa,sannan
ya fara warware babbari rigar wacce taji aiki da milk ɗin zare bayan yasane ya
ɗauƙi hularsa ya murzata akansa wanda gaba ɗaya ƙeyarsa gashi ne kwance a
jiki,takalminsa ya saka sannan ya murza a gugwan Iphone tare da black bluetooth na
kunne.

Gaban mirrow ya nufa ya ɗauki turarensa Emargency ya shiga fesawa kamar zai
ƙarar,wani abu ya ɗauka a ƴar ƙamar roba kamar ta turare ya shiga fesawa cikin
bakinsa,ɗan lumshe ido yayi yana jin wani daɗi a cikin bakinsa,wani killer smile
yayi tare da motsa bakinsa yace.

"What a handsome man"

Ƙarar wayansa daya ji shine ya dawo da shi cikin hankalinsa,ɗan tsaki yaja sannan
yasa hannu ya ɗauki wayar sunan ABU ya gani yana yawo kan screen ɗin wayar da sauri
ya ɗauki wayar tare da mannata a kunansa.

"Assalamu Alaika Abuna"

Shuru yayi yana sauraran abinda Abu ke faɗa wajan 3min yace"Ok i will be there by
the great of God" yana faɗin hakan ya kwashi waya da key ɗin motarsa yayi waje.

Da sauri yake taka steps ɗin benen ganin lokaci ya zai huce,yana zuwa babban
parlour yaga Nene zaune ita dasu sisters ɗinsa kallonta yayi sannan yayi murumushi
yaje wajanta yana zuwa yayi mata peak a goshi yace.

"My luv nizan huce ayimun Addu'a"ya faɗa yana zabgawa Rauda harara,baki ta turo
tace"wai bro as ur weeding day amma sai kayi mana faɗa haba pls is no good fa"tsaki
yaja ba tare daya ce mata komai ba, Allah ya sanya alkairi Babana..murmushi kawai
yayi sannan yasa ƙafa ya fice daga cikin babban parlour'n,yana zuwa compound ɗin
gidan ya fara danne key ɗin motar da sauri ya ƙarasa ya faɗa cikin motarsa tare
dayi mata key yaja data a guje sai Masarautar Sarki Khaleefa inda acan za'ai ɗaurin
aurensa da Gimbiya Sultana..

*** ***
** Kano **
Tun 7 na safe Omehi ta farka tare dayin wanka ta shirya cikin wani farin less mai
ɗinkin duguwar riga na buba,sannan ta ɗauki wani dugwan murjani tasa a wuyanta
ɗaurin kai ta murza mai ɗan tudu daka gaba sai beby pink lipstic data saka a lips
ɗinta wani red vail ta ɗauka tare da ya fawa a jikinta.

Ba ƙaramin kyau tayi ba duk da ko powder bata saka ba,ga hips ɗinta daya samu
damar baiyana sabida yadda rigan ya zauna a jikinta,kallon kanta tayi a mirrow sai
kuma ta ya mutsa fuska tare da tunanin..meye nata nayin wata make up tunda babu
wanda zata birge.

A hankali ta fara tafiya domin barin gidan,sabida kawonta yau ba zashi ba tare
zasu tafi KOGI dashi,a hankali taci gaba da tafiya kanta a ƙasa bama ta ganin wa
take parcing sabida wannan habit ɗin tane yadda take walking shizai tabbatar maka
data haɗa jini da sarauta.

Wajan 30min ta ƙarasa masarautar,tana ƙoƙarin shiga wasu manyan motuci na alfarma
suka fara shigewa,tsayawa tayi cak domin basu damar shigewa.

Da sauri Yarima yasa hannunsa ya danne saitin zuciyarsa jin tayi masa wani irin
bugu ta ƙarfi harsai daya runtsa idonsa,hakan ya faru ne dai² lokacin da sukazu
ƙofar masarauta zasu huce.

Saida suka gama hucewa tas sannan ta samu damar saka ƙafarta domin shiga cikin
gidan sarautar,tafiya tayi mai nisa tana gaf da shiga flat ɗin Yarima taji wasu
kuyangi na faɗin.

"Allah sarki Yarima Allah dai yasa an tafi a sa'a,Allah ya bashi lafiya"

Wata kuyanga zubaida ce tace"Ameen dai hindu yanzu za kiji sun ƙarasa airport.

A ɗan razane Omehi ta kallesu she can't understand what are u try to say dan haka
taɗan ƙarasa wajansu,ta daɗe a kansu tana girgiza hannu sosai maganar take bakinta
amma ta kasa furtawa.

To uwar ƴar miskilanci Yarima dai yaje neman lafiya yanzu haka sun nufi hanyar
airport.

Zaro manyan idonta tayi tare da girgiza kanta sai kuma ta juya a guje tabarsu da
baki a buɗe.

Nikam Zubaida baki kula da wannan sabuwar baiwar ta Yarima ba,wlh kallon mai
jinin sarauta nake mata sabida habit ɗinta gaba ɗaya ya nuna hakan.

Ke hindu banson ƙarya wace mai mulkince za tazu ta dinga bauta bayan itama jinin
sarauta ce,kawai dai miskilanci da iyayi ne irin nata da kuma cusa kai,kuma indai
Yarima ne tayi ta gama.

Sosai take guda tana haƙi haka ta ƙarasa wata kwana da zata mayar da ita hanyar
waje,wani ihu tayi mai razanarwa jin anshaƙa mata wani abu a hanci nan take ta
sulale a wajan babu numfashi.

Comments dan Allah sabida zanyi share nasa


11/13/20, 9:52 AM - Ummi Tandama: 19
A can Masarauta jikin Yarima za'a iya cewa Alhamduliahi domin amfara samun ci gaba
saidai zuwa yanzu baya magana amma ana saranta very soon.
Babban tashin hankalin Yarima yadda ake ƙoƙarin haɗashi aure da wacce baya so
babu shakka bazai iya yiwa Mahaifinsa Mai martama musu ba,amma yasan ba zata taɓa
jin daɗin auren da za'a haɗa mashi da ita ba ko wacece wannan matar,yasan sunyi
hakanne dan ganin bashi da lafiya suna zaton ya zama miskine wannan kuma babban
kuskure sukayi wanda za suyi ladamarsa,duk wacce ta sake ta shigo gidansa yayi
alƙawarin da kanta zata bar masa gidansa,babu wacce ya kewa ta nadin kansa sai
Bugun zuciyarsa wacce a kullum da ita yake kwana yake tashi.

Zaune SURA take mahaifiyar Yarima a gaban mai martama tana sauraran irin
furucin da yake zartarwa akan tilon ɗansu wanda har zuciyarta ba taji daɗin abinda
yake faɗa ba.
"Ranka shi daɗe Allah ya ƙara maka lafiya da nisan kwana baka ganin wannan
hukuncin daka yankewa Yarima yayi masa yawa duba da cewa wannan auren ba'a nemi
shawararsa ba?"numfasawa yayi tare dajan numfashi mai zafi wajan 5min baice mata
komai ba kasan cewar bai fiya magana ba"wato SURA bamasu muna yanke hunkunci akan
abinda mu kaga ya dace sannan azu ana yi mana wata maganar adunga kiyayewa,wannan
yarinya dazan bashi ƴar abokina ce tun muna yara kuma banda abinki ba kiga halinda
Yarima yake ciki ba ina tunanin duk macen da aka bashi ai itace dai² shi"
Tuba nake ranka ya daɗe Allah yaja da kwana nima ba inaja dakai bane ina
tunanin abinda zaije ya dawo ne kasan ance NAKASA BAKASAWA BACE" wato SURA mukike
gayawa magana akan ɗanki ko? Wace ni tuba nake ranka ya daɗe a gafarceni"numfasawa
mai martaba yayi tare da lumshe idonsa na wani lokacin yana tunanin maganar SURA
kafin ya cilla idonsa cikin nata yace "tashi ki bamu waje" jiki a sanyaye ta tashi
tabar ɗakin nasa dake dare ne ambat Fada.

Daret flat ɗinta tayi tana zuwa ta shiga safa da marwa,wajan 10min saiga
Jakadiya tayi sallama da hannu Sura tayi mata alama data shigo babu musu ta shigo
tare da rusunawa"naji kira na amsa uwar ɗakina Allah ya ƙara lafiya jijina a fareki
Sarauniyar sarakuna naji na amsa kira"Jakadiya ba surutu na kiraki ba ina son
kiyimin bincike aƙan yariyar da za'abawa Yarima sanin kan kine kinsan halinsa bana
buƙatar ya bamu kunya yazu yana abinda bai dace ba bayan yaji sauƙi"rusunawa
Jakadiya tayi tare dayin wani kirarin tace"Insha Allah babu abinda zai faru domin
ƴar mutuncice Mahaifinta Aminin Mai martaba ne yarinya ce tubarkalla sai wanda ya
ganta?murmushin jin daɗi SURA tayi tare da jinjina kanta alamar gamsuwa da bayanin
Jakadiya da hannu tayi mata alama da taje.

Jakadiya na fita babu inda ta nufa sai ɗakin UWAR SURO sallama ɗauke a bakinta
ta shiga,kallonta Uwar Suro tayi tare da ɗaure fuska kana ganinta kasan tana cikin
damuwa fiye da tunanin mutum wani tsaki taja mai cike da takaici tace.

"Jakadiya da alama kin manta abun dake gabanmu ko hadda kike rawar jiki akan
auren Yarima"

Nina isa na manta kudirin da muka tasu akai,nifa ba shasha bace dukkan abinda
nake ina sane da komai na iya takuna.

Uhm Jakadiya kenan kada ki manta a wancan lokacin mun gama shirin komai kece kika
bamu matsala wajan kasa aiwatar da aikinki akan lokaci har muka rasa damarmu mai
kyau da muka samu idan kinsan zaki ƙara bamu matsala ya kamata ki sanar dani na
cireki daga cikin plan ɗina.

Kallon Uwar Sura Jakadiya tayi cike da mamakin maganarta a karo na farko meyasa
zatai mata haka ɗan gyara tsaiwa tayi tare da cewa.

"haba Uwar Suro ki sani idan aikin nan ya kammala haddani a jin daɗi domin burina
bai huce naga babu..sai kuma tayi shuru bata ƙarasa abinda tayi niya ba.

Dariya ce ta kwacewa Uwar Suro saida tayi mai isarta sannan ta haɗe fuska tace.

"tabbas lokacin yayi da zamu ɗaura ɗamara akan cikar burinmu hakan bazai taɓa
yiwuwa ba saimun dakatar da auren da ake shirin yiwa Yarima"

Dariya Jakadiya tayi tare juyawa tace "ta yaro kyau take bata ƙarko aimu tun
farar safiya muke kama fara kada ki damu da wannan auren bazai hanamu aiwatar da
abinda mukai niya ba nayi maki wannan alƙawarin"tana faɗin hakan tayi ficewarta
abinta.
*** *** ***
Tunda OMEHI tasa ƙafa tabar Masarauta take tafiya sam bata san inda take saka
ƙafarta ba,tana tafe hawaye nabin kuncinta rabuwa da abin da takeso tamkar a rabata
da numfashin tane,haka take jefa ƙarfata ba tare da tasan inda zata saka ta
ba,wajan 30min ta ɗauka a hanya tana tafiya,tafiyan da baifi 10min ba taje gida a
haka ta isa gida tana zuwa ta shige ɗan ƙaramin ɗakin da take kwana kan bed ta faɗa
tare da sakin kuka mara sauti ji take inama ba'a haifeta ba inama bata zu duniya
ba,bata da ikon faruwar hakan da tayi ta tabbatar zanen ƙaddararta yana da yawa
cikin rayuwarta da duniyarta baki ɗaya she wish ace zata samu farin cikin zuciyarta
data kwana tanawa ubangiji salati har zuwa wayewar gari,shin ko wanne uba da kuma
ƙabila haka sukewa yaransu?ƙabilanci aiba hauka bane da wannan tunanin bacci mai
nauyi yayi gaba da ita..

_Bad dream_

Zaune take cikin wani duhu wanda ko hannu baka iya gani,banda kukan tsintsaye
babu abinda kunnuwanta ke saurara,cike take da tsuron wajan sabida yadda take jinta
a ɗaure,wajan 10min ta ɗauka a durkushe tana rera kuka kamar daga sama taji an taɓa
ta cikin sauri ta ɗago kanta sani dattijo ta gani tsaye akanta yana murmushi,hannu
ya miƙa mata babu musu ta riƙe hannunsa ta miƙe tsaye tafiya suka fara babu wanda
yayiwa wani magana har suka isa gaban wani babban mutum wanda bata iya ganin
fuskarsa ya rufe ta da wani baƙin yadi.

Suna zuwa mutum yayi gaba ita kuma ta bishi a baya tafiya kaɗan sukai wani haske
ya baiyana tare da iska mai daɗi.
Wata tattausar muryace ta karaɗe wajan da amu hankalinta ba ƙaramin tashi yayi
ba lokacin da muryar SUDAIS ta daki kunanta cikin sauri ta miƙe tana laluban inda
ta kejin muryarsa,kafin tayi wani aune wannan babban mutumin ya watsa mata wani
ruwa nan take ta sulale a wajan babu numfashi.

Firgigit ta farka bakinta ɗauke da salati jikinta sai rawa yake nan ta manta
batai sallar isha'i ba,a hankali ta mutsa bakinta tace
"Astagafirullah"

Haka kawai ta tsinci kanta da son ganin Yarima da take yiwa abinci badan komai ba
saidan zata tafi bata taɓa ganinsa ba,dan haka ta ɗauki niya kafin ta huce sai taje
taga YARIMA..

Na kuɗi ne kada a fitar waje pls 08119237616

Pls kuna injoy wannan labarin kowa? Idan kunayi faɗi ra'yinka akan wannan page ɗin.

Nimcyluv
11/13/20, 9:52 AM - Ummi Tandama: 21
A hankali take buɗe idonta wanda ta kejin sunyi mata nauyi sabida abinda aka shaƙa
mata.
Yunƙurawa tayi zata tashi taji anyi saurin jawota ta faɗa saman wani abu,a
hargitse ta ɗago tana kallon ko mene, waro idonta tayi sabida arba da tayi da wani
bafade wanda yake yawan damunta da kallo,wata mahaukaciyar dariya yayi sabida yadda
yake hango nasara a abinda zai aikata mata.

"Wallahi na daɗe ina kwaɗayinki daga ganinki zakiyi daɗi,a duk lokacin dana ganki
kina shiga ɓangaran yarima sai abata ta tashi sabida saɓar sha'awarki,kuma kema na
san ƴar hannu ce kawai kizo muji daɗinmu beby"
Baya ta fara yi tana girgiza kanta,sabida tsoran daya kamata, tana ja baya yana
biye da ita har sukazu ƙarshen ɗakin,hannu yasa ya fisge vail ɗin kanta nan take
gashin kanta ya bai yana har gadon bayanta.

"wow beby kina da halitta mai kyau,i luv u pls kibarni nayi ko 1 round ne"

Kallonsa kawai Omehi take ba tare da tace komai ba,sabida she can't talk at this
condition hankalinta gaba ɗaya baya kanta burinta bai huce ta ganta a airport
ba,wannan dalilin yasa tayi tsaye kawai tana kallonsa she did taken any action
akansa.

Hannu yasa zai cire mata bottle ɗin abayarta tayi saurin daka masa wata
mahaukaciyar tsawa wacce kanaji kasan ta jinin sarauta tace

Zubewa yayi a wajan jikinsa na karkarwa gaba ɗaya ya manta Omehi ce gabansa dan
expecting yake Fulanin Sura ce.

Hannu kawai ta ɗaga masa tana girgiza kai tare da nunashi da hannu,da sauri ta
juya ta fice daga falt gaba ɗaya,sosai take gudu iska na ɗiban gashin kanta wanda
ta manta bata ɗauri vail ɗinta ta rufeshi ba.

Duk inda ta keta a masarautar sai an kalleta sabida yadda take gudu ko gabanta
bata gani,babbar kofar masarautar tazu zata huce taji anyi saurin riƙeta.
***
Parking Haidar yayi da motarsa a babbar harabar masarautar sarki Khaleefa wacce
take ciki da mutane masu yawan gaske kuma masu faɗa aji a garin katsina dama
gefenta,a hakanma da yawan mutane an ɓoye masu zancen auren musamman wanda best
frend na sarki khaleefa.

Buɗe motar yayi tare da fitar da numfashi mai zafin gaske yana jin kamar yayi
kuskuren auren Sultana ba tare da tana sonsa ba,amma idan ya tuna soyyayarta a
ransa sai yaji bazai iya rabuwa da itama,tabbas zai koya mata sonsa son da ba zata
iya ɓuyeshi a gaban kowaye ba hatta iyayensa,dole yabi abinda zuciyarsa keso da
wannan tunanin ya fito da zara-zaran ƙafafunsa waje,fituwa yayi kunnansa manne da
waya da alamu wata magana yake mai muhimmanci.

Waje ya samu kusa da Abu ya zauna tare da gaishar da mutanan sa suke wajan,babu
ɓata lokaci liman ya fara gabatar da ɗaurin aure nan shaidun kowa suka baiyana
salati annabi aka fara kamar yadda addini ya tsara sannan aka shiga gudanar da
ɗaurin auren akan sadaki mai tsuka duba ɗari tare da sabuwar mota.

Kabbara aka fara lokacin da maruƙi ya shaida ɗaurin auren Aliyu haidar da kuma
Gimbiya Sultana,,wata ajjiya zuciya Haidar ya sauke tare da fura ƙansa akan
shoulder ɗin Abu ɗan lumshe ido yaya yana fitar da numfa yace.

"Abu now i'm big man pls stop calling me beby"..no i can't kabari sai tym ɗin
daka haifi naka ɗan saina daina ce maka beby amma u are still my beby.

Ɗan turo baki yayi tare da ƙwaɓe fuska kamar zai kuka,"Abu she doesn't luv me any
more inajin tsuran zamanmu da Gimbiya i'm scred Abu"no Beby don't scred evertin
will be fine ok.

A hankali jama'a suka dinga watsewa banda kaɗe² da bushe² babu abinda ake gidaɓ
sarauta,yau kam BAYI cewa akai suje an yafe masu aikin yau suyi duk abinda suke
buƙata suci susha yau ranar farin ciki ce a taya Gimbiya murnar aurenta.

Haka Fulani tasa Gimbiya a gaba aka caɗa mata uwar kwalliya,light make up akai
bata babu jambaki sai beby lipstic mai ɗan ƙyalli.
Wani black ɗin material aka saka mata ɗinkin gown,sai wasu mangan followers da
aka saka daga ƙasan rigar tayi baza daga baya,nrml ɗaurin head akai mata mai
hawa²,Alkabba aka ɗauko red colour sai kyalli take taji ado na abin mamaki,ba
ƙaramin kyau tayi ba kana ganinta kaga jinin zallar sarauta data keji da ƙarfin iko
da kuma izza.

Turo ƙofar ɗakin akai a hankali, wani ƙamshin turare ne ya daki hancin Gimbiya
amma hakan baisa ta ɗago da kanta ba.

Da sauri kuyan ginta suka miƙe zasu bar wajan,tsawa ta daka masu tare da faɗin.

"izinin ubanwa kuka nema da zaku ɗibi jiki kuyi waje?"

Ɗaya ce ta rusana tace"ranki ya daɗe Allah ya ƙara maki girma da ɗaukaka,daman


angonki ne ya shigo"wani wawan fari ta sauke mata a fuska tare da nunata da hannu.
"kee harwace a wannan gidan da zakizo ina magana kina bani bayani,sunanki baiwa
kuma aikine ya kawoki nan ba uban komai ba dalla malama ɓacemin da gani banza
wawiya"rusunawa tayi tare da faɗin.

"tuba nake ranki ya daɗe Ayimin afuwa ban ƙarawa"kee wallahi idan baki ɗaukemin
wannan banzar face ɗin naki ba zaki gane baki da wayo stupid gril"

Tunda ta fara magana ya zuba mata ido ba tare daya ce komai ba,wajan 10min a haka
sannan ya fara tafiya cikin babban parlour'nta wannan take nata fadancin a ciki.

Yana zuwa yasa hannu gaba ɗaya yayi sama da ita ba tare daya kalli kuyan gin nata
ba,cikin bedroom ɗinta ya nufa yana zuwa ya jefa ta saman bed tare da murza key a
ƙofar..

Guys ayimin afuwa very busy wlh👏🏼

No Edit
11/13/20, 9:52 AM - Ummi Tandama: *IZZAR SO🌹*
22
_Nimcyluv_

*KYAUTA CE DOMINKU READERS🥰*

Bayan ya rufe ƙofar da key a fusace ya juyo ya kalle zai magana kenan sai kuma
ya fasa ya jingina da jikin ƙofar yana fitar da numfashi mai zafi,banda soyyayarta
tayi masa yawa a zuciya kuma idan ya rabu da ita zai iya samun illa a cikin
zuciyarsa babu shakka a yau zai rabu da ita ba sai gobe ba .
Tashi Sultana tayi tazu daf dashi tana ƙare masa kallo taɓe baki tayi cikin izza
da gadara da yauƙi tace.
"tabbas kana da kyau da kuma aji,Allah yayi maka baiwa mai fasali da siffa irin
ta nagartattun maza,amma wlh baka taɓa birgeni ba na tsaneka bana sonka ka rabu
dani ko ni kaɗai ce mace a duniya wlh Abdallah na ya fika komai a rayuwa koda ace
ban auri Abdallah ba kallonsa kaɗai ya isheni jin daɗi mtwss"tana faɗin hakan ta
juya zata koma kan bed yayi saurin sa hannu ya jawota ta faɗa saman ƙirjinsa,wani
mugun murmushi wanda baka isa ka fahimci ma'anarsa ba,kallonta kawai he did see
anytin for her,ɗan motsa bakinsa yayi yace"finally you are my wife now so do what
ever you want to do ok" ya faɗa yana matse hannunta,wasu hawaye na suka shiga zubu
mata ba tare da tayi niya ba.
"dallah malam niba ƴar iska bace idan ka saba taɓa mata toni ba irinsu bace ka
sake ni"zaro ido yayi kana ya kuma matse ta a saman faffaɗan ƙirjinsa,hannunsa ya
zura ta ƙasan rigarta ya fara shafa gadon bayanta,nan da nan jikin Sultana ya fara
rawa far gaba duk ta isheta ashe dai da gaske ɗan iska ne,ruwan hawaye ne yaci gaba
da zuba daga idonta.
A sanyaye yasa tattausan hannunsa ya tallafo habarta yasa bakinsa dai² idonta ya
shiga tsutse hawayen idonta,bai rabu da itaba saida ya shanye hawayen tas.
Hannu yasa ya hankaɗa tasaman bed tare da fito da manyan idanunsa waje wanda suka
kaɗa sukai red sosai,da hannu ya shiga nunata tare da faɗin.
"ke har kina tunanin akwai wani abu ajikinki,mtwss da ace ina neman mata wallahi
yau sai kinyi dana sanin zuwanki duniya,duk da kasan cewarki matata amma ban aureki
da sha'awar jikin ba na aure dan ina sonki,banza ƴar sarki guda amma ta leƙewa
wanda baima san tana yi ba stupid girl"
Yana faɗin hakan ya juya da sauri ya buɗe ƙofa ya fita ko takan kuyangin gimbiya
Sultana bai bi ya huce zuwa compound na masarautar.
Rai ɓace ya buɗe murfin motarsa ya shiga,key yayi mata tare dajan motar a goje
yabar masarautar.
Sosai yake gudu akan titin da zaisa dashi da gidansu,lokaci kaɗan ya isa babban
ESTAT ɗinsu mai matuƙar kyau da kuma haske babban layin nasu wanda yake cike da
kwalta da kuma fitulo.
Tun daga nesa yake horn harya iso bakin gate da sauri Gateman yazu ya buɗe masa
get ɗin,hancin motarsa ya danno cikin duk irin gaisuwar da mai gadi yake masa amma
yayi banza dashi.
Parking yayi sannan ya rufe motar ya fitu,cikin sauri² yake tafiya harya isa
babban parlour'nsu gani yayi babu kowa sannan yabi hanyar da zata sa dashi da
ƙaramin parlour tun daga nesa yake jiyu surutunsa ɗan runtsa idonsa yayi wanda yake
matuƙar sara masa kana ya cusa kansa ciki,Nene da Abu sai Rauda ya gani zaune suna
shira,ko kallansu baiyi ba sannan ya fara taka steps ɗin benensa wanda zai kaishi
hanyar flat ɗinsa,wasu madanne ya danna a ƙofar sannan ƙofar ta buɗe shiga yayi a
hankali tare da sallama duk da cewa babu kowa a ɗakin.
Yana zuwa yayi bisimilla tare da faɗawa kan bed yana fitar da numfashi mai
zafi,hannu yasa ya dafe forehead ɗinsa take matuƙar yi masa ciwo kafin yaja manyan
idonsa ya rufe ruf,tsaki yaja tare da shafa saman mararsa dake masa ciwo kamar zata
shafe ƙara jan tsaki yayi kafin ya motsa baki yace.
"Damn you beby gril"
** kano **
A razane Gimbiya Omehi ta juyo domin ganin wanda ya riƙe ta,kai ta sunkuyar lokacin
da tayi tozali da kawonta.
Kallonta yayi sama da ƙasa kafin yace"shall we go?"kai kawai ta jinjina masa
sabida ba zata iya magana ba,wani irin ciwo ta keji a ranta wanda baki bazai iya
faɗinsa ba,tasu a yau tayi tozali da Yarima mara lafiya amma hakan bai samu
ba,babban tashin hankinta bai huce har yau bata san indai Happiness ɗinta yake
ba,ba tasan inda za taga SUDAIS ba.
Ganin ta tsaya tana kallonsa ba tare da tayi magana ba ko juya ƙafa ta kasa,yasan
yau sarautar ta mosa hannunta kawai ya kama ya fara tafiya da ita zuwa cikin taxci
da take jiransu zuwa airport.
20min ce ta kaisu airport suna zuwa ana kiran sunan masu tafiya KOGI cikin sauri²
yake jan hannunta har zuwa cikin airport ɗin bayan angama komai suka shiga ciki
jirgi minti kaɗan aka fara sanarwa kowa yasa blet ɗinsa haka ya kama yasa mata gaba
ɗaya ta sama so silent runtsa idonta tayi lokacin da jirgi ya fara yawo saman gaji
mare,haka jirgi ya tashi da gudu sai KOGI.

** KOGI **
Lokacin da sarki Khaleefa mahaifin Sultana ya isa garin Kogi ba ƙaramin tarba akai
masa sabida Sarki Kogi mahaifin Omehi yasan sa zuwansa.
Saida ya gama komai a masaukinsa da aka bashi,sannan yayi shigarsa ta sarakai
amma irin shigarsu ta Katsinawa,saɓanin shigar sarakan Kogi da suke shigarsu ta
ƙabilansu na Ibra Kogi.
Iso ya nema wajan sarki domin yaje ya gabatar masa da burin aurensa na Gimbiya
Omehi.

A hankali ya fara tafiya zuwa Fadar masarautar Kogi yana zuwa,fadawa suka shiga
gaishehi da bashi girma kasan cewarsa Sarki.
Yana zuwa sarki ondu yayi sauri tashi nan da nan jikinsa ya fara da ƙyarma,cikin
wata murya irinta Aljanu ya dakawa sarki Khalefa tsawa.

_wannan book ɗin na kuɗi ne akan naira 200 kacal gamai buƙata zai iya ne mana ta
wannan number 08119237616 koda kuɗinka saida rabonka domin ina ganin masoya sosai
akan wannan book ɗin nagode_

Comments naga sarautar naku ya motsa lol😝


11/13/20, 9:53 AM - Ummi Tandama: 25
Da sauri Sultana da juyo jin wani sassanyen hannu a gadon bayanta,rufe idonta tayi
ganin yadda haidar ya zuba mata ido ko ƙiftawa ba yay,tsaki tare da ture hannunsa
waje guda tana faɗin.

"ba za'a gama taɓa karuwai ba azo ana taɓani ba kagane ai"

Waro ido waje yay jin abinda take faɗa hakan kuma ba ƙaramin ɓata masa rai yay
ba,murmushi yay yace.

"au hakane fa afuwan,saidai hannuna ba kowanne jiki yake taɓawa ba infact ma


jikinki baibi,kada kiyi tunanin ina taɓaki danjin daɗi na aa kawai dai bana so kibi
maza kinsan halin matan yanzu da jaraba"yakai ƙarshan maganar yana lumshe
ganiyayyun idonsa da suka fara sauya kala zuwa red sosai kansa ke sarawa kamar zai
shafe wani irin a zama ya keji hakan tasa gaba ɗaya jikinsa ya saki,yana jin sanda
ta huce ta nufi bathroom domin yin wanka,yadda ya kejin kansa na juyawa yasa bazai
iya fita a ɗakin ba,kayan jikinsa ya fara ragewa saida ya cire komai ya rage daga
shi sai boxer kan bed ɗin ya how tare da ɗura kansa akan fillow.

Tana shiga ta sakarwa kanta shower tare da fitar da numfashi ɗan lumshe ido tayi
zuciyarta nayi mata ɗaci babu wanda ta tsana a duniya sama da haidar kuma a gobe
taga Abdallah wlh saiya saketa ta auri farin cikinta,da wannan tunanin ta gama
wankan ta ɗaura farin towel sannan ta ɗauki wani ta shiga goge kanta dashi saida ta
gama komai sannan ta fitu daga bathroom ɗin.
Tana zuwa ta nufi wadrope ɗinta wace take shaƙe da kaya wata blue ɗin night gown
ta ɗauka iyakarta lap ɗinta(cinya) saman riga mai net ne hakan tasa ake ganin saman
brest ɗinta turare ta fesa sannan ta nufi bed,tsayawa tayi tana kallon ikon Allah
ganin yay ɗai² a bed yana sharara bacci hankali kwance tsaki ta ƙarayi tace"wannan
ma ai iskanci ne da rashin wayewa so yake na nuna na damu amma zan bashi mamaki
wlh"ta faɗa tana hayewa kan gadon,ta jima tana kallon tare dajan tsaki nan bacci
yay gaba da ita.

A hankali ya buɗe idonsa wanda ya kejin sunyi masa nauyi sabida ciwon kand ya
keji,sauke idonsa yay a kanta ganin yadda duk da shige masa jiki ta ɗura kanta a
saman ƙirjinsa hannunta kuma ta ɗura a waist ɗinsa,bakinta dai² dana ta sai
numfashi take saukewa akai²,murmushi kawai yay tare da lumshe idonsa yana jin yadda
take sauke numfashi a hankali.

Kiran sallar asuba a kunnansa hakan tasa ya zare jikinsa a hankali yay hanyar
fita daga ɗakin,yana zuwa ɗakin yay wanka tare da zura jallabiya a jikinsa ya fita
masallaci,ya daɗe cikin masallaci kafin a tada sallah ana idarwa ya shiga rabon
kuɗi kamar yadda ya saba kuma yace a tayashi da addu'sosai sukayi godiya tare da
addu'oi kala².

Wajan 6 da rabi ya shiga flat ɗinsa,yana zuwa ya sake wanka tare da gyara
jikinsa,cofie yadi yasa mai manyan zane yadi shara² ne hakan tasa ana iya ganin ƴar
farar rigar da take jikinsa.

Baisa hula ba ya taje gashin kansa ya kwanta har huyansa,farin bluetooth yasa
murmushi yay ganin yadda yay kyau,lapton ya ɗauka da kuma key ɗin motar yay waje
lokacin ƙarfe 7 da rabi ko ɗakinta bai kallah ba yay waje abinsa.

Flat ɗin Nene ya nufa yana zuwa ya ganta zaune akan sofa tana kallon labarai a
B.B.C zuwa yay ya zauna kusanta tare da kafeta da ido ji yake kamar bazai dawo ya
sameta ko kuma bazai ƙara ganinta ba,kansa ta shafa tare da faɗin"wai babana how
long zaka kasance a haka nifa na gaji ya kamata ka nemi mafita"

Baice bata komai ba sai faɗawa jikinta da yayi yana sauke numfashi yace.

"mrng my luv"

Rai ɓace ta cireshi daga jikinta tace"mrng ya matarka?"bai amsa ba sai miƙewa da
yay tare da manna mata peak a kumatu yace.

"bye"

Yana fita compond ya nufi wajan wata ƙaramar mota mai kyan gaske yana zuwa yaywa
motar key tare da faɗawa ciki yay waje da gudu duk ransa babu daɗi duk iya farin
cikinsa na son auren sultana amma a jiya ta sire masa gaba ɗaya.

Gudu yake akan makeken titin katsina hanyar da zata sa dashi company nasa,sam
yajin wani abu dan yana gudu da motar hakan tasa ya ci gaba da sharara gudu tamkar
zai tashi sama,wani tsaki yaja lokacin da maganarta ta faɗu masa a rai bana sonka
haidar na tsaneka wani murmushin baƙin ciki ne ya kufce masa,wlh dana aureka gwara
na mutu babu aure aduniya na tsaneka,ƙara giyar motar yay duk motar data ganshi
saita kauce tunda yake aduniya bai taɓa neman abu ya rasa ba haka ma wannan
karan,sabida ɗaukar fansar ran yayarsa ya fara tsafi wanda ko iyayensa basu sani ba
kuma a koda yaushe yana addu'a da kuma neman ya fiyar ubangiji,jikin sane yaci gaba
da rawa lokacin daya ƙara tuna maganarta"ba za'a gama taɓa karuwai ba azo ana
taɓani" giyar motar yakai ƙarshe gaba daya ya fita a haiyacinsa,hannu yasa a
fuskarsa ya ɗaye wani abu nan take wata fuska ta ciro daga tasa fuskar nan asalin
fuskarsa ta baiyana,ɗago kai yaya wani salati ya fara ganin motarsa tayi ƙarƙashin
wata mota,ganin hakan yasa ya saki kan motar ya lumshe idonsa yana karatun shahawa
a fili nan take motar tayi..

```Dan Allah dan Annabi kuyi hkr daga yau insha Allah postin kullum nasan na
shiga hakkinku ku yafeni pls👏🏻```

*Ban samu damar typing da yawa ba bana da charge*


11/13/20, 9:53 AM - Ummi Tandama: 26
gefen babbar motar amma hakan bai hana motar haidar kifawa ba,kafin kace jama'a sun
taru a wajan kowa yana salati nan aka fara tunanin ciro mamallakin motar,cikin
ƙaramin lokaci ma'aikata suka mirgina motar tare buɗe murfin motar a zaune suka
ganshi akan kujera ya kifa kansa akan abin tuƙa motar amma jikinsa babu jini ko
guda ɗaya,hannu suka sa aka janyoshi motar ƴan haɗari aka saka shi nan motar fa
fara jiniya tare da tafiya da gudu,ƴan sanda biyune suka shiga motar suka nufi
asibiti.

Wajan ƙarfe 7 ta farka daga bacci tunda ta rabu da Abdallah bata ƙara bacci me
daɗin na yau ba,sanin bata sallah yasa ta cire ƴar rigar jikinta ta ajjiye a inda
ake saka kaya masu datti,bathroom ta faɗa tare da saƙarwa kanta shower tayi haka
nan yau ta tsinci kanta da son ganinsa wanka tayi tare da wankan tsarki,cikin sauri
take shiri sabida yunwar da take ji,wata baƙar atamfa tasa mai ɗinki buba bata
ɗaura ɗan kwali ba sai pink ɗin mayafi data yafa,cikin sauri ta buɗe ƙofar ta fita
flat ɗinsa ta nufa da niyar tambayarsa abinci a rufe ta ganshi hakan yasa ta juya
ta nufi hanyar barin gidan tana ji kuyanginta na gaidata amma tayi masu banza.

Ƙara suwa parlour'n ɗakin tayi tsayawa tayi tare da sunkuyar dakai ganin mahaifiyar
mijinta ta ɗaga waya da sauri,shuru tayi batai magana wajan 5second taji Nene ta
fasa ƙara tare da faɗin"what haidar fa kace inalillahi wa'inna ilaihir raji'un,ok
gamu nan zuwa"tana faɗin hakan ta kashe wayar tayi ɗakinta da gudu duk tambayar da
Raunda ke mata bata amsa ta ba,Sultana tsaye tayi jin an ambaci haidar haka nan
taji bugun zuciyarta na ƙaruwa very fast,suna wajan Nene ta ƙarasu hannanunta ɗauke
da mayafi kallon Sultana tayi ita da Rauda muryarta kamar zatai kuka tace.
"follow me"
Bayanta suka bi gaba ɗaya sun matsu suji abinda yake faruwa,bata kulasu ba taci
gaba da tafiya har compoud na gidan suna tayi wajan ash ɗin mota cikin sauri ta
cillawa Rauda key ɗin kaimu hospital yanzu,kai da gyaɗa kamar tayi kuka gaba ɗaya
bata son taga wani abu ya samu family nasu musamman ace yaya haidar dan duk
miskilanci shi tana sonsa sosai shi ɗaya ne babban yayanta a nan gidan duniya,shiga
tayi tare da saka key tayi bisimillah ta fara dreving motar,get aka buɗe mata hakan
ya bata damar fita da motar waje,kasan cewar babu mutane a titi hakan ya bata damar
gudu lokaci kaɗan duka ɗiba wajan zuwa asibitin.

Babban compond na asibitin tayi parking,ko ƙarasa parking ba tayi ba nene ta fitu
da sauri tayi cikin asitin Rauda ce ta rufa mata sai Sultana wacce bata saba sauri
ba,a hankali take bin bayansu duk wanda ya ganta sai yay mamakin ganinta ita ɗaya
babu kuyangi babu basu take bata baya,bata damu da kallon da ake bata ba haka taci
gaba da tafiya har ta isa wani ɗaki da taga sun shiga,a hankali tasa hannu ta murɗa
handle ɗin ƙofar bakinta ɗauke da sallama ta shiga cikin ɗakin.

Gaba ɗaya jikinta rawa yake bakin cikinta kada ya mutu ya barta bazawara kuma
matsayin wacce zatai masa ta kaba"Sultana ƙarasu kiga jikin nasa mana"taji muryar
nene ta sauka cikin kunanta,ƙarasawa tayi tare da ɗago kai a hankali wata
mahaukaciyar ƙara ta saki lokacin da tayi arba da Abdallah a kwance akan bed ko
mutsi ba yayi..

** Kogi **
11/13/20, 9:54 AM - Ummi Tandama: ```27
Bonus```
Ƙoƙarin kwace jikinta take daga jikin sarki khaleefa amma sai yaƙi bata damar hakan
saima ƙara mannata da jikinsa da yake,duk da kasan cewar sarki khaleefa babbane
kuma mai ɗan shekaru hakan bai hana sa iya soyyaya ba da huri yake shawo kan mace
ta yarda dashi,bakinsa yakai saitin kunnensa ya shiga hura mata isakar
bakinsa,hankalin omehi ba ƙaramin tashi yay ba gaba ɗaya jikinta ya ɗauki rawa
sabida yake mata tafiyar tsusa a jikinta she try to control her self amma duk wani
abu na kwace kanta da zatai tayi amma ya garara guduwa daga wajansa runsa idonta
tayi tana karantu sunan Allah guda dari babu ɗaya,wasu hawayen baƙin ciki suka
shiga zubuwa daga cikin idonta,numfashi take saukewa domin ya fara galaba akanta
tana jin yadda sucking ɗin wuyanta zuwa kunnenta gaba ɗaya jikin omehi yay
weak,ƙoƙarin tureshi ta ƙarayi jin hannunsa na yawo a cikinta da alama brest ɗinta
yakeson taɓawa,lumshe gajiyayyun idonta ta ƙarayi nan fuskar yarima sudais ta
farayi mata gizu a cikin idonta wani kukan kura tayi tasa hannu ta hankaɗe sarki
khaleefa daga jikinta wanda yake ƙoƙarin manna bakinsa a brest ɗinta.

Da gudu ta shige bathroom har ɗan ƙaramin towel ɗin jikinta,key ta sawa ƙofar a
nan ta durƙushe tana rera kukan baƙin ciki bata shirya yin lalata da wani ɗa namiji
ba,babu wanda zai iya mallakar jikinta ta cikin sauri sai Yarimanta shi kaɗai zai
iya taɓa duk inda ya keso a jikinta ba wani can da banba,wlh koda sarki khaleefa ya
aureta bazai taɓa samun abinda ya keso a wajanta ba,zata shayar dashi zallar mamaki
wanda sai yay ladamar aureta bata taɓa ganin mutumin da bai kwanta mata ba irin
sarki khaleefa,duk da kasancewar yana da kyau da kuma mulki da dukiya amma duk ba
wannan ta keso ba she need true luv in her all life wannan shine wish ɗinta a koda
yaushe,amma daga ka ganin wannan sarki khaleefa badan Allaɓ ya keson taba gashi a
ganinta na farko dashi harya nemi keta mata haddi.

Kuka sosai ta shigayi saida tayi mai isarta sannan ta tashi ta ƙarayin wanka tare
da ɗaura towel saida ta tabbatar sarki khaleefa ya fita a ɗakin sannan ta fitu
cikin sauri take shirinta,ƙofa aka turo a hankali ɗaya daga cikin kuyanginta ne ta
shigo bakinta ɗauke da sallama,kallonta kawai tayi ba tace komai ba,rusunawa
kuyangar tayi sannan tace.

"ranki shi daɗe Allah ya ƙara girma da ɗaukaka gimbiya uwar gimbiyoyi,sarki yace
ki amsa kira a fada"

"uhm"shine amsar da gimbiya ta bata a sanyayye ta shiga saka kayanta dan yau ta
tuna al'adarta farar rigae lass ta ɗauka mai faɗin wuya hannun rigar ya kasance
babbane,sai blue ɗin zani data ɗaurashi a waist ɗinta tayi masa hawa biyu hakan ya
bawa santala² ƙafufinta damar baiyana a waje,murjani ta ɗauka ta saka a dugwan
wuyanta wanda yazu mata tsakiyar brest ɗinta dan saka brezia baya cikin
tsarinta,gashinta kanta ta raba gida uku tare da tufkesu kamar alkaki ko wacce
tufka ta saka mata ƙaramin murjani guda biyu sai kuma babban murjani data za gaye
kanta dashi ba ƙaramin kyau tayi ba black skin ɗinta ta ƙara fituwa kowa ya ganta
yaga cikakkiyar Egbura kuto tayi kyau sosai amma fuskar nan babu fara'a ko kaɗan,a
hankali ta fara tafiya duk ƙafar da zat ɗaga sai waist ɗinta yay rawa sabida Allah
ya bata faffaɗan waist da kuma booms a haka ta fice daga ɗakin,cikin sauri
kuyanginta suka tashi da niyar bara mata baya kallo ɗaya tayi masu ko wacce tasha
jinin jikinta dan haka basu ƙara gigin ƙara binta ba,haka suka zuba mata ido harta
bar wajan.

Ɓan garan sarki khaleefa kowa tunda omehi ta tureshi ta gudu gaba ɗaya ya rasa
nutsuwarsa shi ba burinsa bane aurenta abinda ya fisu shine ya cika raguwar aikinsa
domin ya koma masarutarsa ta katsina domin a nan zai ƙarasa raguwar aikinsa akan
gimbiya Sultna,yasu a yanzu ya samu budurcin omehi da yau zai fasa aurenta ba tare
da kowa yasan abinda ya faru ba,zai iya ƙoƙarinsa kafin gobe asabar a ɗaura aurensa
da omehi zai ƙoƙarin gusar da dukkan tunanin ta yadda zai samu abinda yake bukata
wannan shine shikar burinsa a nan gidan duniya (lahira fa?),ya najin yadda mararsa
ta kumbura sosai tana wani irin karta masa alamar tana bukatar wani abu murmushin
gefen baki yay kana gani kasan murmushin zallar mugun tane,lumshe idonsa yay
lokacinda ya jiyu sautin kukanta a bathroom,a kasalance ya miƙe yana raba hanya a
haka yay waje yabar ɗakin gimbiya idonsa ne ya sauka akan wata kyakkyawar yarinya
ƴar kimanin 18 amma tana da jiki sosai ga kuma manyan brest wanda shine ya ruɗi
sarki khaleefa da hannu ya yay mata nuni akan ta biyushi masauƙinsa,take masarautar
babu ruwan wani da wani hakan yasa ta miƙe tsaye tabi bayansa ba tare da tunanin
komai ba.

Harya ƙarasa flat ɗinsa babu wanda ya haɗu dashi duk da kasancewar masarutar KOGI
babbar masarauta ce wacce ta keji da Izzar da kuma ƙarfin mulki ta ƙama uwa uba
dukiya iyakar haɗuwa masarautar ta haɗu dan baza'a taɓa haɗata da masarautar
katsina ba masarautar kano kuma tace taci uwar ko wacce masarauta dukkan wani jin
daɗi dukiya mulki izza iko yana wannan masarauta.
Tura ƙofar da zata sa dashi da parlour'n da aka saukeshi yay,yana shiga bai tsaya
ko ina ba sai cikin bedroom ɗin yana lura da ita ta gefen ido duk inda yay tana
biye dashi kanta a ƙasa,zama yay akan bed ɗin tare da zuba mata ƙananun idonsa
wanda suka koma red sabida jaraba da hannu ya yafitu ta ƙarasuwa tayi wajansa tare
da durkusawa a gabansa ta sadda kanta ƙasa.

Hannu yasa ya tallafu haɓarta haka kawai yaji yarinyar ta kwanta masa da ace yana
da ra'ayin ƙara aure da babu shakka saiya aureta,amma hakan ba shine ra'ayinsa ba
domin batarsa itace kawai a gabansa,a gajiye ya mutsa bakinsa yace"ur name"ɗago
idonta tayi ta zubasa a cikin nasa nan take sarki khaleefa ya rasa nutsuwarsa da
kewa yay sabida kada ayi abin kunya,shuru tayi batai magana ba a ɗan hasale
yace"kee ba dake nake ba?cikin sanyin muryarta tace"ZARINA"lumshe ido yay lokacin
da muryarta ta sauka a cikin kunansa dole ya kasance da wannan yarinyar kodan ta
riga ɗebe masa kewa ta kuma sashi jin daɗi,tunda matarsa Fulani girma yazu mat ba
komai zata iya yi masa"zokimin tausa"a hargitse ta ɗago idonta ta kallesa domin
bata sama da wannan maganar ba tunda aka siyota aka kawota wannan masarautar a
matsayin baiwa tasan bata da gata kuma babu wanda yasan wacece ita dan haka ta
kejin daɗin zamanta a ƙarƙashin wannan masarauta kuma itace ta hannun damar Gimbiya
Omehi ƴar sarkin KOGI.

Ko mutsi ba tayi ba saima sadda kanta ƙasa da tayi domin ba tajin zat a iya
abinda yace mata,ƙara kallonta yay yana lumshe ido hannu yasa ya zame boxer ɗin
jikinsa daman ardy ya cire dugwan wandon jikinsa,kasan cewar kanta a guƙe yake bata
iya ganin abinda yake a hankali ya kama hannunta ya ɗura bisa hajiyarsa,runtsa
idonta tayi da ƙarfi bata mafarkin ace abinda take tunani shine a hannunta wannan
wacce irin ƙaddara ce take shirin afkawa rayuwarta tabbas da gimbiya Omehi za taji
saita ɗaukar mata fansa(sorry da abinda za kuji nima bawai dan kaina nayi dukkan
abinda nasan zai iya zama bara zana wa al'umma ina gudunsa kuma badan haka nake
book ɗina ba,dukkan littafin da nacd zanyi na kuɗi babu shakka darasinsa da ban
yake shi yasa na zaɓi ya zama paid book nawa yanzu aka zu tsakiyar littafin muje
zuwa guys comments kawai nake buƙata👌🏻).

Hawayen baƙin ciki ne ya shiga zubu mata wai ita *KUYANGA ZARINA* (new book a
sabuwar shekara) itace tsaricin babban mutum kuma sarki a garin katsina yake
hannunta,ɗan ihu ta saki jin yadda hajiyar tasa take mata huci a hannu,gaba ɗaya
jikin zarina rawa yake a hankali ta shiga kiran sunan Omehi.

Lumshe ido sarki khaleefa yay jin yadda jikinta ke rawa sai yay kamar tana yi
masa susa ne,kuma a tunanin ta fara fellings akan ta riƙe basa abarsa yasa take
sharking body,ji yake duk duniya idan za'a taru a yau babu wanda ya isa ya hanashi
mu'amala da wannan ƙaramar yarinyar idan yasu yana gamawa a kashe shi badai shine
abinda akewa masu ZINA ba(Astagafirullah😭) dariya ya kece da ita yana faɗin "i'm
the King of Katsina state dan nayi mu'amala da wanna yarinyar ubanwa ya isa yay min
wani hukunci babu shi wallahi(Ubangijinka shi zaima).

A haukace yasa hannu ya ɗauko Zarina ya cilla ta kan bed ɗinsa rumfa yay mata tare
da tallafu kanta cikin wani mawuyacin hali sarki khaleefa yace"muga bakinki"wayyo
tsuru da kuruciya yasa Zarina buɗe ɗan ƙaramin bakinta cikin sauri ya danna mata
hajiyar a bakin tare da faɗin"ohh sweet Zarina sucking it mallakin kine as from
today😆"
```Kada ku manta littafin izzar so na kuɗi ne akan 200 kacal ga dukkan maiso
zai iya yimin magana🥰08119237616 messages kawai banda kira pls,ga yan uwa ƴan niger
kuma``` ```Mutanen za ku turo 300FCFA saman orange money ko stock na airtel. Ku
tuntuɓi wannan layin domin ta ba ku lambar da za ku turo kuɗin 👉🏼 84506476.```
11/13/20, 12:05 PM - Ummi Tandama: ```28```

*Ya al'wajudu Ya zul'arshid majid Ya fa'alil lima yurid👏🏻Assalamu Alaika ya


Sayyadil mursalina,Assalamu Alaika ya katimul ambiya'i wal'mursalina👏🏻Assalamu
Alaika ya shafi'ullah👏🏻Assalamu Alaika ya nurullah👏🏻Assalamu Alaika ya
safwatullah👏🏻Assalamu Alaika ya kanzillah👏🏻Assalamu Alaika ya ah'hakamu👏🏻
Asshafa'atu Asshafa'atu ya Rasululillah Salallahu Alaika wala'alaika wasalim👏🏻*

```Ubangiji Allah kayi mana gafara fiya da tubanmu👏🏻Ubangiji ya Allah kayi ya


fiya,fiya da tunaninmu👏🏻Allah kadatar damu Allah ka jiƙanmu👏🏻Allah kafi yama liɗifi
cikin lamuranmu Allah kayi mana dafa'i dan dafa'in dake cikin Alkur'ani mai
girma,Allah kasa mana haske a zuciyarmu dan hasken sunayenka guda 99😭👏🏻Ameen Ya
Allah.```

***

Kakarin amai Zarina ta fara duk iyakacin rayuwarta bata taɓa ganin wannan abar a
zahiri ba balle harta jita a bakinta,kuka ta fara da muryarta mara sauti tare da
fisge²,hakan da tayi ba ƙaramin daɗi yaywa sarki Khaleefa ba yanayin yadda take
juya kanta sai yay kamar tana masa sucking abinda yasa mata a baki,cikin rashin
nutsuwa ya shiga ya mutsata ta ku ina musamman brest ɗinta da suke tsoka ne masa
ido,gaba ɗaya ya sakar mata jikinta hakan yasa ko numfashi ta kasa,kokawa ta
shigayi da numfashinta ta nayi tana jijjiga kanta ƙara sarki khaleefa ya kuma sakin
ƙara tare da faɗin"auchiii..Zarina..sucking...na kusa kawowa"tsuke bakinta tayi
tare da jan kanta da ƙarfin wata mahaukaciyar rungoma yay mata tare da sakin ihun
daɗi cikin a zama ya fitu da ita daga bakinsa ya shiga yi mata ɓarin madara a
fuskarta,mirginawa gefe yay yana maida numfashi alamar ya samu nutsuwa kallonta yay
cike da mugunta da kuma jin daɗi yace.

"beb zarina gsky kin iya jiyar dani daɗi,zan nemi alfarma a haɗawa gimbiya ke
kinga sai muje can katsina muji daɗinmu"

Kukan zarina ya tsananta dan haka bata kashi ba saima tashi da tayi ta shiga gyara
rigarta da kuma zanin jikinta,ji take dama ba a halicceta a duniya ba,tasan dukkan
abinda zai mata bata da gatan da za'a ɗauki mataki a kansa,share hawayen fuskarta
tayi tare da tufke gashinta kasan cewar daman babu mayafi jikinta hakan ya bata
damar ficewa ko inda take bata kallah ba.

To rana bata ƙarya saidai uwar ɗiya taji kunya,dukkan abinda za'a nema na auren
nema sarki khaleefa ya bayar daga Manja zuwa kifi zuwa Doya da dai sauransu,tun
shekaran jiya Omehi ta rufe flat ɗinta banda kuka babu abinda take wani irin baƙin
cikine yay kwance cikin zuciyarta ba taci bata sha sai kuka,koda labari ya iskewa
mahaifinta murmushi yay kawai yace abarta aure ne babu fashi domin shine kaɗai jin
daɗinsa,Onja ce ta ƙara kallonsa tace.

"ran sarki ya daɗe Allah ya ƙara lafiya da nisan kwana nikam ɗazu wa ƴanne baƙine
sukazu wajanka?"

Kallonta yay sosai tare dayin murmushi yace.

"abokan kasuwan cine"

Yana gama faɗin hakan ya miƙe tsaye ya nufi hanyar bathroom domin yin wanka.
"au yau abun ƴar hakane ko ba'a neman rakiyata?"

Jinjina kai kawai yay bance komai ba dan lokacin harya cire hular kansa tare dasu
murjani da kuma tarkacansu ya zamana daga shi sai wani babban wando na lass shigewa
bathroom ɗin yay yana mata murmushi.

Kasan cewar ba wasu event da za'ai yasa ba a wani damu dasai ango da amarya sun
zauna waje guda ba,amma kana ganin gidan sarautar zaka san ana cikin shagalin biki
na masu dashi abinci kala² daman bayi yanzu ranar hutun sune kowa ya shiga shagalin
bikin omehi.

Washe gari da safe jama suka cika masarautar su omehi wasuma basu samu damar
shigowa ciki ba,sarki khaleefa sai washe baki yake ganin yau daf yake da cika
muradin zuciyarsa dama ransa baki ɗaya,baka ganin komai sai jama'ar da suke wajan
manyan mutane daga garin waje duk sun halarta tun kafin lokacin yayi,ɗan juyawa
sarki khaleefa yay ganin hankali ba'a kansa yake ba yasa yay saurin tashi ya nufi
hanyar da aka bashi masauki,tafiya yake cikin sauri² gana gaf da shigewa cikin
ɓangaran nasa yaga wata baiwa wacce tasha kwalliyarta ba laifi masha Allah akwaita
brest kamar ita ta bawa kanta haɗi da manyan hips kamar ta ɗura bisa waist
ɗinta,amma baƙace sosai bata da wani kyau,lumshe idonsa yay haɗe da tanɗar baki,ya
ɗauki wasu second ni a wajan kafin ta juyo karaf suka haɗa ido da hannun yay mata
da "follow me"binsa tayi tana fari da ido haɗe da juya manyan hips ɗinsa.

Tafiya suke har suka isa ɗakin da yake ciki,yana zuwa yasa hannu ya buɗe
ƙofar,tun kafin yay magana yaji ta faɗu saman ƙirjinsa kallonta yay da mamaki da
alama ƴar hannu ce,kafin yay magana yaji sauƙar hannunta a hajiyar juyata tayi tare
da matsawa sai kuma ta sake ta tare rolling manyan idonta wanda sukai ja cike da
jaraba tace.

"ba matsala zangi manage haka duk da bawani girma gareta ba,nasan ba zataimin dai²
ba"

Murmushin jin daɗi yay danyau zai kashe ishirwar kwanakin da yay baiyi sex
ba,daman wacce yarin ta jiya baisan abinda ya mantar dashi ba,da yayi niyar
kusantar ta sai yaji kansa na sarawa,kuma ya tabbata budurwace aikam daya kwashi
gara amma duk da hakan saiya saka an tafi da ita,baiwar data kasance mai suna
Suwaiba tasa hannu ta hankaɗa sarki khaleefa saman bed kayanta ta shiga cirewa
saida tayi naked sannan ta hau saman sarki khaleefa ta fara shafashi,banda rawa
babu abinda jikinsa keyi masa musamman lokacin da yay arba da sharɓasharɓan brest
ɗinta wanda ya sauko har ciki😆muryata na sharking ta shiga faɗin"wlh tunda ka
kirani nasan abinda kake nufi nima a matse nake na rasa hanyar da zan sata naje na
nemi namiji a waje,ina son kayimin bada wasa kada ka jamin rai kayi sauri ka
shigeni kaga babu time ana jiranka"ta faɗa ta dai² ta hajiyarsa cikin jikinta ƙara
ya saki lokacin da yaji ɗumin jikinta,babu laifi tana daɗi sosai shiyasa ba'a raina
baƙaƙen mata yaseen😆birkitata ƙasa yay ya haye kanta yana fama ratsa jikin jikinta
wanda ya keji tamkar zai zautar dashi sabida daɗi da kuma ni'ima a haukace yake
ƙara shigewa jikinta ƙara ya saki mai ɗan sauti jin yakai ƙarshe a jikinta muryarsa
na rawa yace"meyasa kikazu a karuwa,meyasa baki bari mun haɗu munyi aure ba?"ya
faɗa yana ƙarayin sama ita kam Suwaiba duk neman mazanta ji take wannan yafi kowa
tana raina barsa amma gashi yanzu ita take jiyar da ita daɗi kafaɗarsa ta riƙe
sosai tare da faɗin.
"ƙaddara ita tasa na zama karuwa sai kuma rashin mafaɗi na riga da nayi nisa babu
kiran da zanji a yanzu ko menayi ubana shine sila🤔kadai kawai kajiyar dani daɗi
pls"

Haka suka ɗauki lokaci a ɗaki suna jiyar da juna daɗi wajan 20min sarki khaleefa ya
samu nutsuwa,gefe ya birgina yana sauke numfashi haɗe da goge zufar data karyu
masa,zabura Suwaiba ta sakeyi tare da ƙara hawa kansa,tamke fuska yay tare da
faɗin"kekam anyi jarbabbiya keni ɗagani naje wajan ɗaura aurena"

Kallonsa tayi cikin fitar hayyaci tace.

"wlh babu inda zaka saika gamsar dani kaini akwai wanda na ɗauresa ma saida na gama
gamsuwa dashi sannan na sakesa"

Ta faɗi hakan tana ƙara saka hajiyarsa cikin jikinta.

Acan wajan ɗaura aure kowa an gama ciki mutane sun gama halarta zuwan sarki kawai
ake jira,wajan 2min sarki ya fitu jikin shirgarshi ta alfarma,gefensa wani farin
matashin mutumine fari kyakkyawa a ƙalla zaiyi shekara 55 amma hutu dajin daɗi sun
gama ratsa jikinsa fuskarsa ta faɗaɗa da zallar murmushi wanda ya ƙara fitar da
ainahin kyansa,farar shaddace a jikinsa sai kyalli yak hannunsa ɗauke da wata sanda
ta a zurfa da alama ɗan uwan sarki Ademi ne,suna tafe suna magana ƙasa² har suka
isa masaukinsu shela aka fara akan za'a fara gabatar da ɗaurin auren,malaminne ya
kalli sarki Ademi yace.

"ina shi angon ya shiga ne naga tun ɗazu daya tashi?"

Shuru sarki Ademi yay wajan 3min yace.

"No need a jirashi tunda akwai waliyansa masu kusanci dashi kawai a ɗaura auren"

Addu'a aka shigayi kamar yadda addini ya ta nadar,ko wanne wakili ya amshi auren
ɓangaransa,ɓangaran ango ne suka ajjiye keys na mota guda biyu tare da password na
aikin hajji guda ɗaya,nan ɗunbin jama'a mai cike da abin mamaki da al'ajabi suka
shaida ɗaurin auren *Yarima Sudas Siwad Sufrak da Gimbiya Omehi Ademi*

End of book 1

```Guy nasan na kusu kuji yadda abun ya kasance just follow my pen domin jin
komai👌🏻Comments ɗinku kawai na keso shine jin daɗina,bana jin daɗi ina buƙatar
addu'arku👏🏻```
11/13/20, 12:06 PM - Ummi Tandama: ```29
Izrso```
```Book 2```

Masha Allah mutanan wajan suka shiga cewa kowa na taya sarki Ademi murnar aurar da
ƴar ga gidan mutunci da kuma kamala,anyi ciye² da kaɗe² haka kowa ya watse ana saka
albarka cikin auren yaran.

Ɓangaran Sarki Khaleefa kowa abun ba'a magana ganin da gaske Suwaiba haka taida
durzarsa har tasa ya manta da batun ɗaurin aurensa ya shiga kwarara mata ihun
daɗi,haka suka jiyar da junansu daɗi hankali kwance,shuru yay yana tunanin abinda
ya dawo dashi cikin ɗakin zubur ya miƙe tsaye tare faɗawa cikin bathroom kansa ya
sakarwa kansa shower cikin sauri ya gama wankan tare da shiryawa,kallon suwaiba yay
yace.
"kada na dawo naganki a ɗakin nan,kuma wallahi kika sake wani yasan abinda mukai
saina ɓatar dake"yana gama faɗin hakan yasa kai ya fita,tun daga nesa yake juyo
addu'ar mahalarta ɗaurin auren daya amsa sunansa,ci gaba yay da tafiya ƙafarsace ta
maƙale cikin lokaci kaɗan ya shiga karkarwa tare surutai marasa ma'ana gaba ɗaya
gashin jikinsa ya miƙe sabida tsananin far gaba da kuma ɓacin rai,ba komai ya
haddasa masa hakan ba sai abinda kunansa suka jiye masa,shin abinda yaji dai² ne an
ɗaura auren Omehi da waninsa bashi ba,wlh ba'a isa ba ko zai yawo sirara sai yaga
bayan omehi kowa yara sata,gyara tsaiwarsa yay tare da fafaɗa fuskarsa da murmushi
wanda ya kasance na mugunta,ci gaba da tafiya yay zuwa cikin fada inda yake saran
ganin sarki Ademi,wajan seconni ya ƙarasa fadar da sallama ya shige ciki,a zaune ya
taddasu suna cin abinci suna taɗi ƙasa²,zama yay kusa da baƙon mutumin tare da
gaidasu,Ademi ne ya tsame hannunsa daga cikin abincin wani fadane ya miƙo masa ruwa
ya wanke hannunsa tas,gyara murya yay wanda yasa fadawansa fita daga cikin
fadar,ɗan kishin giɗa Ademi yay kafin ya motsa bakinsa tare zubawa sarki khaleefa
ido yace.

"kana tunanin ni wawane kome?lallai bakai aiki da hankali ba duk tsafinka ba zaka
haɗa kanka da sarkin kogi ba wanda daman magic a jininmu yake,kasan meyasa na gane
kokai waye?"

** katsina **

A haukace Sultana ta nufi gadon da haidar yake kwance yay flat wanda a yanzu ya
koma true colour nasa ya zama cikakken miji maiji da taƙama kamala yanga jidakai
ABDALLAH kenan,tama manta da Nene da kuma Rauda a wajan tana zuwa ta faɗa kansa
tare da jijigashi tana dukan ƙirjinsa,kuka ta fashe dashi tare da faɗin.

"why are you doing this to me,meyasa ka ɓoyemin kanka?meyasa ka cutar da zuciyata
akan zazzafar soyyayarka,why Abdallah zuciyata ta kusa bugawa akan rashinka meyasa
ka zaɓi cutar dani haka,pls katashi haka nasan kana jina kuma kana sauraran dukkan
abinda nake faɗa,nina riga dana yafe maka dukkan abinda kayimin,kasa na aibata ka
akan soyayarka pls wake up😥"ta ƙarasa faɗa ta rusar kuka tare da kwantar da kanta
akan faffaɗan ƙirjinsa,Nene kam zubawa Sultana ido tayi daman tana tunanin wannan
ranar da dole saita baiyana wajan Sultana,wani ɓangare na zuciyarta tana jin daɗi
ganin yadda Sultana keyiwa ɗanta so kamar zata mai dashi ciki,hannun Rauda taja
sukayi waje sukabar ɗakin.

Hannunsa ya shiga motsawa kaɗan tare da fisgar numfashinsa wanda bai gama dai²
ba,cikin sauri ta ɗagashi tare da gyara masa drip ɗin hannunsa,zuba masa ido tayi
ganin yadda yake kukawa da numfashinsa amma yaƙi dawowa dai²,kasancewar itama
likitace yasa tayi saurin dai² ta nutsuwarta a hankali tasa tattusan hannunta saman
ƙirjinsa ta shiga danna masa a hankali wajan 10min babu abinda ya dai² ta a
numfashinsa,ɗan zame mayafin kanta tayi nan gashinta ya sauka har baya,a hankali
take kusanta fuskarta zuwa tasa fuskar lumshe ido tayi lokacin da tazu dai²
bakinta,babu abinda ya faɗu mata sai lokacin data kwana a ɗakinsa shine lokacin
data fara jin ɗumin ɗa namiji a rayuwar,shine lokacin data fara jin daɗin kasancewa
da ɗa namiji kuma ta gode Allah daya kasance babu ɗumin wani ɗa namiji da taji sai
namijinta ABDULLAH,a hankali ta ɗura bakinta saman nasa numfashi taja kaɗan sannan
ta zura harshanta cikin bakinsa tare da buɗe bakinsa kaɗan,tura bakinta tayi cikin
nasa ta shiga hura masa iskar cikin bakinta wajan 5min ya fara sauke numfashi da
sauri² lokacin guda bugun zuciyarsa ya ƙara gudu,cikin baccinsa yaji wani abu mai
ɗumi da kuma garɗi cikin bakinsa,a hankali ya datse bakinsa cikin bacci tare da
kamu harshanta ya shigayi mata kiss mai tsayawa a rai,lumshe ido Sultana tayi ta
shiga mammatse ƙafa gaba ɗaya jikinta yay weak cikin mayansu ta kuma buƙatuwa ta
tallafu kansa tare da zura hannunta cikin ƴar t.shirt ɗin dake jikinsa ta shiga
shafa kwantaccen gashin kanta,numfashi ta fitar mai zafi wanda ya haddasawa
Abdallah sauke numfashi ƙara cafkar harshanta yay yaci gaba da sucking ɗinsa cikin
so da kuma ƙauna,yadda yake kiss bakinsa kansa ba iya cikin bacci bane hadda gangar
jikinsa wacce ta wakilcin duk wata gaɓa ta jikinsa,ci gaba da shafa ƙirjinsa tayi
lokacin tada fara bashi martanin kiss ɗin da yake mata,a hankali ya cafki lips
ɗinta na ƙasa dai² lokacin data zura hannunta cikin wandonsa😝..

*banso na tsaya nan ba amma babu yadda na iya sabida rashin wutar da muke
ciki,daman da kuɗinku na book nasai power bank kuma an ɗauke wajan masu charge😆am
sorry*
11/13/20, 12:06 PM - Ummi Tandama: 30
Batai nasarar kama abinda tayi niya ba sabida ƙafafunsa daya matse waje guda hakan
yay sanadiyar danne hajiyarsa,numfashi na sauke tare da kwantarda kaina a ƙirjinsa
raina babu daɗi domin ba haka naso ba amma idan ba yau akwai wani lokacin.

Ɓangaren Abdallah kowa ya daɗe da farkawa tun lokacin data fara shafa
ƙirjinsa,jin abinda take masa ya sashi fitar da numfashi mai zafi,idonsa ya ƙara
lumshewa tare ɗan cije lips ɗinsa na ƙasa,saurin haɗe ƙafarsa yay jin tana ƙoƙari
kamu abinda bai shirya bata ba,sam ba haka yasu bai shirya komawa ai nayin Abdallah
saba,amma babu yadda zaiyi dole ya ɗauki ƙaddararsa tunda ta riga data ganeshi.

Jin ana knoking ƙofar yasa Sultana tashi a hankali Abdallah ta ƙarewa kallon ganin
yana baccinsa hankali kwance yasa tayi murmushi tare da juyawa zuwa baƙin
ƙofar,hannu tasa saman handle ɗin ƙofar tare da murɗawa nan take ƙofar ya buɗe
Rauda ce ta shigo hannunta ɗauke manyan wamer's na abinda murmushi fal fuskarta
tace.

"Yaya Abdul ka fara yaya jikin naka me zakaci?"duk ta jera masa wannan tambayoyin
lokacin da take zama akan kujerar dake gefen gadon,kallonta kawai yay baice komai
cike da mamaki Sultana dake binsa da kallo ganin yana ɗan juya kwayar idonsa wacce
take rufe tare mutsa hannunsa,farin ciki ne ya kamata har saida tayi murmushin jin
daɗi,wajansa ta ƙarasa tare da zaman kan bed ɗin tattausan hannunsa ta kama ta saka
cikin tafin hannunta cikin murya kuka tace.

"yaya jikin?"

Buɗe manyan gajiyayyun idonsa yay wanda sukayi ɗan red sabida ciwonkai,wasa matasu
yay na wani ɗan minutes kafin ya ƙara lumshe idonsa tare da zare hannunsa dake
cikin nata,wajan 5min babu wanda yay magana,fesar da numfashi yay tare dasa hannu
ya dafe forehead ɗinsa wanda yake bara zanar tarwatsewa,ƙara ware idonsa yay ya
saukesu akan Raunda cikin cool voice ɗinsa mai daɗi yace.

"Rau..da"ya faɗa yana rarraba maganar,ɗaugo kai tayi tare da ajjiye wayanta gefe
cike da tsoro tace na'am "na'am yaya"bai kalleta ba magana da yay ƙasan maƙoshi
yace.

"haɗan ruwan wanka"

Miƙewa tayi tare da nufar toilet ɗin dake cikin ɗakin asibitin,ruwan zafi ta haɗa
masa sannan ta dawo ta gaya masa,hannu yasa ya zare drip ɗin hannunsa tare saukowa
daga daga saman bed,toilet ya nufa yana zuwa ya zare kayan jikinsa tare da shigewa
cikin ruwan zafin,ya daɗe acikin ruwan kafin ya sauya wani yay wankasa wata farar
rigar wanka yasa wacce ƙirjinta yake a buɗe,fituwa yay ruwa na ɗiga ta gashin kansa
ƙara sawa yay wajan bed ɗin ya zauna yana hura hancinsa tare da haɗe,a sanyaye
Rauda ta miƙe tabar ɗakin,cikin rawar murya ta tsora Sultana tace.

"yakamata kaci wani abu ko tea ne"


Lumshe idonsa yay lokaci kaɗan idon ya sauya zuwa red,ƴan seconin ya buɗe idon tare
da watsa matasu cikin babbar murya wacce take nuni da abinda zai faɗa da gaske ne
yace.

"ina tunanin lokacin yayi da zamu rabu,tunda ba sona kike ba"

Zaro ido tayi tare da daf saitin zuciyarfa zirrr hawaye ya shiga sintiri akan face
ɗinta wajansa ta ƙarasu tare da faɗawa jikinsa ta ƙanƙameshi tana rera kuka tare da
faɗin.

"no pls Abdallah wlh ji nake zuciyata kamar zata buga sabida soyyayarka,bayan
rashinka da nayi yanzu shine kake son gayamin zaka rabu dani,ina tunanin yanzune ya
kamata mu fara sabuwar soyyaya dan Allah ka daina faɗin hakan ina maka mugun so
Abdallah faɗinsa abaki abune mai wahala saidai gangar jiki ya nuna"ta faɗa tana
ƙara rushewa da kukan.

Hannu yasa ya ɗago haɓarta tare da copping face nasu waje guda,numfashin bakinsa
mai zafi ya fesa mata a fuska tare da ɗan goga mata lips ɗinsa saman nata,jawota
jikinsa yay tare da mannata a ƙirjinsa,hannu yasa ya zuge zip ɗin rigarta,a hankali
ya fitu da harshensa tare da zurawa cikin kunnanta ya shiga yawo dashi,sucking
kunnanta ya fara tare da ci gaba da yawo da hannunsa a gadon bayansa,lokacin kaɗan
mood ɗinsa ya sauya yama manta a gadon a sibiti yake,cikin sharking voice yace.

"i think lokaci yayi da zakisan waye ABDALLAH ABBAS MAI TANGARAN shine a salin
sunana.

*Babu editing afuwa👏🏻Insha cikin week ɗinan zan gama za kusamu update kullum wani
tym ɗin sau biyu ma🥰abani haɗin kai*
11/13/20, 12:06 PM - Ummi Tandama: 31
Abbas mai Tangaran shine sunan mahaifina,muna zaund a Jamani Allah ya bawa
mahaifina dukiya ta abin mamaki,muntane da yawa suna amfana dashi,babana ya haɗu da
mahaifiyata a nan Jamani cikin ƙaramin lokaci soyyaya mai ƙarfi ta shiga tsakaninsu
babu ɓata lokaci iyaye suka shiga maganar wata 2 aka saka lokacin aurensu ,lokaci
nayi aka ɗaura Auren iyayena daga nan babana ya shirya dawowa ƙasarsa ta haihuwa
wato Katsina lokaci Allah ya basu haihuwar ƴar mace mai suna Khadija tana da
shekara 16 suka dawo katsina lokacin ina ƙarinmi ina da shekara 12,munyi farin ciki
sosai haka muka ci gaba da yaruwa har muka samu hankalin kanmu sosai muke son
junanmi babu son wani abu ya sami ɗayanmu.

Wata rana ana saura kwana 1 ɗaurin auren khadija,ta shirya da yamma domin fita
zuwa kasuwa tun 3 ta fita amma har 7 na dare babu khadija babu labarinta hankalinmu
yay matuƙar tashi,lokacin ina da shekara 25,kasan cewar ba auren wuri tayi ba,kwana
nayi a hanya ina yawo cikin mota amma ko mai kama da ita bangani ba,haka na dawo
gida ina kukan baƙin ciki na rashin ƴar uwata,a parlo na tarar da Nene tayi ta gumi
sai rusar kuka take wajan na ƙara tare da zama kusanta,wajan 5min na sauke nufashi
tare da shige jikin Nene ina zuba mata ido ganin yadda take kuka,sam banyi yunƙurin
ha nata kukan ba domin shine kaɗan zaisa ta sami sauƙi cikin ranta,haka mukai ta
zama har bacci ya ɗaukeni jikin Nene ba tare da naga shiguwar Abba ba.

Washe gari misalin 7 bakwai na safe ina hanyar zuwa gidan t.v wayana ya fara ƙara
dubawar da zanyi naga number khadija cikin murna nayi picking call ɗin,maimakon
naji muryarta sai naji ta wani mutum cikin tashin hankali nace.

"where is my sister?"

Daga can ɓangaren mutumin ya gyara tsaiwa tare da riƙe wayar gam yace.

"wlh muntsinci gawar wata matashiya wacce da alama fyaɗe akai mata harta rasa
ranta,shine aka cillar da ita a gefen titi tare da wannan wayar"kwatancen wajan
yaymin tare da kashe kiran,cikin tashin hankali na ƙara gudun motar tare da karya
kwana,ikon Allah shine kawai ya kaini wajan tun daga nesa nake hangen mutane sun
zagaye wajan da gudu na ƙarasu jikina duka rawa yake ga wasu hawaye dake bin
fuskata,ina zuwa nayi kanta tare da faɗawa jikinta ina kuka domin sosai nake son
yayartawa,gaba ɗaya jikinta jinine an saka reza an yayyaka mata ƙasanta domin ta
ƙarfi akai mata,ganin kukan bazaimin ba nasa hannu na ɗauketa nai cikin mota da ita
ƴan sanda biyu ne suka biyoni.

Tashin hankali haka muka hkr muka ɗauki ƙaddarar,amma cikin zuciyata ina da niyar
ɗaukan fansa,kasan cewata barister bansha wahalar ganu wanda yay mata hakan ba,amma
babu ta yadda zan ɗauki fansa sabida yana aiki da magic ne nan na fara tunanin
ajjiye aikina na shiga makarantar koyan tsafi ba tare da kowa ya sani ba hatta
iyayena.

Wata ɗaya kacal nayi na kuyi abinda na koya sannan nabar makarantar,ƙarmin ɗaki
na ƙasa na samu can bayan gari kaɗan gefen masarauta,gaba ɗaya na sauya kayan
jikina na daina amfani da mota sai lifan,ko gida bana zuwa sbd ce masu nai nayi
tafiyar nabar ƙasar gaba ɗaya.

Wata rana na fitu ranar da nakejin cewa zan ɗauki fansa,ashe ba haka bane domin
ranar ƙaddara ta haɗani dake,sam banyi niyaryi maki magana ba domin iskanci da kike
baya damuna hakama banda damu dasanin wacece ke ba,amma jin wani yace ke ƴar gidan
sarkin Khatsina ce yasa nayi sauri zuwa wajanki,sam zagin daki kaimin da shiga
zuciyata ba sabida daman nayi tunanin hakan gareki.

Tun daga ranar na ajjiye idona akanki ta cikin halwar tsafina domin kece hanyar da
zanbi na ɗauki fans,nayi mamaki lokacin dana shigo na ganki cikin ɗan ƙaramin
ɗakina wanda babu wanda ya sanni dashi,tun kafin na shigo ɗakin nake jiyo ƙara da
ƙuma iface² da alama ma aljanune ko kuma wani,ƙara sauri nayi ina zuwa na yaye
labulan ɗakin nan aka daina kukan,amma ke kuma kima kan gadona sai ware ƙafa kike
dakake sai ƴar ƙaramar riga jini nabi da ƙasanci,waro idona nai nan take wani farin
haske ya baiyana zuwa ƙasanki,wata ƙara aka saki dai kuma kika fara motsi juyawa
nai tare da cire kayana sannan na zauna ina bincike akan ɗaukar fans.

*no editing afuwa,kwana biyu babu comments why*


11/13/20, 12:06 PM - Ummi Tandama: 32
A ranar ne kika kwana ajikina yayinda kikai kwanan tsoro ni kuma na zama
zautacce,kallonsa Sultana tayi alamar tambaya hannunsa yasa ya lakaci hancinta tare
da ƙara mannata a ƙirjinsa yana cusa kansa tsakanin ƙirjinta,ɗago kansa yay tare da
saka bakinsa cikin kunnanta yana lasa lumshe mayatattun idonsa yay sannan yaci gaba
da faɗin.

"ehmn ɗumin jikinki ne ya zautar dani a wannan daren san ban runtsa ba,ji nake
kamar zan rasa raina,sabida yadda kika shige jikina ga booms ɗinki da suke saman
ƙirjina inajin tudunsu da kuma tsininsu banda numfashi babu abinda nakeyi tabbas
dani manemin matane a wannan daren saikin gane kuranki domin ban taɓa kwanciya
jikin mace ba mare har naga booms ɗinta a fili sai wannan ranar,hakan tasa na yanke
hukuncin barin gida na haɗa dake muka koma ɗaya gidan nawa,a wannan ranar ne
mahaifinki ya kawo maki ziyara domin cimma wani burinsa wanda ya daɗe dashi a
zuciyarsa wanda ke bakisan dashi ba.

Lokacin dana fahimci kina mutuwar sona lokacinne nima aiki ya tasumin a Jamani
badan nasu ba na rabu dake,amma inajinki nima a jinina da kuma gangar jikina,ina
kukan zuciya nasa kai nabar gidan,kuma a wannan lokacinne na ajjiye makaman yaƙina
na ɗaukar fansa kawai nabar mutumin da Allah nan na daina aikin tsafin nan daman
babu wanda na taɓa cutarwa dashi.

Bayan na dawo gida sai na tarar Abba ya tafi wajan aikinma,lokacinan ji nake idan
banganki ba kamar zuciyata zata buga,nan na kwashe komai na gayawa Nene kuma ta
bani ƙarfi gwiwa sosai wanda naji daɗinsa,wajan kyera fuskar naje aka haɗan fuska
mai kyau kuma dai da tawa,sannan aka ban mayik wanda idan nayi magana za tana
sauyawa,kuma a wannan lokacinne Nene taban sunnan Aliyu haidar ni kaina saida nayi
dariya.

Tunanin inda zanganki nake sai kawai na yanke hukunci zuwa wannan titin cikin ikon
Allah na ganki ganin daya girgizani sosai ya taɓa zuciyata,kin rame kinyi ɗan ɗuhu
idonki ya faɗa sabida mutuwar son Abdallah gashi kuma baki san inda yake ba,bayan
haka yadda kika sauya halinki lokaci guda babu hulaƙanci.

A duk lokacin da kika buɗe baki kikace Haidar wlh bansonka Abdallah na keso,dariya
kawai nayi ganin na zama kwarzon namiji lokaci kaɗan na sace zuciyar Gimbiya
Sultana Khaleefa,hakan nayimin daɗi sai naji kamar naje na rungomeki kuma na cire
fuskar dana saka ko kya samu sauƙin abinda kikeji,amma lokaci dana ɗauka baiyi ba
hakan tasa nake rabuwa dake kuma nake kawo maki zancen Abdallah akai²,rana mai
muhimanci a wajena shine ranar dana sumbatar bakin matata ranar naje duniyar da
bansan da ita ba,wai a hakanm banje inda ake buƙata ba,duk sanda na bar wajanki
nakan cire fuskarne na dawo Abdallah na ba haidar ba,wannan asalin labarin ABDALLAH
ABBAS MAI TANGARAN.

Lamu tayi a saman ƙirjinta zuciyarta na tsananta bugu sosai,wasu hawaye masu zafi
suka shiga zubimin,hannu yasa ya tallafu haɓarta yay copping face ɗinsu waje
guda,harshensa ya fitu dashi ya shiga lashe hawayen dake zuba daga cikin idonsa
saida ga siɗe tas,sannan ya mannata a ƙirjinsa ya shiga bubbuga bayansa cikin
sanyin murya yace.

"stop cry ban gaya maki hakan da kiyi kuka ba Sultana,amma tabbas akwai abinda
iyayenki suke ɓoye maki wanda ya kamata ace yanzu kin sani,baki taɓa tunanin meyasa
mahaifinki ba'ason yasan kinyi aure ba?meyasa mahaifinki keson cimma buri akanki
ba,meyasa mahaifinki keson keta maki haddi ba u need to think kinji beb..

*no editing😍*
11/13/20, 12:06 PM - Ummi Tandama: 33
Murmushin takaici tayi yayinda kwakwalwarta gaba ɗaya ta tsaya da aiki sosai take
tayi tunani amma brain ɗinta ta gaza ɗaukan damuwar dake kwance cikin
zuciyarta,hannu yasa ya shafi ƙasan mararta tare faɗin.

"i'm sure zan sami zuri'a mai tarin albarka cikin wannan marar taki"kallom kawai
ba tare da tace komai ba sai cusa kanta a ƙirjinsa da tayi,shafa kanta yay yace"oya
beb zansha tea"

Kanta ta sadda ƙasa haka kawai taji wata kunyarsa ta kamata,tashi tayi a hankali ta
nufi wajan da Rauda ta ajjiye kayan abincin,cup ta ɗauka ta zuba suger dai² ta haɗa
da milk and milo da sauran kayan tea,jug ɗin tea ɗin ta ɗauka tare da buɗewa ta
shiga zubawa cikin cup ɗin ƙamshi kayan ƙamshine ya daki hancinta lumshe ido tare
da warasu kan ƙaramin cup ɗin,spoon tasa cikin cup ta shiga juyawa,plate ta ɗauka
ta zuba masa soyyayyen dankali cikin plate ɗin,ɗauka tayi ta nufi wajan da yake
kishin giɗe kan bed,zaman tayi tare da miƙa masa cup ɗin tea ɗin banza yay mata bai
ƙarɓa ba kuma baice komai ba,wajan 20second ta gaji da riƙo tace.

"amshi tea ɗin"

Harara ya watsa mata tare da ɗauke yace"idan ba zaki ban ba ki zubar mana"ɗan
murmushi tayi tare da hawayewa kan bed ɗin ta zaua daf dashi,cup ɗin ta kafa masa
abaki tare da tallafe kansa da tafin hannunta,bakinsa ya ɗauke tare dasa hannu ya
jawota jikinsa ya rumgometa tsam kamar wani zai kwace masa ita,lumshe ido yay tare
da amsar tea ɗin ya ajjiye gefe guda,cak ya ɗagata tare da ɗurata saman cinyarsa
hannu yasa yay ƙasa da duguwar rigarta,da sauri ya fisgi numfashinsa tare da lumshe
manyan idonsa sabida brest ɗinta da yay arba dasu a waje,cikin sauri ya shiga
romanting ɗinta ganin yana son kauce hanya yasa ta fara janye jikinta,numfashi ya
sauke a wahala ne tare da ƙare mata kallo.

"tayaya zan iya wanka yanzu?"ɗauke kai tayi tana mamakin rashin kunya irin
tasa,haka ya shagala da neman mgna ko abincin baici ba,dr ne yazu ya dubashi yace
sai gobe zai tafi gida,kallonsa Abdallah yay yace.

"dallah nika sallaman sabon aure gareni kaji ko"murmushi kawai Nene da Abba dukai
yayinda Sultana ta sunkuyar da kanta sam bazai sauya ba wannan ai ita yake
tsinkawa,a wannan daren aka sallameshi zuwa gida.

Bayan sun isa gida Abba ya shige flat ɗinsa ganin jikin nasa da sauƙi,Nene ce ta
kalli Sultana sannan tace.

"keep ur eyes on him baison magani sam bansa meyasa Abdallah yake haka ba,bai damu
da lafiyarsa amma yanzu ga kinan ai sai a kula goodnight"

Kai na jinjina tare dayi mata saida safe,hannu yaja sukai cikin flat ɗinsu fuskarsa
ɗauke da murmushi yace.

"muje tunda an gama kawo maki ƙarata"kallonsa tayi tare da juya idonta tace.

"ohh ƙarama aka kawo kenan ko?"

Ehmn shi madice bashi da wani amfani sai ɓata baki kima i'm ok now basai a barni
ba"shuru tayi masa batare data tankashi ba har suka isa cikin flat ɗin
nasu,hannunta ta zare tayi hanyar bedroom ɗinta tana jin kuyanginta nayi mata sannu
da dawowa amma tayi masu banza,cafkar hannunta yay tare dayin masa da ita ya shige
cikin bedroom ɗinsa da ita tana hutsil² zata zille.

Bayan shigarsu kuyangin suka fara surutu tare da mamakin ganinsu tare matar data
tsaneshi kamar mutuwarta,hansai ce ta gyara zama tare da zare idonta tace.

"kungani abinda na gani kowa?wannan fa bashine mijin gimbiya da muka sani ba ko


ba kuga wannan yafi kyai ba nesa ba kosa ba"
Wata ce ta kalli hansai tace.

"kefa daɗina dake gulma meye maki to,aiki ki bautawa gimbiya shine"

Akan bed ɗinsa ya ajjiyeta ya shiga cire kayansa ɗauke kai tayi ta fara wasa da
ƴanya tsunta saurin kulle ido tayi ganin yay naked babu komai jikinsa,kafin tayi
wani abu ya sureta sai bathroom da ita cikin tap ya zurata shima ya shige
ciki,jawota yay jikinsa ya shiga cire mata kayan jikinsa,babu yadda ta iya haka ta
zubawa sarautar Allah ido,haka yayta jagula kamar ɗan silim😆kafin yay masu wanka ya
ɗaura towel itama ya ɗaura mata suka fitu daga cikin toilet ɗin.

Cikin sauri ya shiga shiryawa body lotion ya shafa tare da fesa turare masu daɗin
ƙamshi,sosai ya gyara sumar kansa sai zabga ƙamshi yake,wando boxer ya saka ya nemi
wajan ya zauna gefen bed ya shiga danna lapton ɗinsa domin duba sakwaninsa na Email
wajan 20min ya gama off ɗin lapton ɗin yay tare da ajjiyeta gefe.

Lumshe ido yay tare da shafa kwantaccen gashin dake kwance a ƙirjinsa,ɗan ware
idonsa yay ya kalleta ganin still tana zaune a gefen gado yashi miƙewa tare da
nufar makunnin kwan ɗakin,yana zuwa yasa hannu ya kashe haske ɗakin fuskarsa ɗauke
da murmushi ya nufi inda take zaune..

*ngd da rashin comments😭*


11/13/20, 12:06 PM - Ummi Tandama: 34
yana zuwa yasa hannu ya ɗauketa cak ya cilla tsakiyar bed ɗin tare da warware towel
ɗin dake jikinta,ido ya zuba mata ganin yadda ta rufe idonta ruf murmushi kawai
yay,hannu yasa ya tallafu kanta tare dasa hannu ya shiga zagaye face ɗinta da ɗanya
tsansa,a hankale yake kusantu da fuskarsa zuwa fuskarta,cikin sanyi ya fara shafa
fuskarta lumshe idonsa yay yana jin wani abu na fisgarshi harshensa ya fiddo kaɗan
tare da zuwa mata cikin ƙaramin bakinta,lumshe ido tayi jin harshensa cikin bakinsa
numfashi ta fara fitarwa a hankali sosai ta keson ɗumin bakinsa tare da yawun
bakinsa amma ba zata iya nuna masa kwaɗayinta ba duk da cewa mijinta,jin taƙi yi
masa abinda ya keso yasa a hankali ya ware laɓɓansa tare da kama harshenta ya shiga
sucking nasa cikin kwarewa,hannunsa yasa a naked body ɗinta ya shiga yawo
dashi,bakinsa ya cire cikin nata ya fara lashe duk gaɓar jikinta,ci gaba da yawo da
bakinsa har yazu inda yafi firgitashi cikin sauri ya manna bakinsa saman red
nipples ɗinsa masu ɗan tsini ɗan datse bakinsa yay tare da ɗan fiscikar nipples
ɗinsa ya shiga sucking nasu,banƙare ƙirji tare da ƙanƙameshi tare da ɗan ware
bakinta cikin sauti mai amo tace.."Auchii"ci gaba yay da sucking ɗinta tare da
shafa duk jikinta gaba ɗaya jikinsa rawa yake burinsa kawai ya jishi a saman gaji
mare yana yawo,cikin rawar jikinsa ya fara gangaro da bakinsa ƙasan mararta..

** london **
Cikin firgici mai martaba yay kan Yarima tare da jijji gashi yana kiran
sunansa,cikin ikon Allah wasu likitoci guda uku suka shigo ɗakin suna zuwa suka
ɗauki yarima tare da ɗurashi bisa gadon marasa lafiya,drip suka ɗauramai tare dayi
masa injection gwaje² sukai masa saida suka tabbatar babu matsala suka fita tare da
shaidawa mai martaba sai nan da kwana 2 zai farka.

Zuba masa ido mai martaba yay ya rasa meke damun tilon ɗan nasa,babu abinda ya
tsaya masa a rai sai sunan yarinyar daya ambata wacece wannan mene haɗinta da
yarima tunda ya dawo daga kogi yake fama da wannan lalurar da haryau bata sakeshi
ba,numfashi ya sauke tare da ɗaukan wayar yarima contac ɗinsa ya shiya cikin sa'a
yaga wata number anyi save da BUDDY darling number yay cikin sa'a ta shiga ringin
biyu tayi aka ɗauka tare faɗin.

"Allah ya taimaki yarima yaya jiki,amma zuwa yanzu ka manta da wannan yarinyar
ko?ya faɗa yana dariya.

Gyaran murya mai martaba yay tare da sauke numfashi wajan 3min ba tare da yay
magana kafin ya numfasa yace.

"i'm yarima's father which gril a you talking about?"

Daga can ɓarin buddy ya shiga labartawa mai martaba komai harma da ƙara yi masa
bayani akan auren da za'aiwa ƴar cikin kwana biyu masu zuwa.

Cike da gamsuwa mai martaba ya gyaɗa,sannan ya mutsa baki a hankali yace"thank


you"yana faɗin hakan ya katse kiran dare da ajjiye wayan yariman a gefe,hannu yasa
ya shafi sumar kansa tare da ƙarewa kyakkyawar fuskarsa kallo,addu'a ya shiga yi
masa wajan 10min ya miƙe tare da ficewa a cikin ɗakin.

Yana fita daret office ɗin dr yay tura ƙofar yay a hankali tare shiga ciki bakinsa
ɗauke da sallama,dr dake cikin ɗakin ya amsa sama sallamar tare da saurin tashi ya
miƙa masa kujerar zama.

Shuru babu wanda yay magana sun ɗauki lokaci a haka kafin yaɗan numfasa yace.

"dr tafiya ta kamani ga yarima a hannunka ko fadawana ban yarda dasu ba,dan haka
becarefull domin akwai masu farautar rayuwarsa ina sane da hakan,abu na gama bazan
dawo ta nan ba daret kano zan huce nan da kwana 3 idan jikin yay kyau zaka iya
sashi a jet ya dawo gida"miƙewa yay tare da ficewa a ɗakin ba tare daya tsaya yaji
abinda dr zaice ba.

Yana fida compound na asibitin yana zuwa fadawansa sukayo kansa tare da baza
babbar rigarsu suka rufesa zuwa cikin motar,drever yaywa nuni dasu shige airpot,ba
wani daɗewa sukai a hanya ba suka isa airpot yana cikin mota yay waya da wani
mutumi,cikin abinda baifi 20min aka data jet guda ɗaya mai martaba da fadawansa
suka shiga jirgi ya ɗaya zuwa kogi.

Bayan tafiyar mai martaba likitoci sukaci gaba da kula da yarima,tun suna sarai
da farkawarsa har suka cire rai.

A kwana na uku da tafiyarsa da safe,na'urar ɗakin ta ɗanyi ƙara kaɗan ta


tsaya,kwace yake flat sai fari daya ƙara yay fresh sosai idan ka ganshi saika
rantse babu abinda yake damunsa ya kwanta ne kawai danjin daɗi,a hankali yake ware
idonsa wanda suka gama yi masa nauyi da kuma zafi,saurin rufe idon yay sabida wani
haske daya cika masa cikin idonsa,ƴan seconni ya ɗiba ya mutsa kyakkyawar fuskarsa
yay wacce take cike da saje mai kyau,hannu yasa ya shafi cikinsa a hankali ya buɗe
bakinsa cikin fitar daddaɗar muryarsa yace.

"beb where are u?"

*babu yawa afuwa👏🏻bansan menai maku ba kwana biyu babu comments😥*


11/13/20, 12:07 PM - Ummi Tandama: 35
Izso
Lumshe lulu eyes ɗinsa ya ƙarayi jin ba'a amsa masa ba,ƙara ware ido yay cike da
mamaki yake bin ɗakin da kallo wajan 4min yaja numfashi tare da sauko ƙafarsa a
hankali runtsa idonsa yay jin ƙafarsa nayi masa tsami sabida daɗewa da yay bai taka
ba,gefe yaga wata ƙofa inda yake da tabbas bathroon ne,a sanyaye ya miƙe tsaye ya
nufi bathroom ɗin yana shiga ya daɗe a tsaya ya rasa mai zaiyi ruwan zafi ya haɗa a
tap sannan ya cire boxer jikinsa da kuma ƴar t.shirt dake jikinsa,cikin ruwan ya
shige sauke numfashi yay sabida yadda ɗumin ruwan ya ratsa shi,ya daɗe cikin ruwan
kafin ya canza wani ruwan sosai ya wanke jikinsa tare dayin brush,alwala ya ɗaura
tare da ɗura towel waist ɗinsa,fituwa yay yana tunanin kayan sawa drower ya gani
yana zuwa yasa hannu ya buɗe kayane kala² kuma duka sabbi farar jallabiya ya ɗauka
ya zura a jikinsa ko lotion bai shafa ba sai turare daya ɗauka ya fesa a jikinsa
paryer mat,kabbara ya tayar dayin sallar da akebinsa wacce baisan kota kwana nawa
bace,ya daɗe yana sallah kafin ya sallame ya shiga yiwa kan addu'oi da kuma
oheminsa wacce take manna cikkn zuciyarsa,lumshe ido yay tare da jingina jikin bed
ɗin.

A hankali aka shiga turo ƙofar ɗakin,suman tsaye dr safna tayi sabida yay mata
wani mugun kyau,kasancewarsa fari tas ga wani yalwa taccen saje wanda ya cika gefen
fuskarsa,ga eyelashis wanda suke kwance luf saman manyan idonsa,dugwan hancinsa yay
dai² da ɗan ƙaramin bakinsa wanda yake ɗauke da red lips masu ɗan kauri,girarsa ta
cika da gashi baki siliƙ,lumshe ido tayi tare dasa hannu ta shafi ƙasanta wanda ya
fata zuba tsaɓar jaraba,ƙarasuwa ciki tayi hannunta ɗauke basket wanda da alama
abinci ne a ciki baki ɗauke da sallama ta ƙarasu wajansa,Yarima kam yana jin
shigowarta hatta gama tsarwa baya jin zai iya buɗe bakinsa sabida nauyin da yay
masa dan haka ya amsa sallamar ƙasan baƙoshinsa,ta daɗe a tsaye a kansa kafin ta
rusuna daf dashi hannunta na rawa ta shiga jijjiga kafaɗarsa amma ko mutsi baiyi
ba,wani murmushi tayi cike da murna ta ɗura hannunta saman mararsa tare da damƙo
hajiarsa,runtsa idonsa yay cike da mamakin rashin kunyarta babu mamaki irinsu ne ma
suyiwa maza fyaɗe,jin tana ƙoƙarin buɗe masa boxer sa yasa yay sauri damƙe hannunta
cikin tsoro da firgici ta ɗago kanta ta zuba masa a hankali ya ware idonsa ya manna
saman nata idon,hannunta ya cire daga jikinsa kafin ya ɗaga ɗaya hannun nasa ya
shiga zabga mata mari wanda yasa ta gigici bata san sanda ta fice daga cikin ɗakin
da gudu ba.

Tsaki yaja yana ƙara lumshe idonsa banda yunwar daya keji babu abinda zaisa yaci
wannan abincin,hannu yasa ya jawo basket ɗin wani jug ya gani mai kyau buɗe yay
yaga coffee ne ɗan ƙaramin glass cup ya ɗauka ya tsiyaya cikinsa tare dasa spoon a
ciki,juyawa ya ɗanyi sannan ya ɗau cup ɗin ya kafa a bakinsa a hankali yake zuƙar
coffee ɗin tamƙar baya so a haka harya shanye,ture basket ɗin yay tare da miƙewa ya
nufi bathroom brush yay ya dawo ya kwanta saman bed.

A hankali tunaninta ya fara sauka a cikin zuciyarsa duk da cewa koda yaushe tana
manne a zuciyarsa amma yau tunanin na musammanne,kamaninta ne suka fara kawo masa
ziyara cikin idonsa sosai yake breating past past lumshe ido yay tare dasa hannu ya
danne saitin zuciyarsa ɗan mutsa baki yay a ƙaro na farko cikin wata iriyar murya
mai daɗin gske yace.

"i'm always be ur side beby..my hrt only loves you my sunshine😘"

Turo ƙofar ɗakin akai tare da shi gowa,ɗaure face yay kamar bashi ya gama magana
ba,jin anyi sallama kuma ya tabbata muryar namiji ce yasa a hankali yay tear out
yace"Aminwa'alaikassalam"murmushi dr yay jin murya yarima wacce baiyi tunanin ji
ba"ƙarasuwa yay ya shiga gwadashi yaga babu abinda yake damunsa sai damuwar daya
sawa ransa,cikin sigar lallashi ya fara bawa yarima baki daga nan yala barta masa
abinda mai martaba yace.
"kaga a yau yake saka ran ganinka a nigeria yaya za'ai kenan ko anemu jet yanzu?"

Taɓe baki yay tare da ɗauke kai kamar bazai magana ba sai kuma yace.

"just forget"

*mun kusa dawowa labarinmu🥰bazan ƙara mgn akan comments sabida kunga bana readmore
mai yw ko,ba zaku gane ba duk littafin da zanyi sai nayi bincike ba daga nake tsara
labari ba,duk lokacin da banyi posting ba to akwai abinda na tsaya tambaya kuyi
hkr😘👏🏻*
11/13/20, 12:07 PM - Ummi Tandama: 36
Izrso
** Kogi **
Murmushu sarki Ademi yay sannan ya gyara zama tare faɗin.

"niba wawa bane dukkan abinda nake da hankali nake yinsa,kuma dukkan mara gsky idan
na ganshi ina ganewa,tun kafin na ganka naji kaina na tsarawa haɗi da bugun zuciya
hakan ya tabbatarmin kaiɗin da dukkan maƙon da nayi toba alkairi bane,cikin
umarnina na bawa Fadawa damar shigo dakai,baban abinda yaban mamaki kana shigowa
naga wani baƙin yahaƙi na fita ta kanta,sosai hantar cikina ta kaɗa domin duk wanda
na gani dakan nasan ba ƙaramin bugu bane.

Hakan bai bani mamaki ba,saida na saka aka ɗaukomin madubin tsafina wanda ni kaɗai
nake iya ganin abinda yake ciki.

Tashin hankali na shiga sosai a hankali na fara bincike akanka ta wannan


madubi,abinda na gani ba ƙaramin gigitani yay ba na dake ne kawai sabida ina cikin
fada wacce take ɗauke da fadawa da kuma sauran al'ummar gari.

Murmushi Adame yay cike da takaici yace"kasan me nagani a madubin?"

Zallar mamaki kwace a fuskar mai martaba sarki Siwad Sufrak sabida shi bai taɓa jin
aikin tsafi irin wannan ba,idan hakane ai tabbas tilon ɗansa tsafi akai masa to
amma waye?jin bashi da amsa ya tsaya domin yaji ƙarashen labarin.

Kai nagani cikin madubin kana bin wasu ƴan mata guda biyu tabbas na gane fuskar
ƴarta a madubin ɗayarce na rasa ko wacece,ganin sunyi maka nisa yasa ka ɗauka wani
abu daga jikinka ka cilla a nan madubi na ya tarwatse sabida bazai iya ɗaukan
abinda zaka aikata ba,a daddafe na tsaya naji abinda yake tafe dakai,har zuciya
nasu na baka aure Gimbiya,na baka wajan kwana da komai duk da zuciya ɗaya.

Ana kwana ɗaya bikinka da gimbiya na tuna da C.C T.V camare ni kaɗan na zauna ina
kallon abinda kake aikatawa,har cimma gimbiya da kayi lokacin data dawo,na rasa
mafita na rasa ina zan saka kaina sabida lokacin ɗaya idan na fitu na gaya maka na
fasa baka aurenta ba zaka yarda ba kuma ina gudun abinda zai faru da ƴarta tunda
tsarin da nake dashi ita bata dashi.

Cikin ikon Allah a wannan daren na sabi baƙi daga kano baƙin da sun zamemin haske
cikin rayuwar Omehi,sosai na gamsu da bayanin da yaymin kuma nan na fahimci shine
ƙabilan hausan da nake nema,amma a wannan karan dana baka auren ƴarta gwara na bawa
ƙaliban domin ya fika tsoran Allah,kuma Allah ne ya nunamin ikonsa gashi kaida kake
ƙabila ta EGBURA amma kaine kasu cutar dani.
Daga ƙarshe ina son gaya maka daga yau babu kai babu wannan *KUYANGA ZARINA* nan
domin zaka jefa kanka jikin uku ita ɗin ba tsarika bace,na rabu dakai ne sabida ban
gama shirina ba,amma bayan ita idan dukkan karuwar duniya zaka haɗa babu abinda ya
dameni is ur problem not my kagane.

Gimbiya kuma bazan maka gargaɗi akanta ba,domin mijinta jarumi ne na nunawa
sa'a,duk da irin tsafin da kayi masa amma bai hana yaƙi rayuwa ba, kuma yana nan
cikin ƙoshin lafiya da kuzari.

Shikenan zaka iya tafiya ngd da tayi auran ƴarta da kayi 🙌🏻.

Murmushin da yafi kuka ciwo Sarki khaleefa yay kallon tsaf yaywa Ademi kafin ya
ɗauke kai yace.

"kada ka mata ka kashe maciji baka sara kan bane,hanani auren ƴarka da kayi bashi
ke nuna ba zan iya cimma burina akanta,indai na amsa sunana Khaleefa Omar babu
shakka saina cimma burina akan Gimbiya na barka lafiya"

Da kallo suka bishi suna mamakin hali irin nasa,Mai martaba Siwad Sufrak ne ya
jinjina kai domin maganar Sarki khaleefa ya shigesa sosai amma yasan dukkan mutumin
daya dogara ga Allah bazai taɓe ba hakan yasa ya ɗauki maganar ya watsar a
gefe,kallon Ademi yay yace.

"ya kamata mu ɗauki hanya duk da jet zamubi amma inason Yarima shima naji yadda
jikin nasa yake ko?"

Murmushi Ademi yay yace.

Wannan ai ba wani abu bane yanzu haka ana can ana shiryata,babu wasu bayi da zata
tafi dasu tunda daman ba damunta sukai ba.

Ɓangaran Omehi kowa sosai mai make up ta caɗa mata kwalliya wacce fa fitu da
asalin kyanta, orange ɗin Lafaya aka naɗa mata a jiki sannan aka ɗauki milk ɗin
Al'kyabba aka saka mata,fuskarta babu yabu babu fallasa,sai photo ake falla mata.

12 na rana ɗan aike ya shaida bata sarki da Onja nason ganinta,cikin sanyi jiki ta
fitu barori nabin bayanta a haka ta shiga cikin flat ɗin Ademi domin ya tashi a
fada.

Shiga tayi bakinta ɗauke da sallama zama tayi kusa da Onja gaishesu tayi sannan ta
sadda kanta ƙasa tana wasa da ƴan yatsunta wanda suka sha lalle.

Nasiha sukai mata sosai,sannan suka bata umarnin ta gama shiri yanzu zasu huce,kuka
ta fara tare da ƙanƙame mahaifiyarta tana rusa kuka kamar ranta zai fita.

12:30 suka isa airport nan aka shirya komai aka saka cikin jet mutane da yawa
sukai mata rakiya hadda Ademi da Onja da kuma *Zarina* akan idonsa suka shiga cikin
jirgin nan suka juyawa zuwa masarauta.
** Kano **
Jirgin sune ya sauka a filin tashi da saukar jirgi na Aminu kano,wasu manyan jeb
aka kawo masu wansa sunkai wajan 5 ko wacce akwai number,motar farko Mai martaba ya
shiga shida wasu daga cikin fadawansa,yayinda Omehi ta shiga mota ta biyu,a jere
motar suka fara tafiya har suka fice daga airport ɗin.

Sunyi tafiya mai yawan gaske,suna kan titin zage wata baƙar mota katuwa tasha
gabansu wasu mazane majiya ƙarfine su wajan 10 suka fitu daga cikin motar hannunsu
ɗauke da binga,cikin lokaci kaɗan suka kashe titin suka fara harbe².

GARAƁASA👇🏻

*ina masoya littafan NIMCYLUV ga dama ta sami ga dukkan wanda yake buƙatar
littafinta daga farƙo kamar Ƙaddarar Mace, Ashe ƴar babata ce,Lamrat,Raino ne
sila,harma dana kuɗi da tayi kamar Sai na aureta,Izzarso da kuma sauran littafan
kuɗi da zatai nan gama, babu inda zaka samu wannan books ɗin sai a group ɗina na
VIP wato* *SARAUTA VIP PLACE a nan zaka samu zallar littafaina cikin sauƙi da kuma
kwanciyar hankali kuma a nanne zan fito nayi programs akan ƴan uwa mata kada ku
manta akwai zafafan littafai na dazan saki kuma iya gruop ɗina na VIP bana faɗin
abinda zanyi saidai akwai a gani👌🏻littafi na kuɗi akan 200 nayi book guda 2 na kuɗi
400 kenan amma cikin sauƙi zaka iya samunsu haɗi da sabbi da zan fitar* *akan
farashi mai sauƙi zakai REGISTER shiga VIP akan kuɗi 1k ma'ana 1000 ga wanda suke
gruop ɗina na Sarauta place zasu biya 500 sabida suɗin ƴan amanata ne ina sonsu
sosai, VTU kawai* *Accout no 0116886426 Na'ima sulaiman s, ko ayimin magana ta*
*wannan no 08119237616*

Pls and pls idan kina da mgn sameni a prvt banson surutu👌🏻
11/13/20, 12:07 PM - Ummi Tandama: _💫Different Calture💫_
Izrso

N.Sarauta

37
The kidnapers

*BONUS* littafina na kuɗi ne kada kiyi tunanin zaki fitarmin da book wajedomin
*Nimcy* ta shallake tunninki koda kuɗinka saida rabonka😅just follow me if u need my
book 08119237616👌🏻

Harbi ake ta ko'ina kafin wani lokacin sun kashe hanyar,sosai hankalin Mai martaba
ya tashi babu wacce yake tunani sai Gimbiya Omehi wacce ta kasance mata wajan
Yarima Sudas,tabbas idan tunaninsa ya zama gaskiya to rayuwar yarima na
haɗari,domin baisan dawa aka ɗaura masa aure ba,yana can gadon asibiti.

Tear gas suka shiga fesawa gaba ɗaya wajan yay duhu mutane sai tari suke.

Gimbiya Omehi na cikin mota ta sadda kanta ƙasa taji sun tsaya tsakiyar titi
hakan bai dameta ba kuma bata damu tasan dalilin tsayawar tasu ba,hanjin cikin tane
ya kaɗa lokacin data fara jin ƙarar bindiga ta ko'ina samun kanta tayi da ambatar
sunan Yarima Sudas,a hankali ta fara tari idonta ya fara zubar da hawaye sabida
yajin data keji,saurin ɗago kai tayi jin an buɗe motar da ƙarfi wanda ya tabbatar
mata da paster key sukai using,motar sukai tare dasa hannu suka fincikota ta faɗu
ƙasa,ƙara ta saki da ƙarfi tana kwala sunan Yarima Sudai amma ina babu wanda ya isa
ya ceceta wajan sai ubangini,mota suka cillata tare da fesa mata powder nan take
bacci ya ɗauketa,mota suka shisshiga sannan su kaja motar da gudu suka bar wajan.

Saida komai ya lafa sannan Fadawa suka isa motar sarki suna tarin wahala,ganin mai
martaba lafiya yake babu abinda ya sameshi hakan yasa sukaji daɗi,few minutes idon
mai martaba yay koma red,jijiyar kansa suntashi yayinda gumi ke keto masa ta dukkan
jinkinsa,gyaran murya yay hakan tasa suka maza manyan rigunansu suka rufesa a haka
ya fara tafiya zuwa motar da aka saka Omehi,tsayawa yay cak ganin motar a buɗe ga
drever yana bacci alamar sun fesa masa wani abu,cikin muryars wacce take nuni da
jarumtarsa yace.

"Yarima's wife there kidnap her"

Waya ya ɗauka yay dailing wata number ringing 2 tayi aka ɗaga ya ɗauki lokaci yana
waya kafin ya kashe,number dr ɗin dake kula da Yarima ya kira tun kafin dr yay
magana mai margaba yay saurin tarar numfashinsa yace.

"idan ka tabbar jikin yarima da sauki kafinan da zuwa dare ina son ya biyu jet ya
dawo nigeria"

Yana faɗin hakan ya datse wayar,motar ya juya cike da isa data ƙama da tsantsar
mulki yake tafiya fadawa na biye dashi,a haka ya shiga motar sukabar wajan.

Kafin 1hour labarin sace sirikar mai martaba ya bazu,duk kafar media an watsa
labarin kuma an zuba tsaro,dukkan wata tsaha an rufeta tashar jirgi ta mota babu
inda zaka ba'a kama ka ba.

London

Kwance yake akan bed yay flat sai sauke numfashi yake cikin baccinsa,lokacin kaɗan
wani gumi ya fara sauka akan kyakkyawar fuskarsa a hankali ya shiga juya kansa yana
fitar da huci tare da motsa ƙaramin bakinsa mai ɗauke da red lips masu
kauri,yanayinsa zai maka showing yana cikin reflection ne na bad dream mafi muni.

Cikin daddaɗar muryarsa wacce take cike da kasala da kuma rauni ya kwala ihu tare
da faɗin.

"no my sunshine stay with everting will be fny i promise notin happen to my beb"

Yana faɗi hakan cikin baccinsa ba tare dayasan abind ke faruwa ba, dr dake tsaye
akan yana sauraran dukkan abinda Yarima Sudai ke faɗa,jinjina kai yay alama r
tausayawa hannu yasa ya shiga tashinsa a hankali.

A hankali ya shiga ware manyan idonsa wanda suke ɗauke da bacci cikin gajiyawa da
tashin da dr ke masa ya shiga ya mutsa fuska.

Dr tane ya shiga faɗa masa saƙon mai martaba,a hankali yarima ya shiga tunanin bad
dream ɗin daya yay cikin baccinsa bakinsa ya motsa tare da faɗin.

"ya Allah.. Pls fyn a jet now"yana faɗin hakan ya faɗa cikin bathroom.

The kidnappers

Tafiya mai nisa sukai inda suka fara bin hanyar da zata ra basu da kano,a wani
ƙauye suka tsaya ƴan maganganu sukai kafin suci gaba da tafiya sosai suka shiga
cikin ƙauyen mai nisan gaske da kuma haɗari,a gaban wani ƙaramin kango sukai
parking suka fitu.

Ɗaya daga cikin sune yasa hannu ya ɗauki Omehi wacce take cikin halin suma,a
kafaɗa ya sata sannan sukai cinkin ƙangon.

A tsaye suka sabeshi tsakiyar wani lafiyayyan ɗaki da ba zakace a kangon yake
ba,kasan cewar ya juya baya yasa ba zaka tantance waye ba.

Umarnin tashinta ya basu cikin sauri kowa suka yayyafa mata ruwa mai sanyin
kansa,hakan ya haddasa mannewar lafayar jikinta nan surar jikinta ta baiyana
sosai,daman tuni sun cilar da Al'kyabbar jikinta.

A razane Omehi ta farka tana sauke ajjiyar zuciya mai ƙarfi,da kallon ta bisu daga
babu wanda ta sani gaba ɗaya jikinta ya saki babu abinda zata iya dole ta haƙura ta
zubawa sarautar Allah ido.

Garan murya mutumin yay hakan tasa sukai saurin fita sukabar ɗakin,juyowa yay
fuskarsa ɗauke da murmushin mugunta.

Ƙara mai ƙarfi Omehi ta kwala lokacin da tayi tuzali da Sarki Khaleefa,wajanta ya
karasu tare furta"my luv ni aka hana auranki ko uhm bakusan waye Sarki Khaleefa
daman ban taɓa sha'awar auran kiba nayi niyar hakanne domin na cimma burina na
shekara da shekara,yanzu na sameki Saura Sultana,zanyi maki fyaɗe domin hakan shi
zai taimaka wajan cikar muradin zuciyata,dear kina da kyau babu karya"

Ya faɗin hakan yana shafar kan brest ɗinta masu tsini domin Omehi sam bata saka
brezia,kayan jikinsa ya shiga cirewa saida yay naked sannan yazu wajanta tare da
kama hannunta ya ɗura ƴar ƙaramar joystics ɗinsa😂wayyo sosai Omehi ta shiga firgici
domin tunda take bata taɓa ganin wannan abar ido biyu ba sai yau,sabida tsabar
tsoro bata san lokacin data riketa a hannu ta shiga girgizata.

Kutubar uwa🤣ay Sarki Khaleefa ji yay kamar da gayya take masa haka,a haukace yasa
hannu ya ɗauke ta cak ya nufi wani ɗan ƙaramin bed da ita.

Yana zuwa ya cillata saman bed ɗin sannan yasa hannu ya riƙe hajiarsa ya dannna
mata bisa.

Sweethert kin karanta baki biya ba ko😥don worry wannan bonus na baku ai
11/13/20, 12:07 PM - Ummi Tandama: _💫Different Calture💫_

N.sarauta

*littafina na kuɗi ne kada wanda ya fitarmin dashi waje domin na fara ganin
alama😅kuma fita dashi ai ƙaranin ciniki ne walle,ƙarƙari na kartawa mutum rashin
kirki?*

38

Ƙaramin bakinta wanda ya sha pink lipstic ya danna mata abarsa,numfashinta ne ya


ɗauka cak sabida tsanin tsoro da kuma firgicin da take ciki,shima sarki khlaeefa
daɗa tura bata ganin taki amsa ransa ba ƙaramin ɓaci yay ba,kwaciya ya birkita mata
sannan ya ware ƙafufinta tare dan zame pant ɗin dake jikinta.

Wani mugun murmushi yay ganin zai cilla kwallo a raga,yana gaf da shigarta yaji
kansa yay mugun sarawa kamar an buga masa gudu ba,yayinda mararsa ta fara wani
murɗawa,ƙara ya saka lokacin daya gabansa yana tattarewa tare daya mutsewa🤣.

Misalin 5:30 yamma jirgin Yarima Sudas Siwad Sufrak ya sauka a airport,manyan
motuci da kuma secrities haɗe da fadawane su kazu tararsa.

Sanye cikin farar shadda ɗikin riga da wando da kuma babbar riga,sai baƙar hula
daya ɗauka yasa akan kyakkyawar sumar kansa,yay kyau sosai har ba'a magana fadawane
suka shiga zubewa suna kai dashi kallonsu kawai yana jinjina kai amma fuskarsa sam
babu annuri zallar damuwace take kwance akanta.

Wajan wata haɗaɗɗiyar mota ya nufa kalar ta ƴan sarauta,a side ɗin baya zauna
sannan drever yaja suna gaba fadawa nabinsu a baya abin kwanin sha'awa.

Tafiya kaɗan sukai suka isa masarauta duk da kasancewar suna cikin jimami amma
hakan bai hana an fara kaɗe² da butse ba,lumshe ido yay lokacin motarsu tayi
parking,ji yake kamar kansa zai cire sabida tsananin ciwon da yake masa,motar aka
buɗe masa ya daɗe a ciki kafin ya zuro da kyawawan ƙafarsa waje,a haka ya sami
nasarar fitu da gangar jikinsa waje,zubewa jama'ar wajan suka fara tare da kai masa
gaisuwa amma babu wanda ya kula,ciki isa da taƙama yake tafiya idan kaganshi ba
zaka ce shine yay ciwo ba,cikin nutsuwa yake tafiya,a haka ya ƙarasa turakar
mahaifiyarsa SURA a kishin giɗe ya sameta ana mata fifita,saurin miƙewa tsaye tayi
ganin tilon ɗan nata saman diga digansa,cike da murna ta nufesa inda ya tsaya tare
da zuba mata idonsa.

da sassarfa ta ƙarasu wajan nasa tana zuwa tasa hannunta ta jawoshi zuwa jikinta
lumshe ido tare da lafewa jikin mahaifiyar tasa yana sauke numfashi,sun ɗauki
lokaci a haka kafin ta cireshi jikinta tana murmushi fuskarsa ta shafa tace.

"my is u ba idona kemin gizu ba kamar kullum"jinjiga kai yay yana ƙara lumshe
idonsa cike da murna ta ƙara faɗin.

"masha Allahn,naji daɗi inama Allah gdy ubangiji ya ƙara tsaremin kai daga sharrin
maƙiya da kuma mahassada"

Shuru Jakadiya tayi tana rarraba ido domin ganin yarima ba ƙaramin ɗaga mata
hankali yay ba,badai aikin da sukayine ya lalace ba,a sanyaye ta rusuna tare da
faɗin.

"Allah ya taimaki yarima mai jiran gado Allah ya tsare gabanka da bayanka,ina maka
barka da zuwa Allah ya daɗa lafiya an gaishe da yarima mai jiran gado"

Harara ya maka mata domin ya tsaneta haka nan yaji ba tayi masa duk da bata taɓa yi
masa bugun abuba.

Kallon Sura yay na wani kafin ya mutsa bakinsa cike da yauƙi yace.

"meke faruwa haka?"

Jim tayi kafin ta numfasa tace"son akwai babbar matsala fa,anyi kidnapping matarka
yau ɗinan ko gidanan sarauta bata shiga ba"

Ya mutsa fuska yay tare da ɗaga kafaɗa alamar ko ajikinsa,sallama yay mata sannan
ya joya ya nufi flat ɗin mai martaba domin ya tabbatar baya fada.

Duk inda ya ratsa kuyangine suke zubewa suna kawo masa gaisuwa amma babu wanda ya
kula tunda ya fara tafiya kansa yaƙe ƙasa bai ɗago ba saida yazu wafa tafkekiyar
ƙofa ta alfarma wacce taci ado na masarauta.

Yana tunkarar ƙofar ta wangale,yana shigowa yaji ƙamshin turaren na mahaifin,kwaɓe


fuska yay tare daya mutsata,akan wata ƙatuwar kujera ya sameshi yana duba new peper
na rahotan ɓatan Omehi.

Yana zuwa yasa hannu ya taɓa hannun mahaifin nasa,cike da murna mai martaɓa ya
ɗago kansa tare da miƙewa tsaye jikinsa Yarima ya faɗa yana sauke numfashi sun
ɗauki lokaci a haka kafin suyi breking hug ɗin.

Taɓe fuska yay tare da ɗauketa daga fuskar mahaifin nasa,murmushi mai martaba yay
tare da riƙe hannun yarima yace.

"fushi kake na tafi na barka ko?"gyaɗa kai yarima yay alamar "eh"uhm kadan ka damu
naje nema maka farin cikinka wanda ka kwanta ciwo ta dalilinsa"

Shuru kawai yarima yay yana sauraran abinda mai martaba yake faɗa,domin yasa bazai
taɓa nema masa Omehi tunda akanta ya kwanta ciwo.

"kana da labarin sace mataka da akai?"taɓe baki yarima yay tare da furta"Allah ya
kyauta daman kota nan a yau zan bata takardar sakinta domin ba zan iya rayuwa da
ita ba,a yanzu ba sai anjima ba zan saketa kuma ina fata ka zama shaida akai"

Cikin tashin hankali mai martaba yake kallon yarima domin yay imani da Allah da
zaisan wacece aka aura masa da bazaice haka ba,amma yana jin tsoran abinda yarima
zai aikata idan ya saki yarinyar nan mai zaicewa ahalinta tayaya zai iya yi masu
bayani,daman sunce hausa baya riƙe aure da muhimmanci,bai ida tunaninsa ba yaji
yarima na faɗin.

_Ni Sudas Siwad Sufrak na..


11/14/20, 8:07 PM - Ummi Tandama: _💫Diffrent Calture💫_

*littafina na kuɗi kada ki fitarmin dashi waje idan ba haka zan ƙarta maki rashin
mutunci domin naga am ɗauko niya🤣idan so kike 200 ya isa kawai*

39

Da sauri Mai martaba ya miƙe tsaye tare da nufar inda Yarima yake yana zuwa yasa
hannunsa tare da rufe masa baki a gigice yace.

"what kind of rubish is this i don't like this jaga gaja becarefull ok"

Kallonsa kawai Yarima yake ba tare da yace komai ba dwon heart ɗinsa kowa ya ɗauki
niyar sakin dukkan wacce aka aura masa domin bazai iya yiwa soulmate kishiya a
zuciyarsa ba bare tarayya aure ta haɗasu,wannan shine zallar cin amana wacce ba zai
iya ai katawa ba.

"idan kan son rabu da matarka ai zaka iya basai wani ya hanaka ba but in one
condition if u lyk"

Gyara tsaiwa yarima yay tare daja numfashi cikin gajiya da maganar matar yace.

"Daddy tell what u want i don't have prblm with day what all i need i want divorce
her"

Kallon tsaf mai martaba yaywa yarima baya ya juya masa sannan yace.

"kayi duk ƙoƙarinka akan kwato wannan yarinyar nima kuma nayi maka al'ƙawarin sanda
ka dawo da ita to ranar za'a raba auranka da ita,idan kuma har kaƙi yarda da hakan
na nemu ta da kaina babu shakka kaida ita mutu karaba"

Murmushi yarima yay wanda ya fitu da zallar kyansa wajan mai martaba ya isa yana
zuwa ya faɗa jikinsa tare saki dry mai ɗan sauti yace.

"i'm agree with u i most go and fyn her no matter how the situation are so keep
the promise "
Yana faɗin hakan ya juya da sauri ya bar flat ɗin mahaifin nasa,cikin sauri sauri
yarima yake tafiya harya isa compund na masarauta yana zuwa ya faɗa cikin mota tare
dayi mata key a goje yay waje yabar place ɗin gaba ɗaya.

KATSINA

Ta daɗe zaune a ɓangaran fulani tana jiran zuwanta,turo ƙofar akai a hankali tare
da shigo cikin sauri Sultana ta miƙe tsaye tare da nufar mahaifiyarta ta,hug ɗin
juna sukai sun ɗauki kaci a haka kafin suyi breaking hug ɗin cike da fara'a Fulani
ke duban ƴarta ta tace.

"princess kece kika zama haka masha Allah naji daɗi sosai da kika kwantar da
hankalinki waje guda dear"

Murmushi Sultana tayi tana mai jin daɗin abinda Fulani ke faɗa zama tayi sannan
tace.

"Abba baya nanne?"ɗaure fuska Fulani tayi kafin ta numfasa tace.

"munyi waya ya dawo daga tafiyar amma ya huce kano yana da aiki da yawa wai,lafiya
kike nemansa"

Ɗan shuru Sultana tayi sai kuma ta miƙe tsaye tana dariya tace.

"haba mutum shida mahaifinsa danya tambaya sai annemi dalili"

A fusace Fulani ta fisgo Sultana cikin ƙaraji tace"he is not ur real father..

~~~~

Dukkan wani bincike da yarima ya kamata yayi,yayi amma babu wani labari na ɓatan
matarsa tasa,zaune yake akan wata ƙatuwar sofa ta alfarma sai jijjiga kai yake shi
ɗaya alamar tunani,shigowarsa kenan daga neman news amma babu wani new update,sanye
yake cikin baƙin boyal mai ƙananun zane shara² yay kyau sosai ka sancewar baisa
hula akan saba sai farin glass daya manna saman kwayar idonsa,wayarsa ce ta fara
ringing alamar an kirasa tsaki yaja ba tare daya ɗaga kiranba ya naji harta gama
ƙara yay burus bai ɗaga ba,ƙara kira akai lumshe ido yay tare da waresu akan wayar
picking call ɗin yay sannan ya sata a speaker.

Wata ƙatuwar muryace ta daki kunansa sabida tsabar rashin daɗin muryar saida yay
sauri miƙewa tsaye yay tare da sauraran abinda mutumin yake faɗa.

"ina magana da Yariman sarkin kano ne"? Eh" shine amsar da yarima ya bashi.

"kazu tashar jirgin ƙasa yanzu domin samun matarka a nan,idan kuma kayi wasa ya
huce 1hour kaida ita har abada..

_Sweethert kada ki ƙarantamin book idan kinsan ba siya kikai ba🤣🤣🤣_


11/14/20, 8:08 PM - Ummi Tandama: _💫Different Calture💫_

*Littafina na kuɗi ne beb kibiya ki karanta idan baki biya ba ki barmin abuna
Anty😅Izzar so ko sarki Khaleefa zai cimma burinsa akan Sultana ohhu,shin Yarim zai
iya Amsar Omehi wajan Sarki khaleefa? 08119237616*

40

Da sauri yarima ya zari key ɗin motarsa tare da nufar ƙofar barin ɗakin,yana fita
ya nufi harabar masarautar rumfar ajjiye motoci ya nufa yana zuwa ya buɗe wata ash
ɗin mota tare da faɗawa ciki key yaywa motar sannan ya jata da gudu yabar
masarutar.

Jakadiya na fita tayi sauri nufar hanyar ɗakin uwar tsuro da sassarfa ta ƙarasa
shiga cikin turakarta ta,akan wata tabarma ta sarauta take a kwance tana sauraran
redio lokacin ana labaran yammaci,dariya take sosai harda riƙe ciki domin labarain
ɓatan matar yarima yay mata daɗi,ganin Jakadiya a tsaye akan kuma tana cikin tashin
hankali yasa ta miƙe zaune tare da kashe redio ta maida hankalinta kan Jakadiya
cike da sonji abinda ya faru tace.

"wai lafiya kika shigomin a firgice haka?"zama Jakadiya tayi sannan taja numfashin
tace.

"muna cikin matsa aikinmu gaf yake da lalacewa yarima ya dawo da ƙafafunsa kuma da
bakinsa hankalina ya tashi sosai muna murna aikinmu ya kusa kammaluwa amma abu ya
dawo baya,na rasa wanne irin taurin raine da Yarima gaba ɗaya kaina ya kulle na
rasa mafita mene abinyi wai?"

Idan yasan wata ai baisan wata ba,a wannan karon babu ja baya dole ne yarima ya
bakunci lahira domin hakan shine cikar burina wlh indai ina numfashi saina ɗauki
fansa akan yarima"cewar uwar tsuro.

Shewa jakadiya tayi tare da fara kirara"Allah ya kareki uwar ɗakina a wannan
lokacin dole buƙatarmu ta biya,domin hankalina bazai kwanta ba sai yarima yabar
duniya itane kawai hanyar da zanji sanyi cikin raina,amma wacce hanya zamubi a
wannan karon domin biyan buƙatarmu?"

"matarsa da ita zamuyi amfani a wannan karon"cewar uwar tsuro.

KATSINA

A razane Sultana take kallon Fulani yayinda kwakwalwarta ta gaza fahimtar abinda
Fulanin keson gaya mata,abubuwa da yawane keyi mata yawo a cikin brain ɗinta amma
ta gaza ɗaukan abu ɗaya tayi tunani akansa,sosai numfashin ke kokawa da zuciyarta
yayinda duk wani tunaninta ya tsaya da aiki,mekenan hakan ke nufi?ita ɗin shegiya
ce komai me mahaifiyarta ta keson gaya mata da gaske Abba ba shine mahaifnta ba?
wannan tunani shike yawo a kwakwalwarta.

Hannu Fulani tasa ta taɓa ƴarta data lula duniyar tunani,kamata tayi tare da
zaunar da ita a gefen bed ɗin ɗakin,numfasawa tayi tare da furta.

"haƙiƙa nimai laifice a wajanki bana da bakin da zan baki hkr amma tabbas nayi
kuskure na rashin gaya maki asalinki,nayi hakanne domin kyautatawa rayuwarki amma
wajanki zai iya zama kuskure tabbas Sarki bashine ya haifeki ba Sultana kamar yadda
shima yake tunanin banice na haifeki"

Cike da mamaki Sultana take bin Fulani da kallo ta rasa gane kan wannan abin ta
wanne ɓangare zata sakashi bare harta auna mizaninsa cikin kwakwalwarta.

Kafin na auri Khaleefa ubangiji ya jarabceni da son wani ɗan abokin mahaifina,munyi
soyayya sosai kamar zamu haɗiye juna,wata rana munje partyn abokinsa saida kowa ya
watse amma mu bamu tafi ba,gajiyane da zaman da muke hakan yasa na kallesa nace.

"dear na gaji fa"murmushi yaymin tare dajan hancina yace"ok beb muje ɗakin frnd mu
huta ina jiran abune kinsan cikin week ɗinan za'a saka ranar bikinmu"murmushi nayi
domin hakan yaymin daɗi,shiga muke na zaune a gefen bed ɗin ɗakin hannu ya riƙemin
tare da ɗan murzawa kafin nayi wani tunani ya jawoni zuwa jikinsa tare haɗe bakinmu
waje guda,sosai na tsorata da abinda ya kemin a hankali saƙonsa ya fara shiga
jikina lafewa nayi tare sauke numfashi ina sauraran abinda yakemin,kafin nima na
fara mayar masa da martani anan sheɗan ya shiga tsakaninmu muka aikata abinda ba
muyi tunani ba,bani ba hatta Ahmad baiji daɗin hakan ba"

A satin aka saka ranar aurenmu sati 2 kacal,ana saura kwana biyu ɗaurin aure Allah
ya amshi ran Ahmad sabida wani ciwon ciki daya kwana ya nayi sosai na shiga tashin
hankali bana bacci haka bana iya cin abinci,a wannan lokacin kuma na fahimci ina da
ciki na sati 2 ban iya shuru da bakina ba na zayyanawa iyayena komai,sun shiga
tashin hankali haka sunyimin faɗa sosai amma sun ɗauki ƙaddara sosai suke kula
dani,a haka cikina ya isa haihuwa na haifi ƴar kyakkyawa ranar suna taci suna
SULTANA shekara 2 na yayeki sannan naje asibiti aka ƙara dubamin ɗinkin da akaimin
naci gaba da shan maganin matsi da komai,a watan na haɗu da khaleefa a lokacin
shekararsa ɗaya da hawa kan mulkin daya gada wajan mahaifinsa,yana da wani buri
dani kaɗai nasanshi burinsa bai huce ya zama hamsaƙin mai kuɗi na kaf nigeria
sannan ya zama sarki mai ƙarfi iko wanda yafi ko wanne sarki izza da kuma ta ƙama
da zallar baiwa kuma aka tabbatar masa hakan bazai taɓa yiwowa ba saiya kusanci ƴan
mata guda biyu ɗaya jinin sarauta ɗaya kuma wacce aka haifa bata da uba hakan yasa
yakeson cika burinsa akanki Sultana da kuma ɗayar da bansan ko wacece ita ba,wannan
kenan a watan akai bikinmu dashi inda na nuna masa ni bazawara ce,ankaini gidan
sarauta na fara rayuwa cikinsa matsalar farko shine baya son haihuwa hakan tasa na
nemi alfarmar zanje gidan marayu na ɗauko ƴar mace wacce bata da iyaye cikin sauri
ya aminta da hakan sabida yana son cika buri akan abinda zan ɗauko,naji daɗin hakan
sosai naje gidanmu ma ɗaukoki a zummar gidan marayu na amsoki.

Numfasawa Fulani tayi tare da goge hawayen daya wanke mata fuska tace.

"Sultana a taƙaice wannan shine labarin abinda ya faru ina fatan zaki yafemin bisa
kuskuran abinda na aikata maki,nayi al'ƙawarin indai ina numfashi bazan taɓa barin
Sarki khaleefa ya cimma burinsa akanki ba.

Ƙarya kike munafuka ayau kuma a gabanki zan aikata abinda nayi niya babu wanda ya
isa yaha nani"cewar sarki Khaleefa wanda ya shigo da alama yaji dukkan abinda suke
faɗa,a zafafe yayin kan Sultana.
Idan kin karanta kiyi share pls na maki dama domin samun costomer😂
11/15/20, 8:15 AM - Ummi Tandama: _Littafin *Izzar so* na kuɗi akan naira 200 mai
so saiya nemeni 08119237616 kayi saurin yin paymet kada ayi babu kai🥰_

41

Yana zuwa ya fisgota tare da cillata saman bed ɗin,cikin zafin nama ya shiga
kokawar tattare mata sket ɗin dake jikinta dan a wannan karan baya buƙatar romance
da ita burinsa kawai ya samu ya cimma burinsa akanta,kokawa aka shigayi tsakanin
Sarki khaleefa da kuma Sultana,ihu Fulani ta fasa domin abin ya fara neman fin
ƙarfinta ace mijinta yana neman aikata zina da ƴar cikinta,wani mugun murmushi
sarki khaleefa yay ganin ya samu nasarar zura ɗan tsansa jikinta a haukace ya fara
fingering nata,kuka Sultana ta shigayi tana neman ɗauki ganin babu sarki sai Allah
yasa ta fara tunanin nemawa kanta mafita,wani zilli tayi da kuma ihu lokacin da
sarki khaleefa ya ƙara cusa hannunsa ƙasanta,cikin fitar hayyaci tasa hannu ta kamu
hajiarsa wacce ke harbawa cikin wandonsa wanda ya fara ƙoƙarin zameshi,runtsa ido
tayi idonta na zubar da hawaye waiyau itace al'aurar sarki ke a hannunta mutumin
data ɗaukesa matsayin uba na gari mai sonta da gsky kuma mai son farin cikinta,wasu
zafaffun hawayena suka ƙara zubuwa cikin idonta sharrr,ganin yana ƙoƙarin ware mata
ƙafa tare da niyar shigarta yasa tayi saurin murɗe gabansa tare da jijjigawa da
dukkan ƙarfinta,ihu Sarki khaleefa ya saki tare mirginawa ƙasa yana fitar da
numfashi lokacin kaɗan jini ya fara zuba ta jikinta.

Da gudu Sultana ta miƙe tare ficewa a ɗakin tana rusa kukan baƙin ciki da kuma
tausayin rayuwarta,ganin abun babu sauƙi yasa fulani kwasa da gudu tayi waje tana
neman ɗauki,abinka da gidan sarauta lokaci kaɗan mutane suka taru akan fulani wacce
take rusa kuka amma ta kasa magana.

A parking motarsa kenan a harabar masarautar ya fara jiyo ihu,babu abinda


tunaninsa ya kawo sai Sultana a kiɗime a Abdallah yace"my wify"kwasa yay da gudu ya
nufi inda ya kejin kukan,tun daga nesa ya hango mugane da sassarfa ya ƙarasu
wajan,ai Fulani na ganin Abdallah tayi saurin riƙe hannunsa tama manta shiɗin
sirikinta ne"Abdallah Sultana"shine kawai abinda ta iya faɗa gaba ɗaya suka kwasa
ana kare sukai flat ɗin fulani.

A nan hanya z
Sukayi karo da juna jikinsa ta faɗa tana ƙanƙameshi tare da sakin sabon kuka mai
ciwo,rungometa yay tsam a jikinsa yana hura mata iskar bakinsa saida ta lafa da
kukan sannan ya cireta a jikinsa tare da faɗin"i'm coming wify?

cikin bedroom ɗin ya shige nan ya iske Sarki Khaleefa yana nishi sama-sama sabida
ƙamin ciwo gabansa yake masa ga yadda jini ya ɓata masa wandonsa,kallon tsaf
Abdallah yay masa kafin yay murmushi tare da ƙarasawa gabansa yace"how are u king
khaleefa ya ƙarfin jikin naka,abu ɗay nazu gaya maka banson yawan surutu da yawa
yana sani ciwon kai,kayi nasara akai na da farko ta hanyar rapping ɗin yayata da
kayi harta rasa ranta,nasan da cewa kaina nayi maka shuru bawai dan bazan iya
ɗaukan fansa akan ka bane kawai na barka da wanda ya halliceka,amma a wannan karan
idan kace zaka taɓa iyalina a nan zaka fahimci waye Abdallah bissalam"yana faɗin
hakan ya juya tare da barin ɗakin,a bakin ƙofa ya samu Sultana da Fulani sallama
yaywa Fulanin sannan ya kama hannun Sultana suka nufi hanyar da yay parkig
motarsa,suna isa ya buɗe mata ƙofa ta shiga shi koma ya zauna side ɗin drever key
yaywa motar tare da fice a masarautar,jikinsa Sultana ta kwanta tana sauke ajjiyar
zuciya,a hankali ya zura hannunsa cikin rigarta yana shafa ramin cibiyarta kafin ya
shiga yawo da hannun a jikinta harya samu na sarar ɗura hannunsa saman manyan brest
ɗinta,shafasu ya farayi cikin wani irin sallo wanda kesa macce ta manta komai
nata,cikin low voice yace"babu wanda ya isa ya shiga wannan gidan mallakin Abdallah
ne kiji wify"ya faɗa yana ɗan jan nipples ɗinta wanda yay tsini sabida jansu da ya
keyi.

Bayan tafiyarsu Fulani ta juya tare da shigewa ɗakinta,a durƙoshe ta sameshi yana
baza babbar rigarsa da alama so yake ya ɓuye jinin jikinsa,kallonsa kawai tayi ta
ɗauke kai,cikin faɗaɗa ya shiga faɗin"bansan munafuka na auro ba sai yanzu,kin
cuceni kin ruguzamin shirina babu ni babu ke na sake saki uku"shewa Fulani tayi
tare da faɗin"ni dakai aga macuci kuma ko baka sakeni ba ayau zan barmaka gidanan
wanda babu abinda ya tsinanamin sai tashin hankali"ta faɗa tana ci gaba da haɗa
kayanta bai tanka taba ya miƙe tsaye yana dafe da mararsa ya nufi flat ɗinsa domin
babu wanda yasan ya shigo yana zuwa ya shige tamkeken bedroom ɗinsa wayarsa ya
ɗauko tare da kiran dr ɗinsa abinda ya sameshi ya faɗa masa nan yace ya bashi
lokaci gashinan a hanya.

Wanka yay tare da ƙasa jikinsa ya zura jallabiya tare da kwanciya kan bed ɗin,dr
ne ya turo ƙofar bakinsa ɗauke da sallama cikin ƙasan maƙoshi ya amsa masa nan dr
ya shiga duba sarki khaleefa wajan 1hour yana abu ɗaya kafin yasa hannu ga goge
gomin fuskarsa tare da zare farin glass ɗin dake manne saman idonsa kallon Sarkin
yay tare ɗauke kai yace"i'm sorry ta daina aiki fa"

BACK

Lokacin da Sarki khaleefa ya tabbar abarsa ba zatai aiki a jikin Omehi hankalinsa
ba ƙaramin tashi yay ba,musamman lokacin daya tuna gargaɗin da boka yay masa wanda
yanzu ya zama uban gidansa"kada ka kuskura kasa gabanka jikin mace idan ka tabbatar
ba mu'amala zakai da itama idan kuma ka aikata hakan za kaga kuskuranka"tunawa da
hakan yay saurin ƙara hayewa kan Omehi wacce take kwanta ta zure wajan guda tana
kukan baƙin ciki,hankaɗata yay ya ƙara hawaye kanta tare da ware laps ɗinta ya
ɗauki abarsa ya ƙara saitawa jikinta amma abun mamaki nan ta fara tattarewa tare da
yamushewa wajan guda,fuskar gadon ya daka tare da miƙewa a fusace yay waje,a gaban
ɗakin ya gansu tsaye kallonsu tare da basu umarnin ɗaukan Omehi subar garin da ita
kuma su tabbatar sun kasheta sbd kada ta tuna masa asiri"faɗin hakan yay sannan ya
juya ya nufi cikin mota wani yay dreving nasa daret airport suka nufa a yau ya
keson komawa Katsina domon farwa Sultana.

Guda 4 ne suka shiga cikin ɗakin suna zuwa suka sameta a zaune tana kuka,wajan
suka ƙarasa tare da shaƙa mata powder nan take ta lula duniyar bacci.

Ɗayan daya tsaya waje shine ya shiga bincike a cikin wayarsa babu daɗewa ya samu
abinda ya keso number ya ɗauka tare dayin dailing ɗinta,mgana yay kaɗan tare da
kashe wayar cike da farin ciki yana tsaye suka fitu da ita aka faɗa sukai cikin
mota da ita shima shiga yay mazaunin drever kafin yaja da sauri sukabar wajan.

Ɓagaran Yarima kuwa sosai yake gudu cikin lafiyayyiyar mota babu ɓata lokaci ya
isa tashar jirgin ƙasa wacce take Ralway,mutane ya gani dayawa sunata faman shiga
cikin jirgin rasa ta ina zai fara shi sam bai saba shiga cikin mutane ba yanzun
tayaya zan iya shiga cikin wannan mutanan lumshe idonsa yay tare da cije jajayen
laɓɓansa yana sauran zuciyarsa wacce take baeting verg fast,hannu yasa ya shafi
tulin sumar kansa,ƙarar jirgin yaji alamar ya kusa tashi cikin sauri ya buɗe motar
tare da fituwa ya nufi cikin jirgin lokacin yay dai² da zuwan ƴan sanda
wajan,tafiya ya fara cike da izza da kuma ta ƙama ya fara taku zuwa gaban babban
jirgin tsayawa yay tare da bawa ƴan sanda damar bincike akan abinda ya kawosu a
gurguje suka fara bincke lungu da saƙo na jirgin acan side ɗin baya suka hangosu
sunata zuƙar wiwi abinsu gefe guda kuma wani dugwan buhu ne kwance a gabansu da
alama kaya ne a ciki,basu saurari mutanan ba suka shiga buɗe buhun salatin wani ɗan
sanda yay ganin wata kyakkyawar yarinya kwance a cikin buhun
Yana tsaye gaban jirgin yana amsa wasa tare daya mutsa fuska wani ɗan sanda ne ya
ƙarasu wajan tare da rusunawa yace"we get her"jinjina kai yay tare da murmushin
jindaɗi domin a yau zai rabu da ƙaya a kasalance yace"kawomin ita"

Na kuɗi ne dai beb🥰


11/16/20, 9:01 AM - Ummi Tandama: _💫Different Calture💫_

42

Komawa ɗan sandan yay jikin jirkin wajan 5min ya fitu ɗauke da ita a hannunsa,baka
iya gannin fuskarta sabida yalwa taccen gashin kanta mai tsayi da kuma sheƙi ya
barbazu saman fuskata ta,sauran ƴan sandanne biya a bayansa sun sawa kidpnappers
ɗin sarƙa a hannu..

Yana zuwa ya miƙa masa ita amma sai yay burus tare daya mutsa fuskar yace"kaita
mota"juya ɗan sandan yay fuskarsa ɗauke da zallar mamaki,shiya ɗauka matansane ko
sister tasa amma ya nuna rashin care akan conditon ɗin da take ciki,tsayawa yay cak
sabida muryar Yarima data doki kunansa mai ciki da kwarjini da daɗin saurare
yace"wait".

Wayarsa ya zura cikin packet ɗinsa sannan ya fara tafiya zuwa wajansa yana zuwa
wajansa ya saka kyawawam hannayensa dukan biyun ya amshita tare da mannata saman
ƙirjinsa jin tana ƙoƙarin faɗuwa,su suka biyun suka sauke sanyayyiyar ajjiyar
zuciya zubawa ɗan ƙaramin bakinta ya ubawa ido wanda ya ɗan fitu ta cikin gashin
daya rufe mata fuska,sai mamul-mamul take dashi,bugun zuciyarsa ne yaci gaba da
bugawa wanda hakan baya taɓa faruwa saiya tunata koya jiya kusansa,a hankali kasala
ta fara saukar masa wacce rabon da ya jita tun lokacin da ciwo ya sameshi a
ɗakinta,murmushi yay mai sauti lokacin data faɗu jikinsa tana kuka tare da shafa
yalwataccen gashin ƙirjinsa mai kyau da sheƙi,ɗan cije jajayen laɓɓansa yay tare da
wara bakinsa kaɗan yace"i'm coming soulmate"tsintar kansa yay dasun ganin fuskarta
ƙara matseta yay a jikinsa hakan nan yaji nutsuwa na zuwar masa,hannunsa ɗaya ya
cire yana ƙoƙarin buɗe gashin fuskarta yaji jirgi ya fara ƙara alamar zai fara
tafiya.

Hannunsa ya ɗauke tare da fara tafiya cikin nutsuwa da kwanciyar hankali,tabbas ta


zama wank shashi daga jikin sashen jikinsa ta zama wani haske wanda yake yaye duhun
dake damun zuciyarsa,baya jin akwai ranar da lokacin haɗe mintuci da zaizu ya huce
baiyi tunanin Soulmate,lumshe idonsa yay tare da ware akan motarsa wacce yazu gaf
da ita bakin ya mutsa yace"insha Allah we will be together as long as my wish".

Motar ya buɗe tare da kwantar da ita a side ɗin baya,mazaunin drever ya zauna yana
fesar da numfashi mai zafin gaske gorar ruwa ya ɗauke wacce take side ɗin mai zaman
banza ɓalle murfin yay tare da kafa bakin gorar saman nasa sosai yasha ruwan sama
da rabi sannan ya rufe tare da ajjiyewa gefe guda.

Kansa ya ɗura saman staring motor yana sauraran gudun zuciyarsa wacce take
bereating very fast as yadda numfashinsa ke fita ta hanci babu ƙaƙƙautawa,hannu
yasa ya danne zuciyarsa wacce ya kejin ɗagawarta,"ya rabb my heart beating so fast
why,stop think Sudas everting will be fine by the grace of God" da wannan tunanin
yaywa motar key a hankali ya jata tare da barin tashar jirgin ƙasan.

KATSINA

A mamakance Sarki Khaleefa ke kallon dr ɗin domin he did'nt understnand anyting


numfashi yaja mai ɗan ƙarfi kafin ya kalli dr yace"meaing?"

Manna farin glass ɗin dake hannunsa yay a fuskarsa kafin ya saita nutsuwarsa
yace"al'aurarka wacce kake using da ita as sex ba zata ƙara tashi ba,bare har
kasamu damar saduwa da mace,sannan wannan ƙanƙancewar da tayi kamar ta under age
shima ba zaiyi nrml ba"

A kiɗime Sarki Khaleefa ya miƙe tsaye tare da dafe mararsa wacce take yi masa ciwo
haɗi da raɗaɗi yace"the you what u said are u mad baka san aikinba yanzu fa nake
shirin saduwa ƴar matata shine ta murɗemin ita,shine za kazumin da wani stupid
talking malam get out pls"ya faɗa cikin ƙaraji da fitar hayyaci.

Jallabiyarsa ya ɗaga kasan cewar babu boxer jikinsa hakan ya taimakawa wajan
baiyanar surar jikinsa,a figice yasa hannu tare da riƙe hajiarsa wacce tai kwace
tare da tattarewa ta ya mushe waje guda,ihu ya kwala tare da furta ƙaryane ace na
daina having sex da mace.

A hankali suke tafiya cikin motar sautin ƙirar al'ƙurani ta sultan yana
tashi,sannu a hankali bakinsa yake mutsawa tare dabin Suratul YAASIN,hannunsa ya
cire daga kan brest ɗinta ganin ta samu bacci sai numfashi take fitarwa ɗai-ɗai,
vail ɗinta ya jawo tare da rufe mata kanta sosai dan bayason hanyar da shaiɗan zai
shigo cikin motar domin sosai ƙira'ar ke fita.

A haka yasha kwanar TIRAKI ESTAT horn ya danna cikin ladabi get man ne ya wangale
masa get gidan nan ya samu hanyar danna hancin motarsa cikin compound na gidan.

A parking space yay parking tare da kashe ƙira'ar ya ɗauki lokaci yana dai² ta
nutsuwarsa kafin yasa hannu ya zareta a jikinsa,fita yay a motar tare da komawa
side ɗinta hannu yasa ya ɗauketa cak zuwa jikinsa da ƙafa ya rufe motar tare da
danna key.

Yaci sa'a babu kowa a ɗakin juyawar dazai yaga Huda ta kafa masa ido harara ya
manna mata tare dasa kai ya huce flat ɗinsu.

Dariya Huda tayi tare da miƙewa tace"lallai kome Anty Sultana taima bro ya mace a
kanta,ubangiji ya bani miji mai irin halinsa ya soni fiye da yadda bro keson
Sultana"tana faɗin hakan ta shige kitchen.

Yana zuwa babu inda ya huce da ita saman bene daman tuni ta kuri kuyanginta tace
bata buƙatarsu,handle ɗin ƙofar ya buɗe daret bathroom ɗinsa yana shiga ya sunkuya
ya sata cikin bathtop ɗin rigar jikinsa da long wandonsa ya cire shima ya faɗa
cikin ruwan fuskarsa ɗauke da wani shu'umin murmushi domin tun safe yake fama da
wani shegen feeling wanda ya tabbar indai ba cikin jikinta ya shiga yasha ni'imarta
ba,zai taɓa jin daɗin ba da wannan tunanin birkituta tare da ɗura hannunsa saman..

*Kuna tare da al'ƙalamin Sarauta don't forget dat, IZZAR SO is not free is for
sale🥰just pay 200 naira only 08119237616*
11/18/20, 8:02 AM - Ummi Tandama: 43
Brest ɗinta ya shiga murzawa a hankali tare dajan nipples ɗinta wanda suka miƙe
tsaye alamar suna amsar saƙon,sosai yake shafata kamar beby cikin bacci taji abinda
yake a mungun tsorace take jinta a cikin ruwan ga kum yadda ake shafa,saurin buɗe
ido tayi jin ana fengring ɗinta ta ƙasa,nauyayyiyar ajjiyar zuciya ta sauke lokacin
da tayi arba dashi,murmushi tayi tare da ƙara shige cikin jikinsa ta shiga sauke
ajjiyar zuciya yadda yake sucking brest ɗinta shi yafi tafiya da dukkan wani tunani
nata,ta yadda babu wacce ta fita sa'ar mijin kwarai kuma jarumi wadda ya iya jiyar
da mace daɗi ya mantar da ita dukkan wani lissafi dake cikin tunanin haɗi da
kwakwalwarta.

Gefe guda ya jata daga cikin bahun wankan gaba ɗaya ya zauce,jinsa yake kamar
bashi ba bazai iya gane komai indai ba ɗumin jikinta yaji ba,ɗan kwantar da ita yay
tare da kwanciya samanta laps ɗinta ya ware da tare da kwararo Addu'a,lumshe ido
yay tare da shigewa cikin jikinta wata ƙawatacciyar ajjiyar zuciya suka saki gaba
ɗayansu.

KANO

Bai jima a hanya ba ya ƙarasu cikin masaratar kano,hancin motarsa ya danno cikin
harabar masarutar,gudu ya ƙarawa motar domin bai son kallo gaba ɗaya tafiya yay
sosai harya ƙarasu ƙofar baya wacce daret zata sadaka da turakar mai martaba.

Parking yay tare da sauke numfashi runtsa idonsa meyasa hakan why my hrt beating
so fast,am sure tana kusa dani at where,wannan shine tambayoyin dake yawo cikin
zuciyarsa wanda ya ƙasa furtasu ta bakinsa sanin babu wanda zai bashi amsa,mirrow
wanda dake jikin motarsa daga sama ya saita zuwa side ɗin baya.

Ɗan cije laɓɓansa yay ganin baya iya ganin komai sai kyawawan legs ɗinta wanda suka
sha zanen jan lallai mai kyan gaske sosai ya fitu da kyan ƙafarta taɓe baki tare da
ɗauke kansa daga gareta.

Motar ya buɗe tare da zuro zara-zaran ƙafarsa waje ya daɗe a hakan ya fitu gaba
ɗaya ya rufe motar,side ɗin baya ya nufa yana zuwa ya buɗe baiyi ƙoƙarin buɗe
fuskarta ba sabida baya buƙatar hakan,hannu yasa ya jawo ƙafarta tazu daf da ƙofar
sannan yasa duk hannayensa ya ɗauko ta zuwa cikinsa,saurin sakinta yay ƙasa jin
wani abu ya soki zuciyarsa haɗi da gangar jikinsa wanda iya zamansa na duniya bai
taɓa jin hakan ba.

Ƴar ƙara ta saki mara sauti amma hakan baisa ta farka ba,gashin kanta ne ya ƙara
bazuwa akan fuskarta,numfashi kawai yake fitarwa mai zafin gske ta hancinta a
hankali ya mutsa bakinsa tare da faɗin"asiri tamin".

Sunkuyawa yay tare da sunkutar ta zuwa jikinsa,da sauri yake tafiya haɗi da bada
faɗi sam baya son wani ya gansa bare a rainasa.

Lafewa ta ƙarayi jikinsa tana fitar da zazzafan numfashi daga bakinta zuwa faffaɗan
ƙirjinsa,hakan ba ƙaramin ɗagawa yarima hankali yay ba,ji yake kamar ana watsa masa
wuta a dukkan jikinsa.

Cikin hakan ya ƙarasa turakar mai martaba,da ƙafa ya tura ƙofar,kansa ya danna
ciki bakinsa ɗauke da sallama,akan paryer mat ya taddashi yana azkar.

Sallamewa yay tare da miƙewa tsaye sosai murmushi ya faɗaɗa kan fuskarsa,yasan har
abada yarima a koda yaushe zai iya kula da rayuwar iyalin nasa,macen da baiso ya
kuɓutar da rayuwarta idan ya fahimci itace rayuwarsa me zaiyi kenan?rungomar da yay
mata kaɗai zai nuna maka zallar soyayyace tasa hakan ba ƙiyayya ba.

"weldone my luv sannu da ƙoƙari,kaita wancan ɗakin sai kayi wanka ka huta kag dare
ya fara,gobe sai kayi abinda kakeso ko?"

Kallon mahaifinsa yay yare da faɗin"no Dad akwai inda zaki goben bari dai nai
wanka ka dawo ayi komai gabanka"ya faɗi hakan yana shigewa ɗakin da mai martaba ya
nuna masa.

"ta wacce hanya zamuyi amfani da matarsa dan mucucesa,bakya tunanin ba zata aikata
hakan ba tunda tana son mijinta?"

Dariya uwar tsuro tayi haɗi da miƙewa tsaye ta fara sama da marwa ta ɗauki lokaci
tana hakan kafin ta tsaya waje guda tare da juyawa Jakadiya baya tace"kibar komai a
wajena har lokacin da zamu aikata hakan kedai kawai ki nemi kusanci da matar tasa
shi yafi wahala,kuma ki iya takunki"

Tana faɗin hakan ta shige uwar ɗakinta wanda tafi zama cikinsa,waya ta ɗauka tare
da buga wata number ɗagawa akai kafin ai mgn tace.

"ya naga komai ya lalace cikin sauƙi haka kuma kasan ba haka mukai dakai ba,shin
wanne irin aikima kayi masa mai sauƙi haka?"

"afuwa magajiya mai jiran gado aiki nayi masa babba wanda koke akaiwa aikin kin
tashi daga aiki har abada babu abinda zaki iya,amma yana da ƙarfin imani da kuma ta
wakkali haɗi da riƙo da addininsa,ga yadda mahaifinsa ya dage akansa shiyasa komai
ya waware cikin sauƙi"

Ƙittt ta kashe wayar domin ba zata iya sauraran abinda zaice ba sai zuciyarta ta
buga.

Yana shiga cikin ɗakin ya shimfiɗeta akan gado tare da fice ko wajan mai martaba
bai koma ba.

Famliy dr mai martaba ya ƙira domin duba lafiyarta,lokacin kaɗan ya iso flat ɗin
yana zuwa mai martaba yay masa isu zuwa cikin ɗakin da take,du bata ya shigayi
ganin babu abinda ya sameta sai baccin da take wanda silar shaƙa mata hudar da
akaine tayi mata ƙarfi.

Ruwa mai sanyin ya buƙata kawo masa akai sannan ya zauna gefen ta tare da rufe mata
baki ya shaƙa mata ruwan cikin hancinta.

A rana zane ta saki ihu tare da faɗin"pls kada ku kasheni banga mahaɗin rayuwata
ba"dr ne yasa hannu zai taɓa ta tayi saurin daka tsalle tare da dira daga kan bed
ɗin ta nufi ƙofar data gani a buɗe.

Gaba ɗaya bata ganin gabanta sabida tsananin tsoro mafaka kawai take nema wacce
zata ɓuya taji daɗi,gudu take iya ƙarfinta harta isa bakinsa ƙofa tana ƙoƙarin fice
taji ta faɗa jikin mutum..
11/18/20, 8:02 AM - Ummi Tandama: 44
kasa ɗaguwa tayi haka nan taji ta samu nutsuwa a jikinsa duk tasan hardashi a masu
cutar da ita,sosai ta ƙara shigewa jikinsa kamar wacce za'a kwace.

Tafiya ya fara da ita zuwa cikin ɗakin saida yaje har bakin bed sannan yasa hannu
zai cireta ta ƙar ƙamƙameshi tare da jijjigashi dakyar ta samu damar furta.

"zasu kasheni pla save my life dan Allah"

Zare ido yay waje haɗi da dafe kansa har abada har gaban abada bazai taɓa manta
wannan muryar wacce ya saba jin sautinsa a kunansa ko wanne lokacin.

Mai yasa ake ƙoƙarin zautar dashi ne t dalilinta bata san wayeshi bata san ina
yake da zama ba,banda sunansa babu abinda ta sani gameshi dashi dan haka babu yadda
za'ai ya kasance itace har ɓangaran mahaifin,maganar mai martaba ita ta dawo dashi
cikin nutsuwarsa.

"ba kaji ka taimaketa duk da mune masu taimakonta kuma mu ta gani amma tafi samun
nutsuwar kai ka taimaketan fiye damu ko meye dalilin ohhu?"

Dr tane yay dariya mai sauti cike da mutuntawa yace"banbancin zumunta take nuna
mana ƙila ta fahimci shine mijin nata"

Tsayawa tayi cak da kukan tana sauraran maganar tasu wacce ta kasa fahimtar abinda
suke nufi,ta kasa mgn haka nan ta kasa rabuwa da jikinsa wanda take samun nutsuwa a
jikin bugun da zuciyarta take mata ta ya lafa.

Ƙwaɓe fuska yarima yay kansa banda sarawa babu abinda yake masa gaba ɗaya ji yake
kamar ƙirjinsa zai tsage zuciyara ta fitu waje,kallon mai martaba yay ya fara mgn
da muryarsa dake cunkushe yace.

"pls Dad ta sakeni"ya faɗa kamar yay kuka sabida tsananin azabar da jikinsa yeke
masa,ɗauke kai mai martaba yay kafin yaja numfashi yace.

"nina kawo maka ita,kazu ka ajjiyeta mana"jijjiga kai kawai yarima yay domin a
wannan lokacin bazai iya magana ba.

Hannunsa yasa ya damƙe shoulders da ƙarfi wanda yasa ta saki ƴar ƙara,lumshe
idonsa yay domin a yanzu yana buƙatar ganin fuskarta,idonsa a lumshe yake yasa
hannu ya tattare gashin kanta ya tura baya,cikin sanyin jiki yasa tattausan
hannunsa mai ɗan sanyi ya tallafu haɓarta dai² saitin fuskarsa sanadin hakan
numfashinsu ya haɗe waje guda kowa na shaƙar na ɗan uwansa cike da nutsuwa.

A hankali yake buɗe zara-zaran eyelash nasa kafin ya samu zarafin sauke idonsa
akan cute pink lips ɗinta wanda ya ɗan jiƙe sabida ruwan da aka shaƙa mata,gaban
sane yay mummunar faɗuwa why komai nata irin na soulmate ne kodai aljana ce ita
yaudai zai kure wannan abinda ake masa dan haka ya ware dukkan manyan idonsa akan
beauty oval ɗinta wacce ta jiƙe da hawaye.
A firgice yaja baya jikinsa duk tsuma yake yayi imani da Allah aljana aka aura masa
ko mutum bai zauna da shi ba bare aljana,baya ya juya mata ji yake aduk yadda take
zai iya zama da ita sabida zallar kama da take da soulmate ɗinsa babu banbanci.

A ɓangaren Omehi kowa jin ya saketa a firgice haɗi da ɗimuwa ta shiga buɗe
gajiyayyun idonsa wanda rabon data buɗesu ta manta,faffaɗan bayansa tayi arba dashi
daga shi sai boxer da da farar singlet,tun daga ƙan tafin ƙafarsa ta fara kallonsa
har zuwa sumar kansa mai kyau,ba zata taɓa wannan jikin nasa ba aduk inda take
banda tunaninsa da tekryi haɗi da mafarkai na wannan jikin nasa babu abinda
take,wahalalliyar ajjiyar zuciya ta sauke kafin ta nufi wajan da gudu ta rungomesa
ta baya ta saki kuka mai cin rai.

Jin kukan yake kamar ana zuba masa dalma a jikinsa haka nan yaji bayason jin kukan
nata tunaninsa ne ya tsaye sabida muryarta da tayi masa dirar miƙiya.

"why meyasa ka guje a lokacin da nake buƙatarka,mai yasa ka barni a lokacin da


nake ruɗu na tunanin ciwon daya sameka,na shiga tashin hankali da ban taɓa tunanin
hakan ba,meyasa kayimin haka Sudas?"ta faɗa tana dukan bayansa.

Ya yarda yay amana cewa babu wata aljana sai Omehi'nsa but how ta kasance itace
matarsa ko daman Dad yana sane dat why ya sanya yay masa promise akan indai ya dawo
da ita ya bashi damar sakinta,zancema kenan tayaya yake tunanin zai iya rabuwa da
farin cikinsa da kuma rayuwarsa.

A sukwane ya juya ya zuba mata jajayen idonsa wanda suka juye lokaci guda,jikinta
ya shiga tattaɓawa kafin yay mata wata iriyar rungoma ya matseta tsam saman
ƙirjinsa da dukkan ƙarfinsa,wasu zazzafan hawaye ya shiga fitarwa kafin ya shiga
manna mata kiss a forehead ɗinta ya dawo kunnanta ya manna mata kiss haka wuyanta
da idonta kafin ya saka bakinsa ya sakar mata lafiyayyen kiss a tsakiyar bakinta
wanda ya sanya ta sauke ajjiyar zuciya a fili,kafin ya ƙara mannata a ƙirjinsa ya
shiga shafa sumar kanta.

A haka mai martaba ya iskesu hannunsa ɗauke da peper da pen,ƙofar yaɗan buga daman
tuni suka fice domin yasa zai iya jin kunyar dashi kansa yarima bazai jita ba,gaba
ɗaya suka ɗago kai suka zuba a kansa ba tare dasun rabu ba.

"lokacin da zaka saketa yayi kamar yadda kayi al'ƙawari,a kiɗime Omehi ta ƙanƙame
Yarima tana saki kuna tare furta"no pls dan Allah kada kayi..

*Mun ɗauko hanyar sauke book ɗinan saura kaɗan*


11/20/20, 8:28 AM - Ummi Tandama: 46
No edit
kwantar da ita yay shima ya kwanta kusa da ita tare da jawota jikinsu suna parcing
juna kowa yana shaƙar daddaɗan ƙamshin dake fita a tsakaninsu,fuskarta ya shafa
tare da furta"soulmate how kikazu gidan nan as my maid?" dry tayi wacce iya shi
kaɗaine ya jita.

Hancinsa taja tare da bashi labarin abinda ya faru,lumshe ido yay yana sauraran
sweet voice ɗinta wacce take ratsa ko ina na jikinsa,salonne ya fara sauyawa
bayanta ya suma shafawa a hankali tamkar baya son taɓa jikin nata,ɗago kai tayi ta
kallesa zata buɗe baki tayi mgn yay saurin haɗe bakinsu waje guda lumshe ido yay
rabun da yaji daddaɗan bakinta haɗi da yawan bakinta,wani daɗine ya ziyarci bakinsa
a hankali ya shiga sucking tsakiyar bakinta sumba yake mata wacce babu wahala ta
zautar da ƴar mace musamman wacce ta faɗa tarkwan ƙaunarka.

Ci gaba yay da kiss ɗinta tare da shafa dukkan jikinta harya samu nasarar cire
mata rigar jikinta naked body ɗinta ya baiyana kasancewar babu under wears a
jikinta.

Saurin mirginawa kanta yay lokacin da yay arba da tsayayyun brest ɗinta masu girma
da kuma tsayi,gaba ɗaya ya kiɗeme ko a film mai taɓa ganin wannan halittar a zahiri
ba sai yau.

Wani baƙon yanayine mara fassaruwa ya fara shiga brain ɗinta,gangar jikinta ta
fara karɓar sakon dake turowa mata,sannu a hankali ta fara fitar da numfashin
kaɗan,haɗe legs ɗinta tayi tare da banƙaro ƙirjinta gaba.

Cikin salo da kwanciyar hankali ya ɗura bakinsa kan nipples ɗinta masu ɗan tsini
ya shiga sucking nasu tare da ɗan ciccizawa,ɗayan hannun nasa kuma yaci gaba da
murza ɗayan brest ɗin nata dashi, a ƙallah ya kwashi sama da 20min yana sucking
brest ɗinta kaiya ya ɗago ya zuba mata ido yaga ta kulle nata idon sai numfashin
take fitarwa, bakinsa ya ɗura bisa kunanta tareb da tura harshensa ciki ya
karkaɗawa tare fesa mata hucinsa bakinsa,hannunsa ya gangara zuwa ƙasanta wata
wahalalliyar ajjiyar zuciya ya sauke jin yadda ruwan ni'eemerh ke zuba,ɗanya
tsansa ya tura cikin jikinta ya fara fingering nata yana shafu ruwan jikinta.

Jikinta ne ya fara rawa yayinda wani abu ya fara tasu mata sosai wanda bata san ko
meneshi ba,haka kawai taji tana buƙatar wani abu gaba ɗaya ƙofufin jikinta a buɗe
suke sakamaƙon baƙun ya nayi daya riskesu,hawaye ta fara tana jinjiga kanta tare
shafa sumar kansa da kuma ƙirjinsa.

Hakan da take yi masa ya kara haddasa ruruwan wutar sha'awarta,a ɗan haukace ya
fitar da sauti da kuma sumbatu mara toshe haɗi da gurnani,kasa hakura ya shiga
gyara mata kwaciya tare da wara laps ɗinta ya shiga kwararo addu'ar saduwa da iya
tare dai² jikinsa ya fara ƙoƙarin shigarta tsayawa yay jin yaƙi shiga kanta ya
tallafu tare da haɗe bakinsu waje guda'i'm sorry" shine kawai abinda ya iya
faɗa,numfashi ya fesar ya riƙe bakinta da ƙarfi tare da shigewa cikin jikinta,ihu
suka saki su duka yayinda take ihun zafi da azaba haɗi da raɗaɗi daya shigeta wanda
bata taɓa tunani jin irinsa ba,kuka ta zaki haɗi da jinjiga kanta,Yarima kowa kukan
daɗi ya saki ji yake kamar zai zautu bai taɓa jin hakan ba,bai taɓa shiga wannan
duniyar ba sai yanzu ji yake kansa na juyawa haɗi da sarawa gaba ɗaya jikinsa rawa
yake,samartakarsa zai sauke mata ko kuma gwaurantakarsa baya jin zai iya barin ɗaya
daga cikin ko wannensu,gaba jinsa yake a sama babu da yake masa daɗi kuma yake
zautar dashi sai ɗumin jikinta haɗi da ruwan ni'eemerh,zagewa yay iya ƙarfinta ya
fara shigarta san ransa banda gurnani da surutu haɗi da sumbatu babu abinda yarima
yake sai sama da ƙasa"weldon...you give everyting dat i need in my luv..ubangiji
yay maki albarka fiye da tunaninki yaji ƙanki fiye da tubanki...so
sweet...soulmate..yauwa my Omehi kina...da.ɗi...ya ƙara yana ƙara hayewa kanta.

Bai saurara mata ba sai gab da asuba sannan ya samu nutsuwa gomi ya fara karyu
masa haɗi da zazzafan zazzaɓi,birginawa yay yana sauke numfashi tare da dafe
tsakiyar forehead ɗinsa wanda yake barazanar tarwatsewa,ɗan ware idonsa yay jin
yadda take fitar da numfashi akai² ko mutsi bata iyawa"ya rabb what should i do,na
kwafsa yasin"ya daɗe yana tunanin kafin ya miƙe a hankali ya nufi toilet ruwa mai
zafi ya iya haɗawa banda haka babu abinda ya sani..

Fituwa yay tare da nufar inda take tana ganinsa ta ƙara riƙicewa musamman da
idonsa ya sauka kan abarsa ta miƙe sabal bata taɓa ganin halitta irinta ba kuka
tasa haɗi girgiza kanta alamar bata so..

Cije laɓɓasa kawai yay shikansa yasan yay mummunan aiki amma babu yadda ya iya
shima ba'a san ransa ba,hannu yasa ya ɗauketa cak tare da nufar toilet da ita,yana
zuwa yay bisimillah ya sakata tare da dannata cikin ruwan yasan zata iya fita.

Kuka tasa tana dukan ƙirjinsa ba ƙaramin zafin ruwa ta keji ba,saida ruwan ya
ratsata sannan ya cireta ya sauwa mata wani saidai ya sauya sau uku kafin ya zuba
mata sabu yace tayi wankan sarƙi.

Tana ƙunƙuni ta ɗaura niyar yin wankan sannan ta wanke ƙasanta tas ta fara wankan
tsarƙi kamar yadda addini ya bada.

Gaban shower yaje shima ya sakarwa kansa ruwa ya fara wankan sarki haɗi da sabun
wanka gaba ɗaya,brush yay sannan ya ɗaura towel a waist ɗinsa,kallonta yay yaga har
bacci ya fara ɗauketa gaba ɗaya ya ɗauketa daga cikin ruwan yabar toilet suka nufi
gado ardy ya riga ya sauya bedshirt kwanciya yay tare da ɗurata saman
jikinsa,kallon yadda take ta turo baki yay da sauri ya cafke bakin ya fara tsotsa
ɗumin jikinta na ratsashi a haka bacci ya ɗaukesa bakinsa cikin nata..

1week ltr
11/20/20, 8:28 AM - Ummi Tandama: 47

*the last page nasa A 1week ltr sorry i was thinking zanyi jumping na typing ne
so i have diside zan ɗura daga inda na tsaya tnx for ur commenta sweethert🥰*

A hankali ya shiga ware sexcy eyes ɗinsa wanda suke cike da bacci,hannu ya miƙa
ya kashe alarm ɗin dake ƙara,kallon yadda ta shige masa jiki yay kamar zai mai data
cike sai faman mamular lips ɗinsa take,wanda ya tabbatar idan idonta biyu ne ba
zata iya sucking lips bare tongue ɗinsa,hannu yasa ya shafa sumar kanta wacce
taɗan zubar mata gefen fuskarta,murmushi yay meɗan sauti tare da cije jajayen
laɓɓansa sosai moment ɗinsu na jiya ya fara sauka cikin brain ɗinsa da kuma
zuciyarsa ta jiyar dashi daɗi wanda bazai taɓa misalta irinsa ba,bashi da wata
damuwa fresh ya kejin zuciyarsa ɗan zame jikinsa daga nata tare daja balget ya
ɗauki towel ɗin jikinsa yay toilet.

Yana shiga ya saƙale towel ɗin a hanger shower ya kunna a dai² jikinsa,lumshe ido
yay yana sauraran yadda ruwa ke dokan naked skin ɗinsa mai santsi da sheƙi,juyawa
ya farayi cikin ruwa yana jin daɗin werther a hankali laɓɓansa suka wara ya shiga
furta kalamar masu daɗi da kuma tsayawa a zuciyar wanda akewa.

"ni banda damuwa inhar zan buɗe ƴan idanuna na kalleni gani daf dake tome zaya
samu ƙalbina,yau za nayo amooo tunda nagane..."sai kuma yay shuru sakamakon rashin
iya waƙar da baiyi ba,huci ya fitar haɗi daya mutsa fuska yace"this hausa song na
gajaaa-gajaaaa i can't sing it"wankansa yaci gaba dayi harya gama wankan ya ɗauwa
al'wala,a hakansa ya fitu ko kunya babu wajan wadrop yaje ya tsaya,buɗewa yay ya
ɗauko ash jin jallabiya paryer mat ya shimfiɗa cike da nutsuwa ya data sallah ganin
yay late,ya ɗan jima kafin ya idar addu'a yay sosai ya shafa,Alkur'ani ya ɗauka
haɗi da buɗe surar AT-TAUBAN ya fara karantawa cikin ƙira'a mai daɗi da kuma daɗin
sauraro.

Saukar ƙira'arsa itace ta farkar da ita daga bacci sosai karatun yay mata daɗi ji
take kamar ya daina har wani baccine ya shiga ɗaukanta,tunawa da tayi batai sallah
ba shiyasa ta yunƙura kaɗan tana yarfar da hannunta sabida a zabar da take ji a
ƙasanta,dubawa tayi taga babu kaya ko towel akan bed ɗin,fakar idonsa tayi ta mike
a hankali ta nufi toilet,ruwa mai zafi ta haɗawa kanta ta gasa jikinta saida tayi
sau uku sannan tayi wanka haɗi da ɗaura al'wala,pink towel ta ɗaura a jikinta ta
fitu.
Ganinsa tayi zaune akan chair ya ɗaura p.c a legs ɗinsa sai dannawa yake da
dukkan alamu aiki yake,kaya ta gani a kan bed rigace a baya dark coffee mai stone
milk,ƙara buɗe ido tayi ganin hadda sabun hijab bana jiya ba,pant ta saka sannan ta
zura rigar a jikinta da hijab kabbara ta tayar akan abin sallar dabai ɗauke ba.

Sallar tayi harta idar bai kammala ba,idonta cike da bacci ta cire hijab ɗin ta
ninke paryer mat ɗin ta ɗauke ta ajjiye wajan hijab ɗin,kan bed ɗin ta haye idonta
fal bacci babu jimawa kuwa bacci ya ɗauketa.

Murmushi kawai yay duk abinda take yana kallonta ta mirrow ƙarasa aikin yay ya
kashe p.c ɗin tare da ajjiyewa waje guda,jallabiyar jikinsa ya cire ya cillata
cikin datti close,kan bed ɗin ya hau ya jawota zuwa jikinsa hannunsa ya zura cikin
rigarta ya samu nasarar damƙe brest ɗinta guda ɗaya murzawa ya shigayi tare dajan
red nipples ɗinta shigewa jikinsa ta ƙarayi tana sauke ajjiyar zuciya a haka shima
bacci ya ɗaukesa.

1week ltr

KATSINA

Dukkan wani asibiti da Sarki Khaleefa yake tunanin zuwa yaje amma babu wani cigaba
abu ɗaya suke gaya masa kamar yadda likitansa ya faɗa masa,ba ƙaramin tashin
hankali ya shiga ba babu abinda ke ɗaga masa hankali sai wani irin feeling da yake
fama dashi musamman cikin dare haka zaita juyi tare da tunanin neman mafita.

Wata rana da daddare wata muguwar sha'awa ta bijiru masa sosai ya shiga wahala
sabida yadda cikinsa keyi masa ciwo sosai ga kuma marrsa,kamar wasa yaji hajiarsa
taɗan harba zirrr saurin zare wandonsa yay tare da kamata da hannunsa ta laƙwass
kamar lagwani,jijjigawa ya farayi tare da shafa kanta numfashi ya fara fitarwa jin
yana samun releif cigaba yay da jijjigawa haɗi da shafu kanta baifi minti 2 ba ya
saki ƴar ƙara dubawa yay yaga ɗan ruwa ya fitu akanta maifi ɗigwan fitsari ba,sosai
ya shiga damuwa shida zai ɗauki lokaci ƙafin yay relies amma yanzu shine ko 5min
ba'ai ba ya kawo,hannu yasa ya cillata cikin wando nasa ya gode Allah a hakanma ya
samu nutsuwa,tofa tun daga wannan ranar ya samu abinda taimakawa kansa harya ɗanji
daɗi kaɗan,bai taɓa baƙin cini da ladamar abinda ya aikata ba sai yanzu yay ladamar
rayuwarsa sosai kwaɗayi da kuma son abin duniya ya jefasa wahala.

Ɓagaren masoya Abdallah da Sultana abin ba'a magana sosai suke kula da junansu
basa iya ɓuye soyayyar da sukewa junansu ko a inane.

Kula ta musamman yake bawa Sultana musamman da aka shaida masa shigar cikin
jikinta na sati 4 ma'ana wata guda kenan,sosai yay murna da kuma farin ciki da
hakan a faɗinsa za'a haifa masa aboki ba ɗa ba.

KANO

Soyayya mai ƙarfi ta ƙara shiga tsakanin Yarima da Omehi kuwa sonta yake a
masarauta sabida kirkinta da kuma sam mutane saidai bata da yawan magana zata zauna
dai ana shira tana murmushi.

Wajan mai martaba kuwa hankalinsa ya kwanta da yaga ɗan nasa ya samu nutsuwa
hankalinsa ya dawo jikinsa dan har ƙiba yay tare da ƙara fari sosai,shiyasa ya
yanke hukuncin zaiyi murabus ya bawa yarima ƙaragar mulkin.

Hakan ba ƙaramin tayarwa da uwar tsuro hankali yay ba dan hakan ta gudiri niyar
ayau zata aikata abinda tai niya,abinci ta haɗa mai rai da lafiya sannan ta nemi
wamer masu kyan gske, a gefensu aka shafa pauzin ɗin wanda a kallah yana ɗaukan
40min kafin ya narke indai kaci before wannan tym ɗin babu abinda ya sameka,aciki
da zuba abinci ta jera akan basket mai kyau.

Zaune take a babban parlo tana kallon wani film a zee world mai suna young
dream,three gauter ne a jikinta sai ƴar ƙaramar riga wacce ko cibiyarta bata zu ba,
tayiwa kanta tufka irin wacce saba tasu ta ƴan Egbura,sosai tayi kyau kamar ba ita
ba,ƙirjinta ya cika fam a ƴan kwanakinnan bata iya zaman ƙaramin parlo ko bedroom
tafi gane babban parlo wani lokacin haka zata saka rigama saidai su kwana a nan
babban parlon ƙamshinsa yafi mata daɗi.

Ƙarar blet taji alamar wani yazu sanin cewa yarima yana gida bai daɗe da dawowa ba
yasa ta zura ƙatun hijab ɗinta tana zuwa ta danna wasu number nan ƙofar ta
buɗe,baki ta washe ganin Jakadiya tsaye hannunta ɗauke da basket an jera kaya a
ciki durƙuwa tayi ta shiga gaisheta aduniya tana son Jakadiya sbd kirkinta.

Kirari Jakadiya ta fara yiwa Omehi saida ta gaji sannan ta daina basket ɗin ta
miƙa mata tace "wannan saƙone daga uwar tsuro a bawa Yarima yau ki huta"murmushi
kawai Omehi tayi sbd ƙamshin abincin daya daki hancinta,spoon Jakadiya ta ɗauka
tare da buɗe abinci taci 3 spoon sbd ƙa'idace idan wani ya kawo abu saiya fara
ci,gdy Omehi tare da rufe ƙofar ta kuma cikin parlon a zaune ta gansa daga shi sai
boxer ko riga babu hijab ɗin jikinta ta cire ta ajjiye waje guda.

Binta yay da kallo yana haɗiye wani yawo mai daɗi sosai tayi masa kyau cikin
ƙananun kaya gaba ta sauya masa kamar ba Omehi'nsa ba.

Tana lura da kallon da yake mata hakan yasa ta juya tare da kaɗa masa bom bom
ɗinta,saurin rige abarsa yay jin ta harɓa da ƙarfi,basket ɗin ta ajjiye gabansa ta
shiga saving ɗinsa.

Saida ta cika masa plate sannan ta ajjiye masa akan table haɗi da zama kusa
dashi,hannun yasa ya jawota zuwa cikinsa baiyi ƙoƙarin yi mata komai ba ya shiga
juya abincin..
11/21/20, 8:42 PM - Ummi Tandama: 48

gefe kaɗan ya juya tare da ɗebuwa a cikin spoon ɗin da niyar kaiwa bakinsa tsayawa
yay cak sabida da wani abu na daban daya daki hancinsa,samun kansa yay da
tambayar"soulmate waya kawo wannan?"hannu tasa ta zagaye waist ɗinsa tare da ɗura
bakinta kan nipples ɗinsa da sukayi tsini ta haɗe haƙuranta waje guda ta ɗan
ciza,wani zirrr yarr yaji a dukkan jikinsa amma hakan baisa yay mata shuru ba saima
ƙara tambayarta yay a ƙaro na biyu.

Ci gaba tayi da cija nipples ɗinsa haɗi da tsutsa gaba ɗaya yau a wani iri ta
kejinta da mugun jaraba ta tashi,hannu tasa cikin wandonsa ta kamu abarsa ta shiga
murzawa haɗi jijjigawa,miƙa ya fara yayinda jikinsa ya fara amsar saƙwanin da take
aika masa,numfashi ya fara fitarsa da sauri² sosai take shafa abarsa haɗi da
jijjigawa kanta ta ɗaga ta haɗe bakinsu waje guda ta fara kissing nasa a
haukace,martani ya fara mayar mata domin shima gwanine sunyi nisa sosai da bawa
junansu kulawa yasa ƙasa ya ture wamers ɗin abincin wanda dalilin hakanne ya dawo
dashi cikin hankalinsa.
Cireta yay a jikinsa yana bin wamer ɗin da kallon sosai tashin hankali ya
baiyana akan fuskar Yarima,mai makon yaga abinci sai yaga wani yellow'n ruwa na
zuwa ta wamer ɗin abincin gaba ɗaya ya zagwanye ya zama ruwa tome hakan ke nufi wa
yakeson ganin bayansa wama ya kawo abincin jin babu amsa yasa ya juya ya kalli
Omehi wacce bacci ya fara ɗaukanta.
Hannu yasa ya ɗanja hancinta tayi sauri buɗe ido tare miƙewa zaune,itama wamer ɗin
tabi da kallo tana tunanin abinda yasa abincin ya zama haka,kallonta yay alamar
tambaya bakinta yana rawa tace"Jakadiya kuma naga harci tayi kan idona sorry pls is
not my fult"

Miƙewa yay ya nufi cikin bed ɗinsa minti kaɗan ya fitu sanye da blak jallabiya
mai kyau fuskarsa babu yabu babu fallasa,kallonta yay yace"give me 5min adey come
back"

yana faɗin hakan yasa kai ya fice a gidan,ɗaki itama ta shige tare da saka pink ɗin
jallabiya kai hula ta mata sannan ta dawo parlo ta zauna tana jiran dawowarsa.

Cike da murna da kuma farin ciki Jakadiya ta juya zuwa ɓangaren uwar suro bayan
ta bawa Omehi abincin.

A tsaye ta sami uwar suro tana kaiwa da dawowa,jin anturo ƙufar ɗakin yasa ta
juya da sauri,dariya ta saki ganin Jakadiya da hanzari ta nufi wajanta har tana
tuntuɓe tace"ya ake cikine Jakadiya?"gyaɗa kai Jakadiya alamar komai ya kammala
saidai jira mutuwar yarima ƙilama hadda matarsa.

Shewa uwar suro tayi tare da rangaɗa buɗa tace"ban taɓa farin ciki irin na yau
ba,rabon da naji farin ciki tun lokacin da mahaifin mai martaba ya rasu kakan
Yarima kenan,tunaninsa ya cinyemin dukiya kuma ya mutu ya barni babu komai yana
tunanin yaci bulus shiyasa dukkan wani burina na ɗurasa akan jikansa finally kuma
nayi nasara"

Dry itama Jakadiya tace"mai martaba ya kashemin ɗa baiji ba bai gani ba,sannan
babu wanda ya ɗauki mataki yau na cika burina ta hanyar ɗaukan fansar ran ɗana"

Ƙofar ɗakin su kaji ana bugawa a hankali dry tayi tace"kilafa ya huce shine a
kazu gaya mana"

i'm still a live..muryar yarima ta duki dukkan kunnuwansu jikin sune ya fara rawa
sabida sunsan kashinsu ya bashe asirinsu ya tuno basu da wata mafita.

Idon sane ya kaɗa yay jaa sabida ɓacin rai girgiza kai yay can ƙasan maƙushi
yace"follow me"yana faɗin hakan ya juya zuwa flat ɗinsa.

Yana tafe suna biye dashi jiki babu ƙwari a haka suka isa tafkeken flat ɗin nasa
wanda ya kusan finna mai martaba girma.

A zaune suka sami mai martaba shida sura fuskarsa tayi jajur sabida tashin
hankali da kuma fargaba da tuni sun kashe masa ɗa mafi suyowa a ransa wannan wanne
irin son zuciya ne,yana can ya saki baki ashe akwai masu farautar rayuwar ɗansa.

Shuru ɗakin yay ba kaji komai sai sautin kukan Omehi wacce take dana sanin amsar
abincin ashe da ita za'ai using a kashe mijinta da taga wannan ranar gwara taga
mutuwarta.

Sallama ɗauke a bakinsa ya ƙarasa shiga parlon tare da nufar inda Omehi take a
ƙasan carpet hannu yasa ya ɗagata cak zuwa kan sofa zama yay tare da jawota jikinsa
ba tare da yace komai ba.

Kallansu kawai mai martaba yay ba tare da yace komai ba,gyara murya Yarima yay
tare da cewa"kada kuyi tunanin bansan abinda kuke ba,yarima ba shasha bane nasan
ƙudurinku akaina tun ba yanzu ba,duk wani mutsi naku akan ido yake wannan gobarma
shekaran jiya aka shigo da ita gidannan,harinku na farko kunyimin a tashar jirgin
sama lokacin dana dawo daga karatu,rashin sani yasa kuka tura mutane suka tari
jirgin safe suka fara harbe² babu wanda suka kashe aka samu na sarar kamasu,hari na
biyu kunyimin shi lokacin da kuka haɗa baki da wata mew maid ɗina baku samu nasara
ba sabida taci amanarku akan tana sona kuma ba zata iya kasheni ba,sallamarta nan
sannan na maidata gidansu hari na uku wanda kuka samu na sara akaina shine asirin
da kukaimin kuma ku sani ubangiji ya tsara hakan akana ba kune sanadi ba,kuma naji
daɗi da abin ya faɗa kaina ba akan soulmate ba domin ranar ina garinsu kuma cikin
ɗakinta dalilin cetonta saiya faɗa kaine,hari na huɗu shine wannan gubar wacce na
daɗe da sanin za'a kawota gidannan abinda ban gama fahimta ba why kukeson ɗaukan
raina pls kugayamin banson hayaniya fa".

Kuka Jakadiya ta fara tare da faɗin"wlh nayi dana sani ka yafemin sharrin zuciya
ne da kuma son ɗaukan fansar ran ɗana da mahaifinka ya kashemin"

Zaro ido mai martaba yay dry yay kaɗan tare da faɗin"lallai zaki zargeni akan na
kashe maki ɗa amma ki sani kinyi kuskure ɗanki shine ya kashe kansa bani ba.

Wata rana ina zaune a ɗakina da daddare naji an faɗu ɗakin da sauri ganinsa nayi
tsaye idonsa fal hawaye,kafin nayi mgn ya zube gabana ya faɗin.

"Allah ya ƙara maka rai da kuma lafiya wannan wasiyar nakeso ka bawa mahaifiyata
bayan tayi maka wani zargin da dole nasan zatai maka,shaye² nake wanda ita kanta
bata san inayi ba,hakan kuma ina lalata ƴarƴan mutane hartakai na kashe wata
yarinyar garin son zuciyata yanzu haka ne mana ake za'akasheni ni kuma da duniya
tasan na aikata hakan kuma na lalata wannan masarautar kwara na kashe kaina"

Kafin nayi wani tunani ya kafa kwalbar a bakinsa ya shanye fiya-fiyan da yake
cikinta,kinji yadda ɗanki ya rasa ransa kidaina zargina kuma zan baki wasiyar da ya
bani na baki.

Kallon Uwar suro yay bayan yaja numfashi"bansan da wata dukiya taki ba,amma dai
mahaifina yaban wasu takaddu ajjiya yace na baki bayan lokacin da ɗana yarima yay
aure dalilin hakanne ban sani ba,amma kin taɓa tunanin tambaya bare har kice anciye
maki kuɗi mutane suna bani babaki wlh,kallon yarima yay wanda yake rungome da omehi
yace ya ɗauko masa jakar daya bashi ajjiya.

Ɗauko masa yay nan ya bawa jakadiya wasiya ita kuma uwar suro ya bata dukiyarta,a
wannan daran ƴan sanda sukazu suka tisa ƙeyarsu.

Sallama mai martaba yaywa yarima sannan yaja hannun sura wacce ta kasa cewa komai
sabida tashin hankali babu abinda idonta ya yake gane mata sai gawar yarima a
kwance.

Juyawa yay ya kalleta baice komai ba sai cire rigar jikinsa da yay haɗi da zare
boxer jikinsa na abarsa ta baiyana sai har bawa take,zare ido Omehi tayi tare dasa
hannu ta ƙama ta ɗan jijjiga tace"wai wannan duk a jikina take shigewa"dry yay bata
yace"kina bata kulawa ne sosai shiyasa ta ƙara girma da auki yadda za kifijin
daɗinta,baki ta buɗe zati mgn yay saurin tura mata cikin bakinta,a hankali ta shiga
sucking nata tare da lashe samanta nan da nan yarima ya fara gurnani haɗi da kamu
tsayayyun brest ɗinta ya shiga murzawa tare da kafa baki yana tsutsa like
beby,sosai ya fita haiyyacinsa sabida ya takewa abarsa wata irin zuƙa haɗi da
karkaɗawa hannunsa yakai ƙasanta ya fara fengring nata tare da karkaɗawa,bakinta ya
zare sannan ya ware ƙafarta ya shiga sucking ƙasanta da harshensa ya nayi yana
zuƙar ruwan dake fita "auchiii yaaa..."shine kaɗan abinda Omehi ke faɗa gaba ɗaya
jikinsa rawa yake ɗaukota yay daga kan sofar ya dawo da ita ƙasan capert yay mata
rumfar tare karantu addu'ar kamar yadda aka saba cikin sauri ya shigeta gaba
ɗayansu ihun daɗi suka saka tare da ƙanƙame juna sosai yarima yake ƙasa shigewa
jikinta banda wara ƙafa babu abinda Omehi take tare da ƙara tura masa
kwankwasonta,wajan 2hours suka ɗauka kafin su samu nutsuwa nan take wani zazzaɓi
mai zafi ya kama Omehi..
11/22/20, 7:41 AM - Ummi Tandama: 49

IZZAR SO

The end

Gari na wayewa Yarima ya kira family dr nasu kwajin farko ya nuna tana da shigar
ciki da sati ɗaya da kwana 2,ɗaukanta yarima yay ya fara juyi da ita hadda taka
rawa,ita abima dry ya bata akan tana da ciki yake wannan murnar ko kunya babu.

Kafin kace labari ya zaga masarauta an samu magajin Yarima sosai Mai martaba yay
farin ciki da kuma murna kula da musamman Sura ke mata,babu wata alama da zata nuna
maka tana da cini bata laulayi ko kaɗan,haka cin abinci bai dameta ba daga wainar
fulawa sai Apple shine kawai abincinta ta sauya sosai.

Yarima kowa gaba ɗaya daina fita yay sabida kula da cikin Soulmate wanda ya ɗauki
burin duniya ya ɗurawa cikin tun baizu duniya ba.

A ɓangaran Mai martaba kowa ya shirya komai nayi murabus zai ɗura Yarima akai duk
da Yariman baya so.

Zuwa na Musamman Ƴan Kogi sukai suka duba lafiyar ƴarsa hadda Onja nan suka nemi
alfarmar tayi da Omehi gida tayi rainon ciki,Yarima ido ya rufe yace sam bai yadda
da wannan abunma indai ya isa babu inda za'aje masa da mata babu wanda yasan
lokacin da yay mata ciki😂sai yanzu dan iyayi za'a ɗauke masa mata ace wai rainon
ciki shima yasan yadda akeyi dan haka abar masa matarsa haka nan babu inda
zata,sosai Omehi taji daɗin maganar dan ba tajin zata iya kwana ba ajikinsa ba
shine duniyarta shine farin cikinta ya saba mata da kwanciya a daddaɗan cikinsa mai
daɗi haka suka tafi badan ransu yasu ba.

Ɓangaran Jakadiya da uwar suro bayan zaman ƙarshe da akai court da yanke masu
zaman gidan yari shekara 10² da tara dubu ɗari biyar² sosai sukayi ladamar aikata
abinda sukai suka nemi yafiyar Yarima da kuma ta Mai martaba sunaji suna gani aka
tisa keyarsa zuwa gidan kangararru,suna zuwa aka basu kaya nan suka cire nasu kuma
suka saka na gidan yarin,ihu Uwar suro tayi tare da furta "don't worry Yarima u win
the game but i promise i'm coming back" ta faɗa tana buga kanta da bango,wata
matace ta kifa mata bari tare da ɗaukanta suka cillata ɗakin duhu.

Zaune suke shida sura a tirakarsa numfasawa yay yace"Jibi Tiraki yayana zai dawo
ba lallai kisan shi ba,ubanmu ɗaya uwa kowa akwai tasa dalilin naɗani Sarki da akai
yasa yabar wannan garin bashi da imani ko ɗaya nasan daya dawo burinsa bazai huce
amsar wannan mulkin ba,ni kuma bana fatan hakan da naga wannan ranar gwara naga
mutuwa kamar yadda naiwa mahaifina al'ƙawari,shekaruna sunja bazan iya faɗa dashi
ba dan haka gobe zanyi murabus za'a ɗaura Yarima akai nasan zai iya dashi ni kuma
zanyi masa fatan alkairi ina jin tsoron dawowar TIRAKI"

Tashin hankaline ƙarara ya baiyana akan fuskar Sura ƙirjinta ya fara bugawa da
ƙarfi kuka ta fara tace"nidai dan Allah kayi hƙr kabashi wannan mulkin inason
rayuwarmu da kuma ta ɗanmu"

Murmushin ta kaici Mai martaba yay kafin yace"baki da hankali ba shuwa gabanni
suna siyarda filayen talakawansu ba,to wallahi Allah idan TIRAKI yahau wannan mulki
to garin gaba ɗaya zai siyar kenan haƙƙin kula da al'ummarmu yana kanmu ko kada
kisa damuwa a ranki addu'a shine magani kishirya bikin naɗi gobe"

Washe gari

Misalin ƙarfe goma Mai martaba yay murabus misalin 11 dai² aka ɗura yarima akan
karagar mulki anyi murna sosai anyi busa da kaɗe² haɗi da kuma kyaututtuka masu
yawa da kuma kur'ani da aka sauke kowa yay farin ciki da hawan *THE NEW EMIR* wato
*MAI MARTABA SUDAS SIWAD SUFRAK SARKI NA 3*

Washe gari tun 8 na safe TIRAKI yana zuwa shiga fada ya tsaya cak ganin wando
baiyi tunani ba,huci ya fitar tare tare da nausar bango ya juya yabar fada.

Ba ƙaramin tashin hankali ya shiga ba gaba ɗaga brain ɗinsa ce ta tsaya da aiki
yama rasa abinda zaiyi sabida da takaici murmushi kawai yay domin idan sonsan wata
basu san wata ba.

Fita yay daga ɓangarensa ya nufi garden a hanya ya haɗu da wata kuyanga mai
manyan mazaunai tana tafe tana kaɗa bom bom ɗinta ji yay gaba ɗaga tsigar jikinsa
ta tashi,hannu yasa ya damke abarsa wacce take ƙoƙarin miƙewa cije lips kawai yay
yaci gaba da tafiya baya son daga dawowa ya fara halin nasa.

*AFTER 9 MONTH*

Abubuwa da yawa son faru daga ciki hadda rasuwa tsuhun Mai martaba mahaifin Yarima
wanda ciwon ciki yay ajalinsa lokaci guda,sosai Yarima yay kuka na rashin mahaifin
nasa wanda da gyar Omehi ta samu ta lallashesa yay hƙr ya dangana ya barwa Allah
ikonsa.

Zuwa na musamman Sarki khaleefa yay ya nemi gafarar Omehi akan yay ladama kuma
bazai kuma aikata abinda ya aikata ba.

Murmushi kawai tayi tace"babu komai Ubangiji ma munayi masa laifi kuma ya yafe masa
ballemu ƴan Adam na yafe maka duniya da lahira"

Sosai yay mata gdy tare da zube masa kayan tsaraba kala² tasu taƙi amsa amma babu
kyau maida hannun kyauta baya hakan yasa ta amsa tayi masa gdy.
A cikin wannan daren misalin 2 na dare ta farka da cikin mara wanda daga gani
kasan labour ne,juyi kawai take akan makeken gadon tun tana jikin Yarima harta zabe
daga jikinsa ga yadda cikin yay mata nauyi da kuma tudu gaba ɗaya ya rinjiyi
jikinta.

Ganin yana ta bacci hankali kwance yasa tasa hannunta ta ɗaka masa wawan duka a
jiki,firgigit ya miƙe zaune ganinta yay zan ƙarshen gado tana shirin faɗuwa ƙasa,da
gudu ya sauka ta taruta ta faɗa jikinsa kwantar da ita yay cikin sauri ya zura
jallabiyarsa ya fita zuwa flat ɗin Mom.

Minti kaɗan suka dawo da ita ganin tasha wahala kuma tazu matakin haihuwa yasa
Sura cewa"Son maza sauko da ita ƙasa kuma ka kwaso kayan haihuwa".

Da sauri ya aikata abinda tace shima zama yay kusa da Omehi babu yadda Sura ba tayi
ba akan yabar ɗakin yace"shifa babu inda zashi yaga matarsa ce bata wani ba"

Rabuwa tayi dashi ta shi bawa Omehi tai makon gaggawa,hankalin YARIMA ya tashi
ganin yadda Omehi take shan wahala banda shafa kanta babu abinda yake.

Ihu tayi tare da ƙanƙame Yarima jin wani abu yana ƙoƙarin farka mata ƙasanta,Ihu
tayi aƙaro na biyu lokacin da jariri ya baiyana saidai a wannan karan ba ita kaɗai
tai Ihun ba hadda Yarima domin akan idonsa yaga fituwar ɗan,jikinsa banda rawa babu
abinda yake.

Numfashi ta sauke tare da lafewa jikin Yarima nan bacci ya ɗauketa,banda shafa
kanta dayi mata sannu babu abinda yake.

Guɗa Sura ta rangaɗa ganin ansamu magaji ƙaton jaririne fari tas dashi babu inda
yabar Yarima saidai idonsa na mahaifiyarsa ne kasan cewarta mai blue ɗin ido kamar
na turawa.

Lokaci kaɗan aka gyara jariri da mahaifiyarsa aka shimfiɗesu akan bed sai bacci
suke,sallama Sura tayiwa Yarima ta ƙoma flat ɗinta,ta gumi ya zabga ya zuwa
kyakkywan ɗan nasa ido kwallace ta cicciko cikin idonsa haka kawai tausayinsa ya
dirar masa a zuciya wata rana dole ya tafi yabarshi duk da babu wanda yasan gawar
fari.

Hannu yasa ya ɗaukeshi sai bacci yake cikin kayansa masu kyau da taushi sannu a
hankali ya ɗura bakinsa a kunan yaron ya shiga yimasa huɗu ba,hawayen da yake
ɓuyewa ne suka ɗiga misa fuskar jariri cikin ikon Allah shima ya fara kuka tare da
cilla ƙafafu sama,jijjigashi ya fara yana yi masa karatu a kunne yaci sa'a ya koma
bacci kwantar dashi shima ya kwantar ya haɗa ya rungomesu gaba ɗaya hadda uwar ɗan.

Bayan sati guda aka sha taron suna duk yawan mutanan Masarautar nan saida Sarki na
3 yay masu kyauta ta musamman yaro yaci sunan *SUFYAN SUDAS SIWAD* yaron yana da
farin jini sosai wajan mutane tun yana yaro aka shiga bashi kyauta masu girma da
yawa dan haka ya tara dukiya mai yawan gaske Wannan kenan.
*BAYAN SHEKARU BIYAR*

Katsina

Abubuwa da yawa son faru masu matuƙar muhimmanci daga ci hadda auren Huda da akaita
ita da ƴar uwarta Munaifa,kuma cikin ikon Allah ko wacce ta samu rabon yara guda
biyu.

Ɓagan garen Fulani kuma ta sake sabon aure a U.S dan haka bata garin da zama jifa²
Sultana na kaiwa mahaifiyar tata ziyara.

Sarki Khaleefa da kansa yazu wajan Sultana neman gafara da kuma al'ƙawarin ya
daina har abada da farko taki yarda amma da Abdallah yasa baki tace babu komai ta
yafe.

Dare mai albarka da kuma tarin ni'ima zaune suka a tsakiyar yaronsu sai su huɗu
ciff duk shekara Sultana ke haihuwa,haihuwarta ta farko ta haifi twinst duka mata
ta biyu kuma ta haifi namiji aka bashi sunan Abba inda ake ce masa baba
ƙarami,haihuwa ta uku ma ta haifi namiji yaci sunan mahaifin Sultana Faisal.

A haihuwa ta huɗu ne tasha wahala sosai kamar ba zatai raiba cikin ikon Allah ta
haifi kyakkyawar ƴar mace gaba ɗaya yaran ta fisu kyau tana zuwa duniya ta cilla
ƙaramin ya tsanta baki alamar zatai haƙura kafin kaji kukanta zaka daɗe dan ko nono
mata fiy shafa,ga idonta always sleepyn idan kaga idonta a buɗe dare ne ko kuma
tana hannun iyayenta,hakan yasa suka ɗauki son duniya suka ɗura mata ba fara bace
kuma ba baƙa bace chocolate colour ce ƙamar ƴan Itopia.

Satin suna ya zago yarinya taci suna *ZARINA ABDALLAH* babu wanda ya sauya mata
suna kowa yana kiranta da Beby Zarina watanta guda ciff da haihuwa shine yayyenta
suka tisa iyayen gaba dole sai an basu ita.

Faisal ne ya ƙwaɓe baki yace"Daddy ni beby Allah"shafa kansa yay yace"beby ƙarama
ce bata son ɗauka ka jira tayi girma kamarka ko"

Ganin dare yayi yasa suka ɗauki yaran suka kaisu ɗakinsu kowa da gadonsa ɗaya baya
ɗaya su bisu da addu'a tare da ƙashe masu hutar ɗakin suka fice.

Kwance suka sun saka Beby Zarina a tsakiya sai faman shan yatsa take saika ɗauka
bacci tayi amma idonta biyu idanka kula da juyawar idonta ta ciki.

Copping fuskarsu yay waje guda yace"haƙiƙa kin bani zuri'a kin gama bani komai a
rayuwata dukkan wani farin cikin dana nema kin bani shi,ina roƙan Allah ya dauwamar
da zuciyarki cikin farin ciki da kwanciyar hankali Allah yay maki Albarka ubangiji
ya saki a Aljannar firdausi.

Wasu zafafan hawayen farin cikine suka silalu daga cikin idonta,baki ta buɗe tazai
magana yay saurin haɗe bakin nasu waje guda.
*Tammat bi hamdillah a wannan ɓangaren*

KANO

Karagar mulki sosai take gudana wajan Yarima babu wata matsala shi kansa TIRAKI
mamaki yake dukda haryau babu tarko daga ɗana masa kuma hakan ba yana nufin ya
barshi ba.

Omehi tunda ta haifi ɗanta na farko Sufyan shikenan haihiwar ta tsaya mata basu
damu ƙansu ba domin Allah ne ke badawa kuma ke hanawa.

Sufyan shekararsa biyar ciff ya tashi cikin so da ƙaunar iyayen nasa bashi da wata
matsala a rayuwarsa hakama kakarsa tana kula dashi duk iyakar zamansa bai taɓa zuwa
wajan Tiraki ba saidai idan mahaifinsa yaje dashi fada ya gansa acan,harya ɗaukesa
yace nima kakan kane kaji kadinga zuwa muna hira.

Tun yana ɗan shekara uku Yarima ya saka Sufyan a makaranta tun safe sai yamma yake
dawowa kasancewar hadda Arabic yake,baiso magana kwata² kauma baison hayaniya gaba
ɗaya yanzu zai hargitse ya fara buge²,da wahala kaga Sufyan yana kuka sam bashi da
fara'a sai a cikin iyayensa saidai yana da maida hankali sosai karatu wajansa ba'a
magana.

Yarima bashi da wani buri wanda ya huce yaga girma ɗansa shima yay murabus ya
ɗura Sufyan akai kamar yadda mahaifinsa yay masa dan haka yake cusa masa son Mulki
a zuciyarsa saidai shi gaba ɗaya takurasa ake baison zama cikin mutane.

A zaune suke a ɗaki suna shirin kwanciya bacci ya turo ƙofar bakinsa ɗauke da
sallama,sanye yake cikin pink ɗin jallabiya tai masa kyau sosai sumar kansa har
ƙasan wuyansa,wajan Yarima ya ƙarasa yana zuwa ya haye cinyarsa tare da zuwa lapton
ɗin da Yarima yake danna hannunsa ya ɗura saman na Yarima yace"Abba ya
zaman?"murmushi yay tare da shafa kan ɗan nasa yace"lpa lau sweethert ya
karatu"jinjina kai kawai Sufyan yay tare da kwanciya jikin mahaifin nasa son ɗauki
lokaci a haka harya kamma binda yake y dubi Sufyan yace"bacci fa" i'm sleep with my
lovely parent today" ɗaukansa yay cak tare da nufar bed dashi.

Fituwa tayi daga toilet jikinsa sanye da kayan bacci"gefen Sufyan taje ta kwanta
tare da shafa kansa tace"bebyn ina roƙon ubangiji ya karemin kai daga sharrin
maƙiya mahaddasa,Ubangiji ya baka abinda kakeso duniya da lahira,Allah ya kareka da
kariyarsa ka zama mai hkr da juriya pls ka rage zafin kannan naka"murmushi kawai
yay mata yana furta kalmar Ameen akan laɓɓansa.

Madallah uwa ta gari cewar Yarima dariya gaba ɗaya sukai suka rungome junansu
cikin so da ƙauna...

*Tammat bi hamdillah👏🏻🙌🏻*

Ya Allah abinda na faɗa dai² Allah ka bani ladansa wanda nai kuskure Allah ka
yafemin fiye da kuskuren da nayi,saƙon da yake cikin wannan littafin ubangiji ya
zama izina akan wanda suke akaita hakan🙌🏻wannan littafi yana nuni da haƙura da kuma
zama akan ra'ayi da kuma nuni akan mutane duk ɗayane babu ƙabilan daya fi wani.

Kada ku mannata wannan littafin na kuɗi ne akan 200 kacal mtn, zuwa yanzu na
sauke wannan littafin na *IZZAR SO* ku jirani a cigaban wannan littafin wanda zai
kasance *KUYANGA ZARINA*
The new Emir
Wanda zaizo maku a janwary insha Allah.

Inawa wanda suka kasance dani fatan Alkairi a dukkan inda suke, Izzar so paind
gruop bazan taɓa mantawa daku ba har abada ngd maku sosai kun nunamin soyayya ta
musamman.

Ina buƙatar sharshinku mai ma'ana da kuma abinda kuka ɗauka a wannan littafin
08119237616

Nimcy luv ce😍💗

You might also like