You are on page 1of 164

[6/16, 7:55 PM] +234 701 275 3212: 💫 ALKAWARIN ZUCIYA 💫

PROMISE OF THE HEART 💔

✍🏻
M SHAKUR

DA SUNAN ALLAH MAI RAHAMA MAI JINKAI

1️⃣
~UK~
Tundaga nesa take leke babban building din datake dumfara tana bin uban tulin cars
din wajen da kallo kaman akwai abinda take nema kafin daga bisani idanuwanta su
sauka kan wata white Bentley car, gashinan kar kar ko alamun a single dust babu
ajikin motan, ajiyan zuciya tasauke ahankali murya chan kasa tace “Alhamdulillah
he’s still around” sanan tashiga sauri takarasa gaban wajen da ake kira da Cozy,
harzata saka hannu tabude kofan tashiga tadanyi jim tsaya kafin ahankali tabi jikin
ta da kallo tana sanye dawani white jeans daya kamata tsam dawata yar dark blue top
mai shegen kyau wacce da kadan tasauka daga kan cibiyanta, saidan gyalen data yana
kanta white shima dayamata kyau sai gashin kanshi dakenan kusan rabi awaje anmata
kalaba da attachment kanana dayamata kyau shima, hannunta rikeda wasu books guda
biyu dakuma phone nata kirar iPhone 13, sai wata yar karaman jakan datake rataye da
ita, ajiyan zuciya takara saukewa kana ganinta kasan she’s nervous sanan ahankali
tasa hannu tabude kofan wajen tashiga ciki.

Hadaden eatery ne and bar mai shegen kyau, babu wasu mutane dayawa awajen wayanda
suke wajen yawancinsu turawa ne fararen fata maaikatan wajenma fararen fatane hakan
yasa zaka gane wajen na bature ne, ahankali take tafiya tanabin wajen gabaki daya
da kallo da gefen idanunta, kafin takarasa gaban kanta taja kujeran wajen ta zauna
sanan tasauke books dinta agabanta da wayanta, daidai baturen Bar attendant din
yakaraso yana kallonta yace “what can I get you miss” dan waigawa tayi kaman tana
neman abu awurin tace “Pierre Zēro Rosé please, two shot” ganin duk tana maganan ne
batare datama kalleshi ba yasa yace “gotcha” sanan yajuya yakoma yadauko wine din
datai order yazuba mata a cups guda biyu sanan yadawo gabanta ya ijiye yace “here
we go” dan juyowa tayi da sauri takallai sanan tasauke jakanta da sauri tadauko
kudi taba shi tace “keep the change” kafin ma yay magana tasake juyarda kanta tana
bin mutanen wajen da kallo one after d other…..

“Kai Zayn look” wani hadadden chocolate guy daga tachan karshen babban falon wajen
da aka cikada kujeru ne kowa na zaune yana abinda yake yataba wani kyakkywan thick
farin guy dake zaune kan kujera ya lumshe idanu pipe din shisha na bakinshi yana
zuka yana fitarda hayakin ta hanci, yana sanye da riga da wando both black na LV,
farine shi kal yanada cikan jiki dayake rigan dayasa short sleeve ne hakan yafito
da kakkauran murdadden hannunshi, irin guys dinan ne masu manyan gabobi dakuma
murdadden jiki, dudda idanunshi a lunshe but idan ka kalleshi bazaka so kadauke
idanunka ba dan yanada wani irin kyau kaman mace, lips dinshi sunyi wani kalan
masifan ja kodan shishan dayake shane oho, yanada dogon hanci siriri dayazauna akan
fuskanshi gwanin ban sha’awa, sai gashin giranshi baki sidik kuma acike yanada
tabon salla agoshi sai gashin kanshi baki sidik shima dake kyalli sun nannade kaman
na buzu sanan gawani kwantaccen saje a fuskanshi Masha Allah, koda ace shiyay
kanshi bazaiyi kanshi da wanan kyau dinba ballema bashi yayba.

Ganin baida niyyan amsashi yasa Mamu ya fizge pipe din shisha dake bakinshi yace
“kafara ko ina maka magana kamin banza” ahankali yabude idanunshi dasuka wani
lumshe sukai yaushi da idanda zai kalli mace dasu sai lissafinta yarikice sanan
yazubasu kan Mamu kaman ance yay magana dan dole yace “what”? Dan murmushi Mamu
yayi da hannu yamai alamu yace “look over to the counter ga budurwanka chan,
stalker dinka tazo sai kallon ka take wlh, haba Zayn kaiko bazakaji tsoron Allah ka
kula yarinyar nan koda sau daya bane tunda dai ta kasa maka magana for morethan
2months yarinyar nan kullum binka take tana stalking naka tana kallonka u know she
really really likes u waikai maisa kacika wulakanta mata ne eh? Anyway I don’t
blame you ni wlh in mace ne banmaga abin so ajikinka ba mutum dukgaka nan kalan
asibiti farin fata kalan cuta, duk baku da karfi” dan murmushi yayi dan yasan Mamu
so kawai yake yajashi suyita surutu this afternoon shikuma baida time dinan,
hannunshi yamikamai alamun yabashi shishi shi, ijiye pipe din shishan Mamu yayi kan
table din gabansu yace “Ya isheka hakanan gashinan duk idanunka sun chanza launi,
munada lectures yanzun nan fa I think in the next 5min” dan tsaki yaja yasa hannu
yadauki pipe din shisha yacigaba dasha abinshi yana daddanna wayanshi yana hura
hayakin ta hancinshi batare dayama daga kai ya kalli inda Mamu yacemai yarinyar nan
takeba Mamu nabinshi da kallo yarasa yanda zaiyi yaraba Zayn da shisha, shima bawai
bayasha bane no but occasionally yakesha, shiko Zayn zai iya wuni yanashan shisha
hakanma yasa baya iyacin abinci sosai, ganin yasake lumshe idanu yasa Mamu yaja
tsaki yamike tsaye yace “dalla Malam wuce mutafi” bude idanunshi yayi dasuka dan
kankance sukaija sanan ya watsama Mamu harara kafin ahankali ya ijiye pipe din
yamike tsaye dogon namiji ne nagaske, budadde sanan kuma cikakke irin mazan nanne
da ake kira da burin mata, car key dake kan table din yadauka yana rikeda wayanshi
yay gaba abinshi batare daya cema Mamu komi ba yay hanyar kanta.

Tundaga nesa ta hangoshi ya dumfaro gaban kanta, duk taku daya dazaiyi saita jishi
har kirjinta yana amsawa, tun kafin ya iso wajen wani kalan kamshin dayakeyi dayake
neman sata ta haukace sabida sonshi ya lullube mata hanci ganin ko’ina najikinta
yadau kyarma yasa ahankali tasa hannu tadauki cup na drink dinta takai bakinta
still tana kallonshi ta gefen idanunta daidai ya iso ya tsaya dab da ita dasauri
bartender din yazo yace “u done sir” bai amsashi ba yasa hannunshi a wandonshi
yaciro wallet dinshi yabude yana kokarin zaro kudi ko kadan batasan drink din
yamakai saman hancinta ba tsabagen yanda take kallonshi kawai numfashin dazata
shaka ta shaki wine din wani irin mahaukacin shakewa tayi dabama tasan lokacin data
saki cup din akasa ba tana wani kalan mahaukacin tari wine nabin hancinta suna fita
idanunta sunyi ja kwalla yacikasu dawani kalan sauri daga Bartender din harshi suka
juyo suna kallonta dasauri Bartender din yataho ta saitin gabanta yace “sorry Miss”
dudda tarin datake kokarin danne tarin take tana kakalo murmushi dan wanan kwafsin
haka har ina baki tabude zatai magana wani tarin yakara sarkaketa wine din na
fitowa daga bakinta yana diddiga akan white wandonta duk yay staining sabida Jan
wine ne, kaman daga sama taga wani clean white handky agabanta kamshin da ajikin
mutum daya tall a duniyan nan takejin kamshi taji yana fitowa daga hanky ahankali
tadago kanta sama tanabin Tundaga handkerchief din dakallo harzuwa white hannun
dake rikeda shi zuwa kan fuskan Zayn dake kallonta in the eyes, wani sabon bugawa
zuciyanta yashiga yi hannunta har rawa yake tasa takarba zatakai kan fuskanta dan
sharewa shikuma yajuya ya ijiye kudaden dayariga yaciro daga wallet dinshi yadaura
kan kantan yajuya yawuce batare daya kara bata second look ba, ahankali ta janye
handky dagakan bakinta tabishi da kallo harsaida yabace ma ganinta sanan tasauke
ijiyan zuciya kafin ahankali tasauke kanta tana kallon handky din ko kadan tama
manta inda take rungume handky tayi akirjinta tana murmushi sosai.
[6/16, 7:55 PM] +234 701 275 3212: 💫 PROMISE OF THE HEART 💫

ALKAWARIN ZUCIYA 💔

✍🏻M SHAKUR

2️⃣

Murmushi Bartender din yayi inda sabo yasaba yasan yanda yarinyar nan ke crushing
on that guy like hell, not just her da many other ladies ma, sabida guy dinan
cinikin dasukeyi yanzu a eatery dinan is mind blowing, dazaran ansan yana ciki
yammata zasu fara tururuwa suna shigowa from no where so koshima he’s happy for her
at least yau yakulata, he hope suyi relationship dudda guy din dumping yammata yake
anyhow kaman trash kuma ko ajikinshi dan yasan yanda suke binshi, he just hopes
wanan will not be one of his victims, dan yana using babes kaman yanda yake using
pen na rubutu idan yagaji da wanan ya yar yadauki sabo.

Tadade awajen ita kadai sai murmushi take tana daddaura handkerchief din akan
fuskanta tanajin dadi daga bisani wayanta yashiga kara, dasauri ta kalli wayan
ganin Juliana Munari ke kiranta yasa dasauri tadauka tana murmushi sosai tace “Hi
Babe ya” daga tachan bangaren wata yarinya tace “ina apartment dinki amman bakinan
Ayshu where are you? Ba tundazu muka gama lectures ba” murmushi tayi sosai tace
“ina Cozy” dan jim Jully tayi tace “for Godsake Aisha when will u get sense? Eh,
look at the way Kabeer ke binki Ayshu yaron nan loves you like a mad man amman kina
nan kina stalking wanan heartbreaker da the worst part baimasan kina existing ba”
dasauri Aysha tai fari da ido tace “says who, wayace miki baisan ina existing ba?
Wlh yasani infect right now ma yanzu haka handkerchief dinshi nake kallo a hannuna
it feels warm and smells succulent, OMG it smells just like him wlh, I feel kaman
Zayn dina ne anan wajen” shiru Jully tayi saikuma chan tace “Ayshu I am ur friend
and I will always tell you the truth, forget that guy he’s nothing but a dream and
face the reality face wanda ke sonki ba wanan ba da kowa in our university
sunsanshi ba wajen using yammata yay dumping nasu, Ayshu enough of this stalking,
sabida yaron nan kin chanza gida kin dawo apartment din dayake, kin biya kudi
double of the normal amout sabida acire tenant din dake zaune adakin dakenan
directly opposite nashi kinyi parking kin koma compund din, Aysha sabida yanda kike
stalking guy dinan kinsan karfe nawa yake tashi, karfe nawa yake fita gym, karfe
nawa yake shiga school, sau nake yake da lectures kinsan all his spots, grades
dinki kullum low suke karayi sabida soyayyan wanda baisan dakeba ke gabanki kum…”
“Jully please enough, allow me to leave my life, ana so by force ne banson KB ki
rabudani da maganan shi, kuma zaki gani Zayn will notice me and I will date him”
dasauri Jully tace “dating Ayshu bakince min Islam dating babu kyau ba” dan yatsine
fuska tayi tace “Jully is because bakisan guy dinan bane saisa, irinsu idan kika
basu kanki ne kawai zasu zauna dake, dan gayu ne nafitina kaman ba muslim ba, boko
tashigeshi, I want him to be addicted to me kaman yanda yakenan addicted to shisha,
I am ready to give him anything, wlh Ina bala’in sonshi, just wait for me, ki dafa
mana abinci gani nan zuwa”
tana maganan ta katse waya shiru Jully tayi, at this point zubama Ayshu ido zatayi
dan Allah yama Ayshu taurin kai batajin shawara, kuma yaron nan will only break her
heart, she will only chop breakfast a hannunshi a nothing will happen yaron da har
lecturorin su mata crushing suke akanshi, anyway she just hope for the best.

Wuraren 6 ta shigo gidan, kana ganin gidan kasan na mugun yaran masu kudi ne,
elevator ta shiga zuwa floor dinsu sanan tawuce Dakinsu tana kallon nashi dakin
datana gani tasan baidawo ba daman baya dawo da wuri kullum sai 11 ko 12 nadare
kuma kullu yaumin bata iya bacci saitaga dawowanshi wata rana tai kuka duk randa
zai dawo da mace wata tana kuma tai murmushi, the truth is baifiye neman mata ba,
wani zubin zaiyi 2month baidawo dakowace mace ba wani zubin kuma saiya dawo da mace
zasuyi kusan kwana uku ko hudu tare saikuma shikenan bata kara ganinta dudda
batasan dalili ba but kawai haka take gani, kuma baka taba ganinshi da babe din
dabataci sunanta babe ba, duk tana tunanin nan tana tafiya ne tana kaiwa gaban
Dakinsu tabude kofa tashige ciki tana ihu kitchen tafada tawani irin rungume Jully
tana nuna mata handky tace “Jully look” murmushi Jully tayi tana kallon handky
sanan tace “Ya akayi yabaki handky shi” nan tabata labarin from A to Z tana murna,
murmushi Jully tayi tace “nidai jeki wanka kizo muci abinci dan Jerry zaizo
yadauken” gira daya Aysha tadaga mata tace “Iyye love birds” tai maganan tana
wucewa bedroom nata tashiga sanan ahankali ta ijiye handky kan pillow dinta tareda
shafawa sanan tawuce ta shiga wanka agurguje tana fitowa tazo sukaci abincin tare
sanan Jully ta shirya ta wuce abinta, komawa tayi ta kwanta kan gado tadauki handky
tana kallon shi kafin ahankali tace “Zayn! I love you so very much Zayn” rungume
handky tayi akirjinta tsamtsam tanaji kaman shita rungume, ahaka bacci ya kwasheta
11 dot na bugawa ta bude idanunta tsam shi kanshi gangar jikinta yasaba da stalking
nashi, fitowa falonta tayi tai hanyar window ta ta tsaya dayake wutan dakin akashe
ne ta tsaya tana kallon kofarshi tana tsaye awajen kam wajejen 11:30 saigashi ya
shigo yana tafiya nan cikeda isa akuma hankali tundaga wajen saida kamshin dayake
yadaki hancinta bude kofanshi yayi ya shiga sanan ya maida yarufe kafin ya kashe
wutan falon, murya chan kasa tace “good night My love, asuba tagari” sanan ahankali
tasauke window blind din tajuya takoma daki ta kwanta saikuma kaman wani abu yafado
ranta dasauri ta tashi tadauki handky tafada bayi ta wan ke shi tsaf sanan ta
shanya tafito tazo ta kwanta, shida dot tabude idanuwanta agurguje tafada bayi
tadauro alwala tafito sallan ma agurguje tayi bama ta tsaya cire hijabin ba tafito
ta daga window blind ta tsaya jikin window dan 6:30 dot yake fitowa tafiya gym,
tana tsaye saigashi yafito cikin kayan workout gajeren wando da singiletin Riga da
safa da canvas, cinyanshi tabi da kallo amunmurde kaman na yan wrestling sanan yaja
kofan dayake da pin suke bude kofan yawuce yana jogging yatafi abinshi murmushi
tayi ahankali sanan tace “good morning baby na” sanan tajuya handkerchief din
tadauka tai ironing nashi, sanan ta shiga wanka tadade sosai abayin sanan tafito
tana ganin 8 saura da sauri tawuce wajen window Wuraren 8 yashigo yana zufa
murmushi tayi dasauri tajuya tashiga ciki wani hadaden short gown ta saka daya
sauka daga guwiwabta da kadan pink yamata kyau Wanan Karan batasa dankwali ba sai
turaren data feffesa sanan tai parking gashin ta in a stylish way sanan ahankali
tadauki handky tana kallon kanta agaban madubi ahankali tace “Ya Allah kadaurani
akanshi” sanan ta zura slippers dinta tawuce tafita falo ahankali tabude kofa
tafito daga flat dinshi sanan kaman wacce abi yafashewa aciki tai hanyar dakin shi
kirjinta na daukan uku uku tawuce gaban dakinshi tadade atsaye kafin ahankali ta
danna door bell, ankai kusan 5min kaman bazaa budewa farat aka bude kofan gabadaya
dasauri tadaga kanta suka hada ido wani irin faduwa gabanta yake tana kallonshi
yana daure da bathrobe ajikinshi kirjinshi duka abude gashin kirjinshi akwance ruwa
nabi sai karamin towel a hannunshi yana goge kanshi da alamu daga bayi yake, da
mamaki yadan kalleta batare datai magana ba, lips dinta har rawa yake sanan
ahankali tadaga hannunta dake rikeda handkerchief din murya chan kasa tace
“ahhhhhmmm dama, dama, I brought your handkerchief back ne” tai maganan tana wani
irin nishi sama sama kaman numfashinta sai dauke, kirjinta nawani irin racing, this
is the first time take ganinshi ahaka, ganin still kallonta yake ba yabo ba fallasa
kuma bai fasa abinda yake ba wato sharekanshi da karamin towel din dayake
rikedashi, yasa taji wani bala’in fargabanshi na cikata jin baice komiba dakyar
tadaga hannunta tamai pointing kofan dakinta dake kallon nashi tace “actually
that’s my flat, yanzun nan naganka shine nace uhmmm bari nakawo ma” dan yatsine
fuska yayi amugun wulakance ya kalli handky datake mikamai tundazu har hannunta na
neman sagewa yace “I don’t need it, discard it” yaja kofan zai maida yarufe da
sauri tace “uhmmm wait please” chak ya tsaya yana kallon fuskanta da fuskanshi
dababu alamun rahama akai face dinshi looking kaman zai maketa, tagefenshi taleka
tana kallon indomie da taga yafito dashi zai dafa yacika ruwa a babban pot yazuba
albasa aciki ya fasa kwai aciki ruwan na kumfa sosai, dan murmushi tayi cikeda
shakkanshi tace “are you trying to cook indomie”? Yana kallonta still a bala’in
wulakance yace “uhn” kaman dole akace yay maganan, murya chan kasa cikeda shakkan
abinda zatace tace “that’s not how to, lemme cook it for you p…..please” wani kalan
wahalallan tsaki yaja ko kunyanta baijiba yace “banso” sanan yay slamming door din
on her face batare dayama jira maitake shirin cewaba, kuka taji yazo mata wuya
tadaure tahanashi fitowa tadade ahaka awajen sanan ahankali tajuya tawuce takoma
dakinta zama tayi tana kallon handkerchief din tama rasa meke mata dadi, tunda take
bata taba shakkan wani namiji ba sai wanan menene shi? Jibeta fa tanada kyau babu
namiji da bazata iya daukemai hankali ba shi waye, enough of all this, tashi tayi
fuu tai kofan tabude tafice sanan direct tai dakinshi ta danna door bell baa wani
dauki lokaci ba wanan karan tabude kofan koyana expecting wani ne oho, churus ya
tsaya ganin yarinyar dazu, wani irin faduwa gabanta yayi ganinshi dagashi sai dogon
wando na Jean da Riga a hannunshi dabai Riga yasaba yanada wani irin broad chest ga
cikakken shoulder parts garai, kasa magana tayi saiwani kalan kallon kirjinshi
datake lips dinta na rawa tana kallon dark aroelas dinshi, ahankali tace
“l…..l….ove……you…..Z….Zayn” Tundaga sama har kasa yake kalleta sanan yace “ke
kikama kanki” wanan Karan wani slamming kofan yayi on her face saida yataba
goshinta ahankali tajuya kaman an kashe mata yaran ciki tawuce side nata ta zauna
dirshan akasa, tana zaune awajen taji fitowanshi yafice, kiri kiri kasa zuwa class
din datake dashi tayi sabida yanda komi baya mata dadi.
[6/16, 7:55 PM] +234 701 275 3212: 💫 ALKAWARIN ZUCIYA 💫

PROMISE OF THE HEART 💔

✍🏻M SHAKUR

3️⃣

~Nigeria~
Wata babbar mace ce doguwa chocolate skin tsaye cikin wani lafiyayyen hadadden
kitchen ginin zamani, tana sanye dawata doguwan rigan Atampa mai kyan bala’i ga
kallabi daure akanta da kana gani kasan daura dankwalin kawai tayi amman hakan
baihana kwantaccen black gashinta dake gauraye da farare lekowa ba, tana tsaye
agaban wani hadadden babban gas a kitchen tanama wata yar aiki dake juya basmati
rice a tukunya dawani wood spoon magana sukaji wata zazzakan murya dake ratsa
zuciya na y’a mace ta kwala ma matar uban kira. “Mama nadawo, nakawo miki wasu
kawayena ki gansu” wani irin kwashewa da dariya yar aikin dake juya abinci a
tukunya tayi takalli Matar da aka kira da Mama datai tsaye kawai tama rasa ta cewa
tace “Hajiya wlh tun ina iya kirga yawan kawayen Khairy harna bace a kirgan” kwafa
kawai Matar da aka kira da Mama tayi tace “karasa juya abincin sai ki kwashe a
warmer Ladid…..” bata idasa maganan ba aka kara rangadamata kira da wanan
zakakkiyar muryan kaman ana busa sarewa. “Mamaaaa kina ina zoki gansu” dafa
goshinta Matar tayi cikeda takaici tace “Allah nagode maka dakabani wanan yarinya,
ina ganin Ummulkhairy ce zata bani hawan jini aduniyan nan” tai maganan tana
fitadaga kitchen din ta hanyar bude kofa tafice, tana fitowa dining tai kicibus da
yammata kusan su tara a zazzaune kan lafiyayyun kujerun falon suna maganganu suna
hira suna kallon lafiyayyen hadaden falon dayaji Cubana furnitures, ganin Matar da
kallo daya suka mata suka gane itace mahaifiyar Khairy yasa duk suka zubo daga kan
kujerun cikeda girmamawa duk suka gaidata. “Mama ina yini, Mama barka da rana, Mama
ina gajiya” lafiyayyen murmushi ta sakin musu tana karasowa tsakiyan falon tana
bindi da kallo daidai tace “Masha Allah sassannunku da zuwa yammata yakaratu”?
Kafin subata amsa wata kyakkyawan budurwa yarinya chocolate skin color, yar doguwa
bachan sosai ba dabazata wuce 20yrs, skin dinta nawani kalan glowing fuskanta babu
ko kuraje guda, tanada dan dogon hanci yet kuma dan karami dan diss afuskanta but
fitacce, tanada manya manyan pure white eyes, idanunta are very big sunada wani
kalan adorable spherical shape that is just damn gorgeous, dan kana kallonta the
first thing dazasu fara daukan maka hankali a fuskanta are her big white eyes, ga
eyelash dinta dogaye bakake cikakku, hakama gashin giranta, tanada goshi wanda
kusan yarabu biyu ne rabi duk gashi ne dayake nan baki sidik sun kwanta daya karama
fuskanta wani kalan kyau dan zaka dauka buzuwa ce sai dayan rabin kuma fatarta ne
dayataho har gira, tana sanye da dogon rigan atampa itama da dan kwalinta akanta,
tawani buga uban ihu da saida falon ya amsa gabadaya. “Mamaaaa” yanda ta kwala mata
uban kiran nan yasa mahaifiyar nata tadago da kanta tareda juyowa ta zuba mata
idanuwanta kurii irin na jama’a yaya zanyi da wanan yarinyar ne? Wani irin washe
baki Khairy tayi cute saitin white teeth dinta suka bayyana tashiga saukowa daga
stairs din dagudu kaman ba ita Mamar kema kallon zaki ganeba kawai tawani irin fada
jikin Maman nata tana ihu sosai tana rawa ta kankame Maman kamkam. “Wayyooo Mama
wlh nai missing naki, inata nemanki nadauka kin fita ne har hankalina yatashi ashe
kina kitchen, Mama tun safe yau banganki ba awa nawa yanzu bansaki a idona ba karfe
biyar fa, nai kewanki Maman mu, Mamana, I miss you Mommy Ummulkhaiyr” tai maganan
tana kara kankamet Mama cikeda tsananin murna, dudda yanda Mama ke mugun kule da
ita saida tai murmushi har cikin ranta duk cikin yaranta babu wanda ke sonta kaman
yanda Khairy ke sonta, idan Khairy tadawo gida batanan wani zubin har zazzabi
takeyi, Son da Khairy ke mata dabanne, gabaki dayan kawayenta baki suka sake suna
kallon Khairy yanda ta kankame mamanta cikeda murna tana rawa kaman wata yar
karaman yarinya, murmushi kawai Maman takeyi ganin yanda kawayen ke kallon Khairy
sabida wayan nan wasu new set ne basu saba ganin haukanta agidaba yasa Mama tace
“ke dalla cikani kije kitchen kitaya Ladidi ku kwaso abinci kiyi serving friends
naki kuci” sakin Mama tayi ahankali tana murmushi dake bala’in kara mata kyau tana
kallon Mama tace “tom Mama” sanan tawuce kitchen da ihunta ta shiga kitchen din.
“Ladi kwas kwas!” Tsabagen yanda Ladidi tafirgita batasan lokacin data saki cokali
data rike a hannunta kasa ba, kwashewa da dariya Khairy tayi ganin yanda Ladidi
tafirgita, Ladidi ta watsa mata harara tana dafa kirjinta da hannu jin yanda yake
bugawa tace “aniyarki tabiki Khairy bani zaki sawa bugawan zuciya ba wlh” dariya
Khairy tayi tadauki spoon tazo kusa da ita tana kallon tukunyar tana murmushi tace
“uhmm smells good, let’s have a taste” abincin tadeba takai baki tana lumshe ido,
harara Ladidi tabita dashi tana kallon long full lushy eyelash dinta dazakaji kaman
ka cire kasama naka sabida kyau, dan murmushi tayi tace “yayi dadi Khairy? Kinga
nasa coconut milk dakikace nadinga sawa” bude idanu Khairy tayi ta kalleta sanan ta
yatsine fuska tace “yayi dadi ba laifi amman ba kaman nawa ba” batarai Ladidi tayi
hakan yasa Khairy tafashe da dariya tace “ki zubamana nida kawayena kizo ku gaisa”
hararanta Ladidi tayi tace “Malama ki tsaya ki dauki abincinku ki kaimusu ba inda
zani nagaji da gaisawa da kawayenki, nibansan ko kamfani gareki na kawaye ba”
turobaki Khairy tayi tace “bakinciki kikemin kinga inada kawaye masu sona ke bakida
kawa ko daya” dasauri Ladidi tanuna kanta tace “ni Khairy bakin ciki ana zaune
lafiya, kawayenki sunfi dari, ni idan Allah yabani kawaye ko sama da biyu ne bansan
yanda zanyi dasu ba” hararanta Khairy tayi tadauki Baban tray da Ladidi tajera musu
different abinci akai a different plate guda 5 tafita dasu taje takai musu sanan
tadawo ladidi na kallonta tace “yanaga kin dawo” akufule tace “su tara ne plus ni
goma, kuma is just 5 plate of food nafita dashi” kasa magana Ladidi tayi kawai
tashiga zuba wasu sababbi tass abincin yakare Ladidi tace “yayyinki suka dawo
maizasuci” “oho” ta amsata akufule tafice abinta takaimusu abinci suka shiga ci
suna hira shaaaa kakeji sun cika falon da hayaniya kadauka biki ake kowani liyafa
aka hada, lekosu Ladidi tayi daga kitchen kwafa tayi tace “yo wlh ban kara daura
wani girkin barima kiga tafiyata zanyi, masu gida nakema aiki ba kawayenki ba,
yarinya kowani kare da doki kawayenki ne, mijinki zai sha fama Khairy” tai maganan
tana komawa ciki, hada yan kayanta tayi a handbag dinan sanan tabi takofar kitchen
tafice abinta daman inhar tagama aikin yamma indai Hajiya na sama tafiyanta take
saidai in tana kasa ne saitaje tamata sallama tawuce.

Sai wuraren 6 sanan kawayen nata suka fito bayan takaisu sama sunma Mama sallama
har compound tarakosu inda sukai parking motocin su duk suka shishiga, daya daga
cikinsu taleko bayan tama motarta benz key tace “wai Khairy yaushe zaki farajan
mota kine eh? Gamu duk mu munaja ke kadaine kullum driver ke kawowa” kaman zatai
kuka tace “ba su Mama bane da Baba wai tsoro suke su barni nafara tuki wai nacika
rawan kai kumafa na iya wlh Paddy” dariya dukansu sukayi wacce ta kira da Paddy
tace “ke da karfin hali zakisa su barki kifara tuki wlh daukan mota kawai zakiyi
wataran ki fice, Babe magrib tayi bari muwuce see you tomorrow at school” hannu
tadaga musu tace “see yah girls” gateman dinsu yabude musu gate suka fice motoci
biyar daidai kuma motocin yayinta na shigowa gida na Baban su biyeda su, washe baki
tayi tana tafi ahankali tana kallon motar Baban su dake shigowa last tace “oyoyo
Baba” motan na parking tai wajen motan da gudu batare databi na yayyinta da kallo
bama.
[6/16, 7:55 PM] +234 701 275 3212: 💫 ALKAWARIN ZUCIYA 💫
PROMISE OF THE HEART 💔

✍🏻M SHAKUR

4️⃣

Kafin ma Baba yabude kofa tasa hannu tabudemai kofan jikinta har rawa yake tanajin
dadi. “Baba oyoyo, Baba sannu da zuwa” wani magidancin mutum ne babba sosai yana
sanye da babban riga yanada gemu dayacika da furfura, ga kuma katon ciki irin na
manya wayanda suka manyanta dinan, exactly idanunsu iri daya da ita manya saidai
nashi daya soma kankancewa sabida tsufa, wani kalan kyayataccen murmushi yasakin
mata, cikin kamilallen muryanshi irin na magidantan nan yace “yarinyar Babanta” yay
maganan yanajan dan hancinta, murmushi tayi sosai tace “sannu da zuwa Baba” fitowa
daga motan yayi yace “to akwasomin kaya akai ciki” gyadamai kai tayi tace “to Baba”
yawuce yana kallon yaranshi maza su uku da duk suke tsaye suna jiran fitowanshi,
Manaf wanda yake Babba yanada 27yrs, sai Mu’az shima 27yrs twins ne shida Manaf
saidai ba identical twins ba ko kadan ma basuyi kamaba idan baa gayamaka yan biyu
bane bazama ka yardaba, Manaf na kama da Mama, Mu’az na kama da Baba, sai Maheer
dakenan 24yrs, dukansu sun gama makaranta duk a company Baba suke aiki yanzu.

Gaida Mahaifin nasu sukayi cikeda girmamawa kana ganinsu kaga yaran dakeda tarbiya
dakuma natsuwa. Cikin so da kauna ya amsasu yana tambayan kowa ya aiki sanan suka
wuce masallaci, itakuma kayan Baba su files da wasu yan tarkace tafito dasu daga
motan sanan tai cikin gida.

Sama tayi direct zuwa lafiyayyen hadadden falon Baba, ijiye kayan tayi sanan tajuyo
tabude kofa ahankali, ganin Mama tsaye abakin kofan kaman ita take jira daman yasa
takarasa fitowa tareda maida kofan tana rufewa tana kallon fuskan Mama dake
kallonta tana murmushi, harara Mama ta watsa mata tace “ba murmushi nace kimin ba,
quietly go to that kitchen kidafa sabon abinci wanda za’aci agidan nan this night
tunda wanda aka dafa dake da kawayenki kun cinyeshi tatas” dan turobaki tayi dan
wlh tagaji ahankali kaman zata rushe da kuka tace “Mama maisa Ladidi bata dafa wani
ba wlh nagaji school fa naje” cikin fushi sosai Mama tace “are you stupid Umma?
Inba so kike na makeki ba kiwuce yanzun nan kafin raina yabaci kije ki daura
abincin daza’aci this night, I am talking to you kina gayamin Ladidi tadafa, kin
zaci sabida ke nadauki Ladidi aiki kokin dauka jakace ita batasan ciwon kanta ba
dazata zake tai girkin gida keda kawayenki kuzo kutasa abincin agaba ku cinye tas,
yanzu ina gayamiki kije ki daura wani kina neman kawomin gabli da ba’adi, to the
kitchen my friend!” Mama tadaka mata tsawa kaman zata kurma ihu tawuce hawaye sun
cika idanunta tass tai kasa, harara Mama tabita dashi sanan takada kai kawai tawuce
tashiga dakinta.

Kitchen din tashiga tamaida kofan da mugun karfi tarufe kaman zata Balla kofan
sanan ta jingina da kofan tana maida numfashi takai kusan 5min sanan tawuce ta
kwaso kayayyaki tashiga shirin hada girki.

Saida akai Isha’i sanan Baba da su Manaf suka shigo gida, afalo suka tarda Mama
zaune gaidata duk sukayi, Mama ta gaida mijin nata zama duk sukayi, Maheer yace
“Mama me aka dafa yunwa nakeji” ahankali Mama tace “Khairy na kitchen tana girki,
itada kawayenta suka cinye duka abincin da aka dafa tass shine yanzu dannace taje
tadafa wani abincin take kumbure kumbure” dan murmushi Baba yayi yana duba wayanshi
ganin yanada miss call, cikeda kufulewa Maheer yace “wlh Mama Allah zan zane
yarinyar nan, duk randa takawo kuchakun kawayenta tashiga kitchen tamusu girki da
kanta ba abincin muba” cikin fushi shima Mu’az yace “ni I don’t even know wani
kalan brain Khairy keda shi, ni tunda nake bantaba ganin wacce takai Khairy yawan
kawaye ba, kawayenta sunfi dari biyu, tamaida mana da gida nanne majallisar
kawayenta ai gobe Saturday Allah sa takawo mana wata gidan nan wlh daga ita har
kawar saina kakkaryasu” Baba daduk ke jinsu yana taba wayanshi wayan ya ijiye
yakalli Mama yana murmushi sanan yakalli su Maheer yace “ku kyale yarinyar nan
she’s just a small girl, idan making friends makes her happy so be it, abincin
gidan banike siyaba taita kawo kawayenta sunaci is no big deal, and you wife”
yajuyo yakalli Mama yace “idan abincin gida da kawayenta keciki ki kara yawan
abinci since kinsan yarki mai mutane ce, ta yanda zasuzo suci su koshi sanan muma
muzo muci okay” tabe baki Mama tayi tace “daman babu wanda ke bata yarinyar nan
saikai kacigaba” Mama tai maganan da fushi dan murmushi Manaf da tuntuni baice
komiba yayi ganin yanda ran Mama yabaci yace “Mama kudena making issue out of this
small thing please bagashi yanzu tana kitchen tana dafa mana wani ba, is just
friends ta tara bawai wani bad hali ko dabi’a takeyi wanda yaran yanzu sukeyi ba
Mama, please ku kyaleta, she’s still a small girl, inda ace bata gama secondary
school dawuri ba da har yanzu bamata shiga university ba ballema tazo hartana final
year, ku barta please Mama ahankali zata gyara” murmushi sosai Baba yayi yanajin
maganan da Manaf keyi, Manaf nada dabi’unshi sak, ga hakuri ga iya tafiyar da gida
gashi da halin manyanta halin Baba, amman Mu’az da Maheer jin kansu suke kaman
sa’onnin Ummul Khairy. Baki Mama tabude zatai magana aka bude kofan kitchen din aka
fito Khairy ce tadauko wani hadaden warmer, ko kallonsu batayi ba sai uban turo
baki take tawuce zatakai warmer dinning Baba yace “zo kawo kulan nan Umma anan falo
zamuci” ahankali tajuyo tazo Mu’az da Maheer sai uban ballamata harara suke tana
karasowa ta ijiye kulan Baba na kallonta yace “yauwa sannu da aiki Yanmata na”
Maheer dake kallonta yace “yi sauri kije ki kawomin plate dina da fork” dasauri ta
kalleshi da manya manyan idanunta harara ta watsamai wani irin mikewa tsaye yayi
kaman zaiyo kanta dasauri tai baya tareda dan sakin ihu. “Wayyo Ya Manaf kaganshi
ko” hararanshi Manaf yayi batare dayay magana ba hakan yasa Maheer yakoma yazauna
yana kwafa, Manaf yakalleta yace “go and bring the plate and serve us” gyadamai kai
tayi tajuya tana turo baki daga Baba har Mama suka bitada kallo, bata wani dade ba
tafito dauke dawani babban tray da plates spoons, bottle water da drinks ke kai
sanan takawo tsakiyan falon, sanan tabude kulan wani kamshi ne yadaki hancinsu
tadafa wani lafiyayyen taliya da nama, zuzzubama kowa tayi sanan ta tashi, Baba
yace “ina zaki zauna kici naki” ahankali tace “nakoshi naci shinkafa dazu, wanka
zanje nayi Baba nagaji” “jikiyi yarinyar kirki” wucewa tayi sama sukuma sukahau ci,
saida Maheer yajuya ganin hartama shiga dakinta yasa yajuyo yace “at least she’s
good in one good aspect, wato girki” murmushi Baba yayi yakalli Mama yace “akwai
wacce zata zauna da Wife bata iya girki ba ballema yarta” murmushi kawai Mama tayi
batacemai komiba, saida suka gamacin abincin tsaf sanan Maheer ya kwashe komi yakai
kitchen kafin su tashi suma iyayensu sallama suka wuce side dinsu.

Tashi Baba yayi yana kallon Mama datai shiru yace “please kidena sa zancen shirmen
Khairy aranki, is just like what Manaf said at least friends kawai ta tara bawani
mugun hali ba” dan ijiyan zuciya ta sauke sanan ahankali tace “Alhaji still yawan
kawaye basu da amfani wlh” ahankali Baba yace “I promise duk randa nai sensing wani
bad behavior kokuma wani abu nida kaina zan rabata dasu, please this matter of her
friends shouldn’t be an issue again ok” Ahankali Mama tace “ai shikenan dama kaine
ke bata Umma ai” Mama tai maganan tai gaba abinta binta yay abaya yace “wifeyyy
common” bata biyemishi ba tabude kofar dakinta ta shige, murmushi yayi kawai
aranshi yace “I will handle u later” sanan yay hanyar dakin Khairy, knocking yayi
ahankali tareda kiran sunanta. “Umma” jin shiru yasa ahankali yabude kofan dakin,
dakine nai kyau dakana gani kasan dakin Yar gata ne anyimai Fenti pink dakuma
design na flowers everywhere, tana kwance kan lafiyayyen gadonta mai kyau tana
sanye da dogon gown na bacci tana bacci hankali kwance ga dakin uban sanyin AC
tachure alamun sanyi takeji, karasowa gaban gadon yayi yace “Umma Umma, mamar ki
dake fada ita batasan rashin jin maganan ta kika daukoba” yay maganan yanajan
bargon gadon yarufa mata sanan yadau remote don AC yarage AC sosai kafin ahankali
yajuya ya kashe wuta sanan yarufe mata kofan yawuce dakin matarshi!!!!

💫 PROMISE OF THE HEART 💫

ALKAWARIN ZUCIYA 💔

✍🏻M SHAKUR

5️⃣

Da asuba kafin Baba yawuce masallaci yashigo yatadata wanda hakan yakeyi kullum.
Da farinciki ta tashi yau sosai kaman ba itane ta kwana da fushi jiyaba, murna take
sosai sabida yau zataje bikin kawarta Zainab.

Saida tai salla tai karatu sanan ta gyara dakinta tsaf tafito kasa ta sauka a
kitchen ta tarda Mama tsaye zata fara aiki dawani irin gudu taje ta rungume Mama.
“Mama good morning” murmushi Mama tasakeyi this is another aspect na halin Umma
datakeso ko kadan batada riko, tureta Mama tayi tace “waike karyani kikeso kiyi”
dariya tayi tace “Mama dadi nakeji yau bikin Zainab Kawata, Beaty wacce nai ankon
ta kin tuna”? Baki Mama ta tabe tace “ina zan tuna wata Besty Bestotin kin sunfi
dari, keda kullum cikin bikin kawayenki ake, idan babanki ya shigo kije ki
tambayeshi izini baruwana da zuwa bikinki, bani tukunya nidai kiga” dasauri
tadaukoma Mama tukunyar nan suka shiga hada breakfast tanama Mama surutu wuraren 8
suka gama komi suka jera a falo daidai nan su Baba suka shigo gidan duka zama sukai
a falo suka shiga kari sai bayan an gama ta kwashe komi takai kitchen sanan tadawo
da saurinta tazauna kusa da Baba, fuskanta kadai yagayamai dawani abu hakan yasa
yace “Ya akayi Khairiyya?” Murmushi tayi tace “Baba yau bikin Zainab kawata shine
nakeso nagayamaka” idanu Baba yazuba mata yace “amman kinsan yau yakamata kije
gidan Baffan kiko” gyadamai kai tayi dasauri ahankali tace “Baba gobe zanje gidan
tunda yau inada biki please naje Baba”? shiru yayi sai chan yace “ok kije, but by
4 kidawo gidan nan ban yarda kije kai Amarya ba” murmushi tayi tace “Baba ai daman
bazanje ba itada za’akai Kano, kumama ana daura aure wai zaa tafida ita kaga kenan
kafin 4 nadawo ma” jinjina kai Baba yayi yace “duk kincikani da surutu, okay to
adawo lpy, ki kama kanki banson kula maza okay” dasauri tace “to Baba, bari naje na
shirya to” tai maganan tana tashi tai sama, tashi Manaf yayi yace “bari naje na
kwanta Mama” binshi Mama tai da kallo yawuce yafita shikuma Maheer da Mu’az Kwallo
suka kunna a falon suna kallo abinsu, Baba kuma na duba wasu files dayasa Mama
tadaukomai daga dakinshi.

Wanka tasakeyi sanan tashirya cikin wani hadaden ashobe, skyblue, dogon riga aka
mata daya kamata daidai ita ya bala’in mata kyau, yabi jikinta sosai, zama tayi
gaban madubi tana kallon kanta, dan tsaki tayi takai hannunta tana shafa siman
rigan da akabi da net da kana iya hango tudun saman boobs dinta ahankali tace “I
hate style like this dake nuna jikina, I will use gyalena narufe Mtsww” tasake jan
tsaki sanan ta zauna tai wani lafiyayyen dauri dazaka dauka make up artist ce tayi,
kwalli ta zizara sanan tadau wani lipgloss tasaka dayasa lips dinta shining pink
din jiki yafito sosai dazaka dauka janbaki pink tasaka, wayanta dake gaban mirror
kiran samsung note 22 ta dauka, ganin 10miss calls yasa tace “OMG guys gani nan
zuwa kunata kirana” ganin battery ta yay ja yana nuna 10% left yasa takara jan
tsaki tace “ohhh namanta bansa chaji ba” arayuwanta babu abinda take kiwuyan sawa
irin chajin waya wani zubin sai wayan ya mutu russ ne shine zata dauka ma tasa a
chaji, jefa wayan tayi a shinning handbag dinta dake ijiye kan mirror sanan tajawo
wani hill na dolce gabana tasaka sanan tamike tsaye, dan karamin gyalenta tadauka
ta warware sanan ta yafashi ta gaba tsaf yarufe mata kirji sanan tadauki
turarukanta ta feffesa kafin ta maida komi yanda yake tafito lokacin 12:48PM.

Saukowa tashiga yi daga Mama sai Maheer afalon yana kallon wrestling shima Mu’az
yatafi ya kwanta, kamshin dayaji yasa yajuyo ganin Khairy yasa yasaki baki yace “ke
kece amaryan Wanan kwalliya haka, Wanan ko ranan aurenki banjin zaki irin wanan
kyan ba” hararanshi tayi takalli Mama dake binta da kallo tace “Mama kin ganshi ko”
hararan Maheer Mama tayi hakan yasa yay shiru itakuma takaraso wajen Mama tace
“Mama zan tafi ina Baba?” Ahankali Mama tace “Ya kwanta, ga kudi ya ijiye miki”
tanuna mata bandir na yan 200 dasauri tadauka tana murmushi tace “Allah sarki
Babana he’s the best, Mama natafi” tai maganan tana wucewa zatai kofa, Mama tace
“ke” dasauri tajuyo takalli Mama dake kallonta, Mama tace “kindaiji abinda Baban ki
yace ko, 4 tamiki agida Umma, kuma ki kama kanki, baruwanki da maza ko abokan ango,
saura kuma naji kin wuce wani gantalin daban, wlh kika saba any of them bikin
dazakije na karshe kenan ban kara barinki fita” dasauri tace “Mama I promise, nida
keda bukukuwa I will not jeopardize that Mama, bye, Mama zan kawo miki alkaki”
hararanta Mama tayi tace “banso, wuce Direba na jiranki” kofa tabude tafice,
Already Adamu Direba harya shiga cikin motan ita kawai yake jira, wata lafiyayyen
bakar Benz tabude baya tashiga sanan tace “gidansu Zainab zamu Adamu” “to Hajiya”
yay maganan yana tada motan yaja, saida sukahau kan titi sanan taciro wayanta dake
nuna 9% yanzu sabida uban kiran dasuke mata, kafin tama danna wayan wani kira
yashigo da suna Zainab, daukan kiran tayi tana dariya tace “Amarya kinsha kamshi da
turare, kuma wani gida ne gani ahanya” shiru tayi sai chan tace “Okk” sanan tace
“Adamu suna gidansu Amal wai” ahankali tace “to” dan babu gidan wata kawarta
dabaisani ba, tafiya kai nisa sukayi sanan suka shigo wani hadadden estate daya
cika da mutane kana gani kAsan biki ake wani Layi daban ya shiga sanan yay parking
agaban wani hadadden gida, murmushi tayi tace “yauwa, Adamu bani key motan narike”
dasauri yajuyo ya kalleta, ganin kaman yanaso yaganota yasa tace “zan taimaka musu
dashine, ana kwaso one or two things dazamuyi amfani dashi, idan zan dawo zan
kiraka saikazo mutafi” tai maganan tana mikamai hAnnu, ahankali yazari key motan
yabata karba tayi tace “yauwa katafi to dan sai yamma zan kiraka” tai maganan tana
fitowa daga motan shima fitowa yayi sanan tarufe motan ta danna lock tawuce cikin
gidan abinta shikuma yawuce yatafi zuwa bakin titi ya tsaye abin hawa yahau.

Tun kafin tashiga gidan takejin tashin kida, murmushi tayi ta shiga gidan an gyara
anyi decorating ga yammatan Amarya sai rawa suke suna hangota aka wani hau ihu.
“Khairy, Khairy ta iso, ke join us” wani irin murmushi tayi kaman abinda take jira
kenan dasauri tai dance floor din, DJ yasakan musu wani mad song rawa sukahau yi
suna ihu suna hotuna idan kaga Khairy zaka dauka taje dancing school ne, suna haka
saiga Amarya tafito wani mahaukacin ihu sukasa aiko tashigo itama sukahau rawa
kaman mahaukata, Amaryan ta rungume Khairy tana mata magana a kunne, hakan yasa
taciro wayanta tana video ganin wayan na nuna mata 1% yasa tai tsaki ta maida bag
sanan taciro kudi tana ihu yara sai kallonsu suke taba manna ma amaryan. It was fun
she love her friends and she loves wedding har buri takeci irin na shagulgulan da
zaayi idan bikinta yatashi.

[6/16, 7:55 PM] +234 701 275 3212: 💫 PROMISE OF THE HEART 💫

ALKAWARIN ZUCIYA 💔

✍🏻M SHAKUR

6️⃣
Wajajen 3 aka wuce da Amarya Kano, ita kanta Khairy saida tadanyi kuka cus Besty
tabata tausayi, bayan an wuce da ita tama Maman su sallama tawuce dan zuwa chan
gidan dasukai party inda motanta yake a pake, ahankali take tafiya ta bala’in gaji
sabida rawan dasuka sha, ita kadai kemagana tace “yanzu inda Baba yabarni da
hardani za’akai Zainab Kano, gashi akwai more event a Kano” dan murmushi tayi ita
kadai tace “Allah kaimu bikina wlh 2 weeks zaayi ana event hmm” dan murmushi
tasakeyi tace “nidako saurayi banda shine nake planning biki na” ahankali ita kadai
tace “saikace wata mara farin jini, inada samari dayawa but duk mazan Nile ne, basu
hadu ba gasu yan rainin wayau saisa i don’t even talk to them” tai maganan tana
murguda baki daidai lokacin ta iso wajen motan, ahankali tace “I want to marry
hadadden namiji, classic , handsome, miji dat will make mata jealous of my catch”
tsayawa chak tayi takalli motan gabanta yadan fadi, saikuma chan tace “don’t be
scared Khairy you have to show Baba u can drive sabida yabarki kidinga jan motarki”
tana maganan tabude gaban motan tashiga tazauna tana sauke ajiyan zuciya sanan
tamaida kofar motan tarufe kafin ahankali tace “Ohhkay let’s see” sitbelt tasaka
still gabanta nafaduwa bata taba tuki bafa kawai tasha ganin yanda akeyi sanan
Maheer idan tashiga mota dashi yana nuna mata yace “kihaka kihaka this and that”
ahankali tace “Bismillahir Rahmanir Raheem” sanan ahankali takunna motar gently
gabanta na dum dum tashiga yin reverse kadan kadan kana gani kasan wacce bata iya
tuki bane acikin motan nan sanan ahankali taja motan tana tafiya ahankali wani irin
murmushi tayi cikeda jin dadi tace “see ba gashi nan na iya ba ina tuki perfectly
like a pro” Ahankali takejan motan feeling a bit too sad sabida su Mama basu Bari
takai Zainab ba ahaka hartakai gate din estate din tasa kan motarta tafice tana
kalle kallen main road din gabanta na faduwa, ganin motoci kowa na zuba gudu na
wucewa yasa sabida irin karfin hali irin nata tasa motan ta shige cikin titin sanan
tafara gudu Adan hankali, ganin tana gudu kan titi smooth babu wani tangarda yasa
tai murmushi tace “wlh na iya” sanan tawani kara uban gudu tana murmushi, ko kadan
bata lura dawani keke napep dake bullowa daga wani layi da mahaukacin gudu ba kawai
danno kan keken shi yayi batare dayama kalli titin ba rawa jikinta ya dauka dudda
da akwai tazara kadan tsakaninta dashi amman sabida yanda jikinta ke rawa tanason
takara kara rage gudun datake kawai ta danna sauri before the blink of an eye
jikake kwarap!! Motanta yadaki bayan keken da bala’in karfi tacigaba da tura keken
gaba jikinta nawani irin rawa tama kasa taka burki. “Innalillahi wa innailaihi
raji’un” tafadi arude kaman walkiya sanan ta ci wani mahaukacin burki dayasa dabata
saka sit belt ba data buga kanta a siteri, ganin motan ya tsaya chak yasa dawani
irin sauri ta murza key ta kashe motan gabaki daya tana wani irin sauke ijiyan
zuciya da sauri dasauri tana kallon keken dake manne da gaban motanta zufa nawani
irin keto mata daga goshi takasa ko motsi still in shock.

Dawani kalan sauri direban keke napep din yafito yaci Kwalli a idanunshi yana sanye
da Yar singileta daya koma brown tsabagen datti da jeans passengers shi maza biyu
suma dake baya duk suka fito yana kallon yanda bayan keken shi yay condemn, sauran
motoci sukuma sunata wucewa abinsu tunda dai Allah yakawo sauki hatsari ne da babu
wanda yaji ciwo to su karata chan anata wucewa ta gefensu.

Saida mai keken yagama duba kekenshi tass yakalli yanda duka kwan fitilan dake
bayan keken suka faffashe sun fadi akasa sanan ahankali yadaga kanshi yakalli glass
din gaban motan ranshi amugun bace yana kallon Umma dahar lokacin takasa motsi sai
numfashi datake maidawa ita kadai tasan yanda cikin jikinta ke rawa, kafinma mai
keken yay magana daya daga cikin passenger yace “durun uwanchan amman matar nan yar
bala’in rainin wayau ce Auwal, muna tuki abinmu lami lafiya tazo ta dakan mana keke
tamana Wanan uban asaran sanan ta zauna hankali kwance a motanta batama fitoba
balle ta duba asaran datayi mana ba”……..
Wani hadadden hilux baka dakana ganinta zaka gane da security personnel ne ke gudu
akan titin, ganin titin is congested go slow yasa yashiga rage gudu yana kalle
kalle, wani kyakkyawan saurayi ne ke tukin motar yana sanye da kayan yan sanda,
daya bala’in haska farin fatan jikinshi, ahankali yake tuki yanabin titin da kallon
ganin yanda motoci suka cika hanya tam ga daga chan gefe gefen titi haka ya hango
accident akayi tsakanin keke da wata mota dayaba iya ganin cikin motan cus tinted
glass ne, ga masu keken sun fito suna duba keken su uku kana ganin yaran kasan irin
rascals dinan ne, dan tsaki yayi ahankali sanan ya gangara gefe yay parking motan
shi, murya chan kasa tace “I hate this job Dad!” sanan ya kashe motan yafito
yanadan yatsine fuska tareda maida kofan motan nashi yarufe..…..

Cikin wani kalan bakan zuciya mai keken da aka kira da Auwal da idanunshi sukai
jajir danshi kadai yasan wuyan dayasha kafin yasami keken nan mezaicema mutanen
dasuka bashi haya, cikin fushi ya nuna Umma dake kallonsu kuri ta glass din gaban
motan da yatsa, irin warning dinan yama kasa magana tsabagen zuciya, hakan yasa
ahankali Umma takai hannunta ta zare sitbelt sanan tabude kofan motan tafito
ahankali jikinta na rawa tana kallon gaban motanta itama dayama bare yay kacha
kacha saikuma bayan keken dashi ma ya baci wutan duk ya mutu sun faffashe sun fadi,
sanan takaraso ta inda suke tsaye nesa dasu zata bude baki tai magana Auwal mai
keken ya tare mata numfashi yace “ke dan ubanki dame kike takama agarin nan dazaki
min condem din adaidaita sanan ki zauna cikin motarki batare dakinma fito kin duba
barnan dakikayi ba balle kibani hakuri..” sosai kirjinta kewani kalan dukan uku uku
hakuri tai niyyan tabashi amman yanda yazagi Babanta yasa taji ranta yabaci, cikin
fushi tana kallonshi itama right in the eye tace “karka karayin kuskuren zagin
ubana again inba hakaba wlh saina wanka maka mari, besides ma kai agidanku ba’a
koyamaka kaduba hanya kafin kashigo ciki ba eh”? Cikeda wata kalan bakar zuciya
Auwal yana kallonta da idanunshi da ita kanta taga bala’in dake cikinsu yace “ni
kike gayama magana?” Dakewa tayi dudda kirjinta kaman zai tsage tace “ai kai
kafara, dama ance idan Yaro bai koyi tarbiya agida ba zai koya a titi, dan haka
from today karka kara ganin mutum kai kuskuren zaginshi ko iyayenshi” kafin ma
Auwal dake dunkule hannu yay magana passenger sukace “ke wai kinada hankali kuwa
kin bugemai keke kinmai asara bazaki bada hakuri ba” wani mugun kallo tamusu tace
“kune marasa hankali bani ba, kuma hakurin bazan bayarba kuyi yanda zakuyi” tai
maganan zata juya jitayi an wani irin fizgo bayan riganta fut tadawo baya hartana
turgeda kafa sabida heel din data saka, wani irin bari jikinta yadauka tana kallon
Auwal daya fizgota ganin yadaga hannu zai kaimata mari yasa tawani irin kwala ihu
tareda kai hannayenta biyun tana kare fuskanta, shiru taji batare dataji saukan
Marin ba akan fuskanta, hakan yasa ahankali kaman wacce tai sata ta shiga janye
hannunta daga kan fuskanta tana nishi sama sama sanan tabude idanunta da kyau tana
kallon gabanta inda su Auwal mai keken suke, wani mutum tagani dogo fari kal sanye
da kayan yan sanda yasha gabanta yana rikeda hannun Auwal daya kawomata mari ya
murde, dudda bataga fuskan mutumin ba dan yabata baya but she could see yanda bayan
shi keda fadi, gawani kalan bakin suma dake kanshi sun kwanta suna kyalli sosai
zuwa shi wajen yasa wajen yadauki kamshin dayakeyi. Daga Auwal har passengers din
duka tsurewa sukayi suna mutumin, cikin wata kalan kakkausan murya yace “how dare
you raised your hand zaka daki mace akan titi, are u mad!” Yadakamai tsawa yana
murde hannunshi da kyau ihu Auwal yayi jin azaba yace “officer dan Allah kayakuri
bazan karaba, wlh bugemin mota tayi opisa” cikin muryan nan nashi nabawasa yace
“and u dare to lift your hand up zaka daketa, cause she is a woman, and she is
helpless, alone! Inda kanwar kace fa? U deserve to sleep in jail dukan ku the three
of you” sosai suka shiga bashi hakuri, tun tana kallonsu tanajin mesuke fadi har
taji kanta nawani irin juyawa kaman tanajin jiri, bugawan da kirjinta keyi yay
multiplying da kusan dari hakan yasa gently tajuya tana daura hannayenta akan
kirjinta tana kokarin ta saita numfashinta dake mata wuyan kamawa tana kokarin
tafiya kawai tafiyan taji ya gagareta wani irin zubewa tayi jikin motan, Karan
faduwanta da bugewa da motan datayi yasa dawani irin sauri dagashi harsu suka kallo
inda take, ganin yanda take nishi tana beating chest nata tana kokarin numfashi at
the same time tana kokarin tashi tsaye yasa dawani irin sauri yasaki Auwal yay inda
take.
[6/16, 7:55 PM] +234 701 275 3212: 💫 ALKAWARIN ZUCIYA 💫

✍🏻M SHAKUR

7️⃣

Ganin Officer yasaki Auwal yay wurin yarinya datake abu kaman mai aljanu yasa suka
juya da gudu suka shiga cikin keken su suka ja suka bace atitin saurama kadan
sukara wani hatsarin Allah ya kiyaye.
Ahankali ya tsugunna agabanta yana kallonta from head to toe, this is the first
time yake kallon fuskanta ganin yanda take fitarda numfashi da kyar yasa yashiga
bin jikinta da kallo kota bugene koko tai sustaining any internal injury ne,or
something else but babu any sign ajikinta, ahankali yasake maida idanunshi kan
fuskarta yana kallon yanda take breathing not knowing exactly what to do, da kyar
ta iya bude idanunta tana nishi kaman zata mutu, dishi dishi take gani sosai but
she could see mutum akanta yana kaman yana kokarin karantan wani abu, gently taga
pink lips dinshi na motsi kaman magana yake mata amman batajin komi, tashi yayi da
sauri ganin kaman something is stopping her from breathing maybe tanada blockage a
airways dinta, bude gaban motan yayi ya cire jakanta dake wajen ya wurga kujeran
mazaunin direba sanan yadawo inda take zaune akasa, ahankali yasa hannunshi yakamo
kafadunta sanan gently yadagata yadauketa yakai ta gaban motan yasata aciki yamaida
kofan yarufe sanan yazaga ta dayan bangaren direba da sauri daidai ana kiran sallan
magrib yabude kofa yana kallon yanda take wani irin dambe da numfashinta da kyar ta
iya bude idanunta ta kalli jakanta daya wurga mazaunin direba dayake kokarin
daukewa zai zauna ganin haka yasa dasauri yadauki jakan yashigo motan tareda bude
jakan cikin zafin nama yashiga ciro abubuwan ciki, kayan shafa, kudi turare wayanta
sai daga dan lungun jakan yaga inhaler.

Ganin inhaler yasa dasauri yadauka yana kallon jikinshi sai chan yadaga kanshi
yakalleta, ganin yanda take mimmika tana juya idanu yasa yacire Marfin inhaler
dasauri yamika mata ahankali yace “You are asmatic” yanda take nishi yasa tama kasa
karban abun da hannunta ganin haka yasa yakai bakinta yamakala mata yana kallon
fuskanta cike da tausayi cikin muryanshi dabakaman ta dazuba very soft dashi yace
“try and breath in, gently” yay maganan yana kallon idanunta dakokadan basa buduwa
da kyau dudda hawaye baya gangarowa but dogayen eyelash dinta were completely moist
ga gajerun hawaye dasuka tsaya wajajen idanun kana ganinta kasan tana wahala, ganin
eyes dinta nakokarin closing rup gashi takasa jan inhaler yasa ahankali yakai
hannunshi kan soft cheek dinta ya bubbuga sau biyu yace “ke open your eyes” dan
kadan tabude idanunta ta kalleshi dudda bamata ganeshi sosai sama sama taji
muryanshi yace “breath in, breathhhh” kaman wani abu yashigeta wani kalan karfi
taji yazo mata taja inhaler, jin wani sanyi har kasan kirjinta yasa dasauri tadaga
hannunta bamatasan tadaura akan nashi ba tawani irin kama inhaler da hannunshi da
kyau tana shaka da sauri sauri. Har cikin brain dinshi yaji wani yirrr jin hannun
yarinyar akan nashi, ahankali yake kallonta tana shakan inhaler tana sauke ijiyan
zuciya tana dan natsuwa idanunta a lumshe har lokacin kaman tai bacci.
Almost 10min sanan numfashinta ya daidaita tadena motsi jikinta ko’ina yay relax,
ahankali yashiga yunkurin janye hannunshi daga nata gently tabude idanunta, dudda
garin yay duhu but baihanata ganin fuskanshi ba sabida hasken motocin dake gittawa
ta gefensu, ganin dan sanda wanda she is sure wanda yay saving nata from those guys
ne yasa dasauri tasaki hannunshi hakan yasa shima ya janye hannun nashi yakoma
mazaunin direba yazauna da kyau, ahankali yace “how are u feeling now”? Ahankali
tajanye inhaler, kafin murya chan ciki datai sanyi sosai sabida yanda batada karfi
ajikinta tace “I am okay” kallonta yasake yi ganin yanda take zufa tundaga goshinta
har wuyanta, calmly yace “can you drive back home”? Batare data kalleshi ba ta
girgizamai kai tanajin wani abu na tokaremata wuya she try to swallow it takasa sai
kawai tadaura hannayenta kan fuskanta tashiga kuka sosai mara sauti jikinta ko ina
narawa, cikin kuka sosai tace “I can’t drive” bata tabajin tsoro kaman nayau abinda
ma yasa tai having attack kenan, Binta da kallo yayi yanda take kuka tarufe duka
fuskanta da hannun yace “call your family to come and pick you up then” yay maganan
yana mikamata wayanda daya cirosu daga jaka dazu, ahankali ta hadiye kukan sanan
tasa hannunta ta share fuskan nata tass kafin ahankali tajuyo tasa hannunta takarbi
wayan dayake bata, taba wayan tayi ganinshi amace yasa ahankali kaman mai tsoron
magana tace “banida chaji tamutu wayan” shiru yayi yana kallonta, yanabin hannunta
datake fidgeting da kallo, yadade ahaka sanan gently yakai hannunshi ya murza key
ya kunna motan batare daya kalleta ba yace “where is your house”? Kallon hanya tayi
dudda gabanta nafaduwa amman hakanan taji takasa kin fadamai, ahankali tace “Wuse”
dan juyowa yayi yazubamata idanunshi dasauri tasauke kanta kasa tana kara kankame
inhaler dake hannunta, murya chan kasan makoshi yace “where at wuse” ahankali tace
“Ademola adetokunbo way, gidanmu nakan hanya” jan motan yayi da bala’in gudu dayasa
taji wani kalan mugun tsoro yashigeta yana sharara uban gudu akan titi kaman
babanshi ne mai hanyan, har sukakai wuse din, zuwa layin sanan tanunamai wani
dankareren gate din wani gida, karasawa yayi yay horn, lekowa mai gadi yayi ganin
wata rubabbiyar mota da duk gabanta tai dameji yasa yafito daga gate din yazo wajen
motan ta side din direba daidai police man din na saukar da glass din motan kasa
kafin ma yay magana hango Khairy yasa dawani irin sauri cikin farin ciki yace
“Khairy!” Dawani irin gudu yakoma cikin gida daganan gate sukaji muryanshi yana ihu
yace “Alhaji tadawo ga Ummulkhairy nan” yay maganan yana bude gate din da duka
karfinshi tsabagen murna, wani irin mahaukacin lafiyayyen gida ne mai bala’in kyau,
ga mutane wanda kallo daya yamusu yasan iyayenta ne duk a tsaitsaye, barinma matan
wanda ya kyautata zaton itace mahaifiyar yarinyar ce idanunta sunyi ja, saiga
yayyinta daduk yagani rikeda waya a hannunsu da alamu ita suke kira, yanayin yanda
yaga damuwa tattare dasu kuma duk motan suke kallo yasa baimayi wajen parking space
din dayaga an tanada a compound din gidan ba yayi gabansu inda duk suke tsaye sanan
ya kashe motan, duk suna tsaye suna kallonsu kafin ya Manaf shiya fara motsi
dasaurinshi yakaraso bangaren mazaunin direban yabude kofan yana kallonta, ahankali
yabude motar yafito yana kallon su Baba, cikeda girmamawa yakaraso gaban Baba dake
kallonshi kuri batare dayay motsi ba dagashi har Mama cikeda natsuwa yace “Barkanku
da dare Alhaji, nadawo da yarku gida ne, she had an accident akan titin Apo itada
keke napep, ina cikin mota ganin hold up I had to step out naga what’s happening
nan naga hatsari akayi motanta yadaki na keke napep ga masu keken su uku about to
beat her because she couldn’t apologize, I step in nahana su, I was about arresting
them naji faduwanta akasa breathing somehow, I had to let go off the keke guy and
reach out to her, at first nadauka ciwo taji kafi daga baya nagano she’s asmatic
bayan naga inhaler ajakanta, bata dade da regaining senses nata ba, ganin she can’t
drive, I try to make her call family ta but wayanta akashe I had to ensure her
safety dan yarinya ce kuma is not safe for her tadawo gida dakanta, saisa nadawo da
ita, here is the car key” tunda yake maganan daga Baba har Mama da yayyinta da ita
kanta Khairy da Manaf yafito da ita daga mota kanta nakan kirjinshi tai lamo
kallon police man dinan dako rufamata asiri baiyi ba take, like babu an atom of lie
a maganan shi.
Kafin Baba yay magana cikin tsananin bacin rai da damuwa Mama tace “Alhaji kaga
abinda Khairy keyi ko, wai Khairy kadai na haifa aduniyan nanne da ita kadai kebani
ciwon kai, ga maza yayyinta har uku da sune yama kamata suyi rashin ji amman basuyi
sai ya mace ce keyi, yanzu inda wanan bawan Allah this kind hearted officer ya
ceceta ba da Allah kadai yasan mezai faru, Allah kadai ne zai sakamai da alkhairi,
inda ace bai taimaka mata ba kunsan kalan dukan da masu keken nan zasuma Umma eh,
wlh……” dasauri Manaf yace “Mama please we are not alone here” cikin fushi sosai
Mama tace “abinda kukeyi kenan dagaku har mahaifinku saisa Khairy duk ta baci haka,
zaki gamu dani Khairy” tama Khairy wani mugun kallo taredayin kwafa sanan tawuce
ciki fuuuu cikeda bacin rai.

Dan murmushi Baba yayi sanan yasa hannu yakarbi car key dayake bashi anatse yakai
hannunshi yakama na officer cikeda murmushi yace “thank you, nagode nagode, I can’t
even thank you enough, Allah yamaka albarka for saving Ummulkhair, nagode officer,
Allah yamaka Albarka” gyadamai kai ahankali yayi yace “saida safen ku bari natafi”
dasauri Baba yace “bari Mu’az yakaika wajen motanka please is late” dasauri yace
“a’a Alhaji, dare yayi, yazauna agida I can manage, saida safen ku” yay maganan
yana juyawa zai wuce dasauri Baba yace “youngman, I mean officer” jin Baba
yakirashi yasa ya tsaya tareda juyowa yakalli Baba, ahankali Baba yace “baka
fadimin sunanka ba” dan jim yayi yana kallon Baba kaman bazaiyi magana ba sai chan
yace “sunana ASP Aliyu Hydar Zango” gyadamai kai Baba yayi yace “Allah maka albarka
Aliyu Hydar” murmushi kadan yayi tareda juyawa yana tafiya one one kaman Gwarzo
yawuce yafita daga gidan.

[6/16, 7:55 PM] +234 701 275 3212: 💫 ALKAWARIN ZUCIYA 💫

✍🏻M SHAKUR

8️⃣

Ajiyan zuciya Baba yasauke sanan yajuyo da kanshi yazubama Khairy idanunshi da
kallo daya tamai kawai tafashe da mugun kuka, duk duniya babu wanda take tsoro
kaman mahaifinta, Baba is the best father amman not just her kowa tsoron fushi Baba
yake agidan nan sai Mama dan idan Baba ya burkice ko ita bata iya taroshi,
tsugunnawa tayi awajen tana kuka sosai tace “Baba dan Allah kayakuri wlh wlh bazan
karaba please I am so sorr…..” baima jira sauran maganan ta ba yawuce ciki shima
fuuuu, cikeda tashin hankali takalli yayanta tace “Ya Manaf na shiga uku daga Baba
har Mama fushi suke dani” cikin fushi Mu’az yace “da murna kikeso suyi dake sabida
bakida hankali do you know how worried they were, saida akasa direba yakoma gidan
bikin nan amman baaa ganki ba wai kintafi, Khairy tunda kike arayuwan ki kintaba
tuka mota ne dazaki fara yau inda kinje kin kashe kanki ko kinjima kanki ciwo da
yaya kikeso muji eh, kawai gakinan ne girma kawai kike amman bakida hankali ko
kwara daya stupid girl” yawuce yajuya yay flat dinsu, hararanta Maheer yayi dudda
tabashi tausayi yace “babu abinda ta iya sai rashin kunya da tara kawaye, inda
police man dinan bai ceceki ba dakin gane shayi ma ruwane, fitsararra kawai” shima
yajuya yatafi, ahankali Ya Manaf yasa hannu yadagota yace “stop crying muje kije
change this clothes shower kici abinci and sleep” yay maganan yana sakinta yakoma
mota ya tattara kayan jakanta yahada mata ya rike sanan yazo yakama hannunta suka
shigo falon, Baba kadaine zaune a falon yana rikeda jarida hakan yasa sukai hanyar
stairs, cikin kakkausan murya Baba yace “kawomin wayan ki nan” wani irin fashewa da
kuka tasakeyi sosai jikinta har rawa yake ta karbi jakanta daga hannun ya Manaf ba
musu hannu tasa taciro wayan sanan ahankali tana sheshekan kuka takaraso wajen Baba
tabashi wayan, karba yayi ya ijiye gefenshi, sanan yajuyo yakalleta yace
“Ummulkhair” muryanta har shakewa tayi tace “Naam Baba” cikin kakkausan murya yace
“I ban you from going outside this house for a whole week” zubewa tayi agabanshi
tana girgizamai kai tace “Baba please I am sorry dan Allah” cikeda fada yace
“nabata ki dayawa, nabaki freedom dayawa kullum your Mum is complaining yau nagani
da idanu na, dan haka bazaki saka kafa kifita daga gidan nan ba dagayau har zuwa
kwana bakwai, ba school ba islamiyya, sanan ko friend naki guda daya nazo nagani
kokuma aka gayamin tazo saina kulleta, i will even tell the gateman koda wasa yabar
kawayenki suka shigo cikin gidan nan abakin aikinshi dan haka duk wacce tazo
yacemata ma bakinan kowani abun I don’t care” sosai take kuka tana girgizamai kai
Baba baitaba mata Wanan kalan punishment dinba tsawa yadaka mata. “tashi daga
gabana!” da sauri ta tashi tawuce sama da gudu tana kuka Ya Manaf yabita da kallo
yay jim sanan ahankali yadawo falon zama yayi kusada Baba ahankali yace “Baba
please kayakuri, punishment dinan yay tsauri dayawa, Khairy batada hankali har
yanzu Baba, mudena kallonta kaman wata Babba sabida tana final year a school, Baba
she is just 20, yanzu shine lokacin her growth, lokacin datake feeling she’s
capable itama takai matsayin ahankali zamu nuna mata this and that, but Baba hanata
fita, hanata zuwa school, karbe wayanta, dakuma Hana kawayenta zuwa wajenta I feel
is too much Baba, she will be depress” wani mugun kallo Baba yamai yace “Manaf
koyamin tarbiyan yara kake?” Cikeda girmamawa yace “a’a Baba” cikin kakkausan murya
Baba yace “to tashi daga nan wajen” ahankali yatashi zaiyi sama Baba yace “barin
flat din nace kayi katafi naku” ganin ran Baba abace yake sosai yasa baiyi gardama
ba ya sauko yazo yajuya yafita daga falon.

Waya Baba yadauka yakira wata number, ko 10min baa daukaba wani doctor magidanci
haka yazo, tashi Baba yayi sukai sama, afalon sama Baba yanunama Dr kujera ya zauna
sanan yawuce dakin Khairy saida yafara knocking sanan yashiga tana zaune kan gado
ta chanza doguwan rigan jikinta tasa wata na Atampa simple tasa hula akanta
idanunta sunyi jajir sundan kumbura, tana ganin Baba dasauri ta kwanta, ba Yabo ba
fallasa yace “fito adubaki” yay maganan ya tsaya yana kallonta tashi tayi ahankali
sanan tasaka slippers juyawa Baba yayi tabishi abaya suka taho falon gaida Dr tayi
sanan tazauna, dubata yayi yamata yan tattanbaya tana bashi amsa sanan yabata wasu
magani guda biyu kafin yakalli Baba yace “shikenan Alhaji” kallonta Baba yayi yace
“wuce kitchen kije kici abinci kisha magani” gyadamai kai tayi sanan yajuya shida
Dr suka fice, saida sukakai waje wajen motanshi sanan Baba yace “are you sure Dr
she’s okay?” Dan murmushi yayi yace “eh, ai Asmanta yaragu sosai bakaman da ba
datake having constant attack, I am telling u abinda ma yatada nayau was mugun
tsoratan datayi saisa numfashinta yafara mata wuyan kamawa, wlh she’s very lucky
tasami wanda yataimaka mata she would’ve lost….” Dasauri Baba yace “Alhamdulillah
she’s fine” gyadamai kai Dr yayi yace “yes, bari idan anything change call me, but
for now let her relax and rest system dinta yahuta, magungunan dana bata zaisata
bacci sosai” gyadamai kai Baba yayi suka gaisa yashiga motanshi yaja yawuce.
[6/16, 7:55 PM] +234 701 275 3212: 💫 ALKAWARIN ZUCIYA 💫

✍🏻M SHAKUR

9️⃣

Wuraren 5 Baba ya shigo da kanshi yatadata don sallan asuba, da kyar ta tashi saida
yaga tashiga bayi sanan yajuya yafice, tana idar da salla da kyar ta iya lallabawa
takoma gado sai wani baccin.

Wuraren 11:30 ta tashi daga bacci, ita kanta wani dadin jikinta taji taji, ahankali
ta tashi zaune tasauke kafanta kasa tana kallon dakin, dakinta very clean and very
fine kana ganin dakin kaga dakin wacce akeji da ita, tashi tayi ahankali dagakan
gado tai wajen window dakinta bude window tayi haske yawani daki fuskanta lumshe
idanu tayi kafin ahankali tabudesu starring into compound dinsu that is very fine
idanunta suka sauka kan motar ta da ake pake agidan, faduwa gabanta yayi ganin
yanda gaban motan yay completely baci, maida labulen tayi tarufe window feeling sad
sai yanzu ta tuna abinda yafaru sanan tawuce tashiga bayi, wanka tayi tafito daure
dawani pink towel, karasawa tayi gaban madubi takalli kanta kodan tayi bacci sosai
ne gani tayi tana wani kalan sheki, fatarta nawani kalan glowing and sparkling,
yatsine fuska tayi sanan tawuce tadauko kaya a wardrobe tasaka wani pink half gown
na cotton, batama tsaya daura dan kwali ba tasaka slippers kawai tafito gabanta na
dukan uku uku tsayawa tayi wajen bene taleka falo ganin Mama bata falo yasa
ahankali tajuyo tai gaban dakinta, tsayawa tayi sanan tasauke ijiyan zuciya
ahankali tasa hannunta tai knocking ahankali, jin baaa amsaba kuma ta tabbatar Mama
naciki yasa ahankali tabude kofan dakin tadan leka tana shiga ciki, hada idanu tayi
da Mama dake zaune kan couch na dakin tana karanta wani Littafin zikiri dake
hannunta, babu ko alamun wasa akan fuskanta tace “fitan min daga daki Ummulkhair”
dan rau rau tayida idanunta kaman zatai kuka murya chan kasa kaman na Yar baby
amugun shagwabe tace “Mamaaa sorrry please, kinj….” “Get out of this room Khairy”
gyadama Mama kai tayi ahankali sanan tajuya tana tafiya kaman wacce ke koyon tafiya
tana tunanin abinda zatayi Mama tahakura kaman daga sama Mama kawai taji Khairy
taja wani uban nishi tana bubbuga kirjinta tayi baya zata fadi, wani kalan salati
Mama tasaki tawani ijiye Littafin kan kujera ta taso dasauri ta tareta da
hannayenta tace “Subhanallahi Khairy, Khairy, ina inhaler ki”? wani kalan dadi taji
ya lullube ta ganin yanda Mama harta tsorata ta taso, kawai Mama gani tayi yarinya
ta kankameta tafashe dawani sangartaccen kuka ajikin Mama tace “Mama please
kiyakuri wlh wlh bazan kara abinda nayi jiyaba I promise Mummy, kikai fushi dani
ina zansa kaina eh kinaso in mutu ne da ciwo? U are my best friend Mama, u are my
happiness kika shareni I will be shattered, Mama dan Allah kinji smile for me haba
my world best, best of the best, bestest, the best Mama in the world, Mama dan
Allah kiyafemin” tai maganan tana kara kankame Mama kaman wata yar yarinyar da baa
dade da yayewa ba, dudda yanda ran Mama yake abace amman saida jikinta yay sanyi
sosai, ahankali tadaga hannayenta taciro Khairy daga jikinta ta tsare fuskanta da
idanu hardan rama tayi ga hawaye sun cika idanunta, Mama takai hannunta ta share
mata idanu sanan takama hannunta tajata zuwa bakin gadonta zaunar da ita tayi sanan
tazauna agefenta tana kallonta ahankali tace “Ummulkhair bakiji, ba fushi nake dake
ba I am only trying na nuna miki kuskurenki, ke y’a mace ce bazaki dawwama agidan
mahaifinki ba dole zakiyi aure kije gidan mijinki, i want to teach you not just
life but how to live life Khairy, inaso nakoya miki rayuwa dakuma yanda ake zaman
duniya lafiya, ke mace ce Baban ki da yayyinki cannot teach you abinda ni
mahaifiyar ki mace zata iya koyamiki, akwai mutuwa, akwai ciwo, akwai kuma tsufa
any of the two can happen to me Khairy yaya zaki kare eh? Kin taba tunanin, wanan
kawayen yau baki bikin wanan gobe baki bikin wanchan kene aganki achan gidan bikin
kina tika rawa ko achan birthday kina tika rawa ko Micheal Jackson yaganki kina
rawa saiya baki fili yarinya saikace rainon dujal, what are all this behaviors
Khairy? Sabida ana cewa ke yarinya ce kinsan yara nawa wanda ma kin girmesu sukai
aure suka hayyayafa eh? Yanzu abin haryakai kija mota dakanki ki shiga titi da
daddare Ummulkhairy idan da wani abu yasameki how do you want me to cope? Kasheni
kikeso kiyi da damuwa?” Dasauri ta girgizama Mama kai ahankali tace “Mama bazan
karaba wlh” Ijiyan zuciya Mama tasauke ahankali sanan tai murmushi tana kallon
yanda idanunta sukai zuru zuru long kalaban kanta duksun barbaje sun sauko
fuskanta, hannun Mama takai ta gyara mata gashin sanan ta shafa fuskanta tace “ke
kadai ne y’a mace da Allah yabani aduniyan nan Ummulkhair, inaso ki natsu, wisen
up, anything can happen to me, and I want you to be able to take care of yourself,
su Manaf, Mu’az da Maheer, you will be their Mum, kindaiga banda kowa, I told
dukanku labarin nan agidan marayu Baban ku yaganni ya auroni ina gidanshi nai
karatu, bansan any family naba dazance yau idan bani inada wata danasan zata
rikeminku tsakani ga Allah so I want you to take after me kinji, ki natsu and know
what you are doing” fashewa da kuka tayi ahankali duk zuciyanta namata nauyi da
duhu, bayan hannunta takai ahankali ta share idanunta sanan cikin sheshekan kuka
tace “Mama maisa duk idan namiki laifi saikitamin magana kaman zaki mutu eh? Wlh
Mama bazan karaba na rantse da Allah kinji, dan Allah kayakuri kuma kawayena zan
ragesu, Mama I love you a lot please kidena fushi dani kuma kidena magana haka
kinji, Mama you will leave long har yarana zaki goya” murmushi Mama tamata she just
wish zata iya daina mata magana hakan, kumatunta taja cikeda so tace “oya stop
crying inba hakaba I will snap your face natura a group dinku na nunama friends
naki sugan cewa the famous Khairiry dinsu is a crying queen agida” dasauri tasa
hannu tashare fuskanta ta washe jerin white teeth nata kananu dakeda bala’in kyau
tace “Mama nadena” dan dariya Mama tayi tace “oya je bude drawer nan nawa ki kawo
comb da kipiya ayi wanan tsifan” da sauri tasauka dagakan gadon tai wajen drawer
dakin Mama tabi bayanta da kallo wani irin girma Khairy keyi da batasan ina zatada
girma ba ga shape kaman ita tai kanta, daukowa comb da kifiyan tayi tajuyo Mama
tabi damemmen cikinta da kallo tace “wuce kidebo breakfast kidawo” tai maganan tana
karban comb din hannun nata, juyawa tayi tafita daga dakin koba komi ta lallashi
Mama tahakura saura Baba shikuma da Baffa zata hadashi simple.

Dinning taje, plate tadauka tana bude kula, chips tadeba da sausage batare data
taba kwan wajenba sanan takada tea tajera komi a tray tadawo dakin Mama, ganin Mama
na rubutu da pen a dairy dinta wanda inda sabo tasaba ganinta tana yan rubuce
rubuce aciki yasa tai murmushi ijiye abincin tayi anan kasan carpet sanan ta taso
tazo inda Mama take tana kallon abinda take rubutawa da sauri Mama tarufe dairy
tadago kanta tana hararanta tace “lpy” turo baki tayi ashagwabe tace “Mama
handwriting dinki nake kallo fa, wlh Mama handwriting dinki yafi harna Baba kyau,
inama nine nakeda fine handwriting haka, amman rubutuna kaman tafiyan tsutsa” hannu
Mama takai ta dakamata duka a kafa tace “kincikani da surutu wuce kije kiyi
breakfast kizo namiki tsifan” wucewa tayi tana dan dariya sanan tazauna tanacin
abincin tana wasadashi kaman wata yar yarinya Mama kawai ta tasata agaba tana
kallo, saida tagama sanan ta kwasa tafita dasu kafin tadawo Mama tahaumata tsifan
kan.
[6/16, 7:55 PM] +234 701 275 3212: 💫 ALKAWARIN ZUCIYA💫

✍🏻M SHAKUR

🔟
For those asking me how to subscribe Dan shiga group din danake posting all you
have to do is pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turomin
evidence of payment ta watsapp number na.

Dan magana dani directly click on this link


wa.me/+2347012181461

*******
Free page
UK
Karan wayanshi yatadashi daga dan gajeren baccin dayake yi mai dadi sabida shishan
dayasha harya bugar dashi, ahankali yasa hannunshi da kyar yajawo wayan sanan yakai
gaban fuskanshi yakalli screen din ganin Dad yasa duka baccin idanunshi suka washe
da sauri yatashi yana gyara zama ya matsar da shisha pot din gefe sanan yadaura
wayan nashi akunne cikeda girmamawa yace “Abba ina yini” daga tachan bangaren cikin
muryan dattaku irin muryan daba na yaraba dinan kanaji kasan na Babba ne yace “Zayn
naji muryanka wani irin lafiyanka kalau”? Dan yatsine fuska yayi yarasa maisa Abba
always gets him, kafin yadan saki murmushi yace “Abba bacci ne daman yadan kwasheni
amman nariga natashi, yasu Ammi Abba?” murmushi Abba yayi mai dan sautin ta wayan
yace “Ammi dakowa duk suna lpy, Matar kaninka Hafiz tahaihu ansami y’a mace” dan
ware idanunshi yayi cikeda mamaki dakuma farinciki sosai yace “Masha Allah, Allah
ya raya mana” anatse Abba yace “Ameen ya rabb, when will you be rounding up PHd
dinan Son”? Ahankali yace “nan da 2months Abba In sha Allah” “Uhmm” Abba yafadi
yana gyara murya yace “Masha Allah Allah yasa kagama lpy Allah ya sanya Albarka
acikin sa” ahankali yace “Ameen Abba” dan gyaran murya Abba yayi yace “Zayn tunda
kataso bama kai kadai ba duka yaran dana haifa aduniyan nan I always give you all
abubuwan dakukeso, I support dreams dinku with all I can, Zayn tunkana yaro dan
kankani na lura kai yaro mai kwazo ne sanan gason karatu, I supported you sabida
inaso kai leaving dreams dinka, bantaba complain ba dan buri na shine kagama duka
karatun dakake, Hafiz yana gama masters dinshi yanuna shi aure yakeso I supported
him as well da sauran kanninka mata, burina amatsayina na mahaifi shine naga yarana
na cikin farin ciki sanan suna rayuwa yanda sukeso madaman bai sabama koyarwan
ma’ikin Allah ba tsira da amincin Allah su tabbata agareshi, dan haka Zayn dazaran
watan nin nan biyu dakafadi mini yanzu sun cika, inaso ka tattaro yinaka inaka
kadawo nan naijeriya, kafara aikin ka anan sanan kai aure kaima ka natsu kanajina”
ahankali yace “eh Abba” yanadan yatsine fuska me a aure please da all this
Nigeria’s father values it so much, aure is problem, damuwa ce kawai tacika aure,
shifa baijin zai iya rayuwan da he will cater for someone ba, ko babes dinshi
whenever he’s honey he feed on them idan yagama ya tashi ke kikasan yanda zaki da
kanki, ina zaiwani iya aure dashi zai dinga kulada wata, lallai! “Zayn kanajina”
yaji maganan Abba dasauri yace “eh Abba” Abba yacigaba yace “kaine Babban d’ana,
tsufa yazo Zayn inaso tun yanzu da raina da lafiyana nahada kan yarana agari guda,
yau da wani abu zai sameni kaine babba kaine zaka rikemin gida, dan haka nasanka da
natsuwa Zayn dakuma tsoron Allah amman bazan gaji da gayamaka ba kadingajin tsoron
Allah aduk inda kake sanan ka kiyayi abokanai marasa kyau, Allah maka albarka, idan
na ijiye wayan nan zan aika maka da kudi kaji” dasauri yace “Abba no, inada kudi
kamanta ina musu aiki anan ana biyana duk wata” anatse Abba yace “kudin aikinka
daban kudin na ni mahaifinka daban as long as bakai aureba baka da iyali naka na
kanka nine komi naka Zayn Allah maka albarka” murmushi yayi har cikin ranshi
yanason yanda Abban shi ke sonshi, kobakasan komi nagidansu ba dazaran kashigo
gidan kagansu duka kasan Abba yafison shi kan duka yaran daya haifa shi kanshi
baisan mesa ba, kowan nan zancen haihuwan he’s sure yanaji yakirashi before Ammi
kanta takirashi Abba yakirashi sau dubu, Karan alert dayaji yasa yakalli wayanshi,
$10,000 dollars yagani, murmushi kawai yayi ya ijiye wayan yatashi yaje yay wanka
yasan nan bada dadewa ba shima Hafiz zai kirashi.

Wanka yayi ya shirya cikin wani dan gajeren wando mai bala’in kyau black sai farin
riga, feffesa turare yayi sanan yasaka wani black crocs na designers dayama white
kafanshi kyau sosai kaman kafan bature, kana ganinshi kaga irin yaran yan gayun nan
yan hutu kuma yan iska at the same time sanan yawuce akan table yadauki car key
nashi yabude kofa yafito yanadan yatsine fuska ganin rana yafito yau sosai, ciki
yadawo yadauki sunglasses dinshi yasaka kafin yafito yaja kofan nashi yarufe sanan
yasauka kasa, motanshi yabude yashiga sanan yafice daga gidan yana mahaukacin gudu
abinshi waka natashi daga motanshi.

Tana ganin fitanshi zama tayi dirshan anan wajen window jikinta ko’ina narawa kaman
zata haukace inda ace zaa gayamata Zayn yamata magani ne da wlh zata yarda sabida
wani wutan sonshi datakeji azuciyan ta is another thing, ganin kaman zuciyanta na
neman daina aiki yasa ta tashi tadauki wayanta akan dinning tai dialing number
Jully, ringing daya Jully tadauka kafin ma Jully tai magana tahau mata magana kaman
wacce tazare. “Jully if u ever love me Jully please help me, Jully zan mutu,
soyayyan Zayn is about to kill me, I was sent to school amman nakasa komi na school
I keep stalking yaron dabaimasan inayi ba, wayyo Allah na wlh zuciyanta kaman ta
kumbura sabida son Zayn I just want him, I want him so bad sosai, I want him to
hold me, hug me kiss me And tell me he loves me, i am loosing my head my mind and
my whole soul, ina tsoron kar watarana ki tashi kiga na mutu because of Zayn,
nagayamai yau ina sonshi all he did was slam the door afuskana, Jully help me
please” bakaramin tausayi Ayshu tabata ba jitayi kaman tamata kuka, murya chan kasa
tace “Ayshu calm down, I am coming don’t do anything just give me 5min u will see
me kinji” gyadamata kai Ayshu tayi kaman tana ganinta sanan tacire eayan daga
kunenta ta ijiye akasa itama takoma kasa gaban dinning ta zauna idan kaganta zaka
dauka ta haukace tana zaune awajen taga wayanta yahau ringing Mommy tagani amman
takasa dagawa, wajajen 10min tana zaune awajen saiga Jully tashigo tana sanye da
Riga da jeans, da handbag dinta a hannu ganin yanda Ayshu tazauna akasa idanunta
sunyi jazur sun chanza launi tsabagen damuwa yasa dasauri tai inda take zama tayi
kusada wajen tana kallon fuskanta tace “Ayshu look at you My baby, Ayshu you need
help I think we should go see a Doctor” girgiza mata kai tayi cikin wani kalan
yanayi tace “Jully I love him, I am madly inlove with…..” “someone that doesn’t
even know about your existence Ayshu, yaron nan never loves any woman ke u are an
eyewitness yanda kike stalking nashi kina ganin yanda yake chanza babes, kina ganin
yanda yake rayuwa, and u still love him kinason ki karake like all his other women”
ga mamakinta gyadamata kai Ayshu tayi tace “eh, as long as he will be with me,
smile with me, hold me lemme feel his warm soft skin akan nawa and those his
succulent lips while he stares into my eyes dawayan nan sexy eyes din nashi dat
always look kaman yanajin bacci I want, his eyes use to make my body cringe,Jully I
want Zayn” kallonta kawai Jully take dan kawarta is obsess, one a scale na 10,
Ayshu is even more than 10 dawanan fitinannen son datakema yaron nan, ajiyan zuciya
tasauke tana kallonta tace “Ayshu I want you to define the terms in your own way,
sama da kowa kinsan cewa yaron chan is not the love type kinsan cewa bala’in dan
iska ne shi, f**k boy and a play boy, Ayshu tell me what do you exactly want from
him tunda kinsan shi waye shi” shiru Ayshu tayi tana kallon Jully kafin ahankali
tace “I want to sleep with him! I want to know him in and out, I want to have koda
one single memory nawa da shi wanda I will always dwell akanshi, I want to share
something da Zayn Jully….” Ajiyan zuciya Jully ta sauke tasan menene so amman harga
Allah bataso kawarta taso Zayn ba she prefers her Kabir dakenan kaman zai zare
akanta amman tace sai Zayn, jakanta tabude sanan taciro wani dan karamin white
kwalba dawani blue liquid abu ke ciki tamikama Ayshu, kallonta Ayshu tayi sanan
takalli kwalban abin batare data karba ba tace “what is this”? Dan murmushi July
tayi tace “this is ur problem solver u have no idea nawa na kashe yanzun nan kafin
na iso wajen nan kafin yaran nan su saidamin da abin nan, yanzu dai not that
bakince kinsan password din kofanshi ba” dasauri Ayshu ta gyadamata kai, murmushi
Jully tayi tace “perfect, u see this serum is for shisha acikin shisha ake zubawa
nasanshi kuma he always take shisha, zaki shiga dakinshi get his shisha pot kibude
ki kwara serum din aciki” dasauri bakinta har rawa yake tace “mezai faru idan ya
kunna shishan ya sha to bayan najuye” hararanta Jully tayi tana murmushi tace “u
don’t wanna know” cikeda kosawa tace “please tell me Jully” ahankali Jully tace
“this serum dakike gani will turn dat guy to a beast, ke he can even cry for you
and beg you kibashi yaci inba hakaba zaiji kaman zai mutu” wani kalan tashi Ayshu
tayi da sauri tana karban abin daga hannunshi tace “bayanan Bari naje nasaka”
kafinma Jully tamata magana hartai kofa tabude tafice Jully kawai tai shiru bata
taba ganin so irin na Ayshu ba tsabagen yanda take monitoring activities nashi har
password na kofanshi tasani, she just hope this satisfy whatever crave it is dayake
zuciyanta ko tayi concentrating a school tana zaune a inda take saiga Ayshu tadawo
da empty bottle din tana dariyan jin dadi sosai tace “done” dariya Jully tayi tace
“to mutafi school munada lectures” make kafada Ayshu tayi tace “what if yadawo
anjima basai dare ba, kedai kitafi ni yanzu ma Mommy zan kira ta kirani dazu ban
amsa ba” tashi Jully tayi tace “natafi” bye friend…..

Tana zaune all ranan a falo bai dawo gidan ba as usual sai wajajen 1 nadare yashigo
gidan, sai addu’a take karya dawo da wata, ganin shi kadai yadawo yasa taji
zuciyanta yamata wani dadi daki yawuce yay wanka sanan yafito da boxer as usual
tana ganin inuwanshi ta madubi, dauko shisha pot dinshi yayi ya kunna sanan yazauna
kan kujera yana tattaba wayanshi kafin taga yamika hannu yadauki pipe din wani
tsallen dadi tafara tana yes yes take it, zuka yayi yana tattaba waya sanan yafito
da pipe din ya busoda hayakin waje kaman zata haukace sabida dadi rawa tafara
sosai.

Comfortably yakeshan shisha shi yana streaming online kafin chan yaga message na
Hafiz yaturomai pictures dasauri ya shiga watsapp din yabude hotMunan yana dubawa
na baby ne yanadan murmushi he love babies.
[6/16, 7:55 PM] +234 701 275 3212: 💫 ALKAWARIN ZUCIYA 💫

✍🏻 M SHAKUR

For business advert or promotion chat me up directly on watsapp by clicking on this


link:
wa.me/+2347012181461

1️⃣
1️⃣
1️⃣
1️⃣
Dan lumshe idanu kadan yayi yabudesu da sauri tareda ijiye wayan tsigan jikinshi
nawani kalan tashi gabanshi na mahaukacin tashi da baida control of, maranshi na
murdawa yanajin wani irin bukata dashi kanshi baisan daga ina tazo ba, shishan
yashiga sha da sauri da sauri kozaidan bugar dashi yasakashi bacci yanadan tsaki
cikeda kulewa yace “shit!” He don’t even know ko shishan karamishi yake oho jiyayi
his world is clouding and going sideways, ahankali yasaki pipe din shishan yawani
fadi akasa yana cizan lips idanunshi na kankancewa sosai yana sauke ijiyan zuciya
kadan kadan, hannunshi yamika yadauko wayanshi daya yar agefenshi da kyar dayan
hannunshi kuma yana kaiwa kan boxer cus he’s having mad pains, wayanshi yabude
amman bayama gani da kyau ko kadan dazaima iya kiran daya daga cikin yammatan shi,
kofanshi yaji anbude anshigo dasauri yajuyo da jajayen idanunshi yakalli wajen,
Ayshu ce tashigo tasaka wani red rigan bacci very transparent dababu abinda baya
gani ajikinta, tasaki braids dinta kasa tai wani kalan kyau lips dinta na shinning
na red janbakin data saka, wani kalan ijiyan zuciya yasauke jijiyan kanshi na
fitowa waje tsabagen jaraban dayakeji dakewa yayi yana cizon lips dinshi da kyar ya
iya tattaro karfinshi gabaki daya yace “what are you doing here”? wani kalan
murmushi tayi dan yau farin ciki takeji takaraso har inda yake tsugunnawa gaban
kujeran itama tayi dab dashi tana kallon fuskanshi da kirjinshi dakenan very very
huge ga fadin bala’in gawasu sexy hair dakenan akwance lup lup kamshin nan nashi
da ko daga mafarki aka tadata zata iya cewa shine na shiga hancinta yana
penetrating azuciyanta, ahankali takai yatsanta dake rawa tsabagen yanda take
shakkan shi amman tadaure tace “I come to sleep here don’t u want my company” yanda
take yAwo da yatsanta akirjinshi kafin tai landing akan nipples dinshi tawani murza
nipples din yasa yasaki wani kalan kara. “Mmmmmm” murmushi tayi bata taba sanin she
can see Zayn like this ba looking so vulnerable yana pleading with his eyes ma har
body sabida yanda yakebin kirjinta da kallo da idanunshi dasuka kankance, janye
hannunta tayi daga kan nipples dinshi, ganin yanda yake kallonta without action and
ita action takeso yasa ta mike tsaye tana wani irin tafiya tana juyamai ass dinta
dayake ganin komi ta rigan tadan waigo ta kalleshi tace “come nabaka abinda kakeso,
it’s all yours” saida takai daidai hanyar bedroom nashi sanan ta tsaya tajuyo
takalleshi ganin har lokacin kallonta yake kaman wani maye she can see yanda eyes
nashi suka nuna how badly he wants her, rigan jikinta tawani cire tayar anan gaban
kofan bathroom din sanan tawani juyo tana shafa yan matsakaitan boobs dinta tana
lashe lips tana kallonshi, wani kalan tashi tsaye yaye ita kanta saida gabanta
yafadi ganin yanda boxer jikinshi yatashi kafin tagama tunani jitayi anwani fizgota
kaman rago yaaaaa kawai taji ya yaga pant na jikinta kafin yabude kofan bedroom din
kawai taji yawani wurgata kan clean royal gadonshi…..

Ahankali take bude idanunta dasuka mata bala’in nauyi, ko’ina najikinta yay wani
kalan tsamin gaske, ijiyan zuciya tasauke tanabin gadon datake kai da kallo tana
kara lumshe idanu kaman karta tashi takeji, kawai sotake tacigaba da shakan wanan
kamshin turaren datakeji nashi komi najiya da daddare nadawo mata she is just sure
sumewa tayi, oh my God anya akwai namiji kaman Zayn aduniyan nan kuwa!man that guy
is fire in bed.
Ahankali tana cizan lips dinta ta tashi zaune tana kallon agogo dake gefen side
drawer nashi 11:30 nasafe, dakinshi tabi da kallo dakin is so clean very neat, babu
datti kodaya, wow!
Da kyar ta iya sauke kafafunta a kasa sanan tamike tsaye komawa tayi dasauri
tazauna dan pains din datakeji ko lokacin datai sex d first time da KB bataji irin
wanan ba, tadade ahaka sanan tadaure takara tashi tana kallon bakin kofan bedroom
din datagani abude ga riganta na jiya akasa inda tacire tanarshi nan yake karasawa
tayi ahankali ta tsugunna tadauka sanan tasaka kafin tadau pant nata daya yaga yake
kasa shima tadukunkune tarike a hannu sanan ahankali kanta na kasa tafito falon
tana tafiya kadan kadan dan batason ta nunamai ragonta ko wani gazawa nata ko
gajiya, yana zaune akan kujera dagashi sai towel a waist nashi yana video call
dawata baturiya awaya dan kallo daya tamai ta hango baturiyan a screen nashi, sai
kiranshi baby baby take yana murmushi while sipping coffee hankalinshi kwance,
gefenshi yan bandur bandur na dollars guda uku ne, kasa jure kin kallonshi tayi
tadan juyo tana binshi da kallo kozAice mata wani abu amman kaman baimasan dawata a
falon ba magana yake anatse ayangance yana sipping coffee abinshi, daurewa tayi ta
wuceshi tai hanyar kofa harta bude kofan zata fice kaman daga sama taji muryanshi
yace “you, Hey” danshi harga Allah he don’t even know her name, dan juyawa tayi jin
yana kiranta takalleshi ahankali lips nata narawa tace “mu…me?” maida kanshi yayi
kan wayan yace “excuse me babe just a sec” sanan yadaga kanshi yakalleta yana
nunamata kudaden gefenshi yace “come get this ur pay” wani kalan kallo tamai her
pay yadauka ita Yar iskace kaman sauran karuwanshi komene, juyawa tayi dasauri zata
fice daga dakin feeling insulted and dan graded. “dont!” Yafadi babu alamun wasa
kan fuskanshi, juyowa tayi yakalleshi jitayi zuciyanta na bugawa fast fast hakan
yasa tama kasa motsi kawai ta tsaya inda take kaman jira take yabata, kudin yadauka
hankalinshi nakan wayan jin yarinyar Namai magana sanan yajuyo yakalleta yajefamata
yace “u can throw them away outside but just get them out of my room okay, is ur
fee” yana gama maganan yacigaba da video call din dayake abinshi tadade tana
kallonshi kaman bashine yake ihu kaman zai haukace akanta jiyaba kafin ahankali ta
tsugunna tashiga kwashe kudin ita kanta batasan Mesa take daukan kudin ba all she
knows is bataso ta batamai raine sabida wutan sonshi dake cinta arai amman batada
abinda zatai da kudin nan cus she lacks nothing. Tashi tayi sanan takara satan
kallonshi yanda taji yake dan dariya kadan kadan very classic kaman baisan da wata
adakinba sanan ahankali tajuya tafice idanunta sunyi jazur, dakinta tabude tashiga
Jully tagani zaune ganinta yasa Jully ta mike tsaye tana binta da kallo tundaga
sama har kasa tace “how far Ayshu” wani irin kuka Ayshu tafashe dashi dake kunshe
da farinciki bakin ciki dakoma wani kalan emotion tarungume Jully ahankali tace
“Jully thank you, u are the best friend in this world” murmushi Jully tayi tace “go
and shower stop thanking me, u look terrible” dan dariya tayi tasaketa tana goge
fuskanta tawuce tana tafiya ahankali tai daki Jully tabita da kallo ganin yanda
yakusan kasheta, girgiza kai kawai tayi ance idan kaga abinda yafi karfinta and
bakada abinda zaka iyayi sai ka girgiza kai, kitchen tawuce tanada mata tea
lafiyayye da chips sanan tazuba komi tai arranging a tray, tanada paracetamol
tasamata akan tray din, tai bedroom dinta, akan gado taganta zaune tasaka wani
simple english gown, karasowa Jully tayi ta ijiye tray kan gado tana kallonta tace
“are u sure u okay”? murmushi Ayshu tayi tace “kinga yakusan kasheni ko, what can
I say Zayn is a beast” tai maganan tanadan lumshe idanu sanan tabude takalli Jully
tace “wlh Jully Kabir is not a man I just wasted kaina akanshi, kinsan ko saida
Zayn ya sumar dani” zaro idanu Jully tayi tama kasa magana lumshe idanu Ayshu tayi
sanan tawani kwanta akan gado tana tunani tace “Zayn handles me like a beast,
kinganshi haka baya surutu bantaba sanin he’s such a talker ba sai last night, he
was literally ranting rubbish, feeding on my boobs, knacking me with his big gbola
da omg banmasan yaya zan kwatantamiki girmanshi ba sai jiya nagane maisa yammata ke
binshi kaman zasuyi hauka dat guy ko Jully wlh God finish work for his body, ga
ilimi, ga kyau, ga kudi, ga kira, ga babbar joystick, gashi ya iya aiki da ita,
gosh I am crazy for Zayn, Jully I f**king love him” murmushi Jully tamata tace
“tashi kici abinci to kisha magani and sleep” tashi tayi ahankali sanan tashiga cin
abincin kadan taci takarbi PC tasha bata wani dade ba bacci yay awon gaba da ita na
wahala Jully tai tagumi tana kallonta, she just hope this whatever dasukai having
will quench heIr thirst na wanan f**k boy din.
[6/16, 7:55 PM] +234 701 275 3212: 💫 ALKAWARIN ZUCIYA 💫

✍🏻M SHAKUR

This novel is 1k enjoy ur free pages.

U can subscribe to group danake posting by sending 1k into 3107021073 aisha


Muhammad first bank saiki turo evidence of payment by clicking on this link:
wa.me/+2347012181461

1️⃣2️⃣
2️⃣
1️⃣
Free page
Nigeria
Tuntuni Baba yadawo saida yagamajin maganan datama Khairy tsaf sanan ahankali ya
sauke ijiyan zuciya daya nuna tsantsan damuwa sanan yawuce yashiga dakinshi, manyan
kayan jikinshi yarage dama sabida Mama yadawo yasan fushi take, koyaya yafita bayan
yasan tana fushi to baida kwanciyan hankali, ahankali yazauna kan wata lafiyayyen
kujera dake dakin nashi na massage ya mikar da kafafunshi tareda daura hannu
dayakan daya yana sauke ajiyan zuciya mai sauti sanan ahankali ya lumshe idanunshi
jin kujeran tafara massaging jikinshi sama sama yanajin surutun Khairy datake ma
Mama dake mata tsifa, yana zaune awajen yaji Mama tace “taje ta taje kan” sanan
yaji karan bude kofa wanda yasan Khairy ce.
Yadade zaune ahaka sanan yaji karan an bude kofan dakinshi hakan yasa ahankali
yabude idanunshi ganin Mama ce tana sanye da doguwan rigan atampa mai kyau ta daura
kallabi tai kyau sosai tana kallonshi cikeda so da kauna yasa cikin tausasshen look
yasakin mata annurin fuskanshi sanan yamika mata hannunshi alamun ta iso gareshi,
murmushi tayi ta maida kofan tarufe sanan takaraso ciki table din tsakiyan dakin
tajawo gefen kujeran sanan tazauna kusadashi ahankali tace “ina kwana” hannunta
yabi da kallo dayasha jan lallen salatef sanan yasaka hannunshi yakama hannunta
nata yarike gam yanajin dumin hannun kafin ahankali yadaura hannun kan kirjinshi
sanan yasake sauke ijiyan zuciya yana kallon fuskanta cikin tsantsan muryan so yace
“ina sonki Maryam, karki kara fushi dani kinji” murmushi tamai sanan takai dayan
hannunta tadaura kan saman nashi tana kallon fuskanshi tace “bazan taba iya fushi
dakaiba, sabida irin karfin soyayyan danake maka Baban Manaf” murmushi yamata sanan
yazare hannunshi yakama duka hannayenta biyun yakama yakai bakinshi yamusu kiss
sanan yamaidosu kirjinshi yanabin fuskanta da kallo ganin damuwa aciki, ahankali
yace “menene” dan shiru tayi tana kallonshi tace “inaso kajanye hukunci dakama
Khairy kabarta takoma school gobe ta tafi, banson daidai dasau daya Khairy tasan
inada wata mu’amala da asibiti kuma kaga gobe zamuje muga Dr” shiru yayi yana
kallonta cikin yan sakanni idanunshi taga sun koma sunyija, murmushi tadanyi sanan
ahankali tazare hannunta daga nashi sanan takai duka hannayen tana shafa fararen
gemunshi cikin wani irin kulawa tace “baka sake cemin komi kan maganan kara Auren
dana maka ba?” Hannunshi yasa ya kabar da hannayenta dake kan gemunshi sanan
yajuyar da fuskanshi yakalli gefe alamun he’s not interested in maganan, kukan
datakeji ta dage ta danne tana kallonshi kafin ahankali takai hannunta takama
hannunshi tarike ahankali tace “Baban su Manaf, nidakai we’ve been married for
morethan 40yrs today, Alhamdulillah I get to give u beautiful kids ga yan biyun mu
nan Manaf da Mu’az, ga Maheer gakuma Khairy mu, kasan dalilin dayasa na roki wanan
alfarman agareka I am doing this for yaranmu, barinma Maheer da Khairy wanda sune
kanana, i want them to start learning rayuwa da wata daban amatsayin mahaif……” “ya
isheni maganan nan Maryam!”Baba yay maganan da tsawa still batare daya juyo ya
kalleta ba, yace “naji Khairy will go to school tomorrow, na janye punishment din,
but this should be the last time dazakimin maganan kara aure” murmushi tasaki wacce
babu komi cikinta sai kunci da daci, ahankali takai hannunta tajuyo da fuskanshi
yana kallonta idanunshi sunyi jajir hancinshi tadanja tana murmushi tace “why are
you being stubborn eh”? Dan runtse idanunshi yayi cikeda ciwo zuciyanshi namai zafi
yanamai radadi sanan gently yabude idanunshi yadaurasu akanta yace “Maryam you are
the stubborn one here, kinki accepting treatment, babu yanda banyi dakeba dagani
harsu Manaf da Baffan su, akwai wanda baimiki magana ba but kinki, ba kin gwammace
ki…..” hannunta tadaura kan bakinshi tana murmushi da duk idan tayi yasan
sanyayamai zuciya ahankali tace “yau shekaruna 57 aduniya, na aureka tun inada sha
shida, nayi rayuwan aure dakai na shekaru arba’in da daya, and look at me I still
look 30 kaman banyi aureba” tai maganan tana dariya tanamai fari da idanu, sanan
calmly tace “I am not greedy after enjoying wayan nan shekarun idan Allah yace
lokaci yayi sai ince baiyiba? Baban Manaf kasan meke damuna sama da kowa, treatment
dinan bata lokaci ne kawai, sanan karasa cinyeka ma yake, I want kullum idan
Ummulkhairy tadawo tundaga compound tana kwalamin kiran nan nata tashigo nabata
abinci tanaci tanamin surutu, I want to use the little time daya ragemin to be with
all my children, inamusu girki, ina tareda su da karfi na ina musu murmushi, banson
nazama burden kan yarana yazamto suna kallona da pity, Khairy na final year yanzu
inaso tagama school in peace tasami good grade, you know how Umma take tun tana
yarinya idan tadawo gidan nan bananan, ba treatment din da a asibiti zan karake da
zamaba nadawo kaman agwai, I rather stay here kullum tadawo taganni, kullum yarana
maza suka dawo suganni, I want to die here in this house gidan aurena, taredakai
dakuma yarana, please kabarni” wasu gajerun hawaye taga sun gangaro daga gefen
idanun Baba yana kallonta yanadan sakin huci mai zafi, dasauri takai hannunta ta
sharemai sanan ahankali tadaura kanta akan kirjinshi hannayenshi yakai kan bayanta
yana shafawa murya chan kasa yace “I hate movies tun ina yaro, amman for the first
time in my life Maryam sabida ciwon ki I wish I was a super man kokuma inada wani
supernatural powers dana ciremiki Wanan ciwon” dan dariya tayi tanakan kirjinshi
tana danne kukan datakeji tace “wayace maka bakada supernatural powers din?
Soyayyan ka da kulawanka is what keep me stronger, is what keep me going tun bayan
anyi diagnosing dina da wanan ciwon har izuwa yau Baban Manaf, baka taba bacci baka
bani magunguna na, kafin kafita aiki dasafe kabani, da rana ko kana office u call,
ko katuro any of our boys suzo har gida subani na rana what more can I ask for? U
are my Superman, my superhero, my wonderman, mijina rakena” tai maganan hawaye na
gangaro mata da sauri ta share da hannunta tana murmushi.

Tana daukan hula tasaka tafito tadawo dakin Mama ganin Mama bata daki yasa tadauki
wayan Mama dakekan gado tafito da sauri tai dakinta tana shiga maida kofan tayi
tarufe sanan ta shiga bayi, zama tayi a kasan clean bayin nata sanan tashiga
contact din Mama number da akai saving da Baffa tai dailing, ringing daya biyu ana
uku aka dauka cikin muryan wanda ya manyanta sosai akace “Maryama” dasauri
ashagwabe tace “Baffa nine, Khairy ce” cikeda wasa yace “diyar arziki Khairiya
kece, yau kuma mekikayi”? Kaman zatai kuka tace “Baffa wai dan nadauki mota shine
Baba yace bazan kara fitaba har tsawon sati daya kuma ba school, sanan Baffa ya
kwacemin wayata sanan yahana kawayena zuwa, Baffa kasan kai kadai Baba kejin
maganan shi, Baffa please ka kirashi kasa ya janye” anatse yace “kimin alkawari
bazaki kara daukan mota dakanki ba idan lokaci yayi koninan saina koyamiki da kaina
kidinga ja” wata kalan muguwan dariya tayi kaman tana magana da tsaranta tace “kai
Baffa kaida kaima tukaka ake chab, saidai Ya Hafiz yakoyamin wlh ni bazakaje ka
maidani gurguwa ba” dan dariya Baffan yayi yace “Matar Hafiz ta haihu munsami mace,
yanzu kinzama Anty” wani kalan ihu data tsandala da sauri Baffa yace “jama’a zata
hudamin dodon kunne” taushe bakinta tayi da sauri tana dan dariya tana kallon wayan
ganin Baffa ya katse tace “su Ya Hafiz andawo Dady, finally nazama Anty, Baba
please give me my phone back nakirashi Iyye zanje naga Baby” tai maganan tana tashi
sanan tafice taje ahankali tabude kofan taleka dakin ganin Mama bata dawo ba ta
shige ciki da sauri sanan ta maida wayan tafito takoma nata dakin.

Bayan sallan isha tana zaune gaban madubi tana kallon gashinta yanda yawani kwanta
kaman tasa shamfo taji Baba ya kwalamata kira wanda tuntuni take jiran kiran, tashi
tayi tadau hulanta tasaka sanan tawuce ahankali take saukowa kowa na falon, gaban
baba tazo kaman ta Allah ahankali tace “Baba gani” wayanta yadauka yamika mata
sanan yace “ki shirya gobe kije school in Allah yakaimu” kallon fuskan Baba tayi
cikeda farin ciki sanan tasa hannunta ta karba tana murmushi sosai tama kasa magana
tsabagen murna, hararanta Mama tayi tace “kagamin yarinya bazaki godiya ba ko saini
na kwace” dasauri tace “Baba nagode thank u, world best Baba” sanan tajuya takalli
Maheer gwalo tamai tareda nunamai wayan zaiyi magana Mama tamai alamu daya shareta
Manaf da wayanshi yahau kara ganin Aisha akan screen din yasa Mu’az yace “uhum’uhm”
amugun kunyace yatashi yadauki wayan su Baba sukai kaman basusan meke faruwa ba
yawuce yafita.

[6/16, 7:55 PM] +234 701 275 3212: 💫 ALKAWARIN ZUCIYA 💫


✍🏻 M SHAKUR

1️⃣3️⃣
3️⃣
1️⃣

WARAKA TEMPLE gidan maganin kowacce irin cuta da izinin Allah


Karin niima da dadi
Karin dandanonki da duminki
Matsewarki ki dawo yar Sha shida
Gyaran nono
Sa megida sambatu
Sa kyauta
Maganin Sanyi
Da sauran magungunan damuwar da ke addabar mata zaku samu a waraka temple ku
tuntubemu a no waya ko Instagram. Don magana dasu directly click on this link

wa.me/+2347042419516

Yau dayake Monday sunada lectures 9:00 wuraren 8:00 tasauko ta sanya wata Dubai
gown sky blue dayama skin nata bala’in, sai uban sheki fuskanta yake ka kalleta
saika juyo kabata second look, yau flat shoe tasaka baki sanan tadauki black bag
shima, tana tafiya tana duba jakanta taga ko tasaka komi dan lecturer su na safen
nan shege ne ajinshi you must jot inba hakaba yakadaka waje yace “you are not ready
for school” Tundaga stairs take kallon Mama dataga tana zaune dinning takife kanta
a table which is not like normal Mama, dasauri takarasa wajen dinning din takai
hannunta ta taba bayanta tace “Mama” dasauri Mama ta tashi zaune idanunta sunyi ja
irin name mugun zazzabin nan kafinma tai magana Khairy tarigata tace “Mama bakida
lafiya ne jikinki zafi” dan zaro idanu tayi takai hannunta tana taba jikinta tace
“bawani zafi daga AC kika fito Niko dana gama da kitchen ba dole kiji jikina yay
zafiba, zo zauna kiyi break kitafi school” kujeran kusada Mama tazauna ahankali
tana kallon fuskanta dan bata yardaba, Mama ta tashi tareda daukan plate tace “kici
masa sabida yarikeki” tai maganan tana zubamata sanan ta tura gabanta tace “Oya Oya
eat” fara ci tayi tana kallon fuskan Mama data daure iya daurewa, ahankali ta
hadiye masan bakinta tace “Mama nakawo miki paracetamol kisha kinga kar zazzabin ya
kwantar dake” dan shiru Mama tayi tana kallonta ganin dukta damu yasa ahankali tace
“to naji zansha amman dakaina zan dauka Nasha ke yanzu kici abinci kitafi school yi
maza ina kallonki” murmushi tayi sosai har ranta tace “yauwa Mama, world best Mama,
har hankalina yatashi, wlh Mama ko tari banso naji kinayi balle ciwo sai inji komi
bayamin dadi” dan dariya Mama tayi tanaji kaman zatai kuka amman ta daure tace
“Malama eat bance kitasani agaba da surutu ba, Ummulkhairy aku” dariya tayi bata
kara cewa komibaharta cinye kafinma tai motsi Mama tamikamata ruwa a cup, kallon
fuskan Mama tayi sanan tai wani kalan murmushin dadi tace “Mama ya akayi ki kasan
ruwa zan dauka” bata kofin Mama tayi tace “sabida ni Maman kine, angayamiki just
like that naci wanan sunan world best nabakin ki” wani kalan washe hakori Khairi
tayi sanan ta shanye rawan ta tashi tazo kujeran Mama rungumeta tayi tabaya tace
“Mama natafi, I love you kinji, Mama karki je ko’ina please, koma zaki fita ki
jirani nadawo saina rakaki mutafi tare” murmushi Mama tayi tadaga hannunta tashafa
kanta tace “naji, a dawo lpy, banda rashinji, banda kula maza Umma, banda rashin
kunya” sakin Mama tayi batare data amsaba tafice daga falon da sauri ganin 8:30,
Mama na zaune inda take tana kallonta ta window harta shiga mota mai gadi yabude
gate driver yafice da ita.

Ajiyan zuciya tasauke ita kadai tasan metakeji ajikinta, jin tafiyan Baba datun
bayan yay breakfast yatafi sama shiryawa dan yau ba aiki zashiba asibiti zaikaita
yasa tadaga idanunta takalleshi, hada idanu sukayi dawani kalan sauri ya shiga
saukowa daga stairs din yace “wife, ur……Han…..hancinki” yay maganan yana karasowa
gabanta ganin jini na gangarowa daga hancinta, dasauri tace “hanci na” takai
hannunta ta taba jin abu na gangarowa kafin tadawo da hannun gabanta ganin jini
yasa tace “laaa banma saniba” cikeda karfin hali tamike tsaye wani irin mahaukacin
jiri yadibeta tai baya dawani irin sauri Baba yatarota tafado jikinshi a sume,
daidai lokacin Manaf da Mu’az na shigowa falon cikin shirin zuwa office, ganin
Mahaifiyarsu yasa dasauri sukai wajen kafin ma suyi magana Bana yace “Manaf
daukomin mayafinta afalo mutafi asibiti, Mu’az get the car” dasauri Mu’az haryana
bigewa da centre table yafice waje shikuma Manaf yay sama, har gaban flat din Mu’az
yakawo motan sanan yadawo ciki atare dukansu suka dauki Mama sukai mota da ita bata
Baba yashiga da ita, Mu’az da Manaf suka shiga gaba sanan suka fita gida.

Wani Babban private hospital sukaje, suna shiga aka karbe Mama sanan akasasu
tsayawa awaje, zama Baba yayi da kusan yamafi yaran nashi damuwa, ahankali su Manaf
suka zazzauna kusada shi babu iyacema wani kala idanunsu sunyi jajir, suna zaune
awajen na kusan 2hrs sanan saiga Dr wanda yake abokin Baba yafito, Baba dagashi
harsu Manaf na ganinshi duk suka tashi, kallonsu Dr yayi sanan yace “Alhaji follow
me” binshi Baba yayi yay tafiya kusan biyu sanan yajuyo yakalli su Manaf dasukai
zuru zuru yace “let’s go” dasauri suka biyoshi abaya har zuwa office na Dr, zama Dr
yayi sanan yanunama Baba sit ya zauna sukuma su Manaf duk suka taaitsaya kowa
kallon Dr yake with hope koma yayane abasu goodnews, lumshe ido yayi ahankali sanan
yabude yace “Alhaji ayanda kuke kallona dagaku har yaranka I wish zan iya gayamuku
abinda nasan har cikin ranku shi kukeso kuji, I am sorry I don’t have that sai
akasin haka, condition din matarka has become worse da ayanzu riketa a asibiti yama
kamata muyi muna bata yan taimakon dazamu i……” kasa jiranshi Baba yayi yakarasa
sabida yasan menene zai fadi, cikin wata kalan tsinkakkiyar murya dake cikeda sanyi
jiki dakuma lack of hope yace “how long does my wife have?” Kallonshi Dr yayi dan
baiji Baba nason yaji Wanan amsan tambayan ba amman ganin kalan kallon dayakemai na
ya shirya ji yasa ahankali yace “less than a month” hawaye Manaf yaji yazomai
dasauri yajuya yafita daga office din, bayanshi Mu’az yabi da sauri yana goge
hawayen dayazubomai, shiru Baba yayi kafin ahankali cikin wata kalan karyayyiyar
murya yace “kasan dai kai ba Allah bane ba ko likita dazaka gayamin matata nada
less than a month to leave” shi kanshi Dr ya bala’in tausayama Baba cus idanunshi
sunyi jajir, cikeda lallashi yace “Alhaji listen to me, niba Allah bane, Allah
shine masanin gaibu, kawai ina maka discribing lokutan datake dashine base on
science, cells dinta sun soma shutting down daya bayan daya, I am just preparing
you ne for the worst, you have to be strong ma yaranka, sabida ayanzu they’re
looking up to you, ka dake sanan ka koyamusu sudake, kanunama matarka so da kauna
sama da da, karku dinga kuka agabanta koku dinga nunamata damuwa, hakan zai saukaka
mata abubuwa da dama, ganinku cikin damuwa da rashin walwala shi zai karamata
damuwa da zafin ciwo, dan haka Alhaji I am giving you Wanan chance din cry as much
as u want now, after yanzu baka kara kuka ko nuna rashin kwazo sabida yaranka”
kaman jira Baba yake ahankali hawaye suka shiga kwararowa daga idanunshi, tissue Dr
yadauka yabashi karba yayi dasauri yakai kan idanunshi yana sharewa cikin wata
kalan murya dake sosarai yace “I don’t want Maryam to leave me, naso mu tsufa tare
sanan mu mutu tare, why are you doing this to me now Eh Maryama diyar albarka”
saukan da kanshi las Dr yayi yana sauraron Baba yakai kusan minti 15 ahaka sanan ya
share fuskanshi tass da tissue Dr yanunamai bathroom yashiga ya wanko fuskanshi
yafito yama Dr sallama yafice zuwa dakin Mama ganin su Manaf tareda ita tana bacci
ana mata Karin wani abu kaman yellow madara yasa yafito, zama yayi a kujeran gaban
dakin sanan yaciro wayanshi number dayay saving da Amini yay dialing, ringing daya
aka daga cikeda barkwanci irin na manya yace “badai kahanamin yarinya zuwa
makaranta ba” dan murmushi kadan yayi sanan yace “jikin Maryam yatashi muna asibiti
Baffa” anatse daga dayan bangaren akace “Subhanallahi, turn d car Bala muje
asibiti” kawai aka katse wayan.
Yana zaune awajen ko cikakken 10min ba’a dauka ba, wani Babban mutum da akalla
shida Baba zasuyi sa’onni ya shigo cikin asibitin yana gyara Babban riganshi,
farine mutumin sol yanada kiba dan yamafi Baba, shida wani dan saurayi dabazai wuce
sa’an su Manaf ba dayay kama dashi dukansu fuskokinsu yanuna damuwa sosai, yana
karasowa dafa kafadan Baba yayi yace “be strong my friend, Allah yabama Maryama
lafiya, Allah yatashi kafadunta, Allah yasa kaffarane” tashi Baba yayi yanadan
murmushi sanan yakalli yaron dake gaidashi yace “su Baban Baby girl Hafiz, Allah ya
raya” ahankali yace “Ameen Baffa” sanan suka shiga ciki, har lokacin bacci take, da
idanu Baffa yama Baba alamu su fito, suna fitowa yace “bazamu fitada ita wajeba ko
har yanzu tanakan bakanta”.

I will talk to her idan ta farka, ahankali Baba yace “Allah yasa ta yarda” kara
komawa sukayi wajen Dr ko akwai wani solution amman babu, dudda haka Baffa saida
yakira some of the best Doctors dayasani a Abuja but is still same thing hakanan
suka hakura.

Wajajen 3:00 na rana tafarka, dakin tabi da kallo kafin ahankali tafara yunkurin
tashi dasauri Manaf da Mu’az suka dagota, ahankali Mu’az yace “kinajin yunwa Mama
mezakici” dakin asibitin tabi da kallo kafin ahankali tasauke ijiyan zuciya tadanyi
murmushi ganin duk sun damu tace “ya akayi bakuje aiki ba yau, laaaa is that Hafiz”
tai maganan tana kallon Hafiz dake zaune kan kujeran gaban gadon yana kallonta
cikeda tausayi, cikeda murna tace “zonan zoka nunamin hoton jikata nagani” dan
murmushi yayi yataso yazo, wayanshi yaciro yafito da picture cute baby girl dinshi
yabata karba tayi tace “Masha Allah tubarkallah, Allah ya rayamana kaga yarinya
kaman Babanta Yan biyu” tai maganan tana nunamusu hoton kafin idanunta ya sauka kan
time din wayan ganin karfe uku har da minti goma yasa dasauri tamikamai wayan
takalli Mu’az tace “kiramin Dr yasallameni inkoma gida, Khairi takusan dawowa daga
school” tana maganan saiga Baba da Baffa da Dr sun shigo tare, Baffa na ganinta
yace “ya jiki Maryam” murmushi tayi tace “Alhamdulillah Baffa, ya ji kalle inasu
Hajiya Asiya” kafinma taji amsanshi tace “Dr zokai discharging dina natafi gida”
ahankali Dr yakaraso wajen yace “Hajiya kibari mu dubaki na kwanaki tukunna saimu
sallameki” kallon Baba tayi sanan takalli Dr rai Adan bace tace “sallameni yarana
banaso su dawo Bana gida Dan Allah” kallon Baba tayi sanan ahankali tace “daman
Wanan ne shirinka idan ka kawomi asibitin arikeni” dasauri Baffa yazo wajen anatse
yace “Maryam kalleni nan” ahankali tajanye idanunta dagakan Baba dake kallonta kuri
takalli Baffa, anatse Baffa yace “Maryam kiyakuri ki zauna likitocin nan su cigaba
da baki gudunmawa, zamanki agida zai karasa ciwon yazama worst ne, dan Allah maryam
inhar kinajin magana ta” lumshe idanunta tayi sanan tabudesu ahankali tace “Baffa
tun ina yarinya kasanni ban taba cemaka no ba, kome kacemin inayi dan haka yau
Baffa dukanku anan zan rokeku alfarma, dagayau dan girman Allah kome zai sameni
karku sake dawodani asibiti, Baffa nasan kalan chutan danake dashi, nasan metake
nufi, da inzauna anan allurai da maganinsu yakarasa cinyeni gwara in koma dakina, I
want to die adakina tareda yarana dakowa, I hate hospital and zaman asibiti
shizaifi kasheni dawuri sama da komi, please Baffa dan Allah, idan baka yarda ba
naji zan zauna, amman rokonka nake please Baffa” kowa na dakin saida jikinshi yay
sanyi har Baffa, ahankali Manaf yakalli Baffa yace “Baffa please grant Mama wish,
let’s just take her back home ko Hafiz” gyadamai kai Hafiz yayi da idanunshi sukai
jajir, hakama Mu’az, ganin Baffa da Baba sunyi shiru dan su sunfiso tazauna a
asibiti tasami lafiya yasa ahankali Dr yace “Alhaji kubarta takoma gida, idan
anything come up ku kirani ni zandinga zuwa nadauki Wanan nauyin” ahankali Baffa
yakalli Baba dakokadan baisoba, kallon kayakuri takoma gidan, hakan yasa ahankali
Baba yace “shikenan” murmushi Mama tayi sosai nan da nan aka zaremata drop din
sanan Dr yarubuta mata magunguna suka saya sanan suka dawo gida gabIaki dayansu.
[6/16, 7:56 PM] +234 701 275 3212: 💫 ALKAWARIN ZUCIYA 💫

✍🏻M SHAKUR
1️⃣4️⃣
4️⃣
1️⃣

Free page
Wuraren 8:50Am sukakai school. Adamu na parking wajen parking tafito da saurinta
bama ta tsaya mai sai anjima ba tashiga sauri cus 9 dot mutumin nan ke shiga aji
gashi baya wasa da attendance, tana cikin tafiya zuwa class saiga wasu yammata su
hudu sun taho tunda suka ganta sukahau ihun murnan ganinta Khairy nada wani irin
farin jini naban mamaki wajen mata, tareta sukayi. “Khairy how far”? Murmushi tayi
dake karamata bala’in kyau tace “lpy lau wlh, yanaga zaku waje daban ba class
garemu ba yanzu” yatsine fuska sukayi, daya daga cikinsu tace “wlh dabaki wani
wahalar da kanki ba wajen class din Mr Okeme ba ba’a taba ganewa ba, ke saurayinki
Ahmad celebrity yazo nemanki fa” hararanta Khairy tayi tace “Malama niba saurayina
bane kidena hadani dashi, na wuce class nidai” tai gaba abinta ranta abace, daya
daga cikinsu ne ta daga murya tace “idan yakadoki meet us a garden chan mukayi”
daga murya itama tayi tace “that’s not gonna happen Ladies” tana tafiya wasu
another set na yammata na tareta bamata tsaya sauraransu ba tace “I will see u
later ladies inada class now” tahau tafiya gudu gudu sauri sauri, duk inda tabi ana
kwalamata kira Khairy Khairy waving mutane kawai take tawuce benen dazai kaita
ajinsu tana kaiwa yana shiga tana tsaye yana kallonta yaja kofanshi yarufe,
ahankali ta yatsine fuska murya chan ciki tace “this wicked man cannot make heaven”
sanan tajuya tana kallon kasa daganan bene yanda student kowa na takanshi sanan ta
fuzar da iska ita dai ko itace allazi boko bazata taba tsayuwa jikin window har
agama 2hrs class ba, tashi tayi abinta tafara tafiya tawuce tana sauka daga
staircase abinta tanadan turo baki ita kadai tana kunkunai.
Sabida yanda ranta yake abace taji bamatason tabi normal hanya friends nata suyita
tareta da magana hakan yasa tabi ta parking space dan taje garden daga wajen,
ahankali take tafiya ita kadai a parking space din tana cikin tafiya a parking
space din taji an kwala mata kira. “Khairy” dan tsayawa tayi jim batare data juyoba
jin muryan namiji ne ke kiranta, tunani tafara acikin kanta muryan waye wanan sai
chan taja wani kalan annoying tsaki tacigaba da tafiya abinta gani kawai tayi ansha
gabanta wasu maza guda biyu sunshamata gaba suna sanye da kananun kaya sun bubbude
hannuwa irin suna tareta dinan, wani kalan daure fuska tayi babu ko alamun wasa
akai tace “me haka” dan dariya sukayi daya daga cikinsu yace “listen to Ahmed mana
Khairy yasan bazaki tsayaba saisa yace mutareki” yay maganan suna nuna mata
bayanta, juyawa tayi cikeda masifa wani black skin guy ne da dududu bazai wuce mate
nata ba in age maybe 20 ko 22yrs haka yake, yana sanye cikin rugget kayan yan iska
dinan, crazy baggy jeans da wata babbar baggy riga yayi dying gemunshi zuwa blond
color kana ganinshi kaga irin yan iskan yaran nan gashinan very popular aciki
school nasu, wani kalan mugun kallo tamai da manya manyan idanunta tace “kai da
boys dinka Ahmad should get out of my way” wani kalan murmushi yamata tareda daura
hannunshi akan kirjinshi yana shafawa yace “auuch! I love it when you look at me
like that Khairy with those ur big big lulu white eyes, Baby my heart only beat for
you” spitting miyau tayi agefenta sanan tajuyo takalleshi tace “you disgust me
Ahmad, nagayamaka time without numbers stop wasting ur time on me, you are not my
type of guy, idan maza irinkane suka cika duniyan nan I rather die banyi aure ba
dana aureka, I don’t like you an taba soyayya dole ne” dan takowa sahu daya yayi
zuwa gabanta, tsayawa chak tayi tareda kama waist dinta kirjinta na bugawa fat fat,
wani mayen kallo yabita dashi barima kirjinta dayaga yacikamai idanu tunba yauba
tunda ya lurada yanda Khairy keda boobs yaji yakara haukacewa akanta, dan hucin
zafi Ahmad yayi yana kallonta still sanan yanuna kanshi yana bude kafafunshi da
tsabagen effizy sun koma kaman boleg yace “look at me kinsan how many babes anan
School namu ke kiyamun laili because of me eh? Look at me Khairy, I have money, I
was born in wealth, banda haka I am a hip hop rapper number 1 a arewa, yaro mai
zamani, har rap nayi da sunanki natura miki a watsapp u don’t even open my chat
balle kiji how much I love you, Khairy tell me mezan miki dazaki soni eh, kinga we
are the only ones here, just tell me babu kowa don’t be shy Khairy, baki sona don’t
u wish to be mine, don’t u wanna make matan makarantan nan jealous ace Kece tawa, I
want you to be my Choima while I become your Davido, lemme make you famous, lemme
make u a star gurl, what will I do to make you mine baby na? Don’t u want all of
this” all maganganun dayake mata jitake kaman tai amai bala’in kyaman Ahmad take
bawai he’s dirty bane, kawai dai yanayinshi yanda yake dressing yana shiga kaman
wani su wizkid yayi coloring gemunshi da halinshi na waka ita kawai he’s not her
spec, yana mata magana yana wani wawware fingers kaman yana rapping yana kama
tsakiyan baggy wandonshi, ko kiranshi amatsayin boyfriend nata ma bataso ta tsani
taji anyi, bakin ciki da haushin shi yamasa tama kasamai reply kawai tajuya ta
gefenshi zata wuce dan sometimes idan abu is really annoying agareki rasama abinda
zakace kake, kawai ji tayi yariko hannunta “don’t go baby wait” wani irin juyowa
tayi batai wata wata ba kawai ta daukeshi da mari jikake tass! Wani irin ihu
abokanenshi sukayi suna waige waige ko there’s anyone there dayaga Marin datama
Ahmad dan zai zama abin kunya ance wata tamari hiphop rapper. “Ke celebrity kika
mara” fizge hannunta tayi tana kallon yanda yadaura hannunshi kan kuncinshi yana
wani irin kallonta da idanunshi dasukai jajir dan marin ya shigeshi, rawa jikinta
yafara da sauri tajuya Ahmad daya bala’in zuciya yace “ku bita” jin haka yasa ta
kwasa da bala’in gudu acikin parking space din dababu kowa tana kalle kalle, kaman
ance takalli right side dinta, hango wani dogon mutum tayi yabata baya Awani lane
na motoci yana tsaye jikin wata suv waya a kunenshi da alamu waya yake, wani irin
kwana tayi tana gudu tai lane din dayake batai wata wataba tana kaiwa daidai inda
yake batai wata wataba tawani zaga ta gabanshi ta shige kirjinshi at once tana boye
fuskanta akirjinshi jikinta ko’ina narawa sosai sabida tsoro yanda maza har biyu
komatace uku suka biyota, cikin Yar siririyan muryanta that is trembling sosai tace
“please save me…..plss…….I’m sca…….” tana maganan tana nishi da sauri da sauri
dayake jinshi harcikin fatan kirjinshi don fuskanta gabaki daya na wajen ne, daidai
lokacin daga boys din Ahmad din har Ahmad din dukansu sunzo wajen sun tsaya
agabansu suna maida ijiyan zuciya sabida gudun dasukayi, One by one mutumin ke
binsu da kallo batare daya furta ko a word ba har lokacin wayan nakan kunneshi bai
cireba, faduwa gaban Ahmad yayi ganin fuskan mutumin dake kallonsu, ahankali yajuya
sadaf sadaf daso samune ko takalmin shi da kasan wajen karma suyi motsin nuna
alamun yana moving sanan ya yafito abokananshi da hannu yace “let’s go guys”
dasauri sukace “marinka fa tayi Boss” da saurinshi kaman ana hankadashi yawuce yace
“shikenan nidai natafi ku ku tsaya” ganin yanda yake tafiya da saurin bala’i tun
bayan yaga fuskan mutumin yasa suma sukasha jinin jikinsu suka juyada sauri suka
wuce.

“Eh Gwaggo ina jinki sorry ba shareki nayiba, Abban nake jira nariga nakawo shi…”
ahankali tashiga dagoda kanta kaman wata mara gaskiya cikeda kunya jin mutum na
wayanshi ta tsokano fada tazo tafada jikin shi, kanta akasa ahankali sadaf sadaf
tashiga fitowa tana matsawa baya kafin gently kanta nakasa batare data kalleshi ba
tace “thank you” sanan ahankali tajuya tashiga tafiya har lokacin gabanta nafaduwa
sosai. “You!” Taji kaman daga sama mutumin yakirata chak ta tsaya batare data
juyoba, “turn around” taji muryanshi anatse yet with authority batasan mesaba amman
kasa ketare abinda yace tayi tayi hakan yasa gently tajuyo sanan ahankali tadaga
fuskanta takalleshi, wani dogon saurayi ne fari sol dashi kaman balarabe yana sanye
da jumper na farar shadda bugaggiya kanshi babu hula gashinshi akwance baki sidik
sai kyalli yake hannunshi rikeda iPhone 13 yazubamata idanu dababu alamun wasa
daidai da digi acikinsu, hakanan jitayi takasa jure kallon mutumin dataga kaman ta
sanshi amman ta manta a ina ta sanshi ta sauke kanta kasa, anatse yace “the next
time I will see you making trouble I will arrest you!” dasauri tadago kanta ta
kalleshi saida yafidi kalman arrest sanan police din ranan yafado mata arai, dauke
kai yayi daga kallonta sanan yabude kofar motan daya tsaya jikinta ya shiga ciki
tareda rufe marfin motan da sauri dayadan firgitata sanan ahankali tajuya tacigaba
da tafiya ahankali.

Samin kanshi yayi da binta da kallo ta madubin motan, yanda take tafiya ahankali
har lokacin bata dawo daidai ba, sanan ahankali yadauke kanshi daga kallonta jin
wayanshi na ringing again screen din yakalla ganin Grandma yasa yabude motan yafito
yace “this woman will not allow me leave in peace”.

Garden din takarasa tun daga nesa kawayenta dasuka hangota suka kwalamata kira
hakan yasa takarasa zuwa inda suke zama tayi sanan tadauki bottle na ruwan dake
gaban Farida tabude takai bakinta ta kwalkwale duk kallo suka bita dashi, saida ta
shanye goran ruwan tass sanan ta ijiye tana sauke ijiyan zuciya, Farida tace “daga
ina kike haka duk kinyi zufa kaman kin fito daga yaki” dan yatsine fuska tayi kaman
bazatai magana ba ganin yanda suke kallonta yasa tace “Ahmad na mara shine yabiyoni
and someone…..” tadanyi shiru kafin ahankali tace “wani mutumi yataimakeni” atare
dukansu all the 5 friends sukace “wani mutumi” shiru tayi sai chan tace “oho nima
ban sanshi ba” dukansu dariya sukahau yi dasauri takallesu tace “me” hada baki
sukayi sukace bakomi, sharesu tayi kawai cus she doesn’t even feel okay batasan
mesa ba, duk suna zaune wata kawarsu tashigo eatery dagudunta tana haki tace
“kufito kugani yan sanda sun shigo school dinan anzo ana kwashe su Ahmad da Gang
dinsu” dasauri Farida tace “ke haba let’s go video it musashi a internet” dukansu
tashi sukayi itama ta tashi tabisu suka fice daga cikin garden din, van suka gani
na police gaban wani eatry dake kusada garden din dasuke ciki, dasauri suka karasa
gaban eatry din student sun cika wajen suna kallon Van din police, suna tsaye wajen
dayay cha da mutane sukaga an fito da Ahmad da akasamai handcuff a hannu an sashi a
van din sai abokanen shi na dazsu dasuka biyota guda biyu saikuma wasu guda biyu
daban yan sandan sun fito dasu ana sakasu a van din saiga police man dinan shima
yafito daga eatry har lokacin yana sanye da kayan dazu farin shadda waya a kunenshi
still, hada idanu sukayi batasan mesaba jitayi gabanta yafadi dasauri ta sauke
kanta kasa tareda juyawa ahankali tamabar wajen bata kara juyowa ba kawai tai
hanyar class nasu, daidai lokacin ana shirin fara wani lecture kujera tasamu
atsakiyan ajin ta zauna sanan tabude jakanta taciro note nata da pen aka fara
lecture ko kadan takasa concentrating batasan mesa ba she just keep seeing police
man face din da what happen today, gabaki daya all through da day har yamma ita
kanta tasan yau ba school tazo ba takasa natsuwa tunanin shi da komi yacika mata
kai, wuraren 5 na Yamma Adamu direba yazo daukan ta shiga motan tayi ahankali tace
“Adamu please kafara kaini Coldstone nasayi ice cream nasha saimu wuce gida” cikeda
girmamawa yace “to Miss Khairy” daura kanta tayi akan kujeran tajuyar da kanta tana
kallon hanya tareda fuzar da ijiyan zuciya, she just hope tanashan ice cream dinan
sanyin shi zaisa brain nata yay sanyi tadena all tunane tunanin datakeyi tun safe.

Agaban wani Babban joint na coldstone Adamu yay parking hakan yasa tabude motan
tafito ta shiga ciki, daidai wani Babban Jeep na shigowa wajen parking yayi kusa da
Benz da Adamu ke ciki, bude gaban motan yayi yafito ahankali wanan karan yana sanye
da kayan yan sanda Rolex din dake daure a hannunshi yakalla shidda saura, sanan
yazaga zuwa boot din jeep din yabude keken guragu yaciro ya ijiye ya maida boot din
yarufe sanan yadawo bangaren baya yabude motan wata kyakkyawan tsohuwa ce fara sol
kaman balarabiya zaune abayan tasaka Riga da zani irin na tsofaffi anmai dinkin
Bubu kafafunta da hannayenta sunsha lalli, hannunshi yamikamata batare dayace mata
uppan ba hararanshi tayi tana kama hannun nashi tamike tsaye da kyar tana masifa
tace “idan kaga dama kai gaba dani dagayau har jibi Ice cream dai saika kaini
nasaiwa jikoki na ja’irin yaro kawai” ko kala baice mata ba da taimakonshi ya
daurata akan keken sanan yamaida kofan bayan yarufe da karfi tace “kama balla motan
baban karfi, ubanka zai sayamin wata Alhamdulilah Allah yamai arziki rufin asiri
danasha takaici” cikeda masifa yace “wlh Goggo in baki shiru ba anan zan barki na
shiga ciki nasayo” wani kalan murmushi tayi tamaka bakinta tace “yo ai nadauka gaba
kake dani to muje nadena” dan murmushi kadan kawai yayi sanan yashiga turata zuwa
gaban entrace din dakenan divided into 3, staircase ne gefe da gefe sai tsakiya a
bit sloppy floor dazaka haura ka shiga cikin shagon, daidai lokacin security na
budewa Khairy kofa tana fitowa rikeda paper bag na ice cream din dakuma handbag
dinta rataye a shoulder dinta, saiga wasu yara su biyu maza dabazasu wuce 8yrs ba
suna guje guje kowanne rikeda ice cream dinshi dayan kawai ya mamayi brother shi ya
fizge ice cream din hakan yasa brother yay ihu yabi dan uwanshi da gudu Khairy
dabude mata kofa kenan tasa kafa tafito zata fara sauka daga staircase din kawai
yaran suka fito suka mugun bangajeta dayasa ita kanta tasaki wani irin ihu kafanta
ya gicce abunku da tiles kawai ta kifo zata fadi da mugun sauri Gwaggo tace
“Subhanallahi” dawani irin sauri yasaki wheelchair Gwaggo daidai kanta zai daki
dakaIUlin stairs din…
[6/16, 7:56 PM] +234 701 275 3212: 💫 ALKAWARIN ZUCIYA 💫

✍🏻 M SHAKUR

Dan magana da M shakur


wa.me/+2347012181461

1️⃣5️⃣
5️⃣
1️⃣

Yasa hannunshi daya awajen kanta ya daki tafin hannunshi bayan hannunshi yadaki
stairs din sanan yakai dayan hannunshi yakama waist dinta yajuyo da ita hakan yasa
ta mirgino side tafado jikinshi.

Daga yaran, security, iyayensu dasuka biyosu da sauri, Gwoggo dakekan wheelchair
duk sandarewa sukai danba karamin faduwa zatayi ba inda Allah bai kiyaye ba, yanda
yakeji yanda take nishi a hannunshi yasa ahankali yazare hannunshi daga waist dinta
gently yakai hannun kan fuskanta yadago fuskanta yana kallon face dinta yanda ta
kankame idanunta gam gam cikeda tsoro pink lips dinta nawani irin shaking dayasa
dimples dinta na lotsawa tana nishi sama sama dayake jinshi akan hannunshi, murya
chan kasan makoshi while looking into her face yace “are you okay”? Muryan dataji
yadaki dodon kunnenta yasa kadan kadan tashiga bude idanunta danta gasgata abinda
taji kafin tabude su tass tadaura white fararen idanun nan nata manya manya
dasukenan kaman an wanke da madara tadaura su akan fuskanshi, jitayi numfashinta ya
makale somewhere in her throat ganin fuskanta dab da nashi yana kallonta as if he’s
trying to check something, yatsanshi yakai saitin nose nata jin bata numfashi
kawai takafeshi da manyan white eyes nata yasa dasauri yakalli security man din
yanunamai jakanta dake kasa chan yace “give me her bag” dasauri yakawo jakanta
yamikamai juye jakan yayi kasa inhaler ta yafado dasauri ya dauka yacire marfin
yakai bakinta ahankali yace “breathe in Ummulkhair!” Wani irin bugawa zuciyanta
yayi jin yanda yakira sunanta kaman sunanta dayakira ne yay reviving nata batasan
lokacin datawani saki numfashinta data rikeshi amakogoronta ba yafito mai kara
sanan taja inhaler, zagayesu mutane sukayi barinma parent din yaran da jikinsu yay
sanyi ganin Yarinyar da yaranta suka ture is even asmatic, ganin yanda mutane suka
cika kansu duk ana kallonta yasa ahankali takai hannunta batare data kalle
fuskanshi ba tana kokarin karban inhaler daya rikemata abaki, ganin haka yasa
gently yasakin mata ahankali yaran dasuke tsaye sukace “Anty sorry” dan murmushi
tayi tana cire inhaler daga bakinta duk dasauri tana kokarin tashi tsaye,
tsugunnawa Maman yaran tayi tace “rest a bit please” tai maganan tana maida mata
kayan jakanta back aciki tareda daukan mata jakan ice cream dinta da sauri ta mike
tsaye tana karban abubuwan ta daga hannun matan tace “I am okay thank u” Gwaggo
dake kallonta tace “sannu kinji inane gidanku mukaiki nida jikana” dasauri tace
“direbana na nan nagode Ma” sanan tawuce da sauri hartana tuntube tai wajen motansu
da Adamu ya kwantar da kujera yanata hira awaya abinshi batare dayamasan meke
faruwaba, saida yaga tabude motan ta shiga sanan yakoma wajen Gwaggo yatura keken
sukai ciki tace “ohh yara da rashin wayau Hydar, inda badadan kaiba da sunja Yar
yarinyar nan tafasa goshi wlh, itama yarinyar uwa batacin abinci yoo nakema wanan
maganan haka rainon indomie ce daga ganinta, ace daga yan yara sun bangaje budurwan
yarinya haka kawai sai faduwa uwa lagwani, ace yara suci tuwo suki duk irinku ne ai
gashinan kaga yara sun taso basu da karfi ko kadan, kai Allah dai ya wadaran naka
subaci, Allah dai yasa kai aure ka haihu, wlh tun yaranka na wata biyu zan fara
basu lafiyayyen tuwo da miyan kuka dataji daddawa” hararanta yayi baima cemata
komiba ya sassayi ice cream din sanan suka fito tace “minene Wanan abin danaga
kanata matsamata abaki” kin kulata yayi yasa ta amota ya maidata gida sanan yafito
yatafi aiki.

Har suka shigo anguwan su badaidai takeba yau sau uku kenan tana ganin mutumin nan,
saida suka shigo gida tukunna sanan taji wani kalan dadi, parking sukayi sanan
tafito dasauri tana kwaso kayayyakin ta tana kwalama Mama kira. “Mamaaaa! Mama
nadawo” daga Mama, Baba, Baffa da yayyinta da Hafiz duk suna zaune a falo dan basu
dade da dawowa daga asibiti ba babu wanda yama iya wani kwakkwaran motsi, ita
tsabagen murna batama lura da Karin mota kan tagidansu ba tai hanyar flat dinsu
tana shouting Mama. “Mama nayomiki tsaraba yau nasayo miki ice cream kuma best
flavor naki mint ban miki adding any thing ba ayanda kike sonshi plane” tai maganan
tana bude kofan falo tana shiga tana kiran Mama. “Maaaam……” kasa karasa kiran Mama
tayi ganin mutane a falon ga Mama zaune kusada Baba tana kallonta tana murmushi,
hararanta Hafiz yayi yayi yace “inda ace ke kadai keda Mama aduniyan nan Khairy da
munsha takaici” cikeda wasa Baffa yace “kagamin d’a kai kanama namiji ka more taka
Maman balle ita mace kuma auta, ina tsaraban dakika kawoma Maman bazaki zo kibata
ba kin wani tsaya awajen” akunyace takaraso cikin dakin wani irin rungume Mama tayi
tana murmushi akunyace ganin duk ana kallonta yasa tadaurama Mama paper bag na ice
cream din akan jikinta akunyace ta sauko dagakan jikinta tace “Baffa ina wuni”
murmushi yayi yace “diyar Mamanta ya makaranta” ahankali tace “fine” sanan takalli
Hafiz tace “Ya Hafiz ina yini ya baby kuma, dan Allah ya Hafiz kasa mata sunana”
dasauri yazaro idanu yace “waaaa niii rufamin asiri Khairy sokike y’ata tazama
fitinanna irinki” dariya aka hauyi adakin ahankali Khairy tace “Baffa kaga Ya Hafiz
ko” kafin Baffa yay magana Baba yace “karya yayi to Khairiya” turo baki tayi kaman
zatai kuka Baffa yace “sharesu Yar albarka, sun lashe basusan baiwan dake tattare
da sunan ki bane saisa suke magana ahaka” wani kalan murmushi tayi tace “yauwa
Baffa” sanan tajuyo takalli Mama tace “Mama kin sha maganin kan yadena miki ciwo
muji” takai hannunta tana taba goshin Mama with so much care, gyadamata kai Mama
tayi tace “yadena, cikani maza tashi kai ice cream din kisa a fridge kije kiyi
wanka kiyi salla idan bakiyi a school ba saiki sauko kici abinshi” gyadama Mama kai
tayi sanan ta tashi tana kallon yayyinta dataga sunyi wani iri harzata wuce tace
“Ya Manaf kungaji ne haka naga kunyi wani iri, Ya Maheer idanunka sunyi ja kaman
kayi kuka” hararanta yayi hakan yasa ta murgudamai baki tawuce abinta sama itama,
dayake yana takanshi dayaji ciwon Mama yatashi yau baima biyemata ba!

1️⃣
6️⃣
[6/16, 7:56 PM] +234 701 275 3212: 1️⃣
6️⃣

Free page
😉 enjoy

Kofan dakinta tabude ahankali ta shiga tanabin dakin da kallo yanda ko’ina tsaf
tsaf an gyaramata sai kamshi dakin yake, shiga ciki tayi sanan tamaida kofan tarufe
kafin awani irin gajiye cikeda sanyin jiki tasaki handbag dinta akasan dakin tafada
kan gadon batare data cire takalmin kafanta ba tawani kalan kankame jikinta tanajin
wani irin sanyi na shiga jikinta, she don’t even know why amman hakanan fuskan
police man dinan take gani a idanunta muryan shi namata yawo a kunne da kanta
gabaki daya yana kiran sunanta Ummulkhair breathe in, runtse idanunta tayi gam gam
tana feeling yanda bones nata ke cringing to each other tana ganin fuskanshi namata
yawo a idanu kafin idanunta suna hasko lips dinshi wani kalan ihu tayi. “Ahhhh
stop!” dasauri ta tashi zaune tana wurwurga kafafunta cikeda damuwa tace “Stopppp
noooo what’s wrong with me”? Wani irin zabura tayi ta tashi tsaye kawai tawuce
dasauri tafada bathroom, wanka tayo sanan tafito daure da towel tana tunanin yaushe
Mama zatasa amata Kitso dan gashin ya isheta daga tsifemata jiya, wani simple dogon
Riga tasaka sanan tasaka hijabi tai salla tana idarwa tafito falo tawuce ganin duk
basu tasan sun tafi masallaci sallan magrib, dinning tawuce zama tayi tana bubbude
kula rice tazuba kadan sanan tasa nama tafaraci saida tacinye sanan takai plate din
kitchen kafin tafito ahankali tai stairs, knocking dakin Mama tayi sanan tabude
kofan ganin Mama akan gado ta lullube da bargo yasa tashigo da sauri tace “Mama
menene” wani kalan kallo Mama tamata tace “bacci zanyi nagaji” hawa gadon tayi tana
kallon fuskan Mama tace “Mama kibari ayi isha’i tukunna nima bacci nakeji”
gyadamata kai Mama tayi tana kallon gashinta tace “weekend zakiyi kitso tunda ke
kin dawo yarinya daga tsife miki kai kanki yadawo kaman na mahaukaciya” gyadama
Mama kai tayi tana hamma, ganin haka yasa Mama tace “Oya tashi kije kiyi sallan to
gashinan ana kira saiki kwanta tunda kin gaji, kinmasha ice cream din” girgizakai
tayi agajiye tace “gobe zan sha Mama nagaji, gud night world best” night my baby
girl, Mama tai maganan tana binta da kallo wucewa tayi tafice daga dakin tana salla
ta kallabi tahau gado sai bacci.

Da asuba tana tashi salla tafarayi sanan takoma bacci dan yau batada lectures sai
10 and she wants to sleep sosai cus kanta yay clearing tadena all this banzayen
tunanin nan datakeyi.
Karan wayanta yatadata by 9, da kyar ta iya bude idanunta ta kalli wayan rabon data
danna wayanta hartama manta one thing dabai dameta aduniya kenan ba waya, she’s not
just a phone person, itadai barta da physical surutu, yawo rawa haaba anan ake
samin Khairy, hannunta tamika da kyar tadauko wayan ganin Besty yasa taji duk wani
kalan bacci datakeji yafice daga idanunta dasauri tai picking call din tace “Iyye
su Besty Amarya ai nadauka kin manta dani yar rainin hankali saisa na shareki banma
nemekiba” kuka Besty tasaki awaya dayasa dasauri ta tashi zaune adan tsorace tace
“ke menene Besty, what happen? Kinasa inajin tsoro why are u crying?” Cikin wani
kalan muryan ban tausayi Besty tace “Khairy wlh nafasa auren mutumin nan kasheni
zaiyi tun ranan da aka kawoni abu daya ake har yau nagaji” dan ware idanu Khairy
tayi tanajin maganan wani banbaram itadai barta da rashin ji but duk wani harka na
maganan banza da Iskanci bata aciki, adan kunyace cikedajin nauyin magannan tace
“to ba ance ana sabawa ba” tai dan shiru saikuma ta turo baki tace “idan yaki
kihadashi da Maman ku” wani gajeren tsaki Besty taja cikeda masifa kaman tabugama
Khairy dundu tace “I don’t even know why I called u you are crazy Khairy, da zancen
party ake da yanzu kingama tsara komi, lemme call Amal” tana maganan ta katse
wayan, hararan wayan Khairy tayi ta ijiye saikuma chan kaman ta tuna wani abu wayan
ta dauka dailing number Besty tayi back ringing daya tadaga, ahankali tace “sorry
Besty kinji I seriously don’t know what to tell u or how to advice u” cikin muryan
damuwa Besty tace “wai Khairy when will you learn all this stuff eh, u are just
hella wired Umma, u are just leaving life kaman bamace ba gashi duk munata aure
Khairy keko saurayi bakida shi sai wanan Wizzy dake binki” hararanta Khairy tayi
tace “nacemiki kidena hadani da wanan yaron” dan dariya Besty tayi kaman ba itane
mai kuka yanzun nan ba tace “naji nadena, yanzu dai kinyi wani saurayin”? Dan shiru
tayi kaman mai tunani harta bude baki zatai magana saikuma tai shiru hakan yasa
Besty tace “ohhh wowww, Khairy this is something new, tell me who is he? Dan tunda
nake dake duk aka miki tambayan saurayi direct kike cema mutum baki dashi wanan
dakika kasa magana tell me wayeshi” dan murmushi tayi tayi dan juyi akan gado tana
dan lumshe ido saikuma ahankali tace “wlh Besty banda kowa kawaidai wani Police man
ne naketa haduwa dashi this days amman ko magana bamayi kawai dai he always saves
me from trouble ne I don’t know if that means anything amma dai ba soyayya muke ba
ko magana ma bamayi” ahankali akuma natse Besty tace “ohh my Goddd! Khairy kinji
yanda harwani natsuwa kikayi kina bani labarin police man dinnan kuwa, My world
Khairy you love me! Wlh….” Dan yatsine fuska Khairy tayi dasauri tace “stop it!
Mutumin dabanma sanshi ba, yaushe zaki dawo school nidai” dariya Besty tayi sosai
tace “tunda u are avoiding maganan ai ba matsala, this weekend zai dawo dani but
every weekend zai dinga zuwa” gyadamata kai Khairy tayi tace “sai kinzo bye” tai
maganan tana katse wayan da sauri dan tasan Besty bazata taba hakura da topic dinan
ba, ijiye wayan tayi ahankali sanan ta mirgina zuwa dayan gefen gadon tana tunani.

Ajiyan zuciya tasauke sanan ta tashi tasauka daga kan gadon zatai bathroom wayanta
yashiga kuka cikeda masifa tadawo tace “mekuma kike sake kirana eh” wayan tadauka
ganin Glory yasa tai picking wayan takai kunne kafinma tai magana Glory tace “hello
fine girl, melanin goddest, pop skin with those sexy milky eyes” dan dariya tayi,
Glory is her friend masters ita take a school nasu ta girmeta far far amman tana
bala’in son kawance da Khairy, dan murmushi Khairy tayi tace “Hey! Where have u
been i haven’t seen u in school this days” dan dariya tayi tace “I travel naje PH
chan gida, Khairy u don’t know I am angry with u ba” dasauri Khairy tace “what
happen? Why” kaman zatai kuka tace “today is my birthday Khairy” Adan kunyace
Khairy tace “ohhh Glory, sorryy happy birthday darling” dasauri Glory tace “come to
my party and wish me there, zamuyi a jabi lake mall a cikin jirgin ruwa, dress code
is red 4pm sharp” wani kalan juya idanu Khairy tayi tace “ohh okay then bye see u
later” ta katse wayan sanan tawuce bayi da gudu wanka tayi agurguje sanan tafito
cikin wata doguwan rigan atampa ta shirya tafito tana tunanin yanda zatai planning
zuwa party zata dawo gida by 2 wuraren 5 saita tafi tadawo 6.

1️⃣
7️⃣
Tea kawai tasha sanan tawuce school dan tayCi latti sosai.
[6/16, 7:56 PM] +234 701 275 3212: 1️⃣
7️⃣

Free page
Ahankali yake tuki ganin ya shigo cikin estate dinsu, saida yakarasa gaban wani
dankareren gate sanan ya danna horn, budemai gate da akayi yasa yaja motan zuwa
cikin gidan dakeda bala’in kyau kuma babban gaske ga flowers dasuka karama gidan
kyau sosai, parking yayi abangaren parking sanan yakashe motan yana kallon cikin
gidan dababu kowa sai gardener dinsu daketa yayyanke flowers yana gyara su, yakai
kusan 1min cikakke zaune a motan yay shiru sanan ahankali yabude kofar motan yafito
yamaida kofan yarufe sanan yafara tafiya dai dai yawuce zuwa babban flat dakenan
shine first flat a gidan, bude kofa yayi ahankali tareda sallama chan ciki sanan
yashiga babban falon da babu kowa ciki, falon ya bala’in hadu yaji furnitures,
saikuma dan kara dayakeji a kitchen da alamu mai aikice ke wanke wanke, juyawa yayi
zai fice kaman daga sama yaji ankirashi. “Aliyu” dan juyoda kanshi yayi ya waigo,
wata matace doguwa mai jiki fara kal da ita taci gayu da sarkan gwal a wuyanta
wacce bazata wuce 40 ba tana sanye da lace ja da baki ke saukowa daga benen, kallo
daya yamata yadauke kai yace “barka da rana Mami” dan murmushi matan tayi sanan
takalli agogo bangon falon ganin is just 11 yasa tace “Lafiya kadawo gida ware haka
Aliyu”? Batare daya kalletaba ahankali yace “lpy lau Mami” gyadamai kai tayi tana
kallonshi still tace “tom shikenan, mezakaci a aiko maka dashi”? Batare daya
kalleta ba har lokacin yajuya yace “zanci abinci wajen Gwaggo” yana maganan yajuya
yafice tareda rufo kofan binshi da kallo tayi ta jikin window falon har saida yay
side din Kaka yabace mata daga gani sanan tasami kujera ta zauna tanadan karkada
kafa tunda take bata taba ganin wanda uniform na police kemai kyau kaman Aliyu ba,
haryau tarasa maisa Aliyu yawani zama police ba yaron dayay lafiyayyen karatu
yakuma gama da good result, kwanciya ahankali tayi tana kwalama Yar aikinta kira
dan tazo ta danne mata kafa.

Bangaren Gwaggo shima yanada girma sosai, da sallaman nan nashi chan kasan makoshi
yadaga labule ya shiga dakin ko kadan Gwaggo dake zaune tana kada lagwani bataji
alamun shigowan mutum ba kawai karan kwas kwas na takalmin dake kafanshi taji akan
tile din dakinta afirgice takalleshi tana “Innailaihi wa innailaihi raji’un, waikai
Aliyu wani irin murdadden yaro ne eh, bama wanan ba dan ubanka koma ka cire shegen
takalmin nan naka dazaka shigomin dashi falo ina salla a ko’ina afalona dan tsarki
ne dashi wlh” ko kallonta baiyiba saima hawa kan dogon kujeran ta dayayi yay
kwanciya abinshi yanadan lumshe idanu, ijiye komi Gwaggo tayi tamike tana gyara
zani tazo kanshi zatahau mai bala’in idanunshi daya lumshe tabi da kallo ganin
sundanyi ja yasa tace “kai yaron nan zazzabi kake yine”? Dan bude idanunshi kadan
yayi yakalleta dauke kanshi yayi yaki kulata, dasauri ta kalli agogo ganin ko
shabiyu batayiba yaron da dazun nan dasafe yafita aiki yasa tace “wlh bakada lafiya
Hydar zo meke damunka”? takai hannunta da duk audugan lagwani yake kai zata tabamai
fuska dasauri yatashi zaune yace “karki tabani da hannun dattin nan Gwaggo” dan
sassauta murya tayi kaman ba ita kemai ihu ba cikeda damuwa tace “meke damunka eh
Hydar? Duk wanda yasanka yana ganin Wanan idanun naka yasan bakada lafiya, meke
maka ciwo” tashi daga kan kujeran yayi yace “tunda bazaki barni nai bacci ba bari
na barmiki dakinki” yay maganan yay hanyar fita tana kwalamai kira kaman badashi
takeba, cikeda damuwa tace “ai idan bakaji nawa ba zakaji na ubanka, yaro sai bakin
zurfin ciki da shegen share mutane sabida yaga nadamu dashi” duk yanajin ta tana
surutunta bai amsata ba flat dinshi yawuce bude kofa yayi yashiga cikin dakin da
babu abinda yakeyi sai kamshi ko’ina a gyare kaman babu wanda ke zama adakin,
bedroom nashi yawuce yana shiga adaddafe yacire rigan yan sandan ya Yar anan kasan
dakin sanan yazauna takalmin kafanshi yacire yazaro wayanshi yadaura saman side
drawer sanan ahankali ya kwanta yanadan yatsine fuska bala’in ciwon kai yakeyi daya
rasa na menene amman sai uban dauriya, har bacci yasoma daukanshi yaji wayanshi na
ringing da kyar yadaga hannunshi yakai wajen wayan dauka yayi batare dayama kalli
screen dinba yakai wayan kunne ahankali yace “Hello” daga tachan bangaren muryan
wani magidanci ne yace “Aliyu meke damunka?” Dan yatsine fuska yayi yanaji kaman ya
rufe Gwaggo da duka akan me zata fadiwa Abba dan gyara muryanshi yayi yace “Abba I
am fine” cikin rashin gamsuwa Abba yace “Aliyuuu” dagashi sai Abba sukasan meaning
din anytime yakirashi da Aliyuuu hakan yasa gently ya fuzar da dan iska ahankali
yace “Abba kaina hurts so bad” anatse Abba yace “is that all”? Ahankali yace “yes
Abba” “okay I am coming yanzun nan nadubaka” dasauri yace “no Abba I am fine
kazauna please zansha magani” dan jim Abba yayi yace “Aliyu haryau banga wanda
yakaika tsanan magani ba” sanin tsaf Abba zaibar hospital yazo yasa yace “Allah
Abba zansha I promise” cikeda gamsuwa dan yasan Aliyu baya promise yaki cikawa yace
“okay kasha I will call Ogan ka zance mai yabaka the rest of today da gobe kahuta,
this work is draining you Aliyu banason shi, anyway that will be another day talk,
kasha maganin ka kwanta” ahankali yace “to Abba” Allah kara sauki kaji gyadama Abba
kai yayi tareda katse wayan, hannunshi yasa yajawo drawer gefen gadon shi sanan
yadauki paracetamol ya ballo guda biyu yana kallon maganin a hannunshi kaman yay
amai, yadade yana kallon maganin sanan yasa hannu yadauki goran ruwan dake kan side
drawer yabude kurba yayi sanan yajefa maganin da kyar ta hadiye sanan yasa goran
abaki saida yasha kusan duka ruwan sanan yaji maganin yatafi ahankali ya ijiye
goran kafin yakoma ya kwanta ya lumshe idanunshi bai wani dade ahakaba bacci ya

1️⃣
8️⃣
kwasChe shi.
[6/16, 7:56 PM] +234 701 275 3212: 1️⃣
8️⃣

Free page
Wuraren 3 na rana yafarka, ahankali yake bude idanunshi yanabin dakin da kallo jin
anrike hannunshi yasa yajuyo da kanshi ahankali wata yar budurwa ce da zatakai
22yrs zaune gefen gadon dake bala’in kama dashi kana ganinta kasan kanwanshi ce
takama hannunshi gam tarike tanadan gyangyadi, tana sanye da doguwan rigan atampa,
Meena kenan he’s sure Gwaggo ce tagayamata baida lafiya saisa tataho daga dawowanta
daga school, dan murmushi yayi sanan ya fizge hannunshi da karfi afirgice tabude
idanunta takalleshi tana kara ware idanu tace “Ya Hydar katashi sannu yajiki”
hararanta yayi yace “meya kawoki dakina” cikeda damuwa tace “yanzun nan muka dawo
daga school muka tarar Gwaggo na kuka wai batada lafiya shine nazo naga kana bacci,
cha tayima na sata a keke nakawota wurinka nasan damunka kawai zatayi saisa naki”
dan jim yayi yace “jeki cemata tadena kuka I am fine” murmushi tayi sosai tana
kallonshi tana kokarin tashi dagakan gadon tace “Ya Hydar kanason Gwaggo amman
kullum fada kukeyi baka nuna mata kana sonta maisa” hanyar bathroom dinshi yawuce
yace “kafin nafito kibarmin daki inba hakaba jikinki zai gayamiki” tashi tayi ranta
namata dadi ganinshi lafiyanshi kalau tace “Ya Hydar zaka kaimu Jabi lake mall din?
Kagama sai Gwaggo takara yarda lafiyanka kalau ko” “go and get ready” yafadi murya
chan kasa duk ya gaji yakosa tabar dakin dansai sashi surutu take, shigewa bathroom
din yayi abinshi yamaida kofan yarufe, tashi tayi cikedajin dadi tai hanyar fita,
sai yanzu tama lurada riganshi akasa dakin tsugunnawa tayi tadauka sanan
tamakalamai a hanger tabude wardrobe dinshi tasaka tawuce tafice danta gayamusu su
shirya.
Yadade abayin sanan yafito wani simple jallabiya yasaka yay salla sanan yatashi
ahankali har yanzu kanshi namai ciwo sosai daurewa kawai yake, shiryawa yayi cikin
wani milk yadi mai bala’in taushi danshi baya iyasaka kaya masu karfi, feffesa
turare yayi sanan yadauki wayanshi yana dubawa ganin baida miss calls yasa yafito
yana tafiya one one, tundaga gaban kofan dakin Gwaggo Meena ke kallonshi ganin yay
wani kalan kyau tana murmushi ohh God duk duniyan nan batada wanda takeso kaman
Yayanta Hydar, hararanta yayi alamun kallon fa wuce kigayamusu su shirya hakan yasa
tawuce tashiga dakin Gwaggo tana kallon Gwaggo dataci gayu itama tana zaune kan
tabarman data shimfida akan lafiyayyen carpet din dake falon, girgizakai kawai yayi
baitaba ganin rigimammiyan tsohuwa irin Gwaggo ba, gatada carpet amman tsabagen
kauyanci saita shimfida tabarma akai, idanko yawone ko jikokin nata wani zubin da
gangan sukekin gayamata zasu fita dan tsohuwarnan Allah ya zubamata son zuwa yawo
kaman taci kafan kare.
Wasu yammata guda biyu ne zaune agefenta suma kyawawa dasu Amal dakuma Khadija duk
sunci gayu kansu daya, zama yayi abinshi Gwaggo tabishi dakallo bata kulashi ba
shima bai kalleta ba yakalli su Amal dake kallonshi suna gaidashi yace “kawomin
abinci” tashi Amal tayi dasauri zata fita yace “ina zaki”? Ahankali tace “falon
Mami zani nadebo maka” girgiza mata kai yayi yakalli fuskan Gwaggo yace “bani na
Gwaggo” daure fuska Gwaggo tayi takalli Amal tace “jeki uwardaka na abincinshi na
cikin kula sabida ku na boye kafin ku cinye mai yara saikace mayu barinma wanchan
mai idanun kutaren” tanuna Meena tabe baki Meena tayi daga ita har Khadija, Amal
tawuce tadauko mai takawo, kafinma Gwaggo tai magana Khadija ta tashi tadauko mai
ruwa da drink daga fridge na Gwaggo ta kawomai bude abincin yayi dambu ne lafiyayye
yanasan dambu hakan yasa yaci ba laifi Gwaggo tana zaune tana kallonshi ganin
yadanji sauki yasa hankalinta ya kwanta sosai saida yagama ci sanan suka kwashe
kayan sukai kitchen dashi shikuma yafice suka biyoshi abaya suka fito Gwaggo
natafiya ahankali dan kafafun sun dawo a lallaba bata iya tafiya sosai saisa ko’ina
za’aje da ita da keken guragun ta tareda ita.

Mami suka gani a tsakar gida kan wani hadadden chair da table agabanta tadaura
kafanta kan table din Yar aikinta na gyaramata nails na kafa tana danna wayanta
tana tauna cingum tana murmushi, jin sahun tafiya yasa tadago kanta binsu tayida
kallo tace “Hydar daga kannenka sai Kakar ku kakeso nibaka sona saisa ba’a taba
fita dani ba” tai maganan tana kallon Aliyu dayamayi gaba abinshi kaman badashi
akeba, kaman jira Gwaggo take taballamata harara tace “akanme zai soki ke kika
haifeshi jimini ikon Allah” dan dariya Mami tayi tai kara da cingum dinta tace
“Hajiya Gwaggo maida wukan a dawo lpy” “Mami mun tafi” yaran suka mata sallama,
“saikun dawo” Mami ta amsa yaranta tana murmushi tabisu da kallo tana hararan
bayan Gwaggo, saida sukai nisa sanan ahankali tace “Allah yakasheki mayyar tsohuwa
kawai na huta, mata takai kusan shekaru dari amman taki mutuwa” tana zaune tana
kallonsu yaja mota suka wuce sukabar gidan.

On a normal speed yake tuki yau danji yayi kanshi yasoma ciwo sosai amman yadaure
dan baiso Gwaggo tagane ballema tadamu, ahaka harsukakai jabi lake mall din wuraren
5:30. Parking yayi wurin parking sanan suka fiffito, ganin yazauna aciki yasa
Gwaggo tace “muje mana” yatsine fuska yayi yafito yabude boot yaciro kekenta yana
sata akai yace “zan jiraku anan akwai wayoyin office dazanyi” yay maganan yana bama
Meena ATM card dinshi yace “idan kuka kararmin dakudi Abba zansa yabiyani da
monthly allowance dinku” dariya sukayi sanan Meena ta tura Gwaggo suka wuce tace
“bye Ya Hydar” shiga mota yayi yazauna tareda kwantar da kujeran yana kara karfin
Ac sanan ya kwanta kanshi najuyawa ya tsani rashin lafiya saisa baimaso ya kwanta
ma wanan, ajiyan zuciya ya sauke ahankali yanaji zuciyanshi natashi cikinshi
najuyawa kaman zaiyi amai, jin amai yazomai dawani irin sauri ya yunkuro yabude
kofa yafito sai amai, kwaro amai yashigayi anan wajen motanshi sosai idanunshi
sukai ja…..

Ahankali ita kadai take tafiya a parking lot din wayanta na kunnenta tana sauraron
kwatancen da Glory kemata na inda venue su yake acikin wajen, bakaramin kyau tayiba
tana sanye dawani english gown daya kaimata har kasa red yabi jikinta sosai ya
bala’in fito da shape nata dudda bawani kamata yayi ba amman sabida kalan yadin
yasa yanayin jikinta yafito, fuskanta yay wani kalan kyau yana glowing dudda bata
shafa hoda ba dan ita hoda nasata kuraje a fuska saisa tama daina sawa but ta gyara
eyebrows dinta sanan tasa kwalli dayawani irin haska fararen idanunta suka fito
wallll, sai pink lipstick data kara kan pink lips dinta dayasa lips dinta yay wani
kalan crazy baby pink daya kara fito da fuskanta sosai, ta gyara gashinta daya gama
hargitsewa tai styling frontal hair din da gel dudda dama gashinta a kwance yake
but karawa da gel datayi yasa tai kyau fuskanta yafito sosai takawo wasu simple
pearls earring silver tasaka, tayana light peach karamin veil akanta dayadan zame
kadan kasa sabida iskan da akeyi uwa za’ai ruwan sama gashi bahadari just that
garin is looking damn cozy, tasaka heel dayama kafanta kyau silver dayafito da fine
fine sexy toe nails dinta, tana tafiya ahankali tarataya wani karamin handbag na LV
a shoulder ta sai goran bottle water na Eva data rike tasha kadan aciki dan she was
thirty ahanya ma tasaya yanzun nan dazasuso.

Kaman daga sama taji kakarin amai na mutum chak ta tsaya at the same time taji
kirjinta yawani buga dum! Tsayawa tayi chak sanan ahankali tace “ok I am coming now
nagane wurin” katse wayan tayi sanan tajuyo tana kalle kallen inda take ganin
bataga kowaba sai shiru dataji yasa tacigaba da tafiya abinta, karajin kakarin amai
datayi yasa tasake tsayawa chak ita kanta she don’t even know why take tsayawa
amman kaman something is pulling her, komawa baya tashigayi ahankali tana waige
waige kafin chan tahango wani Babban mutum dan that doesn’t look like a small boy
tsugunne in between wasu manyan jeeps guda biyu yabata baya yana amai, tsigan
jikinta taji yawani tashi, tun tana Yar karaman Yarinya ta tsani taga mutum naciwo,
part of the reason why kowa is her friend a school kenan inhar Khairy tasan u are
sick to far she die there Khairy is damn caring idan mutum naciwo saitamafi mai
ciwon damuwa.

Takai almost 20second tsaye tana kallonshi yanda yake amai tsigan jikintai natashi
tun yana amai abu na fitowa har kawai amman yake babu abinda kefitowa, ahankali
tadaga kafanta zata wuce ta tafi samin kanta tayi dasake juyowa takalli bayanshi
sanan takalli bottle water hannunshi kafin ahankali tana tafiya gently tawuce
lungun motoci adaidai bayanshi dab dashi ta tsaya tana kallonshi bakinta nadan rawa
dan tsoroma takeji mutum na amai tazo meruwanta amman still tadaure ahankali tace
“Sir do you want some help nakira maka security”? Batare daya kalleta ba koyajuyo
ba ya girgiza mata kai alamun no, jitayi zuciyanta yamata wani nauyi kaman tai kuka
tasake dukowa kanshi sosai anatse tace “but u are very very sick, do you want some
water, I have water, here gashi” tai maganan da sauri tana budemai goran ruwan tana
mikamai ta gaban fuskanshi, goran ruwan yabida kallo, murya chan ciki dabaya fitowa
sosai yace “thanks” goran tabida kallo ganin bai karba ba yasa ahankali tace “ka
karba ka wanke fuskan ka u will feel better, haka Mama kemin idan banda lafiya nai
amai” jiyayi kanshi nawani irin ciwo, azuciye yawani juyo da jajayen idanunshi dake
cikeda zazzabi yawani taso kaman zaki zai cinyeta baya tayi atsorace ruwan hannunta
yafadi heel din kafanta ya turgude dawani dutse hakan yasa kafanta ya turgude tai
baya zata fadi atsorace hannu daya yasa ya chapko hannunta dasauri yana kallon
fuskanta da jajayen idanunshi kaman yanda itama a bala’in firgice take kallon
fuskanshi kirjinta nabugawa fast fast lips dintaI narawa sosai ganin police man

1️⃣
9️⃣
dinaCn ne.
[6/16, 7:56 PM] +234 701 275 3212: 1️⃣
9️⃣
Cikinsu duka babu wanda ya iya wani motsi yana rikeda hannunta yana kallon fuskanta
kaman yanda take kallon nashi, ganin iska nawani irin kadawa sosai gyalen ta gabaki
daya yay baya iska na neman fizgeshi yay sama dashi yasa yay wani irin pulling
dinta ta taso saura kiris tafada kirjinshi da kyar ta iya maintaining posture dinta
gabanta nafaduwa sosai tasauke idanunta kasa, tundaga yatsunta datake wasa dasu
tana yakushin riganta dasu yake kallo har zuwa fuskanta da lips dinta dake rawa
sosai zuwa gashinta dakeda bala’in kyau datai parking tai donut da jelan gashin
dayay yawa kana gani kasan tanada suma sosai gyalen na wuyanta, ganin yanda ake
iska sosai ta sandare awurin not her self yasa murya chan ciki yace “cover ur hair”
gyadamai kai tayi ahankali batare data kalleshi ba takai hannunta takamo gyalen
daga wuyanta zata yana akanta kwace gyalen iska yayi da karfi saikan fuskan Hydar
dasauri tadago kanta, ahankali ya lumshe idanunshi jin wani sassanyar kamshin da
gyalenta ke fitarwa da atake yaji ya kwantarmai da tashi da zuciyanshi keyi duk
wani amai dayakeji yakoma, gently yakai hannunshi yadaura akan fuskan nashi yadauki
gyalen sanan ahankali yamika mata, kallon fuskanshi tayi kafin ahankali takalli
hannunshi dake dauke da gyalenta dayake mikamata sanan tasa hannunta ahankali ta
karba daidai wani kalan mugun ruwa sama ya sauko da karfinshi dayama firgitata
dasauri takalli sama sanan takalleshi kafin tajuya da sauri zata wuce.
“Ummulkhair!” Taji yakirata amugun natse dayasa taji gabanta yawani kalan fadi,
tsayawa tayi chak ruwan nadukanta sanan gently tajuyo takalleshi gani tayi yabude
mata bayan jeep dinsu shima yana tsaye ruwan na dukanshi, batasan mesa ba but kasa
mai musu tayi ahankali ta tako tazo har gabanshi sanan tashiga ciki ta zauna, bayan
shima taga yashigo dasauri ta matsa chan gefe yamaida kofan motan yarufe, daganan
inda yake yadan mika hannu ya kunna motan sanan ya kunna AC motan yadauki wani
bottle water yadawo yazauna yadan bude kofan motan kadan ya kuskure bakinshi kafin
ahankali yamaido kofan yarufe sanan ya ijiye goran ruwan akasa ya kwantar da kanshi
yana sauke ijiyan zuciya ahankali dukansu suna sauraron yanda ake ruwa da mugun
karfi harda kankara ma.

Sunkai almost good 6min a motan babu wanda yacema wani wani abu kanta nakasa tana
fidgeting yatsunta, shikuma yana zaune gefenta kanshi naciwo amman kallonta yake
kaman an ijiyemai TV, ganin yanda ta takure tanajin sanyi sosai sabida ruwan
dayadan daketa kadan sanan ga sanyin AC motan daya kunna yasa ahankali yadan
yunkuro hannunshi yamika ya kashe AC sanan yadauki jacket dinshi na kayan yan sanda
that is always acikin motan sanan ahankali yawarware shi matsowa yayi kusada ita
yana kallon fuskanta bala’in firgitata tayi jin mutum kusada ita sosai dayasa
takalleshi dasauri kallonta shima yake ko kyafta idanu bayayi ahankali yadaura mata
jacket din kan kafadanta yarufamata shi da kyau yana kallonta kaman yanda take
kallonshi tana nishi da sauri da sauri dayakejin hucinshi akan fuskanshi sanan
yadan matsa baya zai koma wurin dayake da zama kaman daga sama ahankali murya chan
kasa fa inda ace akwai mutum na uku amotan nan bazai tabajin metace ba tace “u are
sick” kallon kwayan idanunta yayi kaman baigane metace ba, gyadamai kai tayi
idanunta sun cika da kwalla sosai ahankali tace “wlh bakada lafiya, ur body is hot,
let’s go to the hospital please” tana karasa maganan hawaye ya gangaro mata daga
idanu sharrrr, hawayen yabi da kallo kaman wanda baitaba ganin mace tai kuka ba,
murya chan kasa batare daya koma ba he’s still very much close to her ahankali yace
“you don’t want me to be sick” gyadamai kai tayi ahankali wasu sababbin hawayen
nakara taruwa a idanunta, murya chan chan ciki yana kallon kwayan idanun nata
dasukenan farare fat kaman farin gajimare yace “why”? Girgizamai kai tayi saikuma
ahankali tace “I don’t know, seeing u sick is making my heart to hurt” dan lunshe
idanu kadan yayi sanan yabude su yadaura akan nata, lips dinshi sukai motsi kaman
whistling yana kallon yanda take kuka mara sauti yace “stop crying” gyadamai kai
tayi ahankali tana kokarin tsayar da hawayen, hannunshi yasa yaciro handky daga
aljihunshi yamikama mata yace “here” karba tayi takai kan fuskanta tana goge
hawayen saida yaga tagoge tass sanan yakoma gefenta yazauna da kyau yace “mekikazo
yi anan?” ahankali tace “today is Glory’s birthday my friend she’s celebrating it
anan” dan juyowa yayi yakalleta kaman mai nazarin wani abu yace “how old are you”
kallonshi itama tayi kafin tasauke kanta ahankali tace “20” kaman daga sama taji
yace “small Gurl” dawani irin sauri takalleshi tabe baki taga yayi batasan mesa ba
abin saiya bala’in bata dariya she don’t even know why, dan murmushi kadan tayi
sanan tahadiye shi kallonta yayi ganin yanda dimples dinta keta lotsewa alamun
murmushi take amman tana hadiyeshi, kaman daga sama taji yasake jefo mata tambayata
anatse. “Are you in any relationship”? Dasauri takalleshi, kallonta shima yayi
fuskanshi looking he’s serious da tambayan, murya chan kasa yace “kinada any man
dakikeso…..or yake sonki”? Yay maganan muryanshi na breaking cus shi kanshi baisan
mesa yakema tambayanta this kind of wired question ba, dauke kanta tayi, sanan
ahankali ta girgiza mai kai alamun no, dan murmushi kadan yayi yanajin duk wani
ciwon kan dayakeji yana tafiya, jakanta dake in between them yasa hannu yadauka
yabude wayanta yaciro Dasauri takalleshi numbershi yasaka sanan yakira kanshi,
danne danne taga yanayi awayanta kafin yamaida ya ijiye cikin jakan, ganin ruwa na
tsagaitawa yasa tadan kalleshi ahankali tace “zantafi” yana kallonta right in the
eye yace “where is ur driver? U should head home” gyadamai kai tayi sanan ahankali
tace “yanata chan bangaren” inda take nunamai da hannu yakalla, ahankali yace “ok”
bude kofa yayi yafita cikin yayyafin da akeyi yakoma gaba kunna motan yayi yaja
motan har gaban motansu yakaita sanan yay parking jacket dinshi tacire ta linkemai
ta ijiye ahankali tace “thank you” sanan tabude kofan zata fita kaman daga sama
taji yakirata. “Ummulkhair!” Faduwa gabanta yayi batasan mesaba duk idan yakirata
sai gabanta yafadi, juyoda kanta tayi takalleshi shima ita yake kallo, ahankali
yace “I am a very very jealous Man! Be mine only Khairy! I am in luv with you! Good
night!” Dawani irin sauri har hannunta narawa tamaida kofar tarufe sanan tajuya

2️⃣
0️⃣
tabude bayan motarsu ta shige kafin yaja motar nashi yawuce.
[6/16, 7:56 PM] +234 701 275 3212: 2️⃣
0️⃣
Free page

Wucewa yayi daidai lokacin wayanshi na ringing ganin Meena ce ke kiranshi yasa
yamaida kanshi kan tukin inda yasan zai gansu chan yawuce, atsaye ya gansu da alamu
shi suke jira, kashe motan yayi yafito yana kallon Gwaggo dake binshi da kallo
ganin ya wartsake sosai yace “lpy” hararanshi tayi tace “munafuki nidai sani a
mota” sata yayi a mota yana murmushi kasa kasa sanan yamaida kujeran boot su Meena
suka saka ledojin abubuwan dasuka siya a boot sanan yarufe kowa yakoma yashiga
motan yaja motan zuwa gida yana parking yafito baima tsaya bi takansu ba masallaci
yawuce dan yasan zasu tafi da Gwaggo ciki.

Tareda Abba suka shigo gidan daga masallaci magidancin mutum ne yana sanye da suit
baki dan daga wajen aiki yake, falo suka wuce, duk su Mami da yaran na falo gaida
Abba duk sukayi, ganinshi yasa Mami tace “akawo abincin yanzu Alhaji” girgiza
matakai yayi yay hanyar stairs yace “I am coming tukunna muje Aliyu” binshi Hydar
yayi har zuwa sama wani babban falo suka shiga wanda kana gani kasan na Baban
shine, zama yayi akan kujera Abba yazauna kusada shi yakai hannunshi yabude
idanunshi yana haskawa dawani dan tocula dankarami yana dubashi, dan jim yayi sanan
yace “you have typhoid Aliyu, I think zan saka on injections tunda bakason magani”
yatsine fuska yayi ahankali yace “Abba wlh naji sauki, kainafa kadai ke ciwo kuma
yadena” “yimin shiru my friend” Abba yay maganan yana tashi wani babban first aid
box yadauko yabude sanan yahada wani allura Aliyu naji yana gani Abba yamai allura,
sanan Abba yace “Aliyu this work is draining you, akan me u are a Barrister kawani
kama kashiga aikin police with just mukamin ASP eh, why will you choose a police
man job Son common talk to me” yay maganan yana kallon Aliyun cikeda damuwa, Aliyu
ne kadai danshi namiji, yaranshi duka takwas aduniya, Aliyu ne nafarko he’s 32yrs
sai kannenshi mata guda bakwai hudu sunyi aure dukansu baa Nigeria suke aure ba
Saura 3 agida suna school, ganin yay shiru yakasa cewa komi yasa ahankali Abba yace
“tashi katafi, but make sure kaci abinci kafin ka kwanta kaji” gyadamai kai yayi
sanan yatashi yawuce yabude kofa shikuma Abba yashiga cire kaya dan yay wanka duk
bayajin dadi.
Yana fitowa da Mami yaci karo anan falon sama tana zagaye, kallo daya yamata
yadauke kai yashiga sauka kasa itakuma tawuce tashiga falon Abban da sauri tanabin
ko’ina da kallo dan Abba yariga yashiga bayi, ganin allura da first aid box abude
yasa tasauke ijiyan zuciya taje gaban wardrobe tana budewa dan samoma Abba kayan
dazai sa….
**

Tana komawa gida kayan jikinta tacire tayo wanka sanan tai salla tasauko kasa
gabaki dayansu duk suna zaune a falo suna dinner gaida kowa tayi sanan tazo kusada
Mama tazauna tana kallon Mama dataga tasaka sweater turtleneck black daya rufe har
wuyanta tasaka hulan sanyi shima baki kafanta da bakin safa, kallonta Mama tayi jin
ajikinta ana kallonta hannu tasa taja hancin tace “ke abinci zakici ko kallona
kikazo yi” dan dariya kadan tayi tace “Mama sanyi kikeji ne AC akashe” gyadamata
kai Mama tayi batare data bata amsan tambayan ba tace “mezan zubamiki” kallon
abincin tayi sanan takalli madaran da Baba kesha tace “Mama madara zansha banson
naci abinci” Madaran da Baba Kesha a cup da zafinshi ma yamika mata da sauri ta
karba tana murmushi tace “thank you Baba” hararanta Mama tayi tace “kwadayi Khairy,
aikin ki kenan tun kina Yar kankanuwan ki sabida babban ki kullum yanashan dafaffen
milk kema kikesha” mikewa tsaye Baba yayi yace “bagashi nan saisa she’s so bright
ba ga kwanya, milk is good for children barin ma Wanan na Shanu damuke sha dababu
mix, bari naje nai salla” yakalli su Manaf da duk suka tashi suma sukawuce suka
tafi masallaci, madaran ta shanye tass sanan ta tashi ta tattara kayayyakin
dasukaci abinci takai kitchen sanan tadawo tana kallon Mama dahar lokacin take
zaune inda tabarta tace “Mama tashi mutafi sama” ahankali Mama tace “wuce kitafi
akwai wani program na wa’azi dazan kalla yanzu za’a fara” sanin Mama da kallon
tashoshin wa’azi yasa tawuce stairs abinta tace “Mama gobe zani saloon kitso good
night” ahankali Mama tace “Allah yakaimu Khairy” saida taji bude kofanta tashiga
daki sanan gently tasa hannunta tadaura kan kujeran dake gefenta tana kokarin tashi
tsaye amman takasa idanunta sunyi jazur kana ganinta kasan tana wahala ita kadai
tasan metakeji, komawa tayi tazauna ahankali sanan tasauke ijiyan zuciya, hawayen
daya zubomata takai hannunta tashare tanajan hancinta jin majina ya tsinke mata
kafin tasauko da hannun ta share majinan, sanan ahankali tasauke hannunta kasa tana
kallon tafin hannayen nata dasukai jajir kaman wanda yaji ciwo, ajiyan zuciya
tasauke majina na gangarowa daga hancinta sanan tadaura hannunta kan hannun rigan
tajashi sama tana kallon fatan jikin hannunta dasukai jaaa wasu kalan kuraje dasuka
fitomata sunyi dabbare dabbare sunyi chaaaaa wanda is not just hannu ko’ina ajiki
suka fesomata har wuya saisa tasaka Riga turtle neck dankar Khairy tagani, hannu
takai tashare majinan dataji yana gangaromata yakai mata baki sanan tadaura
hannunta kan baki tana kuka mai bala’in tabarai, she don’t even know why she’s
crying, tana zaune a inda take aka turo kofan falon aka shigo dago kanta tayi
takalli kofan Baba ne yashigo, kallo daya yamata yagane kuka take maida kofan yayi
yarufe sanan yakaraso ciki ahankali yazo gabanta tsugunnawa yayi sanan yakai
hannunshi yakama nata yakai kan kafadarshi kafin ahankali yadagata tashi tsaye tayi
da taimakonshi dan ayanzu sai an dagata an kuma kwantar she can’t really do
anything da kanta sabida, har yakaita daki bai iya cemata uppan ba, zaunar da ita
yayi akan gado sanan yashiga bayi yadauko baho da buta da kanshi yamata alwala
sanan yasamata hijabi kwantar da ita kan gado yayi sanan yace “pray” gyadamai kai
tayi da idanunta dasukai jajir sanan tashiga yin sallan isha’i yana zaune gefenta
harta idar sanan yacire mata hijabin.
Kashe wutan dakin yayi sanan ya kwanta gefenta yarufa mata bargo kafin yadaura
kanta kan kirjinshi yanajin yanda jikinta yay zafi sosai, murya chan kasa tana kara
kankameshi tace “nagode Baban su Manaf” gyadamata kai yayi yakasa magana har
lokacin, hannunshi takama takai kan kirjinta ta manna sabida yaji yanda zuciyanta
ke bugawa ahankali tace “kaji yanda zuciyana ke bugawa ko, tunanin yarana yasa
haka, dan Allah ka kara aure banso daidai da sakan daya yarana suyi maraici kaji
Baban Manaf” wata kalan huci kai zafi Baba yasaki ahankali yace “Maryam at this
junction danake in my life banma da natsuwan dazan iya neman aure, yarana bazasu
taba maraici ba, I am here, Baffan su nada mata har biyu they are sounded with mata
they can call mom, please tunane tunanin nan will keep on eating u harsai kin
daina, please concentrate on your health kinji, gobe zan kira Dr” girgizamai kai
tayi tace “please no kabarshi yaje yay saving those that still have chance not me
nariga naji ajikina my end is nea…..” Kankameta sosai yayi ajikinshi yana huci mai
zafi wasu thick tears na neman fitomai daga idanu ya hadiye su ahankali yana
jijjigata ahaka bacci yay awon gaba da ita saida ya tabbatar tai baccin sanan
yatashi ahankali gyaramata bargo yayi sanan yawuce yashiga bayi alwala yadauro yazo
yahau kan dadduma shafai da wuturi yayi yamata addu’a sanan yakoma gado kusada ita

2️⃣
1️⃣
ya kwDanta.
[6/16, 7:56 PM] +234 701 275 3212: 2️⃣
1️⃣

Free page
Saida tai sallan isha’i sanan tacire hijabi kayan bacci taciro tasaka tana tunanin
abinda yafaru dazu itada Aliyu, dan murmushi tayi sanan ta kashe wutan dakin ta
kwanta.
Batasan mesaba tadade kwance rikeda wayanta tana kallon wayan every minute deep
down she wish to hear his voice amman kuma bamataso tana tunanin what she wish for
din akanshi abin is so so new for her she’s not just use to it, ahaka bacci yay
awon gaba da ita wayan nakan kirjinta this is the first ever time in her life da
waya ke bacci akan kirjinta.

Wuraren 12 nadare wayan nata yahau ringing afirgice tafarka tana daukan wayan daga
kan kirjinta tana danna gefe dan yadena ringing yay silent, sanan takalli screen
din da kyau ganin Aliyu Hydar batasan mesaba faduwa gabanta yayi, ahankali takai
yatsanta dake dan rawa ta danna wayan na gab da katsewa takai kunnenta, murya chan
kasa dake nuna alamun bacci tace “Hello” shiru yayi yana sauraron muryanta da
bazaiyi karyaba tunda yake baitabajin macen da muryanta yamai dadi kaman nata ba,
dan gyaran murya kadan yayi cikin wata kalan murya dashi kanshi baisan yanada itaba
yace “Khairy” ahankali kaman wata Yar karaman baby tace “Uhm yajiki? Kasha magani?”
dan murmushi yayi jikinshi namai wani iri jin muryanta like that so naked sabida
baccin data fara, sanan har ranshi yaji dadin yanda ta tambayeshi yajiki koyasha
magani, ahankali yace “yeah, Abba yamin allura” kaman zatai kuka dan ita harga
Allah tanada tausayin mara lafiya tace “auuch that must have hurts, I hate niddles,
sorry ko!” murmushi yayi ya gyadamata kai yace “thanks, you are sleepy”? Gyadamai
kai tayi tace “Uhm” ahankali yace “alright good night, make sure you plug in your
phone sabida yasami chaji, and say your prayer before sleeping okay” gyadamai kai
tayi ahankali tanajin wani iri azuciyanta kaman tacemai sucigaba da magana karya
tafi tadenajin baccin tace “okay night” tai maganan batare data cire wayan daga
kunnenta ba shima bai katse wayanba sunkai kusan 10min ahaka sanan murya chan kasan
kasan makoshi yace “I love you Ummulkhair okay” gyadamai kai tayi ahankali tanaji
hawaye nazuwan mata dabama tasan na meyeba but ko Allah yasani she just feel damn
connected to him and vulnerable around him kaman ba itaba, katse wayan yayi hakan
yasa taciro wayan daga kunnenta tarungume wayan hawayen na gangaro mata daga idanu,
karan message dataji yasa taciro wayan daga kirjinta dasauri tabude wayan ganin
message from Aliyu Hydar, bude messege din tayi da sauri. “Maisa nake sonki
Ummulkhair? Well who am I to question faith? All I feel right now is I wanna spend
my eternity with you, gud night Khairy”
Takaranta message din kusan sau biyar sanan ta danna reply tai shiru tana kallon
blank space din bamatasan mezata rubuta maiba, saikuma chan tashiga typing .
“I feel vulnerable and free around you, my heart beat whenever I hear your voice,
duk sanda na rufe idanuna kai kadai nake gani, is that love?“
Yana ganin message din yay mata reply.
“time will tell Khairy na”
Wani kalan murmushi tayi ganin yakirata da Khairy na sanan ta tashi zaune USB
takamo dake jone da wall socket ta saka wayan nata kaman yanda yace tayi sanan
takoma ta kwanta tadade kafin bacci yay awon gaba da ita.
Da asuba Baba yashigo yatadata saida yaga tashinta dan Khairy nada nauyin bacci
sanan yawuce yatafi, bayi tashiga tadauro alawala tazo tai salla, koda tagama
karatun Al Qur’ani tayi yau sosai wuraren 6 ta tashi, hijabi tacire yau ita keson
yimusu breakfast tunda bazata school ba hakan yasa ta tashi tafice daga dakin
tasauka kasa kitchen tashiga tana murmushi tace “idan matarchan tazo yau zataga na
hutashe ta” lafiyayyen breakfsat tahada musu dan sinasir tayi da farfesu sai kunun
Gyada dasu fried chips, saida tagama tsaf sanan tashiga fito da komi falo ganin
Mama zaune afalo kusada Baba yauma sanye da kayan sanyi yasa ta ijiye kulan a
tsakiyan falo ta tashi tana kallon Mama dataga tamata haske sosai Mama datake nan
baka but tai wani irin haske, kafinma Mama tai magana Baba yace “ke wuce ki kawo
mana abinci ga yayyinki nan zuwa” dasauri tajuya tana murmushi tace “Baba naga Mama
tai haske ne takara kyau” kitchen tashiga takarasa fito dakomi takawo lokacin su
Manaf sun shigo suma zama duk sukayi Baba da kanshi yadebo ma Mama Sinasir yana
bata abaki, murmushi tayi tana kallonsu tana taba Ya Manaf, hararanta yayi yace
“dalla kauyus” cigaba dacin abinci duk sukayi kowa yay shiru Baba da Mama ne suka
fara gamawa sanan yakalli Khairy yace “Maman ki tace zaki saloon ko” gyadama Baba
kai tayi tace “eh Baba, gyadamata kai shima yayi yace “yau rabonki da gidan Baffan
ki kwana nawa” dan ajiyan zuciya tayi ganin yanda Baba ke kallonta sanan ahankali
tace “an dade Baba” jinjina kai yayi yace “kije ki shirya kitafi saloon yanzu ana
gamawa kije gidan Baffan ki ki gaidasu sanan kije gaida Matar Hafiz” ahankali tace
“to Baba” “tashi kije” tashi tayi tai sama Baba yacigaba dayima Mama hira yau
yanaso yakaita asibiti kotaki kotaso dan kwata kwata this days bata iya baccin dare
ga kurajen nan kara fesowa suke ajikinta bana wasaba.

Tana shiga dakinta zama tayi kan gado sanan tadauki wayanta dahar lokacin bata cire
daga chaji ba tabude message din Aliyu tagani around 5 na asuba.
“it’s time for subhi, wake up”. Murmushi tayi sosai sanan ta ijiye wayan tawuce
bayi wanka tayo tafito direct gaban wardrope dinta taje wani riga da skirt na wani
paper lace dinta tafito dashi da akamata dinkin jumper rigan yakai mata har gwuiwa
sai skirt shikuma straight skirt daidai jikinta, mustard color ne lace din sai aka
ni kayan dawasu bakaken stone, murmushi tayi taje tadaurasu kan gado sanan tazauna
gaban mirror tadauki manta tana shafawa tana kallon fuskanta amadubi tana tunanin
Aliyu, saida tagama shafawa sanan ta saka kayan dasuka mata bala’in kyau sosai,
murmushi tayi black veil tadauka ta feffesa turare sanan tadauki handbag dinta ta
jefe wayanta aciki tasa flat slippers yau tafito, afalo taga Baba kan doguwan
kujera yana duba jarida Mama kwance tayi filo da kafanshi tana bacci yarufamata
bargo, ganin Khairy yasa yadaura hannunshi akan lips dinshi yace “karki tadamin da
matata tana bacci” turo baki Khairy tayi ashagwabe tace “Baba yanzu kafisun Mama
dani Yar Autan ka” dan dariya tayi yamika mata wasu kudade yace “gashi Adamu na
jiranki kije saloon kina gamawa ki wuce gidan Baffa” gyadamai kai tayi ta karbi
kudin sanan takalli fuskan Mama dake bacci tace “Baba natafi” adawo lpy.

Saloon suka wuce direct baa wani bata lokaci ba wanke mata kan akayi sanan aka mata
kalaba yan manya manya within one hour tagama tafito tashiga mota Adamu yatada
motan zuwa gidan Baffa, dan tsaki tayi ahankali kawai dan babu yanda zatayi ne
dabataje ba bata wani don zuwa gidan Baffa dudda tana bala’in don Baffa da duka
yaran gidan, da Mum amman Ammi kwata kwata jininsu bai hadu ba batasan mesaba, tana
cikin yan tunane tunanen ta ta iso gidan, Babban gida ne katoto, gidansu Babba ne
but Gidan Baffan su is X2 nasu, mai gadi na ganinsu yahau murmushi yace “oyoyooo
Khairy” murmushi itama tayi Adamu na parking tabude tafito dasauri mai gadon yazo
wanda yake bayaro ba yace “munyi fushi wlh” dariya tayi tace “Baba Bala wlh school
yaboyeni” tai maganan tana ciro kudi a jaka tamikamai 5k cikin kudin da Baba yabata
karba yayi yace “nagode Yar albarka, Khairy mutuniyan kirki” murmushi tayi tajuya
tana kallon cikin gidan, dankara dankaran flat ne guda uku agidan haka ajere, na
farko wanda shizaka fara isa kafin kaje sauran yafi sauran biyun girma saina biyun
dana ukun girmansu daya, da sauri saurin ta gudu gudu take tafiya wuce flat na
farkon tayi tayi na biyun bude kofa tayi tana ihu. “Mummmmmm Mum” bin falon tayi da
kallo daya hadu sai kamshin turaren wuta yakeyi stairs tayi da gudu tai sama daidai
wata mata dazata kai 45 kefitowa daga wani daki cikin shiga na alfarma ta harari
Khairy tace “ai nayi fushi wlh Khairy” wani murmushi Khairy tayi batayi wata wata
ba taje dagudu tafada jikin Mum tana juyida ita cikeda murna tace “Mum I am sorry
kinji, wlh school yahanani zuwa, Mum kinyi kyau iyyeee, ina Batool” turata Mum tayi
tana nishi tana dafa kujera dan jiri taji tanaji tace “jama’a na shiga uku yarinyar
nan zata kassarani” dariya Khairy tayi tajuya tai hanyar wani daki tace “nasan
yarinyar nan tana bacci to baki isaba nazo” binta da kallo Mom tayi ganin kullum
kara girma Khairy keyi, tana bude dakin taga wata yarinya da atleast zasu iya zuwa
mate kokuma yarinyar tabama Khairy 1 zuwa 2yrs haka ta tashi zaune sanye da kayan
bacci tana hamma tana hararan Khairy, yarinyar kamansu daya da Mom, wani tsalle
Khairy tayi tafada kanta akan gadon yarinyar ta kwasa ihu tace “Mum kinga Khairy ko
ni dagani ai wlh fushi nake dake konai chatting naki up baki dubawa kuma baki
daukan calls” sakinta Khairy tayi tace “wlh Batool ni taba waya ma wahala yakemin
balle responding to calls or chat har gwarama kamin text message ina gani zan
reply, but rabona ma dana shiga watsapp harna manta wlh” baki Batool tabude zatai
magana Mom ta turo kofan dakin tashigo hakan yasa duk suka kalleta, Khairy takalla
tace “kinje kin gaida Ammi Khairy”? Dan zaro idanu Khairy tayi sanan ta girgiza
mata kai ahankali, daure fuska Mum tayi babu alamu kan fuskanta tace “Oya tashi
kije ki gaidata, fast” tashi tayi kaman ruwan jikinta ya shanye, jakanta ta ijiye
kan gadon Batool sanan tawuce tafito Mum tace “duk idan kin shigo gidan nan always
ki shiga flat nata ki gaidata kafin kizo nan” gyadamata kai Khairy tayi sanan
tawuce ta sauka kasa kafin tabude kofa tafice.

Ajiyan zuciya tasauke tana kallon kofan sanan gently tasa hannu tabude kofan wani
lafiyayyen kamshin turare namata sallama ahanci, Babban falo ne sosai dayamafi na
Mom girma, zaka dauka dakin wani president ne ko gwamna sunji kujeru da kayan gayu,
wata Babbar mace ce mai kiba sosai a falon, kana ganinta you don’t even need to ask

2️⃣
2️⃣
twice kaga Hajiya irin cash HajiyUoyin nan.
[6/16, 7:56 PM] +234 701 275 3212: 2️⃣
2️⃣

Free page
Fara ce tass kana ganinta kaga bafulatana dan tanada mark na fulani a gefen
fuskanta taci gayu na alfarma tana sanye dawani stone gown na exclusive mai
pattern, kunenta zinare wuyanta ma haka yatsun hannunwanta guda biyu ne kawai babu
zoben zinare ajiki manyan yatsun hannunta sune babu but sauran 4 4 fingers nata
duka da zinare tana zaune akan kujera ta hakimce gawani iPad na Apple agabanta
tadaura kan wani very very fine stool tana video call dabata iya ganin kowaye a
screen din tunda ita daga waje take, hannunta matan rikeda wani white transparent
bowl da ita kanta Khairy basuda irinshi agidansu an yanyanka strawberries da kiwi
fruits kanana tanaci da fork, kokai waye kaga matan saika shiga taitayinka like duk
rawan kanka irin matan nan ne da they don’t even needs to show u su waye kana
ganinsu kasan they’re no nonsense powerful woman saisa haryau itadai Khairy bazata
iya cewa ta tsani matan bane but kawai bata sonta, hasalima ita tsoronta ma takeji
ko haukanta take agidan dazaran Ammi tazo wajen natsuwa take kaman ba itaba kodako
da Baffa take magana, kuma agaban kowa ko agaban Baffa ne Ammi zata iya rufe kowa
da fada baruwanta saidai in bakayi ba daidai ba.

Kallo daya tama Khairy ta dauke kai, ahankali Khairy tajawo kofan falon ta maida
tarufe sanan takaraso cikin falon ta nemi waje ahankali akasa tazauna kanta akasa
tana sauraron maganan datakeji na namiji daga iPad din ashagwabe data rasa na waye
dan tasan muryan duka yaran gidan nan banda Babban yayansu da akace yana UK.

Ashagwabe yace “Ammi please niki kyaleni I will get the food nafita jibi fa yanda
kitchen dina yadawo” hararanshi Ammi tayi tana kallon screen din tace “My friend
dauki egg din break it ingani” cikeda gajiya kaman zai fashe da kuka yace “I don’t
even know why I called u ki koyamin yanda ake soya egg ma” dan dariya Ammi tayi da
saida Khairy dake zaune tadan saci kallonta dan bata taba ganin Ammi ko taji Ammi
tai dariya haka ba lallai waye wanan itakuwa.
“Good boy Zayn, tom add a pinch of salt” Zayn! Zayn Zayn! Itako a inama ta tabajin
sunan nan Ohhkay kaman shine sunan yayan nasu dake kasan waje ko yayan su Hafiz,
tatabaji Baba da Baffa suna maganan.
Maganan Ammi ne yadawo da ita daga tunanin datake tace “bagashi nan ba kagama soya
egg din amman da u are being lazy” dariya yayi sosai yace “Ammi nataba gayamiki u
are the world best Mommy? No not just best you are the bestest Mom in this world
Ammi na” dan murmushi Khairy tayi dan maganan yasa ta tuna da Mama haka take cema
Mama world best, kiss taji yasakin ma Ammi ta wayan yace “love you Ammi bye”
murmushi sosai Ammi tayi tace “I love you too Son, speak later, make sure u put on
jacket kafin kafita dan u are having cold” “who am I to say no to this fine woman,
Ammi this egg taste delicious bye” dasauri Ammi tace “kaci ahankali karka kwar…..”
kafin takarasa maganan ya katse wayan murmushi tayi sosai kafin takalli bowl don
fruits din hannunta ganin tacinye yasa ta kwalama mai aikinta kira. “Karima” da
gudu mai aikin tafito daga kitchen jikinta har yana bari dan inhar Ammi takiraka
sau biyu to kora ne, cikeda girmamawa tace “Hajiya gani” bowl din Ammi tamika mata
tsugunnawa tayi sanan ta karba tace “akawo miki wani abune Hajiya”? Girgiza mata
kai tayi tamata alamu da hannu ta tafi, wucewa tayi tawuce kitchen falon yarage
daga Khairy dake zaune akasa ta takure waje daya saikuma Ammi data dauki wayanta Z-
flip tana daddannawa kaman batasan da mutum awajen ba.

Ahankali kaman ba Khairy ba tsabagen yanda ta natsu tace “Ammi ina yini” batare da
Ammi takalleta ba kota daina abinda takeyi da wayaba tace “yanzu kikaga daman
shigowa gaida ni Ummulkhairy” girgiza mata kai dasauri Khairy tayi gabanta nafaduwa
da kyar tace “Ammi kiyakuri bansan kin…..” “stand up and get out of this room!”
Ammi tadaka mata tsawa dan she finds it insultive ace itace Babba agidan nan ko
kare yashigo gidan nan yasan itane Babba an dole ne abata wanan girman balle Wanan
Yar karaman yarinyan nan da aka haifa agabanta tashigo gidan nan saita fara zuwa ta
gaida kishiyanta sanan zatazo nan, itafa Ammi is like that bata daukan raini kona
waye gatada fada, komin girmanka zata iya daga hannu ta kwasama mari.

Tashi tayi jikinta har rawa yake itafa adai rayuwanta yanzu this woman is the only
woman datake shakka aduniyan nan, duk iskancin ka baka iya kallon fuskan Ammi kace
zaka mata rashin kunya kozaka maida mata da magana wlh bazaka iyaba Allah yariga
yabata Wanan haiba da kwarjinin nanne, gabanta nafaduwa sosai idanunta sunyi ja
tace “Ammi I am so……” “out!” Ammi tai maganan tana nuna mata kofa dasauri tai kofa
zata bude aka turo kofan hakan yasa kofan yabuge mata hannu, baya tayi tana yarfe
hannun dasauri idanunta sunyi ja Hafiz ne yana sanye da jeans da riga ganin Khairy
yasa yace “Khairy kene agidan” hannunta yabi da kallo yace “ohh no sorry nabuge
miki hannu ne” murmushi takakalo tana maida hannun baya tace “Ya Hafiz welcome ina
yini” sanan tabi tagefenshi tafice dasauri yabita da kallo kafin ya kalli Ammi dake
danna wayanta abinta, maida kofan yayi yarufe yazo kusa da Ammi ya zaune yace “Ammi
yaushe Khairy tazo” batare data kalleshi ba tace “maiya hanaka tambayanta kake
tambayana” shiru yayi baice komi ba, saida tagama abinda zatayi sanan ta ijiye
wayan takalleshi tace “how’s my granddaughter”? Murmushi yayi yace “she’s fine”
“tafara shan nonon”? Gyadamata kai yayi yace “tafara Ammi, bata barin mu bacci,
koda yaushe shan Nono take bata barin Moon tahuta” dan dariya Ammi tayi
taharareshi tace “idan naga granddaughter na tarame dagakai har matarka will have
to answer me I am very very serious Hafiz, anyway anjima idan yan suna sun watse
akwai kayan dazaka tafi musu dashi” Gyadamata kai yayi yace “Ammi kinsan irin uban
kudi da Ya Zayn yaturomin wai nabama Moon da Little niko sule biyar bai baniba
bayan ni namafi mai jegon wahala” dariya Ammi tadanyi saikuma tai shiru kaman mai
tunani ahankali tace “I can’t wait to see yaran Zayn shima” dasauri Hafiz yace
“Ammi ai nagayamiki Zayn nadawowa kurikeshi kumai aure dan wlh Ammi Ya Zayn bai
shirya yayi aure ba” shiru Ammi tayi batace komi ba, kallon fuskanta Hafiz yayi
ganin tai nisa a tunani yace “Ammi kema u believe what I am saying ko” “stop
talking about ur brother Hafiz” shiru yayi saikuma chan yatashi yace “ina zuwa
Ammi” baijira amsanta ba yawuce yatafi, awaje yaga Khairy gaban tap na wajen flower
tana wanke fuskan ta da ruwa, bamata lurada shi ba yana zuwa ya tsaya agefenta yace
“after all this years haryau baki gane halin Ammi ba kullum kikazo sai kinyi kuka
common my friend, je daki ki dauko gyalenki keda Batool na kaiku gidan suna kowa
nachan banda ku” murmushi tayi tajuya da dan gudunta tashiga dakin Mum, basu wani
jimaba itada Batool suka fito datai wanka taci gayu motanshi suka shiga sai
gidaUnshi.

2️⃣
3️⃣
[6/16, 7:56 PM] +234 701 275 3212: 2️⃣
3️⃣

Free page
Gidan Ya Hafiz yacika makil da mutane sabida suna, duka yaran Baffa na wajen, Yaran
Baffa takwas, Ammi ta haifi hudu duka maza, Zayn ne babba, sai Hafiz, sai yan biyun
da Ammi ta haifa maza da Hassan da Hussain, dukansu manya duk sun gama makaranta
suma aure yau ko gobe, dan Ammi da Baffa sunyi aure tun suna yara, haihuwan yan
biyun yazo mata da complication da dole aka cire mahaifanta gabaki daya data haifi
sama da haka, itakuma Mom yara hudu ta haifan ma Baffa, mata biyu Batool da Zara’u
wacce itace auta dan maza biyu kebin Batool kafin Zara’u, Abdulhamid da Abdullahi
sai Zara’u, Zara’u ce kadai ke primary school su Abdulhamid yanzu suke SS1 boarding
school, Batool itace ke university, dayake ana hutu dukansu suna gidan ga mamakinta
harda su Ya Manaf da Maheer, dukansu sun hadu dasu Ya Hassan suna gaggasa raguna,
mantawa ma tayi tayi kuka suka shiga shagalin suna ga Matan Ya Hafiz badai kirki ba
sunan Moon yabita hakan yasa kowa Anty Moon yake cemata.

Sai Bayan sallan isha’i sanan suka baro gidan itadasu Ya Manaf, tagaji iya gajiya
bacci ma tasoma abayan motan tadaura kanta kan kafadan Ya Maheer, bai tadata ba
ganin tagaji yacigaba da danna wayanshi abinshi.

Bude musu gate akayi ganin motocin su Baffa yasa daga Ya Manaf har Mu’az din kowa
yasha jinin jikinshi, parking sukayi hakan yasa tabude idanunta jin tsayuwan mota
ta tashi zaune tana kallon compound dinsu sanan tabude kofa suka fito zata wuce Ya
Manaf yace “ke ina zaki”? Dasauri tajuyo takalleshi kafin ma tabashi amsa yace
“kibi Maheer kuje flat dinmu su Baffa sunzo magana akeyi” batai musu ba danta gaji
tabi Maheer sukai flat dinsu shikuma da Mu’az sukai flat dinsu Mama da saurin su,
bude kofa sukayi suka shiga sunabin kowa na falon da kallo, Baffa ne da Baba zaune
kan kujera daya, sai Ammi da Mom zaune tareda Ammi akasa da fuskanta ya kukkumbura
kaman ba ita suka Bari this morning fuskanta looking normal ba, Mom na rikeda
handky tana share idanunta dan takasa rike kuka itakuma Ammi idanunta sunyi ja dan
ciwo is something dako enemy naka don’t wish it on him, duk wanda yaga Mama saiya
koka mata, kallonsu Mama tayi lurada kaman magana takeso tayi yasa Manaf yakaraso
inda take hannunta yakama yarike yace “na tura Maheer da Khairy chan side dinmu
Mama” ahankali yace “Mama meke miki ciwo”? Kafin ma wani afalon ya iya magana aka
bude kofa aka shigo Dr ne, rikeda wata karaman Leda a hannu yana zuwa allura yahada
yazo wajen hannun Mama yakama yamata alluran a jijiya sanan yakalli Baba da Baffa
dake kallonshi yace “can I talk to you sir in private”? Girgiza mai kai Baba yayi
yace “likita duk duniya banda family daya wuce Wanan circle din dakake gani anan u
can say anything, I think we are ready to hear kome zakace right wife” gyadamai kai
Mama tayi kaman ba ita ke wahala ba, huci Dr yayi yakalli Mama yace “alluran nan
zai saukar da kumburin fuskan nan da wuyanta, but at this point all I can say is
make ur wife as comfortable as possible dan koda ankawota asibiti babu abinda zamu
iyayi kuma, daga yanzu kome zaku gani kawai hakuri zakuyi har Allah yayi ikon shi
dan komi na hannunshi, just make her comfortable and happy, please kudena kuka
agabanta kowani abu dan Allah, that’s all bari nakoma hospital” tashi yayi yafita
babu wanda ya iya cemai kala, Manaf yayi yayi yarike kukan nashi but yakalli Mama
yaga yanda tadawo but dudda haka she’s still faking smile musu kawai yaji
zuciyanshi yay breaking, fuskanshi yakifa akan kujera kusada Mama sai kuka yake da
Mu’az dahar lokacin shi yama kasa shigowa cikin falon yana wajajen kofa, ahankali
Mama tasa hannu takamoshi wani irin rungumeta yayi sanan tamikama Mu’az hannu
alamun yazo zuwa yayi shima kuka wiwi ajikinta babu wanda ke iya magana cikinsu har
Maman dan kumburin da fuskanta da wuyanta yayi yasa bata iya magana.

Ranan dukansu suna zaune a falon nan babu wanda ya iya motsi har asuba sanan tai
bacci, daki suka Kaita suka keantar da ita sanan Baffa ya kwashi iyalinshi suka
tafi gida, suna shiga alwala yadauro kawai yawuce masallaci.

Wuraren karfe 8 nasafe yafito daga masallacin, gida yawuce dayake yana dakin Ammi
ne nan yayi bata falo yasan ta kwana hakan yasa yay sama zuwa dakinshi, zama yayi
kan wata kujera ta musamman dayake da ita adakin nashi datake nan kaman gado shiru
yayi yana tunani, ahankali yamika hannunshi yadauki wayanshi yay dailing number
dayay saving da Zayn dayake nan international number, wayan na gab da katsewa
yadauka anatse yace “Abba” dan ajiyan zuciya ABBA yasauke anatse shima yace “Zayn
nasan is late ko wajenku” gyadamai kai Zayn yayi yana ture shishan dake gabanshi
yatashi daga wajen yay bedroom dinshi zama yayi kan study chair nashi jin muryan
ABBA somehow couple with the fact Abba baima Saba kiranshi da night ba most time da
safe ABBA ke kiranshi ko darana, ahankali yace “Abba what is it are u okay”? Ajiyan
zuciya Abba yasauke yace “Zayn Maryam matan Baffan ku batada lafiya, she’s
seriously ill, inaso kome kakeyi yanzu kabarshi find any available flight dazaka
samu dazai taho naija gobe be it PJ ko normal flight ne kadawo gida” tunda yafara
school that’s tun lokacin dayake degree Abba baitaba demanding yadawo gida ba sai
this time hakan yasa ahankali yace “okay Abba, but meke damun Mama”? Zayn yay
tambayan ahankali dan yanason Mama she’s one humble woman da he admires alot dudda
he’s not that close to her shi aduniyan nan ma only Ammin shi ne he’s close too.
Ahankali Abba yace “she has blood cancer! Just few days takeda shi left inji
Doctors, anyway just come home kayi few days Saika koma tunda baka fara finals
dinka ba, good night son” “night Abba” yay maganan ahankali feeling down, yadade
ahaka sanan yatashi.

Wuraren 8:00 na safe tabude idanunta ganinta adakin yayyinta saida abin yabata
mamaki, murmushi tayi ta tashi zaune sanan ahankali ta sauko daga gadon lallai
tagaji ko lace din jikinta bata chanza ba tai bacci, jakanta tadauka tawuce tafita
daga dakin tana tafiya ahankali, flat dinsu tashiga babu kowa a falo sama tayi
dakinta tashiga alwala tayi tai salla tukunna sanan tacire kayan wata doguwan rigan
bacci ta tasaka sanan tafito direct hanyar dakin Mama tayi bude kofan tayi tace
“Mama tun jiya nan ganki ba adakin su Ya Manaf na kwana” akan gado taga Mama ta
jingina da hango ta sanya sweater tai fayau da ita da hulan sanyi akanta batasan
mesa ba but gani tayi Mama tamata wani iri a idanu, karasowa tayi gaban gadon
saikuma ta tsugunna takai hannunta tai tagumi tana kallon Mama, hararanta Mama tayi
da kyar ta iya dagewa tabude bakinta tace “me haka”? Ahankali tana kallonta still
tace “Mama wlh kin chanza, lips dinki are so dry, Mama wai bakida lafiyane kike
boyemin kinyi wani iri eh sabida kinsan zan damu, bazan damu bafa Mama ai yanzu na
girma saima na kula dake” dan shiru tayi tana kallon Maman dake kallonta tanaso tai
magana amman azaban datakeji awuyanta yasa takasa, dasauri Khairy tace “zan damu
kadan but zan kulada ke bakid lafiyane Mama” tai maganan idanunta na rau rau dan
she’s really believing Mama bata da lafiya, ganin haka yasa Mama tamikamata hannu
sanan tahadiye duk wani azaban datakeji tace “lafiyana kalau kawai gani nayi my
little Khairy has grown so sooo big, yarinya na tai girma she can even take care of
her Mama come here” dasauri ta tashi hannun Mama takama sai kawai tasaki hannun
tafada jikin Mama ta kankameta sosai ahankali tace “Mama wlh ina bala’in sonki,
without you bansan ya zan kasance ba, Mama ko idan na kalli wasu yaran ko sai inga
they are not lucky sabida bakene Maman su ba, Mama u are the best Mama I the world,
u are the coolest Mom, the softest, the sweetest, bakida fada, gashi kina sonmu, we
are ur everything Mama, Mama kinsan menene” girgiza mata kai Mamantayi, Khairy tace
“all mothers are mothers, but not all mothers are like Mamana, cus Mamana tafi
takowa dadi, Mama kinga duk girman dazanyi I will always be ur baby, Yar autan ki,
kinga na gama school nafara aiki zan dinga miki komi, Mama nasan kinje makka but
zan kaiki makka da kudina da aka biyani albashi wajen aiki” dariya Mama tahauyi
sosai dayasa Khairy wani kalan murna, sanan tace “Mama yauma ni zan miki breakfast
mezaki ci na dafa miki” ahankali tace “fate nakeso” wani tashi tayi tasauka daga
gadon sanan tai juyi tace “then fate it is bari naje” tajuya dasauri tai hanyar
kofa hartasa hannu zata bude kofan ahankali Mama tace “Ummulkhair” faduwa taji
gabanta yayi hakan yasa ahankali tajuyo takalli Mama tace “naam” dakai Mama tamata
alamu tazo dasauri taje gaban gadon, hannu biyu Mama tasa tai cupping face nata
tana kallonta kafin ahankali takai goshinta saitin bakinta sanan ahankali ta manna
mata kiss a goshin, murya chan kasa tace “I love you Ummulkhairy, Allah yamiki
Albarka, Allah ya haskaka rayuwanki, Allah ya tsaremin ke” ahankali tana kallon
fuskan Mama tace “Ameen Mama” takasa tashi, ganin kaman she’s trying to read
something from Mamas face yasa Mama tace “Oya tashi kije kimin fate na yunwa nikeji
Madam kokin fasane tunda kin tasani gaba kaman kin sami talavijin” da sauri ta
tashi tana dariya tafice daga dakin.

Bana tagani agaban dakin murmushi tayi tace “good morning Bana natafi yima MaUma

2️⃣
4️⃣
fate”.
[6/16, 7:56 PM] +234 701 275 3212: 2️⃣
4️⃣

Free page
This book is 1k to join my group pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad first bank
saiki turo evidence of payment ta watsapp number na 07012181461

Chat me up directly by clicking on this link


wa.me/+2347012181461

Wuraren 11 tagama faten daya cika gidan da kamshi, fito da kulan falo tayi Mama
tagani da Baba zaune afalo saisu Ya Manaf sunama Mama hira, tashi Maheer yayi
yatayata suka fito da komi tsakar falo sanan suka zazzauna karban na Mama Baba yayi
da kanshi yadinga bama Mama faten bashi kadai ba harsu Manaf sunyi mamakin yanda
tasha faten dan tadena cin abinci, tass ta shanye sai dadi Khairy keji saida kowa
yagama sanan ta kwashe komi itada Maheer sukakai kitchen tarema sukai wanke wanken
tace “lallai yau mutanen mutuncin ka na nan kusa Maheer” hararanta yayi yawuce
yafita daga kitchen din itama tabiyoshi tafito, Baba dake kallonsu yace “go and get
ready Khairy malamin ki zaizo by 12” sama tawuce agurguje ta shirya tafito falo
lokacin ba kowa Baba yakai Mama dakinshi, by 4 malamin yatafi su Manaf suka fita da
ita basu dawo gidan ba sai around 10 tana zuwa lafiyan gado tabi.

Gabaki dayan gidan yau basuyi bacci ba sabida yanda jikin Mama yay tsanani, amai
tadingayi na jini both tabaki da hanci, jikinta yay zafi sai maganganu take dabama
sa ganewa, saida safen nan bacci ya dauketa.

6 ta tashi tana kallon agogo mamaki ma take ya akayi take lattin tashi late this
days, wayanta dataga yay haske yamika hannu tadauka 2miss calls tagani na Aliyu
saikuma message dayamata bude message din tayi. “I miss you” murmushi tayi ta ijiye
wayan sanan ta tashi tawuce bayi wanka tayo tareda alwala Dan yau tanada morning
lectures, tana fitowa tasa kaya tai salla sanan tabude kofa tafito su Ya Manaf
tagani a falon sama kwakkwance kan kujera suna bacci, mamaki tayi amman ta tabe
baki tai hanyar dakin Mama bude kofan tayi zaune taga Baba kan kujeran dakin yabude
Al Qur’ani yana karantawa itakuma Mama na kwance kan gado tana bacci yarufa mata
bargo, saida yakai ayar sanan ya kalleta tace “Good morning Baba” murmushi yamata
yace “morning daughter, Mama is sleeping jiya dukanmu bamuyi bacci dawuri ba munata
hira yayyinki na nan falo suna bacci suma” gyadamai kai tayi tace “eh nagansu”
Gyadamata kai yayi yace “jeki breakfast yau Monday 8 kikeda lectures i want you to
be serious kigama da good grade” gyadama Baba kai tayi sanan tajuya tafita tana
kallon fuskan Mama dake bacci peacefully sanan tasauka falo ahankali, kitchen taje
tea tadafa musu duka sanan ta soya chips zama tayi dinning zataci amman hakanan
taji takasaci jikinta yamata wani irin sanyi kodan ita kadai ke yin breakfast dinne
oho, tashi tayi tawuce sama tana kallon su Manaf da still ke bacci ta shiga dakinta
dan shiryawa.

Shiryawa tayi tsaf cikin wani black abaya mai bala’in kyau tai rolling gyalen
akanta ko kadan batai kwalliya ba but she looks kaman wata Somalian queen, jakanta
tadauka sanan tafito, dakin Mama tabude takalli Baba dake karatu har lokacin tace
“Baba natafi” saida ya idasa Ayan sanan yadago kudi yaciro yamika mata karba tayi
tana murmushi tace “thank u Baba, kacema Mama natafi idan ta tashi bye” murmushi
Baba yayi yace “to yarinyar Mama” maida kofan tayi tarufe yasauke ijiyan zuciya Noo
yagaji Khairy deserve to know Maman ta is sick, he’s tired of hiding it from her,
bari Maryam ta tashi zai gayamata is time sufadi ma Khairy, Khairy is grown up she
can handle it.

Fitowa tsakar gida tayi tana tafiya ahankali hakanan jikinta kawai yamata sanyi
yasaki tarasa mesa kawai she’s feeling sad and week ma yanzun nan, karasawa wajen
motanta tayi Adamu na shiga itama tana shiga baya daidai sunajin horn mai gadinsu
na budewa, motar Baffan ne ke shigowa gidan Hafiz ke tuki, sai motar Ammi biyeda su
da driver ke parking sai kuma motan Mom, bude kofan motar tayi tafito tana murmushi
da saurin ta tai wajen motan Baffa, daidai lokacin Baffa na bude baya yana fitowa
yana mata murmushi yace “yan makarantan bokoko” dariya tadanyi tace “Baffa ina
kwana, Ya Hafiz Baban Baby ina kwana, Laaaa Ya Hassan da Ya Hussain harda ku akazo
yau” kafinma suyi magana Baba yace “wuce tafi school karki latti” yanuna mata
motarta da Adamu yatada yana jiranta shiga motan tayi tana waving Mom dake saukowa
daga motanta dan har yanzu motan Ammi bama abude ba kuma bamata iya ganin cikin
banda driver shima ta glass din gaba taganshi dan motan tinted ne, jan motan Adamu
yayi suka tafi nai gadi yamaida gate din gidan yarufe daidai lokacin Baba da Manaf
suka fito.

Ahankali aka bude kofar motar Ammi, wani clean white kafane ya sauko dake sanye
cikin wani hadadden sandals na Prada black, nails na kumban kafan are so fresh and
white, gently yakarasa saukowa daga cikin motan yana yatsine fuska yana gyara bakin
sun glasses na idanunshi na kampanin rayban, yana sanye cikin milk color yadi dayay
dinkin jumper dashi daya bala’in amsan jikinshi, yanada tsayi dan wajen gabaki
dayansu yafisu tsawo babu wanda baya ganin kanshi, yanada cika dakuma fadin kirji,
kana ganinshi kaga Ammi kaman tai kaki ta tofar saisa yafi kannenshi kyau dansu
Hafiz da Baffa suke kaman, yanada wani irin black very very dark saje dake kyalli
kaman na bature, lips dinshi is so pinkish, gashin kanshi a kwance suna shinning,
hannunshi ya daura agogo Rolex akai, ita kanta Ammi anytime ta kalleshi she feels
proud da Allah yabata Zayn as her son, Zayn is definition na handsome guy,
kyakkyawan namiji da babu macen data isa tamai yanga, ganin Baba yataho wajensu
yasa ahankali yakai hannunshi yazare eye glasses na idanunshi yadan sunnar da
kanshi kasa Baba nazuwa cikeda mamaki yakama hannun Baffa yace “d’ana Zayn nake
gani haka” murmushi daga Baffa har Ammi da Mom sukayi, Baffa yace “da asuban nan
yashigo gida” anatse Zayn yace “ina kwana Abba”? Hannu Baba yabashi ahankali yasa
nashi hannun cikin na Baba, daidai sukaji muryan Maheer yana ihu. “Babaaa” Dawani
irin sauri Baba yasaki hannun Zayn yay ciki Baffa da kowama suka bishi sama sukayi,
dakin Mama Baba yashiga yatarar da Mu’az yarike Mama dake aman jini sosai tai lakur
babu karfi kodaya ajikinta, wajenta Baba yayi yakamata daga hannun Mu’az yadau
tissue yana share mata bakin ganin tadena aman, shigowa dakin Mom tayi takalli Baba
tace “Alhaji bari mu chanza mata kaya” girgiza kai Mama tayi ahankali tana rike
Baba gam batare datai magana ba, kallonta yayi sanan yakalli Mom yace “abarshi
tukunna” karasowa gaban gadon Baffa yayi yaja kujera yazauna yana kallon Mama
dabata iya bude idanunta da kyau yace “Maryam mutafi asibiti”? Girgizamai kai tayi
ahankali, ajiyan zuciya yasauke yay shiru, shigowa ciki Ammi itama tayi tasami
gefen gadon tazauna ahankali tana kallon Mama murya chan kasa tace “kina bukatan
wani abu Maryam mezaki ci?” Girgizama Ammi kai tayi hakan yasa itama tai shiru,
ahankali Baffa yajuya yakalli Zayn daya tsaya chak abakin kofa shima yana kallon
Mama sanan Baffa yajuyo da kanshi ya kalli Mama yace “Maryam ga Zayn dakika ce
nakira miki yazo” dan yunkurowa kadan tayi da duka karfinta, dasauri Baffa ganin
haka yasa yace “Zayn come” karasowa gaban gadon Zayn yayi ahankali sanan gently ya
tsugunnawa gaban gadon yana kallon Mama dake kallonshi kallon dakasan baa
hayyacinta takeba yace “Mama I am here” hannunta daya tacire daga jikin Baba data
rikeshi gam gam jin haka yasa Baba yatayata , kama hannun Zayn tayi hawaye
yazubomata daga idanunta sanan kadan tabude bakinta dasauri Zayn da zuciyanshi ta
katse yace “Mama I am here mekike so tell me” yakai kunenshi saitin bakinta, magana
tashigamai a kunne wanda harta Baba dayake rikeda ita baiji abinda ta Fadima Zayn
ba sanan takoma jikin Baba ta kankame shi, Maheer dataga yana kuka sosai mara sauti
abakin kofan ta kalla hannu tamikamai ahankali yataso yazo kawai kankameta yayi
yahau kuka sosai ahankali yace “Mama dan Allah kiwarke, Mama please karki mutu
kibarmu” motsi sosai bakin Mama yafara hakan yasa Baba ya janye Maheer daga jikinta
kankame Baba tasake yi takama hannunshi tarike gam gam kaman dats the only thing
dake mata dadi sanan cikin wata kalan murya dabata fita da kyau dan hakoranta sun
datse tace “Baffa, Ammi, Mom, dukanku yarana ina rokonku gafara ku yafeni idan
nataba bata muku, idan Ummulkhair…..” wani kalan nishi tayi tana kuka sosai
dabayama fitowa sosai tace “kuce mata nace tayakuri tayafema Maman ta, i hide
everything sabida nasan idanda tasan banda lpy bazata dauki abin da kyau ba, Baban
Manaf” tai maganan tana kankame Baba tace “ka kulamin da Khairy dan Allah, Baffa
nabaku amanan Khairy da duka yarana, Khairy is fragile, and innocent please ku
rikemin yarinyata amana ita nafiji araina, zanbar duniyan nan amman Khairy ce
araina sabida ita kadaice diyata mace yayyinta maza ne” ajiyan zuciya Mama tasake
saukewa sanan ahankali tace “idan narasu Khairy taki kwantar da hankalinta kabata
Littafin nan danabaka ka ijiye mata Baban Manaf” gyadamata kai Baba yayi ahankali
hawaye na taruwa a idanunshi Baffa ya bubbugamai kafa alamun karyay kuka, ahankali
Mama tace “Baffa kamishi aure dazaran na rasu banson yarana su rasa uwa, Manaf
kurike Matar da mahaifinku zai aura kaman ni kada kubata ciwon kai” gyadamata kai
Manaf yayi, Ammi kallon Mu’az yayi dake bakin kofa tayi ya tsugunna idanunshi sunyi
jajir tace “zo wajen mahaifiyar ka Mu’az” mikewa yayi tsaye da kyar shigowa yayi
zuwa wajen gadon kawai yadaura kanshi kan gado yadaura hannunshi kan nata dan
that’s what Maheer da Manaf duk sukayi, yanda tazo tana nishi yasa Baffa ya gyadama
Baba kai ahankali Baba yasoma karanto mata kalman shahada, saukar da kanshi kasa
Zayn yayi, ahankali Mama ta amshi kalman shahadan karfe 12:03 daidai tacika da
imani daidai lokacin Khairy ta tashi daga kan kujera sun gama lectures zasu fita
jitayi kafafunta sunyi sanyi kawai tai baya zata fadi kaman tai paralyze Rabi dake
bayanta ta tareta tace “ke Khairy are u okay” ? rike Rabi tayi tana taba kirjinta
tace “gabana fadi yakeyi sosai kafana ba karfi” zaunar da ita Rabi tayi tace “kinyi
breakfast kuwa”? Girgiza kai tayi hakan yasa Rabi da sauran kawayenta sukai dariya

2️⃣
5️⃣
tace “yunwa ce muje kici abUinci”.
[6/16, 7:56 PM] +234 701 275 3212: 2️⃣
5️⃣

Almost good 10min na silent ne yacika dakin, at this point Baba jiyayi kaman shima
yamutum ne dan he could feel yanda hannayenta suka sassandare ajikinshi kasa koda
motsi yayi hakan yasa Baffa yay taking over, daga Baba tsaye yayi, ahankali Baba
yasauke kanshi kasa yana kallonta in disbelief, yadade ahaka sanan yakai hannunshi
ya kulle mata idanu kafin yaja bargon yarufeta saikawai yazauna akasa dabas
baimasan mema zaiyi ba dan he’s still in shock idan ya kalli su Manaf daduk suke
kuka saiyaji zuciyanshi yakara tsinkewa, kafadanshi Baffa yakama ya matsa hakan
yasa ya fuzar da iska kafin ahankali yasa hannunshi yakamo su Manaf daya bayan daya
duka yarikesu ajikinshi kam kam, juyawa Baffa yayi yakalli Hafiz dashima yay
mutuwan zaune hakama su Hassan ahankali yace “Hafiz jeka dauko Khairy daga
makaranta”
Tashi Hafiz yayi ahankali yafice daga dakin tafiya yake but jiyake kaman iska ke
kadashi yana tuna all memories dinshi da Mama shikenan daba danta data haifa ba
balle kuma yaranta yaya zasuji.

A famfon gaban flower ya tsaya saida ya wanke fuskanshi tass sanan yakarasa wajen
mota shiga yayi yatada motan yana kallon yanda mai gadi ke budemai gate he just
wish yanada karfin sanar da su, amman ina motarshi yaja yafita daga gidan zuwa
school din su Khairy, har gaban department dinsu yaje accounting yay parking yakai
kusan good 20min zaune acikin motan baida courage na facing Khairy, da kyar ya iya
gyara mood dinshi sanan yakashe motan yafito yamaida yarufe yana kallon ko’ina
kafin ya shiga ciki, Khairy nabashi labarin how popular she is a school so yasan
ganinta bazai tabamai wahala ba, wasu yammata guda uku dasuka sauko daga bene
yatare yace “hello ladies dan Allah kunga Khairy” daya daga cikinsu ce tace “yanzun
nan muka rabu da ita ga ajinsu chan wanchan floor din suna lectures” thanks yace
musu sanan yawuce sama zuwa gaban class din excuse yay taking hakan yasa lecturer
yafito dan yana ganinshi yasan Wanan baimai kala da dalibin makarantan nan ba,
dawowa cikin ajin lecturer yayi yace “Ummulkhair” dasauri Khairy dake zaune ta
kwantarda kanta kan table takalli lecturer tace “yes sir” waje yanuna mata yace
“ana nemanki” tashi tayi ahankali tana daukan jakanta tafito tana tafiya kadan
kadan dan sosai kafafunta basuda karfi ganin Ya Hafiz yasa tabude baki cikeda
mamaki takarasa gabanshi da sauri tace “Ya Hafiz mekazo yi a school dinmu”? Hararan
ko’ina yayi yay gaba abinshi tana binshi da sauri yace “me zanyi a school dinan
naku Baffa yace nakawo ki” dasauri tace “Allah sarki Baffa yana ina tare kukazo
kenan” “yana gida” yafadi kai tsaye batare daya juyo ya kalleta ba daidai suna
karasa sauka kasa tana binshi abaya tace “Ya Hafiz wani laifin nayi ne wanan da
dazu dasafen nan nabar Baffa agida mekuma nayi” juyowa yayi yakalleta daidai yabude
mota yay murmushi yace “yarinya laifi dayawa” zare idanu tayi cikeda tsoro tace
“hala saisa gabana keta faduwa wlh” tada motan yayi tashigo ganin duktai wani irin
yasa yace “common babu abinda kikayi so relax” murmushi tayi dasauri tana sauke
ijiyan zuciya but dudda haka she’s not just feeling ok hakan yasa tai shiru kaman
ba itaba danda tacikashi da surutu shima shiru yamata baice mata komi ba ahaka har
suka shigo layinsu, tundaga nesa take hango tulin mutane ata kofar gidansu maza na
alwala hakan yasa ta gyara zama tace “Ya Hafiz maiya faru a anguwan mu”? Hango gate
din gidansu abude awangale gakuma mutane yasa taji kawai gabanta nafaduwa ba
kakkautawa, shiga cikin gidan sukayi daga baki baki Hafiz yay parking dan compund
din yacika da mutane wasu tsaitsaye wasu zazzaune hango mai gadinsu da Adamu
direbanta na kuka yasa kawai taji wani karfi yazo mata tawani bude kofan taduro
juye juye tafara tana juwa juwa tanabin all mazan da idanunta kan sauka akansu tana
kallo, kaman daga nesa taji dodon kunenta yaji wani magana. “Itace diyar Hajiyar
data rasu” kafafunta da tun dazu sukai sanyi jitayi karfi yazo mata acikinsu kawai
tahau gudu tai flat dinsu dataga kofar abude tashiga uwa an jefota tanabi kowa na
falon da kallo matan anguwansu ne makotansu sunci mayafai some da charbi a hannu,
stairs tayi dawani kalan mahaukacin gudu kawai neman mutum daya take dan gidansu
she wants to know what’s happening idanunta ma sun rufe zuciyanta na bugawa batama
ganin gabanta bum! Taji sunci karo da mutum da sauri takoma baya sanan tazaro
idanunta tadaga kanta takalli wanda ke gabanta kaman yanda shima yake kallonta,
batasan wayeshi ba but she could see kamannin shi da Ammi wani kayatyaccen kamshi
nafitowa daga jikinshi, ahankali bakinta ke motsi numfashinta na neman gagaranta yi
sabida yanda kirjinta ke bugawa ba kakkautawa ahankali tace “I……ina…….ina….”?
Idanunta ne suka sauka kan gawar dataga an shimfide anan falon sama da aka suturta,
sai yanzu ma talura da mutanen dake falon saman, Baffa, Baba, Ammi, Mom, Ya Manaf,
Ya Mu’az, Maheer, Ya Hassan da Hussain Mama ce kadai batagani, still numfashinta na
bala’in katsewa tabi idanun kowada kallo barinma Maheer dake kallonta yana wani
irin kuka harda majina da she just think that answers her question, gently tadaga
kafanta tana wani kalan kyafkyafta idanuwanta tana dambe da numfashinta dake
kokarin daukewa tana kokarin tai taking just a step forward kawai tajita blank tai
baya straight, wani irin tareta yayi dawani irin sauri Baffa yataso yana kallon
Zayn daya tareta yace “Zayn kwantar da ita akasa she’s asmatic, Manaf get me her
inhaler” dakinta Manaf yashiga yafito da sabon inhaler dago kanta Baffa yayi
yadaura akan kafanshi yakai inhaler bakinta yana bubbuga kumatunta da kyar ta shaka
tai wani irin nishi tadawo Baffa takalla tashi tayi zaune kaman bata hayyacinta
tace “Baffa ina Mama na”? Ganin Baffa yay shiru yakasa bata amsa yasa takalli Ya
Manaf tace “Ya Manaf ina mama ya akayi banganta ba” saukar da kanshi kasa yayi,
ahankali Baffa yace “Ummulkhair” wani irin gyadamaikai tayi jikinta ko’ina na ta
rirrike Baffa, all this while Baffa has been mai taurin zuciyan but for the first
time yaji Khairy kaman itace zata karyashi, dakewa yayi yace “listen to me Khairy,
kinaji” gyadamai kai tayi jikinta har kafafunta bari suke ta rirrike Baffa wani
irin zufa na keto mata agoshi, anatse yace “dukanmu anan da mazajen dakika gani a
waje ke kawai ake jira domin inaso kima mahaifiyarki addu’a, Ummulkhair inaso
kizama yarinya mai Imani da kaddara mai kyau ko mara kyau sanan kisani cewa kullu
nafsin za’ikatul maut, i want you to calm down don’t shout and don’t cry kinga
kinada Asma karkije kima kanki illa, Ummulkhairy Allah yayiwa…..” Baffa yadanyi
shiru ganin yanda tazaro ta kwalalo manyan idanunta waje kaman zasu fado kasa yanda
jikinta ke rawa zaka dauka ajikin injin markade take, daurewa Baffa yayi ahankali
yace “Allah yayiwa mahaifiyar ki, Maman ki rasuwa Ummulkhairy”.

2️⃣
6️⃣
[6/16, 7:56 PM] +234 701 275 3212: 2️⃣
6️⃣

Wani kalan shuuuuu taji kunenta nayi, itadai tasan taji koke koke, taji maganan
Baba, su Ya Mu’az har maganan Ammi tasan taji sama sama kafin chan kuma taga tabude
idanunta tana kallon kowa dake kanta, kala batace musu ba rarrafe ta shigayi har
zuwa gaban gawan zama tayi dirshan tana kallon farin likafanin hannu tamika zatakai
tabude saikuma tai shiru kafin ahankali tasa hannunta taja likafanin kasa fuskan
Mama ya bayyana tai wani haske ga alamun murmushi tanayi wani kuri tayi da idanu
kaman tahaukace sai kawai idanunta aukahau mata yana kaman Mama murmushi take mata
dariya tayi sanan tajuyo ta kalli Maheer dake kuka tace “Ya Maheer dena kuka kaji
zoka gani ga Mama nan namin murmushi, Mama bata mutu ba bacci take wlh gashinan
zoka gani” babu zuciyan wanda bai tsinkeba adakin ahankali takai bakinta saitin
fuskan murya chan kasa tace “Mama Mama, world best tashi kiji, Mama ai bacci kikeyi
ko” tasake shiru, ganin ko motsi Mama batayi yasa tai tagumi tana kallonMama tace
“zan jira harsai kin tashi kinmin magana” ahankali Baba yataho yazauna kusada ita
dasauri tajuyo takalleshi kaman mai karantan wani abu akan fuskanshi, kafadan
Khairy yakamo sanan ahankali yace “Ummulkhairy mamanki has been bathling with
cancer for so long, blood cancer bataso kisani cus tasan abinda zakiyi kenan idan
kikaji she has few days left, u will not take it likely, saisa taboyemiki all this
while mamanki has been sick, seriously sick amman taki yarda kisani duk ciwon da
mamanki keyi taganki she will pretend she is fine” hawaye masu bala’in dumi ne suka
zubo mata dasauri tasa hannu tashare, ahankali Baba yace “karki sakawa Maman ki
hakan nan Khairy inhar she’s your world best, kimata addu’a tasan tabar ya tagari
aduniyan nan muje mukaita makwancinta, your mum is tired she need rest, go and pray
for your mum” ahankali Khairy tasake matsawa kusada Mama she can’t believe Mama ne
nan kasa addu’an tayi sai kuka ahankali tace “Mama dan Allah dagaske wai kin
rasu?”, zuwa yayyinta sukayi kawai rungumeta ahankali Manaf yace “Mama tarasu
Khairy pray for her” Ahankali tace “Mama Allah yajikanki Allah ya gafarta miki,
Mama why did u leave me, shikenan bazan kara ganin ki ba, Mama maisa baki bari na
rokeki kiyafemin ba, kullum ina cikin batamiki rai inta rashin ji, Mama Tayaya zan
cigaba da rayuwa baki aciki Mama Innalillahi wa Innailaihi raji’un” tashi Baba yayi
ahankali hakama Baffa dasu Ya Hassan da Hafiz dakuma Zayn zasu dauki Mama dan kaita
waje salla, wani Zabura tayi zata tashi dasauri Manaf yariketa, Mom yabama ita tana
wani kalan nishi hannu Mom tasa takarbi inhaler ta tace “Khairy Khairy” kaman zata
haukace haka takeji da kyar ta iya kallon Mom tace “Mom na shiga uku, Mom Mama
tarasu Innalillahi wa innailaihi raji’un, Mom wlh wlh ko….” kawai maganan yakakare
takara suma, ruwa Mom tashafa mata a fuska tanamata addu’a, tafarfado ta sume tai
having Asma attack haka tadingayi ahaka har akama Mama salla aka tafi da ita,
Khairy bamatasan inda kanta yakeba tana jikin Mom, jikinta yay wani mahaukacin zafi
dayasa Mom takalli Ammi dake zaune tanajan charbi tace “Hajiya kira Alhaji Dr yazo
jikinta yay zafi dayawa, kuma suman nan datakeyi yay yawa” dan jim Ammi tayi sanan
tadauki wayanta takira Baffa ta sanar dashi.

Bayan magrib Baba yashigo gidan tareda Baffa gaisawa yayi da matan dake falo
dakemai gaisuwa sanan suka taho sama tundaga stairs yake kallon Khairy dake kwance
akasa gatanan gatanan ne kawai baa cewa komi, tsugunnawa Baba yayi agabanta
ahankali yadagota sharaf ta taso Mom yakalla yace “tayi salla kuwa”? Girgizamai kai
Mom tayi, Baba zaiyi magana kawai tasaki wani sabon kuka mai bala’in tabarai dayasa
kowa na dakin yazuba mata idanu tana taba zuciyanta kaman ta mutu takeji, kaman tai
hauka takeji, kaman tadawo da hannun agogo baya takeji tama Mama duk abinda takeso
batare datasa Mama fushi ba, duk su Baba magana suke mata amman harga Allah bata
gane komi kunenta ma yadode, duk suna zaune ahaka tai kuka ta sume tadawo Dr
yashigo gidan, allura kawai yamata aka samu tai bacci, Baba zai dagata Dr yace “ku
kawo bargo kurufa mata, let her sleep anan” Baffa da kanshi yashiga dakinta pink
bargonta da filonta yadauko yakawo Baba yakarba yasamata akarkashin kai sanan
yarufa mata bargon yana kallonta yana kafin yasa hannunshi yacire rolling gyalen
dake kanta ya ijiye gyalen agefe long kalaban ta suka bayyana duk akai shiru.

Hayowa saman sukayi duka yaran Hafiz na rike da jakanta daya dauko daga motanshi
Dan dazu amotar tabari dakinta yabude ya shiga ya ijiye sanan yafito yasamu gefe
daya yazauna afalon, suma su Hassan da Manaf suka zazzauna, ahankali Zayn ke hayowa
stairs din da duk yay wani irin tsayawama waje yayi yin wata waya saisa bai shigo
tareda kannen nashi ba,hayowa yayi kallo daya yama Khairy dake bacci akasa da aka
lullube da pink bargo yadauke kai sanan yawuce gefen Ammin shi yazauna akasa tareda
daura kanshi kan cinyanta hakan yasa tadaura hannunta ahankali tana shafa kanshi,
kallon yaran Baffa yayi yace “kutashi kutafi gida mu muna nan” cikinsu duka babu
wanda yay motsi, ahankali Ammi dake shafa kan Zayn tace “Son tashi katafi gida
kahuta yau ka dawo daga tafiya” girgiza mata kai yayi ahankali yace “I don’t wanna
go Ammi” kallon Hafiz Baba yayi yace “wuce katafi gidan ka Hafiz” girgiza kai yayi
shima yace “Baba ai basu kadai bane kanwarta damai mata wanka duk suna nan” addu’a
Baffa yayi dukansu sanan aka shafa, aka zauna turus duk wanda yaga su Baba da
yaranshi saiya tausaya musu abinda kuma yahana yaran Baffa tafiya kenan Dan idan
suka tafi gidan zai musu wani iri kai mutuwa batada dadi! Baba da Baffa sauka falon
kasa sukayi sukuma yaran duk suna wajen kusan ahaka bacci ya kwashe kowa daga Ammi
da Mom da duk suke kan kujera zuwa su Manaf dake bacci rabi rabi falon yarage only
Zayn ne baiyi bacci ba dayake tattaba wayanshi maganan da Baffa da Baba keyi akasa
yanaji.

Motsin da Khairy tayi cikin bacci yasa yajanye kanshi daga waya yazuba mata
idanunshi kusan sai yanzu nema yake mata a very good kallo tunda yazo, hawaye yaga
suna gangarowa daga gefen idanunta pink lips dinta na motsi sosai cikin bacci ta
kankame pink bargon da aka lullubeta dashi tana maganganu da kana gani kasan
mafarki take. “Mama Mama wai kin mutu? Ai baki mutu ba ko, bansan menama su Baffa
dasukemin karya ba, Mama zansha madara, in dauka, Mama Mama Maaaaa….” Wani dogon
ijiyan zuciya tasauke na kuka kalabanta daya na saukowa kan fuskanta, dauke kai
yayi daga kallonta shi dabama danta ba mutuwan yajishi balle yaran data haifa, he
can’t even imagine loosing Ammi God no please, Allah ya sassauta musu koma mesukeji
a zukatan su.

Wuraren 4 daidai tabude idanunta daga kwance datake tana kallon saman dakin da
kallo, the first thing daya fado brain nata is mutuwan Mama, ajiyan zuciya tasauke
tana assuring kanta cewa mafarki ne tayi, juyoda kanta tayi tabi kowa na dakin da
kallo, Hafiz nakan kujera yatakure yana bacci, Ya Manaf na zaune shima kan kujera
yana bacci, Ya Mu’az ma haka Maheer ne kadai akasa yana bacci, sai Zayn da kanshi
kekan kafan Ammi yana bacci shima kaman wani auta, Mom dake saitin inda take akan
kujera tana bacci itama ta kalla ajiyan zuciya ta sauke zuciyanta na tsinkewa but
she’s still in disbelief, bargon jikinta ya yaye ahankali sanan tamike tsaye da
kyar cikinta namata wani irin ciwo na yunwa dan jiya all through babu abinda tasa
abaka, tadade tsaye tana rikeda cikinta kafin ahankali tafara tafiya jelan kalaban
kanta na lilo abayanta tai hanyar dakin Mama, ahankali tasa hannunta tabude kofan
kaman a kunnen Zayn danshi baida nauyin bacci hakanan any movement kodan kara
daza’ayi yana tashinshi da sauri yajuyo da kanshi yakalli kofan tana tsaye bakin
kofa tarike handle na kofan da hannu tana kallon cikin dakin gashinta na lilo.

Ko’ina na dakin takebi da kallo idanunta namata gizo daga taga Mama tafito daga
bayi tana mata murmushi saita ganta kan dadduma tana mata murmushi, saita ganta kan
kujera tana zaune rikeda littafin zikirin ta saikuma chan taganta kan gado kwance
tana mata murmushi, hannayenta duka biyun tadaga takai kan idanunta ta murza idanun
da kyau sanan taciresu tasake kallon dakin amman babu kowa ciki dawani irin sauri
ta shiga dakin tai bayi budewa tayi dasauri tace “Mama kina ina” ganin babu kowa
abayin yasa tadawo dakin tana juye juye kalle kalle bakinta na rawa tace “Mama kina
ina”? Gadon tayi ta yaye bargon kan gadon, jini jini datagani a zanin gadon wanda
na aman jinin da Mama tadingayi ne yasa taji kafafunta sun kara sanyi kawai tayi
kneeling awajen takifa kanta akan gado sai kuka kaman ta kwakulo zuciyanta tayar
takeji kukanta sa duk wani wanda zaiji tanayi kuka yake, kowa na falon tunda tafara
kiran Mama suka farka amman babu wanda ya iya shigowa yacemata wani abu abar Khairy
tai kuka dan ita akama Wanan mutuwan.

Da kyar Manaf ya iya tashi yashigo dakin gaban gadon yazo kusada ita yadaura
hannunshi akan bayanta murya chan kasa yace “Khairy stop crying and pray for Mama,
kinga tun jiya baki magrib ba balle isha’i, muje dakinki kicire rigan nan shower
kiyi salla and pray for Mama, Mama tariga tarasu……” wani kalan ihu tayi da saida
gidan gabadaya ya amsa. “Mama bata rasu ba, Mama batada lafiya babu wanda
yafadamin, mena muku? Ni yarinya ce dazaa boyemin uwata batada lafiya, nama Mama
laifi dayawa bansami dama na roketa gafara ba, nabar Mama agida natafi school
nadawo kucemin Mama tarasu, babu wanda yagayamin Mama batada lpy saidai kugayamin
tarasu, Mama b…….a…” maganan yasoma gagaranta sabida mugun attack na Asma daya taso
daukanta chak Manaf yayi yafito da ita daga dakin yana karban inhaler da Maheer
kebashi, Mom tace “please ku kulle dakin nan tadena zuwa ciki” kwantar da ita kan
gadonta yayi yasa mata inhaler cus nishi take kaman zata mutu da kyar ta shaka, Mom
tashigo dakin takalli Manaf dake kanta tace “tafi Manaf” fita yawuce yayi daga

2️⃣
7️⃣
dakin.
[6/16, 7:56 PM] +234 701 275 3212: 2️⃣
7️⃣

Free page

Da taimakon Mom tai wanka ta chanza mata kaya zuwa wani simple atampa doguwan Riga
sanan tasata tai salla itadai tasan tai salla amman bamatasan metakeyi cikin sallan
ba kotana karatu dakyau kobatayi jikinta yay munannan zafi, kwanciya tayi kan
dadduman Mom tazo dagata tayi tacire mata hijabi tace “kwanciya akasan ya isa haka
nan kar sanyi ya shigeki zoki kwanta akan gado” Mom ta kwantar da ita kan gado ta
kwanta lamo kan gado hawaye nabin idanunta suna sauka kan katifan, hannu Mom takai
tana sharemata hawayen ahankali tace “Khairy nasan mekikeji aranki yanzu haka amman
kisani kome yan uwanki sukayi da mahaifinki sabida mamanki sukai hakan, shi mara
lafiya ana so ana cikamai wishes nashi, barinma mara lafiya kaman na mamanki,
Mamanki ita ta haifeku duka idan she choose ke kadai zata boyemawa rashin lafiyanta
believe me tanada reason nata maybe taga Kece mai weak zuciya u can not take it,
and believe me yanzu idan nagayamiki Wanan abin dakike yi yanzu is not what she
wants Khairy, be strong dan yanzu Kece maman su yayyinki, kinyi tunani what Baban
ki is going through yanzu haka, matarshi dasuka tsufa tare bata kuma dawanne zaiji
dake koko da rasuwan da akamai? Khairy ki kwantar da hankalinki kinji, bari na
sauka kasa na hadomiki ko shayi ne kisha” Mom tashafa kanta kafin ta tashi daga kan
gadon tawuce tafita daga dakin su Manaf zasu shiga tahanasu.

Ranan haka aka wuni Khairy gatanan gatanan ne, takasa cin komi kotaci amai
straight, rasuwan Maman ta yabi gari bama asan ya kawayenta sukaji ba before you
know it kawayenta suka cika gidan harda Besty duka dakinta aka kawosu kallonsu
kawai take kaman ta haukace, babu wanda take amsa gaisuwan shi, duk wanda yazo
gaisuwan bazaiyi kuka ba amman dazaran kaga Khairy saikai kuka kawayenta sunyi kuka
sunyi kuka harsun gaji, Besty tunda tazo take rungume da Khairy da jikinta kaman
wuta tana kuka da kyar ta iya tauna kosai guda da Besty tabata abaki ahaka dare
nayi suka tafi.

Hakanan yaji ya bala’in damu cus yakira Khairy yanaganin miss calls din daya sunkai
20 maybe but all ba amsa same with text messages nashi ba reply, he don’t know why
but kasa jurewa yayi tashi yayi daga office din nashi yadauki car keys dinshi
yafito wajen police station din, motarshi yashiga yajata yafice daga police station
din, he don’t even know why he’s driving to layinsu Khairy but yasan zuciyanshi
keeps pulling him to go there dudda bawai shiga gidansu zaiyiba, ahaka har yazo
layin, kofar gidansu yagani tsaitsaye da maza sanan gashi an bude gate an saka
canopy a compound din ga tabarmai maza sun zazzauna, hakanan yaji kirjinshi yabuga
dum! Waje yasamo yay parking motarshi yadade zaune sanan ahankali yafito ya tsaya
jikin motanshi yana kallon jama’a dake shiga da fita gidan yakasa zuwa, yana tsaye
awajen Ya Mu’az yafito tareda wasu friends nashi dasuka zomai gaisuwa, shiga
motansu sukayi suka wuce daidai zai juya yakoma ciki idanunshi suka sauka kan Aliyu
dake tsaye jikin motanshi yay folding hannunshi yana kallonshi tunani yafara inda
yasanshi kafin daga baya kanshi yagayamai police man din ranan nan takowa yayi zuwa
inda Aliyu yake tsaye yamikamai hannu dasauri Aliyu yabashi hannu yace “meke
faruwane wucewa zanyi naga mutane gate abude shine nai parking, what happen?” Aliyu
yasake tambayan Ya Mu’az heart nashi nabugawa, ahankali Ya Mu’az yace “Maman mu ce
ta rasu, muje nakaika ciki kaman Baba gaisuwa” Ya Mu’az yay maganan yana gaba
binshi abaya Aliyu yayi har zuwa cikin gidan har inda Baba yake kan tabarma tareda
Baffa dawasu abokanen arziki Mu’az yakai Hydar, Baba nada gane mutane kallo daya
yana Hydar yace “Aliyu” hannu yamikama Baba anatse yace “Baba yahakuri, Allah
yajikanta Allah yamata rahama” ahankali Baba yace “Ameen Ameen Allah yayimaka
Albarka” sanan yakalli Baffa yace “Wanan ne officer dana gayamaka ranan da Khairy
tai shirmen nan yadawo da ita gida” dasauri Baffa yace “Allah sarki, yaro mai
hankali angode Malam Aliyu, gashi Ummulkhair ba lafiya da an kirata kamata gaisuwa
nasan zataji dadin hakan” gyadama Baffa kai yayi yakasa magana kirjinshi na bugawa
dum dum, kafin da kyar ya iya tashi yamika musu hannu yace “bari nakoma wajen aiki”
addu’a su Baffa sukamai sosai sanan yajuyo Ya Mu’az biyeda shi har waje zuwa wajen
motanshi sanan Ya Mu’az yace “mungode Allah bada lada” murmushi yamai tareda
gyadakai har Ya Mu’az yajuya zai wuce yaji yakasa hakura ahankali yace “Ya
Ummulkhair take”? Juyowa Ya Mu’az yayi yakalleshi cikeda damuwa yace “not good at
all” yay shiru yana kallon Hydar din dayaga ya tsaya yaki tafiya yana kallonshi
kaman yana jiran yace wani abu ahankali Ya Mu’az yace “Mama had cancer all this
while Khairy bata sani ba cus Mama tahana afadi mata, as it is now kaga yau uku
this is the third day da abinci bai shiga bakin Khairy ba, she’s not handling the
whole thing very well, she’s not doing okay, kuka suma asma attack duka yahadu mata
kaman zatai hauka takeji, kasan she’s very very close to Mama, naji Baffan mu yana
cewa yau zasu wuce da ita gidansu Dan gidan nan is not helping her at”. Gyadamai

2️⃣
8️⃣
kai Aliyu yayi idanunshi sunyi ja yakasa magana juyawa Ya Mu’az yayi yCawuce ciki.
[6/16, 7:56 PM] +234 701 275 3212: 2️⃣
8️⃣

Free page
Shiga motan Aliyu yayi dasauri sanan yatada motan wani irin jan motan yayi da
bala’in gudu yayi tafiya mai bala’in tsayi sanan ya gangara gefen hanya ya kashe
motan kafin yawani irin daki siterin motan yace “noooooo” he just wish zai iya
shiga cikin gidan yaganta, wayanshi yaciro dasauri idanunshi sunyi ja baimasan
mezaiyi ba text yashiga turamata.
“Rashin uwa is not something I wish for even my enemy, but muna plan dinmu ne Allah
is the master of all planners. Ummulkhair nasan mekikeji, I know abinda zuciyanki
kije because I was once there, just know this wherever Mama is she’s resting, tana
cikin jannatul Firdaus, I want you to calm down, pray for Mama, cry but just little
sabida nasan it hurts alot, babu wanda zai gane how it hurts sai ke, so cry little
and pray lot, be strong for me Khairy, and kisani cewa I am here for you koda bana
wajen presently but my love and my heart is there with you, I love you to the moon
and back Ummulkhair, Allah ya yassaremiki wanan nauyin dakikeji aranki”
Turamata text din yayi yadade ahaka sanan yafuzar da iskan yatada motanshi yawuce.

Bayan sallan magrib Mom da kanta tashigo dakin, Khairy na kwance kan gado tadagota
tana kallonta tawani irin rame tace “muje gidan mu, bayan kwana biyu saiki dawo nan
bari nakawo miki hijabin ki” bin Mom kawai take da idanu tadauko mata hijabin tazo
har gaban gadon tasake dagota danta kara kwanciya tasaka mata hijabin dagota tayi
tasauko kasa baya tayi kaman zata fadi dasauri Mom tariketa tana kallon fuskanta
idanun idanunta sukai suntum har lokacin jikinta da zafi ahankali tace “kiyakuri
Khairy, kiyakuri” fita da ita Mom tayi tana binta luuu kaman wacce tasoma zarewa
duk su Baba da kowa na tsakar gida wajajen mota Mom tafito da ita binta da kallo
sukayi, dafa Baba Baffa yayi dayaga yana kallonta cikeda tausayi yace “don’t worry
she will be fine” karasowa wajen Mom tayi tasata acikin mota bata musu duk yanda
akai da ita, kowa shishiga mota yayi Baffa yana su Baba sallama sanan suka tafi da
ita.

Suna kaiwa gidan parking suka yi, Zayn yafara saukowa daga motan Ammi side dinshi
yawuce dan yagaji he needs rest, Mom kuma tafito da Khairy dahar lokacin take yanda
take, Ahankali Baffa dake kallonsu yace “kitafi da ita side dinki tunda akwai
Batool” gyadamai kai Mom tayi tawuce da ita itakuma Ammi tadaure fuska tawuce
abinta Baffa yabi bayanta yana amsa wayan daya shigo phone nashi.

Kafin suma iso Batool tabude musu kofa tana kallon Khairy dan ita all this while
bataje gidan rasuwan ba tana gida tana kulada kannensu, zata fashe da kuka ganin
Khairy Mom ta ballamata harara hakan yasa tahadiye kukan taya Mom riketa sukayi
sukai sama da ita zuwa dakinsu zaunar da ita kan gado sukayi kwanciya tayi sharaf
Batool zatai magana Mom tace “ki barta jekimin tea yanzu zanzo nabata tasha yauma
bataci komiba” Gyadamata kai Batool tayi tafito daga dakin tsayawa tayi nan bakin
kofa tana kuka ahankali, bude kofa Mom tayi tafito ganinta yasa Mom taidan jim
sanan tace “kinsan wahalan da akasha kafin Khairy tadaina kuka? Tana ganinki kina
kuka yanzu zata fara” Mom tai maganan tana janta daga wajen kofa sukai stairs,
cikeda da bala’in tausayi Batool tace “Mom kaman na Khairy mai surutu ba Mom kaman
tazare Innalillahi, duniyan nan babu komi cikinta Mom, look at Khairy damuka sunan
Ya Hafiz da ita muna wasa muna rawa, Mom I can’t stand seeing her this way”
ahankali Mom tace “then u should support her as ur sister, show her love abinda
take bukata kenan yanzu, sanan mudena nuna mata muna tausayinta, kijata ajiki u
will help her tadawo daidai” gyadama Mom kai tayi, Mom tace “good yanzu jekiyo mata
tea kizo kibata tasha, lemme go and shower” wucewa tayi zuwa kitchen da sauri.

Tea Batool tahado mata tadaura cup din a tray tadawo dakin nasu tana kwance sharaf
agadon yanda suka barta, ijiye tea tayi tahayo gadon tadagota ta tashi zaune
ahankalli murya chan kasa tace “Khairy zoki sha tea bakici komi ba” tsare Batool
tayi da idanu da dazaran kaga yanda take kallon Batool kasan bata hayyacinta don
ahankali tace “ina Mama”? Danne kukan datakeji tayi zatai mata magana taji kukan
yatokare mata wuya hawaye yazubamata dasauri tashare daidai Mom tashigo hararanta
Mom tayi tadauki tea tace “tashi kibani waje” da kyar Mom tasamu ta kurbi tea sau
biyu sanan takara kwanciya dagata Mom tayi takaita bayi alwala tamata tasata a
dadduma salla tajirata tayi Allah dai ya karba sanan tadagata, wani sabon kayan
bacci na Batool Mom ta dauka tasamata bayan tacire mata atampan jikinta spaghetti
hand ne dan kaman shimi yake iya guwiwanta ya tsaya mata pink color dan itama
Batool nasan komi pink, dawowa tayi kaman wata Yar baby roba akayan looking damn
cute, kaita Gado Mom tayi ta kwantar da ita tarufa mata bargo itama kaman abinda
takeso kenan rufe idanu tayi dasauri, Mom tazauna abakin gadon tana tofamata addu’a
bude kofa akayi Baffa ne yashigo yana sanye da jallabiya ganin Mom namata addu’a
yasa ya tsaya yana kallonsu saida tagama sanan yace “tai salla”? “Eh tayi” “what
about abinci” Baffa yatambaya anatse, ahankali Mom tace “tasha tea kadan ba laifi,
shine na chanza mata kaya nakwantar da ita, karka damu she will be fine nan bada
jimawa ba” murmushi Baffa yayi yana kallon Mom ahankali yace “thank you mace
tagari” yakalli Batool dake bayanshi tai zuru zuru yace “dama kuka zaki dingayi
kika dameni nadawo da ita nan kisami Yar uwa” dasauri ta girgiza kai tace “Bazan
karaba Abba” murmushi yayi yashafa kanta yace “jeki kwanta” sanan yakalli Mom yace
“jeki kwanta kihuta wife muje narakaki” murmushi tayi ta tashi, itakuma Batool taje
gefen Khairy ta kwanta itama tashiga bargon Baffa yakashe musu wuta tareda jawo
musu kofa sanan yaraka Mom zuwa dakinta kafin yafito yasauka kasa yakashe wutan
falo sanan yaja kofan yawuce side din Ammi.

Wuraren karfe biyun dare tabude idanunta tass jin muryan Mama nakiran sunanta.
“Ummulkhairy!” Hakan yasa tabi dakin da kallo ganin Mama tsaye jikin kofa tana
sanye da Atampa mai kyau tai lullubi yasa ta yaye bargon data rufa dashi tawani
tashi tsaye tai wajen kofan bakinta na motsi, gani tayi Mama tabi ta kofan tafice
bude kofan tayi dasauri tafita ko’ina duhu but she could see Mama natafiya akan
stairs dan fararen kayane ajikinta, hanyar stairs din tayi itama dasauri ganin Mama
tai kofa tafice yasa itama tai kofan, hannu tasa tabude kofan tafice batare data
rufe kofan ba, tsakar gidansu kaman rana sabida ko’ina hasken lantarki tashiga
sauka daga stairs din gaban kofan tana mika hannu ganin Mama tamata nisa tai hanyar
gate murya chan dake cikeda nuna alamun bacci tace “Mama jirani!”

Zaune yake kan daya daga cikin wasu hadadun kujerun dayake nan barandan flat
dinshi, irin hadadun kujerun basket dinan da ake sawa a garden, dagashi sai wani
gajeren wando dayakaimai guiwa da farin singlet tass yadaura kafafunshi kan class
table din wajen yana shan shishi, tunda yadawo naija saiyau yasamu yakeshan shisha,
yama fito waje ne yanasha sabida kar dakinshi yakama kamshin gashi Abba nashigowa
dakin dakannenshi duka, jin karan kofa an bude flat din Mom dan daga flat din Mom
sainashi at this hour of night yasa yasaki pipe din shishan kasa dasauri yana mika
hannu yana sauke shisha pot din daga kan table din at the same time yana kallon

2️⃣
9️⃣
kofan yaga wanda zai fito daga dakin.
[6/16, 7:56 PM] +234 701 275 3212: 2️⃣
9️⃣

Free page
Ganin yarinyar nan da Mamanta tarasu dayaga antaho da ita gidansu dazu dazasu dawo
dan he can’t even remember her name yasa yadan ware idanu yana binta da kallo yanda
take sauka daga kan staircase din gaban flat din Mom, babu takalmi akafanta babu
dan kwali akanta kalaban kanta na lilo atsakiyan bayanta, daga ita saidan rigan
bacci pink mai hannun taliya daya tsaya a guiwanta, ganin yanda take tafiya one one
as if she’s trying to hold something yasa yadanja karamin tsaki yace “God am I a
baby sitter now” jin tace Mama kijirani tai hanyar gate yasa yadanja tsaki yatashi
dasauri ganin tai hanyar gate, dawani irin sauri yasha gabanta batare dayace kalaba
yay folding hannunshi a chest dan ihu yaso yamata but to his biggest suprise gani
yayi gabaki daya idanunta are close is she sleeping walking or what? Yatambayi
kanshi daidai ta iso gabanshi babu any tazara tsakanin shi da ita tsayawa yayi yana
kallonta just to feed his curiosity yaga mezatayi, wani kalan heart melting
murmushi tasaki daya bala’in lobar da dimples dinta all the 2 yabayyana set na
white teeth dinta, pink lips dinta nawani kalan shinning kafin ahankali takai duka
hannayenta biyun tadaura kan hannunshi daya rungume a kirji takama cikin muryanta
kaman na baby tace “Mama kinjirani, Mama I miss u, karki kara tafiya ki barni kinji
Mama” tai maganan tana warware hannunshi daya rungume a kirji tasaukar da hannun
kasa sanan gently takara tako one more step ta shige cikin jikinshi tai wrapping
two hands nata around his back tawani kalan kankameshi tana sauke ijiyan zuciya
dahar cikin brain dinshi saida yaji ahankali tace “Mama bacci” tunda yake in his
life what he just felt now baitaba jinshi ba, sandarewa yayi hannunshi sauke akasan
batare daya iya komiba yanajin saukan ijiyan zuciyanta akirjinshi yana kallon
tsakiyan kanta da yanda gashinta ke lilo sabida iskan dake kadawa da yanda heart
dinta ke biting each beat yana jinshi anashi heart din, yakai kusan 2min ahaka
she’s still holding him tight batare data kara magana ba, ahankali yadaga
hannayenshi dayaji sunyi sanyi kaman basa functioning kuma yakai saitin hannunta
abayanshi zai kwance yanda tadaure hannun abayanshi, kankame hannun tasakeyi
saikuma yaji tasaki kuka dabaida kara ko kadan. “Baran sakeki ba Mama, ina sakinki
cemin zasuyi kin mutu, Mama nakusan haukacewa da suka fadamin haka ni nasan baki
mutu ba, ni ajikinki zanyi bacci anan dakinki zanyi bacci, I will not allow u to
leave me ever again and go” yanda hawayenta kebin kirjinshi yasa yaji zuciyanshi ta
tsinke shifa baicika tausayin mutane ba but for the first time jiyayi yarinyar nan
tabashi tausayi sosai ahankali yakomar da hannunshi batare daya rabata dashi ba,
yadan dade ahaka sanan gently yadan duka tareda ita yasa hannayenshi the two
yadauketa ajikinshi kankameshi tasake yi gamgan tana kara gyara zaman kanta
akirjinshi yana kallon fuskanta saida tagama sanan ahankali kaman yadauki Kwai
yafara tafiya har zuwa flat din Mom, shiga ciki yayi daman kofan abude yake yay
stairs da ita yana mamakin yanda batada nauyi kaman yadauki paper, dakin Batool
dayagani a bude ya tabbatar mai daganan tafito, shiga cikin dakin yayi dudda ko’ina
da duhu but he could see sabida hasken window dake nuno compound nasu gently ya
tsugunnawa kaman yanda ake kwantar da baby haka ya kwantar da ita kan gadon zai
zame hannunshi yaji ta chapke hannunshi da sauri tana sheshekan kuka kaman yanda
jarirai kema mamansu takai hannunshi kirjinta ta kankame sosai kaman idan tasaki
hannunshi something will happen to her, wani dauuuu yaji a brain dinshi kaman an
watsa acid a alkaline environment, dan gabaki daya a boobs nata ta kankame hannun
nashi, he could basically feel sign na her sleeping nippy, karya fizge hannun tahau
kuka ne this is middle of night a ganshi adakin nan saisa yakeyi ahankali, gently
ya tsugunna jikin gado, wani kalan zufa yaji yana ketomai shi kanshi baisan mesa ba
this is not the first time yake feeling boobs na mace why is hers different, why so
much effect, ahankali yakai dayan hannunshi yadaura akan fuskanta yana shafa
kumatunta he don’t even know what to do samin kanshi yayi da hura mata iskan
bakinshi a fuskan wani irin ijiyan zuciya ta sauke tasaki hannun nashi kadan
bakaman yanda ta kankame hannun a kirjinta da farko ba, ganin haka yasa yacigaba da
hura mata iskan yana shafa kumatun nata dayaji yamafi na jariri taushi sanan gently
yashiga janye hannunshi kafin yay nasaran janye hannun duka sanan ya dauke hannun
kan fuskan nata dawani irin sauri yatashi yafice yaja kofan nasu ahankali sanan
yasauka kasa yafice waje abinshi.

Wuraren 6 tafarka daga bacci daga Mom har Baffa daya shigo dubasu da asuba saida
sukaji dadi ganin yanda tai bacci sosai yau dan this last few days dudda ana mata
allura bata tabakai war haka bata tashi ba 4 ta tashi ko 3 nadare ma.
Kalle kallen data shigayi yasa Mom data shigo dubata tace “Khairy ya akayi me kike
nema? Kin tashi” Dasauri zuciyanta na bugawa fast fast tace “Mama ina take?” Shiru
Mom tayi tana kallonta hakan yasa tafashe dawani irin kuka tace “wlh ba karya nake
ba Mom naga Mama adakin nan takwana tareda ni I was even holding hannunta sabida
idan kuka tashi kugani, kuma tace bazata kara tafiya tabarni ba” hannu Mom tasa
tadafa cinyanta ahankali tace “Khairy idan aka rasu an rasu kenan mutum baya
dawowa, sabida rasuwan Mama na ranki saisa kike mafarke mafarke, Mama tarasu, you
had a dream about her, tashi kije ki dauro alwala kiyi salla” tashi tayi ahankali
tana goge hawayen dasuke zubomata tai bayi, fitowa tayi daure da alwala tai salla,
da kyar tasha kunun da Mom tabata shima kadan sanan Mom tabarta da su Batool da
Zara’u daketa musu surutu Khairy na kallonsu kuri kaman tazare itakuma Mom ta sauka
kasa.

Knocking akayi tareda shigowa dakin, Zayn ne yana sanye da kananun kaya yay kyau
yana zuba wani uban kamshi, ganinshi yasa Mom tace “Zayn shigo mana zoka zauna”
karasowa yayi cikin falon cikeda girmamawa yace “Mom zan tafi” dasauri Mom tace
“harzaka koma” ahankali yace “eh something come up dole nakoma dama 1week naso nayi
amman bazai yuba” murmushi Mum tayi tace “Allah sarki to Allah kiyaye hanya, Aida
nasan yau zaka tafi dana maka su dambun nama wlh yanzu sai yaushe kenan” dan shiru
yayi yana tunani sanan yace “let’s just say 2month intotal nagama komi” ahankali
Mom tace “Alhamdulilah Alhamdulillah komi yay farko zaiyi karshe Allah bada sa’a
Allah ya kiyaye hanya” Ameen yace yana tashi har waje Mom tarakashi Baffa dasu

3️⃣
0️⃣
Hafiz suka daukeshi a mota har zuwa airpDort.
[6/16, 7:57 PM] +234 701 275 3212: 3️⃣
0️⃣

This book is 1k pay into 3107021073 aisha Muhammad first bank. Saiki turomin
evidence of payment ta watsapp number na 07012181461.

LAST FREE PAGE


Bayan 3 weeks!
Yau 3 weeks kenan chip chip da rasuwan Mama, an dage sosai da addu’a akanta she’s
very very much better yanzu, tadena koke koken nan she’s doing everything dakanta
saidai she hardly speak, kome aka cemata saidai ta gyadakai tariga ta yarda Mama
tarasu and babu abinda zata iyayi dazai dawo da ita, har yau bata iyacin abinci at
all, saidai kadan kadan kuma shima liquid, once in a while Besty nazuwa har gidan
Baffa dubata dan su Ya Manaf nema suka kawota gidan tasani, sanan Baba yabata
number shi yanzu ma haka ance gobe zata koma school danta kira Baba next week zasu
fara first semester 400 level exam sauran ta one semester tagama school hakan yasa
aketa shiryamata har sababbin dinki Baffa yamata hadadun gaske Mom ma haka, just to
cheer her up amman ina bin kowa take da ido dakuma kalman godiya shikenan.

Yau tun safe Mom dakanta ta shigo dakin ganinta zaune kan dadduma yasa tace “laaaa
yar nan Oya maza tashi ki shirya yau kinada lectures 8 kika zauna yanzu har 7 yi
maza tashi ki shiga bayi” batai musu ba tashi tayi tai bayi wanka tayi tafito, gani
tayi Mom tamata arranging kayan dazata saka akan gado, wasu Riga da skirt ne na
atampa cikin sababbin da aka dinka mata orange color ne atampa yanada flowers yan
kanana brown, sai brown gyale tahada mata jakan makarantan ta da book sai wayanta
da tuntuni aka kawomata gidan bata taba tabawa ba shima Mom dukta saka mata,
shiryawa tayi tsaf, Mom tashigo dakin dauke da tea da chips tana kallon yanda kayan
suka mata kyau dudda tarame sosai takalli kitson kanta tace “satin nan zamu kwance
kan nan ayi wani kitso Khairy” takarasa ta ijiye abincin akan carpet sanan tadauki
dan kwalin kayan tamata dauri mai kyau kafin tadauki tea tabata, karba tayi da kyar
ta iya shan dan kadan sanan ta ijiye, ita kanta Mom batama iya tursasata taci
abinci tashi tayi tadauki jakan a hannu da gyalen ahankali tace “natafi” binta Mom
tayi tace “dan Allah Khairy kiyi karatu da kyau kinga jarabawa zaku fara next week
karki fadi” Baffa suka gani afalo shima wa’azi yamata sanan yakaita har mota saida
tashiga sanan yama Adamu alamun yatada motan yatada suka tafi, titi kawai takebi da
kallo, jitayi hawaye ya gangaro mata dasauri ta share, she use to kullum saitaga
Mama take tafiya school, school sukakai Adamu yay parking ganin taki tashi yasa
Adamu yace “tashi kije class Khairy” kukan datake rikewa taji yazo mata fashewa da
kuka tayi sosai tasa gyalenta akan fuska tana kuka shiru Adamu yayi takai kusan
20min sanan ta share fuskan nata da gyalen idanunta sunyi jazur tabude kofa tafita
tana tafiya kaman iska ya kadata tafadi tarame babu abinda yarage ajikinta sai nono
da hips, su kadai ne basu rame ba but wuyanta duk kashi idanunta sun fada ciki
sosai, ahankali take tafiya yan makaranta su natareta suna mata gaisuwa gyadamusu
kai kawai take tana wucewa dasauri dan bataso taita kuka ta tarama kanta mutane
ahaka hartakai aji da lecturer ma aciki, baa hanata shiga ba hakan yasa tashiga
taje tasami chan baya karshe chan tazauna ko abu daya bata ganewa ahaka aka gama
lectures din lecturer tafita by 10, basuda wani lectures kuma sai 2, zagayeta yan
ajin sukayi ana mata gaisuwa gyadamusu kai take tana danne zuciyanta, ganin yanda
takeyi yasa class governor dinsu yace “dan Allah kubar Khairy tahuta let’s go guys”
fiffita daga ajin suka shiga yi, su Amal sukace “tashi muje cafe Khairy” ahankali
tace “kuje ina zuwa” dan jim sukayi suna kallonta babu maison yatakurata hakan yasa
duk suka tafi ajin aka watse ita kadai tarage aciki hakan yasa takifa kanta akan
desk tahau kuka ita kanta she wants to stop the cry amman bata iyawa tadade ahaka
ita kadai a class kaman aljana kanta akife akan table, kaman daga sama taji ance
“Ummulkhair!!” Awani irin hankali take dago kanta daga table kafin tadaura jajayen
rinannun idanunta kan Aliyu dake tsaye agaban ajin yana sanye da uniform na yan
sanda yana kallonta, yarame shima idanunshi sunyi wani kala yana mata kallonda only
heart dinshi zai iya sanar da mai kallon ke nufi, jitayi duniyan ya tsayamata chak
duk wani bakin ciki emotions, tausayin kanta da sauransu sun taso mata sun
tsayamata awuya, jikinta harwani rawa yake ganinshi dan she can’t believe shine,
wani irin tashi tsaye tayi tana kallonshi kaman yanda yake kallonta kallon dayana
mata zuciyanta nafassaramata dawani irin gudu gyalenta na faduwa akasa tai wajenshi
kaman dama shitake jira batai wata wata ba kawai tawani kalan fada jikinshi sai
kuka sosai as if she ne dama asalin wanda takeso tama kukan, ahankali ya lumshe
idanunshi yana feeling kukan datake in every single bone of his flesh, hannayenshi
yadaga gently yay wrapping nasu around her back kafin yakai bakinshi saitin kunenta
murya chan kasa yace “I am here for you Pickle, I am here” sake kankameshi tayi
sosai cikin kuka tace “Ya Aliyu Mama…..” murya chan kasa dake nuna he’s with her,
he’s feeling what she’s feeling yace “I know Pickle” takai almost 3min tana kuka
ajikinshi sanan ahankali yacirota daga jikinshi yana kallon yanda take kuka
hannunta yakama zuwa first kujeran dake ajin zaunar da ita yayi sanan ya tsugunna
agabanta still yana kallonta, jikinta ko’ina rawa yake na kuka, hannunshi yasa a
aljihu yaciro clean handkerchief dinshi yakai kan fuskanta yafara share mata
hawayen murya chan kasa yace “shiiiiiii” shiru tayi tana kallonshi still, tass
yashare mata fuskan harda hancin sanan yamike tsaye yay inda take zaune a ajin da,
tsugunnawa yayi yadauki gyalenta daya fadi a tsakar class din sanan yakarasa
yadauki handbag dinta sanan yadawo har zuwa inda take a zaune, gyalenta ya yafa
mata aka yasauka har kan kirjinta sanan yamika mata hannunshi yace “let’s go”
kallon fuskanshi tayi kafin ahankali tasa soft hannunta cikin nashi yariketa gam
sanan suka fito daga class din suna tafiya ahankali sai kallonsu ake amman ko
ajikinshi har zuwa parking space, gaban motan yabude mata zama tayi tana kallonshi
da jajayen idanunta sanan ya maida kofan yarufe kafin yazagayo yazauna wajen
mazaunin direba yarufe motan yatada motan yafice daga school din da ita, sunyi
tafiya mai nisa sannan taga ya tsaya gaban wani eatry ya shiga batasan meya siyoba
yadai bude bayan motan ya ijiye komi sanan yadawo yatada motan, wani waje yakaita
ita kanta duk zamanta a Abuja batasan wajen ba, duwatsu ne masu kyau ga kamshin
ruwa awajen da alamun akwai water fall ciki, parking yayi sanan yakalleta yace “I
am coming” fitowa yayi yabude baya yadauki ledan daya siyo musu dawani babban
dadduman dayake dashi mai taushi sanan yashiga wajen baiwani dade ba yadawo, bude
inda take yayi yasake saka hannu yadauki jakanta sanan yamika mata hannu ahankali
tasaka nata ciki, saukowa tayi yamaida motan yarufe sanan suka shiga wajen, cikin
dutse ne kaman cave sanan ga ruwa atsakiyan wajen yana gangarowa daga dutse babu
kowa wajen, wajen is so serene and peaceful bakajin karan komi saina tauntaye dana
karan ruwan dakuma kamshin ruwan dutse dakakeji.

Zaunar da ita yayi kan dadduman sanan shima yazauna yana facing nata, ledan yabude
yaciro take away na biryani rice da rosted lamb sai ruwa mai sanyi daya siya
yabude, ahankali yasa spoon din aciki sanan yadebo abincin a spoon yakai bakinta
yana kallonta jitayi zuciyanta yawani tsinke wani sabon kuka yazo mata ahankali
tashiga reramai kukan, jaaa idanunshi yayi sanan gently ya girgiza mata kai bude
baki tayi yasamata abincin taci saiyau tasan ashe tanajin yunwa, kadan tarage
abincin all through harta koshi kuka take, yanabata abaki tanaci tanamai kuka sanan
yadauki ruwa yabata shima sha tayi sanan ya ijiye.
Ijiye komi gefe yayi sanan ya matso kusada ita ganin taki daina kukan cikin muryan
lallashi da murya dake nuna asalin so da tsantsan so yace “I know! and it’s okay I
am here for you okay” gyadamai kai tayi tana sauke ijiyan zuciya, hannunshi yakai
yakamo hannunta ahankali yadaura hannun nata kan kirjinshi yana kallon idanunta
yace “can you feel yanda zuciyana ke bugawa sabida yasan kina cikin damuwa?”
Gyadamai kai tayi ahankali murya chan kasa yace “I came to your house tun ranan ban
sake samin kwanciyan hankali ba because I know my Pickle is not fine, I lost sleep,
I lost peace, bana iya komi sabida ke, kinason zuciyata tabuga because of you ne”?
Girgizamai kai tayi ahankali tanajin maganganunshi har a bargon kashinta, murya
chan kasa yace “I lost my Mom when I was 25yrs, I know what u are going through
Khairy, but if anything yasameki bazan iya rayuwa ba I will die, I love you alot,
Ummulkhair I Love You” wani sanyi taji ya ziyarci zuciyanta each magana dayake
gayamata zuciyanshi datakejin bugunshi nakara tantance mata cewa gaskiya yake fadi,
ahankali yace “when I lost my mum I was depressed but as time goes on nazo ma
fahimci this is not abinda mamana keso, she wants me happy, tanaso na cigaba da
rayuwana, tanaso nai fulfilling dreams dina and above all she wants me happy and
praying for her, Pickle abinda kikeyi yanzu is that abinda Mama kiso”? Girgizamai
kai dasauri tayi alamun aa ahankali yace “to mesa kike hakan”? Lips dinta na rawa
kuka na neman kufce mata tace “because banajin magana and nasa Mama fushi dayawa,
halama saisa taki fadamin she had blood cancer” tafashe da kuka tana kallonshi
girgiza mata kai yayi yace “Mama taki gayamiki she’s ill ne because you are her
youngest daughter Khairy u can’t handle it, and Mama wants wats best for you,
that’s is the reason, trust me pickle you are not stubborn, ke y’a ce dakowani
parent will wish to have, I know Mama is so proud of you, ta haifi selfless and
fearless yarinya that can stand for her self a ko’ina, karki kara tunanin Mama is
angry with u iyaye basa iya fushi da yaransu, and Wanan kukan dakike da rashin cin
abinci shizaisa Mama tai fushi dake, cus instead of kinata addu’a kina using time
din to cry and not eating zai baki wani sabon ciwo u want to be sick” girgizamai
kai tayi dasauri ahankali yakai hannunshi yakama dayan hannunta yace “promise me
daga yau kin chanza, u will stop all this, take care of yayyinki and your Dad, do
you have any idea yanda sukeji ga rashin Mama gaki” sake girgizamai kai tayi yace
“promise me you will change daga yau, u will always pray for Mama, study well and
pass exam dazaku fara next week, did u promise” gyadamai kai tayi ahankali tace
“Uhm I promise” murmushi yayi he feels kaman yarungumeta yasata ajikinshi and just
stay like that forever” ahankali yace “smile for me i finds it healing is my
therapy, smile” dan murmushi kadan tayi ita kanta tamanta the last time datai
murmushi.

To jama’a anan nakawo karshen free pages zan barku da tambayan nan ALIYU NE KO ZAYN
NE???
Dan samin amsoshin nan kucigaba da bina awanan Littafin mai suna ALKAWARIN ZUCIYA!
Dan son cigaba da karanta Wanan littafin zaka iya turo 1k ta 3107021073 aisha
Muhammad first bank saiki turo evidence of payment ta watsapp number na 07012181461
sainai adding naki a group din danake posting.

Dan girman Allah badan niba kubiya ku shiga group ku karanta. Support me🥰

You can chat me up directly by clicking on this link


wa.me/+2347012181461

Thank you

3️⃣
1️⃣
M Shakur🥰
[6/16, 7:57 PM] +234 701 275 3212: 3️⃣
1️⃣

WARAKA TEMPLE
wa.me/+2347042419516
Waraka temple gidan maganin kowacce irin cuta da izinin Allah
Karin niima da dadi
Karin dandanonki da duminki
Matsewarki ki dawo yar Sha shida
Gyaran nono
Sa megida sambatu
Sa kyauta
Maganin Sanyi
Da sauran magungunan damuwar da ke addabar mata zaku samu a waraka temple ku
tuntubemu a no waya ko Instagram.

Murmushi yamata sanan yamika hannunshi yadauki jakanta wayanta yaciro yakunna yace
“this phone should always be on” gyadamai kai tayi ahankali tana kallonshi Ya Aliyu
is just….bamatasan taya zatai describing nashi ba, he’s just everything datake so,
he’s so cool, calm, religious, selfless, caring, loving and above all very
handsome. “will you marry me?” Kaman daga sama taji yajefo mata tambayan dan tayi
nisa a tunanin shi while looking at him, ware manyan idanunta tayi da sun soma
washewa, ijiye wayan nata yayi akan cinyanshi dayagama saita mata dan komi na ciki
ya hargitse sanan yadaura mata mayun idanunshi akan nata, ahankali yace “zaki
taimaki Aliyu Hydar ki aureshi yazama mijinki?” Batasan mesaba but wani kalan
bala’in kunya ne taji ya lullubeta dasauri takai hannayenta duka biyun tarufe
fuskanta dashi tana murmushi sosai kaman ba Khairy ba, dan murmushi yayi ganin
yanda tambayan shi yabata kunya, matso da fuskanshi saitin fuskanta data rufe da
hannayen ta yayi kaman mai whispering yace “I want to go and seeaBaba fa”
girgizamai kai tayi tareda makemai kafada batare data bude fuskanta ba hakan yasa
yace “what”? Awani irin shagwabe kaman Yar baby one year tace “ni karkaje wajen
Baba yanzu” dasauri yana kallon long yatsun hannunta masu bala’in kyau da fararen
kumbunanta kal kal yace “sai yaushe” ahankali kaman bataso tafadi maganan tace “sai
nagama second semester exam dina nagama school” dan shiru yayi kaman mai
calculating dan yamai nisa, dan yatsine fuska yayi yace “to but will you marry
Aliyu”? Shiru tayi kaman bazatai bashi amsaba yana kallonta sai chan yaga ta
gyadamai kai wani irin murmushi yayi ya dunkule hannu yadaki iska yace “yessssss!”
Juyamai baya tayi akunyace tana daukan jakanta ahankali tace “mutafi inada class by
2” dan murmushi yayi ganin kunyanshi takeji dan tace zata aureshi, yace “ok” tashi
tayi ahankali tafice daga wajen murmushi yasakeyi ya kwashe dadduman dasauran
abubuwa yafito, discarding nasu yayi sanan yazo yasameta tsaye jikin motan tana
kallon wasu tsintsaye dake wasa jikin bishiyan wajen, ga gidajensu birjik a wajen
da alamu kiwonsu ake awajen, abayanta ya tsaya yana kallon tsuntsayen shima murya
chan kasa yace “u like them”? Gyadamai kai tayi da sauri batare data cire idanunta
daga kansu ba, wani mutum dakaman shine mai gadin wajen yakira da hannu ko kadan
bamata lura ba dan hankalinta nakan tsuntsayen datake kallo, kawai gani tayi mutum
yafito dawani basket cage na gidan tsuntsu yazo wajen bishiyan cikin sauki taga
yakamo guda biyu yana kokarin sawa ciki, dasauri tace “Ya Aliyu meyake yi wanchan
mutumin”? Ahankali yana tsaye kusada ita yace “I don’t know let’s see” saka
tsuntsayen yayi a basket din sanan yataho dasu gabansu da sauri yamikama Aliyu yace
“officer gashinan macen da namijin ne kaman yanda kace” hannu yasa ya karba sanan
ya ijiye akan motan Khairy tabishi da kallo, hannu yatura a aljihu yaciro wallet
kudi dayawa yaciro yamikama guy din godiya yamai sanan yawuce, hakan yasa yamaida
wallet din aljihunshi kafin ahankali yadauki cage din yajuyo yana kallon Khairy
dake kallonshi yamika mata yace “take” wani cute smile tasaki sanan tasa hannu
takarba tana kallonsu tana murmushi sanan tadago kanta takalli Aliyun dake kallonta
tace “they are so cute, they’re so tiny and adorable” matsowa kusada ita yayi yana
kallonsu shima acikin cage din sanan ahankali yace “mace da namiji ne, this is
Aliyu Hydar” yanuna mata namijin, sanan yanuna mata macen da yatsa yace “and that’s
the lady, Miss Ummulkhair” wani kalan murmushi tayi she’s so happy bata taba zatan
dan tace tanaso zai sayamata ba harma guda biyu, fuskanta yakalla yanda take
murmushi tana kallonsu, ahankali yace “are you happy Pickle”? Juyoda fuskanta tayi
takalleshi, gyadamai kai tayi ahankali tace “I am very happy” “mutafi to”? Gyadamai
kai tayi da sauri tace “a ina zan ijiye idan zan shiga class”? kofar motan yabude
mata shiga tayi dan shiru yayi kaman mai tunani sanan yace “I will keep them for
you harki gama class, how does that sound” “perfect” tafadi tana girgiza case din
dake jikinta dan suyi attempting flying wani dadi taji tace “yayyyy they’re flying,
Ya Aliyu kalli” kallonsu yayi yana mamakin yanda abin kesata murna, maida kofan
yayi yarufe yanajin wani kalan sanyi aranshi, duk wani damuwa da kunci dayakeji
yatafi ganin yanda take murmushi looking happy.

Shigowa motan yayi yatada yaja motan kusan every minute and second saiya juyo ya
kalleta yanda take wasa da tsuntsayen sosai, yana bala’in son Khairy shi kanshi
baisan adadin son dayake mata ba, ahaka har sukakai school dinta around 15min after
1 na rana, parking yayi hakan yasa takalleshi daidai shima ya kalleta, dan sunnar
dakanta tayi akunyace yace “2 zaku shiga class ko?” Gyadamai kai tayi, what time
zaki gama lectures yau, ahankali tace “5” dan ajiyan zuciya yasauke yace “yanzu
jeki salla a mosque kafin ku shiga class, I will come back later nakawo miki birds
dinki kitafi dasu gida, what do u want me to get for u when coming back?”
Girgizamai kai tayi tace “babu komi” jakanta tadauka sanan tadan saci kallonshi
ganin kallonta yake kaman yauya fara ganinta yasa tajuya da sauri tareda bude kofan
tafita tafara tafiya dan murmushi yayi yakafeta da ido yana kirga step dinta
waiting for something, kaman taji kiran da zuciyanshi kemata juyowa tayi dudda
motan is tinted but samin kanta tayi damai waving hannu dan tasan yana kallonta
sanan tajuya da sauri tawuce feeling so happy da shi can not even deny, bata taba
sanin she can feel this happy ba bayan rasuwan Mama gashi she’s feeling it.”

Kaman yanda yace tayi hakan tayi masallacin su tawuce tai salla abinta sanan
tazauna ganin 2 batai ba, jin tunanin Mama yazomata rai yasa tadaga hannu sama
tamata addu’a sosai ta shafa sanan tafito ganin 2 saura, class dinsu tawuce su
kansu Amal mamaki sukayi ganin tazo kujeran dasuke tazauna harma tana karban note
dinsu tana dubawa kafin lecturer yashigo wani kalan dadi duk sukaji, shigowa
lecturer yayi yafara musu lectures and Alhamdulillah tana gane komi. Wuraren 3 suna
zaune a ajin taji wayanta na vibrating hannu tasa ajakanta taciro ganin message ne
daga Aliyu Hydar yasa dasauri tabude.
“Are u moody or teary? Concentrate on lectures okay, by the way this birds dinan
naki are naughty, sai kuka sukemin sun tsaneni obviously sunsan I am not their
owner”
Bakaramin dariya tayiba dataga text dinshi reply nashi tayi.
“I am happy thanks to Ya Aliyu Hydar, tell my birds not to cry, Mommy takusa gama
lectures bye”
Saida tai sending message din sanan tafarabin messages din dayake turamata tun
bayan rasuwan Mama tana karantawa one after the other tana murmushi, Amal dake
kusada ita ta mintsileta tace “Khairy wai waye Wanan new boyfriend din naki” tai
maganan tana leken abinda take dawaya dasauri tarufe wayan tamaida jaka tareda

3️⃣
2️⃣
murguda mata baki ta maida hankalinta kan lectures din da akeyi.
[6/16, 7:57 PM] +234 701 275 3212: 3️⃣
2️⃣
Five daidai suka gama lectures, fitowa tayi suka jero tareda su Amal, kafin su wuce
itakuma tai parking space data hango Aliyu tsaye jikin motanshi wanan karan ba
kayan yan sanda ne ajikinshi ba, Jean da shirt yasaka, wani black jean dawata dark
blue shirt dasukamai bala’in kyau suka haska shi, hannun rigan yakama murdadden
muscles nashi sosai, rigan ma kaman yamai kadan sabida yanda yakama kirjinshi fum
fum ya kara bayyano da cikan kirjinshi, sajenshi ya kwanta yay lub lub hakama
gashin fulanin kanshi sai kyalli yake, lips dinshi yayi so sooo pink kaman ya shafa
man baki pink waya nakan kunneshi yana magana, gani tayi kaman ma kayan yan sandan
nan ragemai kyau sukeyi yanda jean da rigan nan suka karbeshi zaka dauka wani
American celebrity ne ko wani hip hop rapper hakanan, gashi da tsayi, ko kadan bai
lurada itaba jidayayi ajikinshi ana kallonshi yasa yajuyo da kanshi, da sauri
tadauke kanta kaman bashi take kallo ba, dan murmushi yayi sanan yacigaba da wayan
dayake harta karaso inda yake, zare wayan yayi daga kunenshi yana kallonta, dan
lunshe idanu tayi sabida wani irin classic kamshi dayakeyi ahankali tabude su,
murya chan kasa tace “ina yini” dan murmushi yayi jin yanda tagaidashi bai amsa ba
yabude gaban motan yaciro tsuntsayenta dakuma wani paper bag da popsicles ke ciki
duka yasamata a hannu, kallon paper bag din tayi ganin sunanshi yasa takalleshi
ahankali tace “thank u” murmushi yamata yamaida kofan motan yarufe sanan yace
“direban ki yazo?” Gyadamai kai tayi hakan yasa ya karbe cage din yace “muje nakai
miki” jerawa sukayi gabaki daya duka tsawonta a shoulder shi ta tsaya, har wajen
motan yakaita gaidashi Adamu yayi ya amsa sanan yabude bayan motan ya ijiye case
din sanan yakalleta yanda take tsaye gefenshi yace “get in” shiga tayi ahankali
tazauna sanan yamaida kofan yarufe yamata waving hannunshi, murmushi tayi itama tai
waving nashi back sanan Adamu yaja motan suka wuce, komawa motanshi yayi tashiga
ciki yazauna kafin yaja motan shima hankalinshi ya na bala’in kwantawa.

Gidan Baffa suka wuce, parking Adamu yayi tafito rikeda case nata na tsuntsayen
dakuma jakan popsicles dinta tai side din Mom, da sallama tashiga ganin Mom azaune
tana koyama Zara’u homework yasa tai wajensu tace “Mom nayi tsuntsu” wani ihu
Zara’u tayi tana murna tace “Ya Khairy kibani daya” makemata kafada Khairy tayi
tace “zandai aramiki amman bani baki” ihu tayi cikeda murna Khairy tai murmushi
wani kalan dadi Mom taji ganinta haka dayasa tama manta ta tambayeta waya bata,
cikeda farinciki tace “Ya school din?” Ahankali tace “lpy lau Mom” Popsicles din
taciro tabama Zara’u daya tace “ina Batool Zara’u” tana bacci, mikama Mom daya
tayi, Mom tace “waaa rabani da kayan zakin nan naku Khairy” dariya tayi takai
sauran fridge tarike daya tanasha dayan kuma na Batool tai sama Mom tabita da kallo
cikeda mamaki dakuma farin ciki at the same time.

Duka ta dakama Batool dake bacci dasauri tabude ido tana turo baki ganin Khairy ne
yasa tama manta dakomi ta rungume ta turata Khairy tayi tace “dalla gashi” dagudu
ta karba suka shiga sha tare Batool namata hira, saida ta shanye sanan ta tashi
tashiga bayi wanka tayi tafito daure da alwalan magrib salla tayi sanan itada
Batool suka tafi dakin Mom.
Adakin Mom Baffa yazo yagansu dukansu sun taru suna koyama Zara’u homework, wani
kalan dadi da Baffa yaji zaka dauka kyauta akamai fitowa Mom tayi tasameshi a falon
sama wani kalan rungume Mom yayi ahankali yace “thank you for taking Khairy like
your own wife” dan hararan Baffa tayi kafin ahankali tace “d’a nakowa ne, karka
kara godemin Khairy y’ata ce, Ya Alhaji ya yarda yabika neman Auren kuwa”?
Gyadamata kai yayi ahankali yace “amman da kyar, yanzu dai anyi magana nan da sati
daya za’a daura auren, for now zan rike Khairy anan duk randa taji tanason zuwa
gidan su she can go amman dai tana nan koya kika gani” gyadamai kai tayi tace
“hakan yafi, kaga at least nan ga Batool ga Zara’u suna sata surutu, kaga takoma
chan ita kadai ba kanne sai Yayyi kuma fita aiki suke abinsu” Gyadamata kai Baffa
yayi cikeda gamsuwa da maganan ta yace “bari naje na kwanta nagaji” ahankali tace
“mu kwana lpy” kashema ta idanu yayi yace “ashirya min da kyau gobe ina nan” dan
dariya tayi tawuce ciki batare daya tankashi ba tunda yan tsokanan nashi ne suka
tashi”.

Har wuraren 11 nadare takasa bacci tuni Batool tai bacci amman ita sai juye juye
take tarike wayanta gam a hannunta babu abinda kemata dadi muryanshi kawai takeso
taji ko zuciyanta zai mata dadi, tana haka wuraren 11:30 wayanta yahau vibrating,
har wani dan gajeren ijiyan zuciya tasauke sanan tadauki wayan takai kunnenta
dawata kalan murya da ita kanta batasan tanadashi ba tace “Ya Aliyu ina yini” wani
dan kalan murmushi yayi da saida taji sautin murmushin tawaya dataji yasa
hankalinta yawani kwanta, ahankali yace “how you?” Murya chan ciki ashagwabe tace
“fine” dan shiru yayi sai chan yace “I am sorry nan kirada wuri ba, ina tareda Abba
ne, most time around 11 yake barina, sorry for keeping waiting” gyadamai kai tayi
ahankali tana turo baki. “Kinci abinci”? “Eh” ta amsashi kadan, “me kikaci”
ahankali tace “tuwon shinkafa Mom tayi da miyan taushe” dan murmushi yayi yace
“iyye kinci sosai” girgizamai kai tayi tace “oh’oh banci ba” murya chan kasa yace
“why Pickle” ahankali tace “miyan was peprish, banson yaji yanasa cikina yay ciwo”
cikeda kulawa yace “ohh no sorry about that mekika zo kikaci yanzu” dan murmushi
tayi da saida yaji sautin murmushin tace “popsicles dina nakarasa shanye wa” dan
zaro idanu yayi yace “duka kika shanye” dasauri ta girgizakai tace “naba Batool da
Zara’u, nabawa Mom itama taki karba wai batacin zaki” ahankali yace “who is Batool
and Zara’u” anatse tace “yaran Mom ne, Batool ne babba shes 22, itama tana 400level
a baze sai Zara’u tana primary one, sai Ammi itakuma ta haifi su Ya Zayn shine
Babba, sai Ya Hafiz, sai twin Ya Hassan da Hussain” ahankali yace “Uhm Masha Allah”
dan shiru yayi hakan yasa ahankali tace “kaci abinci”? Dan shiru yayi saikuma yay
murmushi dan ya bala’in jin dadin tambayan yace “yes, I just had tea yanzun nan
tareda Abba, dazu da yamma naci tuwo awajen Gwaggo” wani dan murmushi tayi tace
“Gwaggo, u have a grandmom”? Yanda tai tambayan he could feel excitement a voice
nata that just tell him batada grandma nata are late.
Ahankali yace “Gwaggo is my grandma ta haifi yara goma amman Abba kadai ya rayu,
she’s Fulani daga adamawa, she’s very old though sai masifa da kaima Abba gulma….”
Dan dariya kadan dayaji tayi yasa yaji wani dadi hakan yasa tacigaba, yace “she’s
very old bata iya tafiya dakanta yakai 10steps haka saida wheelchair nata, but
dudda haka garin kaima Abba gulma ranan taje tafadi yanzu ko 5 step bata iyayi
dakanta” wanan karan dariya tayi sosai bata taba sani Aliyu ya iya nada labari
hakaba. Ahankali yace “why are you laughing I am being serious Gwaggo can gossip”
wani irin rushewa da dariya tayi ashagwabe tace “stoppp Ya Aliyu u are so mean” dan
murmushi yayi yace “are u supporting that old woman now”? Girgizamai kai tayi tana
taushe bakinta, murya chan kasa yace “do you wanna meat her some day”? Gyadamai kai
tayi ahankali tace “yes” anatse yace “ok u will meet her some day, zakiga abinda
nake fadi, I have sisters also but duk ba anan naija suke aure ba, so they hardly
visit sai salla salla, then my little sister Meenah, she’s your age mate kinaso
kiganta?” Gyadamai kai tayi tace “eh” ahankali yace “you will I promise, do u have
any lectures tomorrow”? Girgizakai tayi tace “a’a gobe Mom tace zanje saloon nai
kitso” dan murmushi yayi yace “ayi mai kyau, idan kin tashi da asauba after
observing subhi makesure to read Qur’an and ur books afterwards okay” murya chan
kasa tace “okay” agogo ya kalla ganin 1 nadare yasa yace “u need to sleep okay”
gyadamai kai tayi ahankali tace “saida safe” murya chan kasa dan daso samune suyita
magana yace “Allah bamu alkhairi, I love you Ummulkhair!” Dip taji ya katse wayan,

3️⃣
3️⃣
wayan tabi da kallo kafin tarungume wayan kam kam ahaka bacci yay awon gaba da ita.
[6/16, 7:57 PM] +234 701 275 3212: 3️⃣
3️⃣

This book is 1k pay into 3107021073 aisha Muhammad first bank


Chat me up directly by clicking on this link
wa.me/+2347012181461

Yau bayan sun tashi sunyi salla tama Mama addu’a sosai hana Batool dake kokarin
komawa bacci tayi taja hannunta suka shiga kitchen, lafiyayen Moi moi tayi dayaji
kifi da kawai sanan tai kosai dakuma kunun gyada koda Baffa yashigo gidan yaganta a
kitchen suna girki itada Batool baisan lokacin daya ciro waya yamata video batare
datasani ba ya aikama Baba sanan yazauna kusada Mama a falon suna hira sanan suka
fito dakomi Baffa saida yazauna yaci kosan da kunun dudda abincin shi is ready,
suna zazzaune saiga su Manaf sunzo dubata as usual once in a while zokaga dadi
bajewa akayi akai lafiyayyen breakfast afalon Mom saida aka gama tass sanan sukai
clearing tazo itada Batool zasuje sama suyi bacci ganin Baffa namagana dasu Ya
Manaf, kiranta Baffa yayi hakan yasa tadawo, zama tayi akasa dan gyaran murya Baffa
yayi yace “Khairy kafin mahaifiyanki tarasu tanata fama da Baban ki ya kara aure
sabida ku amman fir yaki” yadanyi shiru sanan yace “dazata rasu agaban kowa
yayyinki nan duk suna wajen ta barmini wasiyya kan na aurar da Baban ki karna
barshi baida mata” dan ijiyan zuciya yasauke yace “dalilin dayasa nakira su Manaf
kenan su biyo tanan kafin su tafi aiki, inaso nagaya muku nasamoma mahaifiyar ku
mata” yasake shiru yana kallonsu sanan yace “bayan long bincike akanta, yar limamin
masallacin Utako ne, ba yarinya bace ta taba aure da yara biyu, amman mijinta
yarasu, yaran na hannun Maman mijin, tayi karatu a FCE tana koyarwa Awani primary
school dashi take taimakon kanta haka, tanada natsuwa ga kirki gakuma ilimin
addini, na nemama Baba aurenta inaso nan da sati daya ayi Auren hope kun yarda
Ummulkhairy” Baffa yakirata ahankali, murmushi tayi ahankali tace “Allah sanya
alheri” cikeda jin dadi Baffa yace “Ameen tashi to kitafi” tashi tayi tawuce
shikuma Baffa yacigaba da magana dasu Manaf.

Zasu koma bacci Mom tashigo tace su shirya suje saloon, shiryawa sukayi driver ya
kaisu saloon tsife kan akayi aka wanke ana gyaran kafansu, kitso akamata mai kyau
shiku daya fito da fuskanta, aka mata pedicure da manicure sanan suka biya kudi
suka dawo gida, ganin yanda taketa duba wayanta yasa Batool tace “wa kike jira ne
awayan nan” hararanta tayi batace komiba saikuma chan tace “Besty” hararanta Batool
tayi tace “wlh karya kike” hararanta itama Khairy tayi tace “serious bata dawo
school ba yakamata kuma tashigo Wanan dazamu fara exam next week” “laulayin ciki
hala take” dasauri Khairy takalleta tace “ciki” Gyadamata kai Batool tayi tace
“haka kawata Zara tana aure yanda kikasan da cikin tai tuntube abakin kofa sai
ciki” dan murmushi tayi saikuma ta kalli flat cikinta tana picturing kanta da ciki,
sosai Batool kemata surutu har suka kawo gida, duba kitson da akamusu Mom tayi
kitson yay kyau sosai barinma na Khairy dan tanada wani irin gashi mai bala’in
kyau, ga tsayi ga ciki gakuma santsi.
*****

Yau asabar tun ranan daya siyamata tsuntsu basu kara haduwa ba sabida yanason tai
karatu saidai waya da night, baicika kiranta during day time ba sabida aiki, most
time text yake mata just to check up on her, ko Allah yasan tanama Aliyu wani kalan
so ne dan he’s super good to her, he’s caring ya iyasa taji all damuwanta are gone,
bata taba sanin she can’t put mutuwan Mama behind her ba amman Aliyu helped her to,
he’s just like her strength, yau sosai take murna sabida zata ganshi, yace he’s
taking her out yatura mata sunan french restaurant din dazasu hadu.

Shiryawa tayi cikin wani dogon riga, silk ne milk color yadin is so lush rigan
yazauna ajikinta dazaka dauka wata black American model ne, zama tayi tadaura wani
black cotton dan kwali tai wani plain simple dauri tasaki jelan gyalen agefen
shoulder nata, tadanja dan kwalin baya daya bayyana gaban kitson kanta dayay kyau,
kwantaccen gashin gaban goshinta tadau karamin brush tai styling nasu da a bit gel
daya bada wasu wavy corners subhanallah bakaramin kyau tayi ba, kallon fuskanta
tayi a madubi ganin wuyanta empty yasa tadauki wani simple two step necklace dinta
dakeda pendant na diamond tasaka awuyanta wuyanta yafara wani kyalli, sanan tadauki
kananun dan kunnensu tasaka, mikewa tsaye tayi tanabin kanta da kallo ganin yanda
kayan yabi jikinta yanda boobs dinta suka wanisa gaban rigan yay kyau yasa taji
wani kalan kunya, wardrobe dinta tayi tadauko wani simple dark army green a bit
transparent veil normally dark green goes with milk a whole lot yafashi tayi
tagaban hakan yarufe kirjinta but still kana hango kyallin diamond necklace dinta
ta gyalen, komawa tayi tazauna kan kujera sanan tadauki brush ta taje full black
giranta sanan tadau man baki dake shining ta shafa kan lips dinta dayawani haskaka
pink lips din, ganin idanunta sunyi bala’in haske dayawa yasa yadauki kwallin
Batool ta zizara Omg, dan murmushi tayi dan ita kanta tama kanta kyau kaman taje
studio tai hoto, tashi tayi ahankali yau batajin saka hill hakan yasa tasaka
slippers na Hermes shima dark army green daya hadu yau complementing dressing nata
gabaki daya, she look very simple but yet super super elegant, wani cute little
handbag tadauka na Charles and Keith beige color dayasa tai kaman zata gasan kyau
sanan tadauki turarukanta tafesa tanadan tunani mezata gayama Mom tabude kofa
tafito, afalo tasami Mom zaune Batool batanan taje gidan kawarta amso note sabida
fitanta da Aliyu yasa bata rakataba, ganinta yasa Mom tace “wanan gayu haka sai ina
Khairiry”? Dan murmushi tayi ahankali tace “Mom zani wajen Besty dubata batada lpy”
ahankali Mom tace “ayyah, laulayi Batool tagayamin dama, ki gaidamin da ita Allah
sarki yarinya, haka tadinga sintirin zuwa dubaki, ki gaishemin da ita please”
gyadama Mom kai tayi tawuce tafita Adamu na ganinta yatada mota shiga bayi tayi
tazauna tagayamai inda zasu suka wuce.

Wani hadadden eatry sukaje, saida Adamu yay parking sanan taciro wayanta daga jaka
kafin tai dialing number shi taga kiranshi ya shigo hakan yasa tadauka takai
kunenta, murya chan kasa taji yace “come out of the car” sanan ya katse wayan,
ahankali tafito daga motan tama Adamu bye yatada motan yawuce sanan tajuyo tana
waige waige dan bata ganshi ba. “You look breathtakingly beautiful Miss” taji
muryanshi ta gefenta, dawani irin sauri tajuyo da kanta ta kalleshi yana sanye
dawani yadi mai laushi fari tass, yana wani irin kamshi mai dadi yasanya black
glasses a idanunshi yana kallonta hannunshi rikeda flowers masu kyau combination na
white and red yamika mata ahankali yace “flowers for Miss Khairy” fuskanshi takara
kallo wani irin murmushi tasaki daya bayyana white teeth nata tasa hannu takarbi
flowers din sanan ahankali takaisu saitin hancinta tai breathing in wani irin
kamshi taji sunayi mai sanyaya rai kafin ta fuzar tasake dago kanta takalleshi
cikin wani classic voice tace “I love flowers thank you Ya Aliyu, they’re
beautiful” glasses na idanunshi yacire murmushi yamata yace “shall we” gyadamai
kai tayi sanan suka wuce ciki tana rikeda flowers dinta kaman wasu english couples,
akwai mutane amman badayawa ba table din daya musu reserving yakaita wajen sanan
yajamata kujera zama tayi ahankali tace “thank you” sanan ta ijiye flowers nata
agabanta tana kallonsu tana shafasu da hannunta, zama yayi kujeran dake facing nata
yana kallonta baisan maisa ba but yau kyan datamai daban ne kodan yakwana biyu bai
ganta ba, abincin daya musu placing order aka shiga kawomusu abinma mamaki yabata
dan abincin sunyi yawa, this is a brunch date wow! Murya chan kasa yace “do you
like it” gyadamai kai tayi ahankali tace “thank u” murmushi yasakeyi yace “zakici
kosaina baki abaki” makemai kafada tayi akunyace sanan tadauki cutlery tashiga cin
lasgana dashi yafi shiga idanunta tsayawa yayi yana kallonta Khairy nada wani irin
natsuwa da inba kana tareda ita ba bazaka taba cewa tanadashi ba, she does
everything a natse calmly batada rawan jikin nan, kaman taji ajikinta ana kallonta
hakan yasa tadago kanta hada idanu sukai dashi akunyace ta sauke kanta tanajan
gyalenta zata rufe fuskanta dasauri yace “nooo Pickle sorry bazan kara kallonki ba
look nazama makaho” kallonshi tadanyi ganin yanda yay da idanu abin yabata dariya
dan dariya tayi shima yayi sanan yafara ciCn nashi .

3️⃣4️⃣
4️⃣
3️⃣

Saida sukaci suka koshi sanan suka ture ga uban abinshi sun rage akwai wayanda bama
sutaba ba ahankali yace “shall we?” Gyadamai kai tayi yatashi hakan yasa itama ta
tashi suka fito maiikatan eatry namai godiya suka wuce motanshi yabude mata shiga
tayi sanan yamaida kofan yarufe yadawo yazauna yatada motan suka bar wajen bini
bini yake satan kallonshi ganin sunzo wonderland yasa tawani ware idanunta aljihun
motanshi yasa hannu yaciro mata 2 ticket dinsu yamika mata Wanan Karan takasa boye
excitement dinta tace “wowwwwww Ya Aliyu I am so sosoooooo happy thank uuu” u
welcome baby yay maganan yana shiga ciki parking yayi a inda ake parking sanan
yafito itama fitowa tayi she’s so happy datama kasa boyewa zagayowa yayi ta inda
take yace “are u happy” gyadamai kai tayi tana dan tsalle tace “yes thank uuu”
murmushi yamata yace “let’s go” ciki sukayi yariga yay recharging card nasu yace
“me and u competition yau zamuyi kin yarda”? Gyadamai kai tayi tace “and I will win
cus I am a born winner” murmushi yayi yace “let’s see then” da bumper cars suka
fara suka shiga, both of them were literally screaming suna bubbuge juna da motan
shi kanshi Aliyu baitaba sanin he could do this childish play ba sai yau, bugeshi
tayi motanshi yakoma baya tahau ihu ta waigo tanamai gwalo kwafa yayi sanan yatashi
yafita itama fitowa tayi tana tsalle sosai kaman Yar yarinya tace “I won yayy”
hararanta yayi yay gaba dasauri tabishi sukaje next game dayakeso suyi shooting
target, indai target ne babu wanda yakaishi but da gangan yabarta shima taci wayyo
Ummulkhairy kaman zata zuba ruwa akasa tasha dan dadi, ice cream yasaya mata
takarba tanasha saida yajiraa ta shanye sanan suka shiga wajen 3D zasu buga car
race, nan ma ita taci, yanda takemai dariya ko shi kanshi baisan ta iya dariya
hakaba she was really feeling herself, ta iya game sosai sabida su Maheer dan
sunayi a gida, all games na wajen nan saida tayi har teddy bear saida taci katuwa
tadauki abinta tana dariya, hararanta yayi yay gaba dasauri tabishi tace “Ya Aliyu
wait, fushi kake sorry but I told you I am a winner” juyowa yayi yace “nine looser
ko” hannu tadaura akan bakinta tana hadiye dariyan dake zuwa mata tace “uhm’uhm”
hararanta yayi yace “let’s go waje kiga wanda zamuyi I promise u will be the one to
loose” dasauri with confidence tace “eh muje” tabishi dasauri gaban rollercosta
taga sunje koda tana yarinya bata yarda tai abin nan ba sabida tsoro hakan yasa ta
ware idanu, magana taga Aliyu yayi da mutanen sanan yazo inda take tsaye yace
“harkin fara tsoro ne” turamai baki tayi tace “never” dan bakinta data turamai
yakalla saikuma ahankali yace “mutafi to aga who will lost, and yarinya kikamin
kuka ko” dasauri tace “ni Bana kuka saikace wata baby” dariyanshi yahadiye dan he
already saw d fears a eyes nata, yace “let’s go” tana bite dashi suka shiga wajen,
ganin tsoro a fuskanta yasa bai bari ta shiga wajen one person ba, two sitter slot
suka shiga na mutane biyu, zama yayi sanan itama tashigo tazauna kusadashi ahankali
sakamusu abinda zai rike mutum yahanasu faduwa yayi sukadai akan makeken roller
coaster dinan sanan Aliyu yakalleta yace “kin shirya” gyadamai kai tayi gabanta na
faduwa tim tim, juyowa Aliyu yayi yakallesu yace “we ready” ajiyan zuciya tasauke
hakan yasa yay dan dariya yaciro wayanshi yana bude camera yace “I need evidence”
turo baki tayi tana hararanshi sanan aka kunna abun, rawa hannunta yafara tun kafin
su fara moving, kawai jitayi sunyi sararin samaniyan Allah wani kalan ihuuu tayi.
“Wayyoooo Ya Aliyu banyi banyi nafasa, huuuuu wlh nafasa kayakuri” tai maganan tana
kankame idanunta jin kaman hanjin cikinta zai fito shiko dariya kaman zai mutu yana
musu video, jin suncigaba da sama abin nawani chillarasu kaman zai kaisu lahira
yasa kawai tawani kankameshi tana boye fuskanta akan kirjinshi. “Innalillahi, Ya
Aliyu zanyi fitsari, wlh u won, Dan Allah kayakuri kace subari wayyooo Allah na na
shiga uku, Ya Aliyu zan mutuuuu” alamu yamusu da hannu dasu kashe jin yanda heart
nata ke beating, amman har suka dawo kasa bata saniba ta kankameshi gam gam tana
cewa zatai fitasari, yadade yana zaune ahaka feeling her ajikinshi kafin ahankali
yace “sokike kimin fitsarin ajiki cus we are down already” dago kanta tayi daga
jikinshi ahankali kaman matsoraciya kallon idanunshi take dake cikeda dariya sanan
takalli ko’ina ganin suna kasa, dan hararanta yayi yace “matsoraciya kawai harda
kuka” dan turo baki tayi sanan akunyace tasake takoma gefenta, ciremusu abin rike
mutum din yayi sanan yabude sit din yafita dagangan yashiga duba jikinshi yace
“hope bakimin fitsarin ajikina ba” rufe fuskanta tayi da hannu tace “ni banyi ba”
sanan ta sauko tagefenshi tabi da gudu tai restroom dan tagani wajen dasuke zuwa,
shikuma yawuce dan sayomusu snacks yana kallon video daya musu awayanshi.
Popcorn yasai musu, unsweetened yasaima kanshi dan baicin sugar shi ko kadan
itakuma yasaimata mai milk sanan yazauna yana jiranta.

Fitsari tayi sanan tafito tanadan murmushi ita kunya ma takeji, tana cikin tafiya
taji an kwalamata kira Ummulkhairy dasauri tajuyo, ganin class governor dinsu yasa
tadan tsaya tana murmushi shima yakaraso wajenta da sauri yana rikeda cotton candy
guda biyu a hannunshi da alama bashi kadai bane, ganinta yasa yace “wow kema kinzo
shakatawa” murmushi tayi tace “eh Governor ya aiki ya shirin exam” ahankali yace
“Alhamdulilah” yana kallonta ganin yanda tai kyau yadade yanason Khairy amman
yakasa gayamata dan yake yayi yace “u look good Khairy” murmushi tayi tace “thank
you bari naje” tajuya zata wuce dasauri yabiyota gabanta yasha sanan yamika mata
one cotton candy dake hannunshi yace “atleast take this” girgizamai kai tayi tace
“no thank you Governor” dasauri yace “I insist Allah saikin amsa, nawane dana
little sister na dama, nakoma nakara sayowa, idan baki amsa ba zanta binki ne wlh”
badan taso ba bataso taga kaman wulakanci tamai wanan ma daya rantse saita amsa
yasa gently tamika hannu takarbi wanda yake bata sanan tace “thank u” tawuce da
sauri binta dawani irin mayen kallo yayi sanan yace “see you on Monday Khairy” ko
tankashi batayiba dasauri take tafiya kanta akasa dan tabata lokaci tabar Ya Aliyu
chan, jitayi ajikinta ana kallonta, ahankali tadaga kanta, Aliyu tagani tsaye
rikeda pop corn guda biyu a hannu, fuskanshi kadai tagani ya tabbatar mata da
yaganta tareda class governor dinsu, jitayi kawai jikinta yahau rawa sakin cotton
candy don tayi akasa sanan ta taho da sauri kafin takaraso gabanshi gani tayi
cikeda bacinrai yawani irin jefar da pop corns din akasa yajuya fuuu kaman zaki
yawuce dasauri tabishi tana kiranshi. “Ya Aliyu Ya Aliyu” amman ko waigowa baiyiba
har wajen dayay parking mota kafin ta isa wajen dan one step dinshi shine like 3 or
4 step nata harya shiga mota wani irin jan motanshi yayi Saura kiris yabuge wasu
yarama ita kanta saida tai ihu Allah yakiyaye bai bugesu ba yafita daga wajen da
balCa’in gudu.

3️⃣5️⃣
5️⃣
3️⃣

Jiyayi kafafunta sun mata sanyi wani dan dakali tasamu tazauna bata taba sanin cewa
Aliyu nada fushi dakuma zuciya hakaba sai yau, sabida yaganta dawani saiya tafi
yabarta anan, jiyayi duk wani iri zuciyanta badadi kaman ba ita bane tagama dariya
yanzun nan ba, ahankali tabude jakanta taciro wayanta kiranshi tayi amman har kiran
ya katse bai daukaba, hakan yasa takira Adamu tafadamai inda take, baa dauki
cikakken 20min ba saiga Adamu yazo mota tashiga suka wuce gida.

Amota ma sake trying nashi tayi amman bai dauka ba, kaiwa gida sukayi hakan yasa
tamaida wayan jaka ta fito tashiga ciki, Mom tagani afalo tareda Batool Mom tace
“yamai jikin” murmushi tayi tace “yaji sauki Mom tace na gaidaku” “muna amsawa,
jeki chanza kaya kiyi wanka ana ma kiran salla saiki salla ki sauko kici abinci”
gyadama Mom kai tayi tawuce, daki tashiga wanka tayo tafito salla tayi sanan
tazauna shiru jin Mom nakiranta yasa tafice taje abinci taci tadawo daki wasa wasa
har 12 bai kirata ba kasa hakura tayi she called him twice bai dagaba kuma bai
kirata ba da kyar bacci ya kwasheta ranan hakan yasa washe gari duktai wani kala
data tashi takasa tabuka komi koyasan da hakan ne message dinshi taga ya shigo
wayanta. “Go and study for exam naki u have paper tommorow”
Dudda message din baiyi acknowledge na calls nata but tadanji nauyi yasauka daga
mind dinta, kasa hakura tayi tamai reply.
“Ya Aliyu I am sorry, please kayakuri” jin shiru baimata reply ba yasa tasake
turamai wani sakon.
“I know him, class governor namu ne saisa nama amsa maganan shi, but I will not do
it again I promise”

Almost 5min but bataga reply ba, sosai taji ta bala’in damu sake turamai wani sakon
tayi.
“Ya Aliyu I am sorry”
Tana turawa yamata reply.
“I said kije kiyi karatu” gyadamai kai tayi kawai ta ijiye wayan book dinta tadauka
ta tashi taje tazauna kan dadduma dudda karatun rabi tunanin shine but hakanan ta
tursasa kanta tayi.

Yau rabonta dajin muryan Aliyu sati daya chur kenan dan gashi nan wata asabar din
ta zagayo, exam ma adaddafe take tabashi hakuri harta gaji yaki hakura dudda kullum
saiya mata text yasata tayi karatu but other than that shiru kakeji, har dan ramewa
tayi dayake ansan exam take babu wanda yabama abin attention, yau tunda gari yawaye
Mom tasata ta shirya taje tagaida matan Baba da tuni akai biki harta tare, bataso
taje amman bazata iya cewa no ba hakan yasa ta shirya dan yau at the same time zaa
raba gadon Mama abinda yasama bataso taje kenan.

Parking direba yayi acikin gidansu gani tayi gidansu ya chanza an sake penti, Baba
tagani akujera a tsakar gidan da alamu shan iska yake yasa farin jallabiya ga flask
don shayi agabanshi dawasu papers yarame sosai ganinta yawani fadada murmushin
fuskanta yabude mata hannu dawani irin gudu tazo batai wata wata ba tawani rungume
shi she miss baba so much, sun dade ahaka sanan tasakeshi yazauna kan kujeran dake
kusada shi tace “Baba ina yini” murmushi yamata yana tana kumatunta yace “Khairy na
ya jarabawa next week zaki gama ko” gyadamai kai tayi yace “yaushe zaki dawo gida”
gidan tabi da kallo sanan ahankali tace “bayan jarabawa Baba” Gyadamata kai yayi
sanan yadauki papers dake gabanshi yabata yace “ga gadon Maman ki nan dakika samu
na filaye biyu dakuma gidan kifinta guda daya, sai kayayyakin ta, duk wani abu na
Maman ki daidai da cokali an raba, duk suna store, su Manaf duk sunkai nasu gidan
marayu sunyi sadaka dasu naki kome kikace ayi dasu haka zaayi” ahankali tace “Baba
akai gidan marayu, kayanta na sawa zan cire wanda nakeso sauran sai akai” Gyadamata
mata kai yayi sanan ahankali yakama hannunta yace “I am here for you Khairy okay,
hope bakida any damuwa” dan murmushi tayi tace “Baba I am fine Allah kuwan, ina su
Ya Manaf” “sun tafi office” gyadamai kai tayi ahankali tace “ina new Mom”? Yadade
yana kallonta sabida yanda tafadi sunan kafin ahankali yace “tana ciki” tashi tayi
tace “bari naje nagaidata” tawuce ciki Baba yabita da kallo, ahankali tabude kofar
falonsu wani sanyi yamata sallama tadade tsaye kafin ta shiga cikin falon daidai da
foot mat nabakin kofa an chanza har tv bango an chanza komi tatas kaman ba gidansu
ba kaman ba falon Mama ba, abin was so strange, mutuwa mutuwa wlh karshe ne! yanzu
shikenan this falo is not for Mama again na wata ne, Anya zata iya cigaba da zama
agidan nan kuwa Anya bazata koma da zama gidan Baffa gabaki dayaba Dan what she is
feeling right now jitayi kaman ta kurma ihu hatta labule duka bana Mama bane jin
kuka yazo mata sosai dawani irin sauri tajuya zata fita taji ankirata.
“Ummulkhairy” chak ta tsaya, sanan takai hannuwanta ta goge hawayen dasuka zubomata
daga idanunta tass kafin ahankali tajuyo, sabuwar matan Baba tagani batada wani
makusa Babba ce itama amman daga gani Mama ta girmeta sosai, doguwa da ita kana
ganinta kaga natsassiyar mace, murmushin dole Khairy ta kakalo ahankali tace “ina
yini uhnnn” tama rasa sunan dazata kirata dashi murmushi matan tayi daidai takaraso
gabanta hannunta tasa ahankali takama hannun Khairy tace “sunana Mariya, maisa kika
tsaya anan bakin kofa keda falonku shigo mu gaisa” taja Khairy cikin falon danne
kukanta Khairy tayi sosai sanan ta zauna akan kujeran da Mariya ta zaunar da ita
sanan tace “ina zuwa” dasaurinta ta wuce kitchen tafito da drinks a tray takawoma
Khairy ta ijiye sanan tasake zama kusada Khairy data kasa kallonta dan wani iri
takeji, ahankali takai hannunta tadaura kan cinyan Khairy cikeda tausayawa tace
“ina tunamiki da mahaifiyanki ko” dauke kai Khairy tayi da sauri tana kokarin danne
hawayen dake gab da zubowa tace “uhn uhn” ahankali Mariya tace “Khairy I am so
sorry about your mother’s death, Allah ubangiji ya haskaka makwancinta, Allah
yasaka mata da gidan aljanna” ahankali Khairy tace “Ameen” murya chan kasa tace
“Khairy mijina na farko nima yarasu so I understand pains dinki sabida yarana suma
sunma mahaifinsu kuka, at first da akazo nemama babanki aurena nariga nai alkawari
bazan kara aure ba but danaji matarshi tarasu tabar yara abinda yasa na aure
mahaifinki kenan sabida inaso nazama uwa ga yaranshi dan ni bansami chance dinan
nama yarana hakaba” dasauri Khairy takalleta tana share hawayen daya zubomata,
Gyadamata kai tayi tace “bayan rasuwanshi iyayenshi suka karbe yaran, kafin naga
yarana yanzu sai Hutu Hutu akawosu sumin kwana biyu, tuntuni naso nazo dakaina ma
har gidan Baffan naku ko Baban ki ko yayyinki sukawoni nadawo dake gidan
mahaifinki, Khairy just know this, nasan ba lallai ki daukeni ko ki kalleni a
matsayin mahaifiyanki yanzu ba saidai a matsayin kishiyaneuwa, I want to assure u
ke y’ata ce Khairy, u can come to me for everything and anything, zan rikeki da
yayyinki amana kaman yaran da na haifa, bazan taba cutar daku ba kinji” Gyadamata
kai Khairy tayi sanan ahankali tace “thank u” hannu Mariya tasa tashare mata
hawayen sanan tace tashi muje sama binta Khairy yayi Baba dake kofa yaji komi
baitaba jin sonta aranshiba sai yau, tunda akai auren basuma taba kwana daki daya
ba dan gani yake kaman yacuci Mama amman yau yakudiri aniya komi zai chanza zai
saki ranshi da ita.

Khairy bata bar gidan ba sai bayan sallan magrib shima saida matan Baba tasa tamata
alkawari dazaran tagama jarabawa zata daCwo gida.

3️⃣6️⃣
6️⃣
3️⃣

Yauma hartai bacci Aliyu bai kirata ba ita at this junction tama fara tsoro haka
Aliyu keda fushi, abinma haduwa yayi yataru yamata yawa hakan yasa ta tashi da
zazzabi jikinta zafi gashi hancinta yatoshe mura, wuraren 7:30 tafito kasa, ganinta
wani iri yasa Mom tace “meke damunki idanunki sundan kumbura da hancinki” ahankali
tace “mura ne” jin yanda take magana da hanci yasa Mom tace “Ayyah sannu zoki
breakfast bari nakowa miki maganin mura” kunu tadeba tafara sha bata wani dade ba
Mom tasauko rikeda maganin mura karba tayi tasha sanan takarasa shanye kunun ta
tashi tama Mom sallama ta tafi.

Tun kafin sukarasa wajen parking space din ta hango Aliyu tsaye yay wani irin
bala’in kyau yakara haske kaman wani balarabe, yana sanye da uniform din yan sanda
jingine da motanshi yay folding hannunshi a kirji yana kallon motansu tunda ta
doso, idanunshi sun fada ciki kadan kana ganinshi kasan shima yawahala yan kwanakin
nan kaman yanda itama ta wahala.

Jitayi wani abu yazomata wuya amman ta danne, parking Adamu yayi hakan yasa tafito
daga motan ahankali kallonshi tayi kaman yanda yake kallonta, hawayen dataji yazo
mata yasa takauda kanta gefe dasauri taredakai bayan hannunta tashare sanan
ahankali tadaga kafanta tafara tafiya wuceshi tayi ahankali kaman bata ganshi ba
dawani irin sauri yasha gabanta hakan yasa chak ta tsaya batare data dagokai ta
kalleshi ba dan dazaran ta kalleshi zata iya kuka kuma bataso tayi, ahankali tace
“excuse me please I have exam by 9” dan ijiyan zuciya yasauke tareda lumshe
idanunshi jin muryanta sanan ahankali yabude su yadaura akanta, murya chan kasa
yace “Ummulkhair!” Wani abune yataso mata tundaga cikinta harzuwa wuyanta dataji
inbata amayar dashiba zata iya mutuwa dago idanunta dasukai jaa tayi sun cikada
kwala tace “don’t call my name again Ya Aliyu, nadauka ai kadena daukan wayana,
kadaina kirana, kadaina texting dina? Why are you here then? Mekazo nema wajena”?
Kallonta yake idanunshi sundanyi ja, jiyayi zuciyanshi na tafarfasa, ko kadan baiso
yanunama Khairy fushin shi that’s the reason why he avoided her yamaki wayada ita,
wani irin zuciya yakawomai wuya ciki wani irin harsh tone that’s not loud yace
“kinmin laifi and kina fushi dani? Why would you talk to anyman har kina karban
abinshi why?!” Yamata wani kalan ihu da saida tadan firgita tadan koma baya tana
kalle kalle tagodema Allah dababu kowa awajen, zuciyanshi yanuna mata yace “kinsan
what you did to me? To my heart haaa? Why will you talk to anyman why?? Akanme zaki
tsaya kinama wani namiji magana bayan kinsan I love you! My heart beats for you!
You are my life! U are my happiness! You are my everything Khairy haaa” yanda
idanunshi taga sunyi jajir saida abin yabata tsoro kaman zai daketa, jijiyoyin
kanshi sun fito, bayan hannunta tasa tagoge hawayen daya zubomata kafin ahankali
tace “Ya Hydar akanme zakai tunanin wani abu bayan nacemaka class governor dinmu
ne, is it my fault we bumped into each other that day? Ya Aliyu akanme zakai
tunanin wani nakeso bayan nariga nama zuciyata alkawari cewa ita taka ce, zuciyata,
gangan jikina, ruhina duka nakane Ya Aliyu Wanan shine ALKAWARIN ZUCIYA na, akan me
zakai tunanin bana sonka uhmm”? Hawayen daya zubomata ta share, kawai tawuce fuuuu
hannu yamika zai kirata amman yakasa cikin wani irin fushi yadaki motanshi da kafa
shikanshi baisan mesa yake da mugun kishi nan ba.

Adaddafe tai exam din ranan, inda ace batai karatu ba dababu abinda zata iya
rubutawa sabida yanda babu abinda kemata dadin nan, bata taba sanin haka akeji idan
akai fada da masoyi ba sai yau, she miss Aliyu badly, she just miss him.
Tana gama paper tafito bata tsaya jiran su Besty da Amal ba sabida yanda batajin
dadin komi ga jikinta yakara zafi, fitowa tayi yanda takeji batajin zama ta iya
jiran Adamu yazo daukanta ba hakan yasa tafara tafiya tai hanyar gate, wani irin
shan gabanta da mota Aliyu yayi tana ganin motan tajuya zata chanza hanya da sauri
yafito baima tsaya mata magana ba hannunta yaja ganin mutane yasa tabishi dan
ayanda yake zai iya cewa daukanta zaiyi gaban mutane idan bata bishi ba, bude mata
yayi tashiga batare data kalleshi ba sanan yamaida kofan yarufe yazagaya yashiga
mazaunin direba yaja motan, batare data kalleshi ba tace “kana fita daga gate
kasauke ni natare cab natafi gida” kallonta yayi da jajayen idanunshi cikin husky
voice dinshi yace “idan naki fa” hannunta tadaura akan fuska tafashe da kuka sosai
cikin kuka tace “I said I am sorry, I don’t have anything to do with class governor
munhadu ne by accident, he said yazo wajen da sister shine, and he insisted saina
karbi candy hannunshi, I don’t wanna be rude koyaga namai wulakanci saisa na amsa,
nabaka hakuri kaki hakura what do you want from me, what do you want from me?” Wani
irin fizgota taji anyi da bala’in karfi, dawani irin sauri tabude idanunta jikinta
na rawa, tuki Aliyu yake da hannu daya akan titi amman ya fizgota da karfi tana
jikin kafadanshi yakai hannunshi ta waist nata yariketa gam ajikinshi takasa kwace
kanta yana kallon hanya, dasauri takalli hanyan jikinta narawa tace “Ya Aliyu dan
Allah zamuyi accident kayi parking” gangarawa gefen hanya yayi yawani kalan taka
burki kaman motan zai kife kankameshi tayi tareda runtse ido gam gam jikinta narawa
still, habanta dataji ankama yasa tabude idanunta ahankali, hada idanu sukai da
Aliyu da idanunshi sukai ja faduwa taji gabanta nayi, cikin wani irin murya yace
“you ask wat do I want from you” gyadamai kai tayi tana wani irin shakkan shi, wani
kallon fuskanta yake ahankali yace “I want you Ummulkhair! I want you so bad saisa
my heart can not stand yaga kinama any namiji magana, zuciyana yakusan bugawa ranan
I had an accident” dan zaro idanu tayi cikeda mamaki, lumshe idanu yayi sanan
ahankali yakai fuskanshi dab da nata yana kallonta dawani irin sauri ta lumshe
idanunta gabanta nafaduwa dasauri dasauri yadade yana kallon fuskanta ahaka kafin
ahankali yadaura goshinshi kan nata yanajin saukan numfashinta akan fuskanshi,
cikin wani whispering voice dake nuna so yace “I am sorry for hurting you, I
couldn’t help it, Ummulkhair ina sonki da yawa and Aliyu is a very very jealous man
bayin kaina bane, can you put up with me? I can’t help it bazan iya magance kishina
akanki ba, zaki iya rayuwa dani eh Ummulkhair?” Jitayi zuciyan ta gabaki daya
yasaki gyadamai kai tayi ahankali tace “but don’t ever hurt me the way you did by
not answering and responding to my calls, Ya Aliyu I….Love yhuu” this is the first
time tafadimai kalman daya dade yakeso yaji daga bakinta, ahankali yace “you are
the PROMISE OF MY HEART Khairy” ahankali tace “Ya Aliyu nima kaine ALKAWARIN ZUCIYA
ta” ahankali yamata peck a forehead sanan yakai hannunshi yashare mata fuska tass
sanan gently yasake ta yamaidata kujeran datake kafin ahankali yatada motan zuwa
pharmacy, magunguna yasayo mata da ruwa da kanshi yabata sai kallonta yake sanan
yadawo motan yatada har anguwan su Baffa yakawota nesa da gida yay parking sanan
yakalleta, kallonshi tayi sanan ahankali tabude motan tasauka tawuce saida yaga shi
ganta gida sanan yatada motan yabar anguwCan.
3️⃣
7️⃣
[6/20, 7:15 AM] +234 904 375 3898: 3️⃣
7️⃣

Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u

Wuraren 10 yau taga kiranshi wayan na gabda katsewa tadauka ahankali tace “Ya
Aliyu” ahankali shima yace “Ya muran? Jikinki yadena zafi” gyadamai kai tayi tace
“eh yadena naji sauki” dan ijiyan zuciya yasauke kafin ahankali yace “I am sorry
for hurting you Pickle, will you forgive me” gyadamai kai tayi tace “bakomi yawuce”
dan ijiyan zuciya yakara saukewa ahankali yace “kinada paper ranan Monday” gyadamai
kai tayi tace “yes but in the morning” ahankali yace “good, I want to invite you to
my promotion stuff zakizo” wani irin murmushi tayi tace “za’ayi promoting naka
awajen aiki”? Dan yatsine fuska yayi yace “kind of and I want you to be there for
me, ina stage ina ganinki ina murmushi” dan murmushi tayi sosai tace “to baranzo
ba” Dasauri kaman dan yaro yace “pleaseeee Khairirin Baba” dan dariya tayi ganin
yanda yake tsokanta ahankali tace “okay shikenan zanzo but kaizaka daukamin jakana”
dasauri yace “zanma goyaki like my baby idan kinas..…..” katse wayan yayi dasauri
jin alamun mutum tsaye adakinshi, dago kanshi yayi ganin Abba tsaye yana sanye da
jallabiya ya rungume hannunshi yana murmushi yasa yaji wani kalan kunya, daman
abinda yasa baije wajen Abba ba sabida yay wasu manyan baki ne, patient dinshi
saisa baije ba.

Ahankali Aliyu yatashi zaune daga gadon kasa kallon Abba yayi dan murmushin da Abba
keyi kadai ya tabbatarmai da yaji all maganan dayake da Ummulkhair, akunyace yace
“Abba bakin sun tafi” dan murmushi Abba yayi yamaida kofan yarufe sanan yashigo
dakin har zuwa inda Aliyu yake zaunen sanan yazauna agefenshi, ahankali yace “Aliyu
so kanada yarinyar dakakeso haka baka sanar dani ba” kunya yasakeji ganin yakasa
magana yasa cikeda kulawa Abba yace “what’s her name”? Ahankali murya chan kasa
Aliyu yace “Ummulkhair” dan murmushi Abba yayi yadade yanaso yaga Aliyu yayi aure
amman ko budurwa Aliyu baidashi, daurewa yayi yay hiding farin cikin shi karya
nunamai yace “yaushe zamuje mu nemamaka aurenta”? Dan murmushi yayi dashi kanshi
Abba saida yaga murmushi hakan yakara tabbatarmai da yanda Aliyu ke sonta sanan
yace “inaso dama takarasa gama school ne Abba” ahankali Abba yace “nan da kaman
yaushe kenan” ”sauran mata just one semester, Accounting takeyi” gyadamai kai Abba
yayi saikuma yatashi tsaye yana kallonshi ganin yanda har yanzu yakasa hada idanu
dashi, cikeda tsokana yace “bari natafi nabarku kucigaba da soyayyan ku, anyway
greet my daughter in law for me” dan dariya yayi Abba yawuce yafita ranshi fess.
Kiran Khairy yakarayi sai after 1 sanan sukai sallama.

Yau Monday wuraren 12 tadawo gida dan 11 tagama paper ta na yau, tanacin abinci tai
bacci dan 4 zata wajen ceremony na karin girman Aliyu.

4 ta tashi agurguje tashiga bayi wanka tayo tana fitowa tai salla sanan tashiga
shiryawa cikin wani embroidery exclusive atampa, gold and red, an mata dinkin
doguwan riga A-shape dayay mata kyau, dan kwalinshi ta daura dayay kyau akanta
sanan tadauki wani simple red veil tasa kafin tadauki wani warwaron zinare ta
tasaka da dankunnen zinare mai kyau sanan takalli kanta a madubi kwalli tadauka
tasaka ma manyan idanunta kafin tashafa man baki, wani takalmi mai tudu tasaka red,
sanan tadauki gold jaka tahada sake kallon kanta tayi amadubi tai wani irin kyau
kaman amarya, dan murmushi tayi sanan tafito tana kallon agogo 4:40, sallama tama
Mom da sunan zata gidansu sanan tawuce Adamu yadauketa she wants to get a gift for
him is his promotion and banda hakama bata taba bashi anything ba, hakan yasa
tacema Adamu yakaita wani Men’s boutique.

Shigatayi ciki tana kalle kalle kayan maza ne awajen babu abinda babu gaban wani
Jaguar special edition watch tana kallo, yanda take kallonshi yasa mai shagon
yadauko yabata murmushi tayi tace “how much is it”? 359k, gyadamai kai tayi sanan
tazabi wani bakin sunglasses dayamata kyau shima designers product na police
shikuma 156k sanan taciro ATM card dinta tabiya, indai kudi ne tanada shi, every
month tun suna yara Baba nabasu monthly allowance, yayyinta nabata kudi just like
that, Mama ma nabata kudi, Baffa shima every month saiya bata kudin break dan haka
yake kiran kudin, banda random kudin datake samu every now and then bata kashe kudi
tanada komi, wrapping everything aka mata sanan tasa aka rubutamata congratulations
a paper tag aka makala jikin cute bag din sanan tafito tashiga mota suka tafi
wuraren 5:15 sukakai wajen, tana rikeda abin tashiga wajen bayan tanuna IV dinta
daya turamata awaya, wajen yacika makil baya tasamu tazauna tana kallon stage
lokacin ana decorating Aliyu ana karamai stars a uniform nashi murmushi tayi tahau
tafi, yayi wani irin kyau kaman bashiba, bata wani dade da zama ba aka gama abin Dj
yasa waka, gani tayi Aliyu ya sauko daga stage din yafara tafiya dudda ana tareshi
ana gaisawa dashi but idanunshi nakanta chass, ita bama tasan yaganta ba sai yanzu
dataga yana kallonta dauke kai tayi daga kallonshi ganin yanda mutane ke kallon
inda yake kallo tahau wasa da yatsunta chan kuma taciro wayan ta daga jaka tana
daddannawa. “U look beautiful Pickle Anya zan iya jira kigama school kuwa”? Taji
muryanshi akanta, dan turobaki kadan tayi sanan takalleshi ganin yanda yake
kallonta yasa akunyace tadau bag dinshi tamikamai murya chan kasa tace
“congratulations” wani irin kallon cute bag din yayi sanan yay murmushi yasa hannu
yakarba yace “Pickle got me gift, I promise dazaran nakoma gida shi zan fara budewa
thank yo….” Bai karasa maganan ba jin wayanshi na ringing zaro wayan daga aljihu
yayi yakalli screen din sanan yamaida kafin yakalleta yace “come muje lemme
introduce u to some people” makemai kafada tayi ahankali tace “ni kunya nakeji
kabari natafi” dan hararanta yayi yace “kokizo muje Kona daukeki wlh” dasauri ta
tashi daga kan kujeran tana turomai baki, murmushi yayi yace “muje gimbiyar Aliyu”
jerawa sukayi atare yana kallonta ganin yanda take bin wajen da kallo tayi kyau ba
kadan ba kaman amarya, wajen dasu Gwaggo ke zaune yakaita, Gwaggo da Mami sai Meena
da Khadija da Amal ke zaune Abba ne kadai bashi awajen shima bai dade da tafiya ba
sabida emergency da aka kirashi for a hospital, ita binshi kawai take har gabansu
Gwaggo dabatasan suwaye ba, dukansu kallonsu suke sanan yadan juyo yakalleta
ahankali yace “meet my family Pickle” Innalillahi! Tafadi dasauri jitayi zata nitse
akasa dawani irin sauri tajuya zata gudu dan bama tasan mema zatayi ba, hannunta ya
chapke yanadan dariya cikeda wani irin mugun sonta yace “come back here” wani rin
boyewa abayanshi tayi tana jan gyalenta trying to cover her face, sanan Aliyun
yakalle su Gwaggo kafin ma yay magana Meena tace “Ya Hydar Anty Khairy ce”?
Gyadamata kai yayi sanan yakalli Gwaggo hararanta yayi yace “ga Ummulkhairy nakawo
miki kiganta” wani irin washe baki Gwaggo tayi itakuma Meena tashi tayi tazo har
bayan Aliyu tawani irin rungume Khairy tace “Anty Khairy oyoyooo please kibari inga
fuskanki dan Allah” kafinma Khairy tai magana tashi Gwaggo tayi ta dakama Meena
duka abaya tace “ke dalla tashi kibama mutane waje da rawan kai zakija yarinya
tafadi bakiga kunya takeji ba, angayamiki irinku ce ita fitsararru muna kallonku
kuna kallonmu kuri, Khairiya ta yaki kinji” Gwaggo tai maganan tana kamo hannun
Khairy, sakin hannunta Aliyu yayi yana binta da kallo ahankali Khairy tabita still
tana rikeda hannun Aliyu dake murmushi dudda shi yasaketa, sosai Mami tabi tundaga
hannun nata data rike Aliyu dashi da kallo harzuwa fuskan Aliyu dazata iya cewa
bata taba sanin yanama murmushi hakaba sai yau, wani irin kallon yarinyar yakema
yarinyar kaman zai hadiyeta, zama Gwaggo tayi akan kujera Khairy kuma tadan
tsugunna agabanta sanan ahankali taja gyalen Khairy baya sunnar da kai Khairy tayi
kasa murya chan kasa tace “ina yini Gwaggo” wani irin washe baki Gwaggo tayi tace
“Allah nagode maka Aliyu wayyo Allah na, yarinya ga ladabi ga biyayya gakuma kunya
kagama biyana Hydar, Allah ya tabbatar da Alkhairi, inane gidanku gobe zanzo na
nemama jikana aurenki” dagota Aliyu yayi dasauri yana hararan Gwaggo yace “ni
bazakije neman mini aure ba hakanan kisa ahanani” Mami yadan kalla sanan yadauke
kai yace “ga Mami Pickle” ahankali batare data dagakai takalli Mami ba tace “ina
yini Mami” kan Mami nakan waya batare data kalleta ba tace “lpy sannu” Khadija da
Amal ne duk suka gaidata suna murmushi sanan yakalli Gwaggo yace “bari narakata sai
indawo mutafi” dasauri Gwaggo takara tashi tana warware kullin zaninta tace “bari
nabata kudin mota” dariya Aliyu yayi yace “direbanta na waje Gwaggo” “kai wlh
makirin yaro ne Aliyu bakin ciki kake zan bata kudi kai bani baka, katon banza
kawai andaiji kunya” dariya Khairy tayi kanta akasa, sanan Gwaggo takawo dubu daya
tasamata a hannu tace “gashi asaiwa kanne tsaraba ki gaidamin da mamanki kinji”
Gyadamata kai Khairy tayi tace “nagode Gwaggo” Aliyu ya harareta irin hararan
makwaduwa dinan yace “muje” Meena tace “bye Anty Khairy” bye tamata sanan suka wuce
Mami tabi Khairy da kallo tundaga kasa har sama daya tabbatar mata da Yar masu kudi
ce, ga zinare a hannunta da kunne atampan jikinta kadai is worth 260k gashi kuma
taji Aliyu nacewa direban ta na jiranta awaje, a ina Aliyu yasamo Yar masu kudi
haka, iska tadan fuzar ahankali takara kallonsu yanda Aliyu ke kappa kappa da ita
kaman Yar Kwai, jitayi zuciyanta namata zafi, “kinga Zainabu kiramin mijinki
awayanki bani da kati atawa in gayamai danshi yasami mata ohhh ashedai zanga Auren
Aliyu kafin na mutu iyye, kai Allah nagode maka Allah, kiramin imaza” akufule tace
“nima banda katin” dasauri Meena tazo wajen tace “Gwaggo inada shi bari nakira” wai

3️⃣
8️⃣
Gwaggo kaman zata zare, sabida murDna.
[6/20, 7:15 AM] +234 904 375 3898: 3️⃣
8️⃣

Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u

Saida sukakai waje kaman zatamai kuka tace “Ya Aliyu maisa baka fadamin u are
taking me to your family ba” yana kallon fuskanta yace “sabida nasan bazakije ba
idan nagayamiki” kaman zata fashemai da kuka tace “kasa inatajin kunya” dan dariya
kadan yayi cikeda tsokana yace “kinata rirrike musu d’a agabansu kina wani boyewa
abayana kaman zaki cinyeni” dan dariya tayi akunyace tace “Allah bakada kirki”
”ahaka kike sona” yay maganan yana dagamata gira daya, turomai baki tayi tace
“nadena daga yanzu” bakinta yakafe da idanu ganin kallon dayakema bakinta yasa taji
wani irin kunya dasauri tajuya tai hanyar motansu bamata tsaya jiranshi ba tabude
motan ta shiga, biyota yayi har wajen hakan yasa tasaukar da glass din motan kasa
tana kallonshi, dukowa yayi yana kallon fuskanta kafin ahankali yace “thanks for
the gift” gyadamai kai tayi tana juyarda kanta ganin kallon dayake mata, murya chan
kasa ta yanda dagashi sai ita zasu iyajin maganan dasuke ko Adamu bazai iyaji ba
yace “I love you so very much My kunya budurwa” hannu tasa ta tureshi yadan koma
baya yace “stop it, Adamu muje” gwalo tamai yana kallonta yana murmushi suka wuce
sanan tamai bye, bye shima yamata kafin yawuce motanshi zama yayi sanan yabude
jakan data kawomai da tuntuni ke hannunshi yana kallon congratulations din da aka
rubuta sanan yadaye ledan yabude kwalin agogon murmushi yayi sosai agogon is very
classic he loves everything about it sanan yabude kwalin glasses din, murmushi
yasakeyi shi kadai yasan yanda yakeson Ummulkhair danko ita bata saniba, maida komi
yayi cikin jakan ya ijiye sanan yadauki wayanshi text yamata.
“I love my gifts wholeheartedly, Nagode Miss Khairy, Aliyu’s Pickle” ijiye wayan
yayi amota yawuce yafita dan zuwa daukosu Gwaggo su wuce sitafi gida.

Harsuka gama exam aka basu one week break yakare bataje gidansu tasan zata koma but
batajin she’s ready ba, tana bala’in jin dadin zama da Mom, ga Batool ga Zara’u
she’s not alone anan bataso takoma gidansu tadawo all alone kuma.
Ita gidan nan har mantawa da Ammi take bamatason abinda zaisa Mom ta tuna ta aikata
side din gaida Ammi wani zubin ko Mom ta turata waje zataje tadade sanan tadawo
tace taje. Itada Aliyu ko soyayyan su kawai gaba takeci, yau one eeek kenan basu
hadu ba sabida yabi Abban shi suje lagos yin wani aiki amman cikin satin nan da aka
shiga yace mata zai dawo.

Fadowa kanta Batool tayi wuraren 9 nasafe tace “ba dole ki kasa tashi ba yarinya
baki barina bacci sabida wani soyayya da Aliyu” tureta Khairy tayi tace “Wlh zansa
yayi arresting naki idan baki dena damuna ba kema banaki soyayyan kike da Umar ba”
dariya Batool tayi tace “wai this week ma baxaki je school ba” “lectures is not yet
serious leave me alone Batool please I am sleepy” tai maganan tanajan bargo zata
rufe kanta back fizge bargon Batool tayi hakan yasa tawani tazo ihu Batool tayi
tafice dagudu itama tabiyota tace “wlh saikin sani” dariya Batool keyi tana gudu
tana sauka daga stairs itama tana binta Mom dake zaune afalon sama tace “kuyi
jakanci da kyau wlh duk wacce tafadi cikinku bazan bata magani ba” kaman badasu Mom
keyi ba sukai falo Batool na dariya tana gudu tace “ko banza natadake gashinan ma
ina sAki morning workout” kulewa Khairy tayi tayo kanta ganin tana neman kamota
yasa Batool tai wani uban ihu tabude kofa tafice waje Khairy tabita aguje itama
sukai hanyar bayan gidansu suna guje guje kaman yara Khairy taki hakura Batool taki
dena mata dariya tana gudu sukai backyard da akai shanya na zannuwan gado da
labulaye a igiyoyin hakan yasa abin yazaman musu kaman hide and sick, dazaran
Khairy taga alamun mutum zata daga kayan da aka shanya saitaga babu Batool saitai
tsaki, hango alamun mutum datayi abayan wani thick zanin gado yasa ahankali sadaf
sadaf taje wajen saida taje daidai wajen sanan tasa hannunta takama hannun Batool
din gam tana wani irin murna tana dariya tace “ubanwa nakama, nikike tsokana ko wlh
yau saikin sani Batool” tawani finciko hannunta, jin ko alamun motsi hannun da
tarike baiyiba yasa taji wani kalan tsoro daidai nan Batool tabude tsakiyan wani
zanin gado da aka shanya tafito dukta jike takalli Khairy tace “ke dawa kike magana
gani nan fa” danjuyowa Khairy tayi takalli Batool data fito ta tsaya ruwa yajijjika
kanta da rigan baccin jikinta sanan ahankali tajuyo da kanta kalli gabanta sanan
gently hannunta harwani irin rawa yake tashiga sakin hannun data rike Adan tsorace
jitayi an kama hannun nata gam kafin tai motsi taji anwani fincikota zanin gadon
yawani damke fuskanta da jikinta taji wani irin sanyi sabida lema lema dake jikin
zanin gadon igiyan, sai chan taji an yaye zanin gadon ankara fizgota tashigo wajen
wani irin mugun faduwa gabanta yayi ganin Ya Zayn dagashi saiwani gajeren towel
fari a waist dinshi yana gaban pipe din dake supplying ruwa to his flat daya fito
ya kunna dan baisan waya kashe ba, wani irin faduwa gabanta yashiga yi dan ita bata
taba ganin namiji hakaba bakaya kwata kwara kosu Yayyinta bata ganin su haka, kauda
kanta tayi gefe dasauri bakinta har rawa yake tace “uhmmmm so…..sor….” Kasa karasa
maganan tayi ganin Batool datayi tayaye zanin gadon ta shigo wajen da sauri itama
ganin Zayn yasa atsorace tace “Ya Zayn laaaaaa yaushe kadawo good morning” wani
mugun kallo yamata sanan yakalli Khairy from head to toe tana sanye dawani pink
gown na bacci mai gajeren hannu daya tsayamata iya guwiwa kanta babu dan kwali sai
lafiyayyen kitson dake kanta, ga lema lema ajikin rigan na makalewa da zanin gadon
yayi ajikinta lokacin daya fizgota big boobs dinta tsaye warrr babu any bra aciki
ko vex, jitayi wani kunya ya shige ta ga tsigan jikinta natashi at the same time
dayasa taji jikinta yadan soma rawa. Cikin wani irin kakkausan murya yace “idan
kinsan bazaki natsu ba kibar gidan nan, I hate mutum mara natsuwa, bar nan wajDen!”
Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u

Sakin hannunta yayi dawani irin sauri tajuya gabanta nafaduwa dum dum Batool sai
hadiye dariyanta take ganin yanda duk Khairy ta birkice sanan suka wuce suka shiga
flat dinsu, suna shiga Batool tafada kan kujera tana dariya tana kallon Khairy
datai kuriii jikinta har lokacin bai dawo daidai ba, kallonsu Mom data fito daga
kitchen tayi tace “ya akayi” cikeda dariya Batool tace “Mom Khairy taje takankame
Ya Zayn tadauka nine saura kiris yamaketa bakiga yanda dukta rude” hararan Batool
Mom tayi tace “wlh daya makemin mu danama mai godiya, yara daga tashinku kunbi gida
kuna guje guje ko kayan bacci baku cireba ku wuce kuje kuyi wanka kuchanza kaya
kafin na sassaba muku” Khairy tafara gaba kafin Batool tabita abaya, hartahau
stairs sanan tajuyo takalli Mom tace “Mom yaushe Ya Zayn yadawo”? Batare da Mom
takalleta ba tace “around 2 nadare ya shigo gidan nan kuna bacci lokacin” wani irin
tsalle Batool tayi tace “yanzun nan bai wanka zanje nasame shi Mom yabani kudin
ankon Na’ima” “kinfi kusa” Mom tai maganan tana shiga kitchen abinta itakuma Batool
tajuya tai dakinsu, shiga tayi ganin babu Khairy afalon yasa tafada kan gado tana
jiranta tafito daga wankan.

Fitowa Khairy tayi daure da towel dinta pink akirji ko kallon Batool din batayiba
tawuce wajen wardrobe dinsu, tashi Batool tayi zaune tana kallonta tace “towai
fushi kikedani danna tadaki daga bacci sorry to” juyowa tayi ta balla mata harara
tace “ni gidanmu zan ma koma Wanan da wanchan Yayan naku yafaramin gorin gida daga
ganina bazan dauka ba” dasauri Batool ta tashi dan idan akwai abinda ta tsana shine
taji Khairy tace zata tafi gidansu, dasauri ta tsaya kusada Khairy dake shafa mai
ahankali tace “ke dalla don’t mind Ya Zayn, wlh Ya Zayn nada bala’in kirki barshi
dai da iyaji da kanshi amman yanada kirki kinga duk wulakanci Ammi baya biyemata
wlh, Bakiga yana shigowa nan ya gaida Mom ba dudda Ammi bataso shi baruwan shi kuma
yana sonmu, yana bani kudi koban tambayeshi ba hakama Zara’u, har dakinshi tana
zuwa taitamai surutu wlh baida wulakanci, dan Allah karki kara cewa zaki tafi”
kwafa tayi tajuya mata baya tanasa bra sanan tajuyo binta da kallo Batool tayi tace
“ke Khairy ai wanan Bra yamiki kadan, kinada nono wlh Khairy kaman muyi musanye”
dan tsaki tayi tadau riganta tana sawa, Batool cikeda tsokana tace “iyye su Ya
Aliyu zai more” dawani irin sauri tajuyo zata dakamata duka ihu Batool tayi tawuce
dagudu tafada bayi, dan murmushi tayi tana kallon kanta a madubi saikuma akunyace
tamake kafada tace “ni bazan ma taba bari yaganni bama rigaba balle ma yaganni”
karasa shiryawa tayi abinta cikin wani plain dogon rigan atampa ja batare data
daura dan kwali ba tafito zuwa saukowa tayi kasa Mom ce kadai tanashan tea a
dinning dayaji kayan kamshi ganinta yasa tace “ko kefa jibi yanda kikai kyau” dan
murmushi tayi Mom tace “oya zoki zauna kiyi breakfast” karasowa wajen tayi tace
“Mom ni indomie zandafa” baki Mom ta tabe tace “Allah dai yay wadaran naka yabaci,
nidai kinga tafiyata bari naje natado Baban ku daga bacci, yadan kwanta shima yazo
yay kari” kitchen tawuce itakuma Mom tai sama abinta.

Wani karamin tukunya tadauko sanan tashiga store dinsu tadauko indomie daya da kwai
guda daya tafito sanan ta tara ruwa tukunna gas don tadaura sanan tawanke kwan a
tap tazo tasaka a ruwan pot din tarufe pot din sanan takoma store, albasa tadauka
awajen, wani black wukan datagani ijiye tunkwal shikadai a store din tadauko tace
“hala Mom ta manta da wukan nan a store ne baga wajen wukake duk suna nan ba”
takalli cabinet din wukansu wucewa gaban tap tayi tadauraye wukan sanan tasa wukan
ta yanke kan albasan sanan tabare albasan tass, kafin tasa wukan taraba albasan
biyu ta ijiye rabi akasa sanan tadauki rabi daya tasa wukan tafara yankawa cirrrr
wukan yawani irin yanketa a tafin hannu lafiyayyen yanka dayasa batasan lokacin
data saki wani azababben ihu ba daga wukan har albasan nafadi akasa daidai lokacin
Zayn na shigowa falon yana sanye da 3quater dawata faran riga, jin ihu acikin din
Mom yasa yay kitchen din dasauri ganin Khairy tana yarfe hannunta da jini ke
tsayaya ya diddiga ko’ina a kitchen din tana ihu tana kuka ga wuka da albasa akasan
kitchen din yasa yay kitchen din da sauri hannunshi yasa ya karbe hannun nata data
yanke dasauri yay tap da ita kunna tap din yayi ya tare hannun kasan ruwa wani
kalan fashewa da kuka tayi zata kwace hannun amma yaki yana wanke jinin daidai
lokacin daga Mom har Baffa dasukaji ihunta sun shigo kitchen din dasauri wukanda
Mom tagani akasa yasa tai salati. “Innalillahi waya fito da wukan daga store” cire
hannunta Zayn yayi daga tap but still jini zuba yake ganin haka yasa Baffa yace
“kawo first aid kit dinan Wife” fita Mom tayi daga kitchen din, ahankali Zayn dake
rikeda hannun yakalli fuskanta yanda take kuka da yanda har gumi yafeso agoshinta
dan ita anytime she’s stress or in pain tuni zakaga gumi yaketo mata a goshi, yanda
gumi yasa gashin gaban goshinta ya kwanta ga hawaye na gangarowa daga idanunta
datake gogewa da bayan dayan normal hannunta idanunta duka suna kan hannun da jini
kefitowa dagakai yasa yaji beat din heart dinshi na raguwa, ahankali kaman wanda
wani abu ke controlling yakai hannun saitin bakinshi kafin ahankali yadaura
bakinshi kan hannun wajen yankan yanashan jinin yana kallon fuskanta, wani irin
sanyi taji bakinshi yayi akan yankan kaman yadaura ice akai shiru yadena mata zafin
dayake dawani irin sauri takalleshi tana ware manyan idanunta duk wani hawaye
datakeyi ya tsaya chak Baffa dake bayansu tsaye ya tsaya chak yana kallonsu daidai
nan kuma Mom tashigo dagudu tace “gashinan Zayn” firgigit! Kaman wanda yadawo
hayyacin shi, bakinshi yazare dagakan ciwon, sanan yana rikeda hannun nata yakarbi
spirit din da Mom kebashi yazuba mata akan hannun wani kalan ihu tayi dasauri
yashiga hura mata hannun da iskan bakinshi hakan yasa tai shiru, auduga yakarba
daga hannun Mom yadaura kan hannun sanan yasa plasta akai kafin ahankali yakalli
Baffa yace “Abba akaita tayi tatanus injection” Dawani irin sauri Khairy tace
“Baffa no dan Allah dan Allah Baffa kar Amin allura” dan dariya Baffa tayi yace
“Khairy Khairy, ai Khairy tun tana yarinya batasan allura wuce kije ki zauna wai
mema tazo yi a kitchen din” Mom tace “wai indomie zataci ga abincin normal mutane
amman Khairy indomie zataci wuce tafi nadafa miki, wukan nan sabida yanda nasan
kaifinshi yasa naboyeshi a store ko ya akayi tafito dashi oho” Mom tai maganan tana
daukan wukan itakuma ahankali tawuce tafita hannun namata zafi, Baffa yakalli Zayn
dayadan saci kallonta yace “let’s go Son, yaushe kashigo” dan murmushi yayi yace
“yanzun nan nazo gaida Mom ne shine naji yarinyar chan na ihu kaman bera”

Juyowa dasauri Khairy tayi jin ita yake kwatantawa da bera, mugun kallo Baffa yamai
yace “karka kara kwatantamin y’a da bera” zama tayi a dinning ahankali Baffa da
Zayn suka wuce falo suka zauna akan kujera.
Baffa yace “yanzu tunda kagama komi yaushe zaka fara company and start managing
everything, I want to retire nima nahuta” anatse yace “Abba bari nadan huta”
atsanake Baffa yace “I am giving you just 2 weeks to rest Zayn am I clear” gyadama
Baffa kai yayi cikeda girmamawa, saikuma chan yamike tsaye ahankali yace “bari naje
wajen Ammi” gyadamai kai Baffa yayi yace “okay yaushe zakaje gaida Baffan naka” dan
ware idanu Khairy tayi jin ana maganan gidansu, ahankali Zayn yace “anjima da
yamma” ganin yanda Khairy ke kallonsu yasa yace “zakije” dasauri ta gyadamai kai
tana murmushi kallon Zayn Baffa yayi yace “to kaje da Khairy idan zaka tafi”
dasauri daga Zayn din har Khairy suka kalli juna dan bata taba tunanin Baffa saice
Zayn yaje da ita ba ita tazaci kawai zaice taje idan ta shirya Adamu yatafi da ita,
wani kalan mugun kallo Zayn yamata sanan yawuce yafita daga dakin.
[6/20, 10:24 PM] +234 810 499 3160: DUK WACCE TAKARANTA MIN LITTAFIN NAN BATARE
DATA BIYABA BAN YAFEBA

Dakin Ammin shi yawuce, tana zaune as usual cikin shiga na alfarma kaman matan
shugaban kasan Nigeria waya a kunnenta tana waya, kan stool na gabanta kuma fruits
ne yankakku da spoon aciki da alamu sha take sai wayan ya tsayar da ita, zama yayi
kusada ita sanan yadauki bowl na fruit din nata yafara sha abinshi wayanshi yaciro
yana dubawa miss calls yagani like 9 daga number daya shiru yayi yanaji ranshi na
baci baisan ya akayi Faisal yabama that Aisha girl number shi ba, bayan yabar Abuja
lokacin da Mama tarasu daya koma baima sauka agidan ba hotel yakoma da zama dan
he’s tired of yanda yarinyar keep stalking him school gida kaman zata haukace
akanshi, he just had sex with once which he paid which infact ma bashi yama nemeta
ba, Wanan halin datakeyi yasa kwata kwata bayama neman yaran naija, all babes
dinshi achan turawa ne cus sunsan menene sex for fun not sex for attachment, dan
tsaki yaja ganin tasake kiranshi ya ijiye wayan Ammi datagama call tace “kai lafiya
kana neman fasa wayanka” ahankali yace “Ammi damuna wata mayyan yarinya take ne
wlh” dan murmushi Ammi tayi tace “kai haka kakema yammata wulakanci ahaka zaka sami
matan kayi aure, danni wlh tasaka zanyi agaba Kwanan nan zakai aure dan bazan barka
hakama yaro kanada 36 kana neman 37 ace ba mata ina, akwai ma wata yarinyar kawata
danakeso kaje kadubo bakaga yarinyar ba kaman baturiya” ijiye bowl na fruits din
yayi yace “Ammi please don’t start niba yaro bane dazaki dinga nemomin mata ba I
will get married but lemme take my time baaa rushing ayi aure, I still young bawai
tsufa nayiba” tunda yake maganan Ammi ke kallonshi tace “wai kai Son na lura bamaka
son Auren nan gabaki daya” murmushi yayi ya kwanta akan kujeran yana daura kanshi
kan cinyanta ashagwabe yace “Ammi kaina kaikayi sosamin” hannu tasa cikin soft
gashin nashi tana sosamai scalp tace “daga ina kake dan na aika dakinka bakanan”
ahankali yana lumshe idanu yace “dakin Mom” tsayarda susan tayi tace “akanme zakaje
gaida matan nan ita yaran datake zama dasu bata taba turosu sun shigo sun gaidani
ba barinma Wanan mai idanun mujiyan Khairy” shiru yayi yana jinta baice komiba yace
“ita tanaso yarana sudinga girmamata ita batasa nata sunyi hakaba” murya chan kasa
yace “common Ammi nowww, yaran gidan nan waye baya tsoronki masifanki yasa babu
wanda keso yashigo side dinki ya gaidake” ture kanshi tayi dagakan cinyanta tace
“ni uwarka kake kira masifaffiya eh” maida kanshi yayi kan cinyanta yace “Ammi ok
bazan kara zuwa ba cigaba damin bacci nakeji wlh” yanda takeson Zayn yasa shi
kadaine bata iyawa masifa da wanine yau daya shiga uku, cigaba da sosamai kan tayi
baidauki cikakken 4min ba yay bacci ahaka, ta tasashi gaba tana kallo ahaka Baffa
yashigo side din yana kallonsu murmushi yayi yace “kin sangarta yaron nan dayawa
wife” murmushi tayi tace “wai nan lallabashi nake yaje yadubo yar kawata idan tamai
mu musu aure koya kagani dan wlh Alhaji na lura Zayn bayason yau aure at all” tunda
tafara maganan Baffa yay gim yana kallonta, ganin yanda yayi yasa Ammi tace
“tunanin me kake bakace komi ba” dan murmushi yayi yawuce sama sanan yace “idan
bayaso karki takuramai” binshi da kallo tayi dan reply din Baffa seems strange, dan
tabe baki tayi tace “zaimaje kuma zai sota atoh”.

Wuraren 4 tana zaune adakinta tana waya da Aliyu da this is the third time yake
kiranta tun bayan text datamishi dazu kan ta yanke duk yadamu harda cemata zai dawo
tahanashi karya dawo dudda haka yaki yarda, turo kofa Batool tayi tawani fado gadon
tace “Malama Ya Zayn yace kifito kuje” ahankali tace “kije kicemai nafasa zuwa”
hararanta Batool tayi tace “wacece Yar aikenki ni kinga tafiyata wajen Mom bye”
Aliyu dakejin maganan su yace “waye Zayn? Ina zaku”? Dan yatsine fuska tayi tace
“gidan mu zani wajen Baba, Ya Zayn kamanta Babban yayanmu dandan Baffan mune” dan
ijiyan zuciya taji yasauke kafin ahankali yace “go and tell him u are not going,
gobe Adamu yakaiki” gyadamai kai tayi tace “tom bari naje” katse wayan tayi ta
ijiye kan gado sanan taja wani gyalen Batool data jefar kan gado tadaura akanta
dababu dan kwali tazura silipas tawuce tafita”.

Yana zaune cikin mota yakafa black sun glasses a idanunshi kaman wani makaho yana
kallon kofar flat din Mom, sai uban kamshi yake yasaka wani gizna mai ruwan toka
ajikinshi kaman wani ango, bude kofan flat din Mom da akayi yasa ya gyara zama yana
kallon flat din da kyau, fitowa tayi babu komi a hannunta sanye dawani pink
bathroom slippers da kumbunan kafanta sukai Zara zara sukai kyau aciki, har lokacin
tana sanye da gown din dake jikinta dazu, hannunta dataji ciwo saiwani kaffa kaffa
take dashi kaman Yar yarinya daga ganinta kasan bata sabajin ciwo ba and she hates
getting injured, fuskanta looks so innocent and so beautiful tana wani irin glowing
idanunta subyi fari kal kaman tana wankesu da hypo, pink lips dinta ko daganan
zaune amota da bakin glass dinan a idanunshi yana iya ganinsu, gani yayi ta tsaya
takalli waya nan tsuntsayen dayagani anan barandan Mom acikin cage dinsu masu kyau
dankoshi dazu dazai shigo saida ta tsaya ya kalli tsuntsayen dan sunyi kyau,
murmushi tayi sosai da he could see all side dimples nata na lotsawa jerin
gajejjerun white baby teeth nata sun fito tana kallonsu sanan ta tashi tajuyo tana
saukowa daga staircase din, ahankali yakai hannunshi yadaura kan kirjinshi dayaji
every step datai taking yana jinshi a heart dinshi, tunda yake shi he never baitaba
jin haka on anygirl ba, shi baima taba tsayawa yakalli any girl kaman yanda yakalli
Khairy yauba, he don’t know mesa kawai he just like how innocent she is, dan iska
always know dan uwanshi idan yaganshi but anytime yakalli Khairy he sees yarinya
that doesn’t know anything, yayi nisa acikin tunanin yaji tai knocking glass din
motarshi wani irin daure fuska yayi batare daya saukarda glass din kasa ba yay
unlocking car din hakan yasa tabude kofar motan kallo daya tamai sanan tadan sunnar
da kai ahankali tace “Ya Zayn baranj…..” “you don’t talk to me daga waje get in
kafin nabata miki rai” jitayi ranta yabaci ahankali tashigo motan tazauna zata fara
magana yace “rufemin kofan mota” rufe kofan motan tayi ahankali kafin tai magana
yatada motan yaja ana budemai kofa dasauri tace “Ya Zayn bazani ba shine abinda
nazo nafadama” batare daya kalleta ba yace “idan munkai kidawo” dan jim tayi ranta
nabaci, batare daya kalleta ba yace “sit belt Miss” jan sit belt din tayi tasaka
sanan ahankali tamaida kanta tana kallon hanya.

4️⃣
1️⃣
[6/20, 10:24 PM] +234 810 499 3160: 4️⃣
1️⃣

Babu abinda ke tashi amotan sai cool music da AC dataji yamata yawa sanyi ma
takeji, kiran wayanshi da aka farayi yasa wakan ya tsaya dan yay connecting wayan
da motan ne, harya gama ringing bai daukaba saiga another call shima bai daukaba
sai ga third call din again, ganin idan bai daukaba this girl bazata barshi ba yasa
yamika hannu yadanna wayan ta jikin motan sanan yakoma yazauna dakyau yana tuki
abinshi.
“Hi Zayn” Ayshu tafadi ahankali, shiru yamata bai amsaba, ahankali tace “Faisal
told me kagama komi kakoma naija, nima this week zan gama komi nadawo gida, nima a
Abuja gidan mu yake” shiru yakarayi baice komiba, ahankali tace “Zayn please I know
ina damunka but all i am asking for is kadinga daukan wayana, I love you beyond
words” dan zaro idanu Khairy tayi tana tabe baki lallai ne!

Ahankali Ayshu tace “take care Zayn I love you so very much” akufule yace “thanks”
sanan yamika hannunshi yakatse wayan yacigaba dajin wakanshi tabe baki Khairy tayi
aranta tace “dan wulakanci kawai”
Wuraren 5:20 sukakai gidansu horn yayi mai gadi yabude musu yaja motan ciki yay
parking wani dadi taji ya lullubeta ganin Baba zaune kan kujera a tsakar gida
jarida yake karantawa but hangosu yasa yarufe jarida yana murmushi, dan satan
kallonta Zayn yayi ganin yanda take murmushi tana kallon Baba yasa yay unlocking
motan dawani irin sauri tabude kofan tafito sanan tatafi dagudu tana murmushi batai
wata wata ba tawani fada jikin Baba ware idanu Zayn yayi saikuma yadan tabe baki
yabude motan yafito ahankali yana cire glasses dinshi sanan yataho ganinshi yasa
Baba yace “ke cikani katuwa dake ko kunyan yayanki bakiji” juyowa tayi takalli Zayn
murgudamai baki tayi tareda juyamai idanu karaf akan idanunshi sanan tawuce ciki
abinta shikuma Baba yashiga gaisawa da Zayn.

Baba bai bari sun tafi ba sai bayan sallan isha’i sabida su Manaf sun dawo suma duk
aka taru a falo anata hira, rakosu duk sukayi Matan Baba nama Khairy tsiyan tasaba
alkawari tana bata hakuri sanan tabude mata motan tashiga, Baba sai murmushi yake
bude musu gate akayi sanan suka fice Khairy nama yan uwanta bye bye.

Kaman ba itane tagama surutu agidansu ba kaman aku shiru tayi tai lamo akan kujera
tana kallon hanya, agaban wani babban waje dataga an rubuta Variety Pot Zayn yay
parking, kallonta yayi daidai itama ta kalleshi dan batasan mesukazo yi ananba,
ganin sun hada idanu yasa dasauri tadauke kanta, ahankali yace “stay in the car I
am coming” maida motan yayi yarufe yashiga cikin wajen bayan yabar motan a kunne
dan yabar mata AC akunne, wajen tabi da kallo bata iya ganin komi naciki tadaiga
maza daban daban na shiga ciki harma da mata, tabe baki tayi ta gyara zamanta
abinta babu abinda kemata dadi data fito da wayanta da yanzu takira Aliyu tamasan
ya kikkirata yanzu Mtsww.

Tana zaune shiru almost 30min tacika tai fam sabida yanda ranta yabaci bacci ma
harya soma kwasheta sama sama taji anyi knocking kofan motan tareda bude motan
gabaki daya dan Zayn bai rufe motan ba dama sabida AC daya barimata a kunne, bude
idanunta tayi takalli mazaunin direban dan tama zaci shine yadawo, ganin wani
saurayi yashigo ciki kaman an wurgoshi yana sanye da Riga da wando irin rugget
dinan yadaura handkerchief a goshi yazauna gakuma wani ta kofan inda take tsaye
yana kallonta hannunshi daya rikeda sigari yana busamata a fuska, saikuma taji an
bubbude kofofin bayan motan guda biyun wasu maza biyu suma sun shigo sun zazzauna
suna rufe kofan back yasa taji kirjinta yabuga da mugun karfi, wanda yazauna
mazaunin direban ne yakalleta yace “Madam rufin asirinki shine ki sauka daga motan
nan batare dakince ko uppan ba” dudda gabanta nafadi dan tagane barayi ne saida
tadaure tace “akanme zan sauka daga motan gidanmu saidai ku ku sauka” hannu wanda
yake gaban kofan motan kusada ita yasa zai jawota dasauri tawani irin kwala ihu
tareda saka hannunta ta tureshi yay baya tangal tangal zai fadi dan ya kwale sosai,
sanan tajuyo na bangaren direban bakinta takai kan shoulder shi tawani irin
gantsaramai cizo dayasa ya kwala ihu yana tureta su amman ko gezau mazan bayan suka
shiga kaimata duka suna kokarin finciketa ganin tana neman cire ma Oga fata amman
taki sakin fatanshi da hakoranta.

Yana zaune yanashan shisha shikadai akujeranshi yanadan lumkunshe idanu dan sosai
yasoma bugarda shi kawai jiyayi heart dinshi yabuga at the same time yaji kaman
Khairy ta kwalamai kira, tashi yayi dasauri yana kallon agogon shi this is almost
30 minutes daya barta a car shi wlh yama manta da ita, mikewa tsaye yayi dasaurin
shi yawuce yafita.
Fincike bakinta nabayan sukayi da kyar daga jikinshi saigata kwaaaa daga namanshi
har yadin riganshi abakinta kaman vampire ta tofarmai a fuska sanan suka wani irin
jefata kasa kara tayi saida tabugu sosai dan motarshi jeep ce tanada tsayi daidai
Zayn nakarasowa wajen dawani irin gudu dayan dake waje yazo zai shiga motan kafin
yay one step Zayn ya damkoshi hakan yasa Khairy tamike tsaye da kyar tana ihun
security barayi, ganin haka yasa sauran sukaja motan da gudu suka tafi suka bar
dayan da Zayn kecin ubanshi ganin karfinshi baikai na Zayn ba ga Khairy na ihun
security jama’a barayi gang dinshi sun tafi aka kama shi kuma ya shiga uku yasa
yaciro wata yar wukanshi daga bayan wandonshi kaman ance Khairy ta kalloshi dawani
irin sauri tazo wajen ko tunani batayi ba wani irin kwalama Zayn kira tayi. “Ya
Zayn wuk” juyowa yayi zai kalleta dawani irin gudu ta taho ta tureshi yafadi akasa
dan ita azatonta idan ta tureshi barawon zai hakura tunda babu wanda zai chakamawan
tana wani murmushi ita adole hero tana kallon fuskan Zayn din gani tayi Zayn yataso
dagudu amman ina yachaka mata wukan aciki daidai security da jama’a na zuwa wurin
yaron yatafi dagudu security suka bishi itakuma tazaro idanunta atsaye tana kallon
Ya Zayn jin wani sharp pain har brain nata jikinta nawani irin bari, ahankali takai
hannunta saman cikinta dataji kaman ruwa nabulbulowa nabin jikinta ta shafa sanan
tadago hannunta takalla taga jini wani irin baya tayi zata fadi dasauri Zayn
yatareta shikanshi jikinshi rawa yakeyi zuciyanshi nawani irin tsinkewa, mutane
dasuka taru akansu sukace. “Any Dr anan idan babu akaita asibiti”.

Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u

Itadai shuuu kawai taji bamatajin maganganun mutane, sama kawai take kallo tana
kallon watan dayay haske sosai ga stars ko’ina, hannun Zayn tarike gam daya bala’in
rude ahankali tace “Ya Z…yn ni…..” ganin bata iya magana da kyau the more tana
magana the more jini na bulbulowa ga wukan acikinta an hanashi yacire yasa yace
“stop talking Ummulkhair” wani irin rawa jikinshi yakeyi maganganun da Mama
tafadimai akunne kafin tarasu nadawo mai fresh akai. “Ka kulamin da Ummulkhairy
Zayn, nabaka amananta, dan Allah, Khairy bata wani jin maganan yayyinta, Khairy
nada fitina, tanada rashin ji, tanada fada, ka kulamin da ita, kasa idanu a
al’amuranta, protect her for me, protect my little girl…..” maganan Khairy yadawo
dashi daga duniyan tunanin dayaje jin takara kankame hannunshi tace “Ya Zayn zan
mutu naje wajen Mama ne nima? Zan ganta ko, ga Mama nan ma tazo wlh” daidai nan aka
taya Zayn dagata aka shigarda ita mota manager wajen yace “kai Yayanta ne” gyadamai
kai Zayn yayi yama kasa magana, ganin yanda baya hayyacin shi yasa yace”

Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u
“bani wayanka nakira iyayenku” aljihun gaban riganshi yanunamai daukan wayan yayi
shikuma Zayn ya kankame hannunta gam tunda yake baitaba jin what he is feeling now
ba, kaman zaiyi kuka yakeji , yanaji kaman wukan yadawo cikinshi, sumbatu kawai
take dayake daga wajen zuwa inda Baffa yace su kaita da nisa shidai Zayn kawai
yagansu Awani private asibiti ga Drs kusan biyar agaban asibitin da nurses da gado
ga Baffa da Baba da Yayyinta da yanzun nan sukabar gidan duka awajen, gasu Ammi da
Batool duka ana jiransu, wajen motan sukayi Drs din suka shiga, wani torchlight
suka haska suka kalli yankan da wukan kafin su dakansu suka dauketa suka sata agado
Ahankali, amugun rude Baba da hankalinshi ya bala’in tashi yakama hannunta yana
kiran sunanta. “Ummulkhairy gani nan inatare dake kinji” batare data bude idanunta
ba tace “Baba karka damu….. wajen Mama zani” Baya Baba yayi zai fadi dasauri Baffa
yatare shi sanan daya daga cikin Dr din yajuyo yakalli daga Baba har all the family
dasukai zuru zuru yace “don’t worry yanzu X-ray zamu fara Muga inda wukan yay
puncturing kafin muyi operation mucire she will be fine” hannun Dr Baba yarike
idanunshi sunyi jajir yace

Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u

“Dr save my Daughter, ban dade da rasa mahaifiyanta ba, dan Allah save my daughter
dan Allah” gyadamai kai Dr yayi sanan yakalli Baffa dasu Manaf alamun su tafi da
Baba sanan suka kamashi suka zauna, wajen Zayn da sai yanzu yasauko daga motan tayi
tana kallonshi arude ganin jini a hannuwanshi da jikin kayanshi tace “are you okay
Zayn dina”? Gyadamata kai kawai yayi kamo hannunshi tayi suka shiga asibitin duk
suka zauna Baffa nabin Zayn din da kallo yanzu Khairys health first he don’t have
time to go into details.

Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u
Batool dake zaune kusada Mom idanunta sunyi jajir ganin wayan Khairy data maida
vibration da tun dazu bayan fitanta Aliyu ke kira yanzu ma da magriban nan sai kira
yake yasa ahankali ta tashi dasauri Mom tace “ina zaki” ahankali tace “bayi” bayin
datagani a reception tawuce sanan tashiga tamaida kofan tarufe tasaka sakata
tsugunnawa tayi ahankali tana kallon wayan da Aliyu ke kira still kafin ahankali
tai picking takai kunnenta.
“Pickle kinaso kibani heart attack ne, I’ve been feeling restless tun dazu, where
have you been” ahankali Batool da muryanta kerawa sosai tace “Ya Aliyu” shiru yayi
jin muryan daba na Khairy ba sanan gently yace “is this Batool”? Gyadamai kai tayi
tace “y…es” jiyayi heart beat dinshi na bugawa ba kakkautawa jin yanda Batool ke
kuka, adake yace “what happen to Ummulkhair”? Anatse dudda voice nata na breaking
sabida kuka tace “dazu Baffa yace tabi Ya Zayn suje gidan su, tace bazata ba Bari
taje tafadama Ya Zayn daganan I don’t know what happen suka tafi, shine dazun nan
duk muna zaune muna dinner afalo wani mutumi yakira Abba yace wai manager wani guri
ne that barayi sunyi attacking yaranshi an chakama Khairy wuka aciki…….” Wani irin
fashewa da mugun kuka tayi, Aliyu jiyayi zuciyanshi na nema yafito tabaki lips
dinshi nawani irin rawa yace “wher……i……my….Khairy….nw” cikin kuka tace “Baffa
yafada musu clinic dinmu sun taho da ita yanzu, she’s still alive Dr sunce za’afara
yin X-ray aga ina wukan yahuda kafin a shiga da ita operation, mutumin daya kira
Abba yace ankama daya daga cikin barayin an ankaishi police station, Ya Aliyu
Khairy tacemin you are police please those people should pay for what they did to
Khairy, kaga Babanta yanzu kaman zai haukace Maman ta bata dade da rasuwa ba yanzu
gashi itama ana nema akasheta, Ya Aliyu I don’t want anything to happen to Khairy”
ahankali Aliyu yace “Ummulkhair will be fine” katse wayan yayi sanan ta tashi wanke
fuskanta tayi tass kafin ahankali tabude kofa tafito.

Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u
Almost one hour duk suna zaune a reception din kowa yay tsur, sukaji kukan motan
police dayasa dukansu suka kallo wajen, wani kalan wawan parking Aliyu yayi sanan
ahankali yasauko daga motan yana cikin full dressing na police uniform dayawani
irin fito da kyanshi dakuma haibanshi waje, second police car din dake tareda nashi
yay parking wasu police guda hudu suka fito wani irin sarama Aliyu sukayi, ahankali
daga Baffa har Baba suka tashi ganin polisawa, gaba Aliyu yayi sauran polisawan
biyedashi suka shiga reception din ahankali Baba yamikama Aliyu hannu dan yana
ganinshi yagansshi yace “Aliyu waya chakama y’ata wuka meta musu eh?” Anatse Aliyu
da idanunshi sukai ja yana rikeda hannun Baba yace “at this moment Baba all
information din damuke dashi shine barayi ne su, but we have reasons to believe
cewa sun dade suna monitoring activities shiga da fita na gidajenku duka biyun,
abinda yakawo mu nan kenan munaso muyi bincike mai kyau sanan mu muku tambayoyi
daya bayan daya wanda zai taimaka mana wajen kamo sauran mutanen, sanan yataimaka
mana wajen sanin ko kuma rayuwanku nacikin hadari ko baya ciki” gyadamai kai daga
Baffa har Baba sukayi, ahankali yace “Baba karka damu koma waye will pay for abinda
yama Khairy and Ummulkhair will be fine” ahankali Baba yace “nagode Aliyu, nagode”
gyadamai kai Aliyu yayi yace “zan sa boys dina sumuku tambayoyi, ina wanda yake
tareda ita abin yafaru”? Aliyu yay tambayan dudda yana shigowa wajen kallo daya
yama Zayn dake tareda Ammi yadaura kanshi akan shoulder Ammi yay lamo yaganeshi
sabida yanda jini yabata riganshi, nunashi Baffa yayi yace “Zayn zo ayi magana
dakai” kallon Aliyu Zayn yayi batare daya tashi ba ahankali Ammi tace “go and give
him your statement” ahankali Zayn yatashi yataho gaban wajen inda Aliyu yake tsaye
yana kallonshi, tsayawa Zayn yayi agaban shi yakalleshi ido na ganin idanu, cikin
wani kalan murya more of angry and arrogRant voice Aliyu yace “who are you!”?.

Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u

Wani kalan kallo Zayn yamai from head to toe kafin ya yatsine fuska yace “Zayn, her
brother” wani kalan wuta Aliyu yaji yana cinshi azuciya anatse yace “wani irin
brother ne kai dakana tareda kanwarka mace, a fragile human, da akai creating nata
from one of your ribs as a man that’s to show you how weak women are zaka bari wani
yay attacking nata harma achaka mata wuka all I see is kai bakai sustaining even a
pinch of injury ba” wani kalan kallo Zayn kema Aliyu kaman yanda Aliyu kemai
idanunsu duka yay jajir more of wuta yahadu da wuta! Cikin wani irin dark voice dan
Zayn daurewa yake dan kowa na wajen yace “what are you trying to pin point anan?
Are you saying ina tsaye ina kallo aka chakamata wuka banyi komiba Policeman”? Zayn
yakira sunanshi rudely, dan murmushi Aliyu yayi more of murmushin wuta wlh da ace
babu su Baffa anan baiga abinda zai hanashi throwing punch at this arrogant stupid
guy ba dayakasa protecting Khairy har wani abu yasameta sanan yakalli Zayn yace
“care to explain”? Baki Zayn yabude zaiyi magana saiga Dr da bala’in gudu dayasa
not just su Baba shi kanshi Aliyu mantawa yayi yana magana da Zayn suka kallo Dr,
dawani irin sauri Dr yace “who among you is O Negative?” Atare daga Zayn har Aliyu
sukace I, dayasa duka reception din har ma’aikatan suka kallesu yanda sukai magana
atare kaman dama jira suke ayi tambayan, da Aliyu da Zayn din kallon juna sukayi
suma sanan suka kalli Dr, arude yace “come with me nai testing naku, we have run
out of O negative blood, and bazata iya jira har blood bank sukawo jini ba cus tai
loosing so much blood, direct transmission ma za’ayi” wani lab Dr yakaisu atake aka
deba jinin su akai running test cikin 3 minute sanan matan tabama Dr result din
yakalla sanan yakalli Aliyu yace

Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u

“come with me” sanan yakalli Zayn yace “u are running temperature, I will call in a
Dr yazo yadubaka bakada lafiya probably jikinka yay zafi sabida accident dinan ne”
Zayn jiyayi ranshi yabaci tashi yayi fuuu yawuce yafita su Baba dasuka ganshi
sukace ya akayi Zayn, ahankali yace “I am running temperature, suntafi da police
man din theater shi zai bayar” ahankali Baffa yadubi Baba yace “yaron nan mutumin
kirki ne wlh” gyadamai kai Baba yayi har lokacin hankalinshi yaki kwanciya sai yaji
yarshi tafita daga danger.

Saida aka sashi yacire kayanshi tass sanan aka bashi wani hospital gown yasaka
yawanke hannuwanshi kaman yanda Surgeons keyi sanan yasa hula da hulan kafa aka
shiga dashi theatre, wani irin kallon wukan cikin Khairy yakeyi da aka haska da
wutan theatre cus that’s d only thing yake gani baya iya ganin fuskanta, wani
lafiyayyen gado aka nunamai ya kwanta sai a lokacin ya iya hango fuskanta anyi
intubating nata tana baccin alluran anesthesia, ga hawaye a gefen idanunta sun
bushe, lumshe idanu yayi yanajin ana huda hannunshi suna kome zasuyi ana
transfusing jinin jikinshi zuwa jikinta sanan aka cigaba da surgery ana monitoring
blood level nashi incase idan yay dropping ayi disconnecting sanan ana operation
nata.

[6/22, 9:17 PM] +234 701 275 3212: Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare
dakin biyaba kika karanta min littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u

Ahankali yana kallon fuskanta murya chan kasa yace “stay with me Ummulkhair, kika
tafi kika barni I will not forgive you, bazan iya rayuwa babu keba, please karki
tafi, Aliyu loves you morethan yanda yake son kanshi, please fight for me, fight
for the sake of our love kinji” yay maganan yana share wani gajeren hawayen daya
gangaromai ta gefen ido.

Yana kwance awurin yana kallon fuskanta dan baiso ya kalli abubuwan da doctors din
keyi acikinta yaji suna fadin is out yaji suna clapping hakan yasa yadan dago
kanshi yakallesu ganin sun ciro wukan ne yasa yasauke ijiyan zuciya ahankali, Dr
yatambayi anesthesiologist din dake monitoring vitals nata. “How far?” Yace “vitals
stable, heart rate back to sinus rhythm, all good” cikeda jin dadi Surgeon din yace
“alright let’s stitch her up” ajiyan zuciya Aliyu yasauke sanan yakalleta yace
“thank you Pickle” saida aka gama operation din tass sanan Dr yajuyo yakalli Aliyu
yana ciremai abubuwan dasuka saka a hannunshi yace “weldone young man, angama
operation din she’s out of danger, but u need to rest, yanzu nurses zasu fito daku
zaa baka wani magani dakuma maltina dazaisa kasami karfi, i advice you karkai wani
aikin karfi daga yanzu har safiya just rest okay” gyadama Dr kai Aliyu yayi sanan
ahankali yarike hannun yace “thank you Dr for saving Khairy” murmushi Dr yayi sanan
yajuya yafita, Nurse din dazata Iftar da Khairy takaita ICU tazo zata gungura gadon
ahankali Aliyu da baida wani karfi sosai ya yunkuro zai tashi dasauri tazo wajenshi
tace “please kakwanta katashi zaka fadi” murya chan kasa yace “please give me one
minute to see her” yanuna Khairy dake bacci, idanunshi kadai takalla taga son
Khairy a idanunshi, ahankali tace “okay” sanan takama hannunshi da taimakonta Aliyu
ya iya mikewa tsaye sanan yarike gadon da Khairy ke kai ganin haka yasa tasakeshi
tawuce tafice daga OR din ta tsaya agaban kofan ahankali.
[6/22, 9:17 PM] +234 701 275 3212: Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare
dakin biyaba kika karanta min littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u

Kallon fuskanta Aliyu yayi yana kallon yanda aka cire intubation din da aka mata
tabaki aka sakalamata small small oxygen stream yan kananu ta hanci to help her
breath on her own, ahankali yakai hannunshi yadaura kan fuskanta he’s just so short
of word all he knows is he’s so grateful to Allah dayasa operation din yazama
successful, ahankali yadaura kanshi kan goshinta batare daya daura mata any nauyi
ba murya chan kasa yana kallon fuskanta yace “thank you for fighting Pickle, I will
not rest sainai brought justice to those that did this to you” shiru yayi sanan
murya chan kasa that sounds so weak yace “ba lallai nasamu naganki yanda raina keso
ba because of your family but just know that Aliyu loves you alot Pickle” yay
maganan gently kafin yakalli pink lips dinta dayaga sun bushe sosai, ahankali
jikinshi harwani rawa yake batare daya raba fuskanshi danata ba yawani irin lumshe
idanu sanan gently yay placing bakinshi kan nata, yadade ahaka without doing
anything he knows this is wrong dan bai riga ya aureta but wani irin sonta dake
pulling nashi yasa yashiga kissing mouth dinta calmly and so very very cool yana
sauke ijiyan zuciya ahaEnkali wani kalan sanyi na ratsa shi.

Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u

Tunda yake in his life he has never ever kissed anygirl sai yau, almost 30sec
yadauka yana kissing dinta kafin ahankali yasaki lips dinta da automatically sukai
looking so moist yatashi tsaye yana kallonta daidai lokacin nurse din ta turo kofan
dakin ta shigo, maidashi gado tayi sanan yana kallon ta tafitar da ita daga dakin,
bata wani jimaba tadawo tafitar da Aliyu zuwa wani lafiyayyen daki da uniform
dinshi keciki sanan takawo mai wani magani karba yayi yasha sanan yasha malt din
data bashi da some vegitable salad daya kasaci dan bai son abincin asibiti, fita
tayi hakan yasa yatashi yana tafiya ahankali yawuce yadauki kayanshi yashiga
bathroom yasa sanan yafito daidai zai bude kofa yafita Dr yashigo tareda Baba
ganinshi yasa Dr yace “ina zaka haka this is 4 nadare kabari safiya tayi please
kazauna kahuta” dan murmushi yayi ahankali yace “I am fine” dan baida karfin magana
sosai, anatse Baba yakama hannunshi yace “muje kazauna Aliyu dan Allah” ahankali
Aliyu yabishi zama yayi kan gadon yadan sauke kanshi kasa dan bala’in kunya Baba
yakeji, ahankali Baba yace “this is the second time you are saving y’ata Aliyu,
without you Aliyu da hala Ummulkhair bata rayuba dan dukan munan babu mai jinin da
ake nema dan haka from the depth part of my heart Aliyu ubangiji Allah yamaka
albarka kaji, Allah ya azurtaka da farinciki duniya wa lahira, ankai Khairy dakin
hutu likita yace nan da awa biyu ko uku alluran zai saketa tahuta she’s out of
danger komi lafiya lau nagode Aliyu” gyadamai kai Aliyu yayi ahankali yakasa
kallonshi, karasowa har gaban gadon Manaf yayi sanan gently yamikama Aliyu hannu
ahankali yace “Aliyu can u be my friend nima” dasauri Mu’az yazo ahankali yace “wlh
narigaka” dan dariya Baba yayi yace “mehaka kubar Aliyu yahuta dan Allah” dan
murmushi kadan Aliyu yayi sanan yamika musu hannu suka gaisa kaman yagaya musu
yanason kanwarsu bala’in so ma amman yakasa sundanyi some minutes tareda shi sanan
suka fice daga dakin dan komawa gaban dakin da Khairy take dan baaa bari kowa ya
shiga ba.

Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u
Boys dinshi ne suka shigo suna bashi update kan statement din dasuka dauka daga
wajen kowa gyadamusu kai yayi ahankali yace “just keep me posted” gyadamai kai
sukayi yanadan jingina da gado.

Ahankali take bude idanunta wajajen 6 nasafe, kadan kadan take bude idanun kafin
tabude su tass, machine din da aka jonata dashi ne yay kara hakan yasa duka su Baba
suka tashi Baba ya tsaya jikin glass na ICU din yana kiran sunanta. “Khairy kin
tashi” ko kadan bataji su Baba ba sabida class din, shigowa Dr da Nurse sukayi
dakin, hakan yasa tabisu da kallo, torchlight Dr ya kunna ya haska idanunta sanan
ahankali yakashe yamaida aljihun kan coat dinshi yace “Ummulkhair can u hear me”
kallonshi tayi sanan ahankali ta gyadamai kai, ahankali Dr yana kallonta yace
“yimin motsi da hannunki nagani” motsi tayi da hannuwanta ahankali sanan yazo
tagaban gadon yadaga bargon da aka lullube kafanta dashi yana kallon kafafunta yace
“yimin motsi da kafafuwanki nagani” ahankali tai motsi da kafafunta ajiyan zuciya
Dr yasauke ganin bata sami any matsala ko paralysis ba sanan ya dawo ya tsaya
akanta yace “meke miki ciwo yanzu” baki tadan turo ahankali tace “cikina” takai
hannunta zata taba wajen da sauri Dr yarike hannunta yace “don’t touch it inda aka
miki aiki ne zai daina zafi nan bada jimawa ba, all your family are here bazasu iya
shigowa dukansu ba wakikeso kigani” ahankali da muryanta da dakyar take fitowa tace
“Baba” murmushi Dr yayi yace “okey-dokey Baba it is, bari naje nabasu good news
sanan Baba yay scrubbing in yashigo yaga diyarshi right” gyadamishi kai tayi
ahankali, sanan Dr yawuce yafito daga dakin Nurse biyeda shi abaya, chaaa su Baba
gabaki daya kowa yataho wajen suna kallonshi, murmushi Dr yamusu yamikama Baba
hannu yace “congratulations the surgery was a success Ummulkhairy ta tashi babu
wani matsala ko deformities ajikinta, so except her tai full recovery nan da 2weeks
but zatai like 3-4days anan cikin ICU kafin afitar da ita akaita normal daki sai a
lokacin zaku dinga iya ganinta but yanzu Baban ta kadai zamu iya bari yaganta, zaki
iya tafiya gida duk kuhuta Baba ga nurse kabita tabaka gown din tasaka saika shiga
kaganta” kowa ijiyan zuciya yasauke na kwanciyan hankali barinma Zayn da ahankali
yakoma gefe yazauna yana kallonta ta glass din kaman tajuyo takalleshi yakeji.

Shiryawa Baba yayi tsaf sanan yashigo dakin yana kallonta yace “Ummulkhairy” kallon
Baba tayi dasauri tamikamai hannu kaman jira take tafashe da kuka sosai dasauri
Baba yayi kanta hannunshi yakai yashare fuskanta yace “common stop crying Khairy na
is a strong girl, babu kyau kuka idan akai operation kar dinkin ya kwance, dena
kuka kinji” gyadamai kai tayi ashagwabe sanan murya chan kasa tace “Baba I thought
zan mutu naje wajen Mama ne” girgiza mata kai Baba yayi yace “kowa idan lokacin shi
yayi will go, you are alive Alhamdulillah nagode ma Allah, ya isa kinji I am here
now” shiru tayi tana kallon fuskan Baba dan ji tayi kaman taji muryan Ya Aliyu yace
mata I am here now, kanta Baba yashiga shafawa da hannu daya dayan hannunshi kuma
yana rikeda nata.

Ijiyan zuciya Baffa dake kallonsu yayi sanan yajuya yakalli su Mom da Ammi batare
daya kalli Zayn ba yace “kutashi mutafi, anjima dasafe saimu dawo mukawo abinci,
Manaf kai Maman ku gida da Maheer, Mu’az saiya zauna da Baban ku anan” Matan Baba
batai musu ba tashi duk suka zo zasu wuce juyowa Baffa yayi ganin Zayn azaune yasa
yace “tashi mutafi” ahankali yatashi batare dayay musu ba duk suka wuce sanan suka
shishiga mota suka wuce.

Suna kawai gida kallon Zayn Baffa yayi sanan yace “with me” faduwa gabanshi yayi
rabon dayaga Baffa yay fushi haka harya manta maybe tun yana yaro cus Baffa is a
very simple father gashi da raha da son yara, atsakiyan falon Ammi Baffa ya tsaya
yajuyo yana kallon Zayn dake shigowa dakin zuciyanshi na tafarfasa, shigowa Ammi
tayi waje tasamu tazauna ganin yanda Baffa tun a asibitin talura dayanda take
takenshi yana wani share Zayn saikace shine yachakama Yar gwal din wuka.
Ahankali Zayn yakaraso cikin falon ya zauna ahankali akasa yakasa dago kanshi,
juyowa Baffa yayi yakalleshi yahade hannunshi tabaya cikin kakkausan murya yakira
sunanshi. “Zayn!” Dagokai ahankali Zayn yayi yakalli Baffa ahankali yace “naam
Abba” babu wani alamun wasa akan idanun Effa yace “mekajeyi a Variety Pot”?

Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u

Faduwa gabanshi yayi ahankali yafara kokarin saukar da kanshi kasa dan ko kadan
bazai iya ya kalli kwayan idon Abban yamai karyaba, cikin kakkausan murya Baffa
yace “look at me Zayn bance ka saukarmin da kanka kasa ba” ahankali yakalli Baffa,
cikin fushi Baffa yace “Zayn shaye shaye kakeyi”? Dawani irin sauri Ammi takalli
Baffa jin kalman shaye shaye tace “wai Alhaji sabida Yar gwal dinku da aka chakama
wuka dan tana tareda d’ana shine haryakai afara tuhuman d’ana da shaye sha…..”
dagamata hannu da Baffa yayi afusace yasa takasa karasa maganan cikin kakkausan
murya yace “kimin shiru Rabia’atu, I am not ready for sakarcin ki this morning”
sanan yamaida kanshi kan Zayn yace “daya daga cikin offisoshin dayamin yan
tambayoyi yasanar dani agaban Variety Pot kai parking motanka kashiga ciki Khairy
kabarta amota anan waje, wajen babu abinda ake saidawa sai kayan shaye shaye da
kayan maye daban daban Innalillahi wa innailaihi raji’un Zayn yaushe kafara shaye
shaye tarbiyan danamaka kenan shaye shaye!” Baffa yay maganan yana kallon fuskanshi
dan fuskan Zayn bayatabamai karya, kallonshi kadai yakara tabbatarmai da yes shaye
shaye yaje yayi, Baffa jiyayi ranshi na tafarfasa yace “Zayn tayaya zaka dauko
mace, Yar yarinya ka ajeta gaban wajen da ake shaye shaye da kasan criminals nanne
majalissan su, kashiga ciki kaje shaye shayen ka kabarta inba sakarci da rashin
hankali irin naka ba” Baffa yadanyi shiru yana kallonshi kafin cikin ihu da saida
gidan ya amsa yace “inda yarinyar nan tamutu tayaya kakeso na kalli mahaifinta
dabai dade da rasa matarshi ba iyye? Tayaya!” Baffa yay ihu da saida Ammi tadaura
hannunta aka, Baffa yace “kasan menene tsakanina da Baffan ka mahaifin Khairy
kuwa?? Bamuda dangantaka ta jini amman duk duniyan nan ko yan uwana basukai Baffan
ka matsayi, kima da daraja awuri naba, azuciyata ba daduka duniyan nan Zayn, duk
duniyan nan banida kaman Baban Khairy, bakuma zan taba samin kaman Baban Khairy ba,
kabani kunya Zayn kabani kunya, kayi karatun addini kasani cewa shaye shaye is
haram, duk wani abu aduniyan nan dakesa maye haramun ne annabi yahana sha, bari
Khairy ta warke zaka sha mamaki” Baffa yay stairs dasauri Zayn yatashi zai bashi
hakuri amman ina harya wuce hakan yasa yadawo yazauna yadaura hannunshi akai, saida
Ammi taji rufe kofan Baffa sanan takalli Zayn da duk yabi yadamu ahankali tace
“karka damu kasan mahaifinka bazai taba iya fushi dakaiba relax I will talk to him,
kaga abinda yasa banson yarinyar nan ba banmason hadinka da ita, nasan cewa zaka
dauketa kaje gidansu da ita dana sani ai da bazan taba bari kadauketa ba, akan me
zata wani jazawa d’ana bakin jini, har ana kiran d’ana da dan shaye shaye, Zayn
dina dako hayaki bayaso, mtswww aikin banza wlh ko ganinka nasakeyi a inda take
saina cimaka mutunci Zayn nagaya maka baka ba ita dagayau” saida Ammi tagama
surfafamai bala’i sanan ta tashi tai sama yadade zaune awajen sanan ahankali
yatashi yafita daga dakin zuwa nashi dakin.

Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.
wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u

[6/24, 11:24 AM] +234 701 275 3212: Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare
dakin biyaba kika karanta min littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u

Sai wajajen 6 nasafe sanan Dr yay discharging Aliyu, ahankali yafita daga dakin
boys dinshi biyedashi juyowa yayi yakallesu yace “ku tafi mota ina zuwa” saramai
sukayi sanan suka wuce shikuma yakarasa zuwa ICU din, dayake Baba da Manaf sun tafi
masallaci ganin tai bacci babu kowa awajen, ahankali ya tsaya gaban glass din yay
folding hannunshi akirji yana kallonta, yakai kusan 3 good minute yana kallonta
sanan yajuya ahankali yawuce yafita daga asibitin masallaci yafara shiga yay salla
sanan yagaisa dasu Abba yamusu sallama.

Kwananta biyu a ICU aka dawo da ita normal daki sabida yanda takeda saurin warkewan
ciwo, Baffa dasu Mom tun safe sukazo harda Batool da da kyar Mom takadata tawuce
school daga wajen, sanan Matan Baba da Khairy take kirada Anty Mariya ta gyaramata
jiki da towel da ruwan dumi sanan aka chanza mata kaya zuwa wani simple gown baby
pink da hula baby pink sanan aka maidata gado tai kyau kaman wata yar karaman
yarinya tea Anty Mariya tabata tasha dan yunwa takeji Baba sai murmushi yake cikeda
jin dadi da kyar Baffa yabashi duk suka tafi aiki akabarta da Anty Mariya kadai.
[6/24, 11:24 AM] +234 701 275 3212: Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare
dakin biyaba kika karanta min littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u

Saida ta shanye tea sanan ta kwanta tana rikeda teddy da Maheer yasayo mata na
Mickey Mouse tana murmushi Anty Mariya tace “Maheer yamaidake yar yarinya ko” dan
murmushi tayi sanan ahankali dan bata iya magana da karfi tace “ina wayana Anty”?
Ahankali tace “wayanki na wajen Batool” dan yatsine fuska tayi dasauri tace “menene
wani abu namiki ciwo ne” girgiza mata kai tayi ahankali tace “ni gida nakeso
mutafi” fuskanta Anty Mariya tashafa tace “Dr yace at this rate dakike warkewa very
fast maybe gobe ko jibi ma zasu iya sallaman ki jikinki nada kyau Khairy” Gyadamata
kai tayi ahankali Ya Aliyu takeson kawai tagani tasan yanata kiranta, knocking
kofarsu akayi dawani irin sauri tadago kanta he just feel inama ace Ya Aliyu ne zai
shigo, ahankali aka turo kofan aka shigo Zayn ne yana sanye da riga da wando na
jeans dasukamai hadadden kyau idanunshi sanye da bakin glasses idanunshi nakan
Khairy datai lamo agado tunda ta kalleshi sau daya tacire idanu tana shafa teddy
data rike, she looks super cute kaman ka saceta ka gudu ga dakin datake ciki very
fine dan hospital suit ne harda kujera doguwa da fridge da ac ga tv, an rufe mata
kafa da bargo, ganinshi yasa Anty Mariya tai murmushi tace “barka da zuwa Zayn
shigo mana” tai maganan tana tashi dagakan wani hadadden plastic chair dake gaban
gadon Khairy takoma kan lumtsatsen 3 sitter tazauna, ahankali Zayn yashigo yace
“ina yini yamai jiki” murmushi tayi tace “jiki Alhamdulilah ai taji sauki, gashinan
ta damemu ita a sallameta takoma gida kasan duk kyan asibiti babu mai son asibiti
ga waje zauna mana ka tsaya” karasawa yayi gaban plastic chair datake nunamai ya
zauna ahankali sanan ya ijiye katuwan ledan daya taho dashi kafin ahankali yasa
hannunshi yazare bakin glasses din idanunshi yakalli Khairy daidai itama tadan
kalleshi dasauri tadauke idanunta sanan ahankali tace “ina yini Ya Zayn” harcikin
brain dinshi yaji muryanta daurewa yayi yadake yace “how are you feeling now”?
Batare data kalleshi ba tace “fine” kallonta yacigaba daya kaman wanda baitaba
ganinta ba, yatsun hannunta da fararen kumbunanta yabi da kallo da yanda take rike
kafan teddy, kafin ahankali yasauke kanshi kan lips dinta dayay wani irin
mahaukacin pink sunadan motsi sabida yanda take motsi ga gashin gaban goshinta daya
kwanta lub lub tunda yake baitaba tsayawa yakurema nace kallo haka ba sai Khairy he
loves everything every single thing about her, baitabajin zuciyanshi ya girgiza
akan mace ba sai akanta kaman yadauketa yatafi da ita dakinshi suyi rayuwan aure
yakeji she’s so innocent, kana ganinta kasan yarinya ce dabatasan komi ba about all
this iskanci life da sauransu knocking kofan da akayi yasa yadawo daga king tunanin
dayake, tashi Anty Mariya tace “tace suwaye kuma Kodai Babanki bai yarda yabi Baffa
sun tafi aiki bane” tai maganan tana bude kofan daga Khairy dake kwance har Zayn
suka juyo dan ganin waye akofan, ahankali Anty Mariya tabude kofan Aliyu ne tsaye
gaban kofan yana sanye dawata sky blue yadi mai bala’in kyau hannunshi rikeda wani
Leda na Buba popsicles yana wani irin bala’in kamshi idanunshi sanye da bakin
glasses yanabin dakin da kallo kafin idanunshi su sauka kan Khairy dake kan gado
tana kallonshi wearing one big smile akan fuskanEta.

Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u

Kallo daya Anty Mariya tamai taganeshi cikeda girmamawa tace “bismillah Aliyu
shigo” hannunshi yasa ahankali yazare glasses na idanunshi sanan yakalli Anty
Mariya ahankali yamika mata ledan hannunshi yace “sauri nake daman na shigo na duba
mara lafiya ne bari naje” yajuya zai tafi dawani irin sauri Khairy data yunkuro
daga gadon tana yatsine fuska sabida zafin datakeji inda aka mata dinki tace “Ya
Aliyu!” Chak ya tsaya batare daya juyoba kirjinshi na tafarfasa dan ana bude kofan
idanunshi suka sauka kan Zayn da yanda yaga yana kallon Khairy, juyowa yayi
ahankali yazubamata mayun idanunshi hawayen dayaga sun taru a idanunta da yanda
yaga tana yatsine fuska sabida tasowan datayi yasa yadago kafa ahankali yashigo
dakin batare dayakai wajen gadon ba yay folding hannunshi akirji yana kallon kwayan
idanunta da ita kadai zata iya fassara maganganun dake cikinsu asanyaye yace “lay
ur back” gyadamai kai tayi kaman Yar baby shi, sanan takoma ahankali ta kwanta
back, murya chan kasa yace “Ya jiki”? Ahankali kaman ba itane kemagana da dan kyau
ba dazun nan tawani narke kaman wacce ke shirin fashewa da kuka yace “fine” kasa
daurewa yayi zuciyanshi namai zafi da ciwo sosai, ahankali yace “meke miki ciwo”?
Daga Anty Mariya har Zayn kallonta sukayi, gently takai hannunta tanunamai gefen
cikinta, boyayen ijiyan zuciya yasauke sanan yajuya yace “lemme call Dr for you”
yawuce zai fita, saida yakai daidai kofa tasake kiranshi amugun hankali. “Ya Aliyu”
chak ya tsaya still, kafin chan batare dayajuyo ba yace “I will get the Dr for you,
sai anjima Anty” dasauri Anty Mariya tace “sai anjima Aliyu an gode” kallon Khairy
yayi nakusan 1min dayaga takife kanta a filo sanan yatashi shima yakalli Anty
Mariya yace “bari naje anjima zan dawo” murmushi tayi tace “tom Zayn angode” sanan
yawuce yafita, Anty Mariya da takaranci komi that just happen in this room tasauke
ijiyan zuciya ahankali tana kallon Khairy datai kaman tana bacci taji anbude kofa
Dr yashigo.

Aliyu na gab da tada motanshi yaji anyi knocking glass din motar, juyowa ahankali
yakalli wajen ganin Zayn ne tsaye yasa ahankali ya danna botur yasaukar da glass
din motar yana kallon Zayn din da idanunshi dasuka dan chanza launi, folding hannu
Zayn yayi akirji dan idan baiyi hakaba ayanda kirjinshi yaji yana tafarfasa da
mugun kishi zai iya dambe da wanan dan sandan, cikin wani yanayi na rashin mutunci
yace “what’s between kai da kanwata”?Wani kallo Aliyu yamai ido da ido kaman yazaro
bindigarshi ya bindige Zayn yakeji, akufule yace “go and ask ur sister” wani irin
kallo Zayn yamai ganin kome yake takama dashi shima haka Aliyu yake takama dashi
yasa awulakance yace “stay away from this hospital and stay away from my sister, I
don’t want you handling case din barayin nan zanzo nasa abama wani dan sandan, duk
randa nakara ganinka anyway near my sister law zai rabamu” wani matsiyacin kallo
Aliyu yamai kafin yadau bakin glasses dinshi yasa a idanunshi yakalli Zayn din
awulakance yace “I am the law! So do your worse” yana maganan yadaga glass din
motanshi sama yawani ja motar da mahaukacin gudu yafita dashi daga asibitin yanaji
kaman zai mutu da bakin kishi.

Kwana uku Khairy takara a hospital aka sallameta gidansu tace zata Anty Mariya
kaman an mata kyauta, fir Batool tace itama gidan Baba zata koma babu wanda
yahanata suka koma wajen nan tabama Khairy labarin all abinda yafaru har jinin da
Aliyu yabata sanan tace taji Baffa yace ankama duka barayin sun saida motan Zayn
din amman an samo motan itama, sanan Zayn suka dinga bi tun ranan farko daya fara
zuwa Variety suka ganshi suke binshi dan sunga big boy ne.

[6/24, 11:24 AM] +234 701 275 3212: Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare
dakin biyaba kika karanta min littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u

Wuraren 11 nadare tai dialing number Aliyu harya katse bai daukaba saigashi
yakirata dawani irin sauri tadauka ahankali yace “Pickle” murya chan kasa tace “Ya
Aliyu ina yini” ijiyan zuciya yasauke yace “ancemin an sallameki yau ko hope u are
good” shiru tadanyi kafin ahankali tace “Ya akayi kasan an sallameni” murya chan
kasa yace “I come everyday to check on you dudda bana shigowa dakin” wani kalan
murmushi tayi tanason Aliyu over ko Allah ma yasani, murya chan kasa taji yakira
sunanta. “Ummulkhair!” Dan faduwa gabanta yayi dan wani irin faduwa gabanta yaje
most time idan yakira sunanta haka, murya chan kasa tace “na’am” dan shiru yayi
nakusan good 1min, sanan ahankali yace “is there anything between you and dan
uwanki Zayn da I don’t know about” dan zaro idanu tayi dan bama tagane kan tambayan
ba hakan yasa takasa ma magana, ahankali yasake maimaita tambayan. “Akwai soyayya
tsakanin ke da Zayn ne?” Wani irin zaro idanu tayi adan rude tace “ni? Nooo a’a
wlh, why will you ask me such question”? Dan shiru yayi sai chan taji yasauke
ijiyan zuciya yace “abar maganan tunda kince no I believe you” tsoro taji yadan
shigeta ahankali tace “Ya Aliyu are u fine” ijiyan zuciya yadan sauke sanan da kyar
yace “I am now!” Yasake yin shiru saikuma chan yace “remember I told you I am a
very very jealous person, banda yan uwanki danasan kun fito ciki daya su Manaf I
can’t stand inga any man on this earth yana baki any affection look, Khairyyyy I
love you don’t you get that, I am crazy and obsess dake” dan murmushi tayi sai
yanzu tama gane maganan dayake yadauka ita da Ya Zayn soyayya suke saisa duk yay
wani iri Ya Aliyu nada mugun kishi kam, dan murmushi tayi tace “Ya Aliyu kai kadai
nakeso aduk duniyan nan, nima I am obsess with you, saisa nama zuciyana alkawari
kai nata ne, THE PROMISE OF MY HEART is you” murmushi yadanyi kafin ahankali yace
“Khairy inaso naturo iyayena suga Baba” dasauri tace “Ya Aliyu dan Allah kabari
nakarasa school kagafa baifi 2month yaragemin ba nama fara project ta online nake
turama professor na yana dubawa, kaga I want to enjoy my wedding ayi event kala
kala nai rawa kasan na iya rawa” dan murmushi yayi yace “so I heard” dariya tayi
tace “dagaske fa” hira tadinga mai kaman ba ita aka sallamo daga asibiti ba
harsaida yasaki zuciyanshi sosai sanan wuraren 1 yasata tai bacci badan taso ba.

Kusan kullum sai Zayn yazo gidansu batasan mesa ba kofan tambayan da Ya Aliyu
yamata ne hakanan saita fara gujemai, dazaran yazo tagaidashi zata wuce dakinta
zatajishi dasu Manaf suna hira afalo Baba ma yadawo duk suhade sai dare yake barin
gidan amman ita bata taba saukowa, kullum tana zuwa school tadage da project dinta
Maheer natayata yi yanzu ma haka tana chapter 4.

Yau duka duka saura 14 days sufara final exam dinta tadage da karatu sosai, at the
same time Baba da Baffa da abokanen su sukaje nemawa Manaf Auren Aisha, Mu’az kuma
Auren Maimuna sanan washe gari sunday Baba yasa dukansu su shirya dan gidan Baffa
zasu yau zasuyi family meeting.

[6/24, 11:24 AM] +234 701 275 3212: Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare
dakin biyaba kika karanta min littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u

Ahankali take shiryawa dan ita ko kadan bataso taje gidan Baffan dan bamataso su
hadu da Zayn dataga Kwanan nan wani mugun kallo yake mata kaman zai hadiyeta,
Batool da harta gama shiryawa tace “wai bazakiyi sauri ba kinata abu ahankali kaman
bakida kayan ciki” hararanta tayi tace “dalla chan” bude kofa Anty Mariya data
shirya tayi takalli Khairy tace “har yanzu baki gama ba” gyalen abayan data saka
tadauka baki tace “na shirya Anty” sanan tadauki jakanta Batool ta tashi suka fito
zuwa compund ganin Ya Manaf da Mu’az yasa tai wani murmushi cikeda tsokana tace
“angwaye wai kwana nawa aka saka ne” hararanta Baba daya fito yayi yace “ban
fadamusu ba sai munje gidan Baffan su zasuji” dariya tayi tace “wlh Baba duk sun
kosa” hararanta Manaf yayi yashiga motan shi yace “karki sake kizo motana Batool
taho kinji” dasauri Batool tai wajen, Baba yace “manta dasu muje motana kinji”
gwalo tamusu suka wuce tashiga motan Baba, Anty Mariya na gaba ita kadai abaya
sanan suka wuce batasan mesa ba hakanan taji gabanta nafaduwa dum dum dum, daura
hannunta tayi kan kirjinta tana addu’a azuciyanta tana kallon hanya ahaka har
sukakai gidan Baffa, Babban falon Baffa sukaje, tunda tashigo taga Zayn na kallonta
kaman zai hadiyeta dawani irin sauri tadauke kanta tagaida Ammi data amsata ciki
ciki sanan tawuce wajen Mom tazauna kusada kafanta Batool ma tazauna awajen tana
gaida Ya Hafiz dake zaune kusada matanshi yana rikeda Babyn su dake bacci, gasu
Hassan a zaune kowa a zaune, Baffa na zaune kusada Baba

Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u

Ahankali tadago kanta hada idanu sukayi da Zayn dataga yasakin mata wani cool smile
dasauri tadauke kanta takalli Baffa dake gyaran murya.
Anatse Baffa yabude taron nasu da addu’a sanan yace “jiya munje gidan iyayen
yarinyar da Manaf dakuma Mu’az sukeso su aura, Alhamdulillah komi ya daidaita bamu
sanar daku komi gabe da abin bane sabida akwai abinda mukeso musanar daku wanda
dukanku nan babu wanda yasan maganan dagani sai Baffan ku nan” yanuna Baba saikuma
“marigayiya mahaifiyan ku Manaf” yanuna su Manaf, tsit dakin yayi, gyaran murya
Baba yasakeyi yace “an sakawa Manaf da Mu’az ranan aure kimanin sati hudu wato wata
daya kenan” murmushi duk akayi Hafiz najan bayan rigan Manaf dake murmushi cikeda
tsokana yana kabarda hannunshi sanan anatse Baffa yace “yara nata aure amman asalin
Babban yayan gidan nan shiru” dariya Hafiz yayi Ammi ta ballamai harara, anatse
Baffa yace “gawata labari” sanan ahankali yafara magana yace “shekaru ashirin
dasuka wuce abaya, lokacin Zayn yashiga JSS 1, Hafiz na primary school, su Hassan
na Hussaini sune yara alokaci dudda suma primary suke, Maryama wato mahaifiyan
Ummulkhairy ta haifi Ummulkhair” Baffa yadanyi shiru, ajiyan zuciya yasauke yace
“bayan an haifi Khairy Maryam was very very sick, after series na test and
investigations alokacin ne aka fara gano cewa mahaifiyar ki nada blood cancer!”
Shiru kakejin dakin kaman ruwa ya hadiye kowa, ganin Baffa yakasa magana yasa
ahankali Baba yace “Maman ki was very very scared Khairy son da Mama kemiki tun
ranan dakika fado duniya ne, bansan mesa ba kodan agidan marayu ta taso tana
matsayin ya mace batasan kowa nata ba tai wahalan rayuwa, kodan sabida taga kema
mace ce batason kiyi wahalan rayuwan datayi gashi ance tanada cancer bazatai wani
rayuwa mai tsawo ba dan lokacin bama agama sanin kan treatment na blood cancer ba
yasa ranan cikin dare ina bacci akan kujera naji Mamanki ta tabani tana kiran
sunana” Baba yadanyi shiru ahankali yace “bude idanu nayi naganta zaune kan gadon
asibitin rikeda ke a hannu” Baba yakarayin shiru yadan fuzar da iska nai dumi,
Ahankali yace “Maman ki was very very sick jikinta yay bala’in zafi tacemin tana
ganin one of this days zata mutu dan haka nakira Baffa nacemai idan zai taho yazo
mata dasu Manaf dake gidanshi wajen Ammi nacemata to ganin hankalinta atashe yake
sanan takara kallonki” Baba yay shiru yace “tana kallon fuskanki tacemin batason
Ummulkhairy tasha wahala, sanan duk duniyan nan banda ni babu wanda ta yarda dashi
kaman Baffan ki tasan ko Bana duniya sai inda karfinshi yakare akan yarana sabida
haka tanason ta aurar dake tun yanzu datake da ranta a inda ko yanzu yanzu tafadi
tamutu zata tafi batada damuwa” Baba yakara yin shiru kowa na kallonshi,
handkerchief yaciro daga aljihu yakai kan idanunshi dan ko kadan bai son yay kuka
agaban yaran shi, kafadan shi Baffa ya matse sosai yakalli yaran yace “Baban ki
yadauka awanan daren Maman ki zata rasu, bayan tamai maganan nan tasashi yakirani
awaya, kunga acikin kuryan darenan haka nashiga mota nazo asibitin nan, cikin
tsananin zazzabi tana rike dake a hannunta tace tanaso tabani amanarki sanan tana
neman alfarma wajena…..” wani irin faduwa gaban Khairy dake kallon Baffa chass
takeyi dabama tasan na miyeba, ahankali Baffa yace “Maman ki tace tanaso nahada
Ummulkhair da Zayn babban dana wanda Mamanki takeso sosai sun shaku da mamanki sama
da su Hafiz ma, tace tanaso nahada ku aure” Zayn da tunda aka fara maganan kanshi
ke kasa sai alokacin yadago kanshi yakalle Babanshi dake Magana, Baffa yace “jikin
Maman ki yay zafi yay tsanani duk mun zaci zata rasune, Gyadamata kai nayi na nuna
amincewa na, tace mukaita masallaci adaura auren, I remember Baban ki yafita waje
yadauko keken guragu muka daurata akai muka gungura keken har zuwa masallacin dake
asibitin nan dayake nan kaman ba dare ba jama’a duk suna zazzaune some a kwance iri
masu jinyan nanne, da sauransu limamun muka kira mukamai bayanin komi ya matukar
tausayama Maman ki sanan aka gungurota aka shiga da ita masallaci tana rike dake a
hannu limam yadauki microphone aka tada duka mutanen dake bacci” tsinkewa gaban
Khairy yahauyi yana dawowa daidai hakama Batool, Ammi, Zayn dakuma Anty Mariya,
kowa na kallon Baffa, murya chan kasa Baffa yace “all I had was 20k ajikina haka na
bayar kudin sadaki dani da mahaifinki limamin masallacin mahaifiyar ki jama’an dake
wajen suka shaida daurin aure tsakanin Ummulkhair Ahmad Muhammad da Zayn Abdullahi
Gabas akan sadaki naira dubu ashirin!”
Khairy jitayi numfashinta zai dauke kunenta yay dummm kaman ta sume ne kaman tafice
hayyacinta ne oho ita kanta bazata iya tantance wani yanayi take ciki ba, daga Baba
har Baffa murmushi sukayi suka kalli juna, Baffa yace “inda ace Baffan nan naku
nada yara mata dayawa zansa yarana maza duka su aurensu sabida inaso muhada zuru’a
wanan amincin dake tsakanin mu na abota takoma na jini, saisa bayan mun daura auren
muka yanke shawarana sai yaranmu sunyi girma sun mallaki hankalin junansu zamu
sanar daku, yanzu ma bikin su Manaf ne sabida munaso muhada bikin su da kuma taron
bikin su Zayn ayi atare saisu tare nan da wata daya lokacin Ummulkhairy itama
tagama jarabawa tagama makaranta ko aminina” gyadamai kai Baba yayi yana wani irin
murmushi, Ammi dajitayi komi na duniya ya tsaya mata chak takalli mijin nata, cikin
wani irin masifa tace “Alhaji na dauki cikin Zayn na wata tara, na tsugunna na
haifo dana dakaina batare da wata ko wani yatayani ba ninasan ciwon kan d’ana nasan
wahalan danasha na tarbiyantan dazai ka kama shekaru kusan ashirin kenan kama d’ana
aure baka sanar dani ba wlh wlh wlh kayi kadan!” Ammi tama Baffa magana babu ko
shakkan shi guda akan idanunshi dayasa kowa yakalleta shima Zayn yakalleta uppan
Baffa baice mata ba hakama Baba duk kallonta suke da Mom da Anty Mariya dasauran
yaran.

Hannun kujera Ammi tadaka cikeda bala’in dakin na amsa masifanta jikinta na girgiza
tacigaba da magana. “Idan zuri’a kukeso kuhada abotanku yadawo tajini inace nan nan
nan ga Batool nan diyar kace maisa baka hadata da Manaf ko Mu’az ba koma Maheer sai
akan d’ana Zayn dina, kasan plan din danake dashi , buri danaci akan yaron nan nawa
dazaka hadashi da yar gwal dinku? Kasan wace yarinya nakeso Zayn ya aura kasan
matsayin Baban ta anan Nigeria kuwa kaga kyan Aisha? Wlh bazaka maidani karaman
mutum a idanun kawata ba” takalli Zayn cikeda ihu tace “Zayn kalli fuskan
mahaifinka kacemai bakason auren nan yanda sukayi suka hada auren subi haka su
warware” shiru Zayn yayi kanshi nakasa shi bazai iyama cewa farin ciki yake ba ko
bakin ciki all he knows is yaji dadin wanan labarin dayajita bagatatan haka kaman
daga sama.

Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u

Baki Ammi tabude zata kara magana Baffa yadaga mata hannu cikin fushi, anatse yace
“kinsan maisa duka wanan ihun dakike yi danki tozartani bazai taba bani kunya ba”?
Dan murmushi yayi yace “sabida agaban dan uwana da yarana kike ko zaginane zaki
iyayi” Baffa yasake murmushi yace “auren nan ba marigayiya kadai tai tunanin shi ba
har mu nan, duk duniyan nan babu wanda zai rike Khairy amana kaman dan uwanta kuma
Yayanta Zayn! Bata fita daga family ba zamu riketa amana dan dan uwanta take aure,
banda kwanciyan hankali daya wuce nasan d’ana ke auren Khairy da mahaifiyarta
tabani amana, nasanki karki manta na zauna dake tsawon shekaru danmu na farko
shekarun shi 36 so babu wanda zai iya bada labarin halinki kaman ni, nariga nasan
bakison mahaifiyar Khairy hakan zaisa bazaki tabaso auren shi da yarta ba abu
nafarko dayasa naji bazan taba fadamiki ba kenan sai ranan da zan hada yaran nan
nafada musu kisani kema, dan haka kome zakiyi kiyi Zayn mijin Ummulkhair ne nan da
wata daya za’ayi walima ta tare agidanshi, kutashi kutafi” cikin yaran babu wanda
ya iya cewa uppan duk mikewa tsaye sukayi banda Khairy data kasa mikewa tsaye tana
kallon Baba idanunta sunyi jazur Baba shima yana kallonta, hannunta Batool takamo
zata dagata tace “tashi muje Khairy” ahankali Baba yace “barta Batool” tashi yayi
ahankali sanan yadauki wata yar jakan dake kusada shi yabude wani littafi yaciro
tana kallon littafin ta tunashi Dairy Mama ne, karasowa gabanta Baba yayi ahankali
sanan ya tsugunna agabanta yana kallonta, ahankali cikeda so dakuma tsantsar kaunar
yarshi yace “Khairy kingan mu nan we are not bad parents idanma abinda kike tunani
kenan, all abinda kikeji azuciyanki yanzu nasani, kina tunani tayaya aka miki aure
tun kina karama baa taba sanar dake ba, auren ma da Yayan ki Zayn, wanda baki taba
kallo da fuskan so ba, wanda bakisan koshi yana sonki ba” dan murmushi yayi yace
“kituna babu aure mai albarka kaman wanda iyayenka suka zaba sanan suka maka banda
haka kiyi tunanin auren nan mahaifiyarki dakikafi komi so aduniyan nan tahada ita
tama miki shi Ummulkhair, and lastly mahaifiyarki tace nabaki Wanan abin ki karanta
idan rana irin tayau tazo gashi” Baba yasamata book din a hannu, wani irin kankame
book din tayi gam gam sanan Batool tadagata bin Batool kawai take suka wuce mota
suka shiga suka zauna itama ahankali Anty Mariya tashigo taxauna tana kallona
Khairy da idanunta suka bushe babu hawaye ko digi bazama ka iya tantance metake
going through ba, chan saiga Baba yafito tareda Baffa motansu yazo yashiga yaja
suka tafi sanan Baffa yawuce yakoma ciki biyoshi Ammi tayi tafara surfafa bala’i
amman tak bai cemata ba

4️⃣
8️⃣
[6/26, 12:39 PM] +234 701 275 3212: 4️⃣
8️⃣

Koda sukakai gida kasama fitowa daga motan Khairy tayi duk Baba na kallonta da
taimakon Anty Mariya da Batool suka fito da ita sanan suka shiga ciki Anty Mariya
tace “tafi da ita dakinku Batool” wucewa da ita sama Batool tayi sanan tajuyo
takalli Baba zatai magana Baba yadaga mata hannu anatse yace “Zayn shine best
husband da Ummulkhairy will ever wish for, please karkimin wata magana aikin gama
yariga yagama beside auren nan mahaifiyanta tamata shi” shiru Anty Mariya tayi tana
kallon Baba saikuma ahankali tace “ok” sanan tajuya tawuce sama abinta.

Suna shiga daki Batool tazaunar da ita abakin gado sanan tamaida kofansu tarufe
tasa key sanan tazo gaban gadon da gudu tazauna akasa kanta tadaura kan kafan
Khairy tace “Khairy why are you not crying Innalillahi wa innailaihi raji’un, yanzu
Khairy kefa matan aure ce, matan Ya Zayn, Khairy what about Aliyu? Ya Aliyu yaya
zakiyi dashi? Khairy I am so sad for you not because Ya Zayn is a bad person but
because of soyayyan da kukeyi da yanda kike sonshi da yanda Ya Aliyu yake sonki,
Khairy how are you going to tell him eh? How”? Sai alokacin wasu kalan hot hawaye
suka zubomata, jikinta harwani tsuma yake tana kuka mara sauti itama Batool kasa
hanata kukan tayi saima rungumeta datayi suna kuka sosai, sun dade ahaka ganin asma
ta na neman tashi yasada sauri tasaki Khairy tawuce tadauko mata inhaler ta dake
kan drawer takawo mata tace “shaka and stop crying” ahankali ta shaka but takasa
daina kukan, wani kalan bakin ciki da damuwa ne taji ya lullube mata zuciya
littafin Mama ma sai kallonshi take takasa karantawa, da kyar da daddare ta iya
shan tea tana zaune kallon wayanta kawai take idanunta sunyi jazur sun kumbura,
wuraren 10 Batool tai bacci ta barta, tana zaune awajen tana kallon wayan shadaya
nayi wayanta yahau ringing wani irin lumshe idanu tayi batare data kalli screen
dinba hawaye taji sun zubomata sharrrr ajiki, tunda tasan Ya Aliyu kullum doki take
yakirata yaune rana na farko dataji tana tsoron tadauki wayanshi ma dan gani take
dazaran yaji muryanta zan gane and tayaya zata iya fadamai Wanan bakin labarin da
tasan halinshi yanda yakeda mugun kishi idan wani abu yasameshi this night fa,
kozata fadamai labarin nan she needs to think it through sanan tasami hanyan dazata
iya fadamai batare datai breaking heart nashi ba dan batason wani abu yasameshi.
Wani kiran nashine yashigo ahankali tadauki wayan, maida wayan silent tayi gabaki
daya sanan tasauka daga kan gadon ahankali tadauki littafin Mama, gaban wardrope
taje tazauna ahankali akasa tana rikeda book din tana kallo tsoron ma karantawa
take hawaye ta share dasauri sanan tabude book din ahankali tafara ni tana
karantawa.

Tunda aka haifeta Mama tafara rubuta mata book dinan, taushe bakinta tayi jin wani
mugun kukan dayake zuwan mata, sanan tacigaba da karanta littafin page after page,
Mama na bata labarin komi wahalan datasha rayuwa kafin tahadu da mahaifinta, da
ranan da ciwonta zai tashi da ranan da ciwonta zai lapa haka takebin littafin nan
word by word tana taushe bakinta hartakai pages na karshen dataga yanayin rubutun
mama ma ya chanza.
“Ummulkhair bansan maisa ba but anytime nake rike da littafin nan dakuma alkalamin
nan babu abinda bana iya fayyace miki, yanzun nan kika fita kika tafi makaranta,
lokacina yakusa ni kaina inaji ajikina saisa nace bari namiki Wanan one final
rubutun. Ummulkhairy inaso kisani cewa duk cikin yaran dana haifo duniya babu wanda
nakeso kaman ke! Nasan ance babu kyau uwa tafadima yaranta tafison Wanan kan Wanan
nafadamiki hakane sabida inaso ki natsu aduk lokacin da Littafin nan zai sameki.
Khairy ni mahaifiyanki nine na zabamiki miji Zayn sanan umarnina ne agareki kiyi
zaman aure dashi!” Wani irin sakin book din Khairy tai akasa kawai tashi tayi
dagudu tafada bayi ta kunna ma kanta shower tana wani irin kuka tamai sosa zuciya
ahankali tace “Mama whyyyyyyyy? Mama Ummulkhairy ki Ya Aliyu takeso, Mama whyyy”
wani irin kukan datayi batajin koda Mama tarasu tayi irin kukan nan ba, takai kusan
awa daya abayin karkashin ruwa kuka take sanan da kyar ta lallashi kanta tafito
bayan ta tube kayan tadauki towel tadaura akirji tabude kofa Littafin taci karo
dashi ahankali ta tsugunna tasa hannu tadauka sanan tabude tacigaba da karantawa.
“Nasan bama kiwani san Zayn da kyau ba amman tun kina yarinya Zayn na bala’in sonki
kuma yanaji dake, Zayn nada tausayi, yanada Imani sanan yanada kirki ni mahaifiyar
ki na yarda da Zayn, karki tunani babu soyayya a tsakaninku so yakanzo daga baya,
Khairy kaman yanda nafadi miki abaya na zaba miki Zayn ne sabida inaso hankalina ya
kwanta aduk inda nasami kaina nan gaba dan haka y’ata don’t reject Zayn! Accept him
and accept the marriage do that for me Ummulkhairy, do it for world best Mom dinki!
Karki tadama Baban ki hankali ko yayyinki trust me nasan Baban ki will be going
through alot kinsan kuma farin cikin ki shine farin cikin mahaifinki da yayyinki
karki basu damuwa kinji Khairy na” Awani irin hankali ta gyadama Mama kai wasu
sansanyar hawaye nabin idanunta suna saukowa kasa sanan tasake kallon book din.
“Allah yamiki albarka, inhar kayi abu for the sake of iyayenka dan ka farantamusu
rai Allah zai albarkace ki, sanan zai baki kome kikeso cikin sauki, Khairy don’t
stress your heart kiyi tunanin anything kibi umarnina dana mahaifinki bazaki taba
tabewa ba Allah yamiki albarka daga mahaifiyanki Maryama”

Ahankali ta maida littafin tarufe sanan ahankali ta tashi tamike tsaye jinta take
kaman iska zai kadata tafadi wardrobe tabude tadaga karkashin kayanta ta tura
littafin sanan tajawo wani dogon Riga tasaka na bacci kafin tazo gado ahankali ta
zauna tana kallon wayanta, ahankali tasaka hannu tadauka sanan ta danna 5miss calls
tagani na Aliyu saikuma messenge, message din ta danna ahankali.
“Pickle are you sleeping? Maisa kikai bacci dawuri haka? Wait are you fine are you
okay? Wani abu namiki ciwo ne??? Umm I am worried”
Hawayen daya gangaronata ta share ahankali sanan gently tashiga scrolling tundaga
farkon message din dasuka farama juna harzuwa na yau tana karantawa wani irin jefar
da wayan tayi kan gado takifa kanta kan gadon tana kuka, idan ta tuna Aliyu ta tuna
yanda yake sonta da yanda yake mugun kishinta saitaji she can’t hurt him, bazata
iyaba bazata iyaba! Ganin tana nema ta shige yasa tashaki inhaler ta sanan ta tashi
tashiga bayi tadauro alwala wato idan kaga bala’i rasa bacci kake hijabi tasaka
kawai tahau kan dadduma tana kuka tana fadima Allah komi itadai tasan tanata salla

4️⃣
9️⃣
wajajen asuba barawon bacci yasaceta anan kaHn dadduman.🥰
[6/26, 12:40 PM] +234 701 275 3212: 4️⃣
9️⃣

Bayan sunyi sallan asuba tareda Baffa da Zayn suka fito daga masallaci, tun bayan
hatsarin nan haryau Baffa fushi yake da Zayn bayama amsa gaisuwan shi sai sa’i sa’i
suna shigowa gida hannun Baffa Zayn yakama ahankali yace “Abba listen to me please”
chak Baffa ya tsaya sanan ahankali yakalli Zayn din yay shiru, hannu Zayn yakai
yakama kunnenshi ahankali yace “Abba nasan namaka laifi amman dan Allah ka yafemin
and listen to me” wuceshi Baffa yayi zuwa kujerun dake garden na tsakar gidan masu
kyau yazauna sanan yanunama Zayn daya daga cikin kujerun alamun yazo yazauna,
ahankali yataho wajen yazauna yana kallon Abba, anatse Abba yace “Zayn shaye shayen
ka bani kama laifi ba ubangijin daya hallito mu kamawa” murya chan kasa yace “Abba
I know! Tun bayan abin yafaru I couldn’t live up to myself, Abba anytime naji inaso
nayi I remember cewa abin yasa kanwata dat I care for wacce mahaifiyanta tabani
amanan ta tace na kula da ita takusan mutuwa kan shan shishana, Abba ba lallai ka
yarda ba wlh tun ranan ban kara marmarin shan shisha ba I even hated myself for
shan shishan, Abba I am sorry” shiru Abba yayi yana kallonshi dan ya yarda da
maganan shi dari bisa dari dan idanun Zayn basatabamai karya, ahankali Zayn yasa
hannunshi yakama hannun Abba murya chan kasa yace “Abba I love Ummulkhairy tun
kafin namasan da zancen auren and I want to promise you abu daya” yadanyi shiru
sanan yace “Abba nasan bakada yanda zakayi ne daka tana auren mu tunda kagano ina
shan shisha, Abba listen to me I have amended my ways wlh, and Abba namaka alkawari
zan rike Khairy amana, bazan bari any harm to fall upon her ba, and I promise you
Abba I will forever cherish and care for her batare dana bari Ammi ko anybody
yatakurata ba and I will talk to Ammi zata yarda all those drama zata daina kaji
Abba” hannunshi ahankali Baffa yakai kan bakinshi ya sumbace shi ahankali yace
“Allah maka albarka Zayn” murya chan kasa yace “Ameen” tashi katafi, tashi ahankali
Zayn yayi yawuce Baffa na kallonshi jiyayi duk wani nauyi da zuciyanshi yamai ya
saukar tunda har Zayn din dakanshi yazo yay accepting mistakes nashi and promise to
work on kanshi Abba jiyayi hankalinshi ya kwanta yanzu Ammi kadai tarage yasan ko
itama she will come around.

All through ranan akan gado tayishi takasa fita school, takasa daukan wayan Aliyu
takasa cin abinci gatanan ne kawai, wuraren magrib Anty Mariya tashigo dakin tana
kallon Khairy dake kan gado maida kofan tayi tarufe sanan takaraso tazauna agefen
gadon tana kallon idanun Ummulkhairy dasuka kumbura har lokacin hannunta takai
tadagota tazauna sanan ahankali tace “maisa baki fadima Baban ki Aliyu kikeso ba”
shiru Khairy tayi tana kallonta dan batasan ya akayi tasan aliyu takeso ba,
ahankali Anty Mariya tace “nasan kinason Aliyu shima yana sonki tun a asibiti na
karanci all of that, maisa baki fadiwa mahaifinki ba eh Ummulkhairy?” Ahankali tace
“Anty kona fadamai is too late bazasu iya komi akaiba” shiru Anty Mariya tayi tana
kallon Khairy she just wish tanada wani karfi dazata iya magance this whole case
but her hands are tight, ahankali tace “Yaya zakiyi da Aliyu”? Wani irin ajiyan
zuciya tasauke dasauri takai hannunta tashare hawayen daya zubomata sanan taja
hancinta danji tayi majina zai gangaromata tace “zan gayamai gaskiya” ajiyan zuciya
Anty Mariya tayi tace “to ki gaggauta fadamishi dan kinsan bai kamata kina magana
da namijin daba naki ba ko” gyadama Anty Mariya kai tayi, ahankali Anty Mariya
tashafa kumatunta tace “karki damu duk wanda yabi iyayenshi bayaci baya kinji”
gyadama Anty Mariya kai tayi, Anty Mariya ta tashi tace “yanzu zan Aiko Batool da
abinci yakawo miki kici” sanan tawuce tafice daga dakin, abinci Batool takawo mata
kadan taci sanan tai sallan isha’i ta kwanta yau by 9 ma Aliyu yashiga kiranta,
kallon wayan Batool tayi sanan ta tashi ahankali tafita daga dakin danta basu waje
suyi magana, kasa daukan wayan Khairy tayi a third call dinne tadauka takai kunne.
Cikeda damuwa Aliyu yace “I am sick worried, Pickle what’s happening? Tun jiya I’ve
been calling you baki dauka sokike ciwon zuciya yakamani” girgizamai kai tayi da
sauri muryanta na rawa tace “n…..o” shiru Aliyu yayi hakan yasa dasauri ta taushe
bakinta tana kokarin hana kanta kukan datakeji, yakai kusan 1min yay shiru kawai,
kaman daga sama yace “waya saki kuka”? At this point zare hannun kawai tayi daga
bakinta tafashe dawani irin kuka Aliyu knows her so well, if she’s happy yasani, if
she’s sad yasani, if she cried yanajin muryanta yasani, shiru yayi yana sauraron
kukan ta kaman yashiga wayan yazo inda take yakeji, almost good 2min yabarta tai
kuka yanda takeso sanan ahankali cikeda iya lallashi yace “I always tell you I am
here for you, why will you be crying haaa? Oya yishiru kinji” gyadamai kai tayi
tana kokarin Hana kanta kukan, murya chan kasa ahankali yace “maiya sameki why are
you crying”? Jitayi wani kukan yazomata tasake saki, cikeda damuwa sosai Aliyu yace
“Pickle wai kasheni kikeso kiyi? U want my life eh? Kinsan yanda kukan ki ketabamin
zuciya kuwa? Did you have any idea wlh idan kikaji ance I slump and die kece” rage
sautin kukan tayi ahankali dan tasan ko karya daya baiyiba, cikeda lallashi yace
“tell me menene, nazo gidanku naganki” dasauri ta girgizamai kai dan tasan wlh zai
iya tace “a’a” ahankali yace “to what’s the matter”? Batasan yaya ma akayiba jitayi
tace “cikina ke ciwo” tasake taushe bakinta jin takasa fadamai gaskiya for the
first time yau tama Aliyu karya, shiru yadanyi sanan ahankali yace “sorry, is it
MP? All this menstrual cramps shi?” Gyadamai kai tayi ahankali tace “eh” murya chan
kasa yace “sorry, sannu, stop crying, kinsha magani kona siyo nakawo miki” ahankali
tace “nasha” murya chan kasa yace “then it will stop soon, hey you this MP cramps I
command you to leave my Pickle alone or I arrest you, nayi arresting nashi”?
gyadamai kai tayi tana dan murmushi tace “eh” murmushi yayi jin tadanmai murmushi
yace “okay MP u are under arrest for disturbing the peace and harmony na Miss
Khairy, for taking away her smile and bringing her kukan banza back” dan dariya
tayi, hakan yasa yace “yes koba kukan banza bane kikemin ba, idan kika ganni saiki
kara wani narkewa kina kuka just to worry my heart Khairy angayamiki ban sani
bane” at this point wlh tama manta itane mai kuka dariya tafara sosai, ganin haka
yasa yace “haka ranan nazo asibiti u were very fine fa hira ma kike, kina ganina
kika kokkobe fuska ashagwabe zaki faramin kuka sabida kawai ki rudani this girl
keko don’t worry eventually zan saki kukan mai dalili” dariya tayi dan ita bamata
gane last maganan ba, ahankali yace “kinci abinci”? Gyadamai kai tayi tace “but
small baran iyaci dayawa ba” murya chan kasa yace “tom anjima idan yalafa sai ki
karaci ko” tom, murya chan kasa yace “if it persist tell Batool tasa towel a warm
water tamiki massaging abdomen it will stop” gyadamai kai tayi ahankali tace “tom”
ahankali yace “gobe zaki school” girgizamai kai tayi tace “no sainaji sauki”
Gyadamata kai yayi yace “okay, bari na barki kihuta idan pain din yadawo call me
but don’t cry for me again” murmushi tayi tace “saina maka bye” dan dariya yayi
ahankali yace “I love you Ummukhairi” katse wayan yayi dip, ahankali tajanye wayan
daga kunnenta takasa koda kwakkwaraZn motsi.🥰

5️⃣0️⃣
0️⃣
5️⃣

Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp
This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u

Ranan ma bacci barawo yasace ta da kyar ta tashi dasafe tai salla, tana zaune da
safe ita kadai akasa taji an bude kofanta hakan yasa takalli kofan Baba ne, shigowa
dakin yayi hakan yasa ahankali tace “Baba ina kwana” zama yayi akasa kusada ita
shima ahankali yana kallonta yace “yauma bazaki school ba” gyadamai kai tayi
ahankali tace “bama komi sai ranan exam zanje” shiru yayi yana kallonta hakan yasa
ta saukarda kanta kasa, ahankali yakai hannunshi yatallabo fuskanta yana kallon
kwayan idanunta yace “have you been crying Ummulkhairy”? Dan murmushi takakalo
sanan ta girgiza mai kai, baki Baba yabude zaiyi magana dasauri ta girgiza mai kai
tana hadiye miyau sanan tasa hannunta ta goge hawayen daya zubomata da sauri sanan
takalli Baba murya chan kasa tace “Baba nariga na karanta Littafin Mama na karanta
komi naciki” shiru tadanyi sanan tasauke ijiyan zuciya ahankali, murya chan kasa
tace “Baba babu abinda bazan iyama mahaifiyata aduniyan nan ba she’s my number one
dan haka karkaji komi” tasakeyin shiru tana saukar da ijiyan zuciya ahankali tace
“I accept Ya Zayn amatsayin mijina wanda kuka auramin Baba” tai maganan tana danne
hawayen ta, wani irin farin ciki dataga ya lullube fuskan Baba yasa tasakinmai
murmushi ahankali, rungume ta yayi yana mata addu’a sanan yacirota yace “kome
kikeso nasaya miki Ummulkhair kifadamin ko yaushe I will buy it for you, I know
Maman ki is very very happy dake, Allah miki albarka, bari naje nafadima Anty ki
dan ta shirya tafiya Dubai yomiki shopping zaki bita kutafi tare” girgixamai kai
tayi tace “zanyi karatu for final exam Baba” “ohhh hakane nama manta tsabagen farin
ciki bari naje” Baba yay maganan yana fita daga dakin cikeda farinciki datama dade
bata ganshi da irinshi ba tun Mama nada rai, hannu tasa tashare fuskanta ahankali
tace “Ya Aliyu I am sorry” ko kadan batasan tayaya zata fadima Ya Aliyu ba ita
batamajin zata iya fadamai ba bama tasan tayaya zatai avoiding nashi ba tana zaune
tana tunanin Batool tashigo dakin ganin idanunta sunyi jajir yasa Batool tamaida
kofan tarufe tazo inda take zaune akasa tazauna tace “Khairy zakije kisawa kanki
wani ciwo ne wai, kin fadama Ya Aliyu”? Girgizamata kai tayi cikin muryan kuka tace
“Batool I don’t know Tayaya zan fadamai, I can’t hurt Ya Aliyu, I can’t hurt him, I
don’t even want to imagine what he will go through Idan yaji wanan zancen, banson
wani abu yasameshi” ta karashe maganan tana goge kwalla duk Batool na kallonta tace
“to tayaya zakiyi avoiding nashi yanzu I am sure sabida shine kika kasa zuwa
school, Khairy you need to think of something” hawaye tadan share sanan takalli
Batool tace “na chanza SIM card”? Dasauri Batool tace “ko kin chanza SIM card ai
yasan gidan nan, saidai” tai shiru dasauri Khairy ta kalleta tace “saidai me”?
Ahankali Batool tace “call him up kifadamai zakuyi tafiya kauyen su Mama garin kuma
babu service gobe zaku tafi ba lallai idan yakira yasameki ba saiki kashe wayanki
kawai, karki kara zuwa school din saikun fara exam baduk idan kina exam baya zuwa
school wajen kiba” gyadamata kai Khairy tayi tace “to kingani dazaran an gama exam
din karki kara fita kawai nasan idan aka kaiki gidan Zayn zai chanza miki layin
waya shikenan, idan bai ganki ba daga baya yaji kinyi aure zai hakura” shiru Khairy
tayi tana kallon Batool Wanan shine simplest thing datasan zata iya dan she can
never ever hurt Ya Aliyu, hannu Batool tasa akan fuskanta ta sharemata hawayen tace
“kirashi yanzu” ahankali tadauki wayanta tai dialing number Aliyu, saida wayan ya
katse sanan yakirata back, ahankali yace “good morning Miss Khairy yaya jikin I was
about calling you Boss dina yarikeni a office annoying man kawai, cikin yadena
ciwo”? Gyadamai kai tayi ahankali tace “eh” sanan tai shiru dukan cinyanta Batool
tayi hakan yasa dasauri tace “Ya Aliyu zamuyi tafiya yau” dan shiru yadanyi kafin
ahankali yace “ina zakuje”? “Kauyen su Mama zamu” ahankali yace “ina ne kauyen”?
Dan shiru tayi tana kallon Batool data Balla mata harara dan tana jin maganan
Aliyun daga inda take, ahankali tace “uhmmm namanta sunan kauyen, nataba zuwa sau
daya da ita secondary school” ahankali yace “ok yaushe zaku dawo”? Murya chan kasa
tace “sai Baba yafada I don’t know” hararanta Batool tayi hakan yasa tace “Ya Aliyu
kauyen babu network” danjim yayi kafin ahankali yace “Tayaya zan dingajin muryan ki
to” hawaye taji yazo mata ahankali tace “nima bansani ba” jin yanda muryanta yayi
zatamai kuka yasa yace “to shine zakiyi kuka? Ki tambayi Baba sunan kauyen saiki
fadamin kafin kutafi duk randa naji nagaji da rashin jin muryanki I will just enter
road and come cus I can’t survive this life banganki ba kuma banji muryanki ba, so
don’t cry okay” ita kanta jikin Batool wani sanyi taji yayi ko itane she can’t hurt
a guy kaman Aliyu haka with pure heart gashinan so cool and calm. Ahankali Khairy
tace “okay” murmushi yadan mata yace “mai kukan banza, lemme get back to office
kafin boss dina yay firing nawa in the middle of minute nadauki excuse nafito, bye
I love you Miss Khairy” ya katse wayan da alamu sauri yake ajiye wayan zatayi taga
kiranshi yashigo ahankali tadauka gudu taji yanayi yace “I forgot to tell you Allah
kiyaye hanya, kidauki mosquito cream, insecticide and mosquitoe net kauye akwai
sauro I don’t want them biting you, and go with indomie da some cereal incase
bazaki iyacin abincin kauye ba, and again go with some bottle water karkisha ruwan
rafi kinji, take care of yourself for me kinji Ummulkhair” gyadamaikai tayi
ahankali tace “naji Ya Aliyu thank you” dan murmushi taji yayi sai chan taji ya
tsaya dagudun yace “shitt! Pickle my heart kinda feel sad, I guess I am missing you
already, zanyi missing Khairy na very very so so sooo much” murmushi tayi tace “me
too” sanan tace “Ya Aliyu ka koma meeting bye bye” takatse wayan dasauri sanan
tafada jikin Batool tace “Batool na shiga uku ina cikin tsaka mai wuya yaya zanyi
da ALKAWARIN ZUCIYA NA?” Bubbuga bayanta Batool tayi tace “kaddaranki kenan
kiyakuri Khairy” da kyar ta lallashi Khairy, sanan tadauki wayan Khairy tacire SIM
card dinta tawuce bayi amasai ta Kefa SIM card din tai flushing dan that’s the only
thing dazata iyama Khairy dan yasan yanda so yake lokacin dazata kunna wayan nan
takira Aliyu bazata sani ba and she needs to let him go dan tanada mijinta, dawowa
dakin tayi kawai ta rungume Khairy suna kuka sosai.

Wasa wasa 2weeks kenan bataji muryan Aliyu ba, gidansu sai gyare gyare ake na bikin
da za’ayi nata dana yayyinta, Anty Mariya was just like a mother to Khairy dan mai
gyara ta dauko daga Sudan aka bata daki daya tana gyara Khairy in and out, Khairy
tarame tun tana kuka da hawaye yanzu tasoma mara hawaye kawai gatanan ne, yau zasu
fara exam duka duka 1 week zasuyi sugama, shiryawa tayi cikin hijabi har kasa da
nikabi duk wani abu datasan Aliyu zai iya ganinta yaganeta dashi ta chanza sanan
tafito tama Anty Mariya sallama, amotan da Baba yasiyawa Anty Mariya da direbanta
tadauka suka tafi bayan ta sanar da mai gadi idan wani namiji yazo nemanta ace
batanan, har gaban department dinsu tasa direban Anty Mariya yayi parking sanan
tawuce tashiga exam hall wanda yake zasuyi 2hrs aciki tana gama paper ta bama
tajira kawayenta ba tafito tana tafiya ahankali kamshin Aliyu taji kaman daga sama
amman tadaure taki dago kanta saima sauri data kara zuwa motan, baya taje zama
amman saitaje gaba tabude ta zauna suka wuce saida suka sanyi nisa sanan tajuyo
Aliyu ta hango tsaye yana sanye da kananun kaya yana kallon exam hall din tasan ya
tsaya ne yana jira afara fitowa kozai ganta jitayi kuka yazo mata nikabin takama
afuskanta tana kuka sosai.

Wasa wasa yau Friday yau tagama last paper ta yauma still saida taga Aliyu a school
dinsu yarame sosai yay duhu yau kukan datayi yafi na kullum dan tasan yaune last
day dazata ganshi dagayau bazata kara fita ba ahaka suka tafi.
Parking sukayi a compund dinsu da ake fentin tsakar gidan, ahankali ta sauko
nikabin kanta tacire sanan tawuce flat dinsu, ahankali tabude kofa tashiga Zayn
tagani zaune afalon su taci gayu yay wani irin bala’in kyau tana magana da Anty
Mariya ganinta yasa yadago kai ya kalleta dawani irin sauri ta sauke kanta kasa
ahankali tace “ina yini” sanan tawuce dasauri tai stairs. “Ummulkhairy” yakira
sunanta ahankali chak ta tsaya batare data juyoba, tashi Anty Mariya tayi tace
“bari kaga naje na dudduba aikin da akeyi Zayn” tai maganan tawuce ta gefen Khairy
tai sama abinta, ahankali Zayn yace “Khairy” juyowa tayi ahankali kanta nakasa
sanan ahankali ta taho yana binta dawani irin kallo ganin yanda takara kyau fatarta
harwani sheki take, zama tayi akan kujera kanta akasa, dan murmushi Zayn yayi sanan
yadauki wani Leda da flowers red keciki dake gefenshi sanan yataso yazo har gabanta
tsugunnawa yayi agabanta sanan ahankali yadaura hannunshi kan nata wani irin rawa
jikinta yafara dasauri takalleshi wani cute smile yasakin mata sanan ahankali
yakama hannun nata yana kallon fuskanta yasamata flowers don aciki yace
“congratulations u are now a graduate wife” wani sarawa taji kanta yayi dawani irin
sauri ta lumshe idanunta sanan tabudesu ahankali takalli flowers din Aliyu kawai
taji yafado aranta, sharrrr hawaye yazubo daga idanunta dasauri Zayn yace “why are
you crying” hannunshi yakai kan fuskanta zai sharemata dasauri ta kauda fuskanta
tace “kaina keciwo I want to sleep thank you” sanan tabi ta gefenshi ta tashi
dasauri zata wuce karaf taji yakamo hannunta, dawani irin sauri tajuyo takalleshi
tashi yayi ahankali yana kallonta sanan yazo ta gabanta Ya tsaya yay folding
hannunshi akirji ahankali yace “I love you Ummulkhair! And I wanna spend the rest
of my life with you! I accept you as my wife cus ina bala’in sonki! Allah yajikan
Mama data bani ke, and I will forever be greatful to her data zabeni a matsayin
soulmate na yarta, Ummulkhairy Zayn love you alot” wani irin fizge hannunta tayi
dawani irin gudu tai stairs zuwa dakinta maida kofa tayi tarufe tasa kwado sanan
tawani cillar da flowers nashi gefe jikinta na kyarma sabida kalamanshi Aliyu kawai
suka dinga tunamata fadawa gado tayi tana kuka ahaka bacci yay awon gaba da ita.
Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u

5️⃣1️⃣
1️⃣
5️⃣

Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u

Yau tun safe yama kasa tashi yakai kanshi bayi yay alwala yay salla sabida mugun
zazzabin dayake, Abba dabaiganshi a masallaci ba daman jiya Gwaggo tacemai baida
lpy amman da Aliyun yazo wajen ya tambayeshi yacemai lafiyanshi kalau yasa yana
shigowa gidan daga masallaci straight side din Aliyun yayi ahankali yabude kofan
dakinshi yashiga dakin tsaf babu kowa a falo bwdroom nashi yayi yana budewa kakarin
aman Aliyu yaji abayi, Aliyu tun yana yaro ciwon shi always comes da amai dawani
irin sauri yashiga bayin ganinshi a duke yasa Dad yace “Subhanallahi Aliyu” ruwa
yatare Awani bowl yakawo mai da kyar ta kuskure bakinshi sanan Dad ya wankemai
fuska sanan yadaukeshi yafito dashi yanajin yanda jikinshi yay zafi, bargo yasa ya
lullube shi sanan yajuya zai fita dawani irin sauri Aliyu yakama hannun Dad
ahankali yace “Dady” dasauri Dad yazo gaban gadon zama yayi yace “Aliyu menene”
ahankali yace “Dad last 3weeks dasuka wuce Ummulkhair called me cewa zasu village,
and a village nasu basuda network, Dad I’ve been going to school masu all through
last week sabida zasuyi final exam amman batazo ba, Dad I am so worried did
something happen to Khairy?” Shiru Dad yayi yana kallon Aliyu duk cikin yaranshi
babu wanda yadauko zuciya da hali irin nashi kaman Aliyu, Aliyu bai iyason abu ba,
bai kuma iya kin abuba, Aliyu loves da zuciya daya, and he loves completely without
rage space, Aliyu is very cool, baida hayaniya da rigima amman akwai zuciya na
masifa. Ahankali Dad yace “sabida bakaga Khairy bane yasa kake neman kashe kanka
Aliyu? When was the last time kaci abinci” murya araunane yace “I can’t remember
Dad” shiru Baban shi yayi yana kallonshi sanan anatse yace “yanzun nan zan taho
maka da magani da abinci write down address na gidan su Ummulkhairy for me zanje
gidansu, I will go and check her up for you daganan zan nema maka aurenta wajen
mahaifinta kafin kaje ka kashe kanka sabida soyayya” Dad yay maganan cikeda
tausayinshi dakuma jin haushin shi duka atare sanan ya tashi yafice, yana fita daga
dakin sukaci karo da Gwaggo datasa Meena ta turata akeke ganin danta yasa tace
“haba nakasa bacci lafiya tun tsakar dare Nike damun ja’irar nan takawoni naduba
takadirin yaron nan dan jikina yabani baida lafiya amman taki wai nabarta tai bacci
yanzu ma saida nahada mata da kuka tafito dani, wlh Abdul bakai dacen yara ba ko
kadan, shikuma ina yake yana cikin ne”? Ganin yanda Maman shi tadamu dan shi kanshi
baisan iyakacin irin son da tsohuwar nan kema Aliyu ba yace “muje Gwaggo baida lpy
amman yanzu zan bashi magani yayi bacci” kirji Gwaggo tafara tace “hala yanata amai
dan cutan Aliyu kenan duk ciwo yay ta uban amai na shiga uku, meke damu shi eh
gayamin” shiru Dad yayi ganin yanda tadamu ihu tamai tace “nace kagayamin Abdul”
kallon Meena yayi yace “wuce kitafi” wucewa ahankali tayi ta tafi tsugunnawa Dad
yayi yace “Gwaggo sabida yarinyar nan dayakeso yake rashin lafiya wai tunda tai
tafiya zuwa kauye bai kara samunta awaya ba ko ganinta” fashewa da kuka Gwaggo tayi
tace “to laifin wa inba nakaba, tuntuni nike damunka muje mu newama yaron nan
Ummulkhairy amman kaki wai abari tagama makaranta yanzu idan wani aka bamawa fa
iyye, kaini daki na shirya yau kafata kafanka gidan su Khairiya zamu billahillazi
kuwa” kaita dakinta yayi sanan yawuce yahado magani yabawa Aliyu da shayi dakanshi
sanan yamai allura kafin mene bacci yakamashi fitowa yayi yakoma nashi dakin
shiryawa yayi cikin manyan kaya yana fitowa tsakar gida yaga Gwaggo itama ta shirya
cikin lafiyayen atampan ta jajir dashi da aka mata dinkin bubu kan kekenta tai kyau
sosai fesfes da ita duk wanda yaganta yaga Yar fulani. Girgizakai kawai Dad yayi
cikeda takaici yawuce dakin Aliyu Yar takardan daya rubutamai address yakalla to ai
yasan gidan nan gidan Alhaji Muhammad shine Dr Mama data rasu, yasan sunada yarinya
mace though baitaba ganinta ba cus yasan basu fadama yarinya Maman nada cancer
though baisan sunanta ba, ajiyan zuciya yasauke sanan yafito Gwaggo yasa abayan
mota yasa keken ta abaya sanan yashiga gaba yaja motan har zuwa gidan Baba.
Dayake gateman yaganesu budemusu gate yayi sanan yawuce ciki dasauri bin gidan da
kallo Dad yayi ganin kaman ma shagalin biki akeyi ko minti daya ba’ayiba Baba
dakanshi yafito hakan yasa Dad yasauko daga mota yana bashi hannu yace “Dr barka da
zuwa” murmushi Dad yayi yace “mun same ku lpy ina zuwa tareda Gwaggo nake” yay
maganan yana ciro keke sanan yazaga yafito da Gwaggo yadaura ta akai ganin tsohuwa
yasa har kasa Baba ya tsugunna yace “ina kwana Gwaggo” washe baki yayi yace “lpy
dan albarka ya aiki” dasauri Baba yace “Alhamdulillah kushigo yau gidan cike yake
dayake ana shirye shiryen biki ne” dasauri Gwaggo tace “bikin wa” murmushi Baba
yayi yana bude musu kofan flat dinshi dan a shiga da Gwaggo yace “na yarana” shiga
da ita akayi, falon Baffa ne zaune sai Mom dan Ammi bata biyosu ba dan haryau bata
shiri da Baffa, sai Anty Mariya afalon, shima Baffa na ganin Dad yace “aaa Doctor
kaine” murmushi duk akayi aka shishiga gaisawa Anty Mariya taje takawo musu lemo
sanan aka zazzauna akai shiru Gwaggo takalli Baba tace “kaine mahaifin Ummulkhairy”
dasauri Baba yace “eh nine” Gwaggo zatai magana Dad ahankali yace “Gwaggo” shiru
tayi sanan anatse Dad yakalli su Baba dake kallonshi yace “duk kun sani anan,
sunana Abdullahi Abdulwahab Yola, ni likita ne, Gwaggo itace mahaifiyata, matata
daya yanzu haka, tafarkon tarasu, yarana bakwai namiji daya sauran duk mata yanzu
saura mata uku agida sauran sunyi aure, Yarona na farko sunanshi Aliyu Police ne
shi dudda lawyer ne dan abinda yakaranta a school kenan he’s a barrister but he
choose aikin police sabida mahaifiyanshi data rasu abinda taso yazama kenan, ASP
Aliyu Hydar though Kwanan nan akama karamai girma” dasauri Baba yace “Allahu Akbar
ai mu dukanmu nan munsan Aliyu, yanzu dama Aliyu danka ne kaga yanda duniya yake ko
amini” Baffa yagayadamai kai sanan yashiga bama Gwaggo da Dad labarin abubuwan da
Aliyu yana yarsu Gwaggo sai washe baki take kaman gonna auduga.
Anatse Dad yace “to Alhamdulilah akwai abinda yakawo mu gidan nan naku yau dasafen
nan nida mahaifiyata” Dad yadanyi shiru sanan yace “d’ana Aliyu kwanankin baya yazo
yasameni yasanar dani yanason Ummulkhairy amman ita tafiso sai tagama makaranta
sanan yanemi aurenta…….” Nan yabama su Baba labarin komi har zuwa tafiyan kauyen
datace sunyi da yanda Aliyu yadamu baigantaba har zuwa abinda ma yasa sukazo yau
shine rashin lafiyan dayakeyi dakin shiru kakeji kaman ruwa yacinye kowa.
Anatse Baba da mamaki ta cinyeshi yakalli Anty Mariya yace “dalilin dayasa Khairy
ke zuwa exam da nikabi da hijabi har kasa kenan”? Ahankali Anty Mariya tace
“bansani ba gaskiya” shiru Baba yayi sanan ahankali yakalli Dad da Gwaggo ahankali
“yashiga basu labarin rayuwansu daga farko har zuwa ranan da Khairy tasani har zuwa
yau wanda bikinsu jibi ne ranan asabar yau alhamis…. Baba yakarashe da “Inaga
Khairy takasa fadamai gaskiya ne saisa tamai karyan mun tafi kauye” fashewa da kuka
sosai Gwaggo tayi afalon dasauri aka shiga bata hakuri, sauka tayi daga kan kekenta
ahankali kowa na kallonta dukawa datashiga kokarin yi yasa kowa yamike tsaye ganin
tsohuwa tukup tukup zata duka musu dawani irin sauri Baba yatashi yariketa yace
“Gwaggo dan Allah karki duka mana” cikin kuka sosai tace “kuwa Allah kubama jikana
Auren yarku, wlh sabida marigayiya batasan Aliyu na bane wlh Aliyu zai kulamata da
Khairy, zai rikemata Khairy amana, dan Allah kuji tausayin Aliyu na kar wani abu
yataimakeshi, Baban Zayyanu Dan darajan iyayenka kubama jikana yarku” jikin kowa
yay sanyi babu wanda ya iya cewa wani abu, Dad da jikinshi yamutu da kyar yatashi
Gwaggo dake kuka sosai ajikin Baba yakama yanadan murmushi yace “Gwaggo zoki zauna
kiga” dakyar ya zaunar da ita sanan yakalli su Baba dakowa jikinshi yay sanyi zaiyi
magana Baba yakama hannunshi yace “da ace babu zancen Zayn babu abinda zai hanani
baku y’ata naga Aliyu nakuma yaba da tarbiya hankali da natsuwa irin na Aliyu,
Aliyu yaro ne nagari nai kare yancin kowa, kuyakuri Dr, kuyakuri” dasauri Dr yace
“dan Allah kudena cemin nayahakuri mutum baya wuce rabonshi inda Khairy ta Aliyu ce
zai sameta cikin sauki, Allah ubangiji ya Sanya alheri, Allah kuma yabasu zaman
lpy, bari nakai Gwaggo gida sai anjiman ku” har wajen suka rakosu Gwaggo na kuka
sosai yasata amota jikin koCwa yay sanyi.
Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u

5️⃣2️⃣
2️⃣
5️⃣

Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u

Harsukakai gida kuka Gwaggo takeyi hakan yasa Dad yakai Gwaggo side dinta yace “dan
Allah Gwaggo kidena kuka kar Aliyu yagane idan yaji sauki saimu fadamai gaskiya dan
Allah Gwaggo” bakin zani takama ta warware ta fyace majina tace “Abdul nafi kowa
sanin yanda Aliyu keson yarinyar nan tunda harkaga yadauki yarinyar nan dungurungum
yakawomin, Allah kai zurfin cikin nan aiko kasan yana sonta tayaya zamu gayamai
jibi ne bikin yarinyar nan eh”? Ahankali Baba yace “Gwaggo Aliyu zai hakura daga
baya yaji sauki dakaina zan mishi bayanin komi kinji kema kiyakuri bari naje nadubo
shi” gyadamai kai Gwaggo tayi tace “tom jeka” fita yayi daga dakin Meena dake
uwardakan Gwaggo dataji komi komawa gadon Gwaggo tayi da gudu takwanta kaman kai
bacci tana hadiye kukan datakeji Gwaggo tashigo dakin ganinta tana bacci yasa tace
“Alhamdulilah nasan inda munafukan nan taji zata iya zuwa tafadimai” tai maganan
tana daukan kwaryan maganinta tana dafa bango tafito falo tazauna kurban maganin
tayi sanan tabuga tagumi ahankali saikuma tafashe da kuka wiwi.

Ahankali Dad yashiga side din, ganin Aliyun na bacci yasa yadan sauke ijiyan zuciya
sanan yajuya zai fita daga dakin kaman daga sama yaji Aliyu yakira sunanshi.
“Dad”juyowa Dad yayi ahankali wearing a smile a face nashi sanan yakarasa gaban
gadon yace “kai Aliyu ashema nasan mahaifinta nine Dr Maman Ummulkhair kafin
tarasu” ganin yanda Dad kemai murmushi yasa ahankali yaji wani karfi yazomai da
karfinshi ya yunkura yatashi zaune yana jingina da gado, murmushi Dad yayi yace
“ance jibi zata dawo daga kauyen wai rasuwa aka musu saisa suka tsaya, Babanta da
Yayyinta kadai ne agida ita da Amaryan Baban nachan kauye, kana damun kanka ne for
nothing, danaji haka shine nace okay bayan sun dawo kaima lokacin kaji sauki garau
basai muje dakai a nemo aurenta ba, so get on ur feet yarona” dan murmushi yama Dad
ahankali yace “thank you Dad” murmushi Dad yamai ya shafa fuskanshi yace “bari naje
nadan kwanta tunda yau bazanje aiki ba” gyadama Dad kai yayi ahankali yawuce yafita
wani dan karfine yaji yazomai ahankali yatashi yana dafa bango dan har yanzu kanshi
na sassarawa yashiga bayi alwala yayi sanan yafito dadduma ya shimfida yayi salla
sanan yakoma kan gadon yasake kwanciya yana lumshe idanu.
Wuraren 1 aka bude kofan dakinshi lokacin yanakan dadduma ya idar da salla, Meena
ce tashigo dauke da tray da mug na coffee kekai dakuma sandwich agefe karasowa
gabanshi tayi akan dadduman ijiye tray din tayi sanan tazauna ahankali tace “Ya
Aliyu namaka coffee” muryanta dayaji yasa yakalleta dasauri ganin yanda idanunta
sukai jaa yasa ahankali yace “what happen?” Girgizamai kai tayi dasauri sanan tace
“bakomi sha coffee please kaci abinci kaga kai kadai gareni” tai maganan hawaye na
zubomata gyara zama yayi yana kallonta dan murmushi yayi da kyar sabida yanda
kanshi keciwo yace “are u like this sabida banda lafiya”? Girgizamai kai tayi
dasauri tana kokarin danne kukanta amman takasa tafashe da kuka sosai dayasa yarike
hannuwanta yace “menene Amina?” Kallonshi tayi cikin kuka da bakinciki tace “Ya
Aliyu Ummulkhairy ta yaudareka jibi ne bikinta” wani irin daran kaman karan
kararrawa yaji zuciyanshi nayi dasauri yakalleta dan baigane inda ta dosa ba,
ahankali tace “dazu naji maganganun su Dad da Gwaggo dake kuka sosai afalo bayan
sun dawo daga gidan su Khairy, babu inda Ummulkhairy taje tana gidansu bikinta
za’ayi ranan Saturday dinan jibi dawani Yayanta Zayyanu inji Gwaggo dan tun dazu
sambatu takeyi tana kiran sunanshi, Ya Aliyu I am very very sad for u kaman in
kashe kaina nakeji sabida nasan yanda kakeson Khairy, su Dad basuso su fadama wai
saika warke amman Bikin Ummulkhairy ranan satur……..” “stop it!” Aliyu yadaka mata
wani mummunan tsawa dasaida takoma baya dasauri, runtse idanunshi yayi batare daya
budesuba yace “leave this room Meena” dawani kalan sauri Meena ta tashi tafice tana
goge hawayen datakeyi, Aliyu yakai kusan minti ashirin zaune inda yake he’s trying
yafadama kanshi maganan da Meena tagayamai karyane na Baban shine gaske, kunnenshi
keeps hearing bikin Khairy jibi ne Ya Aliyu, wani irin mikewa tsaye yayi kaman zaki
car keys dinshi dake kan gado da wayanshi yadauka yawani fice kanshi nasarawa amman
bayamaji tsabagen fitinannen kishinn dayakeji azuciyanshi, motanshi yashiga gateman
nabudemai yaja motan feee yawuce, gudun dayake akan hanya zaka dauka yazare ne
cikin ikon Allah yakawo har kofan gidansu Khairy awani irin hankali yay parking
yana kallon kofar gidan dayaga anyi pentin shi gate din gidan a bude ana shiga dasu
kanopi da kujeru cikin compound din ana jerawa hannunshi ahankali yadaga yadaura
kan kirjinshi dayaji yanamai zafi sosai kaman an zuba garwashi akai, wani irin rawa
da bari jikinshi yafara yana kalle kalle baimasan maiyakeyi ba, wani irin bude
kofan motan yayi marfin kaman zai balle sanan yasauko daga motan, duk wanda zaiga
Aliyu zaisan baya cikin hayyacin shi, shiga gidan yayi yana kalle kalle ko’ina,
dayake mai gadi baya wurin yana wajen masu saka kanopi yana tayasu aiki yasa Aliyu
yawuce ciki yana kallon banner dasuke kokarin makalawa abango an rubuta #KhaZy
saikuma a tsakiya ansa Ummulkhairy weds Zayn! Jiyayi gabaki daya kwakwalwan shi
yafara boiling babbabaaa, bayamaji da kyau chak bakumaya gani da kyau ya tsaya
kaman wanda yasami tabin kwakwalwa yawani irin kwalamata kira babu ko shakka ko
tsoro atattare dashi. “Ummulkhairrrrrrr!” Wani irin amsawa gidan yayi da su kansu
masu aikin saida kowa ya tsaya chak suka juyo suna kallonshi.

Ummulkhairy na zaune dasu Batool da Anty Mariya da Besty afalon sama ana mata lalle
akafa daya dan yanzu aka fara, cikin besty yafito tai kyau sosai kaman daga sama
taji muryan Aliyu harcikin kashin zuciyanta taji yanda yakirata dawani irin sauri
ta zabura tamike tsaye zumbur tana kalle kalle tama manta lalle ake mata hakan yasa
daga mai lallen harsu Besty sukace “ke lpy”.
“Ummulkhairrrrrrrree!” Aliyu yasake kiranta akaro nabiyu da gidan ya mugun amsa
danko su Anty Mariya saida sukaji dan kaman yay using microphone it was so audible,
dawani irin gudu Ummulkhairy tajuya tai stairs su Anty Mariya da Batool suka biyota
dasauri, wani irin bude kofan falo tayi tafito ido da Aliyu tayi da Aliyu dake
tsaye tsakar gidansu idanunshi sunyi jajir kaman jini wallahi, fuskan Aliyu dakenan
fari kal yau fuskanshi yay ja shima, wani irin zufa naketomai akowani bangare na
fuskanshi.
Fuskanshi kadai tagani taji zuciyanta ya tsinke she saw his pain and agony Wanan
kuma shine abinda yasa she avoided him takasa fadimai, ahankali tadaga kafa zata
tafi wajenshi Besty tarike hannunta, muryanta nadan rawa tace “Besty, Anty Mariya
dan Allah kubari naganshi nagayamai gaskiya please, kar wanda yabiyoni lemme talk
to Ya Aliyu” karbe hannunta tayi sanan ahankali tashiga sauka daga stairs din tana
wani irin kallonshi kaman yanda yake kallonta suma ma’aikatan kowa yacigaba da
aikinshi ganin anma San mutumin sunsan juna tunda ga amaryan tafito taganshi, yanda
taga Aliyu kaman zaki yasa takasa karasawa gabanshi, dan nesadashi ta tsaya ayanda
taganshi kaman zai Chaka mata wuka yake murya chan chan kasa dake mugun rawa tace
“Y……Ya Aliy……” bata karasa maganan ba jin wani fizgo hannunta dayayi kaman zaki
kawai yashiga janta dawani irin sauri kaman jirgin sama su Mom Anty Mariya dasu
maigadi damasu aiki suka biyosu amman ina! Kafin suma fito waje Aliyu yajefata
amota yaja motan da arnen gudu ma’aikatan nabin motan dagudu, arude Anty Mariya
datafito har waje ba hijabi ba mayafi takalli su Batool da Besty arude tace “kubani
wayaZna nakira Baban ku Aliyu yasace Khairy Innalillahi wa innailaihi raji’un”.
Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u

5️⃣
3️⃣
[6/29, 8:41 PM] +234 816 788 8825: 5️⃣
3️⃣

Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u

Dawani irin gudu Batool tayi cikin gida hankalinta abala’in tashe tadauko both
wayanta dana Anty Mariya tana zuwa Anty Mariya data bala’in rude hankalinta atashe
tabama wuyanta dasauri tashiga kokarin kiran Baba, itama Batool a bala’in rude
ko’ina najikinta na kyarma tashiga kiran Mom dinta amman wayan Mom baya shiga
hankali tashe tama rasa yanda zatayi ta danna ma Ammi kira, Ammi na zaune a falonta
tana surfafa ma Zayn bala’i kan auren nan yay shiru kawai yanajinta danshi yafi
kowa murnan Wanan news din, kawai kallonta yake yay shiru danshi kanshi bala’in
uwarshi yafi karfinshi, ganin wayanta na ringing yasa cikeda masifa tadauki wayan
takara akunne tace “ubanme kike kirana ko Gulman kine yatashi” arude cikin kuka
sosai Batool tace “Ammi ina Mom Ya Aliyu yazo yasace Khairy yatafi da ita” wani
irin kallon wayan Ammi tayi da taciro daga kunne takalla danta tabbatar Batool ne
hakan yasa ta maida wayan kunnenta tace “waye kuma Aliyu?” Cikin kuka tace “Ammi
saurayin Khairy ne baisan an musu aure da Ya Zayn ba shine yazo yanzu yasaceta
please kifadama Abba da Mom mun shiga uku” takatse wayan wani irin ajiye wayan Ammi
tayi sanan tashiga tafi da hannu tana kallon Zayn dake kallonta tace “kagani ba kai
aka rainama wayau, yarinya itama basonka takeba kai kananan kanamin Yar murya kana
bani hakuri nabar batun nan gashinan takira saurayinta Aliyu yazo har gida
yadauketa sun gudu shashasha kawai rago” wani irin kallon Ammi Zayn yayi dan baima
gane metake nufi da maganan ba Aliyu kawai yasan yagane amaganan ahankali yace
“Ammi what are you saying”? cikin bala’in fushi tamai dakuwa tace “kaci ubanka da
what are you saying, Zayn wai anya nina haifeka kuwa? Ubanka yakama yahada maka
auren da bakasan dashi ba gashinan har gida saurayinta Aliyu yazo yadauketa sun
gudu inji Batool” wani irin mikewa tsaye Aliyu yayi yana kallon Ammi dakemai wani
mugun kallo tace “idan nabari kazauna da Ummulkhairy amatsayin mata shegiya uwata
tahaifeni Zay……” kafin takarasa kiranshi Zayn yawani irin juya dagudu yafita daga
dakin Ammi takwalamai kira amman ina bamayaji sabida yanda zuciyanshi ke tafarfasa
kaman zai sume, cikin ikon Allah yakai gidan daidai daga Baba, Baffa su Ya Manaf
duk suna kaiwa gidan kana ganin kowa kasan hankalinshi atashe yake atare duk suka
shiga falo ita Anty Mariya tana zaune tana kuka daga ita har Batool, Besty damai
lalle ne ma sukai zuru zuru kowa cikeda damuwa.

Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u
Ahankali Baba yace “maiya faru”? Kasa amsashi duk sukayi Besty ce tace “Baba
dukanmu muna zaune a falon sama, mai lallen nanma bamata dade da zuwa ba an fara
mata lalle kenan akafa daya mukaji muryan Aliyun yawani irin kwalamata kira arude
Khairy tashiga sauka muka biyota, Baba yana tsakar gida tsaye wlh kaga idanunshi
zaka rantse jini ne aciki, bakaramin tsoronshi naji ba Khairy zata tafi nakama
hannunta, tace mana dan Allah mubarta taje tamai bayanin komi, shine tawuce tana
zuwa gabanshi kafinma tayi magana yaja hannunta…… “ wani irin runtse idanu Zayn
yayi yay baya kaman zai fadi dasauri Manaf yatare shi yace “Zayn” dan bude idanu
kadan yayi yakalli Manaf sanan ya fuzar da iska, Besty tace “dukan mu nan har masu
aikin kanopi saida muka bishi amman babu wanda ya iya cimmishi yasata amota yatafi”
tarushe da kuka dakin yay shiru, awani irin zuciye Zayn yaciro wayanshi zuciyanshi
na tafarfasa yace “I will inform the police” yashiga kokarin dialing wata number,
jiyayi an karbe wayan daga hannunshi hakan yasa yadago kanshi dasauri yaga Baba ne,
katse kiran Baba yayi sanan yabubbuga kafadanshi anatse yace “I know you are hurt
Zayn amman nobody is involving police in this case, nasan Aliyu Zayn na yarda da
tarbiyan Aliyu dudda ba d’ana bane Aliyu bazai taba, I mean it Aliyu bazai taba
cutar da Ummulkhairy ba, rabuwa da masoyi nada ciwo kota wani kala kona mutuwa ne
kona aurene, I know fushi yake, kuma zuciya ce tadebeshi har yazo nan yatafi da
Ummulkhairy, zai dawo da ita kayakuri babu abinda zai sami Ummulkhairy, lokacin
dabai Santa baba yataimaketa yadawo da ita gida lami lafiya balle yanzu, dukanku
kuyakuri” yakalli su Mom yace “kudena kuka lemme call his father”.

Dad na zaune kan dadduma dan yamakara yanzu Mami tazo tadatashi sallame sallan shi
kenan yaga wayanshi na ringing, mika hannu yayi ahankali tadauki wayan Ammi dake
hadamai shayi a mug tajuyo tadan kalleshi ganin Baba ne abin bakaramin mamaki
yabashi ba ahankali yace “tomekuma yafaru lpy suke kirana ko wani abun ne?” Dad
yama kanshi tambayoyin kafin ahankali yay picking call din yakai kunne, zumbur din
da Mami taga yayi yasa tasaki tea datake hadamai tazo wajen tace “menene Alhaji
lpy” hannu yadaga mata alamun tayi shiru yana sauraron maganan da Baba ke gayamai
kafin ahankali yace “Innalillahi wa innailaihi raji’un, Innalillahi wa innailaihi
raji’un” yama kasa fadin wani magana sama da haka kafin ahankali yace “Alhaji dan
girman Allah kuyakuri, I am so ashame of myself, banmasan fitan Aliyu ba, da Izinin
Allah duk inda Aliyu yashiga saina nemoshi zakaji daga gareni, assha wanan labari
baimin dadi ba” zare wayan yayi ahankali daga kunnenshi Mami data damu sosai tace
“wai Meya faru ne”? Cikeda damuwa yace “yarinyar da Aliyu keso Ummulkhairy daya
nuna muku amma yarinyar aure tun tana karama ita kanta bata sani ba yau damukaje
nemama Aliyu aurenta…….” Gabaki daya abinda ke faruwa Dad ya sanar da Mami cikeda
tashin hankali tace “ina Aliyu yakai Yar mutane yanzu, ohhh Allah kayayema Aliyu
Wanan zuciya tashi jama’a, ina yakai yarinyar mutane” fita daga dakin Dad yayi
dasauri zuwa dakin Gwaggo cikin fushi yakalli Gwaggo dahar lokacin kuka take
idanunta sun kumbura yace “Gwaggo ke kika fadama Aliyu yarinyar nan anmata aure”
wani kalan zaro idanu Gwaggo tayi tace “nikuma nida tun dazu nike nan wajen kuka
nike inagayawa Allah kome zakama magana haka, yanaganka haka menene wai”? Gwaggo
tai maganan ganin damuwa karara a idanun dan nata, cikeda damuwa yashiga bama
Gwaggo labarin abinda Aliyu yayi firgita tayi tamike tsaye tace “mun shiga uku
jama’a wani irin bala’i Aliyu ke neman jefamu ciki, yo a ina yasan da maganan nan”?
“Ninagaya mishi Gwaggo” kaman daga sama sukaji muryan Meena data fito daga uwardaka
ta tsaya idanubta sunyi jazur, ahankali takaraso gabansu murya chan kasa tace “Dad
I am sorry nina fadamai, Ya Aliyu is suffering abanza, gwara yasani and get over
her yaden……” wani mugun mari da Dad ya kwasa mata ita kanta Gwaggo daba ita akamawa
ba saida ta kwasa uban ihu, cikin balain fushi tace “kai Abdul kashe min jika
zakayi ne” ta riko Meena data fashe da mugun kuka, cikeda zuciya Dad yace
“angayamiki I don’t know abinda nakeyi ne danai deciding to hid the truth from
Aliyu eh Aminatu? Nine ubanku I know halayyanku daya bayan daya, nasan waye Aliyu,
nasan kalan zuciyan d’ana idan yanzu yaje yay abinda zaiyita nadama daganan har
karshen rayuwanshi fa? How do u want me to handle this case? He kidnapped this girl
kinsan idan suka kaima hukuma kara yayanki da kikeso kike gani abin arziki kikamai
by telling him will spend the rest of his life agidan yari kinsan dahaka, hauka
kikeyi ne Aminatu” yasake daga hannu zai daketa Dasauri Gwaggo tashiga gabanshi
tafashe da kuka tace “dokanni Abdul ai abinda nake fadi kenan halinka sak Aliyu
yadauko ko abu guda bai rage ba” takalli Mami dake tsaye awajen kofa tace “kawomin
ruwa” takama Dad da jikinshi kerawa tsabagen bacin rai yana kallon Meena dake kuka
sosai ta durkusa tazaunar dashi daidai Mami takawo ruwan karba Gwaggo tayi tace “yi
bisimillah kasha Abdul yanzu ba lokacin fushi bane, sha dan Allah yi bisimillah”
ahankali yay bismillah sanan yakafa bakinshi yasha, dan dama dama yaji, janye ruwan
Gwaggo tayi daga bakinshi tace “yanzu ina kakega Aliiyu zai kai diyar mutane”?
Ahankali yace “bansani ba Gwaggo but zansa all properties nashi da gidajen shi
adubamin su daya bayan daya hopefully he will be in one” ahankali Gwaggo tace “to
tashi kaje kayi abinda yakamata kadaina fushi Allah zai daidaita mana komi ka gwara
kiranshi?” Gyadama Gwaggo kai yayi yana mikewa tsaye still dialing number Aliyu
yace “all his lines are not going, duka layikanshi Gwaggo basa zuwa bari naje” yay
maganan yana fita Mami tabishi da sauri zama dirshan Gwaggo tayi akasa tace “Ya
Allah kashigo Wanan lamarin oh ni Tani, wani irin bala’i Aliyu ke neman jefamu,
yaro yaje yasace Yar mWutane Amarya na shiga uku na lalace”.
Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461

5️⃣
4️⃣
Thank u
[6/29, 8:41 PM] +234 816 788 8825: 5️⃣
4️⃣

Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u

Juyawa Zayn da zuciyanshi ke tafarfasa yayi stool dake gefenshi yay wani irin ball
dashi dayaki kofa dayasa kowa ya kalleshi cikeda damuwa Manaf yadafashi yace “calm
down Zayn” cikin tsananin bacin rai dababu wanda yanashan Zayn nada irinshi yace
“don’t tell me to calm down Manaf! Wayeshi? Meyake takama dashi? What gives him d
right yashigo har gidan nan yadaukan mun mata eh, wlh wlh saina kashesh…..” dasauri
Baffa yatashi dakuwa yamai rai abace yace “kaci gidanku Zayn, lafiyan ka kalau
dazaka faracin alwashin kisa? Awanan rayuwan anything u are doing try not to be
selfish, bawai ina justify abinda Aliyu yayi bane is totally wrong but we all are
humans, all of us have flaws, put yourself in his shoes for once and just imagine
kanka idan kaine yaya zakayi? How will u handle new din wacce kakeso kuma kuke
soyayya jibi ne aurenta how???? Kowa have his own way of handling emotions Zayn,
now is not time for fada or hauka is two choice komubi komi ahankali musamu yadawo
da Ummulkhairy kokuma mukabi ta karfi kota hayaniya muga akasin haka so just calm
down kabarmu mu manya muyi handling abin” fuuuuu Zayn yawuce yafita, goshi Baba
yadafa yana salati ahankali, dafashi Baffa yayi yace “don’t worry Allah zai magance
mana Wanan matsalan” ahankali Manaf yace “Baffa ko za’a daga bikin mune” girgizamai
kai yayi yace “a’a Manaf babu abinda za’a chanza kucigaba da shirye shiryen biki,
Aliyu yarone mai hankali da natsuwa Khairy zata dawo gida kunji, nasan duk inda
yake mahaifinshi zai nemoshi kutashi kuje” fita su Manaf sukai daga dakin zuwa flat
dinsu da Zayn yayi.
******

Wani irin gudu da Aliyu keyida mota yasa tama fashe da kuka tana jijjiga marfin
kofan motan kozai bude amman akulle tafita ganin yana neman kashesu, tunda take
bata tabajin tana tsoron Aliyu ba sai yau sabida yanda taga yanayinshi, wani daji
taga suna shiga arude takalleshi tace “Ya Aliyu ina zaka kaini dan Allah kamaidani
gida, dan Allah kayakuri” kaman baimasan tana magana ba gani tayi sun bullo gaban
wani container mai kyau, parking motan yayi motan na dukan jikin wata bishiya
dayasa ta runtse idanunta jikinta narawa yawani irin bude mota yafito yazagayo ta
inda take yabude kofan komawa baya tayida sauri tana kallonshi tana girgizamai kai
tana kuka. “Ya Aliyu ina ka kawoni dan Allah kamaidani gida, bazan bikaba” wani
irin fizgota yayi daga motan tashiga kokarin kwace kanta tana ihu chak yadauketa
yana zuwa gaban container yasa password agaban kofan sanan yabude kofan yashiga
lafiyayen daki ne ga kujeru harda tv akwai aciki da AC aciki, wani irin jefar da
ita yayi akan kujera dawani irin sauri ta tashi dagakan kujeran tana kallonshi tana
komawa baya kaman yanda yake kallonta yana kulle kofan yana dannamai password,
saida yagama sanan yadago da kanshi yana kallonta dawasu irin idanu da sukai kaman
jini tsabagen jan dasukayi, ko’ina najikin Khairy rawa yake kirjinta nabugawa fas
fas tana kallonshi tana komawa baya, ahankali yadaga kafa yataho yana biyota yana
kallonta tana komawa baya, jin bayanta abango yasa dasauri tajuya takalli wajan
ashema takai karshen dakin, dawani irin sauri tajuyo zata gudu taganshi tsaye
gabanta dab da ita dan tanajin saukan numfashin shi akan fuskanta, faduwa gabanta
yasakeyi tazo tagefenshi zata wuce yatareta ta hanyar saka hannunshi daya abango
sanan dayan hannun nashi yawani irin dakan bangon dasaida ya lotse azuciye yace
“why did you lie to me!” Yamata wani irin ihu dasaida tajishi har cikin brain
dinta, tunda take bata tabajin tarude takuma tsorata irin wanda takeji yauba kasa
kallonshi tayi dan jitake idan takalli idanuwanshi zata iya fitsari ajiki, sake
mata ihu yayi yasake dukan bangon. “Maisa kikamin karya Ummulkhair” wani irin
fashewa tayi da kuka dake tsuma rai har lokacin takasa kallonshi tace “Ya Aliyu I
don’t want to hurt you, nima bansan anmin Auren ba tun ina yarinya akamin, Ya Aliyu
I know you nasan kishinka, banson inyi hurting naka, dan Allah kayakuri kabarni
natafi kaga gida xa’a damu jibi bikina” Wayyoo Allah na Aliyu jiyayi kaman ta
watsamai gishiri aciwo wani irin fizgo gaban riganta yayi gabaki daya tafada
jikinshi yawani irin matseta yana kallonta da idanunshi kaman na wanda yay shaye
shaye yace “nikike gayama jibi bikinki Ummulkhair”? Girgizamai kai tayi tana wani
irin kuka mai sosarai ahankali tace “Ya Aliyu ina sonka this thing is hurting me
sama da yanda yake hurting naka, Ya Aliyu kayakuri ka manta dani Allah zai baka
wata wacce tafini” wani irin wurgata yayi bayanta yabugu da bango yanuna zuciyan
shi kaman wanda yazare yace “what about PROMISE OF OUR HEART? Ina ALKAWARIN ZUCIYAN
mu yaje? Who told you I want any woman in this world samada ke? I gave you my heart
gabaki daya batare danarage space ko kadan aciki ba, maisa baki fadamusu bakison
Auren ba?Maisa baki fada musu kinada wanda kikeso ba? Maisa bakice araba Auren ba?
Maisa kika yaudareni kikaci amanata kikamin karya eh? Why did you toil with my
feelings”? Ahankali Ummulkhairy ta tsugunna danji tayi kafafunta can not hold her
any longer, kafafunta sunyi sanyi kaman yanda jikinta dakowani gaba dake ciki yay
sanyi, murya chan kasa that sounds very very weak tace “Mama tahada auren Ya Aliyu,
is my mother’s dying wish, bazan iya rabuwa da Ya Zayn ba! Ya Aliyu I’ve already
accepted this marriage! I am ready nai rayuwa da Ya Zayn sabida mahaifiya…….” Kasa
karasa maganan tayi sabida hawayen datagani sun sauko daga idanun Aliyu duka biyun
masu bala’in dumi yana wani irin kallonta, kallon dake kunce da maganganu dayawa,
da kunci dayawa, da bakin ciki dayawa. Jitayi zuciyanta yawani irin tsinke takasa
karasa maganan datake, wani kalan kunci takeji aranta seeing Ya Aliyunta cry, Aliyu
is hurt because of her jitayi babu abinda kemata dadi azuciya, murya chan kasa dake
rawa sosai tace “Ya Aliyu I am so sorry, I am sorryyyyyy babu abinda zan iyayi
dazai gyara komi, yanda nadauki abin amatsayin kaddara kaima ka daukeshi ahaka,
alokacin da mumini zaiyi accepting whichever kaddara da yazo way dinshi saikaga for
that imani dayayi Allah yasakamai da wani kyakkyawan abu dabai taba tunanin zai
samu ba, Ya Aliyu kayakuri dan Allah” yadade ahaka yana share hawayen dasuka kasa
daina zubomai yakai hannunshi yana sharewa sanan ahankali yajuyo da fuskanshi
yakalleta da jajayen idanunshi saikuma yajuya yay wajen wani kujera dayake ijiye
daban adakin, daga foam na kujeran yayi saiga wata Yar karaman bindiga daukan
bindigan yayi yajuyo yana budeta ganin bindigan is fully loaded yasa yataho inda
take a tsugunne tana share hawaye, hannu yasa yadagata tsaye dasauri takalleshi
ganin bindiga a hannunshi yasa tawani irin zaro idanu jikinta ya shiga kyarma tace
“Ya Aliyu mekakeyi” hannunta yachapke cikin zafin zuciya yasaita hannun nata kan
bindigan tana kokarin fizge hannun nata amman yasaita kan bindigar da karfi dayaji
yakama hannunta gam kan bindigan sanan yakai gun din daidai saitin heart nashi
yakalleta kaman yanda tawani zaro idanu tana kallonshi birkicewan datayi yafi na
dazu tace “Ya Aliyu mehaka? What are you doing Innalillahi” damke hannunta yayi da
kyau ta yanda bazata iya zare hannunta ba ahankali yana kallon hawaye na zaro
idanunshi yace “Pickle kince kinyi accepting Zayn amatsayin mijin ki ko sabida wish
din Mama ne, kinyi accepting Auren zaki zauna dashi” yadanyi shiru sabida hawayen
dasuka sake zubomai kafin yay wani irin huci yace “instead of kalaman nan naki
sudinga kasheni slowly I have a better idea miki, just shoot me lemme die in peace,
shoot me!” Yay wani mahaukacin ihu yana gyara yatsanta akan trigger dayasa ahaukace
dan duka ta daburce tafashe dawani irin kuka tana girgizamai kai tama kasa magana,
ihu yamata yace “kill me Ummulkhair, ki kasheni saiki huta kiyi rayuwan Auren ki in
peace I will never be a problem for you in this life, wlh the only way dazaki iya
rayuwa da Zayn shine kawai ki kasheni I am giving u the best option now, kill me
and enjoy marriage dinki matan Zayn, shoot me Ummulkhair!” At this point
numfashinta ma neman daukewa yake kawai girgizamai kai tayi hawaye kaman kogi
takasa ma magana kawai girgixamai kai takeyi, gyara hannunta yayi jin yana kokarin
pulling trigger da yatsanta and the only way she can save Aliyu from kashe kanshi
yadawo hayyacin shi is just one way.

Cikin wani kalan karfi karfi ta tureshi da dayan hannunshi sanan ta fizge hannunta
dagakan bindigan taredayin wani irin sound ihu da sunanshi kai tsaye. “Aliyu!!!!”
Gabaki dayan dakin saida yadauki yanda takira sunanshi yana echo adakin dayasa ya
tsaya chak da jajayen idanunshi yakalleta, jitayi duk wani tsoronshi ya tsaya
tadake dan she needs to help him and set him right tariga tai aure, tai aure, itada
Aliyu can never work so she just have to help him yay getting over her, or even
hate her. Cikin wani kalan kakkausan murya dako ita batasan tanada shi ba
takalleshi right in the eye kaman yanda yake kallonta tace “why are u selfish maisa
kacika son kanka dayawa Aliyu?” Tai maganan bitterly, tace “kataba gayamin sabida
Maman ka dudda u were a barrister kaje kazama police from a scratch ma you fulfill
wish na mahaifiyarka then who are you to try to meddle in the business of
fulfilling my own mother’s wish bayan kai u are doing the same thing who do you
think you are Aliyu!” Tai maganan tana kallonshi, kafin Awani irin zuciye tanunashi
da yatsanta tace “uwa batafi uwa ba Aliyu! Soyayya is nothing compare to abinda
mahaifiyata keso, zan zabi Ya Zayn so dubu akanka dan yafimin kai sau dubu cus
shine zabin iyayena! Aurena dashi zai fimin albarka kan Auren ka dan u are nobody
Aliyu pace a policeman, Ya Zayn is an Auditor, Business Auditor sorry I mean
International Business Auditor unlike kai da u are nothing but a Divisional Police
officer!” Aliyu jiyayi yayi baya zai fadi tsabagen yanda yaji karfin jikinshi
yakare dasauri yakama bayan kujera yajuyo yana wani irin kallon Ummulkhairy dat was
pointing finger at him tana kallonshi tsap jiyayi idanunshi na juyawa, cikin wata
irin murya dabata fita sosai yace “Ummulkhair!” Yana kokarin yakara gasgata abinda
take fadi, gyadamai kai tayi tana danne kukan datakeji ganin how she’s hurting him
adake tace “yes Aliyu after zama danayi nayi all those analysis tsakanin kaida Ya
Zayn, waye kai who know you, sainaji gwara Zayn, Zayn is better than you in each
and every way na rayuwa! Zayn yafika komi! Gata, aji, kudi, ilimi duka yafika, Zayn
is a PHd holder kaiko wani kwali kakeda? Saisa na yanke shawara namayi flushing SIM
card dina sabida banson mutum irinka nakira na, listen attentively da wanan maganan
dazanyi Aliyu, ni UMMULKHAIR MUHAMMAD I love mijina! I so sooo much love my
husband, Ya Zay………” kawai gani tayi idanun Aliyu sun juya sama kafafunshi dake kasa
sun daga sama yay wani irin suma ta saman kujera kanshi yay kan kujera zuwa kasa
yaWwani irin mummunan faduwa daFyasa tai wani gagarumin ihu. “Ya Aliyuuuuu”.
Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp
This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u

5️⃣
5️⃣
[7/1, 10:33 AM] +234 701 275 3212: 5️⃣
5️⃣

Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u

Dawani irin gudu tai kanshi tana kuka sosai, hannunta takai tadaura akan fuskanshi
tana bubbugawa ahankali tace “Ya Aliyu dan Allah katashi, Innalillahi mena maka
haka, Ya Allah kaduba zuciyata I don’t want wani abu yasami Ya Aliyu” jin baya
numfashi yaki farkawa yasa tamike tsaye tashiga kalle kalle adakin kozata ga ruwa
amman ko alamun ruwa batagani ba wajen kofa tayi ta murda ina yaki budewa saitasa
password kuma batasan mene ba, dawowa tayi hankalinta ya bala’in tashi tazo
jijigashi tashigayi tana kuka. “Ya Aliyu katashi dan Allah katashi kaji Ya Aliyu”
mikewa tsaye tayi tama rude tana juye juye tarasa maizatayi hannu tasa tazare dan
kwalin kanta ta warware dasauri sanan tashigamai fifita dashi da sauri da sauri
tanamai addu’a.

Almost 5min tadauka tanamai fifita sanan ahankali taga idanunshi na motsi hakan
yasa ta tsayar da fifitan datakemai tana kallon fuskanshi daga tsaye datake akanshi
gently yabude jajayen idanunshi yadaurasu akanta all kalaman data gama fadamai suna
dawowa kanshi zuciyanshi da kirjinshi namai wani irin ciwo kaman ana kona garwashi
acikin kirjinshi wasu zafafan hawaye ne suka fito daga idanunshi suka gangara gefen
idanunshi yana kallonta motsi datagani yayi da bakinshi dan yanda kirjin kemai zafi
baijin zai iya wani ihu ba dawani irin sauri tai kneeling kusada shi takai kunnenta
saitin bakinshi tana sauraron meyake fadi, cikin wata kalan raunanniyan murya yace
“I hate you Ummulkhair! Na tsaneki with every bone and flesh na jikina, I regret
the day I ever told you ina sanki! Nayi daman saninki arayuwana, I regret knowing
you and even spending time with you, Ummulkhair Muhammad I Aliyu Hydar Abdullahi
Abdulwahab hate you with every drop of blood na jikina!” wasu kalan hawaye taji
sunzo mata amman tadaure ahankali tadago da kanta tajuyo takalleshi gani tayi
yadauke kanshi yakalli gefe yana cijan lips dinshi kana ganinshi kasan wani abu
kemai ciwo, ahankali yace “the door password is Pickle open and go back home”
jitayi jikinta kaman yay kankara takasa ma wani kyakkwaran motsi daga inda take
takai hannunta kan bakinta ta taushe sabida kukan datakeji tana kallonshi ganin
yanda Aliyu ya tsaneta duk wani soyayya dayake mata ya rikida yakoma kiyayya
bamayason yakalli fuskanta kaman ba Aliyun taba. “Leave from here!” Yadaka mata
wani irin tsawa yana kama kirjinshi da karfi yana wani irin nishi, ahankali ta
tashi jikinta narawa sosai tana kuka mara sauti taje gaban kofan danna keyboard din
tayi tasaka pickle tana sakawa kofan yabude fita tayi sanan tajawo kofan tarufe ta
tsugunna agaban kofan tana wani irin kuka mai bala’in tsuma rai, kaman tai hauka
takeji, ita kanta batasan tanason Aliyu hakaba saida ya furta mata he hates her
jitayi her whole world is crippling before her eyes, ahankali tadaga hannayenta
sama hawaye na zuba daga idanunta. “Ya Allah na, Ya ubangijin al’arshi ubangijin
sammai da kassai, Ya Allah kai kadai na yarda dashi, Ya Allah kaga zuciyana all I
am doing is bin umarnin iyayena, Ya Aliyu is suffering” tai maganan tana wani irin
fashewa da kuka kafin ahankali tace “Ya Allah yau ina gabanka I am even confuse on
what to ask you and what to pray for all I know is addu’a kawai nake amman bansan
na miyeba, Ya Allah kaduba lamarina and solve this problem for me domin ko babu
abinda yafi karfinka kaine Azza Wajal” tafashe da kuka takasa tashi ta tafi dudda
yabata chance din dan bazata iya tafiya tabarshi ba.

Da kyar Aliyu ya iya ciro wayanshi daga aljihun gaban riganshi ya kunna, ko kadan
baya gani da kyar shidai baisan ya akayi yama kira number Dad ba kawai daura wayan
yayi a kunnenshi ringing daya Dad yadauka arude cikeda tashin hankali Dad yace
“Aliyu where are you? Aliyu don’t do anything stupid dazakazo kayi nadama nan gaba,
dan Allah kafadamin inda kake”? Murya chan kasa Aliyu yace “security post Dad come
and get me” wayan yafadi daga kunnenshi Dad na hello hello amman shiru wani irin
gudu Dad yakara amotan babban abokinshi Dr Sani yace “yagaya maka inda yake”
gyadamai kai Dad yayi yana tukin cikin minti 10 suka iso wajen, ganin mota yasa
Khairy ta tashi tsaye dasauri tana share idanunta dasukai jajir, bude kofa Dad yayi
da Dr Sani suka fito yana binta da kallo saukarda kanta kasa yayi yakarasa gabanta
anatse yace “Ummulkhairy kiyakuri I apologize on my son’s behalf” kasama cema Dad
kala tayi sabida kukan dake zuwan mata Dad da Dr sani suka shiga dakin bayan Dad
yasa password din tana tsaye wajen, ko 5min basuyi ba taga sun fito da Aliyu kaman
wanda yamutu dawani irin sauri tazo wajensu tana kuka tace “maiya sameshi” sashi
amota Dr Sani sukayi suka rufe sanan yabama Dr Sani car key yace “go to hospital
with him bari namaida Ummulkhairy gida zan biyoka abaya” gyadamai kai Dr Sani yayi
sanan Dad yakalli Ummulkhairy yace “let’s go” wajen motan Aliyu sukayi suka shiga
Dad yatada wayan, wani irin kuka tahauyi cikin kuka tace “Abba I am sorry, dan
Allah kuyafemin, dan Allah kuyafemin” dan murmushi Dad yayi yana tuki yace “kidena
kuka Ummulkhair, non of this is your fault, Aliyu will be okay, muje namaida ke
gida hankalin iyayenki ya kwanta stop crying now” umarnin Dad tabi ta share
fuskanta, ana kiran sallan magrib sukakai gidan, kowa na tsakar gida dan Dad yariga
yakirasu yace musu gashinan zuwa da a Khairy, parking yayi sanan yafito Khairy
itama ahankali tafito kowa na binta da kallo barinma Zayn da idanunshi sunyi jazur
yana kallonta tundaga kasa har sama, dawani irin gudu tai wajen Baba fadawa
jikinshi tayi cikin wani irin murya tace “Baba Ya Aliyu zai mutu, he’s very sick
Baba, an wuce dashi asibiti, Baba idan Ya Aliyu yamutu because of me yaya zanyi da
rayuwana” alamu Baba yamata datai shiru sanan yakalli Anty Mariya hakan yasa tazo
ta karbeta tawuce da ita ciki.

Hannu Dad yahada duka biyun yana kallonsu Baba yace “dan Allah ku yafema d’ana
abinda yamuku yayi bala’in kuskure” hannunshi Baffa yakama yana girgizamai kai
cikeda kulawa yace “Ya jikin Aliyun”? Dan murmushi yayi yace “he will be fine
asibitin zan tafi yanzu saida safen ku” gaggaisawa yayi dasu Baba sanan yawuce
motanshi kowa yabishi da kallo haryabar gidan sanan Baba yasauke ijiyan zuciya yace
“Alhamdulilah muje muyi salla” wucewa sukayi dukansu Zayn na juyowa yana kallon
gidan, suna idar da salla yafito daga masallacin batare daya jira kowaba yataho
gidan.

Direct sama yawuce sanan ahankali yay knocking tareda bude kofan yana sallama kasa
kasa hada idanu da Anty Mariya dake zaune bakin gado tana juya mata tea data hada
mata, ganinshi yasa ta mike tsaye tace “Zayn kaine tana bayi wanka take” Gyadamata
kai yayi batare dayace mata komiba, ahankali itama Anty Mariya ta ijiye tea sanan
tazo tabi tagefenshi tawuce tafita daga dakin tareda rufomusu kofa.
Yana tsaye yana kallon kofar bathroom din tabude kofa tafito ahankali chak ta tsaya
ganin Zayn tsaye yakafeta da idanu, ahankali tamika hannunta tadauki hijabinta dake
kan gado zata zura karaf taji an rike hijabin dayasa tadago kanta takalleshi
dasauri hada idanu sukayi idanunshi sunyi jaaaa, fizge hijabin yayi ya yar akasa
yana wani irin kallonta yace “ina yakaiki and meyamiki”? Wani irin kallonshi take
batare datace komiba, cikin fushi yace “what did that police man did to you
Ummulkhairy”? Kaman bazatai magana ba saikuma ahankali tace “babu komi” huci
yashiga yi yana kallonta, cikeda bacin rai yace “just so you know duk randa
policeman dinan yakara zuwa kusada matata I swear by Allah saina kasheshi” yay
maganan yajuya fuuu fita daga dakin yayi yasa hannu yawani buga kofan yafice dakin
su Manaf yayi dan baimaso yabar gidan gani yake kaman Aliyu zai kara zuwa yadauketa
yatafi hakan yasa agidan ya kJwana.
Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461

5️⃣
6️⃣
Thank u
[7/1, 10:33 AM] +234 701 275 3212: 5️⃣
6️⃣

Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u

Washegari jummaa yaune kamu, gabaki daya tadawo wata kalan tausayi babu wani abu na
duniya dake mata dadi she just wish akwai wani abu dazata iyayi ace all this things
mafarki ne, Mama bata mutu ba ta barinmata wani littafi ba or anything of such,
takasa daina tunanin Aliyu, duk idan tai tunani yanachan baida lpy suffering
saitaji zuciyanta na shattering, saiyau yanzu ta yarda soyayya yafi komi dadi sanan
yafi komi daci, condition da situation kesa kadandana kowani part, inda tasan cewa
ahaka soyayyanta da Aliyu zai karake da batama hadu dashi arayuwanta ba dayafi mata
alkhairi, tanaji tana gani wuraren 4 aka shiga shiryata ana mata makeup za’ayi kamu
mai makeup dake mata tayi ta tsaya kusan sau hudu sabida sai anacikin yi kawai
tashiga kuka, saida Anty Mariya tazo sanan ta lallasheta tai shiru aka gama mata
aka shiryata cikin wata atampa na kampala pink sabida is her colour kuma anaso ayi
kamun da abinda takeso aka fita da ita tsakar gida mata na gudu kawayebta sun cika
gidan dan Batool da Besty duk sun gayyace su wani irin kuka na zuci kawai take, ana
haka akai announcing zuwan ango da abokanenshi saiga Zayn dayaci wani irin gayu
Subhanallahi kaman balarabe yayi kyau da Mamu da Faisal zaka dauka turawa ne nan
kawayen Khairy aka shiga rawan jiki, da dollars yabiya kudin siyan fuskanta sanan
aka budemai fuskanta tsugunnawa yayi agabanta yana kallonta tamai kyau iya kyau
kasa dagakai tayi ta kalleshi kanta nakasa, hawaye taji sun zubomata sharrrr
ahankali yakai hannunshi kan fuskanta murya chan kasa yace “don’t cry Mrs Zayn”
wani kalan guda aka dauka awajen ana shewa jin sunan daya kirata dashi, dan
murmushi Zayn din yayi dan baisan anjishiba sanan yajuya suka fice daga gidan yana
murmushi Mamu yace “wowww Zayn kagama iskancin ka ka auro natsassiyar kamilan
yarinya haka” murmushi yadanyi yace “itace first ever girl dana taba so dakaina”
ahankali Mamu yakama kafadanshi zaiyi magana Zayn yace “please don’t ruin my mood
da maganan that Ayshu I was never and will never be interested in that girl, is not
like am a bad person banma taba bata fuskan tasoni ba” ahankali Mamu yace “but you
f*cked her” yatsine fuska yayi yace “I never wanted to, dudda haka i paid her ai ko
so bata bina any bashi nima haka let her go her way I go my way” shiru Mamu yayi
dan yana bala’in tausayin Ayshu dake neman kashe kanta kanshi, ahankali Mamu yace
“kaini gidanku to naje na dauko suitcase dina tunda kace kai anan kake” yatsine
fuska Faisal yayi yace “nidai bai hotel i need sleep” baima jirasu ba yawuce
yashiga dayar motarsu yawuce abinshi, yatsine fuska Zayn yayi yace “kasan dai I’ve
been running away from that old woman ko, sokake taganni ta tasani gaba da bala’in
masifan ta” dasauri Mamu yace “wlh bazama tasan kazo ba gidanku cikeda jama’a,
let’s go please wajenka nazo agarin nan babu abinda zaisa naita bin direba yana
kaini ko’ina zani” hararanshi Zayn yayi yace “kana dan Abuja amman tsabagen rayuwa
outside babu inda kasani agarin ku” shiga motan sukayi yaja motan har zuwa gidansu
parking sukayi Zayn na mota bai saukoba dan baimaso aganshi Mamu ne kadai yasauko
yawuce side dinsu shikuma yajingina kanshi jikin kujeran motan yana tunanin fuskan
Khairy murya chan kasa idanunshi a lumshe yace I love her, knocking glass din motan
da akayi yasa yabude idanunshi ahankali ganin Yar aikin Ammi yasa gabanshi yafadi,
ahankali tace “Ammi tace kazo tana falon ta” Gyadamata kai yayi tawuce tafice, dan
gajeren tsaki yaja sanan ahankali yatashi bude kofan yayi yafice daga motan zuwa
flat din Ammi.
******

Yau tunda gari yawaye kuka Ummulkhairy keyi sabida tasan dagayau shikenan itada
Aliyu, har kasan ranta jitake inama ace Mama batabar wanan wasiyyan Auren Zayn din
nan ba, da kyar su Batool da kawayenta suka shiryata sukasa tai shiru aka mata
kwalliya babu wanda zai kalli Khairy dabazai kara kallo ba sabida yanda tai kyau
fatarta taji gyara kaman me, ta tsumu iya tsumuwa shi kanshi Baba daya ganta
rungumeta kawai yayi sabida all the thing was so damn emotional he can’t believe
his little Ummulkhairy is going to gidan mijinta yau.
Karfe 2 daidai na rana za’a daurama both Manaf da Mu’az aure awani Babban masallaci
dakenan cikin gari, tunkafin 2 tayi mutane suka cika makil ana jiran 2 yayi adaura
Auren dan daga Baba har Baffa sunada mutane gakuma tawagan yaransu, daga Baba har
Baffa dukansu kaya iri daya suka saka duk suna tsaye waje suna amsan bakinsu ana
gaggaisawa, parking mota ahankali Mamu yayi dayasha wanka yay wani kala sanan
yafito, Baffa dake gaisawa da jama’a kaman ance ya waigo ganin Mamu natahowa shi
kadai babu Zayn yasa yay murmushi yacigaba da gaisawa da mutanenshi daidai Mamu
yakaraso gabansu, Baba yace “ahh Mamu kunzo ina Zayn din”? Baba yay maganan yana
duba motar da Zayn yay parking, juyowa Baffa yayi yakalli Mamu da akama tambaya yay
shiru yakasa amsawa kai tsaye Baffa yace “ina Zayn”? Ahankali yasa hannunshi a
aljihu sanan yaciro wani envelope fari yamikama Baffa yace “Zayn yace nakawo maka
Dad” kallon envelope din Baffa yayi sanan yasaki yar murmushi yasa hannu ya karba
sanan yabare envelope din yazaro doguwan paper dayake ciki yana karanta abinda ke
ciki Baba na kallonshi saida yagama karanta takardan tass sanan yakalli Mamu yace
“wuce kaje Mamu nagode” ahankali Mamu yawuce yatafi dasauri Baba yace “menene a
wasikar” mikama Baba wasikar yayi sanan yasa hannu yaciro wayarshi daga aljihu yay
dialing number Ammi kai tsaye yace “na sake ki saki daya!” Ihu Ammi tahauyi kawai
ya katse wayan yajuyo yakalli Baba dake kallonshi ranshi a bala’in bace yace
“mehaka bansanka da irin wanan fushin gaggauta yanke hukuncin b….” Hannu Baffa
yadagamai sai kawai yakama hannun Baba yajashi zuwa chan nesada masallacin anatse
yace “ka yarda dani amini na”? Gyadamai kai Baba yayi, Baffa yace “ka yarda da
hukunci na”? Ahankali Baba yace “sama da kowa aduniyan nan” anatse Baffa yace
“inhar hakan ne kuma na isa nacemaka kayi abu aduniyan nan kayi inada wanan kiman a
idanunka kiramin mahaifin Aliyu yazo wajen nan yanzun nan” wani kalan kallo
dayakemai yasa Baffa yace “amini na, akwai wani abu damu karan kanmu amatsayin mu
na iyaye bamu da iko akai, nasan mahaifiyar Ummulkhairy taso Zayn da Khairy amman
karka manta da abu daya koda take raye mahaifiyar Zayn bata taba sonta ba hasalima
basa shiri, Wanan sakin datasa Zayn yama Khairy Allah yasa hakanne mafi alkhairi
bazan maka karyaba naji dadin hakan tun yanzu kafin aje ko’ina yasaketa ba sai
bayan aureba bayan yagama wulakantata ba yasako mana ita ba, ni nan da kai mun
yarda da tarbiyan Aliyu dakuma natsuwanshi, sakin da Zayn yamata was not his fault
trust me Allah shine jagoran abin nan dan haka karmuyi gardama komujada hukuncin
Allah, kira mahaifin Aliyu atare dasu Manaf yau za’a daurama Khairy da Aliyu aure”
ijiyan zuciya Baba yasauke ko Allah ma yasani batun yauba har cikin ranshi yanason
Aliyu inda ace babu aure akan Khairy dazai bashi, kiran Dad yayi yacemai dan Allah
kome yakeyi yabari yazo it’s urgent, Dad bai musaba dayake clinic dinshi inda Aliyu
yake kwance baida wani nisa da masallaci duka duka cikin 5min saiga Dad yazo yana
sanye da manyan kaya.

Dad hawayen farinciki ne kawai baiyiba da aka fadamai komi atake yanke aka tafi
masallaci aka daura Auren Manaf da Aisha, Mu’az da Maimuna, sai kawai sukaji Liman
na gyara speaking kawai ji sukayi an daura Auren UMMULKHAIR DA ALIYU akan sadaki
dubu dari uku wanda sune all the kudi dake aljiJhun Dad.

ARE YOU GUYS HAPPY💃


Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u

5️⃣7️⃣
7️⃣
5️⃣

Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u

Ana gama daurin Auren duksu Manaf sukazo zasuma Baba magana hannu yadaga musu
alamun later sanan shida Dad suka gaisa kafin su rungume juna ahankali Dad yace
“thank you” cikeda farin ciki Baba yace “thank you nima, anjima ku aiko adauki
amaryan ku and In sha Allah zuwa dare idan mutane suka ragu zamuzo mu gaida Aliyu”
sakinshi Baba yayi suka rungume juna cikin aminci da Baffa sunama juna godiya sanan
yajuya yatafi, sai alokacin su Manaf sukazo wajen su Baba kafinma suyi magana Baba
yabawa Manaf takardan hakan yasa yakarba dasauri yashiga budewa.
“Abba, Baffa ina neman gafarar ku, ku yafeni banda haka inaso na shaidamuku da
gaskiya ta wanda Allah yaga zuciyana yasan hakan ne, Abba inason Ummulkhairy da
duka rayuwana, inaso zama da Ummulkhairy amatsayin matata har zuwa karshen
rayuwana, Abba……” sai maganan ya yanke kafin yaje next paragraph.
“Nasaki Ummulkhairy saki daya, biyu, uku, Abba Ummulkhairy deserve happiness and
some light arayuwanta, ayanda Ammi hates her Kona aureta I doubt I can give her
that, kuyafeni Zayn!” Linke takardan Manaf yayi ahankali yabama Abba sanan yawuce
abinshi Mu’az biyedashi bawai ya tsani Zayn bane kodaya shi dama bayason auren da
Zayn sabida tun mama nada rai ba shiri suke da Ammi ba, Ammi har Baffa ma tana nema
tafi karfinshi ballema so bayason kanwarshi taje taita wahalanta, banda haka Aliyu
is a great guy infact he’s even happy, Zayn din yaje chan yakarata da wacce Ammi
keso ya aura atleast sister shi yanzu tasami Aliyu datakeso shima yake sonta so
Alhamdulilah dagashi har Mu’az da Maheer babu wanda abin yama ciwo.

**
Waiwaiye Baya Kadan!
Falon Zayn yashiga ahankali yana kallon ko’ina yanda yake nan tsaf tsaf an gyara,
wata Yar aikin Ammi yagani tana saukowa daga sama cikeda girmamawa tace “Hajiya
tace kasameta adakinta na sama” danjim yayi sanan yawuce sama ahankali yana hawa
benen, bude kofan dakin Ammi yayi da sallama chan kasa yashiga Ammi na zaune kan
gado as usual taci gayun nan kaman wata matan shugaban kasa tabi Zayn din da mugun
kallo yanda yay wani kyau shi adole ango sanan tace “kazaci bansan abinda nakeyi
bane dani kake wasan buya Zayn” ahankali yamaida kofan yarufe sanan yazo gabanta
ashagwabe zaikai hannu yatabata cikeda lallashi tawani irin dakamai tsawa tace
“don’t touch me Zayn, don’t you dare” tsayawa yayi chak yana kallon, hawaye yaga
sun zubo daga idanunta cikeda kunci tace “bantaba nadaman haihuwa ba sai akanka
Zayn” wani irin zaro idanu yayi cikeda damuwa yace “Ammi why are you talking like
this mena miki ne dan Allah” nuna kanta tayi sanan ta bubbuga kirjinta tace “Zayn
ni mahaifiyar ka kake tambaya mekayimini iyye?? Ni, Zayn nikake nunama banda daraja
da amfani a rayuwanka eh? Okay listen bari kaji abinda yasa nakiraka” sauka daga
gadon tayi tamike tsaye jaraba fall idanunta sanan takai hannunta takama nononta
guda tana kallonshi tace “inhar nacika uwarka Zayn wacce ta tsugunna tahaife sanan
tabaka wanan nonon kasha, ta raineka sanan ta tarbiyantan dakai harzuwa kawowa
wanan lokacin, inhar nakai matsayin uwa agareka Zayn to ayau ni mahaifiyarka nake
baka uBmarni kasaki Ummulkhairy ka auri Aisha yarinyar kawata dana zaba maka”….
Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u

5️⃣8️⃣
8️⃣
5️⃣

Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u
Wani irin kallon mahaifiyar shi yake yana mamakin wanan wani irin tsana ne me
Ummulkhairy da mahaifiyarta sukama Ammi datakisu haka, cikin fushi sosai Ammi tace
“nikake kallo kamaida Yar iska ko bari kaga” filon kan gadonta tadaga tadauko wani
sharp wuka tace “ai ita Ummulkhairy wish din dead mahaifiyarta ake cikawa akanta
nima bari na kashe kaina maybe alokacin ne zakabi umarnina” kawai Ammi tadaga wukan
da gaske zata chakama kanta dawani irin sauri Zayn yazo hannunta da wukan kekai
yakama chak yana kallonta saiga hawaye sun zubo daga idanunshi sharrrrr murya chan
kasa yace “Ammi basai kin dauki rayuwanki bane zan miki biyayya ba” ijiyan zuciya
yasauke kana ganinshi kasan abin namai ciwo sosai hawaye yasake gangarowa daga
idanunshi yana kallonta still. Ahankali yace “Ni Zayn nasaki Ummulkhairy” da dayan
hannunta dabai rikeba Ammi tanunamai uku, wasu uban hawaye ne sukai gushing daga
cikin idanunshi zuciyanshi namai ciwo ahankali yace “saki uku” sanan yakarbe wukan
hannun Ammi ahankali kafin yajuya zai fice cikeda zafi tace “ina zaka sami paper ka
rubuta kabama Mahaifinka nasan zaice nina saka amman na shiryamai kome zaimin yayi,
dolenshi dai yaje ya nema maka Aisha ka aura” bude kofanta yayi yafice yana goge
idanunshi yay side dinshi jiyayi yama tsani komi da komai bazaima iya kara 1 good
minute anan Nigeria ba, flat dinshi yawuce koda yashiga Mamu na bathroom hakan yasa
yadauki paper da buro yashiga rubutu yana share hawaye kafin ya linke yasa a
envelope yadaura kan gadon sanan yadauki wani bag pack yadauki su international
passport dinshi da other necessary abubuwa dayake bukata kafinma Mamu yafito yawuce
kawai yafita yashiga mota straight to airport.
Wanan kenan!!!

Wuraren 4 Baba da Baffa suka dawo gidan bikin dudda akwai mutane cikeda gidan sama
sukayi zuwa dakin Baba sanan suka tura Batool taje ta taho da Ummulkhairy.
Ummulkhairy na zaune adakinta abin duniya yamata yawa babu abinda kemata dadi
aduniya, tai wani irin zuru zuru Batool yashigo dakin tace “tashi muje su Baba
nakiranki zaa fara miki fadan Amarya” kallon Batool tayi tama kasa tashi ita kanta
bazata iya explaining yanda takeji yau dinan ba kaman tamutu kawai takeji, kamata
Batool tayi tana gyara mata lullubi sanan suka wuce zuwa falon Baba da ita suka
bude kofa suka shiga, daga Anty Mariya sai Mom da Baba da Baffa zaune suka shigo
zama sukai akasa Baba na kallonta yanda tai kyau sanan yay gyaran murya yace
“Ummulkhairy nazo miki dawani sabon labari dudda nasan ba lallai bane kiso kijishi
ba” Baba yadanyi shiru kafin ahankali yace “dazu muna wajen daurin Auren yayyinki
babban amincin Zayn yakawo mana wata wasika daga Zayn” Baba yasakeyi shiru,
ahankali Baffa yace “Ummulkhairy d’ana Zayn ya aiko da wasika dake dauke da saki,
yace yasakeki saki uku!” Dawani irin sauri daga su Mom har Batool da ita kanta
Khairy ke kallon Baffa, dan ijiyan zuciya Baffa yasauke anatse yace “I don’t want
to go into details Ummulkhairy, nasan Auren Zayn burin mahaifiyar kine, amman
wanann da tunkafin akai ko’ina Allah ya wargaza al’amarin inaga akwai wata aya da
Allah ke kokarin nunamana Ummulkhairy dan haka kiyakuri” wani irin gyamboo taji
zuciyanta namata tun dazu zuciyanta namata ba dadi amman na yanzu is like times
1000, Aliyu kawai take tunanowa da wulakanci datamai, ta wulakanta wanda ke sonta
kaman zai haukace, tacimai mutunci, tamai gori da Zayn, tayi insulting pride na Ya
Aliyu gashi yanzu wanda yasa tamai haka yasaketa tunkafin akai ko’ina kaico! Wani
kalan kuskure tayi arayuwanta ne haka Ummulkhairy! Baffa ya katse mata tunani ta
hanyar kiranta hakan yasa ta kalli Baffa, anatse Baffa yace “Ummulkhairy mun daura
miki aure da Aliyu ga sadakin ki nan!” Wani irin zaro idanu tayi tanajin maganan
kaman amafarki taga Baba yatashi ya ijiye mata wasu bandir na kudi akan cinyanta,
ahankali Baffa yace “saidai mijin naki Aliyu baida lafiya sosai har yanzu yana
gadon asibiti mahaifinshi yace ayanzu haka baimasan wanda ke kanshi ba, anjima
dukanmu nan bayan sallan magrib zamubar kome mukeyi muje mu duboshi, kekuma nan
bada jimawa ba dan mahaifinshi yariga yakiramu za’azo daukanki gidansu za’akaiki
for now, idan yazo yaji sauki In Allah ya yarda sai ayi duk bikin dazasuyi akaiki
gidanki ki tare kinsan yanzu babu wani shirye shiryen da akayi bikin yazo mutu
bakatatan” Baffa yay shiru sanan Baba yace “Ummulkhairy inaso idan kinje gidan
mijinki kiyi koyi da halin mahaifiyarki, nasan Aliyu baida mahaifiya tarasu, amman
yanada Kaka da Matan Baba da kanne, nasanki da girmama mutane inaso kibisu sau da
kafa karnaje complain akanki sai yabo, ki kasance mai tsoron Allah da biyayya ma
mijinki dan yanzu aljannar ki na karkashin mijinki ne……..” Baba yashiga mata fada
mai ratsa jiki dayasa tafara kuka, har cikin ranta dataji ance an aura mata Aliyu
jitayi kaman an cire mata wani babban kaya azuciya amman kuma aliyu ya tsaneta, but
ba matsala idan shine battling dinta agidan mijinta she is ready zatai fighting for
her love back she will win Ya Aliyu back and taroki gafaranshi lokaci yayi yanzu
dazata zama dat sensible and matured girl da Mama koda yaushe kEhso tazama.

Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u

5️⃣
9️⃣
[7/3, 5:33 PM] +234 913 791 2752: 5️⃣
9️⃣

Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u

Daga Baffa, Anty Mariya, Baba da Mom babu wanda bai mata fada da wa’azi cikinsu ba,
wajajen 6 Baba yace “wife kutafi da ita ta shirya motocin daukanta na hanya”
gyadamai kai Anty Mariya tayi sanan suka dagata ahankali tana kuka sosai daki aka
kaita wanka akasa tayi sanan aka bata ruwan turare tayi dashi sanan tafito shiryata
sukayi cikin wani milk hadadden lafaya mai bala’in kyau, 6:40 hadaddun motoci sunyi
layi gaban gidansu kowane mota dan sanda ne da full uniform keja dan duka boys sun
Aliyu Dad yakira.
Tsaf aka shiryata bakaramin kyau tayiba aka lullubeta sanan aka fito da ita takasa
daina kuka she can’t believe shikenan dagayau tabar gidan iyayenta rungume Baba
tayi gam gam ana guda ana ayiriri sun dade ahaka shima Baba idanunshi sunyi ja
sosai sanan yadagota yace “ya isa haka kukan kar kanki yayi ciwo” ahankali yakama
hannunta yasaukar da ita kasa ana binsu suka fita tsakar gida har zuwa kofar gida
da kanshi yabude kofar motan kafin ahankali yace “go in peace Ummulkhairy, ubangiji
Allah yama aurenki albarka, ina rokon Allah to bless your new home yakuma haskaka
rayuwan aurenki, go my daughter” yay maganan yana sata cikin motan ta zauna
ahankali tana kuka, shiga motocin su Mom sukayi da kawayenta da Batool sanan aka
tafi da ita.
Tsakanin gidansu Aliyu da nasu nada nisa sosai, dan sai wajajen 8 nadare sukakai,
wowww Batool dake gaban motan tafadi ganin Babban gidansu Aliyu, an bude gate wato
kudi nada kyau dudda su kansu basusan da bikin ba but they were able to pull
something an zuba kujeru hadadun agidan ga DJ an kawo, yan uwa sun cika gidan
ko’ina hayaniya ga girke girke abinci kala kala na yawo a tsakar gidan, kafin
sufito daga mota Gwaggo da Mami dasukaci gayu na gani afada sukazo taransu idan
kaga Gwaggo zaka dauka an mata bushara da Aljanna ne, fito da Khairy akayi daga
mota kawai Gwaggo tafashe da kuka Dan she can’t believe Ummulkhairy ce aka kawomata
amatsayin Matar Aliyu danta, taruwa akai kan Gwaggo dake kuka cikin kuka tace “ni
kubani y’ata na rungume” murmushi su Mom sukayi sanan suka kawo mata Ummulkhairy
dakenan alullube tawani irin rungumeta tana mata ruwan saman addu’a a godiya aka
sanan tasaketa tace “kushigo” shigowa sukayi babban falon Mami aka fara kaita aka
zaunar da ita atsakiyan dakin ana waka ana rawa Mami na murmushi ana cemata saita
saya baki zata ganta, kudi Mami takawo da box na warwarayen zinare tadaura kan
jikin Khairy ana ihu ana guda sanan aka bude mata fuskan Khairy kallon fuskan
Khairy da idanunta ke kasa tayi sanan tamata addu’a kafin a dauketa akaita dakin
Gwaggo, Gwaggo da dan kafafunta dababu lafiya rawa tahauyi Haba zokaga dariya sanan
takawo turaman zani guda ashirin tabama Khairy da bandir na yan dubu dai dai guda
uku, da zoben azurfa da warwaron azurfa da sarkan azurfa masu kyau sosai aka dinga
guda, tashi Mom da Anty Mariya sukayi sukai sallama da su Baffa najiransu suzo aje
aduba Aliyu, da Kyar Khairy tasakesu suka tafi sai kuka take sanan Kaka takaita
dakinta dan fir tace “ita awajenta Khairy zata zaune har zuwa aliyu yaji sauki
tanada dakuma daban daban dayawa a side nata, wani hadadden daki aka kai Khairy
gadon ciki ma sabone fill dan dazu da rana Dad yasa wani furniture company suka
kawo aka chanza komi na dakin aka fitarda nada zaunar da ita akai akan gado itada
Batool da Amal kawarta sauran mutane duk suka tafi.

Wuraren 10 su Baba sukakai asibitin Dad, Dad dakanshi yazo yadauke su akasa yace
“barkanku da zuwa” gaisawa sukayi suna sama Baba yace “yajikin nashi” ijiyan zuciya
Dad yasauke yace “Alhamdulillah muje” sukai sama har zuwa wajen wani daki, bude
kofan Dad yayi ahankali yashiga su Baba biyedashi Aliyu na kwance kan wani hadadden
gado da kayan asibiti idanunshi akulle he’s attach to wani machine, salati su Baba
sukayi, Baffa yace “what’s the plan yanzu” dan ijiyan zuciya Dad yasauke yace
“wanan machine din shine taimakama heart dinshi to beat, beating na heart nashi is
very slow, so yanzu dai gobe zamu fitardashi zuwa Oman akwai wani heart Dr achan
he’s my very close friend tare mukai karatu a Ukraine yace nakawoshi Aliyu will be
fine” dukansu ajiyan zuciya suka sauke Baba yace “In sha Allah zaiji sauki, please
if u need anything we are here for you yanzu munzama family” murmushi Dad yamusu
cikedajin dadin maganan su yace “Allah yabar zumunci nagode sosai” motsi da Aliyu
yayi yasa dukansu suka kalleshi dasauri Baban yay wajen gado yana kama hannunshi
yace “Aliyu, Hydar I am here can you hear me”? Wani irin bude idanunshi Aliyu yayi
kadan da kana gani kasan baya cikin hayyacinshi sanan murya chan kasa yace
“Um….mulk….hair” kafin yakara lumshe idanu kaman bashi ne yay motsi ba, sakinshi
Dad yayi yadanyi murmushi yajuyo yakalli su Baba da jikinsu yay sanyi sosai yace
“tun shekaran jiya haka yake saidai yadan bude idanu kadan yakira sunan Ummulkhairy
yakoma” dan murmushi Dad yasakeyi sanan yakalli Aliyun yace “one thing I am sure of
shine d’ana na bala’in son Ummulkhairy so thank you Alhaji dakuka auramai
Ummulkhairy bazan taba mantawa da wanan kyautatawan dakukamin da d’ana ba” yay
maganan yana juyowa yakalli su Baba daduk sukejin badadi suna addu’a Allah yabashi
lpy, sun dade a asibitin sai wajajen 12 na dare sanan suka tafi, Baba da Baffa sun
dade suna magana sanan kowa yawuce gidanshi.

Saida sukakai gida sanan Mom takalli Baffa kafin tafita daga cikin motan ahankali
tace “one thing danasani cewa inaso gamedakai shine rashin yanke hukunci acikin
fushi, nasan ba hurumina bane nan amman inaso na roki alfarma biyu daga wajenka”
tai dan shiru tace “nafarko shine inaso kamaida Ammi and inaso kai kokari and look
at her situation and understand her, batasan da Auren nan ba itace mahaifiyar Zayn,
taci buri kan danta is understandable idan taki yarda da Auren nan kowa da kalan
zuciyanshi, kuma yanda Zayn bai auri yarinyar nan ba barabonshi bace wlh inda
rabonshi ne daba Ammi ba ko duk aduniyan nan ne basu isa suraba Auren nan ba, sai
alfarma tabiyu shine ko’ina Zayn yaje ka kirashi danka ne, nasan yanachan cikeda
damuwa yasa kazama karamin mutum da sauransu kanunamai bahaka bane yadawo gida,
Auren Ummulkhairy ko rashin aurenta won’t change kai mahaifinshi ne yazo idan
yanason wacce Ammi keso ya aura wato Aisha kaje ka nemamai Auren idan bayaso yakawo
kowa yakeso ya aura, rayuwa batada tabbas kowa datashi kaddaran just look at Aliyu
yanzu yanachan kwance rai hannun Allah yay giving up but Allah yaga zuciyanshi
cikin sauki yabashi Ummulkhairy, komi yafaru nada dalili sometimes abinda mu iyaye
kesoma yaranmu is not the best or Khair for them, I know u are hurt amman kayakuri
and forget everything let this family continue to be in peace kaji”? Gyadamata kai
Baffa yayi ahankali bude kofa tayi zata fita dasauri yakamo hannunta hakan yasa
tajuyo takalleshi, ahankali yace “I am so lucky to marry a wife like you, Allah
yamiki albarka” murmushi tayi tace “Ameen” sanan tawuce ta tafi shikuma yadan dade
zaune a motan sanan yaciro wayanshi yakira number Zayn ringing yake yana gab da
tsinkewa yadauka.

Ahankali Zayn yace “Abba kayafemin I am so sorry” murya chan kasa Baffa yace
“shiiiiiii Zayn i understand you Allah yasa hakanne mafi alkhairi, kana ina”? Murya
chan kasa tace “ina wani hotel ban sami flight ba yau saida safe” anatse Baffa yace
“dare yayi yanzu dan haka forget about tafiyan nan gobe dasafe kadawo gida kajini,
I am not angry with you one bit hakama Baffan ka shima he’s not, so kadawo gida
kadauki komi amatsayin kaddara inda Ummulkhairy matarka ce da Ammi n ka bata isa
taraba Auren nan ba, so it’s okay, kadawo gida inaso kafito dawata yarinyar ka aura
idan wacce mahaifiyarka keso ne to idan ma ba ita bane duk daya kaji” gyadamai kai
yayi ahankali yace “thank you Abba” murya chan kasa Abba yace “don’t cry again good

6️⃣
0️⃣
night son” ya katse wayan.
[7/3, 5:34 PM] +234 913 791 2752: 6️⃣
0️⃣

Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u

Jirgin karfe 6 nasafe Dad da abokinshi sukabi aka wuce da Aliyu Oman.
****

Dukansu adakin sun makara sabida yanda akai bacci late jiyada daddare, Ummulkhairy
tafara bude idanunta wuraren 8 nasafe, saman dakin tabida kallo komi nadawo mata
sabo she can’t believe ita Amarya ce and tana gidan iyayen mijinta Aliyu anan ta
kwana, tashi zaune tayi ahankali tana kallon Batool da Amal dake shargan bacci
sanan ahankali tamike tsaye tawuce bayi, shiga tayi ta maida kofan tarufe sanan
tabude tap wanke fuskanta tayi takalli madubi tai wani irin fresh fatarta tayi da
sulbi sulbi yakeyi tsabagen dirzan gyaran jikin da aka mata tarame babu abinda
yarage ajikinta banda boobs da hips, ijiyan zuciya tasauke ahankali sanan tadauki
brush sabo dake dakin tadauro alwala tafito daga bayin ganin Batool zaune yasa
tashimfida dadduman dake dakin tadauki hijabi tasaka tai salla.
Koda ta idar zama tayi tai shiru tana tunani, Aliyu kawai zuciyanta keso yagani
tabashi hakuri, tsayawa akanta Batool data fito daga bayi tayi tace “tashi kije
kiyi wanka ki shirya” gyadama Batool kai tayi sanan tamike tsaye ahankali tana
kallon Amal dake bacci still sanin bata salla yasa tawuce bayi batare data tadata
ba.

Wanka tayi tafito daure da towel set na akwatin da Baba yamata Batool tashigo da
daya shigo daga cikinsui sanan ta ciro mata wani lafiyayyen lace ja, shiryawa tayi
da taimakon Batool duk wanda yaganta saiya kara kallonta, mayafi Batool takawo mata
tayafa mata aka sanan ta feffesa mata turare tace “fita kije ki gaida Gwaggo tana
falo” Gyadamata kai Ummulkhairy tayi sanan tabude kofa ahankali tafice tanabin
corridor dake kamshin turaren wuta sanan tadaga labule tafito falon, Gwaggo na
zaune afalon kan daya daga cikin jerin kujerun dake falo 3sitter tana burga wani
lafiyayyen fura a kwarya, Meena na zaune kusada ita itama tasaka atampanta mai kyau
sosai, ganin Khairy yasa tawani irin ijiye wani empty kwaryan dake hannunta wanda
tarike tana jiran Gwaggo tagama ta tsammata tadauke kai, kaman ance Gwaggo ta waigo
sabida kamshin turaren da jikin Khairy keyi ganin Khairy gaban corridor kanta akasa
kana ganinta kasan kunya takeji yasa tawani washe baki tana kallonta tace “jama’a
kuzo ku kalli Matar jikana Ali Gadanga kusar yaki” dan gajeren tsaki Meena taja
mara kara tana kara dauke kai kaman taga kashi, ahankali Khairy takaraso gabanta
sanan ta tsugunna har kasa akunyace tace “Gwaggo ina kwana” dungure kan Meena
Gwaggo tayi tsabagen dadi tace “dan gidanku kalli yanda ake gaida manya ba irinku
ba da kullum kedamuna da kud moni daga tsaye kuna shanyemin jini masu bakin hali,
tashi tashi kinji diyata Allah ya lullubeki da albarka, zauna kenake dama ma fura
zo zauna nan kusadani ke Meena matsa mata” gyara zama Gwaggo tana kara matsa mata
girgiza matakai Khairy tayi akunyace tana kokarin zama akasa dasauri Gwaggo tace
“kul karki zauna akasa, sokike sanyi ya shigeki kina amarya, zauna nan kan kujera
kusadani kiga, matsa mata Meena” tai maganan tana tunkude Meena wani mugun kallo
Meena tama Gwaggo kaman ta maketa sanan ta tashi fuuuu tafice daga dakin Gwaggo
tabita da harara tace “kinga bakin hali yan gidan nan ko dukansu haka suka gaji
Wanan bakin halin daga wajen ubansu, zauna kiga” zama ahankali Khairy tayi kan
kujeran Gwaggo itama ta gyara zama da kyau sanan takarasa kada furan tamika mata
tace “ungo sha kena dama mawa” ahankali tasa hannayenta biyu takarba tana murmushi
sanan takai bakinta takurba furan kadan dadi sosai tadade bataci abinci hakaba tass
tashanye furan Gwaggo nawani irin murmushi sanan takarbi kwaryan tace “kawo nan
kiga banson kiyi komi, ko sauro banson ya cijeki zan taya Aliyu kula dake harsu
dawo daga kasan waje” kallon Gwaggo Khairy tayi dan batagane metake nufiba hakan
yasa Gwaggo tace “yauda sassafe aka tafi dashi kasan waje sabida zuciyanshi ba
lafiya Baban shi yakaishi wajen wani abokinshi likitan zuciya kidinga ma mijinki
addu’a kinji In sha Allah zaiji sauki” gyadama Gwaggo kai tayi ahankali tana
kokarin rike hawayenta dan duk itane dalilin Wanan rashin lafiyan nashi.

Yan aikin Mami ne suka shigo da manya manyan kulolin abinci zasu ijiye a falo tace
“tafin musu dashi chan dakin Amarya” wucewa cikin sukai sa abincin, ahankali Gwaggo
tace “tashi kije kiyi Kari ki kwanta ki huta anjima kawayena zasuzo su ganinki
kinji” gyadama Gwaggo kai tayi sanan ahankali tace “nagode Gwaggo” wani irin washe
baki Gwaggo tayi tace “ohh Allah yabani mai mini godiya, gantalallun yaran gidan
nan kome zan musu babu godi bare nagode, yimaza jekiyi Kari ki kwanta kihuta
Khairiya Allah yamiki albarka” wucewa ciki tayi tana dan murmushi.

Da rana kawayen Gwaggo tsofaffi su kusan goma sukazo gidan damai kidan kwarya, wasu
tsofaffin wakoki suka dingayi suna sa Khairy rawa sai dariya ake kafin daga baya su
bata gift nasu, buhun gishiri, goruba, aya dasauransu sai dariya ake sanan suka
tafi wajajen 6.

Bayan sallan isha’i mota yazo zai tafi da Batool da Amal Khairy tai kuka kaman me
hakanan tana gani suka tafi babu yanda ta iya aka barta ita kadai agidansu Aliyu
danma Gwaggo na sonta kaman tahadiyeta da abin duniyan sun mata yawa.
*****

Shigowa yayi falon Ammin nashi ahankali yana sanye da jumper na faran shadda yayi
kyau saidai yadan rame da ita kanta Ammin tagani but she knows he will be fine,
tashi Baffa yayi babu yabo ba fallasa yakalli Ammi dabasa wani good times yanzu
sosai saidai yamaida ita yace “muje ko” gyadamai kai tayi tana murmushi sosai ta
mike juyawa Zayn shima yayi sanan suka fito Mmotan Baffa suka shiga Zayn najan
motan Ammi na nuna hanya harsukakai gidan Aminiyanta dasuke kira da Hajiya
Kwangila.

Babban gidane sosai ga ma’aikata ta ko’ina suna parking a compound din wata mata
wacce kibanta kenan kaman na Ammi bakinta hakoran makka guda hudu na gold sama biyu
hakiran kasa biyu tafito cikin shiga na alfarma tareda mai gidanta wanda yakenan
business mogul Chanchangii kenan, karasowa sukayi matan tawani rungume Ammi tace
“barka da zuwa aminiyata, ina yini Alhaji” tai magana tana gaida Baffa dake gaisawa
da mai gidan cikin mutunci sanan takalli Zayn da kanshi ke kasa ahankali yace “ina
yini” cikeda fara’a tace “surukina Zayn Oya dan Allah kushigo kun tsaya anan” tai
maganan tana kama hannun Ammi sukai ciki shikuma Zayn yagaida Baban daya rungume
shi cikin ao sanan akai cikin gida, wani lafiyayyen falo suka shiga aka zazzauna
yan aiki suka shiga kawo kayan kwalama shaaaaa kafin sugama suwuce.
Cikeda natsuwa Baffa yay gyaran murya yace “Alhaji to ga d’ana nan Zayn, da
izininka inaso idan ka aminta dashi kabashi permission na neman yarka, idan sunga
juna sun aminta da juna sai mufara maganan aure ko” wani kallon juna da Ammi da
Hajiya sukayi sanan suka kama hannun juna suna murmushi, Alhaji yace “Alhamdulillah
Alhamdulillah, naji dadin hakan kuma ina fata Allah yatabbatar mana da alkhairi
kira Aisha wife” tashi Hajiya tayi tai sama sanan Alhaji yace “sunan Y’ata Aisha, a
UK tai karatu tayi Mass com, Aisha nada kirki dakuma hankali da girmama na gaba da
ita” ahankali Baffa yace “Masha Allah”
Wani hadadden daki Hajiya tashiga ganin wata yarinya zauna gaban madubi tasaka
hadaddun kaya tajuya ma kofan baya yasa tace “wai dan gidanku Aysha bazaki sauri ba
maisa bakijin magana ne namiki alkawari zakiso Zayn” hawayen idanunta tashare
ahankali tace “Momy ni Zayn din danakeso daban dan Allah ki karamin 1month na
nemeshi yana nan Abuja kinji” fizgota Mom tayi tadagata ciked masifa tace “wlh zan
kwada miki mari nizaki maida karaman mutum ga yaro chan da iyayenshi afalo da
babbanko kinki fitowa dau gyalenki jor” ahankali tadauki gyale zata yafa karba
Mamanta tayi tayafa mata tana murmushi tace “kinga yanda kikai kyau kuwa wuce muje”
yakama hannunta saukowa falon sukayi, tunda suka fara saukowa Zayn ke kallonta
idanunshi kur akanta jiyayi zuciyanshi na bugawa fat fat fat ahaka har suka karasa
saukowa kasa kanta nakasa tace “ina yini Abba, Mom ina wuni” daga Baffa har Ammi
murmushi sukayi ganin yarinya mai natsuwa gata kyakkyawa gatanan fara kaman Zayn
din, murmushi Ammi tayi sosai tace “Zayn tashi kuje garden ku zanta mu muna nan
muna namu na manya” dasauri Hajiya tace “kai shi Garden Aisha” tashi tayi ahankali
kanta akasa hakama Zayn shiya fara gaba suka fita tana biyedashi kanshi akasa har
zuwa garden suna shiga garden yawani irin fizgota da mugun karfi baki tabude zatai
ihu yadaura hannunshi kan bakinta yana mannata da bango yana wani irin huci ware
idanu tayi gabanta na mugun faduwa ganin Zayn Zayn data dade tana nema, hannunshi
yazare daga bakinta yanunata da yatsa yace “how dare you Ayshu” wani irin murmushi
tayi tanaji kaman zuciyanta zai fito sabida murna tace “Zayn” da yatsa yanuna ta
yace “listen to me kome zaki fadama iyayenki kifada musu baki sona karki sake
kibari ahada Auren nan dan bazaki taba jin dadin aure na, i can’t marry a girl
datasan namiji awaje” wasu hawaye masu zafine suka zubomata murya chan kasa tace
“Bantaba son wani namiji kaman ka ba Zayn” yana kallonta in the eyes yace “amman
kuma kika bama wani chan virginity naki” jitayi zuciyanta yamata zafi, ahankali
tace “I regretted everything, I had sex once u were the second sex danayi in my
life dan Allah that shouldn’t be a barrier to aurenka Ya Zayn idan bansameka
amatsayin miji ba I can die” dauke kai Zayn yayi yawuce kawai yaje yazauna rayuwan
shi babu abinda kemai dadi but he just feel Allah ne ke kamashi, he has been a bad
boy, yaci mata daban daban turawa yasha shisha gashinan yanzu the only woman daya
taba samu bai sameta ba, look at yarinyar da Allah yahadashi da ita his life is

6️⃣
1️⃣
ruin.
[7/3, 5:34 PM] +234 913 791 2752: 6️⃣
1️⃣
Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u

Yau one month kenan da bikinta, Baba, Anty Mariya dasu Ya Manaf babu wanda baya
kiranta yaji yaya take hakan namata dadi.
Ko kadan babu wani wanda yake kuntata mata agidan kawai dai she feels agidan Gwaggo
kadai ke sonta da Dad sauran harda Mami duk basa sonta barinma Meena, ko Meena
natare da Gwaggo dazaran tazo wajen zata tashi fuuu tafice, hakama su Amal da
Khadija, Mami kam ko kallo bata isheta ba gashi batada hanyan waya da Ya Aliyu taga
yayake, tana zaune da Gwaggo dabata barin ko tsinke ta taba kullum cikamata ciki da
abinci da magani, bata wani iyacin abinci ko Gwaggo ta lurada hakan fura indomie
sune tafici indomie shine kadai aikin da Gwaggo tabari tanayi shima sabida taga
tana sone.

Yau ma kaman kullum tana zaune adakinta taji Gwaggo ta kwala mata kira, da sauri ta
sauka daga kan gadonta tana sanye dawani simple dogon Riga na atampa kai kyau, dan
kwali tadauka tadaura sanan ahankali tafito daga dakin nata tabude kofa tazo falon
ganin Dad yasa wani irin kunya yakamata da sauri tajuya takoma daki Gwaggo tai
dariya tace “kaganta nan Abdul haka yarinyar nan keda kunya wlh naji dadi da Aliyu
yasami yarinya mai natsuwa haka, mayafi takoma tadauko fa” dan murmushi Dad yayi
danshi kanshi ta burgeshi, bata wani jimaba tafito da Babban mayafi sanan tazo har
gaban Dad ta tsugunna zata gaidashi dasauri yace “Ummulkhairy zauna zauna” ahankali
tazauna sanan kanta na kasa tace “Abba ina kwana andawo lpy” ahankali yana kallonta
yace “lpy lau Ummulkhairy yaya kike hope babu wani matsala ko” gyadamai kai tayi
ahankali zuciyanta namata wani kalan dadi buri ta kawai taga Aliyu, kaman Dad
yashiga mind dinta anatse yace “Aliyu yaji sauki garau Alhamdulillah, amman mun
baroshi chan ya tsaya yin wasu abubuwa nan bada jimawa ba shima zai dawo” gyadama
Dad kai tayi ahankali tanajin hawaye na zuwan mata amman tadaure tahana kanta yi,
dan murmushi Dad yayi yace “Bayan aurenku nai tafiya batare dana baki gift dinki ba
Ummulkhairy, ungo” Dad yay maganan yana mikamata key mota, ahankali tadago kanta
takalli Dad dake mikamata key ahankali tasa hannunta takarba kafin tamai godiya Dad
yace “mota nasiyamiki as my gift, nasan baki iya tuki ba nai hiring direba dazai
koya miki tuki cikin 3 weeks yatafi kidinga jan motanki da kanki kullum zai dinga
zuwa yana daukanki 3hrs daily kinji” wani irin murmushi tayi har ranta taji dadi
tace “Abba nagode Allah yakara budi” sanan ta taho wajen Gwaggo anatse tace “Gwaggo
Abba yabani mota” wani irin murmushi Gwaggo tayi tace “Iyye akashe lafiya muje Muga
motan” tashi tayi tana kama Gwaggo suka fice Dad yabita da kallo now he sees why
danshi ke sonta Ummulkhairy is extremely calm ga natsuwa hankali ga kunya wani mad
Benz Dad yabata sabo fil ko Leda baa cireba, fitowa Mami tayi kallo daya tama motan
takoma daki abinta, Gwaggo tace “Oya shiga kitafi kifara koya kai ka ko yamata mota
ahankali kajini ko” Gyadamata kai direban yayi sanan suka tafi, shi kanshi Direban
saida yay mamakin yanda tai catching up kome yake ko yamata fast.

Kullum direban ke zuwa before one week Ummulkhairy ta kware saidai yan abubuwan
dabaza arasa ba bayan 2weeks direban yafadama Dad ta iya, Dad dakanshi ya shiga
motan nata tajasu har zuwa inda zaai mata license, nan da nan aka mata komi sai
murmushi take, sanan Dad yakaita shopping just to make her happy dan harga Allah
yanason Yariyan kuma kome yaranshi keso yanaso dudda Aliyu na claiming baya sonta
kawai jinshi yake u can’t fight love bari yadawo, duk wani abu datakeso saida Dad
yasaya mata saida yamma sanan ta tukosu suka dawo gida parking tayi a compound din
batare da Dad yafita daga motan ba yace “Ummulkhairy” kallon Dad tayi ahankali tace
“naam” ahankali Dad yace “I know kin damu this is almost 2month dabikin ku bakiga
Aliyu ba, Aliyu is fine he’s just going through a lot now, but I assure you yakusan
dawowa, all I want from shine ki kwantae da hankalinki idan wani abu nadamunki
always come to me, always come to me, sanan duk randa kikeji zuwa wani gu saloon or
wani abu ko bananan kifadama Gwaggo ko Mami kafin kitafi, ki kula da kanki kinji,
everything will be fine, Allah yamiki albarka” ahankali tace “Ameen Abba nagode”
tashi kije zan sa’a kawo miki kayanki ciki” gyadama ABBA kai tayi sanan tawuce ta

6️⃣
2️⃣
tafi.
[7/3, 5:34 PM] +234 913 791 2752: 6️⃣
2️⃣

Bayan 3 month!
Sosai Ummulkhairy tai kyau kyau da wayansu barinma some kawayenta cewa suke tanada
ciki nan ko basusan haryau batama saka angon nata a idanu ba, tayi kyau sosai
fatarta tai fresh yana wani walkiya, jikinta ne har yanzu bai dawo ba sabida rashin
iyacin abinci, yanda Gwaggo da Dad ke sonta abin har mamaki yake bata ita badadan
tamasan yanda Baba ke sonta ba dazata iya cewa Dad yamafi Baba sonta itadasu Mami
dasu Meena haryau suna nan yanda suke. Wuraren 10 tashiga bayi danyin wanka bayan
tagama gyara dakinta dana Gwaggo dudda Gwaggo tahanata amman ina taki tasaka
turaren wuta, wanka tayi tafito tana kallon wani kofin tsumi da zafinshi akan
madubinta tasan aikin Gwaggo ne tun kafin bikinta har zuwa yau babu ranan da baa
bata magani dauka tayi tasha tana tabe fuska sanan ta shafa mai tadauko wani pencil
gown na atampa light blue da ash tasaka yama jikinta dam yafito da kyanta fitowa
falo tayi Gwaggo tace “wuce kiyi kari kafin kitafi saloon din amiki kitso, Baban ku
yama ijiye miki kudin saloon din kafin yafice asibiti yanakan gadona jekiyi kari
tukunna masa ce da farfesu” gyadama Gwaggo kai tayi sanan tawuce ahankali tadebo
masa biyu kachal tazuba farfesun tadawo kusada Gwaggo tazauna tagumi Gwaggo tayi
tace “ohh ni bantaba ganin makiyar abinci irin Khairiya ba” dan murmushi tayi
tafara ci biyun ma sabida Gwaggo tasata agabane tacinye tass sanan ta tashi takai
kwanon cikin wankewa tayi takife sanan takoma daki, wani karamin gyale ash tadauka
da karamin hand bag da wayanta da car key dinta tafito, Gwaggo tabita da kallo tace
“yarinyar kirki kinga yanda kikai kyau kuwa” murmushi tayi Gwaggo tace “saima kinyi
kitso da lalle zakiga yanda zakiyi kyau yau jedauko kudin akan gadona” wucewa dakin
Gwaggo tayi tadauki kudin datagani kan gado yan 1k bamatasan iya yawansu ba tafito
rikedasu zatabama Gwaggo Gwaggo tace “inyi me dasu wuce kitafi sabida agama dawuri”
gyadama Gwaggo kai tayi tace “Gwaggo natafi insiyomiki goro idan zan dawo”? Dasauri
Gwaggo ta Gyadamata kai tace “eh adawo lpy ayi tuki ahankali” gyadama Gwaggo kai
tayi sanan tawuce tafita daga dakin, wajen motarta tahango Meena tsaye taci gayu
kaman fita zatayi hango Khairy nazuwa yasa tajuya baya ta tashi daga jikin motarta
karasawa wajen Ummulkhairy tayi harzata shiga motanta saikuma taji no bazata iyaba
she needs to talk to this girl today, dawowa tayi sanan tasha gabanta tana kallon
fuskanta ahankali tace “Meena ina zaki I can drop u naga direban ku bayanan, let’s
go with my car” dauke kai Meena tayi tace “I don’t need anything na wacce tayaudari
Yayana taso takashe shi, I hope idan yadawo yarabu dake cus u don’t deserve Ya
Hydar wlh” ji Ummulkhairy tayi jikinta yay sanyi all this while dama tasha zargin
fushin da Meena keyi da ita kenan gashinan yau ta tabbatar, kasa motsi tayi ganin
haka yasa Meena kawai taja tsaki tawuce side din Gwaggo, Khairy takusan 3min ahaka
sanan tawuce tabude motarta tashiga sanan tadata aka budemata gate tafice, wani
babban saloon taje aka wanke mata kai akai drying kalaba tasa aka mata yan kanana
sanan tasa amata red lalle dan batason baki nan aka shiga mata wani lafiyayyen jan
lalle atafin hannu da yatsu dakuma kafanta, bayan angama around 3 tasa aka mata
facials da lip therapy, wani irin kyau fuskanta yakarayi lips dinta yay jajir
wuraren 5 tagama komi tabiya kudi sanan tafito, tsayawa tayi agaban building din
tasaima Gwaggo goro sanan tadawo tashiga motanta ta tada motan taja tana kallon
hannayenta yanda sukai kyau kaman wata Amarya tana kallon fuskanta ta madubi kaman
ba itaba fuskanta yay kyau lips dinta kaman na new born baby tsabagen pink din
dasukayi, ahankali take driving abinta looking so adorable harta shigo anguwansu,
tsayawa gaban gate tayi tai horn daidai wayanta na ringing kallon wayan tayi ganin
Batool ne yasa da sauri tadauki wayan da hannu daya tasa akunne daidai ana bude
mata gate batare dayama kalli cikin gidan ba taja motan tana waya.

“Mara mutunci wai bazaki zo wajena ba” parking tayi awajen parking sanan takashe
motan tabude tafito ahankali waya na kunenta still tana sauraron labarin da Batool
kebata awaya, sanan tasa hannu tadauko jakanta da ledan goron Gwaggo kafin tadauki
gyalenta dake kan sit tarike a hannu shima sanan tamaida kofan tarufe tafara tafiya
tana murmushi tace “are you serious Batool, yanzu yaushe zasuzo asa ranan I am so
happy for you Batool” tai maganan tana kokarin saka hannunta tabude kofan dakin
Gwaggo daidai anrigata bude dakin, Amal da Khadija suka fito dagudu dan Gwaggo ce
tabiyosu sata sukai mata ko kadan basusan da ita ba suna bude kofan suna fitowa
aguje suna bugeta wani irin ihu tayi daga jakanta wayanta dake kunnenta da car keys
din hannunta zubewa sukai akasa itama tai wani irin baya zata fadi dan gabaki
dayama tasadakar faduwa zatayi chak taji an tarota bayanta yafada kirjin mutum
hannunshi gabaki daya kan flat cikinta ta kankame idanunta gam sabida yanda ta
bala’in tsorata ahankali ta furta “Ya Aliyu” danshi kawai yafado mata arai yanda he
always hold her idan zata fadi, tsayawa chak Amal da Khadijan sukayi jikinsu narawa
suna kallon Gwaggo datafito arude tace “Innalillahi badai ihun Khairy naji ba
zubarmin da diya kukayi” murya dakuma kamshin turaren da bazata taba manta kalanshi
ba da jikin datasaba jinshi ba yasa ahankali tashiga bude idanunta tadaurasu kan
Gwaggo dake gabanta tana kallonta, dasauri Gwaggo tace “sannu Khairiya da Aliyu bai
tareki ba dakinyi mummunan faduwa barayin banza kawai ku kwashemata kayayyakinta”
ahankali tagyara tsayuwanta jikinta narawa gabanta nafaduwa sotake tajuya takalli
Aliyun amman takasa tsoron yin hakan ma take tanajin beating heart dinshi abayanta,
gently taji yana zare hannunshi dagakan cikinta kafin yacire gabaki daya, gently
taji yaraba jikinshi da nata yajuya dasauri, dasauri Gwaggo tace “bazuwa kayi kasha
furan ba dakace nadama maka” kaman daga sama Ummulkhairy taji maganan Aliyu.
“Nafasa sha adakin ki, kiba yaran nan sukawomin” Dawani irin sauri Ummulkhairy
tajuya tadan saci kallonshi bayanshi kadai ta iya tagani dudda bataga fuskanshi ba
gani tayi yakara wani irin haske gashin kanshi yakara yawa kaman tunda yaje baiyi
aski ba gashin yay baki sun nannade looking so coily, hannunta dataji an kama yasa
dasauri tajuyo Gwaggo ce tana rikeda kayayyakin ta dasuka fadi akasa tace “wuce
muje kukuma barayi duk wacce tashigomin daki wlh saina chanza mata kamanni” dariya
su Amal sukayi suka wuce flat din Mami abinsu.

Suna shiga daki Gwaggo tace “dazu kina tafiya Saloon mijinki na dawowa nai nai da
shegun yaran nan sukiramin wayanki nace ki dawo sukaki, zoki kaimai furanshi flat
dinshi kidawo” kallon Gwaggo tayi dasauri hakanan taji gabanta nafaduwa kwaryan
furan Gwaggo tabata data rufe ahankali takarba tana kallon Gwaggo, Gwaggo tace
“wuce ki kaimai tunda yadawo baici komi ba yanzu ma da kyar nasamu yace zai sha
furan, tafi kafin yay fushi” Gyadamata kai tasake yi sanan ahankali tajuya jikinta
rawa yake sosai tafice daga dakin tai flat din Ya Aliyun kirjinta na bugawa more
the more she’s getting closer to flat din, tsayawa tayi agaban kofan takasa motsi
ahankali tadaga hannunta knocking kofar tayi shiru babu wanda ya amsa babu wanda
yabude mata takai kusan 3min ahaka sanan kaman wacce tazo sata tasa hannunta tabude
kofan ahankali tana kallon falon ganin bataga kowa ciki ba yasa ahankali tashiga
cikin falon dakenan sanyin Ac mix da kamshin turarenshi, ahankali takai kwaryan
furan kan centre table na dakin tsugunnawa tayi ta ijiye sanan tamike tsaye dasauri
tajuya zatai kofa tafice kaman daga sama taji muryan Ya Aliyu yakirata. “You!” Chak
ta tsaya batare daya juyoba gabanta nafaduwa sosai, cikin wata kalan murya da she
will define it more of hatred voice yace “zokidau abinda kika ijiye and take it
out” gyadamai kai tayi ahankali sanan tajuyo batare datama iya dagakai takalleshi
balle tamasan daga ina yakamata maganan ba sanan tazo ahankali ta taugunna tadauki
furan sanan tamike tsaye. “Next time idan tanason naci kome tamin tabama wani
yakawomin not you” wani irin sanyi jikinta yayi dasauri tadaga idanunta dasuka wani
cikeda hawaye ganinshi tayi yana tafiya akan stairs zai koma sama bakinta harwani
rawa rawa yake tace “Ya…..Ali….yu” chak ya tsaya batare daya juyo yakalleta ba,
ahankali takai dayan hannunta dat is very tashare hawayen dasuka zubomata sanan
gently tace “Ya Aliyu I am sorry, dan Allah kayafemin”

6️⃣3️⃣
3️⃣
6️⃣

Wucewa sama taga yayi abinshi batare daya juyo yakalleta ba, tadade tsaye awajen
sanan ahankali tajuya tafice daga dakin rikeda kwaryan furan jitayi babu abinda
kemata dadi, dakin Gwaggo tashiga ganinta da kwaryan furan yasa Gwaggo tace “ya
shanye”? Girgixama Gwaggo kai tayi tace “yace bazai sha ba” cikeda masifa Gwaggo
tace “shiya sani ijiye kije kihuta abinki kinji” ijiyewa tayi sanan tawuce dakinta
tana shiga tafada kan gado kwanciya tayi dasauri tafashe da kuka sosai murya chan
kasa tace “he hates me, he hates me” tama rasa mezatayi wayanta da Gwaggo ta ijiye
mata akan gado ta dauka sanan tai dialing number Batool tana kira tadauka tace
“maiya sameki dazu naji kinyi ihu haka faduwa kikayi” kasa magana tayi kawai
tafashe da kuka cikin kuka sosai tace “Batool Ya Aliyu yadawo ya tsaneni sosai,
Batool I don’t even know what to do dan Allah help me, kinji” yanda taji tana kuka
yasa Batool tace “batun yauba bayan kin bani labari what u told him nagayamiki
kinyi kuskure Khairy that’s not how to make him rabu dake, but that one now is
bygone, yariga yafaru Khairy rana daya so baya komawa yazama ki, bansan Aliyun kiba
kene kika sanshi, kinsha bani labarin fushin shi da Kishin shi, Aliyu na sonki har
gobe har jibi so ma mai karfi kuwa, you should just be diplomatic about it,
kinunamai kin waye u are a graduate, cikin sauki kija ra’ayinshi make him come for
you batare dayasan he’s even coming for you ba, you know his weak point, karki bada
mata please, zan turamiki number M shakur kibiya kudi ki shiga group din matan
aurenta kiga yanda ake karkato da hankalin muji mai taurin kai stop crying kinji
kiyi wanka pray kije ki nemi abinda zakici” gyadama Batool kai tayi ahankali murya
chan kasa tace “thank you” katse wayan Batool tayi hakan yasa ta ijiye wayan share
hawayenta tayi tass sanan tasauka daga kan gadon, ahankali tawuce bayi bayan tacire
kaya tana kallon kalaban da akamata dasukai bala’in kyau kaman anmata kafin
attachment nan ko gashinta ne, hannunta tanunama madubi ta kalla shima yayi kyau
sosai sanan tawuce tai wanka tadauro alwala tafito daure da towel akirji tabude
wardrobe wani rigan bacci pink tasaka daya saukan mata zuwa guiwanta, rigan bacci
yazo dawani open cap dinshi hakan yasa ta ijiye cap don kan gado tahau kan dadduma
tai sallan magrib, tana idarwa wayanta tadauka takira Ya Maheer sunata hira sai
wajen isha’i sanan sukai sallama ta tashi tai sallan isha’i, jin cikinta na kuka
dan saida yanzu ta tuna tun wainan safe bata sakecin wani abu ba yasa ta tashi
hulan kayan baccin tadauka tasaka ipen cap ne hakan yasa duka gashinta yazubo gadon
bayanta, tai kaman wata Cinderella, silipas dinta na gida tazura akafa sanan tabude
kofa tafito ko kadan batasan Aliyu na falon ba saida tafito falon, da kallonshi
kadan tayi tadauke kanta dasauri sai yanzu nema taga fuskanshi woww! Wlh kaga Ya
Aliyu zaka dauka balarabe ne gashin gemunshi da sajenshi sundan kara yawa kadan
daya haskaka fuskanshi, yana kwance kan dogon kujera waya a kunnenshi yana magana
ahankali, kallo daya tamai tadauke kai dasauri Gwaggo dake binta da kallo tace
“indomie ko Khairiya”? dan murmushi tayi akunyace dayar karaman muryanta tace
“Gwaggo Kwai zan soya” tai maganan zata shiga ciki dan kunya takeji Ya Aliyu
yaganta ahaka daga ita sai Yar rigan baccin da pant da tasaka aciki ko bra bata
sakaba, ganin zata komaciki yasa Gwaggo tace “ina kuma zaki yoo ba kitchen zakiba
tundake bakicin abincin da normal mutane keci” ahankali tace “Gwaggo hijabi zan
dauko” baki Gwaggo tasaki tace “yau kuma nikike sama hijabin koko mijin naki Hydar,
wuce kitchen kije kinemi abinci kisama cikin ki kafin ciwon yunwa yakamaki” gyadama
Gwaggo kai tayi sanan ahankali tafito tawuce feeling so uncomfortable tana tafiya
kafafunta na harhardewa, daga inda yake kwance dudda waya yake but all abubuwan da
Gwaggo kefadi yanaji, kasa hana kanshi yayi yakalleta dan satan kallonta yayi sanan
yamaida kanshi kan wayan dan bayason yana kallonta motsamai da soyayyanta yake
aranshi, juyowa Gwaggo tayi tana kallonshi cikeda korafi tace “ni babanka yamazo
yay maganan bikinku akaita chan gidanka, yarinya batacin abinci salon wani abu
yasameta ace nine bana bata abinci Iyye ni wlh banajin dadin wanan lamarin ko
kadan, tun safe fa waina biyu kawai taci bata karacin wani abu ba” kofan da aka
bude yasa tajuyo ganin Meena ne yasa ta watsa mata harara tace “munafuka dayake
yayanki yadawo dole na ganki a bangarena to fita” dariya Meena tayi tashigo wata
kyakkyawan budurwa dake kama da Mami biyeda ita tace “Hajo tazo hutu gidanmu shine
fa nakawota ta gaidaki, Mami tahanamu dafa indomie a kitchen dinta shine mukazo
mudafa anan” tai maganan Meena na zama kusada Ya Aliyu da gama wayanshi kenan yana
kallon Meena, Hajo datadan saci kallon Aliyu tashigo tana gaida Gwaggo da Ya Aliyu
dabai amsata bama sai tambayan Meena su Amal dayake tacemai sunyi bacci sanan ta
tashi takalli Meena tace “zomuje mudafa” wucewa kitchen din sukayi Gwaggo na ihu
karsu bata mata kitchen ganin Khairy a kitchen tana soya kokarin soya egg guda daya
tahada tea a mug tana juyawa da cokali yasa Meena tajuya cikedajin haushi tace
“zomuje” dasauri Hajo takalli Khairy da itama kallonsu taje batare data kulasu ba
tace “akan mene muda kitchen din gidanmu zamu tafi” dan tana ganin Khairy tagane
matan Ya Aliyu ce dantaga video bikin da akayi a gidan nan, wucewa Meena tayi
tafice tace “to nidai ina falo kika dafa saiki kawo mana muci” tai tafiyanta
itakuma Hajo tashigo kitchen din tana daukan tukunya daya dan tara ruwa tana
habaici, “adai gama yawo da kaya babu breziya bazamu so mutum ba, dazu inaji
rokonshi ake yama zauna da ita yanaki aikin banza” tafashe dawani makirin dariya,
dudda maganan ya sosama Ummulkhairy rai batace komiba besides bamatasan waye
yarinyar ba, juya kwanta tayi sanan tawuce tadauko plate tazo ta kwashe itakuma
Hajo tadaura ruwa agas din tanabin Ummulkhairy kallo da gefen ido ganin yanda
yarinyar keda shape dakuma diri ga kirji kaman zasu fasa riga atsaye fam dasu hada
komi Ummulkhairy tayi a tray tazo zata wuce da gangan Hajo tazo dabaya dabaya kaman
mai neman abu ta bangaje Ummulkhairy da saura kadan tafadi tai maza ta dafa fridge
dinsu amman gabaki dayan tray da kwan ta dakuma shayinta saida yazube akasa da tray
abin suka hadu sukai wani bala’in kara dayasa Gwaggo tai ihu daga falo tace “meya
faru wayamin bari a kitchen!” Takalli Aliyu tace “dubomin kitchen dina dan Allah”

Wani irin dago kai Khairy tayi zuciyanta na tafarfasa sabida bacin rai ta kalli
Hajo, wani irin makirin murmushi Hajo tasakin mata tace “oops my bad” ji
Ummulkhairy tayi tazo wuya dawani sauri ta yunkuro zata dauramata mari akunci.
“Ummulkhair!” Taji muryan Aliyu daga bakin kitchen din yakirata, juyowa tayi
takalleshi da idanunta dasukai ja sosai, kafinma yay magana ganinshi yasa Hajo tai
kwabkwab da fuska kaman zatai kuka tace “Ya Aliyu sabida nazo na kunna gas kusada
ita taketa zagina shine garin bangajeni tazubar da abinda datafa shine kuma zata
maran, what is wrong with her” Dawani irin sauri Ummulkhairy tajuya tai kanta tace
“nikikema karya”? Takai hannunta zata chakumeta cikin fushi Aliyu yashigo kitchen
din Khairy ya kalla yadaka mata tsawa yace “ke wace irin mara tarbiya ce, why do
you look for trouble? Get out of this kitchen, out!” Dawani irin sauri takalleshi
jin yanda yadaka mata tsawa, daure fuska tamau yayi yana kallonta, jitayi kuka na
zuwan mata amman ta daure wlh ba zatayi ba agaban yarinyar nan ba kuma wlh idan
bataci uban uarinyar nan agidan nan ba ba sunanta Ummulkhairy ba, ahankali tajuya
zata fice, fashewa da kuka Hajo tayi tace “Ya Aliyu batacemin sorry ba” batare daya
kalleta ba yace “come back here and say sorry” chak Ummulkhairy ta tsaya bura’uba
tsanan haryakai haka juyowa tayi da kanta ta kalleshi ido na cikin ido batare data
kalli Hajjo ba, ahankali tace “sorry” sanan tajuya dasauri tafice Gwaggo dake zaune
ganin Khairy tafito dagudu yasa tace “menene me aka miki?” tama kasa amsa Gwaggo
dakinta tayi da gudu tamaida kofa tarufe tafada gado tana kuka.

Ahankali yasauke ijiyan zuciya yabi tea ta da kwan data soya da duk suka bare a
kitchen din da kallo, yasan cewa he hates her bayamason yanasa idanunshi akanta dan
the more he’s looking at her the more yana tuna abinda tamai amman jiyayi bazai iya
yabari ta kwana batare dataci abinci ba.

“Ya Aliyu nadafa indomie dakai”? Kaman daga sama muryan Hajo yadaki kunenshi juyowa
yayi yazuba mata mugayen eye dinshi dayasa taji zuciyanta yabada ras! Cikin
kakkausan murya strictly yace “this should be the first and last time dazaki shiga
harkan matata, off this gas get a mop and clean this mess kibar flat din nan”
gyadamai kai tayi ahankali sanan yawuce yafita daga kitchen din yafito falo daidai
Gwaggo nafitowa daga ciki tace “mekuka ma Khairiya take kuka”? Dauke kai yayi yana
kwanciya yace “bansani ba” daidai Hajo nafitowa daga kitchen din bayan tagama
abubuwan dayasata tayi ganin babu Meena ma afalon yasa tasan tawuce side din Mami,
cikeda masifa Gwaggo tace “dan ubanki kika kara dawomin daki saina maidake gurguwa
fita” fita tawuce tayi Gwaggo ta ballama Aliyu harara tace “kaima wuce kafita bacci
zanyi” akufule yace “saiki zo kifitar dani” tsaki Gwaggo tamai ta tashi tashiga
ciki tace “kaiyita zama karube anan mai bakin hali” tawuce dakinta tashige ta
kwanta kan gadonta ranta abace akanbar shikadai afalon.

6️⃣4️⃣
4️⃣
6️⃣

Shi baimasan mesa yama damu dabataci abinci ba taje ta kwanta, dan gajeren tsaki
yaja sanan yatashi tsaye yawuce corridor yashiga yana kallon dakin Gwaggo da wuta
kenan kunne, hannu yasa yadan daga labule ganin Gwaggo yayi kan gadon kauyenta dan
haka suke kiran gadonta babu yanda basuyi da itaba Dad ya chanza mata gadon nan ba
amman taki tamakalema gadon kaman mayya tana kwance share share tana bacci tabude
baki tana minshari nada kara sosai hararanta Aliyu yayi yasaki labulen ahankali
yace “fitinanniyan tsohuwa” sanan yakalli kofan dakin da Khairy keci dakenan akulle
dan jim yayi yana kallon dakin kaman wanda aka ingiza yawuce gaban dakin ya tsaya
yay shiru yana kallon kofan kafin ahankali kaman barawo yasa hannu yabude kofan
ahankali wani kalan cool kamshinta ne mai bala’in dadi yadaki hancinshi dasaida
yasa yasauke ijiyan zuciya ya lumshe idanu tareda budewa sanan ahankali yasa kafan
damanshi sanan yashiga dakin dakenan da duhu yasa hannunshi ahankali yakunna wutan
dakin yanabin ko’ina na dakin da kallo dayake nan tsaf tsaf very clean a tidy kafin
ahankali yasauke idanunshi kanta, tundaga kan kafafunta yake kallonta sai yanzu
yakema kallon kafan da kyau da jan lallen yamai kyau kaman yaje yashafa, dogayen
kafafunta very fresh yabida kallo harzuwa kan cinyanta kafin idanunshi yasauka kan
cikinta dayay flat pas kaman bata tabacin abinci ba gently yasauke idanunshi kan
boobs dinta he knows yanason Ummulkhairy but baitaba tsayawa yamata kallon kurilla
ba sai yau sabida yau yasan halas yake kallo, baitaba sanin she’s this booby ba sai
yau wani kalan ijiyan zuciya yasauke bashiri sanan yakalli fuskanta she’s sleeping
peacefully da dan ragowan hawaye a idanunta kitson kalaban datayi duk sun zubo
gaban fuskanta kaman yadauketa yagudu yakeji tafin hannunta yakalla dayaga lalle
sunma hannunta kyau wayanta dake side drawer dayay vibrating yay wajen yana tafiya
without making sound screen din wayan yakalla messege yagani daga Batool.
“Kinsamu kinyi apologyzing din” hannunshi yasa yadauki wayan ahankali sanan yabude
yana karanta all messages datakema Batool din tun bayan aure, daga tace takasa
daina tunaninshi batasan halin dayake ciki ba no body is saying anything to her
saikuma messege datama Batool nacewa Gwaggo da Dad kadai kesonta, Meena hate her
waita yaudari Yayanta, Mami kuma doesn’t even look at her zare idanunshi yayi daga
wayan yakalli fuskanta sonta har tsakiyan bargon kashinshi yakeji but at the same
time yakasa dainajin haushi ta da tsananta on abubuwan data fadimai kan Zayn is
just like abu biyu na dambe azuciyanshi SO da TSANA, saida yagama bincika wayan
nata tass sanan ya ijiye yakalleta.

“Ke!” Yadaka mata tsawa daga inda yake tsaye akanta ko kadan batamayi motsi ba, dan
gajeren tsaki yaja sanan yakai hannunshi ya bubbuga filonta tareda kiran sunanta da
karfi. “Ummulkhair” wani irin firgita tayi tawani taso saura kadan ta tumbulo daga
gadon yatareta da hannunshi dawani irin sauri takalleshi idanunta sundanyi ja na
nuna alamun bacci acikinsu, hannunshi yadan kalla yanda ta rirrikeshi kaman zata
shige jikinshi ganin tafarka daga baccin tass yasa yadaure fuska yace “cikani”
ahankali tazare hannayen ta da jikinta daga nashi tana komawa baya sanan taja bargo
tana kokarin rufe jikinta zuwa kirjinta, dauke kai yayi batare daya kalleta ba yace
“go and find something a eat, nobody sleeps with hunger agidan nan stand up” wani
abu taji yazo mata wuya hakan yasa takalleshi ganin ko kallonta bayayi yama dauke
fuska ne yasa ahankali tasaki bargon ta tashi daga kan gadon wardrobe tabude
tadauko wani doguwan rigan boubou sanan tashiga bathroom dagudu jin tabude kofan
bathroom yasa yajuyo yakalli kofan bathroom din, bude kofan tayi ahankali tafito
kampala boubou yamata wani kyau ajiki tama manta babu Dan kwali akanta ta gefenshi
tabi tabude kofan dakin tafice yajuya tail yana kallonta kaman baitaba ganinta ba
yadade tsaye awajen sanan yawuce yafita daga dakin yadawo falo a dinning yaganta
zaune tazuba wani dan karamin rice tasa spoon tana kallo batare datama tababa.

Dan jim yayi sanan yataho batare dayace mata komi ba yabude flask na rice don
dayake nan da zafinshi yadebo yakara mata akai abincin takalla sai kawai tashiga
raira kuka ahankali, wucewa da sauri yayi yawuce falo yay kwanciyanshi akan kujera
tadade tana rera kukan sanan tagoge fuskanta tadauki spoon tashiga cin abincin tana
turo baki baisan ya akayi ba samin kanshi yayi da ciro wayanshi daga aljihu ya
danna video yana mata tanacin abinci tana turo baki tana goge hawaye da bayan hannu
kamna irin kananun yaran nan da aka tursasa suci abinci yana wajen yana mata video
har saida ta cinye sanan tazuba ruwa a cup tasha batare daya kalleshi ba ta tashi
daga dinning din fuuuu tai ciki samin kanshi yayi da dan murmushi sanan ya tashi
daga kan kujeran yay wajen dinning din yana kallon plate din da cokalin dake plate
din data bari awajen samin kanshi yayi da bude warmer yadebo rice shima yazuba
plate din sanan yadauki spoon dinta yadebi rice din yakai bakinshi yayi dan
murmushi daidai wayanshi na vibrating kafin ma yakalla yasan dad ne hakan yasa
yatashi yadauki plate na abincin yafita daga daga flat din Gwaggo yanaci zuwa flat
din su Mami Dad ne kadai zaune a falo glass a idanunshi yana wasu yan ruCbuce
rubuce.

6️⃣5️⃣
5️⃣
6️⃣

Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u
Ganin Aliyu yasa ya ijiye komi yature yana kallon plate na abincin hannunshi yace
“sai yanzu kake dinner Aliyu” gyadamai kai yayi yana zama kusada Baban nashi
ahankali, yace “Dad ina yini” Dad na kallonshi yace “how are you”? Abincin ya ijiye
ahankali sanan yace “am fine Dad” shiru Baban yayi yana kallonshi sanan anatse yace
“Aliyu kadawo don’t you think yakamata kamin magana” dan shiru yayi yasan mai Dad
kefadi kafin ahankali ya yatsine fuska murya chan kasa yace “Dad I told you I don’t
like her again” shiru Baban yayi yana kallonshi kana ganin yanda yake magana kasan
karya yakema kanshi abinma saida yasa Dad yadan murmusa yace “duk fushin nan
dakakeyi naka na banza ne, ranan dakadan bude idanunka dana sanar da kai na aura
maka Ummulkhairy daga ranan kafara jin sauki, koda kaga nadawo na barka dakacemin
ba yanzu zaka dawo ba I just leave you ne dan nasan you need time to clear your
head dan haka Aliyu bikinku nan da 3weeks” dan zaro idanu yayi yana kallon Dad,
mugun kallo Dad ya watsamai yace “and kafito da kudi ka kawo aje ahado mata akwatin
aurenta kaji sauki ko biyar dina bazan kara kashemaka ba dan kaji” dan murmushi
yayi yaka plate din abinci yafara ci yasan kawai tsokananshi Dad yake, Dad dake
kallonshi shima yana murmushi yace “inaso kuma gobe ka kaita chan gidan Baffan su
gobe zasuyi sha’ani nasama Yayanta Zayn rana da wacce zai aura Aisha” ko kallon Dad
baiyiba saima cin abincin shi dayacigaba dayi Dad yace “kanajina” gyadama Dad kai
yayi kafin ahankali yace “yes Dad” Dad yace “kaje duk wani gyare gyare daza’ayi
agidanka kasa ayi, zan kira Baban ta gobe nacemai mun tsayar da ranan bikinku da
tarewanku nan da 3 weeks, tashi kaje” ahankali yadauki plate din yatashi haryakai
kofa Dad yakirashi. “Gadanga” juyowa ahankali yayi yakalli Dad, dan murmushi Dad
yayi yace “I can’t wait to see my grandkids” Dawani irin sauri yabude kofa yafice
Dad yahau dariya sosai kaman wasu abokanai yadade yana dariya kafin yamaida glasses
dinshi yacigaba da aikin dayakeyi.

Side din Gwaggo yawuce yana mamaki yanda harwani dadin zuwa side din Gwaggo yakeji
yanzu shida da kyar da yake zuwa bude kofa yayi ya shiga akan kujeran falon ya
ijiye plate din sanan yau corridor yana yatsine fuska jin mazuran Gwaggo ahankali
yakarasa gaban kofan dakin Khairy bude kofa yayi ahankali hada idanu yayi da Khairy
data fito daga bathroom ganinshi yasa ta tsaya chak tama kasa magana, binta yayi da
kallo daga sama har kasa yanda take wasa da yatsunta sanan yaja wani gajeren tsakin
jin takaicin mema yake pulling dinta towards him, juyawa dasauri yayi zai fita
dasauri tace “Ya Aliyu wait!” Dan juyowa yayi yakalleta kaman yanda take kallonshi
lips dinta nawani irin rawa tana kokarin magana, ganin takasa fadin anything yasa
dasauri yafice hakan yasa da sauri tadauki hijabin salla ta dake kan dadduma tasaka
tana binshi kafin takai falo harya bude kofa yafita da sauri tabishi tana kiran
sunanshi ahankali ganin darene.

“Ya Aliyu, Ya Aliyu wait please” flat dinshi ya shige yamaida kofa yarufe daidai
takai gaban flat din, muryanta narawa tai knocking kofan tana kiranshi ahankali dan
so take tabashi hakuri she is tired of yanda yakejin haushinta. “Ya Aliyu open the
door please and listen to me, Ya Aliyu” tai maganan hawaye na saukowa daga idanunta
tana knocking still, wani irin bude kofan akayi da saida taji gabanta yafadi kawai
hannunshi tagani yawani irin fizgota cikin dakin dayake nan dimdin wutan ko’ina na
falon akashe sai bala’in kamshi da sanyin AC da dakin keyi, yanda ya fizgota
fitsari ne kawai bata saki ba, maida kofan yayi yarufe da karfin tsiya dayay kara
sanan yawani kalan saka hannu cikin hijabinta yawani yaye shi daga jikinta ya
cillar sanan yabugata da kofan yawani irin manya jikinshi a nata ya matseta sosai
cikeda mugunta yanajin duk wani nishi da faduwa da gabanta keyi cikin wani irin
murya kaman na zaki da baida karfi sosai yace “why can’t you let me be Ummulkhairy
what do you want from a Divisional police officer irina haaaa tell me” rawa jikinta
yakeso yayi amman sabida yanda ya matseta tama kasa sai internal organs dinta ne
kerawa, ko tarin kirki kasawa tayi danji yake kaman idan tayi zai iya kasheta
tamutu tai gum sai hawaye dake zuba afuskanta uncontrollably. “Stop crying!” Yadaka
mata tsawan dayasa taji kukan ya tsaya chak yace “mekike nema awajena? Kin kasa
bacci kina bina cikin tsakiyan Daren nan kowa na bacci kinamin kuka kin kusa
kasheni Allah bai baki iko ba kinzo ki karasa cika burinki ne tell me” girgizamai
kai tayi ahankali bakinta narawa still takasa magana ihu yamata datajishi har
tsakiyan brain dinta yace “talk Ummulkhair!” Wani irin gagaruman ijiyan zuciya
tasauke kafin ahankali ko’ina na cikin jikinta na shaking batare datai kukan
dayahanata ba tace “Ya Aliyu nasan I’ve hurt you with my words, nai nadaman hakan,
I wish I have power na maida hannun agogo baya na gyara maganganun dana maka ranan
danayi, I know babu abinda zan iya gayamaka dazai kankare all da nafadi maka ranan,
all I want to say now is Ya Aliyu I am sorry, the truth is I’ve never seen a
selfless, generous, kindhearted, sweet and cool man like you in my Life, Ya Aliyu
inasonka with all my heart, I loveeee you Ya Aliyu, I love you alot” lumshe idanu
yayi sanan yabudesu ahankali yana kallon fuskanta kaman yanda take kallon nashi
cikin duhun, hannunta yakai hannunshi yakamo gently sanan yadaura akan kirjinshi
daidai saitin heart dinshi, murya chan chan chann kasa kaman mai whispering yace
“and I hate you Ummulkhairy” dawani irin sauri ta girgizamai kai some new hawaye na
bulbulo mata daga idanu amugun hankali yace “my heart hates you for what you did to
her, na tsaneki Ummulkhairy sosai” yay maganan yana sakin hannunta yajuya fuuu
zaitafi chak yaji takamo hannunshi dawani irin sauri yajuyo yace “what do you want
from me???” Saikuma yadanyi shiru kafin chan yace “ohhh I remember ance ni mijinki
ne fa yanzu ko, hakkin ki kikeso ne nabaki, Shap na manta this is 3 month kina
bukatan hakkinki ko muje sama nabaki” yawani irin ja hannunta tirjewa tayi tana
girgizamai kai tace “no Ya Aliyu” dasauri yace “baki isa ba muje” kawai yadauketa
kaman yar yarinyar yay sama da ita, ita bama tasan tayaya yake gani cikin duhun nan
ba taji bude kofanshi zuwa wani daki dayamafi falo sanyi kawai taji yajefata kan
gado dayasa tai ihu ta diro kasa tana tattaba bango tana kuka ahankali tana kiran
Gwaggo. “Gwaggoooo, Ya Aliyu dan Allah kabarni natafi” jitayi an wani irin fizgota
bata ankaraba kawai jinta tayi jikin Ya Aliyu babu kaya ajikinshi, fatar jikinshi
wani irin laushi ga dumi dataji Ya ratsa fatarta gabaki daya zuwa tsakiyan
kwanyarta dayasa tasaki wani irin ihu.

Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u

“Wayy………” bata karasa maganan ba taji saukan bakinshi cikin nata tareda sauke
ijiyan zuciya dawani irin sauri kaman yadade dama yana jiran hakan, wani irin
tafiya yashiga yi da ita still bakinshi na cikin nata sanan yawani irin bugata da
bango ya bala’in matseta kafin ahankali yashiga kissing lips dinta yana wani irin
lumshe ido brain dinshi nawani irin juyawa, lips dinta are so succulent gawasu irin
taushi kaman yana tsosan soft softest ganda, wani irin sanyi gabobin jikinta suka
mata kaman an sakasu a ices yanda Ya Aliyu yawani bala’in matseta abango yana
kissing dinta yasa taji duk wani kuka datakeyi ya tsaya dakanshi chak, wani strange
new abu takeji azuciyanta dan tanajin yanda heart din Aliyu ke beating fast fast
all she could feel daga heart dinshi shine how crazy and inluv he’s with her, lips
dinshi dabakinshi gabaki daya dadi kaman wani tuwon madara da akai garnishing with
a little bit of strawberry jam, bata taba sanin baki nada dadi haka ba saina Aliyu,
tura harshen shi dayayi cikin bakinta yasa taji jikinta ya idasa sagewa taiwani
yauuuu kaman yakuwa zata zube, ijiyan zuciya yake saukewa sosai yana kissing nata
gently yakai two hannayenshi saman kanta hulan dake kan yawani fizge ya yar sanan
yasaka hannunshi yana barbaza kalaban dake kanta suna sauka agadon bayanta, yana
wani irin kissing nata passionately kaman zai ciremata baki, ko yaji ajikinshi cewa
tana gab data fadi ne jitayi kawai yadauketa chak batare daya raba bakinshi da
nataba hannayenshi taji duka biyun yakai kan bombom dinta yawani irin matsesu da
karfi yayi wani nishi kaman wanda yazare jin yanda hannunshi suka nitse cikin
bombom din sabida taushin dasukeda shi kaman dough din donut. “Mmmmm” gaban madubin
shi yakaita still yana kissing dinta zafi zafi yacire hannu daya daga kan bombom
din yan tarkacen shi nakan madubin yasa hannu yawani irin watsar dasu kasa sanan
yadaurata gaban madubin yana daga kasa yana kissing nata sosai kaman wanda zai
shide, sakin bakin nata yayi ahankali yana kallonta kaman yanda itama take
kallonshi bakinta har wani yaji yaji yake mata lips dinta jitayi kaman sun kumbura
tsabagen yanda yashasu, hannunshi yamika batare daya cire idanunshi daga kanta ba
yakunna bedside lamp ganin haske dudda bana asalin wutan dakin ba yasa taji wani
irin kunya dasauri tajuyar da kanta gefe takai duka hannayenta tarufe fuskan nata
dan bazata iya kallonshi ba bayan this uban kiss dinan dayamata gashi kuma bataga
kaya ajikinshi ba banda boxer, binta yayi dawasu irin mayun idanu batare dayace
mata kala ba, tundaga kan cinyanta dasuke awawware dan yana tsakiyan kafafunta ne
he could see lace red pant din datasaka da duk ga alamun jikewanan atare da pants
din, wani irin kara tashi tsigan jikinshi yayi kaman yasaka hannu ya tsinka pant
din yakeji and have his water dan baiso a single abu should go to waste ajikin
yarinyar nan, da kyar ya iya zare idanunshi daga wajen sanan yadaurasu kan boobs
dinta dayaga nipples din sun fito sharp bur bur dasu tajikin rigan baccin ta abinka
da cotton shirt, wani irin rawa jikinshi yafara baitaba sani Ummulkhairy nada nono
hakaba and now dayagani all he could say is Alhamdulilah, yanason mace da nono cus
he always dream sune zasu zama comfort zone dinshi bayan aure, koyay fada da
matanshi, ko yana cikin kunci ko fushi dazaran yazo he will just suck them and
sleep shikenan.

Ahankali hannunshi duka biyun har wani bari suke yakai ta saman rigan nipples din
dasukai shooting out looking pointed kawai yakama su da yatsunshi gam kaman yakama
kan balanbalan, wani irin zare idanu Ummulkhairy tayi jin hannun Ya Aliyu akan
nonon ta kafin tawani irin cire hannunta dagakan fuskanta tajuyo da kanta da sauri
hada idanu sukayi tunda take bata taba ganin Ya Aliyu da irin idanunnan ba kaman na
yan iska dinan sun kankance sosai ba sai yau, yana kallonta still yawani irin matse
kan dayasa tawani irin cije baki sabida zafin dataji cikin wani irin murya dabaya
fita sosai yace “does it hurt”? Gyadamai kai tayi batare data sake bari sun hada
idanu ba ta gyadamai kai, finger tips dinshi yadaura akan nipples din yafara
liliyawa yana kallon fuskanta wani Un authorize ajiyan zuciya tasauke tana kokarin
twisting kanta ta kwace boobs nata dan no man or woman has ever touch her breast
banda ita idan tazo wanka, yau dataji hannun Ya Aliyu akan nipples dinta wani irin
effect yake bata na bala’in dadi dayasa taji tanaso ta harde kafafunta kotaji
saukin abinda takeji, kafafunta yabi da kallo yanda takeso ta hardesu sabida yanda
yake wasa da nipples dinta kadai har yanzu baima kama boobs din duka ba fa,
murmushin mugunta yayi yasan bata tabajin something like this ba saisa bamatasan
inda zatasa kanta ba, ahankali yawani irin kare ware kafafun nata yana komawa side
din left kafafun sanan gently yakai hannunshi yawani irin jaaa rigan baccin nata
kasa big boobs nata all the two sukai flashing right before his eyes. “Wayyoo Allah
na!” Aliyu yafadi cikin wani irin murya na mugun sha’awa kasa motsi Ummulkhairy
tayi takuma kasa magana sai idanunta data kankame gam gam sabida bala’in kunyan
datakeji jikinta yasaki sosai tanajin Ya Aliyu najamata rigan bacci kasa takasa
cewa komi, wani irin lashe baki Aliyu yashiga yi yana kallon big boobs dinta
dakenan a tsaye warrr kan sun fito wull areola nata yawani irin tattare yana nuna
how horny she is, ahankali yadaura kanshi kan shoulder nata gently yakai bakinshi
in a very slow mo, wani irin sanyi da dumi Ummulkhairy taji saman nonon ta sai chan
kuma taji wani irin zafi da dadi at the same time sabida yanda yawani fizgi nipples
dinta kaman mahaukaci yashiga sha dayasa batasan lokacin daya kira sunanshi ba.
“Y……a Ali…..”

Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u

6️⃣
6️⃣
[7/5,
6️⃣
6️⃣ 6️⃣6️⃣6️⃣
9:25 PM] Aysha: 6️⃣

“Wayy………” bata karasa maganan ba taji saukan bakinshi cikin nata tareda sauke
ijiyan zuciya dawani irin sauri kaman yadade dama yana jiran hakan, wani irin
tafiya yashiga yi da ita still bakinshi na cikin nata sanan yawani irin bugata da
bango ya bala’in matseta kafin ahankali yashiga kissing lips dinta yana wani irin
lumshe ido brain dinshi nawani irin juyawa, lips dinta are so succulent gawasu irin
taushi kaman yana tsosan soft softest ganda, wani irin sanyi gabobin jikinta suka
mata kaman an sakasu a ices yanda Ya Aliyu yawani bala’in matseta abango yana
kissing dinta yasa taji duk wani kuka datakeyi ya tsaya dakanshi chak, wani strange
new abu takeji azuciyanta dan tanajin yanda heart din Aliyu ke beating fast fast
all she could feel daga heart dinshi shine how crazy and inluv he’s with her, lips
dinshi dabakinshi gabaki daya dadi kaman wani tuwon madara da akai garnishing with
a little bit of strawberry jam, bata taba sanin baki nada dadi haka ba saina Aliyu,
tura harshen shi dayayi cikin bakinta yasa taji jikinta ya idasa sagewa taiwani
yauuuu kaman yakuwa zata zube, ijiyan zuciya yake saukewa sosai yana kissing nata
gently yakai two hannayenshi saman kanta hulan dake kan yawani fizge ya yar sanan
yasaka hannunshi yana barbaza kalaban dake kanta suna sauka agadon bayanta, yana
wani irin kissing nata passionately kaman zai ciremata baki, ko yaji ajikinshi cewa
tana gab data fadi ne jitayi kawai yadauketa chak batare daya raba bakinshi da
nataba hannayenshi taji duka biyun yakai kan bombom dinta yawani irin matsesu da
karfi yayi wani nishi kaman wanda yazare jin yanda hannunshi suka nitse cikin
bombom din sabida taushin dasukeda shi kaman dough din donut. “Mmmmm” gaban madubin
shi yakaita still yana kissing dinta zafi zafi yacire hannu daya daga kan bombom
din yan tarkacen shi nakan madubin yasa hannu yawani irin watsar dasu kasa sanan
yadaurata gaban madubin yana daga kasa yana kissing nata sosai kaman wanda zai
shide, sakin bakin nata yayi ahankali yana kallonta kaman yanda itama take
kallonshi bakinta har wani yaji yaji yake mata lips dinta jitayi kaman sun kumbura
tsabagen yanda yashasu, hannunshi yamika batare daya cire idanunshi daga kanta ba
yakunna bedside lamp ganin haske dudda bana asalin wutan dakin ba yasa taji wani
irin kunya dasauri tajuyar da kanta gefe takai duka hannayenta tarufe fuskan nata
dan bazata iya kallonshi ba bayan this uban kiss dinan dayamata gashi kuma bataga
kaya ajikinshi ba banda boxer, binta yayi dawasu irin mayun idanu batare dayace
mata kala ba, tundaga kan cinyanta dasuke awawware dan yana tsakiyan kafafunta ne
he could see lace red pant din datasaka da duk ga alamun jikewanan atare da pants
din, wani irin kara tashi tsigan jikinshi yayi kaman yasaka hannu ya tsinka pant
din yakeji and have his water dan baiso a single abu should go to waste ajikin
yarinyar nan, da kyar ya iya zare idanunshi daga wajen sanan yadaurasu kan boobs
dinta dayaga nipples din sun fito sharp bur bur dasu tajikin rigan baccin ta abinka
da cotton shirt, wani irin rawa jikinshi yafara baitaba sani Ummulkhairy nada nono
hakaba and now dayagani all he could say is Alhamdulilah, yanason mace da nono cus
he always dream sune zasu zama comfort zone dinshi bayan aure, koyay fada da
matanshi, ko yana cikin kunci ko fushi dazaran yazo he will just suck them and
sleep shikenan.

Ahankali hannunshi duka biyun har wani bari suke yakai ta saman rigan nipples din
dasukai shooting out looking pointed kawai yakama su da yatsunshi gam kaman yakama
kan balanbalan, wani irin zare idanu Ummulkhairy tayi jin hannun Ya Aliyu akan
nonon ta kafin tawani irin cire hannunta dagakan fuskanta tajuyo da kanta da sauri
hada idanu sukayi tunda take bata taba ganin Ya Aliyu da irin idanunnan ba kaman na
yan iska dinan sun kankance sosai ba sai yau, yana kallonta still yawani irin matse
kan dayasa tawani irin cije baki sabida zafin dataji cikin wani irin murya dabaya
fita sosai yace “does it hurt”? Gyadamai kai tayi batare data sake bari sun hada
idanu ba ta gyadamai kai, finger tips dinshi yadaura akan nipples din yafara
liliyawa yana kallon fuskanta wani Un authorize ajiyan zuciya tasauke tana kokarin
twisting kanta ta kwace boobs nata dan no man or woman has ever touch her breast
banda ita idan tazo wanka, yau dataji hannun Ya Aliyu akan nipples dinta wani irin
effect yake bata na bala’in dadi dayasa taji tanaso ta harde kafafunta kotaji
saukin abinda takeji, kafafunta yabi da kallo yanda takeso ta hardesu sabida yanda
yake wasa da nipples dinta kadai har yanzu baima kama boobs din duka ba fa,
murmushin mugunta yayi yasan bata tabajin something like this ba saisa bamatasan
inda zatasa kanta ba, ahankali yawani irin kare ware kafafun nata yana komawa side
din left kafafun sanan gently yakai hannunshi yawani irin jaaa rigan baccin nata
kasa big boobs nata all the two sukai flashing right before his eyes. “Wayyoo Allah
na!” Aliyu yafadi cikin wani irin murya na mugun sha’awa kasa motsi Ummulkhairy
tayi takuma kasa magana sai idanunta data kankame gam gam sabida bala’in kunyan
datakeji jikinta yasaki sosai tanajin Ya Aliyu najamata rigan bacci kasa takasa
cewa komi, wani irin lashe baki Aliyu yashiga yi yana kallon big boobs dinta
dakenan a tsaye warrr kan sun fito wull areola nata yawani irin tattare yana nuna
how horny she is, ahankali yadaura kanshi kan shoulder nata gently yakai bakinshi
in a very slow mo, wani irin sanyi da dumi Ummulkhairy taji saman nonon ta sai chan
kuma taji wani irin zafi da dadi at the same time sabida yanda yawani fizgi nipples
dinta kaman mahaukaci yashiga sha dayasa batasan lokacin daya kira sunanshi ba.
“Y……a Ali…..” kasa karasawa tayi jin hannunshi daya saman kan pant nata daya
bala’in jike yana wani irin shafa vijay nata ta saman pant din up and down yana
yagwalgwala wajen batare daya saka hannunshi ta karkashin pant din dan yataba skin
to skin ba, dayan hannunshi kuma nakan dayan boobs nata yana murzashi son ranshi.

Komi na brain din Khairy daina aiki yayi, tama rasa inda zata saka kanta sai kara
bude kafafunta take giving Ya Aliyu more access yana jagwalgwala mata Vijay ta
saman pant tana gushing out water kaman an bude pampo, kaman tai ihu takeji tana
kara turamai kirjinta da kyau wanda haka daman yakeso yanasha kaman zai ciremata
su, he’s just happy cewa Ummulkhairy ba Yar iska bace dan inda ace she’s one da
tuni angama da ita dan yalura tanada karfin sha’awa which is another prayer dayasha
yima Allah yabashi, dan tuna yana SS1 Allah ya jarabeshi da mugun sha’awa abun
kadan hankalinshi yatashi yadage da azumi dan baiso ya lalace, he will not lie dan
Iskanci baitaba Iskanci arayuwanshi ba but babu wani iskanci movies dabai kalla ba
da kyar yazo ma yadena, yanzu da yay aure sunan matanshi sorry all abunda yakalla
saiyay mata su.

Nishi Ummulkhairy tafara kaman zata mutu tawani irin kankame kanshi jikinta narawa
sosai tace “Ya….Al…..” tama kasa magana, ganin kaman kawowa takeso tayi this little
thing dayamata that means bamata da kwari yasa yawani irin fizge jikinshi daga nata
batare daya bari takawo ba dan yay alkawari he will punish her and makes her yearn
for him harkuka saiyasa tamai, juyarda kanta tayi da sauri har lokacin jikinta
nawani irin rawa hakanan tanaji kaman takamoshi yacigaba sabida yanda takeji sanan
Awani irin kunyace taja riganta tamaida boobs dinta ciki tana nishi kasa kasa yana
kallonta gently yace “fita daga dakin nan” dan juyoda idanunta dasukai ja suka
kankance sosai tayi tadan kalleshi sanan dasauri tamaida kanta gefe. “I said out
kosainayi throwing naki out, nabaki hakkin ki dakika zo nema ko now out” wani iri
taji zuciyanta yamata da kyar ta iya saukowa daga gaban madubin kunya kaman zata
nitse akasa riganta duk yajike harta gaban kaman tai fitsari ajiki tama kasa magana
sai wasada yatsunta data shigayi, danne zuciyanshi yayi dan ji yake kaman yakamota
yadanneta adakin nan fuck her blue black har safiya bazai barta tai bacci ba amman
no he will suppress kanshi just to make her extremely regret abinda tamai.

“Out Ummulkhairy bana baki abinda yakawoki ba kobai isheki bane” hawayen dayazubo
nata ta share dawani irin sauri sanan ta tsugunna tadauki dan kwalinta dasauri tai
hanyar kofa hartasa hannu zata bude tafita yace “one last thing” tsayawa tayi chak
sanan yataho harzuwa inda take ya tsaya bayanta sanan ahankali yace “I might be a
local divisional police officer, wanda baida gata, kyau aji da all those you’ve
mentioned, But!” Yay dan shiru dan anything yatuna maganan zuciyanshi namai zafi
ahankali yace “But! I am the only man that can make you this wet kaman kinyi
fitsari ajiki! I am the only man dazai iya juyarda kanki ya juyarda tunanin ki, I
am the only man that can make you cry and beg me nakara miki kinsan maisa cus Aliyu
Hydar is sweet in every aspect of life!” Hawaye taji yagangaro mata daga idanunta,
shima idanunshi ja sukayi sosai sanan ahankali yace “and I forgot to tell u
something Ummulkhairy u are a liar! Dan bakitaba son wani and bazaki taba son wani
aduniyan nan sama da Aliyu ba!” Dawani irin gudu tafice daga dakin tai kasa tana
kuka ahankali tana share idanunta tana bude kofan falo tafice zuwa flat din Gwaggo
saida yaga tamaida kofan Gwaggo tarufe sanan yabar window falon yawuce fridge
yadauko kankara zama yayi yana daura kankara akan joystick dinZshi kozai samu

6️⃣7️⃣6️⃣7️⃣
tasaki ta kwanta…..
6️⃣
7️⃣
[7/5, 9:25 PM] Aysha:

Fadawa kan gadonta tayi tana kuka tadade ahaka sanan tashare fuskanta tass, bazata
gaji da fadin tai nadaman maganganun data fadima Ya Aliyu ba wanan comparison din
datayi tsakanin shi da Ya Zayn shiyafi cin mata zuciya ko ita takasa mantawa balle
shi Aliyun datamawa Tayaya zata goge Wanan tabon aranshi? Ita kanta batasan iyakan
Son datakema Ya Aliyu ba, tanason Ya Aliyu sama da tunaninta, tanason Ya Aliyu sama
da komi na rayuwanta cus bata taba ganin mutum mai kirki ba dashima ya iya sonta ba
irinshi saisa maganan dayafadi dazu yataba ranta na cewa he’s sweet, bata taba
ganin a Sweet generous, calm and cool guy irin Ya Aliyu ba, saina ka zauna dashi
zaka gane how cool and sweet he is halinshi daban ne, yasanta sama da kowa aduniyan
nan tai kuka yasani, kome ke damunta yasani, tasan har yanzu Ya Aliyu na sonta
kawai yakasa manta abubuwan datafadi nai ne yakasa bacci saida ya tabbatar taci
abinci still yadawo dan yadubata yaga kotai bacci.

Ahankali takai hannunta ta share hawayen kan fuskanta tass, murya chan kasa tace
“inhar akwai an atom of sona aranka Ya Aliyu I will make you crazy about me kaman
yanda kake da, I will en leash that demon of love and jealousy dake cikinka, Ya
Aliyu inhar nine Ummulkhairy dakake mutuwan so da har ciwon zuciya yakama ka kanni
I will bring you back to the mud potopoto, this is now a game between me and you
let’s see idan bazan iya mantar dakai ba, I love you and I will fight and win you
back, Mama naso nazama yarinya that can address life ayanda yazo mata and zan
nunama Mama Ummulkhairy is now a grown married woman that can manage her life
dakanta” tai maganan ahankali tana taba boobs nata dake mata zafi sosai maranta
shima yanadan juyamata dayasa tajuya takife cikinta agado tana lumshe idanu but
komi da Ya Aliyu yamata nadawo mata akai kaman yazo yakarayi, juye juye tashiga yi
akan gado dan bakinshi takeji akan boobs nata, hannunshi takeji akan vijay dinta
kaman zata haukace ita kanta tama kasa tantance meke damunta Zabura tayi ta tashi
tashiga bayi kayan jikinta tacire tai wanka sanan tafito tadanji dama dama chanza
kaya tayi sanan tazo ta kwanta.

Har asubahi takasa bacci tai wanka kusan so uku tana chanza pant dan dazaran ta
tuna abinda yamata saitaji tajike kuma ta tsani taji tajike, wanka tasakeyi tazo
tai sallan asuba sanan takoma gado sabida wani mugun bacci dataji a idanunta tana
kwanciya yay awon gaba da ita.

Wuraren 12 Gwaggo tashigo dakin nata, wuta ta kunna sanan tazo gaban gadon ta
bubbuga kafafuwanta. “Khairiya baccin lafiya kike haka tun dazu nakeso nazo
natadaki amman Aliyu yahanani yanzu danaga bazan iyaba gwara nazo natadaki nagani
ko lafiya, tashi tashi kiyi wanka ki shirya zakuje gidanku yanata jiranki” tashi
tayi ta zauna ahankali tana gyadama Gwaggo kai, sanan ahankali tace “ina kwana
Gwaggo” Gyadamata kai Gwaggo tayi tace “lpy lau Khairiya tashi to kije kiyi wanka
tun bakwai Aliyu ke falo yana jiranki” gyadama Gwaggo kai tayi sanan tawuce bayi
ahankali, tadade abayin wanka tayo sanan tafito daure da towel shiryawa taci cikin
wani haddaden lace mai ruwan toka dayawani amshi jikinta dogon riga aka mata amman
fitted dayabi jikinta dam yafito mata da hips dinta dakuma boobs nata sosai, ji
kawai tayi tanaso yau tai kwalliya sabida Ya Aliyu, dan murmushi tayi tazauna
tasaka kwalli ta gyara giranta da brush, tadauki wani red janbaki tasaka dayawani
haska fuskanta tai kyau na wuce misali, ijiye dan kwalin lace din tayi akan gado
tadauki ribbon only da gyalen dazata saka shima kai ruwan toka sanan ta feffesa
hadaddun turarukanta tasaka silipas tafito gashinta na lilo abayanta tai wani irin
kyau, tana daga labulen corridor suna hada ido da Ya Aliyu dake zaune akan kujeran
dake facing corridor waya nakan kunnenshi yana magana, ganinta yasa yakasa cigaba
da maganan sai kallonta dayakeyi, daukekai tayi daga kallonshi tafito ahankali
Gwaggo na murmushi tace “Iyye ni bakimin kwalli yan nan Ummulkhairy sabida zaki
gidanku ne shine kikaci gayu haka kinga yanda kikai kyau kuwa kaman Yar misira” dan
murmushi tayi daya lobarda dimples dinta duka biyu sanan tazo ta daidai kujeran da
Aliyu ke zaune yana wayan dabaya magana yana kallonta still Awani irin hankali
tadaura gyalenta da ribbon dinshi akan cinyanshi tana shafa cinyanshi da hannunta
kaman batasan ta tabashi ba innocently tace “Ya Aliyu rikemin plsssss” tai maganan
amugun shagwabe sakin wayan dake kunnenshi yayi yafadi dasauri tajuya kaman bataga
lokacin da wayan yafadi ba tana wani irin tafiya da ita kanta batasan yanayinsh ba
sabida tasan kallonta yake taja kujera a dinning din tazauna ahankali, dawani irin
sauri yadauki wayan yamaida a kunenshi yanadan gyara murya sabida yanda tsigan
jikinshi yatashi yace “yes yes ina jinka” murmushi Khairy tayi kasa kasa tadebi
Irish kadan tafara ci, bata wani jimaba tagamashi tadauki plate din takai kitchen
sanan tadawo falon ganin Gwaggo bataciki sai Aliyu dake daddanna wayanshi har
lokacin gyalenta da ribbon dinta nakan jikinshi yasa tazo gabanshi dasauri
tsugunnawa tayi tadaura kanta kan kafafunshi tace “Ya Aliyu kamamin kitson nan da
ribbon plssssss” wani irin ijiyan zuciya taji yasauke baima iya cewa komiba ganin
tana neman tadamai da hankali yadauki ribbon din yakama mata gashin sanan tawani
irin juyoda ita tana kallon fuskanshi yanda yake kallonta yasa tadauke kai dasauri
Dan yana tunamata da jiya, jin Gwaggo zata fito yasa ta kwace kanta dasauri tana
daukan gyalenta Gwaggo tace “yauwa harkin gama to tashi Aliyu kuje” tashi yayi
yadan kalleta sanan yadauke kai yace “jekisa Hijab ko babban mayafi” yana maganan
yabude kofa yafice baki Gwaggo tasaki tace “yo wai wanan wani irin fitinannen
jikane Allah yabani ina laifin gyalen nan yarinya tai kyau haka, je dauko babban
mayafi Khairiya zanyi maganin shi, saifa kin dage da addu’a dan Allah yabaki
fitinannen miji mai shegen bakin hali” wucewa Khairy tayi ciki babban mayafi
tadauko ranta abace sanan tayafa tama Gwaggo sallama tafice, Mami tagani a tsakar
gida da yaran suna zazzaune ana musu gyaran kunba, ahankali takarasa wajen tace
“Mami good morning” kallonta Mami tayi sanan tazubar tace “morning” Amal da Khadija
suka gaidata amsawa tayi itakuma Hajo ko kallonta batayiba itama haka tai wucewanta
dan Meena bata wajen, Aliyu na zaune a mota yana kallon komi ta glass, ahankali
takarasa tabude gaban motan tashiga tana tuna yanda yake budemata gaban mota zama
tayi sanan tajawo kofa tarufe zata zauna da kyau kawai taji tajawota saida
tafirgita habanta yarike yana wani irin mayen kallon lips dinta yace “where do you
think u are going with this abakinki”? Kafinma tai magana yadaura bakinshi kan nata
yashiga kissing nata kaman dama abinda yake jira yayi kenan yana kallon kwayan
idanunta kasa jure kallonshi tayi dasauri ta runtse idanunta, Wanan iskanci ne
kawai Dan kusan 15min good one yadauka yana kissing nata sanan yasaki bakin nata
ahankali ya shanye janbakin tass sai uban pink da lips dinta yayi idanunshi sunyi
jajir yasaketa ahankali takoma kan kujera tazauna tana maida ijiyan zuciya sanan
yatada motan sukabar gidan, Mami kaman haushi zZai kasheta……..

6️⃣8️⃣
8️⃣
6️⃣

Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u

Tunda akai bikinta sai yau zataje gidansu she’s so excited but ga mamakinta
saitagan su agaban wani babban police headquarter sai gaida Aliyu ake yaja mota
suka shiga ciki, awani special place yay parking sanan yakashe motan ya sauko
yazagayo ta inda take yabude kofan yana kallonta kaman yanda take kallonshi adan
tsorace tace “Ya Aliyu uhnnn ba, ba gida zamu ba” wani mugun kallo yamata yace
“bazaki ba” sanan yace “come down” ahankali ta sauko batare daya matsa bayaba tana
gab dashi yabita da kallo hannunshi yakai ya kara gyaramata babban gyalen data yafa
sanan yawani jata jikinshi yamaida kofan yarufe sanan ya danna lock a key hannunshi
sanan yakama hannunta batare dayace mata komiba sukai ciki, suna shiga tafi taga an
fara all yan sandan wajen saiga cake babba an kawo da aka rubutu happy married
life, hannunta yakama atare suka yanka cake din yanadan murmushi sanan yadauko
yajuyo yakalleta yabata akahau tafi, mataye police na wajen sukace kema kibashi
ahankali takai hannunta tadauki cake din sanan tajuyo takalleshi kaman yanda yake
kallonta takai bakinshi, akahau tafi Ogansu wanda shi Aliyu kebi a matsayi yamai
kyauta na 1M sai ihu ake itadai murmushi take ahankali tanadan bobboye fuskanta
sunkai kusan 30min ana dan shagalin kafin agama yana rikeda hannunta sukai sama,
wani hadadden office yabude mata ganin hotonshi babba da uniform yasa tagane office
dinshi ne yahadu office din, shiga tayi shima yashigo sanan yamaida kofan yarufe
wucewa tayi ahankali zuwa dogon couch din dake cikin office din shikuma yawuce
yazauna kan kujeran gaban desk dinshi yana bude wasu files yana dubawa, dan juyowa
tayi tadan saci kallonshi wani irin bala’in kyau yamata, wanan gashin daya tara mai
yawa, da yanda sajenshi yakara cika yay yawa yasa yawani irin kyau ga fatanshi sai
kara haske yake da ace all yaranta zasuyi kama da Ya Aliyu data more, murmushi tayi
tasauke idanunta kan bakinshi yanda lips dinshi shima yakara zama pink tsabida
tsabagen uban kiss din dayamata jiya, tuna yanda bakinshi yadinga shamata nono jiya
yasa taji kaman ma tajike, kaman daga sama yace “how many time kika chanza pant
jiya before you finally get to sleep”? Wani irin zaro idanu tayi takalleshi jin
maganan dayamata still yana abinda yakeyi bai kalleta ba Awani irin kunyace tadauke
kanta dasauri tashiga wasa da yatsunta, murya chan kasa yana yan rubuce rubuce yace
“you know if you want again I can help you” Dawani irin sauri tajuyo takalleshi
daidai shima yadago kanshi yakalleta suka hada idanu, dawani irin sauri tadauke
kanta dan bazata iya juran ganin idanun yan iskan nan nashi ba, jitayi yaja kujeran
dayakekai baya yatashi yana tahowa inda take every step daya dauka tanajinshi har
heart dinta tasa hannunta takara kankame jikin riganta dashi.

Ahankali yawani irin zauna kusada ita kamshin turaren dayake nawani irin shiga
hancinta yabi gefen fuskanta da kallo yana kallon lips dinta dake rawa sosai,
ahankali yakai hannunshi cikin gyalenta sanan gently yadaura kanshi kan shoulder
dinta murya chan kasa yace “tell me to stop idan bakiso” yay maganan yana wani
huramata iskan bakinshi a fuska dayasa tashiga lumlumshe idanunta da kyau sanan
gently yadaura hannunshi saman riganta daidai saitin boobs dinta yakama nonon
yawani kalan matse dayasa ta lumshe idanu dasauri tsigan jikinta natashi tama kasa
murya dayan hannunshi yakai yana warware gyalenta kaman mai whispering yace “you
like it”? Kasa magana tayi ita batasan mesa bama muryanshi kashemata ma jiki
yakeyi, zare gyalen jikinta gabaki daya yayi ya ijiye akan kujeran yana kallon
clean bayanta ga gashi kwance ta kasan wuyanta sun kwanta lub lub wasu sun
kanannade he can’t believe Khairy halas dinshice yanzu, gently yakai hancinshi
saitin bayan nata kafin ahankali yamanna mata wani irin peck akeya mai kara.
“Muahh!” Jitayi tsigan jikinta yatashi gabaki dasaida yasa tai wani irin stretching
wuyanta yakai hannunshi kan zip din bayan riganta yaja zip din gently yana sakinma
bayan kiss har zuwa waist dinta yama kiss, kankame riganta tayi da karfi sabida
yanda takeji kaman zatai fitsari sanan yadago da kanshi yakalleta yanda ta kulle
idanunta gam ta rirrike riganta da hannu ta wajajen cinya dan murmushi yayi kaman
zai cinyeta sanan ahankali yakai hannayenshi yakama nata dake kan cinyarshi yadaga
dawani irin sauri tabude idanunta, hada idanu sukayi dayasa takara kulle idanunta
dasauri, sake sakin murmushi yayi sanan ahankali ya kwantar da kanshi kan saman
cinyoyinta kaman wani dan yaro dayasa tasake bude idanunta dasauri takalle,
hannayenta dayarike yasaki sanan yakai hannunshi gaban wuyan riganta dawani irin
sauri ta lumshe idanu tana girgizamai kai kunya kaman zata nitse awajen, jan rigan
nata yayi kasa hakan ya bayyana cute pumpy boobs dinta dake cikin wani white
formless lace bra, rawa jikinshi yafara yana kallonsu dayaga nipples dinta harsun
shooting out, dawani irin sauri yakai hannunshi yasaka cikin bra din yanajin yanda
jikinta yahau bari sanan yaciro boob din nata guda daya kaman yana rige rige dawani
Dawani mahaukacin ya fizgi nonon cikin bakinshi yanasha dasauri dasauri kaman wani
jariri datun safe baiga uwarshiba…..
Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u

6️⃣
9️⃣
6️⃣
9️⃣
[7/6, 8:07 PM] +234 701 275 3212: 6️⃣9️⃣

Ummulkhairy jitayi kaman jijiyoyin jikinta na neman tsinkewa sabida yanda Aliyu
keyi, jin yana neman ciremata nono yasa dawani irin sauri takai hannunta zata karbe
batare data kalleshi ba chak taji yakama hannun nata yakara rirriketa yanayin
abinda yakeyi, knocking office dinshi da akayi yasa tashiga turashi amman ko gezau
baiyiba ganin yana neman tonamata asiri yasa tace “Ya Aliyu dan Allah stop please
kaga ana knocking” bude idanunshi yayi ahankali yakalleta ganin yanda taki
kallonshi harta fara zufa agoshi yasa ahankali yasaki nonon yana kallon shi yanda
haryay ja kadan kan, hannunshi yakai yataba nipple din murya chan kasa yace “sorry
Buddy” sanan awani irin hankali yadago kanshi da sauri tamaida boobs din bra tana
kokarin jan zip din riganta taji hannunshi awajen hakan yasa tacire hannunta
ahankali zip din yajamata sanan yadauki gyalenta ya yafa mata yana feeling wani
irin new energy yasauka dagakan kujeran yanadan gyara kanshi eyya kofa ahankali
yasa hannu yabude kofan, wani yaronshi ne yakawomai some files da ake bukatan
signature nashi karba yayi sanan yaron yawuce yatafi yamaida kofan yarufe yakoma
kan kujera yazauna yacigaba da aiki dan ji yayi yanajin wani sabon energy.

Suna zaune akai knocking dan dagokai yayi yakalli kofan sanan yadan ture kujera
baya yatashi zuwa kofan yabude wata Yar budurwa ce da police uniform amman ita
tasaka karamin breziya hijab tadaura hulan yan sanda asaman hijab din wani kalan
murmushi tamai tace “Yaya Hydar yanzun nan nashigo akace you are married all this
while I thought u were on sick leave wlh ashe aure kayi” dan murmushi kadan Aliyu
yayi yakoma kan kujeranshi yace “come on in Safiya” shigowa tayi tazo inda Khairy
take zaune data dagakai tana kallonta batare datace mata komi, murmushi sosai matan
tayi batare data dena kallon Khairy ba tace “Masha Allah, you have a very beautiful
wife, no wonder aka kimu ace wanan queen din gareka, ya sunanki Amarya” wani kallo
Khairy tamata dan all abinda tagani a idanun matan is bala’in son Aliyu, jitayi
kishi yacikata ahankali tace “you can call me Mrs Aliyu” Aliyu dake rubuce rubuce
yanajin su wata Yar murmushi ne ya kubucemai, dan murmushin yake matan tayi sanan
tawuce zuwa inda Aliyu yake tana kallonshi tace “Oga Aliyu kaga yanda ka kara kyau
kuwa duk amarcin ne Masha Allah, Allah baku zaman lafiya” ahankali Aliyu yadago
kanshi bayan ya ijiye pen din dayake rubutun dashi yakalleta sanan yace “thanks
Safiya, you can go back to work now” gyadamai kai tayi ahankali sanan tawuce tafice
daga office din Khairy tabita da harara Aliyu na kallonta ta kasan ido, knocking
aka karayi dayasa tasake ware idanu Aliyu yace “come in” wani dan sanda ne da
ledoji na takeaway na abinci daga KFC Khairy Aliyu yanunamai hakan yasa yawuce
wajenta yakai mata cikeda girmamawa yawuce yafita, tashi aliyu yayi yana kallon
agogon hannunshi yace “bari naje mosque” dan kallonshi kadan Khairy tayi dan kunyan
hada idanu dashi take sanan tadauke kai ahankali kaman bataso tai maganan tace
“yaushe zamu wuce gidan” dan kallonta yayi yay jim sanan yace “bazaki ba” dawani
irin sauri takalleshi mugun kallo yamata sanan yace “make sure you remove your pant
kisashi ajaka daga yanzu always carry spare one tunda ocean flow gareki, pray
before I come back” yay maganan yana bude kofa yafice abinci yamaida kofan yarufe
tana jinshi yana kulleta a office din ta tabe baki, tashi tayi wani kofa datagani
acikin office din tabude tashiga karamin dakine mai kyau ga gado da alamu kullum
ake gyarawa wani kofa datagani acikinshi tawuce tabude ganin bathroom best yasa
tashiga yanda yace tayi haka tayi pant din tacire wankeshi ma tayi ta rataya akan
wani hanger datagani abayin zai iya bushewa kafin su tafi sanan tadauro alwala
tafito dadduma tadauka tadauki wayanta tabude compass tagane gabas sanan tai salla
tana idarwa tafito abinci ta tadauka takoma ciki zama tayi taci kasan sosai dan
tanaso sanan ta ture komi bayan tasha ruwa tai dialing number Batool ganin bata
daukaba yasa tasan suna cikin hayaniya tana zaune kan gadon shiru ganin baizoba

7️⃣
0️⃣
yasa ahankali ta kwanta ko 2min bMatayiba bacci yay awon gaba da ita.
7️⃣
0️⃣
[7/6, 8:07 PM] +234 701 275 3212: 7️⃣0️⃣

Sai bayan yay la’asar ma yadawo office din maida kofan yayi yarufe yana kallon
ledan abincin dayake wajen sanan ahankali yawuce yabude kofan dakin ahankali
ganinta yayi kwance kan gado tana bacci peacefully looking so sexy, fuskanta ya
tsare da idanunshi kafin ahankali yace “why do I love you this much Ummulkhair?”
Dan lumshe idanu yayi yabude yasake daurasu akanta yana kallonta soyake yay fushi
da ita he try his best yayi but yakasa Allah ma yasan yakasa, he can’t stand seeing
her sad, seeing her moody kotana kuka, he’s greatful to Allah daya auramai ita dan
inda ace bai sameta ya aura ba Allah kadai yasan mezai sameshi, he can’t live
without Ummulkhairy, bazai iyaba, every beat na zuciyanshi natunamai da itane, anya
zai iya jiran Wanan sati ukun da Baba yadauka na bikinsu akaita gidanshi kuwa??
Allah ma yasan bazai iyaba, yana bukatan matarshi yana son ya sadu da ita
yatabbatar ma da kanshi yariga ya zamad da Ummulkhairy nashi, a bala’in bukace yake
da he don’t think zai iya hakura, he loves this girl kaman a fool, ajiyan zuciya
yasauke ahankali sanan yashigo dakin yamaida kofa yarufe, hannunshi yasa yakashe
wutan dakin ko kadan baiso yakaita gidansu shi kanshi kishin shi tsoro yake bashi
baimaso suma hadu dawani Zayn ballema yaga matarshi suna nan office har magrib
yariga yafadama boy dinshi duk wanda yazo nemanshi yacemai bayanan.

Rigan jikinshi da wandon yacire yarataya abango yarage dagashi sai boxer, ahankali
ya kwanta kan gadon yana kallonta yanda take shakan baccinta hankali kwance yariga
yasan tanada nauyin bacci, hannunshi yakai bayanta yaja zip din riganta zuwa kasa
sanan awani irin hankali kaman yar jaririya yashiga ciremata rigan, tass yacire
mata rigan batare datai motsi ba yatashi yarataya rigan inda nashi yake sanan
yadawo yana binta da kallo barinma soft big bombom dinta da hips dinta dababu komi
akansu, sanan yadawo da idanunshi ta gaban jiyayi he’s going Gaga dawani irin sauri
yakai hannunshi yakama joystick dinshi dakemai ciwo sosai yaciroshi daga cikin
boxer, awani irin hankali yashiga kwantowa ajikinta hannunshi na tabayanta yana
unhooking bra dinta sanan yakama hannunta daya yazare hannun kafin yakama dayan
yazare hannunta sanan ahankali yacire bra yawullar yawani kwanta samanta gently,
hannunshi nakan left boob nata yawani danna erected joystick nashi amaranta sosai
yana nishi sama sama yakai bakinshi saitin nata ahankali yace “Pickle” cikin bacci
tace “uhmmmmm” gently yadaura bakinshi kan nata ita jitayi tana mafarki dasauri
tashiga kissing nashi son ranta hakan yasa yawani zare yashiga kissing nata yana
sauke tagwayen ijiyan zuciya akan fuskanta yakama hannunwanta yakai saman bombom
dinshi matsewa Ummulkhairy tayi tana moaning in sleep yana gurje mata boobs son
ranshi tasakin mai jikinta da kyau kaman zasu cirewa juna baki da kiss jikinshi
nawani irin bala’in rawa yana bubbude mata kaffafu da kyau yanaji idan bai sadu da
itaba kaman zai mutu, sanan yakai joystick dinshi wajen yanda yakeji kaman zai
shide ahakan yadage yabuga joystick dinshi kan baby hole dinta waras Ummulkhairy
taware idanunta, idanunta ne suka sauka kan Aliyu dake samanta yawani irin
kankameta sosai idanunshi arufe yana wani irin mahaukacin kissing nata tana
shafamai abinda tasan bombom ne yana wani irin nishi akanta kaman zai sume yana
squeezing both boobs nata da hannuwanshi kaman zai tsinkamata su, dudda akwai duhu
adakin rass take ganinshi takuma gane ba mafarki takeba tun dazu datake ganinshi
cikin mafarki, bata ankara ba taji yawani irin kara bugamata joystick a hole dataji
kaman kusa aka bugamata dawani irin mugun gudu tafizge bakinta jin azaba tana
kokarin tashi tana sheshekan kuka murya chan kasan makoshi tace “Ya Aliyu what are
you doing to me” wani irin kankameta yayi batare daya bari ta kufcemai ba jikinshi
har bari yake yace “sex Pickle” wani irin faduwa gabanta yayi take ta tuna kukan da
Besty tadinga mata, dawani irin sauri tashiga tureshi tafashe da kuka tace “Ya
Aliyu dan girman Allah karkamin dazafi sosai wlh, Ya Aliyu please” girgizamata kai
yayi yana rike gam da ita yama kasa magana sai tsuke baki dayake yakara kaimata
3hit dayasa ta kwala ihu dawani irin sauri yakai hannunshi yadaura akan bakinta
gabaki daya yazare yace “Pickle please kibarni nayi I am your husband is my right
dan Allah stop crying for me kinsan kukan ki nada muna” ture hannunshi tayi daga
bakinta tana bala’in kuka tarirrike shi tace “Ya Aliyu dagaske ka tsaneni ne”
girgixamata kai yayi dasauri yace “No pickle nan tsanake ba, I never did, I love
you morethan my life” cikin kuka tace “inhar you love me morethan my life please Ya
Aliyu karkayi sex dani dazafi I can’t take it, please Ya Aliyu” kankameta yayi
sosai da muryanshi dabata fita sosai yace “to zakisa nakawo”? Dawani sauri ta
gyadamai kai dudda bamata gane what exactly yake nufiba but all she knows is inhar
bazai mata sex ba she’s willing tayimai kome yakeso, ahankali taji yasaketa, yakoma
gefe ya kwanta yana dagota yace “come here” dasauri tazo tana kallonshi, murya chan
kasa yana wani irin nishi yace “suck me make me cum ko I sex you” yay maganan
yanakai fuskanta wajen joystick dinshi, wani dum kirjinta yayi sai yanzu tagane
meyake cewa, kallon gabanshi gaban kato yasa taji kaman tai wani taboo dasauri
tarufe idanunta bata taba ganin gaban babban mutum ba, na Aliyu dogo kaman wani
maciji ga kauri kaman ice sai wani mimmikewa abin yake kaman mutum, murya chan kasa
Aliyu yace “suck me Pickle plssss” jikinta harwani rawa yake takai kanta samanshi
duk cikin tsoro dayay sex gwara tamai wanan dan bude idanunta kadan tayi tasake
kallon abin, wani kalan mikewa taga abin nayi kaman ita yake nema awani irin
hankali tabude bakinta dawani kalan sauri Aliyu yatura kanta yashige bakinta
couldn’t take everything, wani kalan ihu Aliyu yayi. “Aahhhhhh, uhmmmm, urggghhhh”
bamatasan what she’s doing ba kawai bakinta ne akai Aliyu na bubbuga mata shi a
throat, the thing feels hella wired, but jin yanda Aliyu ke sumbatu yana gurnani
yasa taji tsigan jikinta nawani irin tashi ta matse kafafunta.

Koya lurada hakan ne jitayi yadagota yadaurata akan jikinshi yasaka hannunshi
yawani jawo waist dinta yazaunar da ita akan fuskanshi batare daya mata komiba
ahankali yace “continue sucking me” maida bakinta tayi kan joystick din shikuma
ahankali yaciro tongue dinshi yashiga lasheta wani kalan zabura tayi zata kwace
kanta jin bakin Ya Aliyu agabanta amman yarike ta gam yazaunarda ita da kyau ne ta
yanda babu yanda zatayi ta kwace kanta, yanda yashiga ya mutsa gabanta da harshe da
hanci da dan gemunshi yasa taji kaman zata mutu rasa yanda zatai da kanta yasa
takife kanta kan joystick dinshi tashiga sha kaman that’s her only support Aliyu na
wargazata yana tsotso ruwa shima yana feso precum, wani kalan rawa da jikinta
yafara yasa yasan she’s about to cum wani kalan iska yahurata kaman ice shaaaa
tasaki yamaida bakinshi jikinta nayi kaman zata mutu sai chan yaji tasaki gabadaya,
murmushi yayi yawani dagota ya kwanto da ita gefenshi bakinta yay kissing yana
kallon yanda ta kulle idanunta sabida kunya yace “lazy girl, 1minute wife kawai”
boye fuskanta take kokarin yi akanshi yace “get ready to make me cum inba hakaba I
am going back to the only thing danasan can make me cum” zuwa ta saman fuskanta
yayi yana kallon yanda ta lumshe idanu ahankali yace “haaaa” bude bakinta tayi
ahankali kawai jitayi yawani kalan dannamata bataso tai karya but jitayi kaman yama
wuce makogoronta wani kalan fucking mouth dinta yashigayi tana kakari kaman zatai
amai ganin haka yadagata zaune yacigaba yarike kanta gan jiyake kaman zai haukace
idan bai kawoba, Khairy idanunta sukai jajir Aliyu yakai one hour fucking mouth
dinta yakasa kawowa, ganin she’s extremely exhausted yasa kawai ya kyaleta ya
kwanta yana jawo ta yace “come here” bakinshi yawani kafa kan boobs dinta yakama
hannunta yakai kan joystick din dayaki kwanciya tsabagen bala’i yana murzawa
tanajin saukan hawayenshi nabin kirjinta yana wani irin nishi kaman zai mutu,
jitayi jikinta yay taushi yawani irin bata tausayi Aliyu ya wahala akanta dayawa,
ahankali takai hannunta tagogemai hawayen tadaura fuskanshi kan nata dayake kan
kirjinta tama rasa mezatamai besides ita yanzu matan aure ce she needs to learn
yanda zatai satisfaying mijinta ahankali takai harshenta cikin kunenshi sanan
hannunta daya rike yana sata matsa gabanshi ta kabar dashi ahankali tashiga damke
joystick don tana wani murje kan while sucking his ear da kyau, wani kalan nishi
taji yayi yawanijaaaa nipple dinta abakinshi kaman zai katsa dayasa tai ihu.
“Wayyooo Ya Aliyu” ko kadan baimasan metakeyi ba jan nipples dinta yake da kyau
yana wani irin komawa baya yanajan dayan da hannunshi yana bankaremata sosai yana
hawaye, azaban datakeji kaman zata mutu kuka tahauyi mara sauti tacigaba da
gurjemai kan joystick don dakyau tana lasan middle na kunnenshi yanda yaja nonon
nata wanan karan yana wani bankarrwa saida tafashe da kuka sosai wani kalan amai
ruwa mai kauri taji yana fitowa daga kan joystick din Aliyu nawani irin nishi yana
fizgan boobs nata kaman yana dambe sai yanzu tana gane ashe kawowan yake matse kan
joystick din tayi da kyau tana jinshi yakarasa kawowa tass yanabin hannunta yanabin
joystick din sanan yasauke wani irin ijiyan zuciya yacigaba dashan boobs dinta
ahankali yana wasa da dayan ahankali sai chan taji hannunshi yasaki yafadi akan
cinyanta alamun yay bacci while bakinshi nakan boobs nata daya, ahankali tazare
bakinta dagakan kunnenshi sanan takalleshi ahankali, bacci yake but still bakinshi
nakan boobs nata yana tsotsa kadan kadan, shiru kawai tayi tana kallonshi sonshi na
ratsa ko’ina ajikinta tasan Ya Aliyu nasonta fushin shi kawai yayi yauya tabbatar
da hakkan, in sha Allah tayi alkawari she will give her husband all her love,
tanason Ya Aliyu sosai, bata taba ganin cool calm guy irin Aliyu ba, Aliyu is a
special man, sabida batason sex look at wahalan dayayi shida he could easily forced
her amman yahakura, binshi da kallo tayi yanda yakeda dogayen gashin idanu,
ahankali tai kokarin kwace boobs din zata koma baya dan azaban zafi yake mata kaman
yajimata ciwo ma biyota yayi batare dayasaki ba yana nishi dasauri tadaura hannunta
saman kanshi ahankali tace “shhiiiiii sleep I will not take it from you” lamo
yasakeyi yanasha kaman yajita, hannunta takai kan sajenshi tashafa murya chan kasa
tace “today u are my little baby Ya Aliyu” dan murmushi tayi kafin ahankali tana
kallonshi still tace “Mama I love Ya Aliyu sosai bazan iya rayuwa dawani ba, Mama
please bless our marriage kinji Aliyu Khairyn ki keso” murmushi tasakeyi kafin
ahankali tashafa sajenshi tace “Ya Aliyu I love you with every drop of blood,
tissues, and muscles na jikina, and I am ready to take this journey with you, I
pray Allah yabani ikon faranta maka”.

Har aka fara kiran sallan magrib suna wajen Aliyu bacci yake kana ganin baccin
kasan yamai dadi bacci ne daya DUK WACCE TAKARANTA MIN LITTAFI BATARE DATA BIYABA
BAN YAFE MATA BA WLH. dade bai sami irinshi ba, tadada shi amman ina yakasa tashi
idan Mamman ta tadashi karajan nono bakinshi yake yakamo dayan da hannu yarike gam
kaman zaa kwace mai ita abinma mamaki yabata to kodai baa shayardashi bane dayana
karami ba, sai wajajen isha’i yatashi lokacin itama tasoma bacci, dakin duhu
dumdun.

7️⃣
1️⃣
7️⃣
1️⃣
7/8, 12:26 PM] +234 816 261 9303: 7️⃣1️⃣

Sakin boobs dinta yayi ahankali yana dan murmushi he’s feeling so very happy and
satisfy tashi yayi ahankali yawuce bathroom wanka yayi agurguje sanan yafito ya
shirya dan baiso yana missing jam’i karasowa gaban gadon yayi yadagata sama chak
hakan yasa tabude idanu, hannunta yakama zuwa bayi yana bin jikinta da kallo da
kyau saikuma yacire idanunshi dasauri tunawa da yayi alwala yace “go and perform
gusl kifito kiyi salla nadawo zamu tafi” yajuya dasauri yafice, ahankali tai tafiya
jin zafi zafi dudda ba wani abu yamata ba sanan tai wanka tafito tana tsane kanta
da towel kafin tadauki kayanta ta saka da pant dinta daya bushe tai salla tana
idarwa gyara gadon tayi tadauki tissue datagani adakin ta goge gadon inda suka bata
ta yayyafa ruwa sanan takara gogewa tai flushing komi abayin sanan tafito tadawo
cikin office din tana zama yana shigowa karasowa ciki yayi yana kallonta da yanda
taki kallonshi ahankali yazauna gefenta bakinshi yakai saitin kunnenta yace “thanks
Mrs Aliyu” faduwa gabanta taji yayi hakanan, hannunta yakama ahankali yahadashi da
nashi sanan yadan fuzar da iska ahankali yace “and I am sorry for telling you that
I hated you, Ummulkhair bazan taba iya tsanankiba kece rayuwa dakuma zuciyan Aliyu
gabaki daya” ahankali tadago idanunta takalleshi danso take ta gasgata abinda
kunnuwanta suka fadi mata, gyadamata kai yayi ahankali yace “I tried to hate you
but duka was out of jealousy sabida karyan dakika min and all those stuff dakikace
kan wanan” yadanyi shiru yana cijan lips dinshi dan baima so yakira sunan Zayn
tsabagen masifan kishi irin nashi, dan iska ya fuzar kadan sanan yasake kallonta
yace “because of that dan uwan naki” yasakeyin shiru, kafin yasauke ijiyan zuciya
mai karfi ahankali yana kallonta kaman yanda take kallonshi yace “Ummulkhair I’ve
never lied to you tunda muka hadu, I told you I am a jealous man ni kaina inda
akwai magani na rage kishi da fushi dana saya nabama kaina, I am an obsessive and
possessive man kan abinda nakeso I can’t help it, tunda nake arayuwana bantaba son
wata ba sai ke all this years, I am 30yrs old going to 31 bantaba son wata ba
tsawon all this years saike, you are my life partner, are you ready to accept
Aliyun ki the way he is let’s date again Pickle?” Yay maganan yana kallonta waiting
for an answer, shiru tayi tana kallonshi hakan yasa yadan lumshe idanu sanan
yabudesu ahankali murya chan kasa yace “I know I can be annoying, hard, tough,
stubborn sometimes but kinsan 1thing I am sure of shine inasonki sosai Ummulkhairy
and I know ke kadai zaki iya chanzani uhm, so will u date me again let’s rekindle
our love Babyna Matata Ummulkhairy Mama?” Wani kalan murmushi tayi sai kawai yaga
ta matso tafada jikinshi ta rungumeshi sosai tana kuka dan she couldn’t hold her
happiness and regret ahankali tace “Ya Aliyu kayafemin all those maganganu dana
gayamaka erase them please a heart dinka and kamanta dasu, i said all of that
sabida nasa kahakura danine but my approach was wrong, Ya Aliyu I am so sorry for
hurting you kaji” dagokanta yayi gently yasa hannunshi ya share mata fuska tass
yace “na yafemiki that is past tense kinji” gyadamai kai tayi yamike tsaye yana
dagata yabata key na jeep nashi yace “muje drive us zuwa gidanku yau kin kararmin
da karfi na” murmushi tayi ta karbe key, suka fito tare sai kallonsu ake amman ko
ajikinshi yana rikeda hannunta suka fice bude mata gaban motan yayi tashiga ta
zauna sanan yakoma dayan side din yazauna yana kallonta takunna motan tajasu sai
murmushi yake feeling so proud of her, awani super market suka tsaya sukai shopping
tarkace na kaiwa gida sanan suka wuce gidansu, suna shiga gidan parking tayi tana
murmushi sosai tayi kewan gidansu.

Saukowa tayi shima Aliyu yasauko sanan yakama hannunta suka wuce ciki daidai zasu
bude kofan falo aka rigasu budewa Zayn ne da Ya Manaf suka fito atare, ido da ido
sukayi da Aliyu Zayn yawani irin dauke kai batare daya basu second look ba yawuce,
shikuma Manaf yay murmushi yabama Aliyu hannu suka gaisa cikin mutuci Khairy
tarikemai hannu tana mai shagwaba kan baikawo nata Aisha ba yabisu suka koma falon,
Baba na falo zaune da Anty Mariya da Baffa suna ganin su Aliyu aka shiga gaisawa
while mai gadi na shigo da abubuwan dasuka kawo.

Sunyi hira agidan kaman nothing has ever happened sai wuraren 11 Baba yashiga
kwalama Khairy da Anty Mariya tajata sukaje sama tana hadamata wasu hadaddun kayan
mata kan suzo sutafi dare yayi.
Saida Anty Mariya tagama hadamata sanan tazaunar da ita abakin gado anatse tace
“Khairy nasan niba mahaifiyar ki bace amman yanzu nine ke matsayin mahaifiya a
rayuwanki, kinriga kinyi aure yanzu iya zama da miji da dabarun ki na mata sune
zasu zaunar dake, kinga maza all of them are thesame, Ummulkhairy biyayya shine abu
na farko dazaisa ki siye mijinki completely, kinga Aliyu mijinki yarone mai natsuwa
ma gaske, ga kunya gashinan very very calm kinga maza irinsu dinan dako abokanai
basuda shi matayensu sune komi nasu, dole zaki daura damnaran zama dashi, kinga
shiru shirun nan masu sanyi sanyi sunfi kowani namiji jaraba da yawan bukata,
Khairy dole zaki daure ki biyamai kinaganin Aliyu ke kadaice mace dakuma namijin
rayuwanshi, u are his mom his everything kika iya tafiya dashi za’adauka kin
magance shi ne sabida yanda kome kikace shizaiyi, ki rike sirrin mijinki komene ne
bayaso ki kiyayi abin, kinga maza masu suna Aliyu akwai zuciya barin ma wanan nakin
dani naga zuciyanshi da idanuna ranan da yazo ya saceki” dan murmushi kadan Khairy
tayi tunawa da ranan, Anty Mariya tace “kidage da shan magungunan nan naki kinji
karkiyi wasu dasu, sanan karkice kesaikun tare menene menene yakiraki shimfidan shi
ki amsa kinajina” Gyadamata kai tayi jin Baba yasake kwalamata kira yasa Anty
Mariya ta tashi tace “muje kinga Babban ki chan yana kiranki” tai maganan tana bude
kofan suka fice, falo suka sauka babu kowa a falon hakan yasa sukai waje, dukansu
na tsakar gida harda Zayn dataga Baba namai magana tareda Aliyun dabata san na meye
ba, ganinta yasa Baba yajuyo ya kalleta yace “tahonan ku tafi Khairy dare yayi”
gyadama Baba kai tayi takaraso tanaso ta gaida Ya Zayn but sanin halin mijinta yasa
ko inda yake bata kalla ba agaban kowa Aliyu yakama hannunta sanan yakalli su Baba
da Baffa yace “goodnight Baba saida safen ku” saida safe duk suka musu sanan Baffa
yace “muje kaga Zayn, saida safe Amini” suma suka wuce motansu Zayn yaRshiga
mazaunin direba yajasu suka fice daga gidan.
7️⃣
2️⃣
7️⃣
2️⃣
[7/8, 12:26 PM] +234 816 261 9303: 7️⃣2️⃣

Suna kaiwa gida bude musu gate akayi suka shiga ciki parking yayi wajen parking
sanan yakashe motan batare daya budeba yakalleta kaman yanda tajuyo takalleshi yace
“leki ijiye kayayyakin nan kima Gwaggo sallama kizo wajena ki kwana” makemai kafada
tayi ahankali tace “ni kunya nakeji” dan murmushi yayi yace “ashe ko ni zan biyoki
let’s go” murmushi tayi suka bude mota suka fito, tai hanyar flat din Gwaggo dagudu
Aliyu ya tsaya yasaki baki yana kallonta saikuma yadan saki murmushi kafin yamaida
kofan motan yarufe yawuce side din Mami, sallama yayi yashiga falon, daga Dad sai
Mami ne afalon tana zaune kusada Dad shikuma Dad yana some paper work ganinshi yasa
yature kome yakeyi ya kalli Aliyun, dan murmushi Aliyu yayi yace “Dad ina yini,
Mami ina yini” yagaidata batare dayama kalletaba murmushi tayi ta amsa tace “ai mun
zaci dagachan ka gudu da amaryan kane wanan dahar shadaya baku dawoba” Dad da tunda
yashigo yake kallonshi babu wanda yakaishi understanding Aliyu a duniya yace “Yaya
akayi Gadanga?” Kallon Dad Aliyu yayi yanaso yamai maganan yana jin nauyi kuma yama
kasa Dad Ya tsareshi da idanu yace “talk what is it”? Ahankali yadan saukan da
kanshi kasa murya chan kasa yace “Dad bazamu iya maida tarewan this week ba dole
sai in 3weeks time” dan murmushi Dad yayi na manya ba Aliyun dayake cewa ya tsaneta
bane wanan ba hmmm lallai yaran zamani tunda harshi dakanshi yay magana haka gwara
ya maida tarewan this week kafin ayi abin kunya agidan nan, maida kanshi yayi kan
rubuce rubucen dayake yace “okay Allah yakaimu wanan satin zaku tare zan waya da
Babanta tashi kaje” dasauri yatashi yanajin wani dadi da kunya at the same time
haryakai kofa zai bude Dad yace “one more thing Aliyu” dasauri yajuyo kanshi akasa,
ahankali Dad yace “you are not allowed ka shiga side din Gwaggo dagayau, dagayau
karka kara ganin Ummulkhairy sai ankaimaka ita gidanka, inhar kabi kan dokan nan
dana shimfida maka to baza’a tare wanan satin ba kanajina” gyadamai kai Aliyu yayi
ahankali dudda baiso hakan ba amman he’s willing yay hakan yau Saura kwana hudu
asabar din, wucewa tayi yafita dasauri Mami tace “yaza’ayi ka yarda Alhaji bayan
kasan ba’a gama shirye shirye ba” anatse Dad yace “akwati ne kawai baki gama hadawa
ba kuma kece kebata lokaci, gobe duk wani kaya da ake bukata na akwatin nan ni
dakaina zansa akawo, wata na hudu kenan ake da bikin nan basu tare ba, tunda shi
harya cire kunya yace yanaso atare abarshi yatare Aliyu ba yaro bane ina fata kin
fahimta” gyadamai kai Mami tayi ahankali tadade tanama kanwarta Hajo kwadayin Aliyu
sabida yanda mijinta keson Aliyu, babu wanda yasan assets nashi dakomi nashi
passwords pins nakomi nashi sai Aliyu, ga Aliyun banda company da gidaje da
mahaifinshi yabashi shi kanshi Aliyun nada businesses da dama dake yielding mai
bala’in money, wani kalan bakinciki taji aranta dayasa ta tashi kawai tama wuce
sama.

Suna kaiwa gida bude musu gate akayi suka shiga ciki parking yayi wajen parking
sanan yakashe motan batare daya budeba yakalleta kaman yanda tajuyo takalleshi yace
“leki ijiye kayayyakin nan kima Gwaggo sallama kizo wajena ki kwana” makemai kafada
tayi ahankali tace “ni kunya nakeji” dan murmushi yayi yace “ashe ko ni zan biyoki
let’s go” murmushi tayi suka bude mota suka fito, tai hanyar flat din Gwaggo dagudu
Aliyu ya tsaya yasaki baki yana kallonta saikuma yadan saki murmushi kafin yamaida
kofan motan yarufe yawuce side din Mami, sallama yayi yashiga falon, daga Dad sai
Mami ne afalon tana zaune kusada Dad shikuma Dad yana some paper work ganinshi yasa
yature kome yakeyi ya kalli Aliyun, dan murmushi Aliyu yayi yace “Dad ina yini,
Mami ina yini” yagaidata batare dayama kalletaba murmushi tayi ta amsa tace “ai mun
zaci dagachan ka gudu da amaryan kane wanan dahar shadaya baku dawoba” Dad da tunda
yashigo yake kallonshi babu wanda yakaishi understanding Aliyu a duniya yace “Yaya
akayi Gadanga?” Kallon Dad Aliyu yayi yanaso yamai maganan yana jin nauyi kuma yama
kasa Dad Ya tsareshi da idanu yace “talk what is it”? Ahankali yadan saukan da
kanshi kasa murya chan kasa yace “Dad bazamu iya maida tarewan this week ba dole
sai in 3weeks time” dan murmushi Dad yayi na manya ba Aliyun dayake cewa ya tsaneta
bane wanan ba hmmm lallai yaran zamani tunda harshi dakanshi yay magana haka gwara
ya maida tarewan this week kafin ayi abin kunya agidan nan, maida kanshi yayi kan
rubuce rubucen dayake yace “okay Allah yakaimu wanan satin zaku tare zan waya da
Babanta tashi kaje” dasauri yatashi yanajin wani dadi da kunya at the same time
haryakai kofa zai bude Dad yace “one more thing Aliyu” dasauri yajuyo kanshi akasa,
ahankali Dad yace “you are not allowed ka shiga side din Gwaggo dagayau, dagayau
karka kara ganin Ummulkhairy sai ankaimaka ita gidanka, inhar kabi kan dokan nan
dana shimfida maka to baza’a tare wanan satin ba kanajina” gyadamai kai Aliyu yayi
ahankali dudda baiso hakan ba amman he’s willing yay hakan yau Saura kwana hudu
asabar din, wucewa tayi yafita dasauri Mami tace “yaza’ayi ka yarda Alhaji bayan
kasan ba’a gama shirye shirye ba” anatse Dad yace “akwati ne kawai baki gama hadawa
ba kuma kece kebata lokaci, gobe duk wani kaya da ake bukata na akwatin nan ni
dakaina zansa akawo, wata na hudu kenan ake da bikin nan basu tare ba, tunda shi
harya cire kunya yace yanaso atare abarshi yatare Aliyu ba yaro bane ina fata kin
fahimta” gyadamai kai Mami tayi ahankali tadade tanama kanwarta Hajo kwadayin Aliyu
sabida yanda mijinta keson Aliyu, babu wanda yasan assets nashi dakomi nashi
passwords pins nakomi nashi sai Aliyu, ga Aliyun banda company da gidaje da
mahaifinshi yabashi shi kanshi Aliyun nada businesses da dama dake yielding mai
bala’in money, wani kalan bakinciki taji aranta dayasa ta tashi kawai tama wuce
sama.

Saida sukakai gida zai bude kofa yafice Baffa yarike hannunshi hakan yasa dasauri
yakalli Baffa, murmushi Baffa yamai yace “sit Zayn” komawa ahankali Zayn yayi
yazauna yana murmushi, ahankali Baffa yace “abokinka Mamu yabani labarin Aisha da
kai achan kasan wajen dakukai karatu Zayn” Baffa yakirashi ahankali yace “Naam
Abba” ahankali Baffa yace “kagadai bani na zabamaka Aisha bako amman duk wanda yayi
abu domin iyayenshi baya tabewa, hakki nane nai guiding naku and put all my
children a right tract, naga amincin dayake tsakanin mahaifiyarka da mahaifiyar
Aisha, duka duka bikinku saura sati daya Zayn, inhar kai imani da kaddara sanan
kama iyayenka biyayya trust me reward dinka is with Allah, Son ka manta da
Ummulkhairy Khairy aranka, Allah yariga yakaddara cewa ita Matan Aliyu ne, yaron
nan abin tausayi ne shima Zayn baida mahaifiya kaman Khairy gakuma mugun ciwon
zuciya, kakosan yanzu haka akwai yan abubuwa na likitanci dake supporting heart
dinshi acikin zuciyanshi” kallon Baffa Zayn yayi shiru, gyadamai kai Baffa yayi
yace “yes Zayn, nasan ka nasan koda bakasan Aliyu ba ayanda yake neman mutuwa kan
Khairy zaka iya barinmai kai musulmi ne kuma zaka iya soma dan uwanka abinda kake
soma kanka, Zayn I love you kaine d’ana nafari I don’t want you to waste your life,
Zayn kaso Aisha for me, for ni mahaifinka, for mahaifiyarka, for sake na ita Aishan
dake sonka Allah will reward you for that kaji yaro na” ahankali ya gyadama Baffa
kai yanajin duk wani nauyi da zuciyanshi yamai natafiya, hannu Baffa yakai yakama
kuncinshi sanan ahankali ya matso ya manna mai peck akumatu da goshi ahankali yace
“Allah yamaka albarka Zayn” ahankali yace “Ameen Abba” murya chan kasa Baffa yace
“start planning your wedding kome kakeso tell me kaji” gyadamai kai yayi ahankali
sanan Baffa yawuce yafita daga motan zuwa flat dinshi.

Ijiyan zuciya Zayn yasauke he hates Aisha sosai but for the first time yau kalaman
Abba yasa yaji he’s ready to give her a second chance, kowa arayuwan nan deserves
second chance, idan yana cewa yar iskace ita shima ai hakan ne, Yar iska da dan
iska kowa deserves a chance inhar yayi tuba na gaskiya, tunda aka samusu rana kusan
kullum Aisha kuka take tana rokonshi ya yafemata, kullum test messages ta rantse
takara rantsewa cewa sex din dasukai da Kb sau dayane kuma shima was a mistake
ranan sunyi drunk yasa tasha shisha, sex din datayi kuma dashi was all out of love
tadauka ayanayinshi that’s the only thing dazaisa ya sota he’s really to let go off
everything yama iyayenshi anything, babu amfanin d’a dabazai iya sacrificing
happiness nashi for iyayenshi ba, he was a bad boy before but sanadin Khairy
kasheta da aka kusayi yasa ya shiru idanunshi suka bude yaga gaskiya, ya tsani
shisha, kwadayin mace wanan da kyar yakema bacci saisa kullum yake azumi yana
istigifari bazai kara zinaba shida mace sai halaliyanshi, ijiyan zuciya ya fuzar
sanan ahankali yasa hannunshi yaciro wayanshi daga aljihu number Aisha yaciro
ahankali yashiga yimata text.
“Aysha I’ve accepted you, but I need to ask for your forgiveness, nasaki kuka,
bakin ciki, i judged you call you all sort of names bayan ni I am even far far
worst than u are, ance iskanci awajen namiji ado ne but is all a lie, wutan
jahannama guda ce for mace da namiji, kiyafeni let’s ask Allah for forgiveness,
build a new life and forget our past, this is to new beginning, I can’t wait to
make you mine Ayshatu”
Turamata text din yayi tareda sakin murmushi dan yasan she will be delighted taga
messege dinan sanan ahankali yabude mota yafito yana kulle motan yawuce ciki.

“Iskanci bin mata, shaye shaye bashine farin ciki da wayewan rayuwa ba, shidama
ance sabon Allah nada dadi, Allah nada so many ways na kama mutane, I hope all of
us mun gyara kanmu ta hanyar daina sabon Allah damukeyi azahirance dakuma aboye,
Allah ya shiryemu gabaki daya, Allah ya yafemana kura kurRanmu Ameen”.

7️⃣
3️⃣
7️⃣
3️⃣
[7/8, 12:26 PM] +234 816 261 9303: 7️⃣3️⃣

Gagarumin biki ake shiryawa agidaje uku, gidansu Aliyu gidansu Baffa da gidan su
Aysha.

Baba yama Khairy lafiyayyen kayan daki da aka kai babban gidan Aliyu an jeramata
komi, akwatinan da Aliyu dakuma Dad da Gwaggo sukama Khairy kusan 40 dan set daban
daban designers, fir daga Dad har Gwaggo sun hanashi ganin Khairy da akema
lafiyayyen gyara sai yanzu Khairy takeji aure take tasa Batool tamata inviting all
her friends ranan Friday da Saturday ne za’ayi biki asabar da night akaita gyara
akema Amarya na ban mamaki.

Ranan Friday wajen kamu aka bari Aliyu yaganta bayan yabiya kudi dayaga Khairy
saida yadan kusan zarewa akahau nai dariya Dan rudewa yayi su Meena sai dariya suke
dan tunda Aliyu yakirata yanunamai shiya yafema Khairy komi yawuce between them
kuma yanaso tabata hakuri sudawo kaman sisters taje tabama Khairy hakuri da ita da
Batool sune manyan kawayen amarya akai shagali har dare ko kadan ba’a bari Aliyu
yakebe da Khairy ba Aiko yacika yay fam yace zata ganene sai dariya take.

Yau babban ranane wajen both Aliyu da Khairy wato babu abinda yakai soyayya dadi
sunma kosa dare yayi tabar gidan nan ta tafi gidanta wajen Aliyun ta dan tayi kewan
shi sosai kwana nawa bata ganshi ba.

Karfe 8 nadare aka tafi da Ummulkhairy gidan mijinta gidan Aliyu Hydar.
Karfe 8 nadare aka kai Ayshu gidan mijinta Zayn.
7️⃣
4️⃣
VIP kunason amarcin this two angwaye konasu KhairRy kadai???
7️⃣
4️⃣
[7/8, 12:26 PM] +234 816 261 9303: 7️⃣4️⃣

Dagaske Aliyu one single friend bayida shi saidai yaran aiki, hakan yasa Dad
yadaukeshi amota sai uban kunya yakeji har zuwa Babban gidanshi, cikin gidan Dad
yashiga gidan yahadu bana wasaba kaman wani gidan gwamna, kallonshi Dad yayi yace
“Oya get down and go kasayi baki kasan yanda zakayi da kawayen amarya sutafi nidai
saida safe” awani irin kunyace yace “Daddd plssss” hararanshi Dad yayi yana
murmushi yace “don’t Dady me, Allah baku zaman lpy gud night son” ahankali yabude
motan yasauka yabude baya ya kwashi manya manyan ledojin dasuke nan aciki sanan
yamaida kofan yarufe Dad yaja mota abinshi yawuce yay tafiyan shi.

Okay Gidan yabida kallo sanan ahankali yafara tafiya zuwa gaban flat din ahankali
yabude kofan ya shiga gidan wani haddaden kamshi yake banawasa ba, furnitures na
ciki zaka dauka villa kaje, ganin babu kowa a falo yasan suna sama yasa yawuce wani
hadadden daki dakenan kasa yabude kofan yashiga dakin shima yahadu yasha furnitures
ga kanshi da dakin keyi ijiye komi yayi awajen sanan ya kwanta kan gado wayanshi
yaciro yay dialing number ta amman harya gama ringing bata dauka ba hakan yasa
yamata text.

“Suwaye tareda ke”?


Ko 1min text din baidauka ba tamai reply.
“Gwaggo, da Meena, da Batool da Amal, Ya Aliyu wai kwana zasuyi please kazo na
ganka yau kwana nawa I didn’t see you”
Wani kalan murmushi yayi yana tunanin yanda zaiyi dawanan jarababbiyan kakan nashi,
tashi kawai yayi yawuce sama Gwaggo yagani zaune falon sama dawani katon ghana
masgo guda daya tana lissafin wani daki zata dauka adakunan dake saman tana ganin
Aliyu tace “yauwa Gadanga zo bani dakina da kanka kagani naje najera wayan nan
kayan a sip, gobe direba zai karasa kwasomin kayayyakina na jera adakin nawa” wani
kallo Aliyu yamata daidai Meena tafito daga dakin da Khairy keciki ganin Ya Aliyu
da Gwaggo yasa ta gimtse dariyan datakeji tazo wajen da sauri tace “Ya Aliyu Gwaggo
tahada kayanta tass wai gidanka zata dawo dazama bazata iya rabuwa dakai ko Khairy
ba” wani kallo Aliyu yama Gwaggo da itama kallonshi yake yace “wlh bazaki zaunamin
agida ba ki koma chan gidan danki kicigaba da zama” nuna kanta Gwaggo tayi tace “ni
zakama rashin mutunci” hararanta yayi yace “eh” cikeda masifa ta tafa hannu tace
“yo idan ka isa Aliyu zoka korani daga gidan nan” wuceta yayi yay dakin dayasan
Khairy keciki yabude dakin, Khairy na zaune kan gado an rufemata kai da lafaya ga
Batool da Amal duk akan gado suna mata hira, ganin Aliyu yasa duk suka gaidashi,
dan murmushi yayi yasa hannu a aljihu yaciro bandir na yan dubu guda biyar ya
ijiyemusu akan gado yace “ka kudin siyan baki ina zuwa bari na ari Mrs Aliyu” yay
maganan yana kama hannunta dayasha lafiyayyen lalle, ahankali tabiyoshi ta sauka
kanta alullube yawuce suka fito daga dakin ganin yafito da Khairy yasa Gwaggo ta
mike tsaye tace “ina zaka kaita kasayi kudin bakin bakin ne” ganin acike Gwaggo
take dashi yasa ahankali yace “magana zamuyi da ita afalo Gwaggo, kuma ai nasaya ko
Meena” dasauri Meena ta gyadama Gwaggo kai tace “ga kudin chan adakin” dasauri
Gwaggo tace “muje ingani” tai hanyar dakin, dawani irin sauri Aliyu yaja hannunta
suka sauka kasa zuwa dakin maida kofan yayi yarufe yasaka key yakai hannunshi
ahankali Ya yaye gyalenta murya chan kasa yace “Assalamu Alaykum” wani irin
murmushi Ummulkhairy tayi tai wani tsalle ta rungumeshi, wani irin fito da ita daga
jikinshi yayi kawai Ya dauketa sama yana murmushi sosai yace “I miss this girl, me
kikamin ne”? Sauketa yayi dawani irin sauri tazauna kan jikinshi tana kallon
fuskanshi yanda yamata kyau ahankali tadaura hannunta kan kirjinta dayan hannunta
kan kirjinshi tace “wani sirri ne da only this 2 zasu iya ganewa” hannunta yakama
ahankali yamma hannun kiss yana kallonta kaman baitaba ganinta ba yanda takara kyau
fatarta na taushi tana kamshi turare bana wasaba, jin Gwaggo na kwalamai kira yasa
yace “bazata taba sani we are here ba, let’s go and perform ablution” gyadamai kai
tayi suka wuce bayi alwala sukayo sanan suka fito dakin akwai dadduma kowani daki
na gidan an ijiye dadduma hakan yasa suka shimfida sukai salla bayan sun idar
yamusu addu’a yaHkama kanta yay addu’a sosai sanan ya warware mata gyalen.

7️⃣
5️⃣
7️⃣
5️⃣
[7/8, 12:26 PM] +234 816 261 9303: 7️⃣5️⃣

Murya chan kasa yace “have you eaten”? Girgizamai kai tayi alamun no hakan yasa
yajawo ledojin daya kawo yabude musu bankararrun kajin da yogurt yace “muci”
gyadamai kai tayi sanan tabudemai baki, murmushi yayi yace “1 minute wife kawai”
wani kalan kunya taji tasauke kanta ya yago kaza yakai bakinta tafaraci sosai taci
shima sosai yaci sanan yatashi dagata itama yayi yawani fizgota jikinta yana wani
irin kallonta kunya taji yakamata dasauri ta sunnar da kanta kasa tai bayi dasauri
shima yabiyota hannunta ta wanke sanan tadauki daya daga cikin savon brush dake
bathroom din ta wanke bakinta shima haka tarigashi gamawa hakan yasa tajuya zata
fita da hannu daya yariketa hakan yasa ta tsaya tana kallonshi yanda yay kyau farin
shaddan dake jikinshi bakaramin kyau yamai ba, Ya Aliyu nada kyau da ace zata haifi
all yaranta suyi kama dashi data more gashi fari fat unlike ita datake nan black
beauty. “Kinsan cewa I am yours now” Aliyu yay maganan flashing water on her face
ganin yanda take kallonshi, wani irin murmushi tayi ta lumshe idanu tabudesu ta
daura akanshi, bude kofan bathroom din yayi sanan yadauketa kaman wata Yar yarinya
yace “maisa kike kallona” yay maganan yana kashe wutan dakin yana dauke da ita yay
gado da ita wani irin jefata kan gadon yayi sanan yahau kanta batare daya sakin
mata nauyi ba yakai fuskanshi daidai saitin nata murya chan kasa yace “maisa kike
kallona” kaman wata Yar baby da murya kar karama akuma shagwabe tace “Ya Aliyu you
are so cute, inaso yarana suyi kama dakai” wani irin kankameta yayi cikin kalan
muryan yan iska yace “bari naciki namiki ciki zakiga zaki haifi masu kama dani
Pickle” murya chan kasa tace “Ya Aliyu I love you” shiru yayi dan kalman har ranshi
yajita, ahankali yama lips nata peck, murya chan kasa yace “and I love you
Ummulkhairy, I love you” gyadamai kai tayi tana kai duka hannunta saman kanshi ta
cusa hannayenta cikin soft gashin kanshi tanajin wani irin shauki nashi ita kadai
tasan yanda takeson Aliyu, ahankali tace “Ya Aliyu” murya chan kasa yace “yes
Pickle” murya chan ciki tace “Ya Aliyu I love you” shiru yayi yana kallonta he
could feel yanda the words came from heart dinta, Awani irin hankali yasaukar da
lips dinshi daidai saitin lips dinta suka hade, da edge na voice nashi yace “I love
you Ummulkhair” murya chan ciki data katse sosai tace “Ya Aliyu I love you! Kaman
in cinyeka nakeji” dan murmushi yayi ahankali batare daya janye lips nashi daga kan
nata ba yace “Ummulkhair I love you da sonake na cinyeki yanzu, should I baby”?
Gyadamai kai tayi ahankali hakan yasa yashiga kissing nata ahankali tana maidamai
da martani ko’ina na jikinta nawani irin yin shauki, dagota yayi batare daya raba
bakinsu ba yadaurata akanshi yana kissing nata dazafi zafi yakai hannunshi bayanta
yawani ja zip din riganta kasa sanan yadagota zaune still kissing her rigan yacire
mata ya yar baimasan a ina ya yar ba, gyalen lafayan ya yaye shima ya yar, sanan
yasaki bakinta tana kan jikinshi still yana rikeda ita yacire rigan shaddan
jikinshi ya yar da singlet sanan yamaida bakinshi kan nata yawani irin fizgo
yashiga kissing nata, yakai hannunshi kan zariyan wandonshi yacire yaja daga Wandon
har boxer kasa ya cire ya yarda, ahankali yawani irin daukanta yasata akan jikinshi
yakai hannunshi tabayanta yay unhooking bra dinta bata hanashi ba yakama hannayen
ta yazare ya yar sanan yaraba bakinshi danata yana kallon fuskanta cikin duhun
kaman yanda take kallonshi itama cikin duhu kirjinta nafaduwa dum dum, gently
yawani kwantar da ita ahankali kan gadon sanan yakai hannunshi kan maranta,
ahankali yadaura hannunshi kan pant nata yashigajan pant don kasa ahankali tana
wani irin nishi sanan yakarasa cirewa yayar.

Feet nata yabi da kallo kafin ahankali yadukar da kanshi yabude bakinshi gently
yatura babban yatsanshi cikin bakinshi wani yirrrrr taji dayasa ahankali tasaki
wani irin malalacin kara washhhhh tana juyarda kanta, yanda yakeshan yatsun kafanta
yasa taji kaman zatai fitsari sabida yanda abin kemata waiwayi da dadi dake
juyamata brain, ahankali yacire bakinshi daga yatsun kafan nata daya gama
jagwalgwalawa sanan yafara kissing ko’ina akafanta yataho sama har zuwa kan
cinyanta, wani irin nishi tafara dataji yazo wajen, kafafunta dake kwance akan
gadon taji yakama yadagasu sama yawani kalan waresu da duka hannunshi sunyi side
side, yanda take nishi fast fast yanaji daga kafanta ahankali taji yanakai kanshi
wajen wani kalan zabura jikinta yafara dasauri yace “shiiiiiiii” kafin yawani yi
blowing dripping Vijay nata da hot and cold breezing na bakinshi wani kalan datse
hakoranta tayi kaman maranta zai fashe haka takeji, ahankali yakai tip na tongue
nashi yana flicking all the chubby and chunky meat na wajen more water na dripping
out Khairy nawani irin motsi kaman tahade kafafunta amman ina yariga ya bude mata
kafafu tatas kaman zai yagata, ganin yanda take motsi jikinta na rawa yasa yadan
janye kanshi back yadena komi awajen kawai yana kallon Vijay din in the dark yana
jira tai calming down, jin shiru bai mata komiba yasa jikinta yafara relaxing tana
sauke ijiyan zuciya almost good 3 min, saida Aliyu yalura ta natsu to the core
kaman wani irin kura agujen bala’in kaman damisa yawani kai kanshi dammm kakeji
yawani buga bakinshi awajen yanashanta kaman mahaukacin dabaisan Vijay yakesha ba.
Ihu Khairy tayi danji tayi Aliyu kaman yana neman yahaukatata ne, kankame zanin
gado tayi tana wani irin bucking up tana juyi da kanta trying ta fisge gabanta daga
bakinshi amman takasa sabida yanda yariketa kaman na zuba abinci mai dadi awajen
haka yakeci da sha awajen.
“Ahhhhh Ya……Ali stopp,….Ya Aliyu wlh fitsari, Innalillahi wayyo Allah na dadi Ya
Aliyu zan mutu wlh….. uhmmm” ko kadan tama manta metakeyi surutu kawai take Aliyu
kuma sakin nishi da gurnani yake kawai awajen yana zukan wajen, vibrating dayaji
jikinta yafara kaman an jonamata electric shock yasa yaciro kanshi ahankali yana
karanto addu’a aranshi bamatasan yafito ba sabida yanda jikinta kerawa, shima rawa
jikin Aliyun yafara hakan yasa yakama boobs nata abakinshi dawani irin sauri yana
bude kafanshi dan idan bai sadu da ita yau dinan ba zai iya mutu he don’t care da
mutane agidan su suka sani, ahankali yashiga turawa kaman an tsuguleta taware
idanunta tass tafara tureshi cikin wata kalan murya dabata fita sosai tace “Ya
Aliyu wat are you doing?” Da kyar yasaki boobs nata dudda bayaso but dole yay hakan
yakai bakinshi saitin nata ahankali yace “zan sadu dake Ummulkhair, I want you this
night” kafin tai magana yahada bakinshi da nata yawani kalan matseta gam wato
namiji namiji ne, fara yaki da gabanta yashigayi yanaji tana kuka abakinshi tana
kokarin kwace kanta shi kanshi yasan real mugunta yamata dan mugun matseta yayi ko
motsi bata iyayi yashiga ramming wajen kaman mahaukaci, da Khairy taji azaba iya
azaba kaman kasheta yakeso yayi wani mugun karfi ne yazo mata tashiga dambe da
kokawa dashi ta fizge bakinta tafado kasan gadon, kafin ta tashi yabiyota zatai ihu
yadaura hannunshi kan bakinta Ya matseta anan kasa Ya shiga kwakumanta tass tasume,
dudda yaji tasume bai bartaba sai lokacin yama shigayi da kyau da kyar yasamu
yashigeta wani kalan rawa jikinshi yafara baitabajin what he is feeling ayanzu
kaman kaman zaiyi hauka yashigaji, daburcewa yayi yashiga banging nata very very
well shi kanshi baisan cewa he’s this wild ba, baitaba sex ba yau da yasamu yakasa
controlling kanshi dudda yasan this is her first time dan dadin dayakeji kaman zai
har duniya, wuraren 3 yakawo sanan batare daya ciroma ya kankameta ahaka yamika
hannunshi da kyar yajawo bargo daga kan gadon ya lullubesu dashi ahaka bacci yay

7️⃣
6️⃣
awon gaba dasHhi da ita.
7️⃣
6️⃣
[7/8, 12:26 PM] +234 816 261 9303: 7️⃣6️⃣

Wuraren 7 nasafe maganan Gwaggo yatadashi daga bacci yaji tana ina Aliyu yakai
Khairiya jama’a, wai wani kalan fitinannen yarone Aliyu jama’a, da kyar yabude
idanunshi dudda dakin da duhu but da Kwai dan haske haske na gari yawaye, kallon
kansu yayi yanda suka dukunkune juna kan carpet din kasan dakin sun lulluba da
bargo ahankali yajaye jikinshi daga nata sanan ya lullubeta da kyau yawuce bayi
yana tunanin all that happen yesterday baitaba sanin sex feels this good ba, kaman
zai mutu jiyan nan da dadi infact he can’t wait for the second time dazaiyi,
murmushi yayi yay wankan shi tsaf sanan yafito baida kaya adakin hakan yasa yadauki
nashi kayan da duk ya watsar jiya akasa yasaka yay sallan asubahi sanan yay facing
gabas yay salla saida ya idar sanan yasake cire kayan yabar only boxer yazo wajen
datake a kwance, hannunshi yasa ya yaye bargon datake lullube dashi yanabin
fuskanta da kallo yanda ya kumbura ta wahala sanan ahankali yadauketa chak, yasanta
da nauyin bacci dama barinma yau dabai barta tai na dare ba hakan yasa yabude kofan
bayi yashiga da ita jinta cikin ruwan zafi yasa tawani zabura zata tashi tsaye jin
azaba da sauri yariketa yana tsugunnawa yace “sorry Pickle” tureshi tayi tafashe
dawani irin kuka na azaba, yana kallonta tana kukan bai cemata komiba har saida
ruwan yahuce yazo zai taimaka mata makemai kafada tayi cikeda fitinannen shagwaba
tace “leave me alone” tsabagen yasan baida gaskiya ahankali yace “ok” cikin fushi
tace “go away I want to shower” Gyadamata kai yayi yace “yes Pickle” sanan yawuce
ahankali yafice tareda rufomata kofan yafito ya jingina da jikin kofan tareda fuzar
da iska, ahankali yace “yanzu yaya zan lallasheta”? Yana tsaye awajen yanajin
saukan ruwa abayin harya daina ji hakan ya tabbatarmai datagama wankan, bude kofan
bathroom din yayi yaganta tsaye ta daura towel a kirji dakuma daya akanta tana
ganinshi ta daukekai zuwa gabanta yayi kaman matsoraci yace “should I carry u
Pickle”? Dan kallonshi tayi sanan tadauke kai batare data kulashi ba gently ya
matso kusada ita ahankali ya dauketa kaman yadauki kwai sanan yafito da ita
yakawota ya zaunar da ita bakin gado yashiga bude wardrobe nadakin dan waigowa tayi
tasaci kallonshi yanda yake komi dasauri dasauri zakasan yadamu sosai kuma wlh
zaisani, hijabi yagani da abaya a wardrobe din hakan yasa yadauko yadawo da sauri
ya ijiye gefenta sanan yakama towel din kanta ya warware yana goge kanta sanan ya
ijiye bayan gashin ya tsane ya shiryata tsaf ya shiryata sanan yadagata fashewa da
kuka tayi dasauri cikeda tausayinta yace “sorry Pickle plssss” yakai hannunshi yana
kama kunenshi, turomai baki tayi tahau kan dadduma sanan ta tada salla zama yayi
bakin gadon ahankali sanan yadauki wayanshi yay dialing number Dad, Dad na dauka
kafinma Dad yay magana yace “Dad please get Gwaggo and everyone in this house out
please Daddd” sanan yakatse wayan cikeda kunya, yadawo kusada Khairy yanajira ta
idar da salla, tana idarwa yadauketa yamaidata kan gado sanan ya lullubeta ganin
jikinta yay zafi yadauki kayanshi yasaka sanan yakalleta yace “ina zuwa” ficewa
yayi daga dakin tana jinshi yana kulle dakin daga waje yawuce tsakar gida yashiga
motanshi yafice abinshi.

Wani babban pharmacy yaje yasan mai pharmacy wanda yake Dr fadamai komi yayi
yahadamai magani biya yayi sanan yafito yashigo mota yadawo gidan yatatrar Dad
yaturo an tafi dasu Gwaggo dasu Batool, murmushi yayi yawuce kitchen yana kallon
manya manyan kulolin dake dinning na abincin da aka kawomusu, tea yahado mata sanan
yafito yadauki plate yazuba mata pepper soup yasaka spoon yay arranging komi a tray
yay hanyar dakin datake yakasa mata abinda yafaru jiya da kalan dadin dayaji kaman
yasakeyi yanzu.

Dakin ya shiga ya tarar bacci yasake daukanta ijiye komi yayi yakarasa gaban gadon
yadagota yanajin yanda jikinta yay zafi wanan karan kasa gardama tayi sai kuka
datahau yi tea yajawo yana bata abaki tana sha tasha sosai sanan yabata magani
tasha pepper soup din kasaci tayi hakanan yahakura ya barta zata kwanta yahanata
hakan yasa suna zaune kanta nakan kirjinshi bacci yay awon gaba da ita.

Bayan 3 days!
Ko Allah yasan Aliyu hakuri kawai yake yanaso yabarta ta warke da kyau, but ko
kadan yakasa manta that experience, koyaya yake zaune shi kadai koya kalleta abinda
yake tunawa kenan, baitabajin abinda yakai saduwa da mace dadi ba, wani kalan
daraja da kima na musamman Khairy takara aranshi yanda take natsassiyar yarinya,
wani irin so yakemata ita kanta Khairy har mamakin shi take ba’a cewa so yay yawa
amman son Aliyu kam yamata yawa.
Hakanan ganin yafita zuwa sallan isha’i a mosque kawai taji sotake ta sauko tasaka
turare agidan dan jinyan datake yasa bata taba saukowa kasa ba tunda Aliyu yadawo
da ita sama daga dakin dayamata aika aika. Tana sanye dawani sexy gown da bayanshi
gabaki daya kenan abude, batasaka bra ba dan boobs nata ciwo suke mata sabida
wahalan dasukasha hannun Aliyu ranan saisa harsu tahanashi tabawa tun ranan
rabonshi dasu, sosai red gown din yamata kyau kanta babu dankwali akai sai gashinta
data gyara tai parking nashi atsakiyan kanta kaganta zaka dauka wata American
actress ce, tana cikin kunna turaren taji anbude kofa, dawani irin sauri ta juyo
tareda mikeHwa tsaye ganin Ya Aliyu ne.

7️⃣
7️⃣
7️⃣
7️⃣
[7/8, 12:26 PM] +234 816 261 9303: 7️⃣7️⃣

Hada idanu sukayi hakanan taji gabanta yafadi sabida wani irin kallo dayamata,
ganin yanda yakamata red handed yasa takoma ta tsugunna ahankali, wani kalan
murmushi yayi yamaida kofan falon yarufe sanan yataho cikin falon yanabin bayanta
da kallo daidai tagama saka turaren tamike tsaye jin bataji maganan shi ba tasa
tadan juyo zata saci kallonta wani irin fizgota taji anyi dasaida tafirgita fadawa
jikinshi tayi ya tareta kirjinta da nashi na haduwa yabi fuskanta dawani irin kallo
batare dayace mata kalaba, ahankali tadago yan kananun idanunta tadan kalleshi hada
idanu sukayi dasauri ta sunnar da kanta kasa, dan murmushi yayi yana kallon
gashinta data gyara yace “wai har yanzu baki daina fushi dani bane amaryan Aliyu”
turomai baki tayi wani irin ijiyan zuciya yasauke ahankali yace “I am crazy about
you Ummulkhair Oh My God” yay maganan yana kama joystick dinshi dake tashi da hannu
sabida dan turomai bakin datayi ashagwabe, dan kallon abinda tarike tayi wani irin
kunya taji batasan lokacin da tajuya dasauri zata gudu ba tana murmushi yawani
kamota yace “come here” makemai kafada tayi tana tahowa ashagwabe tace “Ya Aliyu
dazafi please karka sakemin” murya chan kasa kaman wani maraya yace “kin warke fa
Ummulkhairy, please just once karna sume miki” yay maganan yanakai bakinshi saitin
gefen wuyanta ya manna mata kiss ahankali. “Muah” wani irin tashi tsigan jikinta
yayi batasan lokacin data lumshe idanu dasauri ba murya chan kasa dabaida karfi
sosai tace “stop” ahankali shima cikin wata malalaciyar murya yace “I want you
Ummulkhairy, did you know bantaba sanin mace ba sai akanki, I’ve never ever felt
the way I did, Pickle kinfi komi dazan musantamiki dadi, Baby idan ban having that
your tiny hole naki ba yau I can die don’t you want me”? Yay tambayan cikin wata
kalan murya dake sanya mace shiga yanayi na sha’awa yana manna mata wani irin kiss
acikin kunne dayasa tashige jikinshi dasauri tana kankameshi takasa magana.

Hannunshi daya yakai ahankali yadaura kan ass dinta tasaman riga yadaura bakinshi
kan shoulder nata yana kissing all over yace “remember how I use to make you shiver
kaman nasaki acikin snow don’t you wanna feel that dadi? Yau Kwanan ki 4 bantaba
kiba don’t you miss my touch Pickle”? Yay magana nan yana spanking ass nata dayasa
alalace tace “auuchhh” dago hannunshi sama yayi yadaura bayan riganta yaja zip din
kasa ahankali sanan yaciro fuskanta daga kirjinshi yakalleta idanunta lumshe
huramata iska yayi akan idanun dayasa tabudesu Dasauri tadaurasu akanshi staring
directly a pink lips nashi dayake turomata, dan murmushi tayi akunyace zata
daukekai dasauri yace “common kiss me kaman yanda kikai ranan first night namu”
wani irin daura hannayen ta kan fuskanta tayi akunyace hannun yaaa nashi hannuwan
yasauke sanan yay grabbing lips nata ahankali yashiga kissing yana unhooking bra
nata yakai yacire ya yar sanan yawani irin juyar da ita yasa bayanta akirjinshi
yakawo duka hannayebta biyu ta bayanta yakai kan joystick dinshi yakai bakinshi kan
kunnenta yace “just grab this” sanan ahankali yakai hannunshi yadaura kan boobs
nata yashiga murjesu yanajan nipples din sama kaman zai ciresu tana wani kara
bankarewa sabida dadi dakuma zafi datakeji ahankali tana grabbing joystick din da
kyau.

Almost 4min yayi yana dirzan boobs nata da hannayenshi saida taji kaman nema yake
ya tsinkemata su ta fizge kanta da sauri zata gudu yataba wani abu jikin 3sitter
couch nasu kawai ta warware takoma gado yajefata kai yashiga cire kayan jikinshi
tana kallonshi tana wani irin nishi sama sama dake cikeda tsoro da fargaba, all
Wanan tabe taben she is enjoying it asalin abin ne da zafi shine kuma bataso yayi
fadowa kanta dayayi yasa tazabura zata tashi kamata yayi yace “come here wlh bazaki
gudu ba” yakai bakinshi kan boobs nata yanasha dasauri dasauri yana bude mata kafa
tanajin haka tafara kokarin dambe ta kwace kanta danneta yayi da kyau da karfi da
yaji yashige da kyar, fashewa da kuka tayi dudda taji zafin bakai na ranan ba but
still dazafi, tanaji tanagani rasa kan Aliyu tayi hauka yashigayi akanta gurnanin
shi kaman zai fasa falon dasuke ciki, juyata yake ta every angle wayace sex is
sweet romance is sweet but sex is painful inji Ummulkhairy dataji Aliyu na neman
kasheta.

Wuraren 3 na asuba da kyar yabarta shima sabida uban kukan datakemai ne dan yau
bata sume ba, sai kuka datakeyi da kyar ya barta, daukanta yayi idanunshi sunyi
jajir yay sama da ita zuwa bayi, wanka yafara mata sanan yafito da ita ya kwantae
da ita akan gado shima yakoma yayi sanan yadawo ya shirya zuwa masallaci dan anfara
kira yafice dan yasan idan yakoma zai makara yanajin wani kaRlan dadi dabai tabajin

7️⃣
8️⃣
irinshi ba aduniya.
7️⃣
8️⃣
[7/8, 12:26 PM] +234 816 261 9303: 7️⃣8️⃣

*****
Yau kwana sha shidda kenan da bikinsu that’s 2weeks da yan kwanaki kenan, duka duka
sau biyu Ummulkhairy tabari Aliyu yay sex da ita, Aliyu nada bala’in hakuri, ko
kadan bai son kukan ta, tunda tagane hakan koyaya yay making attempt natabata kawai
saita saki kuka tadinga cemai ita zafi takeji hakan yasa yadage iya dagewa yahakura
bayama zama kusada ita dan inhar he’s close to her he can’t help it but touch her,
saidai yayta binta da idanu kaman zai cinyeta abin bakaramin dadi yana Ummulkhairy
ba.

Yauma kaman kullum yana shigowa daga gidan daga sallan asuba yaga kiran Manaf hakan
yasa yadauka da sauri, dan murmushi yayi yace “saikun zo” sanan ya katse wayan
yashiga ciki, a dinning yaga Ummulkhairy tana kokarin jera musu abinci a dinning
tana sanye dawani dogon Riga na lace pink dayamata bala’in kyau, ance duk inda
Amarya take kyau ne da ita, binta yayi da kallo kaman zai cinyeta jin ana kallonta
yasa tajuyo ko kadan bataji shigowanshi ba ganinshi yasa ahankali tace “good
morning Ya Aliyu” binta yayi da kallo ahankali yace “morning wife, why did you
cook”? Murya chan kasa tace “hakanan nagaji da zama ban fara girki ba, zokaci” dan
jim yayi batare dayazo wajen ba dan baiso yaje he’s so horny wlh, ahankali tace
“please Husby” dan kallonta yayi jin sunan dayakirata dashi, kashemai idanu daya
tayi tace “come” ahankali yataho yana tafiya dai dai tana binshi da kallo kaman
taje ta rungumeshi yazo wajen kujera tajamai tun kafin yakaraso hakan yasa yazauna
ahankali yanabin kulolin dayagani kan dinning din da kallo yace “tun karfe nawa
kika fara girkin nan”? Ahankali tace “ina idarda sallan asuba, lemme serve you” tai
maganan tana bubbude kulolin dasauri, tundaga kan yatsanta yakebi da kallo da
gashin dakenan afatar hannunta akwance tsabagen hutu, zuwa yanda dogon rigan yabi
jikin dam zuwa kirjinta dayake hangosu daga inda yake zaune sabida yanda tai
bending tana debamai abinci, rawa kafafunshi suka fara gabanshi nawani irin tashi
zuciyanshi na tafarfasa all at the same time mikewa tsaye yayi kaman an tsikareshi
dasauri takalleshi tajuya tacigaba da zubamai abincin datakeyi tace “mekakeso”?
Ganin yanda ya tashi, ahankali taji saukan hannunshi kan nata dawani irin sauri
tajuyo da fuskanta ta kalleshi.

Gani tayi idanunshi sunyi jaaaa sosai, ahankali yakarbe spoon da plate datake zuba
abincin akai ya ijiye ya maida hannunshi kasanta batare dayay attempting cire mata
rigaba cikin wata irin murya dake nuna fushi yace “ba breakfast nake bukata ba,
what I want is hakki na awajen matata, I am tired of looking at you kullum ina
hadiye miyau saikace wani gauro” kiiii! Ummulkhairy taji yawani barka mata pant
dayasa taji jikinta narawa gabanta nafaduwa wani irin tsoron Aliyu take idan taga
yay fushi barinma idan idanuwanshi sukaija dinnan, jallabiyanshi yadaga sama yana
rikeda ita gam yawanija boxershi kasa dasauri tarufe idanunta ganin yanda joystick
dinshi harwani nishi yake tsabagen yanda yamike, jin ya dagamata dogon Riga sama
yasa jikinta yakara zabura yana bari sama da da, jin yawani tura joystick dinshi da
duka karfinshi batare dayama bita ahankali ba kaman rana na biyun nan dasukai akan
kujera ba yasa takai hannunta tana rirrikemai baya cikeda bala’in tsoro, wani irin
mugun shiga Aliyu yamata dasaida yasa ta kwala ihu da babu abinda zai hana
maigadinsu ji dan she’s extremely tight koyaya Aliyu yay making attempt na shiga
azaban datakeji yawuce misali, kankameshi tayi tace “Ya Aliyu dan Allah kabari”
wani kalan nishi yature abinci da kulolin dake kan table din yawani dagata batare
daya rabasu ba yadaurata kan dinning din da gangan yazare kanshi waje sanan
mercilessly yawani koma ciki da mugun gudu yanaji kaman zai haukace yace “zaki
kara”? Wani irin girgizamai kai tayi tanaji kaman zata mutu tace “uhnn’uhn” sake
fizge joystick din yayi yafito waje da karfi sanan kaman zai barkata yakoma ciki da
makirin gudu yana ihu dazakasan na dadi ne. “Zaki kara”? Kankameshi tayi tana
kokarin dura kasa taji abinda yafi karfinta tace “wlh a’a dan Allah kayakuri” wani
murmushi yayi yawani fizgoshi waje sanan yakoma baya yana cire jallabiyan danta
dameshi yana kallon yanda take kuka ahankali takasa hade kafanta gadan tiny hole
din harja yayi yaji wuya kuma yau yay alkawari saiya bata wuya, dole tadawo jaruma
Wanan rakin banzan tadena, yarda jallabiyan yayi da wandon duka anan kasa sanan
yakaraso inda take kan dinning yasa hannu yajawota batare daya dauketa ba sanan
yajata zuwa tsakiyan falo tana tafiya da kyar tana bubbude kafa suna kaiwa tsakiyan
falon ya bude kujeran yajefata kai zata tashi zaune yafado kanta yace “who told you
I am done with you, all ranakun nan zan rama su yau” baki tabude zatai magana
dasauri yace “yimin shiru” hadiye kukan tayi kafafunta yakama yadagasu zuwa saitin
goshinta sanan yahau kanta yatura joystick dinshi cikin yafara knacking her brains
out ihuuuu Ummulkhairy tafara dan wani kalan makirin dadi dazafi takeji kaman zai
fasata kaman zai shiga cikin cikinta, ita tadauka tana sume ne Aliyu baitaba mata
abinda yamata yauba he delt with her sai wajajen 10 yabarta shima dan yasan zasuyi
bakine da 24hrs yamata batare daya dagata ba yasauka dagakan kujeran yanajin wani
sabon energy da farin ciki nothing beats sex in life yace “your brothers are coming
jeki shirya” yay maganan yawuce dinning kayanshi ya dauka yawuce sama yana kallonta
ta gefen idanu yanda take sauke ijiyan zuciya tai lagwab kaman lagwani.

Takai kusan 20min takasa motsi sanan ahankali ta tashi zaune da kyar kafin tamike
tsaye ahankali tajuyo tana kalllon yanda suka bata kujeran, turobaki tayi ahankali
murya chan kasa tace “Ya Aliyu Yamin mugunta kuma zan rama” store tawuce tadauko
sabon tissue da ruwa awani bowl tazo ta gyara kujeran tsaf sanan tamaida komi yanda
yakamata kafin ahankali tawuce sama tana tafiya ahankali, dakinta tashige tai wanka
lafiyayye da ruwan zafi sanan tafito shiryawa tayi cikin wani nude abaya mai kyau
bata daura dan kwali ba tabar gashinta ahaka sabida yakarasa bushewa sanan tasauko
kasa tunkafin takai dinning taganshi zaune yasa wasu simple kaya na zaman gida
farin riga da 3quater na polisawa yanacin sandwish datayi ga cup na shayi
agabanshi, daukekai tayi tawuceshi tadauki plate tabude warmer da chips keciki
tadeba da egg tadauki cup tazuba shayi duk yana kallonta sanan tahada a tray
tadauka zata wuce tashi yayi sanan yasa hannunshi ahankali yakarbi tray ya ijiye
kan table yawani jawota jikinshi yace “mekike shareni fushi kike dani dan nai
breakfast dake anjima fa zanyi lunch sanan inyi dinner in the night” fashewa da
kukan shagwaba tayi tana makemai kafada dasauri yay dan dariya yace “Okk sorry wasa
nake, zauna kici abinci kusada ni to” yay maganan yanajan kujeran kusada ita,
ahankali tazauna shima yazauna yadauki fork yadebi Irish din yakai bakinta,
ahankali takecin abincin harta cinye sanan suka tashi tare suka wuce kitchen wanke
plate din yashigayi itakuma tahau dauramusu kayan abinci bai iya komi kan harkan
kitchen ba ko plate din saida takara wankewa, banda bare bari da dauko abu da
mikamata babu abinda yakeyi saikuma chan ya rungumeta yay kissing nata yadauketa
everything, ita mamaki takema why does Aliyu loves her this much kaman basune sukai
fada dazun nan ba love lives here.

Wuraren 1 tagama komi suka jera a dinning yawuce mosque itakuma tawuce sama dantai
wanka tai salla.
Tana cikin shiryawa taji ana bude gate wani murmushi tayi jikinta har rawa yake
takarasa shiryawa cikin wani Riga da skirt na atampa red daya amsheta takafa dauri.

7️⃣
9️⃣
VIPs we are almost roundRing up
7️⃣
9️⃣
[7/8, 12:26 PM] +234 816 261 9303: 7️⃣9️⃣

Kallon kanta tayi amadubi tayi kyau bana wasa ba Amarya sak, jan baki tadauka red
tasaka daya karama fuskanta kyau kaman yaune ranan bikinta sanan ta feffesa turare
taijiye sanan tajuyo tafito tana murmushi jin hayaniyan su afalo, ahankali tashiga
saukowa daga stairs tana tafiya ahankali falonta cike makil dasu, dan Baffa ya
tattara su gabaki daya yace suje su dubo kanwarsu Ya Hafiz, Su Ya Hassan, Ya Manaf,
Mu’az Maheer, da matayensu dakuma Batool dake kallonta tana murmushi cikeda don
Khairy ganin yanda takara kyau, tana saukowa hannunta tasa ta ture kan Batool
tareda turo baki irin kallonfa, sanan tawuce wajen Anty Asiya matan Ya Hafiz datafi
saninsu wani irin fadawa jikinta tayi tanajan gyalenta tana rufe fuskanta tace
“Anty ni kunya nakeji wlh gasu matan Bros” fizge gyalenta Anty Asiya tayi tace
“dalla tashi ki gaisa dasu ga Aysha matan yayan ku Zayn” ahankali Ummulkhairy
takalleta kaman yanda Aysha itama ke kallon Ummulkhairy da aka kusa bikinta da
mijinta yarinyar kan akwai kyau ga diri, gatanan so adorable she don’t even know
how to explain it, hannu Khairy tamata waving tace “sannu da zuwa ina yini, ina Ya
Zayn” dan murmushi Ayshu tayi tace “gashinan” inda Ayshu tamata pointing takalla Ya
Zayn na zaune kan one sitter yana danna waya kaman bashi adakin, dauke kanta tayi
dasauri ganin Aliyu zaune kusada kujeran dayake kai yana kallonta, ahankali tace
“Ya Zayn sannu da zuwa ina yini” anatse batare daya kalleta ba yace “how are you
Ummulkhairy”? Ahankali tace “fine, sanan takalli sauran matan su Ya Manaf ta
gaidasu” kafin ta tashi taje wajensu Ya Manaf babu kunya kaman Yar yarinya
ashagwabe tafada jikin Ya Manaf tana kankameshi tana tattaka Mu’az da Maheer tana
murmushi, cikeda masifa Maheer yace “Ya Manaf kaga tana takani ko” dariya akai
afalon, gwalo tamai tace “Ya kufadamai yanzu na girmeshi nai aure ko” yunkurowa
yayi kaman zai daketa tai ihu tana kankame Ya Manaf, duka dakin akahau dariya banda
Zayn dake abinda yakawo yake dawaya ko kadan baiso yazo ba tursasashi Baffa yayi,
shida Aliyu basa fada ko yima juna wani kallo and at the same time shida Aliyu are
not friends and don’t think they can ever be.
Aliyu na zaune inda yake yana kallonta yanda take wasa da yayyinta he could see
love and care tareda dukkansu, she’s so happy, dan murmushi yayi yasauke ijiyan
zuciya baiso yadameta gashi ko ruwa basu bama bakinsu ba hakan yasa yatashi yawuce
yay hanyar dinning, tureta Manaf yayi batare dakowa yaji maganan suba yace “is this
how u make mijinki work for you agaban guest naki Ummulkhairy”? Yay maganan yana
kallon hanyar kitchen dayaga Aliyu yashiga ciki, girgixamai kai tayi dasauri sanan
ahankali ta tashi tawuce kitchen itama, tana shiga daidai yagama saka bottle water
a wani fine tray, murmushi tayi tai wajenshi dasauri ahankali tace “sorry Ya Aliyu”
dan juyowa yayi yakalleta kaman mai nazarin abu, maida marfin fridge din yayi
yarufe sanan ahankali yadaura tray din kan saman fridge din kafin yakai hannunshi
kan waist dinta yawani jawota dab dashi yana kallon fuskanta, faduwa gabanta
yashigayi tana kallonshi da idanunta dasukai zuruu, hannunshi yakai yakama habanta
yana kallon lips dinta yace “wayace kisa Jan baki wasu maza nagani” rawa lips dinta
yafara zatai magana yahada bakinshi da nata yashiga kissing nata saida ya shanye
janbakin tass sanan yasaketa ahankali muryanshi haryadan shake yace “jeki dauko
babban mayafi” gyadamai kai tayi batare datai musu ba tawuce tafita daga kitchen
din tai sama mayafi tadauko tayafa sanan ta sauko a kitchen din tasameshi yakama
zuba drinks da ruwa a 2 different manyan trays, tare suka dauko suka fito falon
dashi suka kawo suka ijiye, sanan suka koma dinning kulolin abincin datayi suka
kawo nan falon da plates sanan aka zazzauna aka faracin abinci ana hira akasa tana
zaune kusada Ya Aliyu da dakanshi ya zubamata abinci, he’s so caring and possessive
of her dakowa dake falon yalura da hakan.

Saida suka gamacin abincin tahada all the plates zata daukan Aliyu yace “is too
heavy Pickle, go with the cans” yay maganan yana kwasan plates din falon yay tsit,
itakuma tadauki gorunan abubuwan shan tadaura a tray tawuce dasu kitchen, tare
itadashi sukai clearing wajen Manaf sai murmushi yake dan yasan ko’ina Mama take
this is what she wanted for Khairy namiji dazai sota yakuma kula da ita tasami
hakan awurin Aliyu, fita mazan sukayi zuwa mosque yin asir hakan yasa ta kwashe
matan sukai sama zuwa dakinta dansuyi alwala, Anty Asiya yakama hannunta zuwa wani
daki daban tashiga da ita tareda kulle kofa hakan yasa tace “zauna Ummulkhairy”
zama Khairy tayi ahankali tana kallonta, Anty Asiya tace “how are you” murmushi
tayi tace “fine” murmushi itama tayi tace “Ummulkhairy I am happy for you Allah
yabaki miji mai sonki, lura dake dakuma kulada ke haka kigodema Allah” dan murmushi
tayi akunyace, Anty Asiya dake kallonta tace “Ummulkhairy mijinki nada jarababben
kishi and he’s so possessive of you kinga yanda yake kallonki dakina wasa da Maheer
kuwa” ahankali tace “haka yake Anty Asiya” anatse Anty Asiya tace “kidena bari yana
correcting naki on certain things, koyaya kukai baki kidena fitowa haka babu mayafi
kinji, please Khairy take care of your marriage life kinji” Gyadamata kai tayi
ahankali jin kukan little dake wajen Batool yasa tace “ohh Noo tafara, Khairy pls
tafasamin ruwa kadan nahada mata madara, bantaho da ruwan zafi ba” dasauri Khairy
ta tashi tace “tom” itama Anty Asiya ta tashi tafito tashiga dakin Khairy da Batool
da baby keciki, itakuma Khairy tawuce kasa zuwa kitchen babu kowa afalon dudda an
idar da salla a masallaci basu shigo ba.

Tana shiga kitchen maida kofa tayi tarufe sanan tayaye katon mayafin nan ta ijiye
kan stool tawuce gaban gas ta kunna tasaka ruwa mai kyau 1 cup tana tsaye awajen
saida yatafasa sanan takashe gas din tadauko wani cup mai kyau tajuye ruwan sanan
tadauko tray tadaura ruwan akai ta ijiye tadauki katon mayafin tayafa tana tura
baki dan mayafin haushi suke bata sun cika girma kaman na iyaye tsofaffi sanan
tadauki tray tabude kofan kitchen tafito, hada idanu tayi da Ya Zayn dake zaune
shikadai afalon yanashan juice acikin wani glass cup kallo daya yamata yadauke kai
hakan yasa ahankali tafara tafiya gefen gyalenta najan kasa tawuce staircase tafara
hawa da sauri sauri jin kukan Little na karuwa taka gyalenta tayi da slippers na
kafanta hakan yasa santsin gyalen dana tiles na staircase din suka wani jata tai
baya zata fadi ruwan hannunta na shaking zai kwaro mata aka ihu tasaki. “Wayy……”
chak taji anwani irin fizgota an kabar da ruwan zafin hannunta batasan lokacin daya
kankame koma waye yafizgota ba daidai anshigo falon jin ihunta su Batool suma sun
fiffito daga dakinta asaRma.

8️⃣
0️⃣
8️⃣
0️⃣
[7/8, 12:26 PM] +234 816 261 9303: 8️⃣0️⃣

Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u

Ahankali take bude idanunta jin ana tureta hada idanu tayi da Zayn daya fizgota,
wani irin ijiyan zuciya tasauke tana fita daga jikinshi ahankali tanabi tray da
kofi da ruwan zafin dake tiriri anan kasan tiles din idanunta ne suka sauka kan
hannun rigan Ya Zayn dataga yajike that means ruwan zafin yasauka kan hannunshi
daidai yajuya zai wuce karaf tarike hannunshi batare data kalli fuskanshi ba tace
“Ya Zayn ka kone” tai maganan tana kokarin jan hannun rigan sama ta kalli fatan
wajen cikeda damuwa kaman zatai kuka, dawani irin sauri ya fizge hannunshi daga
nata yawuce yace “I am fine” binshi tayi dasauri tace “Ya Zayn ka kon…..” shiru
tayi sabida hada idanu datayi da Ya Aliyu dake tsaye gaban dakin tareda yayyinta da
duk suka shigo tare, car key Zayn yadauka dasauri yazo gaban dakin batare daya
kalli kowa ba yace “let’s go” sanan yafice, dan murmushi Manaf yayi yakalli su
Batool dake stairs yace “kumutafi yamma tayi” sanan yakalli Aliyu dake kallonshi
idanunshi harsun dan chanza launi yace “bari muje bro zamuyi magana awaya” gyadamai
kai Aliyu yayi sukai musabaha sanan suka fito dukansu atare har zuwa waje inda Zayn
yake tsaye ahankali Aliyu yace “how’s your hand?” Gyadamai kai Zayn yayi yace “is
nothing serious thanks” daidai lokacin matan suka fito tareda Ummulkhairy dake yake
sanan duk akai sallama suka shiga mota gateman yabude musu gate suka wuce gateman
yamaida gate yarufe, ahankali Ummulkhairy gabanta har faduwa yake tajuyo ahankali
takalli Aliyu da idanunshi suka chanza launi zatai magana yawuce fuuuu kaman zaki
yay ciki, faduwa gabanta yashigayi sosai, ko Allah yasan cewa wanan fushi da
zuciyan Ya Aliyun tsoronshi da fargabanshi take yanzu ita yaya zatayi dashi.

Ahankali tawuce ciki itama, gaban stairs din tayi ta tsugunna ahankali tadauki tray
da cup din sanan tawuce kitchen ta ijiye sanan tadauko rag tadawo ta idasa goge
wajen sanan tawuce ta ijiye komi a kitchen din sanan tafito zama tayi afalon faduwa
gabanta yake banawasa ba, tashi tayi tsabagen tama rasa mezatayi burner ta kunna
tazuba turare akai sanan takara dawowa tazauna ahabkali kan kujera tai shiru tana
tunani, tsoron ta tunkareshi takeji yanda yake cikin fushin nan and at the Wanan
Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min littafi ban
yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u
same time mijinta ne yanzu bataso bai kamata tabarshi yana fushi ba, banda haka
tasan halinshi tsaf ta aureshi so is high time takoyi facing problem nata bawai
tsoronsu ba menene tasandai duk haukan fushin dayakeyi Aliyu will never raise hand
on her.
Ahankali ta tashi daga kan kujeran sanan tawuce sama, gaban dakinshi taje ta tsaya
kirjinta na bugawa dum dum dum, da kyar tadaga hannunta dake rawa tai knocking
kofan lips dinta na rawa sosai ahankali tace “Y……Ya…Ali…..yu” jin shiru bai amsata
ba yasa ahankali tabude kofan dakin, babu kowa acikin dakin hakan yasa dasauri
tashiga cikin dakin ganin kofan bayinshi abude yasa takalli bayin ganinshi tayi
gaban wash hand basin yabude tap din wajen yatara kanshi ruwa na zuba cikin
gashinshi yanabin fuskanshi da wuyanshi kana ganinshi kasan matsiyacin kishi
kecinshi kaman zai mutu, ahankali tacire babban mayafin tadaura akan gadonshi sanan
gently kaman kai kofan tafiya tai hanyar bayin ahankali tashiga ciki, gaban wash
hand basin dinta tsaya sanan ahankali tana kallonshi takai hannunta takashe tap din
sanan ahankali tace “Ya Aliyu” wani irin dago kanshi yayi yazubamata jajayen
idanunshi da ruwan kanshi ke gangarowa suna sauka kan fuskanshi, wani irin ijiyan
zuciya mai karfi tasauke tana kallonshi lips dinta yashiga rawa tana kallonshi
kaman yanda yake kallonta tace “Ya Aliyu kayaku……” “how dare you touch a Man in my
house!” yay maganan azuciye yana wani irin dukan kan tap din da karfi dayasa kan
yawani irin lankwashe take yanke hannunshi yahau fitar da jini yajima kanshi ciwo,
dawani irin sauri Khairy tazare hannunta takai hannunta da sauri takama hannunshi
tana kallon yanda jini kezuba tace “Innalillahi wa innailaihi raji’un! Ya Aliyu
blood” hannunta takai jikinta narawa sosai ta fizge dan kwalin kanta takai zata
dauremai hannun da jini kefitowa sosai yawani irin fizge hannunshi saida tai baya
kaman zata fadi tadafa bango dasauri yafito daga bayin azuciye hannunshi na diddiga
da jini yazauna akan gado yadaura hannayenshi biyu asaman kan fuskanshi yana wani
irin huci jinin jikinshi na tafarfasa yakasa daina ganin yanda Ummulkhairy tafado
jikinshi yanda ta kankameshi dakuma yanda tawani kamo hannunshi tana kokarin duba
hannun kaman zai haukace yakeji bama yajin yanda hannunshi ke azaban zafi.

Daga bayin Khairy tajuyo tana kallonshi hannunta tadaura kan bakinta tana taushe
kukan dayake zuwan mata tana kallon Ya Aliyu cikeda so dakuma tausayi, duk wanda
yace kishi is not real baiga Aliyun ta bane, Aliyu is suffering shi kanshi baisan
yaya zaiyi da kanshi ba, Innalillahi what did she just do, ya akayi ta manta waye
mijinta har taje tana rirrike Ya Zayn, look at Ya Aliyu yanzu jini yanda yajima
kanshi ciwo, jibi yanda yakeyi kaman sai zare, ahankali tafito daga bayin zuwa inda
yake, ahankali ta tsugunna agaban gadon tana kallon hannunshi da jinin kafita har
gefen fuskanshi yakebi cikeda damuwa tace “Ya Aliyu dan Allah dan Allah kabari
lemme treat you, your hand is bleeding, kaji” takai hannunta ahankali zata kama
hannunshi wani irin hankadeta saida bayanta yabugu da drawer taidan malalacin kara
sanan ta taso da kyar tadawo tace “kome zakayi kayi but bazan taba ganin ciwo
ajikinka nabarshi ba” tasake kama hannunshi zata goge da dankwalinta, wani irin
dagata yayi yamike tsaye yabugata da bango tawani irin matseta jijiyoyin gaban
kanshi suna bullowa yace “do you still love that man haaa, answer me, do you have
feelings for Zayn!” Yadaka mata wani kalan tsawa da saida ta taushe kunnentRa dan
dodon kunnenta saida ya amsa.
Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461

8️⃣
1️⃣
Thank u
8️⃣
1️⃣
[7/8, 12:26 PM] +234 816 261 9303: 8️⃣1️⃣
Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u

Fizgota yayi daga bangon ta hanyar kama gaban riganta idanunshi sunyi bala’in jajir
yana kallonta sun cikada hawaye yace “how dare you touch him eh?? Wayace kitaba
wani namiji bayan ni, are you sick upstairs Ummulkhairy, do you still wish dashi
kika aura bani ba eh? Are you still in love with him” yanda yashaketa zaka dauka
kasheta zaiyi, Ya Aliyu nabata tausayi he’s not okay, zuciyanshi akwai device aciki
dake taimakonshi and just look at the stress dayake saka kanshi ciki now, hawaye
yazo mata dasauri tashare dan she needs to be strong no more baby stuff, hannunta
tadaura kan nashi daya shake gaban riganta dashi tana kallonshi itama da idanunta
dasukai ja ahankali da muryanta dabaya fita sosai tace “Ya Aliyu dan Allah calm
down kaji! Kaga ur heart is extremely beating fast, Ya Aliyu kainake so kuma kai
kadai bazan taba son wani ba sama dakai, Ya Aliyu kaga wanan gyalen nataka na
turgude zan fadi nadaukoma Anty Asiya hot water zaama little milk, wlh I thought
kaine karikeni danasan bakai bane da na gwammace ruwan zafin yakonani, hannunshi
kuma I was trying to see koyakone ne I wasn’t thinking straight, I am so sorry Ya
Aliyu na, no emotions attach banason Ya Zayn, he’s my brother he will always be
that kai kadai nakeso believe me” wani kalan ihu yayi yasaketa yana dukan bedside
lamp da hannunshi yace “u are lying!” Tarrrrr karan fashewan bedside lamp kakeji
daya daka yafashe, kankame kanta Khairy tayi danji takeyi kaman zai rufe ta da
duka. “Stop lying to me” Aliyu yasake ihu yana buga wani cute table da desktop
dinshi kekai daga table din da desktop din duka suka zube kara kawai kakeji, sanan
yajuyo yakalleta idanunshi kaman jini yazuba acikinsu sabida yanda sukai jajir
yanuna kanshi ahaukace yace “Ummulkhair ke mata tace ni kadai! I own you ni kadai,
jikina kadai ne aduniya ya halattan miki, idan kika kara kallon wani kokika kara
taba wani I will kill har lahira kina jina!” Yadaka mata tsawa da sauri ta gyadamai
kai tana hadiye kukan datakeji tana kallon yanda dayan hannunshi shima kejini yaji
ciwo sabida dukan bedside lamp dayayi wani irin fizgota yayi yajijjigata yace
“kinajina!” Gyadamai kai tayi jikinta har kyarma yake, kyaaaaaarrrr kawai taji ya
barka rigan jikinta da duka fushi da zuciyan dayake yi kaman akan rigan yake huce
haushin rigan yay kasa, wani irin hannu yasa ya barka gaban bra dinta, datse
idanuwanta tayi dasauri wasu irin hawaye masu bala’in zafi suna sauko mata akan
kunci, tanaji pant dinta ma ya yaga kawai karan yagewan kaya kakeji adakin kaman
ana yankasu da almakashi sanan taji karan barka nashima, kafin taji yawani irin
juyarda ita yahadata da bango sanan yataho yahada kirjinshi da bayanta, yanda taji
kirjinshi nabugawa abayanta saida taji mugun kuka yazo mata, wani irin mugun shiga
yamata dayasa tasaki kuka ahankali.
Ajiyan zuciya yasauke zuciyanshi na tafarfasa yana kara matseta abango yana ramming
nata madly yace “you are mine! I own you Ummulkhair! You are no one else’s! Ke
gonata ce babu wanda ya isa yaketamin, you are mine kinajina!” Yay maganan yana
wani jawota daga bango zuwa tsakiyan dakin yadukar da ita tana share hawaye yashiga
mata wani mad doggy dayasa taji kaman zai fito da duka hanjin cikinta ne, duk
dauriyan dataso tayi takasa kuka tashigayi dan Aliyu was literally punishing her,
har aka kira magrib yana abu daya yadauketa yajefata kan gado hawa kanta yayi
yakwanta samanta yana kama nonon ta abaki yana bude kafafunta yana shiganta da kyau
sanan yafara surutai. “I love you Ummulkhairy hakanan inaji kaman sonki zai zama
ajalina I can’t control yanda nakeji, bayin kaina bane, I can’t even explain abinda
nakeji idan image danagani dazu na flashing a eyes dina, ohhh my Gooddddd,
ahhhhhhhhh, urrrrrrghhhhh” yawani riketa kaman zai ballata yaja nipple dinta
abakinshi kaman zai cire sanan yakawo, gam ganin yariketa batare daya rabasu ba
gently tanajin saukan hawayenshi akan kirjinta suna gangarawa har cikinta dayaji
taji jikinta yay sanyi, yadade ahaka sanan yazare joystick dinshi yasauke jikinta
yakoma side nata yana saka dayan boobs din cikin bakinshi yana sauke wani irin
ijiyan zuciya na kuka saikuma taji yadaura hannunshi kanta ya rirriketa jikinshi na
saki bugun zuciyanshi nadawowa normal normal sanan ahankali taji yasauke ijiyan
zuciya bacci yay awon gaba dashi ahaka.Wanan Littafin na kudi ne karki karanta
batare dakin biyaba kika karanta min littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u

Takai kusan 10min ahaka sanan gently tabude idanunta tadaurashi akansu, har lokacin
jijiyan kanshi bai gama komawa ba, hannunshi dake kan jikinta tabi da kallo yanda
yaji ciwo jitayi zuciyanta became so weak, ahankali tazare boobs nata daga bakinshi
sanan ta tashi zaune ahankali, sauka tayi daga gadon tana bin dakin da kallo sanan
da kyar tamike tsaye tana share hawayen dayasake zubomata tawuce bayi tana tafiya
da kyar da kyar in baiji mata ciwo ba ayanda takejin zafin nan, towel dinshi taja
tadaura sanan tabude drawer bayin tadauko first aid box tafito still tana tafiya
ahankali tazo gaban gadon, bargo taja ta lullube shi sanan tazauna ahankali takama
hannunshi taciro audiga tashiga sharemai hawaye na gangaro mata sanan tasaka
bandeji akai, tama dayan hannun ma haka sanan ahankali takalli fuskanshi tadade
tana kallonshi sanan ta tashi bayi takoma ta ijiye kit din sanan tafito tawuce
dakinta bayi tashige direct ta tsugunna tana kunnama kanta shower tahau kuka sosai
mugun son da Aliyu kemata karyaje yahalaka kanshi! How is she going to face this
only problem datake dashi agidan miji? Mata da mazajensu keda kishi da zuciya irin
na Aliyu yaya suka zauna dasu? Aliyu yajima kanshi ciwo sabida she just try to
check on Ya Zayn, look at abinda yamata just because of that.

Da kyar ta iya tagasa kanta sanan tai wankan tsarki tafito tasaka wani simple gown
da hijabi tai magrib da isha’i anan kan dadduma bacci yay awon gaba da ita.

Tayaya ake zama da miji mai zuciya, fushi da bakin kishi irin na Aliyu Mumies????

VIPs nagama this book ko mu budada rayuwan Auren nan? Let’s see how Ummulkhairy
will fight for her marRriage???

Muyi part 2???

Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u

8️⃣
2️⃣
8️⃣
2️⃣
[7/12, 5:34 AM] +234 913 791 2752: 8️⃣2️⃣

Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u

Ahankali take bude idanuwanta jin zafi datakeji ajikinta, Aliyu tagani ya kankameta
akan gadonta yana bacci dagashi sai singlet fari kal da gajeren wando ya lullube su
da bargo, agogon bangon dakin ta kalla ganin karfe bakwai gently tazare jikinta
daga nashi zata wuce bayi tajuyo takara kallonshi komawa gaban gadon tayi sanan
ahankali taja bargo ta lullube shi sanan tajuya tawuce bayi, brush tayi tadauro
alwala tazo tai salla tana idarwa takoma bayi tai wanka bataso ta tadashi hakan
yasa tabude wardrobe tadebi kayan dazata saka sanan tafito afalo ta sanya jean da
Riga na english wears ta gyara gashinta ta taje tai parking atsakiyan yana lilo
tasaka dan kunne sanan tafeffesa turarukanta ta kwashi komi takoma dakin ta maida
ta ijiye sanan tafito, kitchen tawuce tafara kokarin hada musu breakfast Wanan
dataji jikinshi na zafi tasan zazzabi ne yakamashi tsabagen masifan fitinan dayayi
jiya, smoothies ta hadamai na fruits tasaka a fridge sanan tashiga hada lafiyayyen
girki, sinasir tayi da farfesu tana aikin ne komi daya faru jiya yana dawomata abin
Ya bala’in damunta batasan wanda zata fadamawa ba batason koda wasa yan gidansu
susan abinda yafaru, bamataso susan bakin mahaukacin kishin Ya Aliyu but at the
same time bama tasan yanda zatayi ba all she knows is tanason mijinta so sosai ma
bana wasa ba.
“Pickle!” Taji ankirata da karfi dayasa firgigit tafarka daga dogon tunanin data
tafi daidai Aliyu ya matsar da ita daga gaban fas da sinasir wanda yake shine last
one din datake toyawa yakone sosai.

Sauke pan din yayi daga wuta dasauri ya ijiye a sink sanan yajuyo yazo gabanta
dasauri yakama hannunta yana dubawa kota kone cikeda damuwa yace “are you okay”?
Kallon kwayan idanunshi tayi kafin ahankali ta karbe hannunta daga nashi tace “I
am, thanks, ina kwana” tai maganan tana wucewa wajen warmer datake zuba sinasir din
tasa marfin tarufe tadauka dasauri yazo gabanta hannunshi yasa ahankali ya karbe
kulan yace “lemme help u” batacemai komiba tawuce wajen fridge tabude tadauki
smoothie dinshi duk yana binta da kallo tawuceshi tafice daga kitchen din, ijiye
smoothie tayi kan dinning batare daya kalleshi ba tanuna smoothie da hannu ahankali
tace “I made smoothie for you it will help with temperature dakake running, nama
sinasir da pepper soup, have your breakfast after kagama kaje hospital” yanda take
maganan wani irin sanyi yaji jikinshi yayi banawasa ba, juyawa tayi dasauri zata
wuce chak taji anrike mata hannu hakan yasa ta tsaya batare daya wuceba ta lumshe
idanunta jin hawaye na zuwan mata, ahankali yasauke kulan sunasir din da hannu daya
sanan yataho inda take tsaye jikinshi yay mugun sanyi ahankali yahada kirjinshi da
bayanta Awani irin hankali ya rungumeta yana daura kanshi akan wuyanta sanan
yadaura hannayenshi akan cikinta, lumshe idanu tasakeyi ahankali jin yanda jikinshi
yay zafi kafin ahankali tabudesu, cikin wata Yar murya kaman nadan yaro ahankali
yace “are you angry with me”? Shiru tayi batare datacemai komiba, murya chan kasa
yace “ki hukunta ni Pickle but my heart can not take this silent treatment please”
shiru tasakeyi batacemai kala ba.

Cikin wata kalan raunanniyan murya yace “I am sorry Baby, I am sorry about
everything bazan karaba, please forgive me kinji Ummulkhair, forgive Aliyun ki”
wani irin juyowa tayi takalleshi ido cikin idanu sanan takama hannayenshi duka
biyun da bandeji kekai tanunamai su tace “did you say I should forgive you bayan
kajima kanka ciwo haaaa”? Dan lunshe idanu yayi yabude su yadaura kan idanunta da
all he sees is irin fushin datakeyi dashi, cikin fushi sosai tanuna kanta tace “Ya
Aliyu is mee, mee Ummulkhairy ka, what made you think zan taba so wani sama da kai
eh? Why will you think of that” sake lumshe idanu yayi sanan yabude su ahankali,
cikin fushi sosai tace “I am human aren’t I? And I am bound to make mistakes and to
feel pity, koba komi Ya Zayn is my brother idan naganshi injured I should attend to
me, Ya Aliyu why will you be thinking so negative eh, why? Kanaso ka kashe kanka ne
kana jima kanka ciwo u were bleeding so bad inda jinin ka yakare fa, kazaci I can
leave without you ne?” Hawayen daya zubomata tashare dasauri sanan tasake kallonshi
cikin idanu sosai tace “no I will not forgive u, just eat ur breakfast and leave
for hospital” tai maganan tawuce fuuuuu sama yadade tsaye awajen yana binta da
kallo yadade tsaye awajen sanan yadawo dinning ahankali wani babban tray yadauka ya
ijiye sanan yazuba musu iya abincin dayasan zasu iya cinyewa yahada komi kan tray
din sanan yadauka yawuce sama yana tafiya ahankali sabida kanshi kaman zai faZdi.
Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461

8️⃣
3️⃣
Thank u
8️⃣
3️⃣
[7/12, 5:34 AM] +234 913 791 2752: 8️⃣3️⃣

Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u

Kofan dakinta yabude ahankali tana zaune kan gado tana linke wasu kaya ganinshi
yasa tadauke kai tamike tsaye ta kwashe kayan daya gama linkewa sanan tawuce
wardrobe tabude tana saka kayan ciki ahankali ya ijiye tray akan side drawer sanan
yataho inda take gaban wardrobe gently yakai guiwowinshi duka biyun kasa, maida
kofan wardrobe din tayi tarufe tajuyo chak ta tsaya ganinshi kneeling agabanta
ahankali yakai hannayenshi duka biyun yahada yana kallonta murya chan kasa yace “I
am sorry Ummulkhair, I am so sorry baby” wani irin kallonshi take sai kawai tajuya
zata fice daga dakin ya chapke hannunta, cikin fushi kaman abinda take jira kenan
tace “sakenmini hannu Ya Aliyu, and stop kneeling kana cemin sorry, ur sorry won’t
change anything, kanka zakacema sorry tunda kaine mai matsalan not me, Ya Aliyu!”
Tai maganan tana juyowa ta kalleshi right in the eye sanan asanyaye tace “Ya Aliyu
we just got married but look at problem damuke facing, I don’t know why but
sainakeji kaman wanan fushin da mugun kishin naka zaisa auren mu bazaikai ko’i…………”
wani irin mikewa tsaye yayi yakai hannunshi yadaura kan bakinta jikinshi nawani
irin bari yana girgiza mata kai idanunshi nacika da kwalla sosai, all she could see
a udanunshi was fear na abinda zata fadi, hawaye ne masu dumi taga sun gangaromai
ahankali cikeda bala’in tsoro yace “what happened yesterday will never happen again
I promise, Ummulkhairy I can’t live without you, dan Allah karki tsaneni koki barni
kinji, dan Allah, please baby help me kinji” yanda yay maganan saida taji har cikin
ranta yabata tausayi, hawaye ne suka gangaromata dasauri tajuyar da kanta zata goge
da dayan hannunta dabai rikeba gently taji yarike hannunta hakan yasa takalleshi,
ahankali yatako zuwa gabanta sanan yasauke hannayenta biyun kasa kafin ahankali
yakai duka hannayenshi yakama habanta yana kallon fuskanta dawani irin shaukin so
kafin ahankali yasa tongue dinshi yashiga lashe hawayen dake zubomata sanan
ahankali yadaura goshin shi kan nata hancinshi na gogan nata murya chan kasa yace
“I am sorry Pickle, I will never hurt you again, I will never, namiki alkawari
kinji” gyadamai kai tayi ahankali sanan gently yadaura bakinshi kan lips dinta
ahankali yabude bakinta yashiga kissing nata tana maidamai martani sanan yawani
irin daukanta yayi gado da ita, abincin daya kawomusu a tray yadauka ya ijiye akasa
sanan sukahau gadon yana ciremata wani kalan sweet makeup sex sukai having kaman
basuba yabata hakuri yafi sau dari wajajen 11 yabarta wani kalan lafiyayyen bacci
tayi ajikinshi.

Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u

Ahankali yay kissing forehead nata yana gyara gashinta daya hargitsa, yanason
Khairy tana sonshi but yarasa maisa masifaffen kishin shi ke neman ruguzasu, baisan
mesa ba he couldn’t help it dayaganta da Zayn, Allah ya yayemai wanan kishin da
zafin zuciya, murmushi yayi yasake manna mata kiss yanaji duk wani zazzabi dayakeji
na tafiya.

Bayan 3 months.

Kofan dakinta yabude ahankali tana zaune kan gado tana linke wasu kaya ganinshi
yasa tadauke kai tamike tsaye ta kwashe kayan daya gama linkewa sanan tawuce
wardrobe tabude tana saka kayan ciki ahankali ya ijiye tray akan side drawer sanan
yataho inda take gaban wardrobe gently yakai guiwowinshi duka biyun kasa, maida
kofan wardrobe din tayi tarufe tajuyo chak ta tsaya ganinshi kneeling agabanta
ahankali yakai hannayenshi duka biyun yahada yana kallonta murya chan kasa yace “I
am sorry Ummulkhair, I am so sorry baby” wani irin kallonshi take sai kawai tajuya
zata fice daga dakin ya chapke hannunta, cikin fushi kaman abinda take jira kenan
tace “sakenmini hannu Ya Aliyu, and stop kneeling kana cemin sorry, ur sorry won’t
change anything, kanka zakacema sorry tunda kaine mai matsalan not me, Ya Aliyu!”
Tai maganan tana juyowa ta kalleshi right in the eye sanan asanyaye tace “Ya Aliyu
we just got married but look at problem damuke facing, I don’t know why but
sainakeji kaman wanan fushin da mugun kishin naka zaisa auren mu bazaikai ko’i…………”
wani irin mikewa tsaye yayi yakai hannunshi yadaura kan bakinta jikinshi nawani
irin bari yana girgiza mata kai idanunshi nacika da kwalla sosai, all she could see
a udanunshi was fear na abinda zata fadi, hawaye ne masu dumi taga sun gangaromai
ahankali cikeda bala’in tsoro yace “what happened yesterday will never happen again
I promise, Ummulkhairy I can’t live without you, dan Allah karki tsaneni koki barni
kinji, dan Allah, please baby help me kinji” yanda yay maganan saida taji har cikin
ranta yabata tausayi, hawaye ne suka gangaromata dasauri tajuyar da kanta zata goge
da dayan hannunta dabai rikeba gently taji yarike hannunta hakan yasa takalleshi,
ahankali yatako zuwa gabanta sanan yasauke hannayenta biyun kasa kafin ahankali
yakai duka hannayenshi yakama habanta yana kallon fuskanta dawani irin shaukin so
kafin ahankali yasa tongue dinshi yashiga lashe hawayen dake zubomata sanan
ahankali yadaura goshin shi kan nata hancinshi na gogan nata murya chan kasa yace
“I am sorry Pickle, I will never hurt you again, I will never, namiki alkawari
kinji” gyadamai kai tayi ahankali sanan gently yadaura bakinshi kan lips dinta
ahankali yabude bakinta yashiga kissing nata tana maidamai martani sanan yawani
irin daukanta yayi gado da ita, abincin daya kawomusu a tray yadauka ya ijiye akasa
sanan sukahau gadon yana ciremata wani kalan sweet makeup sex sukai having kaman
basuba yabata hakuri yafi sau dari wajajen 11 yabarta wani kalan lafiyayyen bacci
tayi ajikinshi.

Ahankali yay kissing forehead nata yana gyara gashinta daya hargitsa, yanason
Khairy tana sonshi but yarasa maisa masifaffen kishin shi ke neman ruguzasu, baisan
mesa ba he couldn’t help it dayaganta da Zayn, Allah ya yayemai wanan kishin da
zafin zuciya, murmushi yayi yasake manna mata kiss yanaji duk wani zazzabi dayakeji
na tafiya.

Bayan 3 months.
Sosai take wani irin mugun laulayi, itada Aliyu batamasan wayafi wani laulayin ba,
ko ciwon kai yaga tanayi kaman zai ihu yakeji, ita abinma mamaki yake bata yanda
Aliyu ke sonta yana binta kaman jeka zaka dauka magani tamai, Aliyu extremely loves
her, kishine matsalan shi saisa itama tadage da addu’a takuma kiyaye bata iyawa da
wanan manyan mayafin hakan yasa tasashi ya dinka mata manyan hijabi sutake sawa
duk inda zata and she’s extremely happy, babu abinda yakai Auren soyaya she’s happy
with aurenta da Aliyu, tanason mijinta shima yana sonta, suna building rayuwa na
gaskiya dakuma girmamawa suna rainon dan cikinsu tare, once in a while yana kaita
gidansu taje tawuni yadawo yadauketa dan yahanata tuki tunda tai ciki, kowa na
family su yasan yanda Aliyu kesonta hakan kuma nama kowa dadi.

9month daidai tahaifi danta namiji mai kama da Baban shi a clinic dinsu Dad, daga
Dad har Aliyun dawowa sukai kaman yara sabida murna, kafin kace me asibitin yashiga
da Yan uwa harda su Zayn da matanshi Ayshu da itama kedauke da karamin ciki,
mantawa da duk wani kishi Aliyu yayi yakawomai Baby, Zayn yama baby addu’a.
3days tayi a asibiti aka sallameta suka wuce gida bayan 7days yaro yaci suna Hilal.

Rayuwa kenan, ance inhar akwai soyayya koyaya wanda kikeso yake zaki iya zama
dashi, Aliyu baida matsala kodaya sai zafin kishi da fushi and Ummulkhairy learn to
live dashi like that, and they cherish each other har karshen rayuwa.

END!!!!

This novel is one novel dana raba kan fans dina akai, wasu nayin Aliyu wasu nayin
Zayn!!!!
I promise you next novel dina will be epic, team Zayn I will make it up to you all.

Kuskuren danayi cikin Wanan novel din Allah ya yafemin.


M shakur loves you and thanks for supporting me

Love concur everythingZ


Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min
littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp
number na 07012181461
Thank u

You might also like