You are on page 1of 188

HAUSA NOVEL

DOWNLOADED FROM HAUSA CINEMA NOVELS

1
JUHUD

(OUM HAIRAN)

(LOVE AND ROMANTIC STORY)

FP ONE

Tunatarwa

Abubuwa kan faru da yawa mabambamta a zahiri makusantan juna a badini haqiqa qaddara
abace dunqulalliya wacce hange da tunanin mai tunani baya iya hasaso abinda zata wanzar tana
fadowa ne bakatatan cikin rayuwar mumini, abin buqatar kawai shine ka rungumeta a yanda
tazo maka ka godewa Allah a duk halin da kake ciki.

Tsokaci

A magana ta gaskiya littafin JUHUD labari ne da yake dauke da bangarori na rayuwa banyi don
wani ko wata ba duk wanda yaga labarin yayi kama da wani part na rayuwarsa to arashi ne
kawai aka samu da fatan zaku fahimceni.

Farkon Labari

Dauke da tulun ruwan wata matashiyar bafulatana ce da qiyasin shekaru bazata wucce 16 years
ba tafe take tana sassarfa da alamun ruwa ta debo kuma tana sauri ne domin kaishi
masaukinsa, tafiya take a hankali cikin yanayin jigata har ta fice daga cikin garin ta shiga daji
tana tafe tana sauri hankalinta yayi gaba zuciyarta tana ga abinda ta baro a gida.

Tafiya ce ta kilomita biyu daga cikin garin zuwa rugarsu tana tafe haki harta fara hango rugar
tasu taja fasali ta qarasa ta aje tulun ruwan ta shiga bukkar da gyatumar tata take kwance tana
kalkade jikinta tace “sannu Innatu ya jikin?" Bude ido matar dake kwance bisa gadon kara da
aka dorawa katifar yayi tayi ta zubasu akan yar tata ta daga mata kai alamar jinjinawa. Zama

2
tayi a qasa zama irin na raquma ta dauko kofin silver data zubo ruwa a ciki ta dago haqarqarin
Innatu ta kafa mata kofin tasha a hankali saida ta kawar dakai sannan tayi hamdala tace.

“Yau na dade Burtsatsen dan yobe ya lalace ruwa yayi wahala a cikin gari saida naji gdan
maigari sannan na samu ruwa tulun ma ban ciko ba" miqewa tayi ta dauki wata qaramar roba ta
nufi inda garken shanunsu yake ta tsugunna a a qarqashin wata shanuwa ta kama hantsarta
tana tatsa a nutse, can nesa da ita wani mutum ya nufota da sauri yana balbalin masifa cikin
harshen Fullanci fadi yake “shanuwar ta ubanki ce Haro da zakizo kina tatsata dabarar gobe su
Lantai su rasa me zasu fidda su sayar su samu na cefane...." Yana zuwa ya fincikota da qarfi ya
hau bugunta da hannu da qafa ta miqe da gudu ta nufi bukkarsu tana kuka tana bashi hqr
amma mutumin nan bai qyaleta ba har daka yabita yaci gaba da balbala masifa yana cewa “ko
uwarki me abin kunyar nan Indo bata isa tayi iko da kayan Haro ba sai abinda mukaga dama
muka barta tayi iko dashi bare ke"

Rakubewa tayi tana kuka me cin zuciya inda dattijuwar dake kwance bisa gadon cikin halin jinya
take matsar hawaye wannan rayuwa da radadi take ba kanta take tausayawa ba face rayuwar
wannan yarinya Juhud qara gangarowa hawayenta sukayi lkcn da Juhud ta dora kanta a qirjinta
tace “Ayyah Innatu mine kikayiwa su Baffa Ribadu da Baffa Bangel da Matayensu ne da basu
qaunar Halwar mu Innatu kowa yana walwala rayuwa cikin jin dadi da farin ciki a Rugar Wand'u
amma bandamu Innatu miye aibinmu miye laifin da mukayi musu ne nikam zani na basu hqr su
barni na rayu cikin walwala...."

Daqyar Innatu ta daga hannu ta dora bisa bakin Yartata cikin kuka tace “Aradun Allah ban shina
ba Juhud tunda Baffanki ya amro ni na tarar da irin wannan rayuwa sukeyi Baffanki baitaba farin
ciki a cikin Ahlinsa ba kullum cikin tuhumar kansa yake har yabar duniya nasani kinsan wasu
abubuwa da suka hwaru har kawo lkcn da aka kashe baffanki kisan da har yanzu aka kasa gane
waye yayishi....."

Tarine ya sarqeta ta rinqa yinsa tana dafe cikinta harda fitsari saboda azaba bayan ya lafa tace
“bansan meye asalin matsalar ba nidai abu daya na sani shine Moddibo Wand'u kakanku shine
ya hwara haihar da wagga matsala Juhud babu abinda baki sani ba babu abinda zan fada miki
face ince kiyi hqr da yanayin da kika samu rayuwarki a ciki komai yayi farko yana da qarshe
kuma komai girman gona zaa samu kunyar qarshe"

Ajiyar zuciya yarinyar ta sauke ta miqe tana karkade dakin tana gyarawa ta dibi scollar su ta
zagaya bayan shingen dakinsu ta fara wankewa har yanzu idanunta hawaye yakeyi saboda ta
bugu a gurin Baffa Ribadu, bataji tafiyar mutum ba sai inuwa ta gani a samanta ta dago a furgice
tare da ja da baya da sauri tace “Hammah Manga...." Yanda ya kafeta da ido yana lasar lebe ne
yasata saurin saita nutsuwarta ta rarumi kallabinta ta aza bisa kafadarta yayi murmushin qeta
3
yace “Oye Aminatu kura kin girma komanki qara tumbatsa yakeyi yakamata fah ace na fara
yimiki ban ruwa koda yake alama ta nuna wannan sheqin da kikeyi akwai wanda yake
mulmuleki dama Hammah Audi yace ya taba ganinki a bayan kalgo keda dan dauda suna matse
maki nono...."

A gigice ta dubeshi tare da zaro idanu tace “aradun Allah ba haka bane cewa sunkayi wai Nono
na zaiyi dadi na aza nonon shanuwa sunka nuhi sunkace muje na basu na wazo wazo nabisu
kawai suka falkemin riga suka kama shamin nono inajin zahi ina kuka ina kiran Baffana sai Allah
ya kawo Hammah Audi shine ya kalbeni a hannunsu yasamin shakwararsa muka taho gida"
zubanta idanu yayi tana maganar yana kallon bakinta zuciyarsa na qara kwadaituwa da wagga
halitta dake gabansa da gani yasan zatayi ruwan gato kamar yanda yaji kanawa suna suffanta
mace me ruwa.

Ji tayi yakai hannu ya riqo hannunta yaja wata ajiyar zuciya yace “uhmmm ai zakiyi bayani ne ki
gama scollar kizo ki sameni a shinge Yawo zanje shanho idan kinqi kuma yau dake da
gyatumarki babu wanda zaiyi baccin kwanciyar hankali" yana gama fadin haka ya juya ya nufi
wata siririyar hanya inda yabarta da faduwar gaba a ranta tana maimata taje ta sameshi Shinge
Yawo to mi zatayi mashi acan gurin da mutane basu cika biba sunce hanyar yan iskace sannan
barayin shanu tanan suke shigowa, numfashi ta sauke tamai da hannunta cikin wankinta ko ita
sa'ilin da aka kada shanun Baffanta bayan an kasheshi yanan taga gilmawarsu, shanya kayan
data wanke tayi ta juya ta nufi shingensu ta bude ta shiga ta tsugunna tace “Innatu Hamma
Manga yace inje in isheshi shingen Yawo nikam banson zuwa" numfashi Innatu ta sauke tace
“nima banson zuwanki gareshi idan kinqi zuwa kuma ya fadiwa babayenku su ruhan miki kije
amma ki kula da kanki Allah zai kiyasheki mugun ji da mugun gani"

A salube ta miqe ta sanya cinyayyen salifas dinta ta dauki sandarta ta nufi siririyar hanyar
zuciyarta na cike da zullumi itakam Tana tsoron masifar Hammah Manga duk da cewa ita bai
cikayi mata ba amma tasani baya saurarawa kowa Allah shisa ba wani laihi tayi masa ba, a da
wannan tunanin ta fara hango hasken wutar yayi a can nesa da ita kadan ta tsaya tana nazarin
gurin zuciyarta cike da tsoro Allah ya azawa Juhud masifar tsoro musamman na yanayin dare, ta
kasa motsawa daga gurin sai rawar jiki takeyi tunaninta ya gama bata barayi ne tariga ta kawo
kanta ance idan suka kama mace a daji tubeta sukeyi suyi cici da ita sannan su kasheta.

Hawaye ne ya zubo mata wannan shine gaba kura baya siyaki gashi tana tsoron idan ta juya irin
cin mutuncin da Hammah Manga zai yiwa Innatu tana fama da kanta...... Bata gama wagga
tunani ba taji an zungureta da sanda ta baya, warwas ta zube a qasa cikin wani yanayi na
mugun tsoro tace “shikenan Hammah Manga kasani nazo gashi zan tahi inda Allah dada waye
zashi rinqa kularmin da innatu....." Wata mahaukaciyar dariya ya qyalqyale da ita ya sunkuya a
gabanta yakai hannu ya shafa tsakiyar qirjinta yaja fasali yace “waye ya fada maki mahara ne ai
ba yau ce ranar zowarsu ba shiyasa nace kizo nan" sake kai hannunsa yayi tsakiyar qirjinta yace

4
“shekarunki sunyi kadan ki tara wadannan kayan dadin meye yasa kika tarasu da wuri?" Cikin
kalamansa babu daya gananne a gurinta sai binsa da takeyi da ido ya kamo hannunta ya miqar
da ita yace “muje kigani tsarabar da nayo miki daga Jos harda Riyali na sawo maki na hannu
nasan zaiyi miki kyau"

Zungi² ta rinqa binsa tafiya me tsayi har suka isa qofar wani daki ya daga karan gadon ya bude
ya shiga yace “shigo" bata kawo komi ba ta antaya ciki yayi murmushi yau tarkonsa na shekaru
ya kama masa zaki, bincike ya farayi kamar me neman wani abu yana yar waqarsa har ya cimma
qofar kawai taga ya janyo karan gadon ya rufe qofar take wani tsoro ya dirar mata tace
“Hamma...." Hannu ya doranta a baki yace “banson surutu sakarya dake kin dauka kawai donna
kalleki na kiraki ai tunda akace kina rabawa yan gari nononki to nima sai kin bani nasha nikam
ba iya nono ba har gato nikeson ci a yau yarinya......"

TUNATARWA

Tarihin ka zai zama cikakke ne daga randa ka mutu, Don haka kar ka rudu da kyawawan
ayyukan ka, Mai rai baya amince wa gobensa, Don haka ka guji dagawa ko alfahari, kai dai kayi
fatan samun kyakkyawan qarshe

CIGABA

Tuni jikin Juhud ya dauki rawa qirjinta yana bugawa da qarfi hawaye ya fara sitirya a kuncinta
tace “Aradun Allah Hammah manga bantaba bawa waniba do Allah kada kaci mutuncina kagani
fah Lariya ta gdan Baffa Inde da wani yaci mutuncinta da akayi amranta korota akayi...."
Murmushi yayi ya matsota yace “toke waye zashici mutuncin naki ai dama nine zani amreki
kuma nine na bare abuna...." Wani qunci Juhud takeji duk lkcn da aka hadata da Hammah
Manga wai a matsayin zabin da Baffa Bangel yayi mata bayan sunfi kowa sanin halinsa bashida
kamun kai gashi har cikin ruhinta shi take zargi da kashe mata Baffanta.......

Wata qara ta saki daidai lkcn daya matseta bisa jikin garun dakin yayi saurin dora hannunsa a
bakinta ya toshe yakai dayan hannunsa bisa qirjinta yana laluben tudun madaidaitan
nonuwanta na fulanin asali da basu cika girma ba saida daukar ido da sanyawa zuciya qawar
kasancewa dasu, wani radadin zafi taji lkcn daya cafki matsotsin kasancewar ita a rayuwarta
bata taba sanya bra ba balle ta kareta daga harin kwaf daya. Ture hannunsa ta farayi shikuma
yana qara luguiguice mata nono jikinta sai tsuma yakeyi tanajin azaba irin wacce kowacce
budurwa keji karon farko da aka damqi nononta.

5
Hannu ya sake sawa ya matse mata baki ya kama yar yaloluwar rigar fulanin dake jikinta ya daga
nonuwan suka fito gabaki daya yaja wata ajiyar zuciya tare da sunkuyawa zaikai bakinsa
tsoronta ya wanzar mata da wani qarfi ta angijeshi ya fada saman karan gadon kafin ya tashi ta
hankade shingen qofar ta kwasa da gudun masifa tana kuka tana ihu inda ya rufota a mugun
guje shima kayan aikinsa a miqe yana tanqwarasu, shegen gudune da yarinyar kamar filfilwa ya
kasa cimmata gashi harta ishe gari yaja ya tsaya yana qwafa lallai Juhud tazo da raini tunda
kuwa taqi bashi hadin kai ta maslaha tabbas zai banqareta a gaban uwarta ya sokanta tsuliya
tunda dama Itama innatun ai abinda takeyi kenan inta dauka tallen nono ta shiga maraya.

Ganin ya daina hangen qurarta yasashi komawa jikin wata bishiya yana mayar da numfashi yana
saita kansa kafin nutsuwarsa ta dawo ya koma dajin

Itakuwa tana isa gda ta fada Bukkar da Innatu take ciki ta zube jikin Innatu tana wani irin kuka
me tafasa zuciya, sosai hankalin uwar tata ya tashi cikin muryarta da bata fita tace “meye kuma
ya faru Juhudah" cikin kuka ta fara bata lbr girgiza kai kawai Innatu takeyi zuciyarta na zafi
daidai lkcn Baffa Buba ya shigo da qwaryar nono a hannunsa ganinsu a wannan halin yasashi
cewa.

"Assha Assha! Indo mine kuma ya faru?" Cikin kuka tayi masa bayanin komai shima hankalinsa
ya tashi yace “lallai yaron nan yakai dan iska wato Bangel bazai rinqa tsawatar masa ba iskancin
da yakeyi a birni shine yazo dashi rugarmu zai bata mana tsatso idan so yakeyi yayi mgn mana
ayi amren tunda kunkai dukkanku....." Kallonsa tayi da sauri tace “aa Baffa Moddi harfa taba
yakesha nikam Baffana yace koda wasa bashi yimin auren dole kahin Baffa ya shude yace ko
Kado n kawo amramin shi yakayi gsky Baffa Moddibo banison Hammah Manga nikam"

Daquwa ya watsa mata yace “to dan qaniyarki kinhi so ya tareki a lungu inda bazaki iya qwatar
kanki ba ya qwaquleki?" Shusshura qafa ta rinqayi tana kuka tana cewa “Aradun Allah baniso
nikam banisonshi Baffa indai aka amramin shi to ya tabbata banida gata"

Murmushi yayi ya miqar da ita yace “ayyah Aminatu ba hakane nuhina ba shikenan tunda
bakiso zanje na samu Bangel da Ribado sujawa yaron nan kunne inba hakaba da hakuma zan
hadashi akanki ga kindirmon nan nasa Jumai ta gyara maki gobe ki dauka kikai birni kwa samu
na sabulun scollar

6
Murna ce ta cika Juhud ta karba tayi masa gdy ya fice ta koma ta zauna tace “Innatu gobe
munada Kudi Yarima Biyu Baffa Moddi yabamu kinga dubu uku kenan har maganin ciwon jiki
zan sawo naki a birni da tsire me quli" itadai Innatu kallonta kawai takeyi harta ida ta tashi zata
fice ta kamota tace “zauna Aminatu" zama tayi jikinta a Sanyaye karo na farko kenan da Ta
tabajin Innatu ta kirata gatsal.

Hannunta ta dauka ta dora saman kanta tace “inayi miki fatan nasara a rayuwarki ta gaba
Aminatu a duk halin da zaki samu kanki a ciki ki riqe maraicinki tabbas Allah zai dafa miki inaji a
jikina watarana zai wucce, duk abinda kikaga ya samu shamuwa watan bakwai ne yaja mata
baffanki bai rabu da yan'uwansa lfy ba duk da yayi bakin qoqari akansu basu gani ba basa sonki
basa qaunarki Aminatu dazu naji sanda suke tattaunawa ba domin Allah sukeson hadaki da
dan'uwanki Manga aure ba saboda su cinye dukiyarki ne da tayi saura nikam ba damuwata
dukiyar ba damuwata tsiranki da mutuncinki idan kikayi aure a wagga ruga tarihi zaita maimaita
kansa ubayenku basason halwar Haro bazasu tsaya miki ba a yayin da Uwayenku suke cewa ni
mayyah ce......."

Kukane ya kwacewa Innatu ta sake riqe hannun yar tata tace “Wallahi billahillazi la'ilaha
illahuwa Aminatu niba mayya bace banida nasaba da maita amma uwayenku sun liqamin tun
farkon kawoni wagga ruga taku saboda kawai su quntatani su quntata rayuwata kamar yanda
suka quntata rayuwar Baffanki Haruna, na dade ina boyenki wani abu da kika dade kina
tambayata yau naji a raina ya kamata na sanar miki koda zai kasance itane kalmata ta qarshe
nasan zatayi miki amfani a gaba"

Idanunta nakan Innatu dake qoqarin tashi zanne ta matsa ta taimaka mata ta tashi suka kalli
juna na tsayin lkc kafin daga bisani Innatu taja fasali tace “zan baki labarin asalin abinda ya
wargatsa zumuncin gdanku abubuwa sun faru tun farkon kafuwar wannan Ruga taku wanda
kamar yanda na sanar dake kakanku Moddibo Wand'u shine asalin wanda ya gadar da wannan
boyayyiyar gabar da ba kowane yasan da itaba" fasali taja sannan ta lumshe idonta taci gaba da
cewa.

WAIWAYE

Garin Chadi qasace babba me zaman kanta wadda take da shugaban qasa gomna da sarakunan
gargajiya qasar tana dauke da lardi lardi mabambamta wanda fulani suke rayuwa a wadannan
gurare, Asalin sunan Kakanku Moddibo Wandu ya samo asali ne daga sunan yankinsu tun

7
asalinsu maihaifin moddibo Wandu ke jagorantar wannan yanke bayan shudewarsa ne aka nada
Kakanku Ali A matsayin Moddibon wannan lardi sun zauna a wannan guri na shakaru masu tsayi
inda Moddibo ke fita fatauci qasashe maqota kama daga Ghana Senigel Niger Nigeria a wannan
yawo nasane Allah ya hadashi da wani gawurtacce bafataken me dukiya mai suna Doda wanda
a haife ya kusa haifar kakanku ya kama Moddibo ya riqe hannu biyu idan yawon Fataucinsa
yakaishi Senigal a gidansa yake sauka wata tafiya ne da Wandu zaiyi Baffa Doda ya kirashi suka
kebe yake tambayarsa Matansa nawa? Cikin mamaki yace masa Matarsa daya da yara biyu
Abubakar da suke kira Buba Sai Mamuda wanda suke kira Bangel a wannan lkcn gwaggo Lami
bata haihi Ribadu ba.

Sunyi shiru na wani dan lkc kafin Baffa Doda ya dago ya dubi Wandu yace “ina iya baka Auren
diyata Aminatu?" Cikin farin ciki Wandu ya karbi wannan aure batare da Aminatu ta sani ba
wadda take ya ta biyu gurin Baffa Doda kuma ta qarshe kasancewar Allah bai azurtashi da
haihuwa da yawa ba yaransa Biyu Baffa Habu wanda ya kasance mahaifi a guri na.

A wannan rana akayi komai aka gama Batare da sanin Aminatu ba kwanaki uku tsakani Aka
shirya masu kayansu da tarin shanayenta garke guda suka dunguma suka nufi Chad tafiya yau
kwana anan tashi anan haka Mahaifina da yar'uwarsa da mijinta sukeyinta har Suka isa Chad.
Sarkin yankin na wannan lkc amini ne ga Baffa Doda hakan yasa saida aka fara saukar amarya
Aminatu a gidansa akayi biki sannan ta tare a rugarsu.

Lkcn da akayi wannan aure Aminatu bata wucce 14 ba hakan yasa sukayita wasan buya da
Wandu har tsayin shekaru inda zama yaqi dadi tsakanin Aminatu da Gwaggo Lami, ita Gwaggo
Lami batada shanu saita tatsi na mijinsu sannan takai kasuwa ta siyar ta samu na cefane ita
kuma Aminatu yawan shanunta yasa bata fita tallen nono yarane da ita da suke dauka mata
suke saidawa su kawo mata kudin.

Wannan abu yana ciwa Gwaggo Lami tuwo aqwarya gashi ta rasa yanda zatayi da Aminatu ga
wata kulawa da Maddibo Wandu ke bawa Aminatu ta musamman kinsan abinka da lamarin
maza idan suka auro yarinya wannan abu ya taru ya hadu ya haifarwa da Aminatu baqin a
gabadaya rugar domin kowa Bayan Lami yakebi sai ya kasance shikuma Moddibo ya koma
bayan Aminatu, kwatsam ana haka sai aminatu ta fara rashin lafiya ana shawara ce basir ne
ashe cikine da Aminatu a haka dai ba tare da kowa ya ankara ba har cikin Aminatu ya isa
haihuwa cikin dare ciwo ya turnuketa gashi Maddibo bayanan a lkcn ya tafi Nigeria sawo wasu
shanaye.

Gwaggo Lami tanajin Aminatu tanata nishin ciwo amma taqi ko leqota saida Buba ya fito fitsari
yajiyo ya nufi dakin da sauri ya isheta cikin mawuyacin hali a lkcn ta gama jigata kan da ya sawo
kai amma yaqi qarasa fitowa aikuwa ya ruga da gudu yaje ya taso wata dattijuwa me suna
8
Suwai suka taho tare kafin kace wannan dakin Aminatu ya cika da mutane amma ko qeyar
Gwaggo Lami Cikin ikon Allah ana kiran Assalatu aka samu Aka ciro yaron daqyar Amma
Aminatu batasan wake akanta ba gashi jini yaqi tsayawa Suwai tayi iyakar qoqarinta zamani
bana asibiti ba amma ina saida ubangiji yayi ikonsa Aminatu bata ko kalli fuskar danta ba Allah
ya karbi rayuwarta.........

Mutuwar Aminatu ta girgiza duk wani mutum dake rayuwa a wannan ruga hakana aka tashi
Manzo ya tafi Senegal ya sanarwa da iyayenta suka taso suka taho tare, tabbas Baffa Dodah ya
tausayawa Moddibo matuqa da irin halin dimuwar daya riskeshi a ciki daqyar da qarfin Addu'a
ya dawo daidai amma duk da haka daya kalli Jaririn da Aminatu ta tafi tabar masa sai ya kama
hawaye kwana sittin da haihuwar jaririn aka rada masa Suna Haruna su Baffa Doda sunso tafiya
da Haruna amma Moddibo yaqi yasa musu kuka yana roqonsu idan sun barshi zaike dauke masa
kewar Aminatu.

Badon ransu naso ba suka tafi sukabar masa wannan jariri hakanan Wannan yaro yaci gaba da
rayuwa tun yana tsumman goyo cikin rashin kulawa da qyara indai kinga anyiwa Haro wanka to
Dattijuwa Suwai ce ta daukeshi a qarshe ma dole Maddibo barmata shi yayi itake kula dashi da
komansa duk da cewa kwana Saba'in da rasuwar Aminatu Gwaggo Lami ta haihu hakan baisa
taji tausayin maraici ta bawa wannan yaro nono ba watsin da tayi da wannan jariri yasa shikuma
Maddibo ya dauki qaunar duniya ya dora masa komai ya samo na Haro ne Buba dake yarone
me hankali kuma ya dan fara tasawa bai damuwa da wannan fifikon hasali ma tausayin Haro
yakeji inda Bangel ya taso da qiyayyar haro shima Rubado daya tashi qarami da wannan aqida
da uwarsu ta koya musu ya tashi Haro ba mutunne me hayaniya ba wannan tasa ko fita sukayi
kiwo sai su kamashi su zaneshi da zarar sunga Buba ya kauce haka zai dawo gda yanata kuka
Suwai da Moddibo suyita rarrashinsa.

Rayuwa tayita tafiya a haka har suka tasa sukakai munzalin girma Al'adarmu ta fulani yaro yana
kaiwa sha takwas akeyi masa aure suyita tsalle tsallensu da matarsa har hankali ya iso musu su
rungumi junansu wannan ce ta faru da Buba da Bangel buba yanada Sha tara bangel yanada Sha
bakwai akayi musu aure Buba aka aura masa Jumme shikuma Bangel Asubi Jumme mace ce me
kawaici da hqr itakam Asubi irin mijinta ce sai ya kasance Haro ya tare a gdan Buba komansu
tare sukeyi ko shawara buba zaiyi baya shawara da yan uwansa da suke ciki daya saidai Haro
saboda nutsuwarsa tasa tunanin manya yakeyi.

Rayuwar ta farayi mawa Haro dadi ya saki jiki da Jumme sosai duk abinda ya samo daga Jumme
sai Suwai lkcn da shekarunsu suka kai ne aka daura masu aure Lariya itace matar da aka bawa
Rubado shikuma Haro aka aura masa ni nima kamar yanda aka dauko Aminatu daga Senegal
9
haka nima aka daukoni aka kawoni jumme ce tayi murna da zuwana ita da Suwai sune suka
karbenu hannu biyu surukarmu kam ko kallo ban isheta ba mijina kuma dan'uwana dan qanwar
mahaifina Haro ya qaunace ya nunamin kulawa dayake dama ba qarama sosai aka kawoni banyi
wannan bambadancin da amare sukeyi ba muka zauna lafiya da mijina a hakanne Jumme ta
Haihu haihuwar farko ta haifi Abdullahi wanda kuke kira da Hammah Audi shekaru biyu kuma
Asubi ta haifi Rubado basa jana nima bana shiga cikinsu daga asubi har lariya Jumme ce kawai
muke mutunci matuqa ana haka na samu cikina na farko nasha wahala sosai da yakai haihuwa
Na haifi namiji Umaru ya fara girma sosai yakai kusan shekara uku ya kama qyanda wannan
qyanda bata barshi ba saida ta tafi dashi munji mutuwar yaron sosai, bayan rasuwarsa ne harin
barayin shanu ya addabi Lardin Wandu babu shiri Moddibo ya debo halwarsa muka dungumo
Niger daga niger muka tsallako Nigeria muka samu matsugunni a Wannan guri da ya zama
sabuwar Wandunmu"

Bamu jima da dawowa ba ciwon Ajali ya kama Moddibo ansha jinya sosai a lkcn da ajalinsa ya
rigaya ne yasa aka kira masa yayansa yayi musu nasiha akan zumunci sannan ne ya ware wani
kaso me yawa a cikin shanunsa yace wadannan na gadon mahaifiyarsa ne Aminatu daya rinqa
kula masa dasu sune sukayi yawa haka, nanfah Bangel da Rubado suka kalli juna sukayi qwafa
suka tashi suka fice daga dakin bayan fitarsu ne yake sanar dashi cewa akwai wasu shanun da ya
bayar aka tafi dasu kudu kiwo da Buba da Haro ne sukaci gaba da jinyar mahaifinsu har kwana
ya qare ya tafi yabar baya da qura qurar da itane kema kikazo kika tadda burbushinta.

Maitar da suke iqirari ta fara ne daga lkcn da nake haihuwa yarana suna mutuwa Asubi ce ta
fara cewa wai ni nake cinye kayana saida na haifi yara takwas duk suna mutuwa sannan ne Allah
ya bamu ke kika tsaya wai ashe duk yaran dana rinqa haifa maza suna mutuwa Ubayenku ne
suka sanya hannu kawai saboda tunanin idan Haro ya mutu yanada da Namiji bazasu samu
komai ba kedin ma sunso hallakaki Allah yaqi basu dama kika rayu da tsangwamarsu saboda
kyawun da ubangiji yayi miki tun kina qanqanuwa dumurmur dake kamar kazar gidan gona
saurin girmanki yafi komai bawa mutane mamaki Hasiya da Adama da Baraka duk sa'anninki ne
amma duk kinfisu girma ko tallan nono muka tafi kafin akulasu an kulaki sau dari wannan tasa
uwayensu sukejin hasaadar hakan akwai wani furuci da Gwaggo Lami tayi kafin mutuwarta
watarana mun dawo daga tallen Nono wani Alhajin birni yabaki kyautar Yar dolin wasa (yar
tsana) kinzo gda kuka fara fada da yan uwanki akanta har kika fasawa Baraka baki, ina daki ta
kamaki ta zaneki sannan tace indai su baraka jininta ne to saita lalataki sai kinyi abin kunya a
rayuwarki ko tana raye ko bata raye, badai kyaune yasa kowa yake nannan dake ba to kyawun
saiya zame miki fitinar da zata addabi rayuwarki.............

10
TUNATARWA

Kowa yakanyi maka jaje a lkcn da wani abunqi ya same idan abin farin ciki ya sameka qalilanne
sukeyi maka dariya har zuci, kada kasa dariyar mutane a ranka harta rudeka kaji cewa kowa
sonka yake masoyin gaskiya shine wanda yake tare dakai a kowanne irin yanayi farin ciki ko
akasinsa.

CIGABA

Inajin ciwon abinda Gwaggo Lami take fada akanki amma ban isa nayi magana ba abu daya na
sani shine inayi miki addu'a ki kasance ya ta gari abar Alfaharin iyaye, kwanci tashi girma ya fara
zuwar miki komanki abin mamaki ne gabbanki sunada saurin nuna girma hakan yasa tun kina
qarama na sabar miki da saka hijjab irin na kanawa, sosai kike ganin tsangwama qyama cikin
Yan'uwanki Hasiya Adama da Baraka Amma baki damuwa kodan kin taso kinganmu a cikin
wannan qangin ne oho.

Wata rana Naje tallan Nono birni na dawo na tarar dake kina kuka na shige daki kika biyoni nake
tambayarki meye yake faruwa sai kike fadamin Asubi ce ta bugeki saboda kunyi fada da Baraka
tace miki kilakin birni kin bugeta hakanan na hqr bance komai ba ashe mgnr nan har gurin
iyayenku maza taje da dare Baffanki yazo yake tuhuma ta wai waye yake zuwa yake siyan nono
a gurina a sulluwa (mota) daga birni?"

Dagowa nayi na dubesa nace yaron Alh Idi ne da ka hadamu dashi a kasuwa yake zuwa karbar
masa nono" numfashi Baffanki ya sauke ya kira sunana na amsa yace “shin Indo kinasa ido akan
Aminatu kuwa?" Sake ware injin idona nayi akansa nace “Wai mekake tunanine Haro nikam
bangane inda zantukanka suka dosa ba" sake gyara zamansa yayi ya dafe kansa yace “dazu na
dawo daga kiwo na Ishe Ribado da Bangel suna tattaunawa naqarasa domin mu gaisa shine
suke cemin wai dazun sunga wani me Sulluwa yazo ya dauki Aminatu a mota sunyi hanyar birni"
dafe qirji nayi cikin kidima da gigita nace “aa Haro wlh zancene Juhud yau babu inda taje
tallanma nice na fita saboda tacemin batajin dadi" jinjina kai yayi yace “shikenan adai qara
kulawa" ashe wasan baa fara ba.

Tun daga wannan lkcn suka dora mamu qahon zuqa babu dama mutum yazo siyan nono
gurinmu sai suce iskanci yazo ba keba nima a haka nake a gurinsu duk da cewa Baffanki baya
bawa abin muhimmanci, tsaka da haka Hammanku Manga ya dawo daga neman kudi yaganki ya
nuna yana sonki da murna baffanku yazo min da mgnr domin a lkcn duk anyiwa su baraka aure
saura ke kadai kin rasa ko matayi a rugarmu dama maqota saboda sharrin maitar da suka liqa
mana.

11
Duk da zuciyata bataso ba amma banja ba saboda bansan raayinki ba hakanan baffanki ya
nemoki ya tambayeki game da Manga domin shi yace ma kun gama daidaitawa nan kikayi tsalle
kikace bakiso naso na matsanki ki karbeshi amma sai baffanki yace tunda bakiso babu meyi miki
dole ko bayan ransa hakanan naja bakina na tsuke babu kunya yaje yace da yan'uwansa kince
bakison Manga nan suka qara sanya masa tsura ashe dama asali ba manga ne yace yanasonki
ba sune suka kitsa masa ya aureki sai susan yanda zasuyi su hallaka babanki su kwashe
dukiyarki,

Abu kamar wasa gaba me tsanani ta shiga tsakaninsu ko gaisawa basayi watarana da dare har
mun kwanta Bangel yazo yayi sallama da Baffanki ya tashi ya fita bansan me suka tattauna ba
nidai naga ya dawo yana huci na tambayesa yake cemin Aishatu don Allah ko bayan raina karki
yarda ban aminta Aminatu ta auri Manga ba na haramta hakan idan har hakan ta faru bazanyi
farin ciki ba" jikina yayi sanyi ya kwanta ranar kwana yayi yana juyi yana hawaye idan na
tambayeshi sai yacemin shidai bai aminta Aminatu ta Auri Manga ba a lkcn inata fama da rashin
lfy mukaje gun me magani yace cikine dani amma ya kwanta.

Ban wani damu ba duk da cewa Baffanki kullum cikin kawomin magani yake hakan baisa cikin
nan ya tashi ba wata biyu tsakani sukayi wani gagarumin rikici daya sanya suka qara kullatar
juna ashe a wannan dare sukayi taro suka yanke shawarar tunda yaqi basu hadin kai kawai su
kasheshi su huta mana inyaso sai manga ya kada shanun yayi kudu dasu kinga zaace barayin
shanh ne suka kasheshi.

Maddibo Buba ne yaji wannan shirin nasu a daren kuwa ya kira Haro ya sanar dashi abinda
yan'uwansa suke shiryawa yaja fasali tare da murmushi yace “babu komai Allah yafi kowa sanin
abindake qarqashin qasa dana ban qasa yafi kowa sanin daidai" daya dawo bai sanar dani ba
nidai naga ya tashi cikin dare ya dauko wata qaramar adaka ya bude ya zaro wasu abubuwa
masu walwali yabani yacemin Aishatu wannan abin da kike gani ba komai bane face dutsen
Lu'ulu'u wanda yan birni suke cewa diamond wannan kuma gwal ne nasan kinsanshi don Allah
ki nemi guri kiyi musu mugun boyo asalinsu na Mahaifiyata ne Aminatu naketa ajiyarsu domin
Aminatu kada kibari wani yasan dasu a hannunki sunfi shanun can da kike gani garke guda
daraja domin kuwa yanzu a duniyar mutanenmu wane da wane ma ba kowane yake iya
mallakar diamond ba koda bayan raina zasu qwace komai ya kasance Aminatu ta tsira da
wadannan abubuwan"

Na dade ina tunani kafin na tashi na haqa rami a qarqashin gadona na zubasu a ciki insha Allahu
a yau zan baki abinki ki daura a qugunki su zame miki jigida iya wuya kada ki bari su kubce miki
kinji" jinjina kai tayi Innatu taci gaba da cewa “washegari da safe na damawa Baffanki fura
yasha ya kada shanu ya tafi kiwo nikuma na dauki nono na shiga gari acan suka cim masa da
rana lkcn kin tafi kaimasa hura suka sareshi akansa da qirjinsa ya fadi jini nata malala kince
kinga shanunsa lkcn da aka kadasu akayi hayi dasu amma bakiga wanda ya kada dinba kina

12
binsu har kika ishe inda Gawar mahaifinki take yashe a qasa kece kika dawo kika fadawa
Maddibo cewa an sari Baffanki kuka dunguma kuka koma nidai bayan na dawo na ishe wannan
mugun labari shine tunda na yanke jiki na fadi bantashi ba nake zaune a wannan halin tsayin
shekara biyu kwatsam sai cikina ya fara motsi nasa kika kiramin Jumme na sanar da ita dake
tasan da batun kwanciyar cikin ta sanarwa da Maddibo Shi kadai yayi murna ya rinqa karbomin
magani ashe a gefe Bangel da Rubado zargina sukeyi da Buba wai yana shigowa dakina ya dade
hakanan sukaje suka kitsawa Jumme tazo har dakin nan tayimin tatas ina zaune babu halin
magana a cewarsu ma wai wannan cikin na jikina ba na Haro bane na Buba ne Juhud Allah daya
tsakanina da buba daga sannu sai idan ya kawomin magani ko nonon da zaki fita dashi talle.

A haka muke rayuwa har kawo yanzu da komai ya qara lalacewa Juhud kullum mutanen nan
basu fadin alkhairi garemu kullum cikin yi mana kalen sharri suke yanzu haka kwanaki uku da
suka wucce Jafaru makiyayi ya dawo daga kudu ya kawo shanaye guda dari da ashirin yace na
Baffanki ne to tun jiya sukebin kaina akan na yarda a daura aurenki da Manga nikuma gashi
Baffanki yabarmin wasicin ko bayan ransa bai aminta a hadaki aure da Manga ba a yau bayan
kin fita diban ruwa har barazana sukayi min da rayuwata Juhud bandamu ba indai akan burin
Haro ne su kashenin ma kansu sukayiwa.

ASALIN LABARI

Jikin Juhud ne ya qara sanyi hawaye na sunturi a kucinta tace “yanzun wadannan sune kadai
dalilan da suka sanya Suka kashemin Baffina Amma aka kasa daukar mataki akansu Innatu
wannan wacce irin Al'umma muke ciki meson kanta? Shafa nadaddiyar sumarta tayi itama cikin
hawaye tace “haka rayuwa ta zama kina gani fah tunda Baffanki ya rasu ko nono sun hanamu
tatsa saidai su tatse subawa matansu suje su siyar idan kinga mun samu nono a rugarnan to
Moddibo ne ya tatso mana Juhud ya zakayi ne da qaddararka ni yanzu burina a duniya naga
kinyi aure kin samu matsugunni saboda wannan rayuwar bata yuwuwa a haka"

Fadawa tayi jikin Innatu tana kuka me cin zuciya itakam da Innatu zata amince da sun bar rugar
nan tunda baa sonsu amma tasan bazata aminta ba, da wannan tunanin bacci barawo ya
saceta.

Washegari da wuri ta dauki tallan nononta ta tafi tasha cike da doki yau tayi niyyar idan tayo
ciniki har Balangu zata sawowa innatu ko tsiren quli tana tafe tana yan waqoqinta harta isa gari
koda taje yan nonon gurin ya cika batada guri dole ta koma gefe ta rakuye tana wasanninta na

13
quruciya dagowar da zatayi taga wani baqin hadari ya gangamo tana juyawa taga Fulanin duk
suna hade karensu gashu batayi cinikin kirki ba donma ta datsa yariman ne ta dibarwa wani na
dari biyu shiyasa da haka zata koma.

Ganin hadarin na gangamowa yasata miqewa jikinta a salube tana juya dari biyun ta gama
kasaftata tasai mawa Innatu maganin ciwon jikin hamsin tasai mata balangun dari ta riqe
hamsin a hannunta ko batirin fitila sa siya, daukar qoranta tayi ta aza aka ta juya kenan zata tafi
taji wata mota tayi horn a bayanta ta juya taga me motar ya zuge glass wani matashin saurayi
ne me qwarjinin gaske fuskarsa a daure ya bude bakinsa kamar wanda akayiwa dole yace “na
nawa ne?" Cikin fullanci yayi mgnr tayi saurin Amsawa da cewa na dubu Uku ba dari biyu"
dubanta yayi yace “harke?" Kallonss tayi da rashin fahimta ya daganta gira yace “inaso ki
juyemin da sauri" daidai lkcn taji gabanta ya yanke yabads wani dam ta dafe qirji da sauri tana
waige² yace “ko bakiji ne?" Da qaraji yayi mgnr taja numfashi ta miqa masa har qoran tace
banida ledar da zata dauka duka kaje da qoran ka dawo mani dasu wataran" karba yayi yasa a
bayan motar ya zaro dubu biyar ya bata yace “gashinan har kudin qoranki bana shigowa
garinnan sai idan wani babban uzuri ya taso" karba tayi tayi godiya ta juya da sauri ga
mamakinsa kawai yaga ta take a guje ya saki baki yana kallonta a fili yace “lkc guda nutsuwarta
ta gushe ko meye yaja hakan?" Tabe baki yayi ya daki kansa yace “kaima Cornel Rasheed da
shiga abinda babu ruwanka kake" cikin kasuwar ya shiga yayi siyyayarsa ya juya da motarsa yabi
wata siririyar hanya.

Itakuwa koda ta kwasa a guje duk nisa dake tsakaninta da rugarsu haka ra rinqa cin gudu harta
fara hango rugar tasu nesa sosai gabanta ya qara yankewa ya fadi ganin wani baqin hayaqi yana
tashi ta sashin da bukkarsu take, da sassarfa ta nufi gurin kawai taji an wafci hanunta da qarfi
dagowar da zatayi taga Moddibo Buba ne idanunsa sharkaf da hawaye yana janta yana kallon
bukkar tasu dakeci da wuta,

Da qarfin gaske ta turje cikin fitar hayyaci tace “Innatuuuu!" Saurin rufe mata baki yayi yaci
gaba da janta bai qyaleta ba saida yabar sashin rugar da ita ya tsaya jikin wata itaciya yana
sharce hawaye ya dubeta yace “Haka Allah yake ikonsa Aminatu a wannan qarnin babu wani
abu dazan iyayi miki face na saki a hanya kibar yankin nan gabadaya Su Bangel basu da Imani
Ina zargin sune suka sanyawa dakin Indo wuta suka qoneta ina daji Audi yaje yake fadamin har
yana cemin yanzu Hakama Ribadu da Manga sunacan suna nemanki kema sunason kasheki ne
tunda uwayenki sunqi amincewa su bawa Manga Aurenki harma suna masa sharrin zai
lalataki...........

TUNATARWA

14
Tabbas gafalalle shine wanda yake take laifinsa yake kallon na waninsa asara da tabewa ta
tabbata garesa, kada ka damu da kuskuren wani domin bakasan boyayyen sirrin dake
tsakaninsa da Allah ba, yi qoqarin ganin ka samu kusanci da mahaliccinka wannan shine cikar
hankali

Dubanshi takeyi da yanayi na gushewar hankali tanason ta bude bakinta tayi magana amma
yayi mata nauyi gabbanta gabaki daya rawa sukeyi na tashin hankali zuciyarta tayi matuqar
quntata, daqyar ta iya hada kalmar Moddi sun kashemin Innatu me tayi musu kana ina ka bari
suka kashemin Innatu na Moddi shin Ina gatana???" Tana mgnr ne cikin gushewar hayyaci inda
shikuma yaketa qoqarin janyewa daga gareta har ya samu ya yakice ta ya juya yana tsiyayar da
hawaye batare da ya iya bata amsa ba.

Saida ya bata tazara sosai tana tsaye kamar sassaqe sannan ya tsaya batare daya juyo ba yace
“ki miqe hanyar nan tabbas nasan zasu biyoki koma suna kusa ki tafi Juhud kada su hallakaki
burinsu ya cika banason burinsu ya cika nafiso su rinqaji a ransu cewa bayan Haro da Indo akwai
wani abu da ya zame musu alaqaqai din da suka rasa samun damar cimma buri akansu tabbas
taimakon Allah zai riskeki ta inda baki zata ba....." Daga haka bai kuma cewa komai ba ya tafi
yabarta a kan kwanar ta durqushe a gurin ta rushe da wani marayan kuka na tunanin rashin
madafa wanda bataji yana bawa zuciyarta sanyi ba saima qarin tafasa da takeyi.

Haka tanaji tana gani Moddi ya rinqa ratsa Kalgo da Sabara har ya bacewa ganinta haka ta
wanzu a gurin tsayin lkc tana dama ace itama Allah ya aiko abinda zashi dauki rayuwarta ta
huta, yanzun idan tabar guringa ina ta nufa.......

Tana tsaka da wannan tunanin ta rinqajin qarar yayi alamun tahowa akeyi gareta tayi saurin
saita nutsuwarta duk tsoro irin nata yau zuciyarta ta soye mutuwa tafi buqata fiye da rayuwa, ji
tayi an tsaya can ta fara hango duhun mutane har uku Muryar Baffa Ribado tajiyo yana cewa
“yawwa gata cen...." Ai bata gama jin cewarsa ba ta zabura ta miqe daidai lkcn da suka zagayeta
kowa da makami a hannunsa jikinta ya dauki tsuma ta dubi fuskokinsu zatayi mgn kawai Manga
yakai mata sara ta goce ta fadi qasa warwas.

Ya sake daga Addar Hannunsa ya saita qirjinta ta rintse idonta tanajin saukar saran daya sanyata
sakin wata razananniyar qara data cika dajin.

Ya sake daga Addar zai qara mata suka ga wani haske me dogon zango ya haskesu tuni suka saki
makaman suka juya da sauri suka tsuke suka shige cikin duhun dare domin a lkcn magaruba ta
jima da wuccewa.

15
Hasken yaci gaba da kusantota har ya iso daf da ita cambala qafarsa da yayi a cikin jini ne
yasashi saurin haska qasa yaga jinine yake malala a qasa kamar ruwa, da sauri ya saita fitilarsa a
wajen da yaga jinin yana gangarowa ya matsa da sauri ya zubawa yar fulanin ido tare da
russunawa ya haske fuskarta da fitilarsa sosai yaji faduwar gaba daidai lkcn da ruwan saman ya
kece da qarfin gaske, yace “Cornel Rasheed yar fillon da kasai nono a gurinta ne dazun"

Safa ya zaro cikin jakar dake goye a bayansa yasa a hannunsa ya daga rigarta tare da zaro ido
waje saran ya shiga sosai, jinjina kai yayi tare da zaro wata qatuwar waya a aljihunsa ya danna
wasu numbers ring biyu aka daga bai jira cewar me mgnr ba yace “ku tsare dukkan qofofin dajin
nan guda hudu akwai yan ta'adda a cikinsa yanzu na tsinci wata sabuwar gawar bafulatana da
alamun sun kasheta ne sukaji motsina suka gudu...." Qit ya kashe wayar ya sanya hannu ya sake
gyara mata rigarta ya miqe ya debo ganyen bishiya ya rufa mata ya tsallake ya tafi.

Ajiyar zuciyar da yaji ta saki ne yasashi tsayawa cik tare da juyowa ya haske fuskarta da wannan
dalleliyar fitila tasa yaga ta bude idanunta ta sake mayarwa ta lumshe hakan ya tabbatar masa
da sauran rayuwarta, raba daya biyu zuciyarsa keyi akan ya taimaka mata ko yayi tafiyarsa?

Ji yayi zuciyarsa ta karye tabbas Dan'adam daraja ce dashi maybe idan ya taimaketa Allah ya
qadarta tashinta idan kuma ya tafi yabarta wasu halittun na daji zasu iya zuwa su qarasa ta, da
wannan tunanin ya tsugunna ya sanya hannunsa ya dagota cak ya sabata a kafadarsa ya miqe
ya nufi Camp dinsu da ita, tafiya ce me tsayi sosai tsakanin gurin daya tsinci Juhud da camp
dinsu haka yayita kurdawa cikin wannan duhuwa har ya fito sarari ya fara hango Camp din nasu
kuratan sojojin da suke basu fita duty ba suna zazzaune cikin ruwan sunata hirarsu da iface²nsu.

Duk inda ya gifta kallonsa akeyi da fuskar mamaki idan ya wucce su kalli juna su gimtse saboda
sanin tsagwaron rashin imaninsa yanzu ne zai sabawa mutum halitta ko yabaka gwale²n da sai
kayi sati kana ruwan dumi, kai tsaye clinic din Camp din ya nufa ya wucce kowa ya shiga har
dakin duba marasa lfyr ya kwantar da ita saman gado ya juya zai fita Likitan dake kan aiki yayi
qundunbalar cewa “Tnks Sir" jinjina masa kai yayi yace “kayi aikinka akan wannan yarinyar
banason a samu matsala ka bari ta mutu kaima saika mutu domin alamu sun nuna zamu samu
wani haske game da yan ta'addan nan da suka damemu" sake sara masa yayi cikin ladabi ya
sanya kai ya fice wani Soldier ya dafashi yace “A tsarin aikinmu babu dauko petiant mu kawoshi
garemu domin magani Cornel Rasheed meye yasa kayi hakan shin baka tunanin matsala zata iya
afkuwa?"

Fuskarnan kamar hadari yace “nayi ne don inada ra'ayin hakan kuma hakan nakeson yi saboda
haka ayi hakan kawai" yana fadin haka ya juya ya sake nufar dajin domin yin abinda ya fitar
dashi dazun, bashi ya dawo Camp din ba sai 11:30pm sabe da wata qatuwar gada a kafadarsa
yana zuwa ya cillawa kuratan sojojin da ido yabasu umarni suka mike suka fara gyarata tantinsa
ya nufa ya cire kayansa gabadaya ya fito dagashi sai gajeran wando ya nufi wani zagayayyen

16
guri ya watso ruwa ya dawo ya shafa mai ya fesa turare yasa wasu kayan shan iska ya kwanta a
dan gadonsa ya lumshe idonsa zuciyarsa na kai kawo tsakanin Joss Da Katsina Birnin Daura ya
kwana hudu rabonsa da mahaifarsa yanason zuwa amma aiki ya riqeshi.

Taba qofar akayi alamun ana neman sahalewar shiga garesa yayi juyi tare da cewa “a shigo"
shigowa likitan yayi ya qame a gabansa yace “Sir wannan Petiant din aikinta yafi qarfinmu saidai
akaita Barreck ayi treat nata saboda ciwon nata babbane akwai abubuwan da bamu dasu anan
da dole sai dasu zaayi amfani"

Baice masa komi ba ya dauki wayarsa ya kira wata number ba bata lkc aka daga yace “ya nemi
izinin gaggawa na komawa barreck cikin yan mintuna aka basa ya miqe suka fita da likitan yana
tafe yayiwa drivernsu mgn ya Zama ready ya shiga da kansa ya zare ledar jinin da suka sanya
mata ya sabeta ya fita yasa a mota suka dauki hanyar cikin gari barrack dinsu nesa take da gari
sosai hakan yasa basu isa ba sai daya saura suna zuwa kai tsaye asibitin ya kaita likitoci sukayi
mata cah aka fara jorner mata na'urori saida aka gama saita komi sannan ya juya a gajiye ya nufi
gdansa, budewa yayi ya shiga ya bude qofar Falon ya tsaya yana qarewa falon kallo yanajan
qwafa.

Wato Christiana bata gyara masa gidan ba tunda ya tafi, iska ya furzar me zafi ya bude dakinsa
ya shiga shima kaca² Tsaki yayi ya cire kayansa ya dauki towel ya daura sai yanzu asalin siffarsa
ta bayyana dogone kakkaura kirar mazan faman gaske wankan tarwada shiba fari ba shi ba baqi
ba, yana da fadin qirjin sosai me cikakkun nonuwa da suke rangaji kamar na mace gargasa ta
kewayesu abin gwanin sha'awa gabadaya jikinsa lullube yake da suma fuskarsa me qarancin
fara'a faffada me madaidaicin tsayi hancinsa dogone amma ba kamar biro ba lol.

Yayi daidai da dan qaramin bakinsa me dauke da siririyar wushirya a tsakiyar shiryayyun
haqoransa sajensa baqi sidik daya hade da gajeran gemunsa sumarsa baqa kwantacciya ta
fulanin asali ta qara armasa sirrin boyayyen kuma bayyanannen kyansa.

Cornel Rasheed Mahfuz kenan haifaffen garin Port-Harcourt da asalin Jahar Katsina cikin Daura
L.g.a Wanda aikin soldiar yakai General Mahfuz wato mahaifinsa da mahaifiyarsa Salma Part-
Harcourt ta haifesu su shidda acan, Captain Salman shine Babba Sai Dr Arman da yake bi masa
sai Hamida Sannan Raseed sai Muntaz sannan auta Ya'isha,

Zainab matar babansu ce wacce suke kira Adda Abulle tana da yara hudu Kareem Shine Babba
baikai Rasheed ba ya girmin Muntaz sai Fadila da Urwat sannan Auta Amrah, shekaru sunata
turawa har zuwa lkcn ritayar Gen Mahfuz ritayar tasa tazo daidai da lkcn da Wansa da yake
mulkar masarautar Daura ya rasu hakan tasa aka nadashi matsayin sarkin daura, dole ya
dungumo ya dawo gida domin gudanar da mulkinsa.

17
Babbar matsala da take damun wannan Fam shine rashin qwaba asalin wata rayuwa akeyi da
ake cewa uwa ba kwaba uba ba harara duk abinda da yaran sukaga dama shi sukeyi Qa'idar Gen
Mahfuz ce ko hararar dansa mace tayi saita fuskanci fushinsa to itama Momy Salma kusan
tafiyarsu daya Adda Abulle ce kawai me iya tsawatar to itan bata samu goyan baya daga gurin
mai gidan da kuma abokiyar zamanta ba hakan yasa ta dauki mataki mafi rauni shine qin abun a
zuciyarta.

Gen Mahfuz mutum ne na mutane me taimakon talakawansa babbar matsalarsa da kowa ya


sani itace ta gidansa ya kasance kowa abinda yakeso yakeyi babu me cewa wani gyara domin
kowa abinda zuciyarsa ta saqa masa yake aikatawa daga mazan har matan da kayi musu mgn
zasuce maka Life is Freedom.......

TUNATARWA

Idan kayi hƙr a yau ɗinka, to zaka tsinci ribarsa a gobenka kada mu gajiya da juriya da hƙr da
dukkan halin da muka tsinci kanmu a ciki komai na duniya me wuccewa ne kada tsanani yasa ka
rinqa jin kamar ubangiji ya manta dakai ne aa Allah baya mantawa da bayinsa, yabarka ne
domin auna nauyin imaninka.

CIGABA

A tsakaninsu ma suna ji da ganin abin matsayin wani abin alfahari adda Abulle tana bakin
ƙoƙarinta wajen ganin ta nusar dasu illar rayuwar da suka zaɓawa kansu musamman ma mazan
amma ta kasa samun nasara har takai sunayi mata kallon wata barazana ga jin dadinsu wannan
ta sanya dole ta zubansu ido take binsu da addu'a, duk cikin gidan nan ɗa ɗaya ne tsarkakke
wato Kareem.

Shi ɗaya ne nasihar mahaifiyarsa take tasiri a kansa har ya tattara ɗabi'ar gdansu ya zuba a
kwandon shara tasowarsa da kasancewarsa mutum da bayason raini yasa ƙannensa mata suka
ɗan nutsu duk wata sheɗanarsu da iskancinsu basuyi idan yana kusa,

Hajiya Salma kullum mitar da takeyi wai ya hana mata yaranta mata sakewa idan tana wannan
mitar yakanyi murmushi yace "Momy wannan takurar da kike cewa anyima Amrah da Ya'isha
itane gatansu saboda haka bazan fasa ba duk yarinyar da naga xata sake layi zan hukuntata
daidai da laifinta" da taji haka saita haɗashi da Raseed to shima bai bawa mgnr muhimmaci ba
abu ɗaya ya sanar da ita ai shiɗin samansu yake yasan daidai yasan akasinta.

18
Daga momy yarsu Ya'isha babu wanda yaji daɗin abinda Rasheed yace dole suka ja bakinsu
sukayi shiru don har gara kowa ma dashi domin shi idan aka ɓata masa horon gidan soja
yakeyiwa mutum wannan tasa duk gidan babu wanda baya tsoronsa hatta da Muntaz da yafi
kowa lalacewa yana boye laifinsa garesa duk da ba ko yaushe yake kulawa ba to idan ya tashi
kulawar akansha wahala.

Fitowa yayi daga wankan yana tsane jikinsa da wani towel din ya ɗauki wani mai me ƙamshi
lotion ya shafawa ƙafarsa da hannunsa ya faɗa katifar yana ɗaukar wayarsa ya lalubo wata
number bugu ɗaya ana biyu aka daga cikin muryar bacci bai jira sauraron me zatace ba yace
"kizo gdana inason ganinki yanzu" numfashi ta sauke tace "Cornell dare fah...." ƙit ya kashe
wayar yaja bargo ya rufe jikinsa yanayin sanyin yana kaɗashi yanajin yanayinsa yana sauyuwa
tsaki yayi yaja miƙa a ransa yace "kayi aure mace tasaka damuwa da ƙananun shekarunka ka
fara rafkanuwa a sallah, bakayi ba kuma feeling ya dameka kai kenan a cin qazamin gindi na
ƙadangarun bariki" sake jan tsaki yayi daidai lkcn da yaji an turo ƙofar an shigo ya bude fuskarsa
ya sauke idanunsa akan me shigowar tare da jan ajiyar zuciya.

Kawar da kansa yayi tare da sauke numfashi me ƙarfi ta ƙaraso tana kwarkwasa kamar zata
karye ta zauna kusa dashi ta janye duvet ɗin daya rufe jikinsa dashi takai hannu ta shafa gashin
ƙirjinsa tace.

"Meyesa baka sanar dani zaka dawo yau ba kamar yanda ka saba domin na tanadeka na shirya
tarɓarka" iska ya furxar ya juyo tare da sanya hannunsa ya kama weast ɗinta yace "wani uzuri
ne na gaggawa ya dawo dami ni kaina bansa da tahowar ba sai ɗaxun nan" yana mgnr yana ƙara
shigewa jikinta yana tura kansa cikin jikinta ƙamshinta me kwantar da zuciya yana ratsashi
murmushi tayi ta zame daga zaman da tayi ta kwanta a kusa dashi ta ɗora bakinta a goshinsa ta
sakar masa wani hot kiss da ya sanya gashin jikinsa miƙewa.

Ƙara narkewa yayi a jikinta tare da kangwaɓar dakai tariga tasan halinsa kasancewar ba yau
take tare dashi ba hakan yasata miƙewa ta cire kayan jikinta ta zare masa boxes ɗin jikinsa ta
sanya hanunta ɗaya ta kama dick ɗinsa ta matsa kan circle ɗin yaja wani nishi me ƙarfi ta saki
tare da sanya yatsanta tana kewaye jijiyar tsakiyan xuwa twins ɗinsa tuni ya fara tsiyaya ta
sunkuya tasa bakinta ta lashe ruwan taja numfashi tare da miƙewa a hankali cikin kirsa tace
"baby am feeling you nayi missing ɗin daddaɗan buranka please sexsing me....."

19
Haɗe bakinsa yayi da nata yana tsotsar lips ɗinta da salonsa na rikitarwa ita kuma tana matsaa
dick ɗinsa ruwan xumarsa na fita a hankali ta samu ta zare bakinta a nasa ta kama joystick ɗin
nasa ta sanya harshenta ta na lasa tana goga harshenta.

Gabaɗaya ta fitar da Rasheed daga hayyacinsa sai nishi yake da shure shuren daɗi gabaɗaya
Christiana ta gama rikitashi da salonsa duk wani gashi dake jikinsa ya miƙe so kawai yake yaji
yana nutso cikin tsuliyarta, hakan yasa ya tattara ragowar ƙarfinsa ya tureta ta faɗi rikicaa,
abinka da me jiki yabita ya danne ya sanya hannu ya tattara nonuwanta da girmansu yasa idan
ta kwanta suma suke binta su kwanta ya tura a bakinsa ya wani lumshe ido yana goga babbar
dick dinsa a saman pupssy ɗinta daya jima da jiƙewa da ruwa.

Yana sosa mata belinta zuwa murfin pupsy ɗinta tuni itama ta susuce ta rinƙa danna masa nono
a baki tana maƙalƙaleshi tana nishi tana cewa "ahhhh baby ohhhhh daɗi sweet cini please zura
a ciki hmmmm wohhhh baby miss ur...... saita zaman dick ɗinsa yayi ya danna da ƙarfi suka saki
nishi tare ya saki nonon ya fara sukuwa a kanta yanajin yanda ruwanta ya haɗu da lafiyayyar
dick ɗinsa suke wata ƙara me ƙara rikita rikitacce

Sun jima a haka Christy tana danna masa pupsy ɗinta yana caccaka kafin ya sake juyata ya sake
zura mata kaya yana danna mata bura kamar zai rabata biyu yana buga mata gwatso da
dukkannin ƙarfinsa, sake ɗaganta ƙafafu yayi ya kifa kanta a katifa yaci gaba da zungurarta
iyakar jarabar Christy idan ta shiga hannun Cornell Rasheed ƙarar mata da ruwan kai dana tsuli
yakeyi.

Tun tana iya taimaka masa saida ta kasa taɓuka masa komai kafin sannan taji ya ƙanƙameta ya
saki ruwansa tayi saurin tureshi ta zare comdom ɗin ta tura dick ɗin a bakinta tana lashewa tare
da zuƙo sauran abinda ya maƙale a ciki, ta dago suka haɗa idanu ya sharce gumi ya janye ya
miƙe yana layi kamar wani makakke ya faɗa bathroom ya sakarwa kansa ruwa ya tsarkake
jikinsa.

Ya fito tana kwance taja bargo ya janye bargon ta dago suka haɗa idanu babu alamun wasa a
fuskarsa sumsum ta miƙe ta faɗa bayin itama tayi wanka tasan ƙin yin wankan nata zai iya
sanyawa ya koreta a wannan tsohon daren daga gidansa gashi batada damar komawa gda don
babu wanda yasan ta fito daga babanta har babarta. Bayan ta fito kwanciya sukayi tanajinsa
yana addu'a ya maƙaleta har bacci ya ɗaukesa basu farka ba saida safe ya tashi a gaggauce ya
fada bathroom yayi wanka y dauro alwala ya dawo ya tada sallah itama ta tashi taje tayi brush
ta fita ta nufi kitchen baccin be isheshi ba saboda haka yana idarwa ya koma ya kwanta baisan
sanda ta gama hadansa break ɗin ba tayi wanka tasa wasu riga da wando da yake kusan ta raba

20
kayanta biyu rabi suna gidan Cornell Rasheed rabi suna gidansu kasancewar itanma mahaifinta
wani ƙaramin soja ne asalinsu katafawa ne haifaffun kaduna aiki ya kawo ubanta nan barikin
Joss ɗin tunda Allah yasa ta haɗu da Rasheed ta ƙwallafa ranta akansa da farko ta fuskanci
wulaƙanci a gurinsa mutane har dariya sukeyo mata sukance waike Ladi bakiga yanda kike bane
kamar a kanki aka ƙare halittar muni amma saboda tsaurin ido kirasa wanda zakiso sai wannan
handsome guy ɗin mi shegen jin isa da girman kan masifa.

Duk da wannan karyar mata da gwiwada wulaƙancin da yakeyi mata baisa ta hqr ba haka zatazo
gidansa da sassafe ta zauna a ƙofar gdan har sai sanda ya gama abinda yakeyi ya fito sannan
zata zube ta gaisheshi wani lkcn ya amsa mata wani lkcn kuma ya watsarta yayi wuccewarsa.

wata rana tazo da dare ta tarar dashi a harabar gidan sanye da gajeran wandonsu na sojoji
yanata kaiwa da komowa da waya a hannunsa tana tsayen tajishi yana kwantar da murya cikin
harshen turanci yana cewa "please Kausar ki tausayamin wlh duk abinda kikeso zan baki har
motar da kikeso zab siya miki Serious a matse nake ina buqatarki kizo don Allah.......

Ji tayi yayi shiru can taga ya sauke wayar tare da cewa "Oh God Kausar ya kikeso nayi kinsan
bana iya cin kowacce mace zaki gujeni a wannan lkcn....." zama yayi ya haɗe kai da gwiwa lkc
zuwa lkc yana danna wayarsa a ƙarshe yayi cilli da wayar ta tarwatse ran maza ya ɓaci ya miƙe
yasa key ya buɗe gidan zai shiga ta bayansa yaji ance "Yallaɓai shin ko zan iya taimakonka?"

Jin muryar mace yasashi juyowa da sauri kanta yana ƙasa ta sake marairaice murya cikin salon
jan hankalin namijin da yake a buƙace tace "babu abinda zatayi maka dani bazan iya yi maka ba
na daɗe inaso ka bani wannan damar kaƙi wlh bazan taɓa cutar dakai ba nayi imani da gaskiyar
Yessu Almasihu zan tsare mutuncinka da sirrinka; amma fah ba dole nakeyi maka ba
amincewarka nake nema"

Zubanta idanunsa yayi da suka kaɗa sukayi jawur saboda jarabar da take cinsa zuciyarsa na
kusheta amma shaiɗan yana ƙawatata a ransa batare da ya shirya ba yace "ok mu shiga ciki"
tun daga wannan rana suka ƙulla dadiro da ita indai yana gari to gidansa take dawowa ta tare
kamar matarsa komai itace takeyi masa hakan ya sake ɗauke masa hankali daga aure
kasancewar shi dama a tsarinsa ma baisa da auren ba saboda kallonsa yakeyi matsayin takura
musamman idan ya tuna cewa waifa idan ya auri mace shikenan kuma saita sanya masa ido ta
hanashi jin dadinsa ko?

Hakan yakesa yake qara gujewa aure gashi dai yakai ace yanada iyalin amma ina kansa na dawa
yafijin dadin ya nemi matansa banza babu kalar da bazai samu ba fara ko baƙa doguwa ko

21
gajera siririya ko me ƙiba kuturu da kuɗinsa alkaki saina ƙasan kwano zaici.

Tashinsa tayi yayi miƙa tare da salati ya janyota ya hadeta da jikinsa yana sunsunar wuyanta
yace "break fast baby" murmushi tayi tace "inasonka saboda dadinka...." rufenta baki yayi ya
soma aika mata da saqo batare daya cire mata kayan jikinta ba ya tura hannunsa cikin
wamdonta yana karkaɗa yatsansa a gurin tun babu ruwa saida yaji ta kawo sannan ya xuge zip
ɗin yaci gaba da wasa da yatsansa a gurin ita kuma tana matsa nononta tana lumshe ido daɗi
takeji me gigita yanayi ganin yana neman zautata yasata tureshi ta haye samansa ta kama abar
tasa tasa a bakinta saida ta gigitashi sannan ta dora gabanta kan dick dinsa tana gogawa tanajin
daɗin yanayin shikuma yanata ƙoƙarin juyata ya hayeta ganin abinda yake niyyar yi yasata juya
masa mazaunanta ta kama ta zura ta rinƙa up and down akansa tana matse wutsiyarsa a ciki
yana nishi yana tande baki, fa hikima tasashi yayi realise ta zare jikinta tana danna masa ƙirjinsa
bayan sunyi wanka suka fita falo domin yin karin safe zamansu keda wuya wayarsa ta fara ruri
ya dauka ganin number asibiti tasashi dawowa nutsuwarsa harga Allah ya manta da babin yar
fulanin daya kawo asibitin karawa yayi a kunnensa suka gaisa yace "ok ganinan xuwa"

Kashe wayar yayi ya miƙe Christy ta dubesa tace "ina zaka baby bakayi break ba" yana tafe
yake bata amsa da cewa "inada petiant ne a asibiti so ta farka bata a hayyaci zanje naga meye
matsalar" yana gama faɗin haka ya fice ya nufi ɓangaren da asibitin yake qananun ma'aikatan
sunata sara masa har ya shiga ciki ya nufi dakin da aka kwantar da Juhud ya murɗa ƙofar ya
shiga idanunsa suka sauka akanta yaji wata muguwar faɗuwar gaba da saida tasashi tsayawa a
inda yake kafin ya arawa kansa juriya ya ƙarasa ya tsaya akanta idanunta a bude suke tar farare
sol dasu kamar madara amma hawaye suke zubarwa hakan ya bashi damar qare mata kallo ya
taɓe baki tare da kawar dakai yace.

"Meye kike tunani?" bataji shigowar ba dirar muryar yasata zabura zata miƙe yayi axamar riqeta
ta saki ihun neman agaji cikin Hausarta da bata fita sosai tace "Innanillahi wa innah ilaihirraji'un
Moddi ka taimakeni zai kasheni sun kashe min Baffana da Innatu nima zasu kashen....." yanda
take maganar idanunta a rintse jikinta na rawa yayi mugun bashi takaici daga tambaya ta
kamayi masa hauka" tsaki yayi ya juya ya fice daga ɗakin bai jima ba suka dawo da likita har
yanxu surutai takeyi tana ƙoƙarin yage bandejin da aka daurenta ƙirjinta dashi likitan yayi saurin
riƙeta tare da zurkuɗa mata wata Allura ta buɗe idonta tana gani shida shida sai kuma ta sulale
ta faɗi bacci me kama da suma ya ɗauketa likitan ya dubesa yace "tun ɗazu idan namiji ya shigo
saita kama ihu tana cewa Baffa Rubaɗo Hammah Manga karku kasheni ku barni na rayu domin
na rinƙa yima baffana da Innatu addu'a idan kuma mace ce sai ta rinƙa cewa "yawwa zo Innatu
na kinji sauƙi ni dama nasan bazaki mutu ki barni ba idan kika tafi waye zai zama gatana, Sir
waɗannan surutan suna nuni da cewa akwai abinda ya faru wanda ya rikita mata tunani bata

22
ganin kowa sai waɗannan mutanen da take ambato wanda idan baa samar mata abubuwan da
zasu mantar da ita bayanta ba to tabbas gabanta zata gurɓace domin wannan sign ne na
zautuwa da taɓuwar brain"............

TUNATARWA

Kasance me yawan tuba tabbas mutane masu yawaita Istigfari suna samun kusanci da ubangiji
sana qofofin arziqinsu na budewa a koda yaushe, domin samun gafarar ubangiji da kusanci
dashi sune mafi qololuwar arziqin duniya dana lahira.

CIGABA

Yana kallonta Yana kallon likitan har ya gama rubuce²nsa ya juya zai fita ya riqosa yace “meye
kake tunani game da ita wanne taimako zaka iya bata bayan wanda kake bata yanzu?" Dubansa
yayi da alamu na rashin fahimta yace “ban fahimta ba Sir" iska ya furzar ya juya ya fice daga
dakin yana cewa idan bata daina haukanna ba kada ka qara kirana tunda bakada abinyi
nonsense kawai"

Qwafa Dr Razaq yayi shikam yaga mutane da dama cikin aikinsa Amma baitaba ganin mutum
mara sanin haqqin mutum kamar Conel Rasheed ba, tabe baki yayi ya fice ya turo wata nurse
tazo ta zauna da Juhud, abun kamar wasa ba ita ta farka ba saida aka kwana uku kullum cikin
yimata Allurai ake jini kawai Saida akasa mata leda uku biyu a jikin Rasheed aka diba daya aka
siya aka jorner mata, koda ta tashi farkawa ta farka cikin hayyaci tsakiyar dare ta farka babu
kowa a dakin sai Nurse Karima ta zubanta ido tanason tuno a Ina take sannan wace wannan
din?

Matsowa Karima tayi gabanta ta zauna tana qare mata kallo tunda take ganin kyawawan
mutane bata taba ganin halitta me sihirtaccen kyau kamar wannan yarinya ba numfashi ta
sauke tace "sannu ya jikin naki Ina fatan dai kinajin sauqi?" Maimakon ta bata Amsa sai taga tayi
qasa da kanta taja ajiyar zuciya tare da dafe kanta abubuwan da takasa tunowa suna dawo
mata ta wani zabura zata miqe daidai lkcn da Dr Razaq yake shigowa ya qaraso da gudu suka
riqeta ta dago tana kallonsu daidai hawaye ya ballewa idanunta cikin fullanci tace “da gaske sun
qone bukkar Innatu tana ciki sun kasheta?" Kallon juna sukayi Nurse Karima tayi saurin qaqaro
murmushi tace “aa basu kasheta ba itace ma take jinyarki kiyi hqr kada ki tashi ciwo ne a
qirjinki"

Sai yanzu takai dubanta ga qirjinta dake nade da bandeji tana girgiza kai hawayenta Yana qara
yawaita ta zame daga hannunsu ta koma ta kwanta dafe da kanta ta saki wani marayan kuka
me kashe jiki da tsuma zuciya ta tuna lkcn da Hamma Manga ya daga adda ya sauke mata a

23
qirjinta ta tuna lkcn da taji gabanta ya Fadi ta nufo rugarsu da gudu ta hangi hayaqi Yana tashi
ta tuna lkcn da Baffa Buba ya jata ya nufi daji da ita Kuma ta tuna kalamansa, shikenan yanzun
sauran gatanta ya tafi ya barta batada sauran me duba rayuwarta, shikenan ta tabbata
marainiya maraici mara galihu inama ace ta mutu ta huta meye yasa bata mutum ba meye
amfanin sauran rayuwarta, ribar me su Baffa Ribado suka samu ko zasu samu da jefa rayuwarta
cikin tsaka me wuyar da sukayi?......

Tambayoyin da taketa yiwa kanta kenan ta kasa samun Amsarsu gashi batada me bata amsar
sosai take shassheqa tanajan zuciya, babu wanda yayi yunqurin hanata kukanta saboda sun
fahimci damuwarta bata buqatar rarrashi lkc ne kawai yake da ikon rarrashinta, itadai a wannan
dare idan barawo ya rintsa Juhud ta sake Rintsawa saqawa take kawai da warwarewa ta taba
lalitar jikinta yakai sau uku taji wadannan abubuwan da Innatu ta bata sunanan.

Da asuba Nurse Karima ce ta taimaka mata ta kaita bayi tayi alwala babu damar wanka saboda
baa buqatar ruwa ya taba ciwon dake qirjinta a zaune tayi sallar duk da cewa ba wani ilimin
addini ne da itaba cikin surorin qur'ani uku ta iya Fatihatul kitabi Iklas da Khausar su dai take
karantawa a duk wata sallarta bayan ta idar ta daga hannunta tanason yima iyayenta addu'a
Amma bakinta yayi nauyi ta kasa furta komai sai yararin hawaye da batasan ta inda yake fitowa
ba da yakebin kuncinta ganin cewa addu'ar batta samuwa yasata sauke hannunta ta juya ga
Nurse Karima dake hada kayanta tace "inane nan?" Juyowa tayi tace “barikin sojoji ne" wani
dam gabanta yayi tace “bariki Kuma oye ayye na shiga Sha biyu waye ya kawoni nan....."

Mgnr ce ta maqale lkcn da taji an turo qofar an shigo wani qamshi ya gauraye dakin nurse
Karima ta Sara masa tace “Sir Alhmdllh anyi nasara petiant dinka ta samu lfy Amma....." daganta
hannu yayi yace “nasan me zakice jeki kawai banson surutu" sumsum ta fice yaja tsaki ya juya
ya zuba idanunsa ga Juhud daketa barin jiki yau taga mala'ika ido biyu a rayuwar Juhud babu
abinda take tsoro kamar Soldier batason ko a hanya su hadu yau gata a cikin barikinsu wannan
wacce irin masifar qaddara ce daga wannan sai wannan?

Inuwarsa da taga ta lullubeta yasata dago kanta kafin ta gama sauke idanunta akansa fitsari ya
fara qwace mata hakan yayi daidai da lkcn daya daka mata wata uwar tsawa yace “meye
hakadin banason shashanci sanyi kikeji da zaki rinqq wata tsumar jiki?" Kafin ya rufe bakinsa ta
saki kuka me gunji cikin kukan take cewa “ni dama nasani mutuwar Innatu bazata taba
zamemin Alkhairi ba wlh gara na mutu na hutt....." Ko kadan bai daukan shirme da raini hakan
yasashi shaqota ya miqar da ita ta rintse idonta lkcn da shikuma yayi saurin sakinta saboda
qarnin manshanun daya shaqa a hancinsa daya sanyashi jin amai ya yunquro masa da sauri ya
nufi bathroom din ya fara kelaya aman ta miqe zaune tana jan zuciya har yanzu jikinta rawa
yakeyi. Fitowa yayi daga bathroom din yana qwafa baiko tsaya a dakin ba ya fice ya jima da fita

24
kafin ya dawo dauke da wata jaka a hannunsa ya cilla mata yace “kije kiyi wanka ki cire abinda
yake qarni a jikinki bana zama inuwa daya da qazami"

Dagansa kai tayi cikin yanayin tsoro ya sake ajiye gongonayen Madara da Milo da nescafe ya fita
can saiga wata Christy ta shigo dauke da flast na ruwan zafi da wata kula a hanunta ta aje ta
juyo ta watsawa Juhud wani dan iskan kallo ta tabe baki tace “gashinan yace ki tashi kiyi break
kafin ya dawo" ko kallon tsiya bata samu gurin Juhud ba balle na arziqi bama tasan tanayi ba ta
lula duniyar tunanin rayuwarta ta baya hakan yabata damar qare mata kallo taja tsaki a ranta
tace “dubeta kamar aljana" a fili Kuma waya ta dauka ta Kara a kunnenta tayi turancinta Juhud
ta juyo da sauri ta kalleta sai taji ta burgeta tanason mutumin da ya iya turanci a rayuwarta a fili
tace “lah gwaggo kin iya turanci nima zaki koyamin?"

Dariya abin ya bata ta Harareta tace “saboda yar iskance niba me zai hana na tsaya koyawa
bakin da bai iya ko A ba turanci qazama dake" bataji haushi ba domin ko dukanta zatayi indai
akan turanci ne to zata jure “qwalqwal tayi da ido tanason yin mgn ya turo qofar gabanta ya
Fadi tayi saurin zubansa ido sai yanzu ta ganeshi tace “lahhhh Kado dama kaine ashe kaine
wanda ka siyemin nono na ranar da su Baffa Ribado suka qonemin Innatu na...." Shiba
ma'abocin dariya bane hakan yasashi shafa sumarsa yace “dan uwarki waye Kadon?" Nandanan
ta nutsu ganin ya nufota yace “wato ke dama da ganinki zakiyi raini nace kiyi wanka shine
saboda kin quna kamar yanda aka qone Innatu kikaqi yi salon ki qara sani amai jibi babu abinda
yake tashi sai qarnin manshanu a dakin nan"

Kallon Christy tayi idanunta sun ciko da qwallah da sauri Christy ta dauke idonta tace “baby
kace qanwarka ne Kuma naji tana mgnr tallar nono ya haka?" Harara ya maka mata ya juya ga
fast din tea din ya dauki cup ya hada mata ya miqa mata da biredi sai soyayyen qwai da dankali,
tea din ta karba hannunta na rawa dama yunwa takeji sai bread din ta soma turawa yanda
takecin abincin a yunwace yasashi zama ya zuba mata ido ta cinye bread din ya sake yaga ya
bata ta Kuma cinyewa tama manta da shayin Saida taji ta qoshi sannan ta kora da shayin ta ajiye
kofin tayi gyatsa ta rinqa kallon qwan tana girgiza kai.

“Ya sunanki?" Abinda taji ya fada kenan ta juyo da sauri tace girogal..... Da mamaki da takaici ya
dubeta yace “sunanki kenan girogal?" Dagansa kai tayi tace “ayyah Kado tausayinta nakeji
yanzu shikenan kun cinye mata qwanta da kinbar mata da ta haihi yaranta ta rinqa jansu suna
tahiya kiwo" wata muguwar dariya ce ta qwacewa Christy lkcn da taga ya dafe kai ya juya ya
galla mata harara ta gimtse dariyar kawai taga yakai hannunsa ga wandonsa ya fara zaro belt
dinsa nandanan ta nutsu ta saita hanya tasan dukansa sai tayi wata guda tana jinya Juhud nacan
tana sharar kwallah tana cewa Allah sarki girogal Allah shine zai saka miki kamar yanda zai

25
sakamin nima....." Qara ta saki lkcn daya zumbuda mata belt din tayo qasa ta fadi aikuwa ta
shige qarqashinsa tana ihu ya qwace qafarsa yace “ina tambayarki kina yimin hauka" da sauri
tace “Aminatuh Juhud Baffa Haro Innatu Indo....." Jefar da belt din yayi ya dafe kansa ya fice
daga dakin ya nufi gidansa yana shiga ya zube a kujera yace “Rasheed ka daukowa kanka da
shegen kwashe²nka fitowa Christy tayi daga daki kasancewar ta rigashi shigowa ta zauna tana
matsa masa qafa tace “baby anya yar qauyen nan qanwarka ce?" Cikin hassala yace “bansani ba
kada ki Kuma tambayata game da ita meye damuwarki da sanin wacece itan?" Jan bakinta tayi
ta tsuke yaja tsaki ya miqe ya shiga dakin da baya amfani dashi a gdan ya soma gyarawa
kasancewar shima kamar dakinsa yake da katifa da wardrobe da TV na bango sai bathroom,

Gyara yayi masa na sosai sannan yayi wanka ya fito ya fice daga gdan cikin gari ya shiga ya nufi
wani Mall ya siyowa Juhud kaya bazai iya tantance tsayinta ba Amma ya qissimata da Ya'isha
qanwarsa duk kayan daya diba mata qananu ne sai hijjaban sallah ya koma gda ya tarar da
Christy a kitchen tayi masa sannu ya Amsa Yana shigewa dakin daya gama gyarawa ya zuba
kayan a wardrobe ya dauki mukulli ya fito Christy ta tareshi da cewa “ga abincin petiant din nan
am naji kamar tace sunanta Aminatu ko?" Warmer din kawai ya karba ya fita ya nufi asibitin
lkcn ta shiga wankan da Nurse Karima ta takura mata tayi kasancewar an kwance bandejin
saura dinkin ta Nina mata yanda zatayi wankan sannan ta barta koda ta gama wankan ta dauki
riqarta ta mayar ta fito riqe da towel din da Nurse Karima ta bata domin daurowa.

Da sauri tayi baya jikinta ya kama tsuma tana ganinsa ta tuna da dukan da yayi mata dazun ya
kuwa daure fuska yace “kici abinci na kaiki gda na gaji da yawon asibitin nan ba Mai martaba ne
babu lfy ba ba Mom ba" ajiyar zuciya tayi ta rinqa takowa da sanda dariya kecin Karima babu
halin yi, a haka harta iso ta karbi doguwar riga ta rinqa juyata a hannunta tana kallon duwatsun
jikinta sai ta ajiye ta Kuma daukar wata taga har tafi ta farko kyau a haka Saida ta gama qarewa
kayan kallo duk ta ajiye ta dauki rigarta ta Fulani zata mayar Karima tayi saurin riqewa tace
“meyesa bazaki Sanya wadannan ba?"

Turo baki tayi tace “dagawa da almubazzaranci niba yar kowa ba haka kawai nasa kayan sarakai
salon asani a wutar jahannama ........ Kallon da ta dago taga yanayi matane yasata rufe bakinta
da hannunta yayi Alama da yatsansa Karima ta dauki wata milk ta miqa mata ya kafeta da idanu
babu yanda ta iya hakansn ta karba tasa tana qunquni tana hawaye ita a dole anyi mata laifi
ansata almubazzaranci.

Flat ya dauka ya zuba mata tuwon shinkafar da miyar agusi da tantaqwashi da qashin rago ya
aje mata a qasa ta ya sake kafeta da idanunsa tayi qasa da nata tare da zama a qasan ta Sanya
hannu tana jajjagula tuwon tana gutsurar gaya tanaci idan ta dauki saita goge miyar sannan
26
takai bakinta, Karima ce taga abin yayi yawa tace “meyesa bakicin miyar" kamar me jiran kadan
kuwa ta fashe tace “bayan mun fada muku kudaina cinye kaza da shanuwa da tumaki Amma
kunqi ku Kadawan nan bakuda Imani nikam bazanci nama ba idan naci sai Allah yayi Mana
hisabi"

Ba Karima ba shi kansa Saida ya murmusa ya zubanta ido yanda take tsakurar abincin take
karkade miyar abin yaso bashi dariya saidai bazaiyi ba ta samu fuskar rainashi haka ya tsaya
akanta Saida ta cinye tuwon sannan ya zauna yana karkada qafa yace “uhum maza cinye naman
ki shanye miyar...." Yanda ta zaro ido yaso yasa dariya ta kubce masa ya maze yace “idan kinqi"
hannu yasa Yana qoqarin zare belt dinsa tayi saurin daukar kwanon ta kafa baki ta shanye miyar
tas sannan ta rinqa yagar naman kamar tana yagar jikinta har Saida ta cinye ya miqe ya dubi
Nurse din yace “tayata fito da kayan nan zata koma gda ta rinqa zuwa ganin likitan kafin ta
qarasa warkewa" ficewa yayi Karima ta debi kayan ta fita ta miqe tabita da sauri ai tana zuwa
jikin motar ta cake taqi gaba taqi baya tsoro ya kamata ta janye ta koma gefe ta rakube bayan
sun gama zuba kayan ya juyo ya kalleta tayi wani kalar tausayi ta sakeyin raurau da fuska yar
fara'ar da yakeyi ya daina yace “kizo ki shiga mu wucce malama" girgiza masa kai tayi ya cije
lebe a fili yace “ciwon kai wannan yarinyar zatayi taurin kan tsiya" itadai bataji me take cewa ba
Kuma bata bar inda take ba Saida ya daka mata tsawa tayi saurin nufar motar tana zuwa
gabansa ta zube cikin in...Ina tace “ka rantse bazaka saidani ba Baffa'am yace masu sulluwa
suke sace mutane suna kaiwa burnin Kano da Lagus suna saidawa anayin fate²nsu.............

CIGABA

Wani takaici ne ya cikawa Rasheed ciki ya sanya hannu ya dagota ya cillata a motar yana mita
Yana cewa “wata wawuya dake to ke ko Ina Saida mutane tsada zakiyi da zanyi wahalar
kashenki kudi a asibiti ki warke na kaiki kasuwa" figar motar yayi ya nufi gidansa parking yayi ya
bude motar tun kafin ya bata izinin fita tayi wuf ta fita ta kama kwara amai ya tsaya jikin motar
yana kallonta harta gama yaja qwafa ya shige gda, komawa tayi jikin motar ta tsaya tana jiran
yazo ya tafi da ita amma shiru Saida taga abin bana qare bane sannan ta Sanya kai a gidan tana
kalle² batakai da shiga cikin falon ba ta tsaya gurin wata fulawar roba me hoton tumatur ta
kuwa zame a gurin tana kallon flower tana dariya tana cewa Allah na gde maka yau zansha
tumaturi na qoshi dama rannan dana sato na gonar Mal Yusha'u bansha ba akace yayi gyewayar
qur'ani"

Hannu takai zata balli tumatur din Rasheed dake fitowa a daki ya dakanta tsawa ta miqe zunbur
jikinta na rawa ta koma gefe ta maqale hanya ya nuna mata yace “oya zoki shige ciki banson
hauka fah" sumsum ta kama hanya ta shigo falon tare da sakin baki tana kallon ginin karo na
27
farko a rayuwarta data taba shiga gini irin na qasa daga kai tayi sama taga fanka na wulwulawa
aikuwa tayi tsalle ta maqaleshi tana ihu tana cewa “zai fillemin kai wannan abun don Allah a
taimakeni kada ya filleni" daqyar ya bambareta a jikinsa ya figeta ya wullata dakin daya gyara
mata ya juya ya fice nan dinma rintse idanunta tayi ta maqale jikin bango ta qudundune tanata
tsuma qarar fankar na qara razanata tsayin lkc tana a haka sannan Allah ya jefo Christy ta tsaya
ta zubanta ido tare dayin qwafa tace “dan kauye meye aka din" bude idonta tayi kadan tana
nuna mata fankar tace “zata filleni ki hanata....."

Dariya abin yabawa Christy ta Sanya hannu ta kashe fankar sana ta qarasa shiga ta bude
wardrobe din kayane shimqim.

Cije lebe tayi tare da girgiza kai ta dubeta tace “dallah yar qauye ki tashi kije Yana nemanki"
harararta tayi ta miqe tsaye tana dafe qirjinta ta nufi qofar ds taga itama tabi suka fito suka
iskeshi a falo yana latse²nsa da waya zama Christy tayi kusa dashi ta kwantar da kanta a
cinyarsa inda Juhud tayi saurin kawar dakanta tare da zamnawa nesa dasu kadan, ya bata kusan
20 minutes kafin ya dago idanunsa kasassu ya dubeta sosai Yana nazarinta.

Can yayi gyaran murya yace “daga wacce rugar kika fito?" Idanunta ne ya ciko da ruwa ta
sunkuyar da kanta tana wasa da yatsunta har Saida ya qosa yayi mgn da qaraji yace “wato ke
yar iskace naga alama bana mgn biyu sau daya nakeyi Amma kina neman mayar dani wani
playing man dinki tambayarki nake daga wacce rugar kika fito Kuma meye dalilin barowarki
gda?" Cikin rawar murya ta tsoro tace “rugar Wandu" zubanta ido yayi kafin ya Kuma cewa
“uhum inajinki" yanda ya kafeta da idone ya hanata tayi masa qarya hakanan tana hawaye tana
bashi lbr sosai ya girgiza dajin lbrnta duk da yagaza gasqatawa yanaso ya gano gsky daga gareta
ji yakeyi kamar abinda ta Fadi masa bazai taba faruwa a gaske ba.

Yanda take kuka kamar ranta zai fitane yasashi jin cewa duk yanda akayi gsky ta sanar dashi
Amma kuwa idan har gaskene tabbas wadannan dangi nata sunkai marasa Imani su kashe mata
uba bayan dogon lkc su kashe uwarta sannan itama su rinqa farautar rayuwarta?

Miqewa yayi Yana zagaya falon Yana kallonta tsayin wani dogon lkc sannan yaja fasali yace
“idan na bincika naji qarya cikin abinda kika sanar dani zansa tsinin bindiga na harbeki tashi ki
koma daki ki kwanta dare yayi da safe zansan abinyi" miqewa tayi ta koma dakin ta kwanta tana
kukanta mikinta ya dawo sabo yanzu ne ma takejin zafi da radadin rashin mahaifiyarta dama ta
jima da sabawa da rashin Baffanta. Tana kwance tanata juyi tare da tunanin rayuwarta ta gaba
meye Kuma zai zama mafari cikin qaddararta ta baro rugarsu?

Da haka bacci ya kwasheta itadai ta farka taganta saman katifa ansa mata net lkcn data tashi ta
miqe ta leqa window gari ya jima da wayewa ta bude qofar bayin da aka nuna mata jiya ta shiga

28
daqyar ta bude pampo ta yi alwala shima don taga inda Christy ta kunna jiya ne tazo ta tayar da
sallah tana sallar taji an bude qofar an shigo qamshi ya gauraye dakin, batayi tunanin da mutum
a dakin ba saida taji ance "Meenah" juyowa tayi da sauri gabanta ns dukan tara² idanunta ya
fada cikin nasa yaja fasali tare da shafa kansa yace “nasa jiya an bincikomin komi game dake a
daren jiya rayuwarki tabani tausayi kina buqatar kulawa saboda haka ki kula da kanki kafin na
kula dake Ni ba yaro bane ko ban haifeki ba zanyi qanwa ta biyar dake saboda haka naji a Raina
zan riqeki matsayin yata ki zama ya tagari gareni zakici ribar hakan sannan zan baki kulawa"

Tunda ys fara mgnr take kallonsa da lumsassun idanunta da suke dauke da wani sirri me wuyar
ganewa tashi yayi ya matso gabanta ya tsugunna ya dora hannunsa akanta yace “kinsan meye
sunanki daga yanzu?" Girgiza masa kai tayi yayi mata murmushi abu mafi qololuwar tsada a
gurinsa yace “My daughter" batasan me kalmar take nufi ba hakanan taji tayi mata dadi ta yi
dariya me sauti tace “turanci ne fah kaima ka iya turanci?" Murmushi ya sakeyi gsbadaya
tausayin quruciyarta yasa yaji duk wata isarsa ta zagwanye akanta yace “ya akayi kikasan
turanci?" Murmushi tayi da yasa kuncinta lomawa tace “naji arnaku sunayi na tabe cewa da
Baffa'am yakaini makarantar arna nima na iya turanci yacemin idan na shiga makarantar arna to
bazan shiga aljanna ba yanzu kaima bazaka shiga aljanna ba kenan?"

Dariya kalmar ta bashi ya shafa fuskarta yace “zakiso babanki ya shiga wuta?" Girgiza kai tayi da
sauri yayi qasa ya zauna yace “yauwa ni nasan bazaki so ba daughter niba arne bane musulmi
ne kawai na iya turanci ne a Port-hacourt sannan Kuma da rayuwar makaranta da yanayin aiki"
langwabar dakai tayi tace “inason in iya nima" kallonta yayi da sauri yace “ok maza ci abincinki
kizo muje muga likita"

Miqa mata kayan abincin daya shigo dasu yayi ta karba shayi ne hadadde me kauri sai bread da
dankali ta gyara zamanta ta yagi biredin ta tsoma a cikin kofin yayi saurin riqe hannunta yace
“ba hakaba Kinga yanda akeyi" gutsurar bread din yayi yakai mata baki ta karba ya dauki tea din
yakai mata ta kurba yace “yawwa haka akeyi.

Ci gaba yayi da bata har Saida yaga ta qoshi sannan ya tashi ya shiga bathroom ya hada mata
ruwan wanka ya kirata yace “kiyi wanka Bari naje na zabo miki kayan da zakisa" yana fadin haka
ya fice ta tsaya ta zubawa ruwan ido itakam wannan ruwan yayi mata yawa a wanka hakanan ta

29
cire kayanta tayi jiqa jiqarta ta fito Yana tsaye yana jera kaya juyowa yayi ya zubanta ido yanajin
gabansa na faduwa miqa mata wasu riga da skirt yayi na English sunyi kyau sosai ta karba har
yanzu idanunsa akanta suke yarinya ce qarama sosai iyakar hasashensa yabarta a 15 Amma
cikar qirjinta tafi ta wata me 20 din saurin furta A'uzubillah yayi tare da dauke kansa da sauri ya
sake maida hankalinsa ga shirya kayan yace “kije bathroom kisa kayan" sakin baki tayi tana
kallonsa ya juyo yace “ina nufin bayi” sai yanzun ta gane ta nufi bayin tasa skirt din ya zaunawa
qugunta dass kamar dama don ita aka haliccesu tasa rigar ta fito tana nade gashinta daya
warware.

Bata isheshi a ciki ba ta dauki hijjab tasa ta fito falon suna zaune sunacin abinci da Christy da
gefen ido Christy take kallonta yace “zan kai daughter gyaran gashi daganan zan kaita taga
likita" da sauri Christy tace “kamar kasan nima inason zuwa"

Ficewa yayi Yana yiwa Juhud magana da fullanci ta bisa da sauri itama Christy tabisu suks fice
daga gdan Juhud ke baya su kuma suna gaba suna yar hirarsu jefi² yayi parking gaban wani
babban Shagon gyaran gashi suka fito suka shiga itadai banda kallo babu abinda takeyi zama
sukayi yayima madam din bayani wata qatuwar mata ta dauko coump ta nufota tasa hannu zata
cire mata hula tayi saurin riqewa ta miqe da sauri tace “kambu tabdi wlh bazaki budemin kaina
shedan yayimin fitsari ba" dafe kansa yayi da ace Ya'isha ce ko Amrah da sai ya kifansu mari.

Takaici ne fal cikinsa ya dubeta yace “ki Bari tayi miki abinda zatayi miki mu tafi inada abinyi
Meenah" yanda yayi mgnr a hassale ya qarasheta da tausasawa yasata sakin hular dogon
gashinta baqi data nade tayi acuci dashi ya ware dama ba kitson arziqi bane tufka ce guda daya
ba Christy ba da sauran matan dake gurin shi kansa saida tsayin gashinta ya firgitashi tunda
yake baitaba gani ba a zahiri gashin har ya wucce duwawunta sai rashin gyara ana fara wareshi
qarnin manshanu ya cika Shagon shikam miqewa yayi ya fice don basa ga maciji da manshanu
ko kadan.

Mota ya koma ranar an kwashi yan kallo duk bala'in Rasheed sai qyaleta sukayi tace bazata
shiga dryer ba gutsure mata kai zatayi har wata ce ta shiga ciki a gabanta Amma fir taqi dole sai
rabuwa sukayi da ita aka gyara mata farcenta Christy qin yarda tayi ta bude kanta saboda yau ta
raina kanta gashin yarinyar ya firgitata saikace Aljana. Bayan an gama musu ya biya kudin suka
fito suka nufi gda Saida suka biya aka duba dinkin qirjinta aka tabbatar da lfyrsa sannan suka
wucce gida.

Suna zuwa ta shige dakinta ta tsaya gaban mirrow tana kallon kanta an gyara gashin nan sai
sheqi yakeyi dama abinka da me santsin suma tuke mata sukayi suka nade mata abinta.

30
A iyakar haukan Juhud ta zaci Christy matar Rasheed ce itadai taga kullum suna tare da wasa
bata taba kawo wani abuba to tayaya ma zata kawo tunda batasan anayi ba,itadai abu daya
data sani Christy bata qaunarta batada aiki sai harararta da kyararta shikuma mijin nata komai
yagani daughter sa.

Wani abu da take lura dashi ko yaushe idan Christy tana falo ta fita batada inda take kallo sai
qirjinta bata damuwa domin ba sanin darajarsa tayi ba bama damuwa tayi da adanashi ba don
ma Baffa'am din nata yana takura mata ta rinqa sanya hijjab da yaga batasan ciwon kanta bama
sai ya siyo mata bra dozen guda ya kawo mata ya kirata falo ya fito dasu yace “banson kina
haukan nan naki ki lalata quruciyarki Meenah ungo ki rinqa sanya brazia saiki qari tsalle tsallenki
da shirmenki" wai ranar zo kuga hauka aida ta bude yaga meye a ciki data runtuma daki a guje
sunfi sati suna wasan buya dashi a qarshe sai Christy yabawa yace ta koya mata sawa.

Kamar me jiran kadan ta karba tace zata koya mata ranar kuwa wata tafiya ta gaggawa ta
kamashi sai a qofar daki sukayi sallama da yartasa ya tafi yana dariyar quruciyarta komanta
burgeshi yake shidin ba ma'abocin son shiga harkar yara bane Amma zama da Meenah yasa
masa shauqin son yara ko ba komai zasu debe maka kewa.

Sanin bayanan yasata sakewa tunda ta fito daga wanka tasa doguwar rigarta ta zauna tanata
bitar A B C D din da yakeyi mata kafin su fara wasan buya a cikin watanni ukun sosai ta tsinci
abinda ta tsinta tana da ja a fanni karatun har ya fara hada mata sentence's tana karantawa,
qwanqwasa qofar taji anyi batare data kawo komai ba tace a shigo Christy ta bude qofar ta
shigo da fara'arta ta nemi guri ta zauna ta dauki littafin tace “wow kina ganewa sosai Baffa'am
ya iya lesson" murmushi tayi tayi qasa da kanta rufe littafin Christy tayi ta zuba mata ido tana
murmushi tace “Dad dinki yabani aiki yace na rinqa koya miki tunda shi kinqi Bari ya koya miki
kinajin kunyarsa"

Kallonta tayi tace “Mi?" Sosa kanta tayi ta fito da bra din tace “yace lallai lallai kafin ya dawo na
koya miki yanda ake sawa saboda zaizo kisa a gabansa ya gani saboda haka ki tashi maza ki cire
rigar nan na nuna miki yanda zaki fara koya" zaro ido tayi gabanta na faduwa tace “cire riga
Kuma aunty?" Tsuke fusks tayi tace “yes dole ki cire Kuma banason musu gidannan yau dagani
sai ke abinda nake buqata kawai duk abinda nayi miki ki haddace" miqewa Christy tayi tasawa
dakin key Juhud bata wani damu ba ta miqe itadai cire rigar ne take jinsa wani bawai batayi
aune ba taga Christy ta balle bottle din doguwar rigar dake jikinta ta zare ya rage daga ita sai
bra da dan wani wando murdaddun cinyoyinta suka bayyana.

Hannu Christy tasa ta tallafo nononta ta qasa tana shafasu tana lumshe ido tana nufar Juhud da
take tsaye kamar robbot ta zuba mata ido gabanta na dukan uku uku a ranta tana cewa “to
dama da haka ake koyon?" Tana wannan tunanin taji Christy ta kama rigarta ta fara balle mata
bottle tayi saurin riqe hannunta ta dubeta tayi murmushi tare da kai bakinta tayi kissing

31
wuyanta cikin rawar murya ta jarabar dake cinta tace “yau zsn koya miki yanda akejin dadi"
zansha miki nono zan tsotsar miki pupsy sosai idan kinaso yarinya kada ki cuci kanki rayuwar
lesb akwai dadi"

Babu abinda Juhud ta gane Banda nono hakan yasa tayi saurin rungume qirjinta jikinta na tsuma
tana tuna ranar dasu rabe suks rutsata a shingen Sambo suka cirenta riga irin tashin hankalin
data shiga,sakin rigar Christy tayi a qasa ta dora hannunta akan na Juhud ta janye hannun nata
tana girgiza mata kai wawuyar tana hawaye ta janye hannunta wai ita a dole sa rigar nono zaa
koya mata saurin rintse idonta tayi ta saki qara jin Christy ta cafki nononta da hannunta tana
murza kan wata baqar azaba ta fitar hayyaci ta ziyarceta, kafin ta gama rufe bakinta Christy ta
hade bakinta da nata ta fara tura mata da wani kiss me kashe jiki tare da sakin nonon nata ta
balle tata bra din manyan nonowanta suka bayyana Juhud na qoqarin zamewa ta sake matseta
ta hada kan nononta da nata tana gogawa a hankali................

CIGABA

Kuka ta saki me sauti cikin hausarta da bata fita sosai tace “don Allah ka Bari kada kajamin
mashifa Baffa'am zai kasheni idan yasan hakan....." Qanqame Christy tayi tana yarfa hannunta
tanajin yanda take tsotsar nononta kuka takeyi sosai tana yarfa hannu tana tureta kuka qoqarin
janyewa Amma Christy taqi sakinta saima datse kan nonon da tayi a bakinta takai hannunta
daya ga cibiyarta tana mulmulawa.

Kukan da Juhud takeyi yasa Christy janyewa tana mayar da numfashi ta fada katifar ta tura
hannunta a wandonta tana mulmula gabanta tana nishi tana shafa nononta itadai Juhud jikinta
sai bari yakeyi tanata jan zuciya taja riga zata saka Christy ta miqe da sauri ta fincike rigar takai
hannu ga wandon Juhud tana qoqarin shigar dashi ciki ta tattara qarfinta ta tureta tana girgiza
mata kai, sake nufota tayi ta kwasa da gudu ta shige bathroom ta datse qofar tanata kukanta ta
zame qasa saman tiles din ta zauna qirjinta sai lugude yakeyi tsoronta yana nunkuwa duk da
bataje makaranta ba bare ta bambamce bambamcin daidai da rashin daidai itadai wannan abin
da Christy takeyi mata bai kwanta mata ba.

Yanda Christy take buga qofar tana kiranta Fadi take Meenah please help me akwai dadi zakiji
dadina ki bude kiji bazan wahalar dake ba...." Qin budewa tayi haka suka raba dare Christy taqi
hqr ta tafi ita Kuma taqi budewa qarshe ma zamewa tayi a qasan bayin ta kwanta bacci ya
dauketa.

32
Batasan gari ya waye ba saida taji ana buga qofar a hankali yanayin sanyin bugun yasata
miqewa ta dauki towel ta daura ta bude qofar Yana ganinta ya bude mata hannu ta fada qirjinsa
kamar yanda ya sabar mata ya shafa kanta tare da tura hancinsa cikin sumarta ya shaqi qamshin
turaren gashin da ta fesa yaja ajiyar zuciya ya dagata cak ya dorata a katifar ya juya ya bude
wardrobe din nata ya dauko mata wasu riga da wando masu masifar kyau ya sake dauko mata
pant da bra ya dawo ya zauna kusa da ita yasa hannu yana qoqarin janye mata towel din ta
qanqame qirjinta tasa kuka yayi saurin sakin towel din tare da janyota jikinsa ya rungume sosai
cikin rawar murya yace.

“Bantaba tunanin Christy zataci amanata ba shiyasa nabarta dake a gdannan wlh a mafarki aka
nunamin abinda ya faru a qa'ida sai nayi sati zan dawo zuciyata bazata nutsu ba shiyasa na sato
hanya na taho Ina zuwa ta fadamin wai kinqi yarda ta nuna miki yanda zakisa bra din tunda ta
fadimin haka naji ban amince ba na matsa mata lamba daqyar ta fadamin gsky kiyi hqr don
Allah Raina bai taba kawomin hakan ba"

Ajiyar zuciya ta rinqa saukewa ta dago ta kalleshi shima ita yake kallo ta lumshe idonta tasa
hannu ta shafa gemunsa tace “ni....nidai bazan qara zama da itaba yar iskace harfa hannu
tasamin a wando na....." “What!?" Ya fada da qaraji nandanan fuskarsa ta qara canza yanayi ya
miqa mata pant dinta jikinsa na rawa yace “maza kisa mu tafi bazan barki barreck dinnan ba
gara itama mace ne komai zai iya faruwa cikin sati gudannan da zanyi bananan" karba tayi tasa
ya janye towel din tayi qasa da sauri ya dakanta tsawar ds rabon da yayi mata irinta tun tana
asibiti yace “ki tashi na shiryaki mu tafi tunda ke sakarci ya hanaki sanin yanda zaki shirya kanki"
bai jira miqewarta ya miqar da ita da qarfi ya juyar da ita ya dauka bra din yasa mata yanajinta
tana kukanta bai kulata ba Saida ya gama Sanya mata ya tureta yaja tsaki yace “sakarya kawai
kintaba ganin Uba yaji wani abu game da yarsa ne maza ungo wando din sa"

Karba tayi tasa hankalinsa Yana kan wayarsa da taketa ring ya miqanta rigar tasa ya juyo ya
zubanta ido yaja ajiyar numfashi ya murmusa ya yafitota ta noqe tana turo baki yayi murmushi
me sauti ya sunkuya ya kama kunnensa yace “sorry my special daughter Baffa'am yayi laifi yaga
nonon yarsa tanajin haushinsa...."

Hannu tasa ta rufe idonta tana yar qaramar dariya shima dariyar yayi ya dagata cak suka fito
falon ya dauko abincin daya siyo mata ya baje mata da kansa ya rinqa bata tanaci idan taso
tsokanarsa ta cije masa hannu hannu yakai yaja hancinta tayi dariya shima yayi murmushi suka
tashi ya rufe gidan ya bude mata mota ta shiga yaja suka fice daga barrack din ya dauki hanyar
Maiduguri suna tafe tanata zubansa surutunta na shirme komi ta gani sai tayi masa tambaya
wata ya bata Amsa wata Kuma yace “Oh God Meenah kin fiye tambaya Allah zan dinke bakinki
fah" daya fadi haka sai ta kama shure² a qarshe hqr yake bata.

33
A Damaturu suka tsaya ya nema mata abinda zataci sukayi sallah sannan suka sake daukar
hanya tafiyar taqi qarewa tin tana surutunta da waqoqinta har bacci ya dauketa ya samu guri
yayi parking ya gyaranta kwanciya a jikinsa yaci gaba da tuqinsa sai bayan suka isa cikin
Maiduguri inda shi daya ne dare bazai hanashi qarasawa camp dinsu ba Amma saboda ita dole
ya nemi hotel ya kama ya dauketa cak ya nufi dakin da ita ya dorata a gado yaja mata bargo ya
sake fita yayi sallah ya nufi restaurant din cikin hotel din ya siyo musu abinci ya dawo, tunda
suka iso ta farka tanajin sanda ya dagata ya shigar da ita dakin ya kwantarta bayan fitarsa ta
tashi ta shiga bayin tayi wanka tayi alwala tazo tayi sallah tana idarwa Yana shigowa ya zube a
gadon Yana mayar da numfashi ta miqe ta isa gabanshi ta tsugunna tace “Baffa'am barka da
gajiya" miqa yayi yace “na gaji sosai daughter kici abinci kiyimin tausa" daukar abincin tayi
sakwara ce da miyar agusi ta kalleshi tace “ni banason bata hannu na"

Dafe kansa yayi hutu kawai yake buqata yace “don Allah kici da kanki" ture abincin tayi ta fara
shure² tana tabe baki zatayi kuka bashida yanda ya iya dole ya diro a gadon yaje ya dagota ya
zaunar da ita a cinyarsa ya dungure mata kai yace “kina wahalar da Baffa'am am dinki bazaki
qararmin da ruwan kai ba yarinya miji zan nema miki nayi miki aure kuje ku qarata" dariya abin
ya bata tace “tabdi Ni banaso kaine kace aure damuwa ce inajinka kana fadawa Aunty Christy
ranannan Kuma naji kana waya kana cewa Mai martaba bazakayi aure ba a qyaleka bakason
duk wani abu dazai taba farin cikin ka"

Hadiye wani abu yayi me zafi dole ya saita bakinsa ashe yarinyar tana gane kalamansa, kafin ya
gama nutsuwa yaji tace “ayyah Baffa'am Kuma naga kanada aure Aunty Christy ai matarka ce
ko?...." Furzar da abincin bakinsa yayi saboda tashin zuciyar da yaji ya taso masa yace “kayyy ke
nifa kin dameni Kuma idan zanyi auren don asara na rasa wa zan aura sai Cristian" miqewa yayi
zai fita tace “to Kuma naga daki daya kuke kwana Kuma naga tanayi Mana girki....." Shut-up
Meenah....." Abinda ya fada kenan ya juya ya fice ta tsaya sororo duk sai taji bataji dadi ba ta
bata ran Baffa'am dinta komawa tayi ta zauna tayi tagumi kawai sai ta kama tsiyayar da
hawaye, shiru² tana duba agogo har 12:30am bai shigo ba jikinta ya qara sanyi ta miqe tasa
hijjab dinta ta bude dakin ta fito ta tsaya a corridor din tana kallon masu wuccewa ta qasa tana
hango gifcin mutane jefi² tana share hawayenta tafi 30 minutes a gurin can ta hangoshi shida
wata mace a tsaye suna tattaunawa ta zubansa ido ganin Yana murmushi ya karkace yasa
hannu a aljihu ya zaro kudi yabawa matar daidai lkcn taji an taba kafadarta ta baya.

34
Juyowa tayi da sauri taja da baya ganin wani saurayi ne kyakkyawa dashi murmushi yayi cikin
fara'a yace “tun dazun na hangoki a tsaye anan beautiful girl wa kike jira ne.....? Bai rufe bakinsa
ba yaji saukar mari a kuncinsa bashi da aka mara ba ita kanta Saida ta dafe nata kuncin ya
nunashi da yatsa yace “get out for my area...." Cije lebe yayi ya nunashi da yatsa zaiyi mgn kafin
yace komai Rasheed ya figi hannun Juhud ya cillata daki a mugum fusace ya sake fita ya zare
bindiga a qugunsa ya saita wannan saurayin da sauri yayi qasa cikin tashin hankali yace “wlh ba
wani abu zan nema a gurinta ba ganinta nayi cikin damuwa tanata kuka shine nazo ko tana
buqatar taimako....." Sauke Gum din yayi ya furzar da iska me zafi ya dagoshi yace “sorry" daga
haka ya shige dakin ya danno qofar da qarfi tana tsugunne inda ya watsar da ita ya fara yage
kayansa Saida ya rage dagashi sai boxes ya juya zai shige bathroom da sauri ta miqe ta dago
zatayi mgn ganinsa a tuben yasata ja da baya da sauri tana kallonsa bakinta Yana rawa, tunda
take a rayuwarta bata taba ganin namiji a wannan yanayin ba, qwafa yayi ya fada bathroom din
ya tsarkake jikinsa ya fito daure da towel a qugunsa Yana goge jikinsa da wani gashin jikinsa yaji
ruwa ya kwanta luf kamar an shafansa mai.

Ji tayi ya dago kanta yayi jifa da towel din hannunsa yace “gidan ubanwa kika fita zakije a
wannan tsohon daren?" Babu yanayin wasa a tare dashi hakan yasa ta shiga taitayinta tuni
hawaye ya qara kwace mata ta rintse idanunta batason ganinsa a haka gabanta faduwa yakeyi
bataji ba batayi aune ba taji ya cafki hannunta ya matse da qarfe ta sake rushewa da kuka yace
“open ur eyes" da qaraji ya fada ta bude da sauri duk wata gaba ta jikinta rawa takeyi bata taba
shiga tsoro da dimuwa irin na yau ba.

Ta kasa kallonsa ya sake daga murya yace “stop crying!" Hadiye kukan ta rinqa qoqarin yi jikinta
sai karkarwa yakeyi idanunta yana kan qirjinsa da takejin bugunsa kamar a nata qirjin cikin
tsawa ya qara cewa “look me nace ki kalli cikin idanuna ke fadamin inda kika fita zakije" kasa
mgn tayi ya sake daka mata tsawa ta zame tayi qasa ta rushe da kuka tana jijjiga kai ta riqe
qafarsa tace “ni bazan iyaba kasa rigarka Allah tsoron ganinka a haka nakeyi Baffa'am....." Iska
ya furzar Yama manta da yaya yake masifa kawai yakeyi janyewa yayi zuciyarsa ta fara sauka ya
dagota ya hadata da jikin nasa yace “ok naji zansa ki daina kukan meye ya fitar dake a daren nan
Ina zaki?" Cikin kuka tace “ba kaine ka tafi ka barni ba Ni bansan kowa ba saikai Kuma kasan
garin nan kaine kacemin akwai yan boko Haram inajin tsoron kada su kashemin kai Baffa'am
kadaina tafiya kana barina....."

Ta qarashe mgnr cikin gunjin kuka jikinsa yayi mugun sanyi tausayinta ya kamasa ya dago kanta
ya Sanya hannunsa ya share mata hawayen yace “me kike tunani bakijin tsoron kada ke a
saceki?" Sake shigewa jikinsa tayi tace “ni gara a saceni da a saceka banida kowa a duniya saikai

35
Baffa'am banaso kaima ka tafi kabarn....." Hade bakinsa yayi da nata zuciyarsa na bugawa da
qarfin gaske ya matseta a jikinsa sun jima a haka kafin ya janye daga jikinta ya dauki rigarsa yasa
ya dagata cak ya shigar da ita bathroom yace “sorry my daughter bazan qara tafiya nabarki ba
Amma kinsan yanayin aikina tafiyar zuwa takeyi babu tsammani koda hakan ya kasance kiji a
ranki Baffa'am dinki Yana tare dake kinji yata maza yi wanka kizo ki kwanta"

Ficewa yayi tayi wankan ta fito yabata rigar bacci doguwa me kauri yace “maza saka ki kwanta"
Yana bata ya dauki sallaya ya shimfida a qasa ya janyo pillow ya jefar yana bargo daya ya
kwanta yace “idan kin gama ki kashe hasken kiyi addu'a Saida safe"

Sanya rigar tayi ta kashe ta hau gadon ta kwanta addu'a kawai tayi bacci ya dauketa shikam
Rasheed baccin ma gagararsa yayi zuciyarsa tana azabtuwa akan lamarin yarinyar yarasa dalilin
da yasa ko kadan baison yaga wani ya rabeta juyi yayi Yana tuno irin rashin mutumcin da yayiwa
Captain Kamil ranar da yaga Meenah yake fada masa shifa yayi mata yanason wannan
kyakkyawan furen ya wanzu cikin rayuwarsa ta har abada, daqyar aka rabasu fada a office dinsu
har yau basa mgn Sannan jiya Christy daqyar tasha tsirara a hannunsa kawai saboda Meenah
yau gashi saboda ita ya nemi kashe Wanda yaso taimakonta, to meye yasa yakejin zafin zuciya
akanta fiye ds yanda yakeji akan Ya'isha da Amrah? Bashi da Amsa hakanan ya qarasa wannan
dare baccinsa baifi na 2 hour ba aka Kira sallah ya tashi ya kunna globe din ya zubawa fuskarta
ido duk ta hargitsa gashinta ya baje a pillow murmushi yayi ya nufi bathroom yayo wanka yayi
alwala ya tayar da sallah baison tashinta shiyasa ya Bari ya idar ta tasa tukunna.

Yana idarwa tayi miqa tana salati ya kawar dakai ta miqe ta zuro qafafunta yabi qafafun nata da
kallo mulmul dasu kamar tafin qafarta da saman qafarta kusan haskensu daya.

Tsayawa tayi ta riqe qugu tana karkada jiki ya dago ya bude lumsassun idanunsa akanta yace
“me Kuma nayi akemin rawar macossa?" Cokalo Dan qaramin bakinta tayi tace “bayan ma ka
gama kwashe ladan ni baka tasheni ko sallar ma bazanyi ba ai don lada akeyi diba fah yanda
duniya tayi haske Ni Ina baccin asara banyiwa Innatu da Baffa addu'a ba"

Shafa sumarsa yayi yace “wai danaga bakiyi bacci da wuri ba maza je kiyi taki kadai ake jira a
rufe qofar karbar sallar asubar yau Ina fatan kin haddace karatun mu na shekaran jiya na manta
ban dauko qur'ani ba daka zan karbi hadda sannan na qara miki" dagansa kai tayi ta shiga bayin
tayo alwala tayi brush ta dawo tayi sallar ya zauna yanayi mata qarin karatun tana biya masa
Saida yaji ya zauna mata sannan suka shiga wani a haka har suka gama ya tashi ya fara hade
musu kayansu yace.

“Tafiya zamuyi daganan ma zuwa Camp dinmu da nisa" itadai shirinta takeyi ya gama ya fita ya
dawo da masa da miya sukaci suka kora da kunun gyada ya miqe ya saba jakarsa yace “to muje"

36
binsa tayi a baya har mota sunyi tafiya me tsayi kafin su isa barikin sojin gdajen sunfi na barikin
Jos haduwa alama ma ta nuna barrack din sabuwa ce wani bangare ya nufa na barikin yayi
parking jikin wani gda me kyau sosai ya fito suna gaisawa da mutane ya bude gdan suka shiga ta
tsaya tana qarewa gdan kallo tace “Baffa'am wuro ga yayi kyau sosai" murmushi yayi yace “baki
rabo da shirme daughter ga dakinki nan zan shiga ciki bacci nakeji nasa a kawo miki abinci" daga
masa kai tayi ya juyo ya kalleta ya shige ciki ya rufo qofar itama ta shiga dakin tsarin dakin ma
yafi na waccan barikin taja fasali ta cire kayanta ta watsa ruwa ta dawo itama tayi
kwanciyarta"............

CIGABA

Qarfe uku na yammaci ta tashi tayi sallar azahar tana idarwa taji ana Kiran la'asar itama ta
miqata ta zauna kan sallayar tana wasa da yatsunta taji an taba qofar ta dago suks hada ido
Saida gabanta ya Fadi ganinsa cikin shigarsu ta sojoji fuskarnan a murtuke kamar bai taba dariya
ba tsayawa yayi akanta mazantakar ta motsa ganin yanda duk ta firgice yasashi sassauta
fuskarsa yace “ki kula da kanki zan fita wani aiki maybe sai gobe zan dawo akwai yaron
gidannan Gebral duk abinda kike buqata ki fada masa banason yawo ki zauna a gda ki kula da
kanki kinji?" Jinjina masa kai tayi tayi masa fatan Alkhairi ya fice yaja numfashi itakam mugun
kwarjini yakeyi mata cikin kayan soji ko kadan batason ganinsa da kakinnan, tana gama abinda
takeyi ta tashi ta gyara sakinta ta shiga dakinsa ta gyara masa ta fito ta gyara parloun ta zauna
da karambani ta kunna kayan kallo tana kallon arewa24 batayi aune ba taji Kiran magrib ta
miqe tayi ta dawo ta zauna.

Bata jima da zama ba taji ana buga qofar ta miqe ta bude da girmamawa qaramin sojan ya bata
kayan hannunsa yace “Ogane yace akawo miki ki duba idan da wani abu da kike buqata ki fada"
bude ledar tayi shirgin kayan zaqi ne sai ksyan tea tayi murmushin jin dadi tace “bana buqatar
komai" juyawa yayi ya tafi ta kulle falon ta zauna tanashan sweet din da biscuits tana kallo bata
tashi a falon ba sai 11:20pm taje ta kwanta.

Sunci gaba da rayuwarsu da Baffa'am dinta a garin Maiduguri komai yagani ya rakito daughtersa
duk Wanda yasansa a wannan ritsin to yasan yarsa Meenah a tsarin tahowar da sukayi daga Jos
wata guda zaiyi a Maiduguri ya koma Amma yanayin aiki ya zaunar dasu gashi har sun tafi wata
biyar a cikin wata biyar dinnan gabadayanta bai zauna a gida yakai na wata guda ba yau Yana
can gobe Yana can,

Fuskanta yayi yartasa tana shigs damuwar kadaici hakan yasa ya daukar mata malami take zuwa
har gda yanayi mata lesson na boko dana addini, sunada maqota badon ransa naso ba yabata
damar shiga maqotan dake sunada yarinya da bata wucce tsararta ba, daga lkcn data fara fitar
ne abubuwa suka soma lalacewa sojojin sunga jar yarinya yar duma² kowa tambaya yakeyi itan
37
wacece? Wadanda suka san gskyr lamarin sukan ce yar riqoce a wajensa wasu Kuma suce qarya
ne satota yayi yayi Camping nata suke zaman zina wasu Kuma suce a barikinsa yayiwa wata ciki
ta Haifa masa ita.

Duk yanajin wannan hasashen na mutane baisa komai aransa ba balle ya dameshi iyakar
saninsa shidai jinta yakeyi a cikin jininsa qauna yakeyi mata ta gskyr da da mahaifi duk da a mafi
yawan lokuta shaidan yakan qawata masa surar yar tasa koda baya gari ya rinqa ganin tanayi
masa gizo.

Haka yake yaqarsa ya danni zuciyarsa a hankali wutar sha'awarta take ruruwa a zuciyarsa har ya
kasance idan baiji ko ganta ba yakan rasa nutsuwarsa gabadaya akwai ranar da baya mantawa
ya dawo Yana kwance a falo itakuma tana kitchen kasancewar yanzu batada aiki saidai tayi
masa list na kayan girki wai ya siyo mata girkin yan gayu take koya gurin Maman Humaida to
shima dake dan zuga gwaiwa ne ta hau qaya haka zaije ya lodo mata duk abinda ta buqata.

To yau dinma hakance ta faru takanas saboda siyayyar ta ya dawo yana bata ta fice a gdan bata
shigo ba sai gaf da magrib gabadaya hankalinta yayi gaba tama manta da Baffa'am din nata
yana gidan tana shigowa ta yage hijjab din ta jefar daga ita sai towel din da bai rufe mata
cinyoyinta ba wani shocked ne ya hadu a jijiyoyinsa lkcn data kunna hasken daya kashe na falon
yabi santala² santalan cinyoyinta da kallo yanajin tsartsatsin wutar azabar feeling yana bijiro
masa.

Juyowar da zatayi suka hada ido taja baya da sauri tace “lah Baffa'am dama kananan" bai iya
bata Amsa ba saboda yanayin da yake karba ya wucce tunani bin sassan jikinta kawai yakeyi da
kallo abubuwa suna bijiro masa wawuyar kam bata gane komai ba tazo ta zauna kusa dashi tace
“yau shinkafar zuma Mmn Humaida ta koyamin da miyar qwai Baffa'am in kawo maka zakaci?"
Tana mgnr tana maida hankalinta garesa idanunsa daya jima da lumshewa tun zamanta ya bude
akan qirjinta ya janyesu zuwa kan fuskarta suka shiga cikin nata sun wani qanqance sun kada
sunyi jawur hakan yasata saurin zamewa takai hannunta cinyarsa tace “Baffa'am bakada lfy
ne?"

Janye hannunta yayi cikin yanayi na dimuwa da tashin hankali ya miqe zaune gabadaya tsigar
jikinsa ta gama tashi tana jorner masa hannunta sai yaji kamar ta ninka masa yanayin da yake
ciki idanunsa suka qara qanqancewa jikinsa har wata rawa yakeyi shi kansa idan ya shiga irin
wannan yanayin tsoron kansa yakeji da sauri ya miqe yabar gurin zuwa dakinsa saboda saqar da
zuciyarsa takeyi masa ba mai kyau bace, ci gaba da ganinta a haka zai iya janyo afkuwar komai,
tunda Allah ya hadasa da ita yake addu'ar kada Allah ya kawo ranar da hankalinsa zaikai gareta
harma yaji wani abu game da itan Amma Ina ya makara.

38
Key yayiwa dakinsa ya fada katifarsa cikin yanayi na gushewar hankali ya rinqa miqa Yana shafa
mararsa zuwa twins dinsa yana danna saman dick dinsa a hankali tare da mulmula kanta yana
nishi Yana jan numfashi, ya dauka dogon lkc a haka kafin ya samu relief ya sake gyara
kwanciyarsa rigingine Yana mayar da numfashi zuwa lkcn ya fara azabtuwa da feelings Yartasa
tabbas idan yaci gaba da kadaicewa tsakaninsa da ita to kuwa zaayi abin kunya wanda baya fata
burinsa bai wucce yaga ya samu damar aurar da ita da qimarta ba zaiji kunya zaiyi kaico ace
shine ya zama silar lalata amanarsa da Allah ya dauka ya bashi.

Juhud ta jima a tsugunne a gurin tana tunanin abinda damun Baffa'am din nata duk jikinta yayi
sanyi ko kadan batason taganshi cikin yanayi daba na walwala ba, miqewa tayi ta shige dakinta
ta Sanya rigarta ta zauna tayi tagumi tana tunanin halin da Baffanta yake ciki miqewa tayi ta fita
ta nufi dakinsa ta qwanqwasa ta jima tana bugawa kafin taji an murda qofar an bude ganinta a
tsaye yasashi furzar da iska yace mata.

“Ya akayi? Yanayin da yayi mgnr yasata dagowa tayi saurin sunkuyar da kanta bazata iya kallon
idanunsa ba yau bataga alamun rahama a tattare dashi ba, tsawa ya daka mata data sanyata ja
baya da sauri tayi qwalqwal da ido hawaye ya balle mata ya cafki hannunta yace “ba mgn
nakeyi miki bane?" Cikin in...Ina da rawar murya tace “bansan laifin da nayi maka ba Baffa'am
am don Allah kayi hqr bazan qara ba banason ganinka da fushi bayayi maka kyau...." Yanda ya
kafeta da idone yasata katse maganar ta zauna a gefen katifar ta kama shusshura qafa tana
kuka, abin ya bashi dariya yarinyar kullum qara sangarcewa takeyi ya lura shagwabarta bata
tashi sai taganshi cikin yanayi kawai ta mayar dashi wani qaramin yaro shima Kuma da sakarci
sai biye mata yakeyi.

Ganin da gaske takeyi ba shiru zatayi ba indai ba rarrashinta yayi ba yasashi zama yace “to me
kikeso nace miki ne na fada miki banason kina zama tsirara ki rinqa suturce jikinki Meenah kinqi
gani kikeyi kamar takura miki nakeyi haba don Allah kasheni kikeson yi ko?" Dagowa tayi da
mugun sauri tace “kisa Baffa'am nidin?" Daga mata kai yayi da karsashi yace “Yeah indai kikaci
gaba da nunamin kanki a yanayin da kika zomin yau zan hadiye zuciya na mutu ko Kuma naje
nakai kaina gurin yan boko Haram su kasheni Kinga kin huta sai kiyi rayuwarki ke kadai......."
Baiyi aune ba yajita a jikinsa ta maqalqaleshi tana kuka tana cewa “ka daina fada Baffa'am
banason ka mutu ni ka daina Allah na daina kaji?"

Sosai yaji yanayi a jikinsa tabbas lkc yayi daya kamata ya nisanta kansa da Meenah shaidan ya
fara galaba ga zuciyarsa falsafa tana neman qwace masa dole ya nemi wata mafitar, janyeta
yayi yace “shikenan na daina cewa kema ki daina tashi kije dakinki ki kwanta dare ya fara Saida
safe" miqewa tayi har taje bakin qofar ta dawo tace “bazaka mutu ba ko?" Jinjina mata kai yayi

39
yana kallonta tayi dariya ta fice ya miqe ya rufe qofar ya dawo ya zauna Yana tunanin mafitarsa
ta gaba.

Wayarsa ya dauka ya lalubo number mahaifinsa bugu biyu ya daga cikin barkwancinsa yace
“soja marmari daga nesa yau ranar tunawa da iyaye ce ta duniya kenan?" Murmushi yayi a
kunyace shi kansa bazai iya tuna rabon da ya Kira mahaifin nasa ba kusan tun farkon
dawowarsu Maiduguri daya kirasa yake fada masa yayi masa mata a daura yar sarki Badamasi
yayansa me rasuwa tun ranar ko Mai martaba ya kirasa baya dagawa shi a dole yayi fushi,

Ajiyar zuciya yaja yace “dama wata alfarma nake nema gurinka Abba don Allah karkace aa
nasanka me tausayi da jinqai ne kai Kuma nasan idan kaji zaka jinjinawa qoqarina wajen ceton
rayuwa da nayi" murmusawa Mai martaba yayi yace “inajinka Abdulrasheed meye Kuma ya
faru?" Nan ya zayyanewa mahaifin nasa komai a qarshe yace “so yanzu wata tafiya ce ta
tasomin zuwa Benin shine nake neman amincewarka na kawota nan gida Katsina suci gaba da
rayuwa dasu Ya'isha da Amrah Abba inajin yarinyar a cikin jinina banson wani abu ya taba
martabarta shiyasa kaga inata takatsantsan wajen kiyaye amanarta" shiru Mai martaba yayi
Yana nazarin kalaman dannasa can yaja fasali yace.

“Kayi ganganci Rasheed ka zauna da yar Amana dagakai sai ita Ina tunaninka ya tafi da tun farko
bakaji a ranka Bari ka kawota cikin yan'uwanka ba haba Son wannan tunanin naka na quruciya
yaushe zai barka kawai ka dauki yarinya kuyita yawo a daji babu lissafi haka, shi da da dukiya ai
na kowa ne Allah kadai yasan me morarsu sannan shi riqon maraya alkhairansa yawa gareshi,
yanzu kam dare yayi Amma gobe lallai ka taho da ita itama zatafi samun sakewa cikin
yan'uwanta mata"

Dadi sosai Rasheed yaji ya miqe yace “ok Abba na gde sai kajimu" kashe wayar yayi ya fita daga
gdan bashi ya shigo ba sai wajen daya na dare da kaya niqi² ya ajiye a falo ya shige dakinsa ya
kwanta, batasan bikin da akeyi ba tun asuba ya tashi cikin bacci taji ana buga qofar ta tashi ta
bude masa baiko kalleta ba yace “kije kiyi wanka ki shiryo tafiya ce ta sameni ta gaggawa zan
kaiki Daura zaki zauna a gdanmu nasan zaki samu sakewa fiye da nan"

40
Tunda ya fara mgnr zuciyarta ta karye hakanan taji tafiyar bata kwanta mata ba Amma jin yace
gdansu saita dan samu nutsuwa ta juya ta shige bathroom din ta sakarma kanta ruwa tayi brush
tayi sallah suka dauki hanyar Katsinan Dikko tunda suka taho babu me cewa wani qala kowa da
abinda yake saqawa a ransa baitaba kawo cewa masomin faruwar komai zai fara ne daga
zuwanta Masarautar Daura ba tunaninsa baitaba bashi zuwan nata zai zamo makullin kullewar
duk wata nutsuwarsa ba.

Balle ita da batasan komai itadai kawai taji jikinta yayi sanyi ne da tafiyar ba sanin ko Ina tayi ba
don haka batasan iya lkcn da suka dauka ba kafin su shiga cikin garin Daura itadai taga sun nufi
wani shararren titi yanata maka gudu har suka shiga qwaryar birnin Daura ya nufi wata hanya
da zata sadashi da gdan nasu babban gidane ginin sarautar zamani da aka qawatashi da fentika
na daukar hankalin me kallo tun daga qofar farko ta shiga gdan taga ana zubewa ana gaishesa
Yana daga mawa mutane hannu itadai bin bangarorin gidan takeyi da kallo tana mamakin girma
da tsaruwar gdan har sukakai harabar asalin gdan sarautar yayi parking ya bude ya fita ta saman
bene Ya'isha ta hangosu ta sauko a guje tana “ga Yaya ga Yaya" da gudu Amrah ta fito itama
suka fito Yana ganinsu ya daure fuska duk sai sukaja suka tsaya daqyar Ya'isha tayi qarfin halin
matsawa ta kama hannun Juhud tace.

“Masha Allah Yaya babyn kyakkyawa jiya har mafarki nayi da Mai Martaba ya kiramu ya fada
Mana zamu qara yawa munyi sabuwar sister"

Sakin fuskarsa yayi da yaji kalamanta Amrah ta kama dayan hanun tace “ki saki jikinki a gdannan
rayuwar yanci akeyi babu me takura miki saidai in ke kika takurawa kanki" shidai bai kulasu ba
yasa aka dauki kayan suka rankaya ciki Addah Abulle ce ta miqe ta tari Juhud da fara'arta tana
cewa “lale lale sannu da zuwa Aminatu barka da zuwa Sarki Waziri Fam" sunkuyar dakai tayi
tare da rusunawa ta gaisheta, Dagowar da zatayi idonta ya sauka kan Mom hakanan taji wata
faduwar gaba ta musamman tayi qasa da kanta murmushi Mom tayi tace “masha Allah kamar
sarauniyar Aljanu wannan ya taka Rasheed dakyau take" shafa sumarsa yayi lkcn da yake zama
yace “wlh Mom kinganta nan sai wahalar dani takeyi daughter ga Mom dina ki dauketa
matsayin kakarki kinji?" Dariya sukayi dukkansu Mai Martaba dake saukowa daga sama yace
“Iyee kai Ina jikar tawa take zo ki bani kudin goro" rufe fuskarta tayi tana dariya ta fada jikin
Rasheed ya shafa kanta yace “kunga fah matsalarku zaku tsoratamin ya da maganarku"momy
ce ta sakar masa ranqwashi tace “qaryan banza wai yarsa ko kunya baiji baba babu mata kekam
Amina kinyi sa'ar uba aure sai inda hali yayi Kuma an shiga kwale² yo uba baiyi ba ya isa ya
takurawa yarsa tayi ne" kafin wani yayi mgn Kareem da Muntaz suka shigo Muntaz yayi wani
ihu yace “hyeee My Bro ashe kan...na.....han....ya....." Mgnr a rarrabe ta qarasa fita idanunsa
nakan Juhud inda Kareem yayi murmushinsa me tsada yace “ Barakallahu ahsanal Khaliqin,
tabbas ubangiji ya kyautata halittarsa" Bro wannan babyn fah?" Cewar Muntaz wani mugun

41
kallo Rasheed ya watsa masa zaiyi mgn Ya'isha ta cafe da cewa “kayy kama kanka wannan
babbar kadara ce yar Big boss ce wlh kanayin wargi harsashi zaiyi nutso a kwanyarka"............

Hmmm akwai kwantacciyar qura cikin wannan gda ga Juhud a tsakiyar zakuna uku fah kowa
zuciyarsa na aika masa da saqo akanta

Sorry fans dazu an samu kuskuren editing a wancan page 10 din wani bangare na labarin ya
yanke ga cikakken nan

CIGABA

Zama yayi kusa da Rasheed Yana shafa kansa yace “Big Boss Ina kasamo wannan ba'indiyar
yarinyar......" Mgnr ce ta maqale saboda kallon da yaga Yana watsa masa yasan tsaf zai fashe
masa baki, miqewa yayi sumsum yabar gurin ya nufi dakinsa Yana saqa abubuwa a ransa,
baitaba ganin kyawawar halitta irin wannan yarinya ba tabbas zaa huta da ita saidai idan
mugunta tasa ta hanashi sakewa.

Addah Abulle ce ta janyeta daga jikin Rasheed ta dubi Amrah tace “ku kaita dakinku ku bata
ruwa tayi wanka kuzo ku hada mata abinci idan taci ta huta don Allah kada ku dameta da
surutunkun nan kubarta tayi bacci ko na awa daya ne miqewa sukayi su biyun suka riqe mata
hannu sunyi nisa ta juyo da sauri idanunta akan Rasheed tace “ayyah Baffa'am Amma ba tafiya
zakayi ba ko?" Dagowa yayi daga kallon wayarsa ya dubeta sosai yace “bakison na tafi ne?"
Dagansa kai tayi cikin karyewar zuciya tace “idan ka tafi waye zaike bani abinci waye zaike
koyamin karatu sannan waye zaike daukana Yana zagawa dani gari Kuma waye zaike
rarrashina?"

Dukkansu ta Sanyaya musu jiki Kareem dake zaune yace “na dauki wannan nauyin zanke koya
mata karatun qur'ani Dana bokon zanke daukarta Ina kaita tana ganin garin duk inda takeso
zuwa a garin Katsina na dauki wannan alqawarin....." Dagansa hannu yayi yace “na riga na bawa
su Ya'isha wannan damar sune zasuke daukarta suna zagawa da ita kai aikinka koya mata
karatun qur'ani da tajweed tunda kai balarabe ne shikuma wancan mashiriricin ka fada masa ya
zama malaminta na turanci bayan wannan Kuma banson wata alaqa tsakaninsu" jinjina kai
Kareem yayi yana tuntunin alaqar Muntaz da wannan baquwa gabadaya Muntaz ba mutum ne
me alqibla ba Amma hakanan zai qyaleshi kowa yayi aikinsa,

42
Miqewa yayi ya fice ya nufi bangarensa ya bude ya shiga an gyara masa shi tsaf ya cire kayansa
ya shiga wanka ya fito ya zauna yana duba wasu abubuwa a wayarsa wata baiwa ta shigo ta
gaisheshi ta aje masa abinci ta fita bude abincin yayi ya lumshe idonsa Addah Abulle tanaji dashi
abinda yafi qauna ne tayi masa tuwon shinkafa miyar danyan kubewa ya kuwa ci abincin sosai
ya kwanta ya huta bai fito ba sai yamma da shirinsa tsaf ya fito cikin shirinsa na tafiya Illorin
zuciyarsa gabadaya babu dadi sai yanzu yakejin kewar tafiya yabar yartasa.

Cikin gidan ya shiga Momy ya tarar a falo suka qara gaisawa yana rarraba ido bai hango koji
motsin yammatan ba ya dubeta yace mom Ina su Ya'isha" murmushi Mom tayi tace “sun shiga
gari ya qamshin bararraken daddawa" da sauri ya dago yace “harda daughter?" Yagar apple
dinta tayi tace “itama ai akarada ce sunanan suna hirarsu wancan mashiriricin yace su tashi suje
kallon ruwa tace itama zata carton biyu sun zama uku dama sai abinda ya qaru ai Mai Martaba
da daurewa qarya gindi dubu hamsin yabasu wai ko zasuga wani abun suyi sha'awa a hanya"

Zuciyarsa ce ta karya ya taho da qwarin gwiwarsa yace “banason yawon nan Mom don Allah asa
ido kanta Kinga itadin amanace riqon maraya yanada wahala abu kadan zaka karkace ka fada
hallaka" tabe baki tayi tace “to Isah Wazirin Kano zaa kiyaye" yasan gatsali tayi masa ya juya
idanunsa ya ciko da qwallah ya miqawa Addah Abulle dake saukowa daga sama wata takarda
yace “ki bawa daughter Addah naso muyi sallama da ita hakan bata samu ba don Allah Adda ki
kulamin da ita Amana nabarta gareku" dariya abin yabawa Addah Abulle tace “oh Ni Zainabu
Abu Abdulrasheed abunnaka azimun ne wannan ya taka da matsayi take saboda rabuwa da ita
kake kuka to kayi hqr guda ka bari guda zakazo ka tarar insha Allahu"

Murmushin jin dadi yayi ya juya ya fice driver yajashi sai Kano daga Kano jirginsa ya daga sai
Illorin zuciyarsa gabadaya babu dadi ji yake kamar yaje ya dauko yarsa suci gaba da rayuwarsu
tare, daqyar yake cusawa zuciyarsa dangana saboda yasan wannan matakin shine kawai gatan
da zaiyima Meenah kenan yabarta a Daura a cikin ahlinsa ko ba komai zatayi karatu koda baya
gari Kuma zata samu kulawa.

Koda ya sauka Benin zuciyarsa kasa nutsuwa tayi hakanan da ya tuno da Meenansa sai ya nemi
nutsuwarsa ya rasa zamansa kwanciyarsa tashinsa Meenah ce keyi masa gizo da salon
shagwabarta me tsayawa a rai da Hana zuciya sukuni ya rasa irin shaquwar da yayi da ita da
bayajinta akan sauran qannensa, da taimakon addu'a ya samu damar ci gaba da aikinsa ya
dangana saboda yasan duk nacinsa yanzu bazai samu damar karbarta hanun Mai Martaba ba.

Itama farkon tafiyarsa gabadaya rikice musu tayi suka kasa gane kanta saita zauna tayita kuka
idan aka tambayeta meye sai tacce Baffa'am dinta take tunani idan kaga ta saki jiki to Mai

43
Martaba ne ya kirata yasata a gaba yake zolayarta to yanzu zata ware ta kama harkokinta a
haka har ta saba da kadaicin rashin Baffanta ta saduda ta saki jiki cikin yan'uwanta Ya'isha da
Amrah.

Ya kasance duk safiyar duniya idan su Ya'isha sun tafi makaranta Kareem zaisa a kirata su zauna
suyita karatunsu yanajin dadin koya mata saboda nandanan take daukewa a falo suke zama
gaban kowa har Mai Martaba suyi karatun indai kaga sun kebe to baqi akayi hayaniya bazatabar
karatu ya shiga ba, shiko Muntaz duk sanda zai koya mata saidai yajata Garden su kebe ya rinqa
koya mata karatun bokon shima yanajin dadin koya mata Amma dake yasa almundahana a
ransa duk yanda zatakai da ganewa sai yace bata gane komai ba haka zatayita qunci ta Hana
kanta sakewa saita iya turanci saboda baqin nacinta har tafi mayar da hankali akan bokon fiye
da karatun addinin Amma kullum a bata iyaba take.

Hikimarsa shine idan ta matsa da son saita iya to zaiyi amfani da damar wajen cimma burinsa,
babban abinda yake damun Muntaz yanda Kareem yake sanyawa duk motsita idanu sau tari
idan suna garden din suna darasi shikuma sai yaje can gefe ya kama buga qwallo Sarai Muntaz
ya fahimci sabodashi yakeyin hakan wannan dalilin yasa ya tattara koyarwar ya watsar.

Tayi nacin tayi nacin harta hqr gashi jarabawar WAEC din da zasu zana da Baffa'am dinta yasa
Mai Martaba ya biya mata takusa dama da lesson din take gane abubuwa. Tanason bawa
Baffa'am dinta mamaki musamman da yace indai batamai da hankali taci WAEC ba rugarsu zai
mayar da ita wannan abu ya qara tashin hankalinta ta rasa abinda keyi mata dadi.

Yau ma kamar kullum suna zaune a daki Ya'isha na chat Amrah na karatun novel itakuma ta
rafsa uban tagumi sai tsiyayar hawaye takeyi batason tayi asarar wannan damar Amma ta lura
damar batasonta kufcewa zatayi.......

Dagowa tayi tana sauke numfashi Ya'isha tace “kina damun kanki da karatun nan nifa da Mai
Martaba zai yarda Allah inayin candy aure zanyi miqewa Amrah tayi tace “mema kikaji da son
aure bakiga kaya ba Nifa ko a yarda ko kar a yarda Allah sai anmin aure na gaji da cin na Allah
ya isa" tabe baki Ya'isha tayi tace “waisu tsoffin nan so suke su mayar damu bahuna nifa Allah
badon kin takura ba da babu abinda zaisa na zubar da cikina gara susan mun girma munsan
dadin maza su auraddamu ko su dauki jikokin soyayya"

Katsesu Juhud tayi da cewa “nikam don Allah kubani mafita Allah nafison karatun da komai ni
nasan ma Baffa'am dina bazaimin aure ba" miqewa Ya'isha tayi tace “common baby tashi muje
Ni nasan bro gajiya yayi da aikin banza" da jin dadinta ta miqe suka rankaya zuwa dakin Muntaz
Yana kwance samsn gadonsa da system a gabansa Yana kallon wani BF suka shigo.

44
Rufewa yayi ya lumshe idonsa cikin yanayi me ban tausayi Juhud tace “duk da bansan laifina
gareka ba Ya Muntaz Ina mai baka hqr don Allah ka taimaka kaci gaba da yimin lesson dinnan
wlh Baffa'am dina yace idan na Fadi jarabawa saiya mayar dani rugarmu Kuma idan na koma
kasheni zasui......" Murmushin jin dadi yayi dama tazo masa har daka ya tashi zaune yana sake
zubawa qaramin bakinta idanu yanda take sarrafashi ya bashi sha'awar ya tsotsa ya lashe lips
dinsa ya miqe zaune yana kallonta harta gama yaja numfashi tare da shafa sumarsa yace.

Karatun addini shine akeyinsa kyauta ko sadaka Amma na boko dole sai an kashe kudi masu
nauyi Juhud bakida kudin biyana anma kinada kadarar da tafi kudi a gurina idan kin amince zaki
mallakamin kanki da lkcnki nikuma na amince zan dauki duk wani lkc na na baki shi domin
samun damar cin jarabawar WAEC din da zaku zana amatsayinki na mara background din
nunawa saa ba iyakar lesson ba hatta abubuwan da suka shafi kudi zanyi mikishi daga naira
daya har zuwa fan taba sama indai kin amince......"

Kallonsa sukayi da rashin fahimta suks kslli juna Ya'isha da alamu suka nuna ta fahimci wani abu
tace “Amma ya Muntaz ai ba ita tasaka aikin nan ba Big Cele ne kai kana ganin hakan zai yuwu
idan yasani kana ganin zakaksi labari?" Miqewa yayi yana murmushi yace “to saime don ya gane
ai yasan baa aikin banza a duniya bayan hakama shidin meye bayayi akwai ma dan bariki irinsa
ne da idons nashs kamasa ya dannewa mace kai Yana soka mata wutsiya idan nayi yunqurin
tonawa yace zai fasamin kai da Gum balle ma ni bazan taba shigarta ba kawai zan hutane da ita
common Ya'isha ki ganar da ita itama zataji dadi rayuwar duniya daga Kano sai Habuja aljanna
tamai raboce"......

Bai jira abinda zasuce ba ya fice daga dakin yabarsu zaune da sakakken baki suna kallon kallo ta
kalli Ya'isha tace “meye yake nufi da inada kadarar da tafi kudi Ya'isha don Allah Amrah idan
kun gane ku ganar dani nikam daqiqiya ce ban gane komai ba" wata iska Ya'isha ta furzar tace
“akwai matsala ne Juhud muje rabuda wannan dan iskan ni dama nasan abinda yaketa yiwa
raragefe kenan" fita sukayi har zuwa lkcn kanta a kulle yake kalaman nasa sunayi mata yawo a
qwanya saidai ta kasa gane inda zatayi musu matsugunni Baffa'am dinta bariki yana taba bariki?
Meye ma ma'anar barikin?"

Da wannan tunanin suka shiga gda tun daga nesa suka hango Kareem tsaye jikin mota ya zuba
musu ido kamar me nazarinsu har suka qaraso suka giftashi kowa da abinda yake saqawa a
zuciyarsa “Aminah" taji an kirata da asalin sunanta turus sukaja suka tsaya dukkansu ya tako
cikin takunsa na isa ya iso gabanta ya kalli qannen nasa dukka suka watse ya rage daga ita
saishi, hannu yasa ya dago kanta ta lumshe idonta tana shaqar qamshin turarensa me tsayawa a
rai yaja numfashi tare da furzar da wata iska me zafi yace “duk da kasancewata abin gudu a
gurinki saboda Ina doraki akan tafarkin daidai Aminatuh bazan fasa fada miki ba Babu biyayya

45
gurin abokin halitta wajen sabawa ubangiji zanso Kuma zanyi alfahari idan ya kasance nasihar
da nakeyi miki daga ranar da kika tsinci kanki cikin wannan ahli me rangwamen tarbiyyar islama
ta zame miki abar tunawa a duk lkcn da wani abokin halitta ya gayyaceki domin aikata sabon
Allah.

Nasani cikin watannan da kika samu goyan baya daga Momy kin fara biyewa su Ya'isha kina
binsu kuna fita chilling kune har Dikko Club wai abin takaicin hardake a cikin yan shiga rawa
bama ki tsaya iyakar kallo ba"

Kallonsa tayi da sauri idanunta ya ciko da qwallar da tun dazu take maqale jikinta ya dauki rawa,
murmushi yayi yace meye naki na firgita bayan Baffa'am dinki baisan rayuwar da kika zabawa
kanki ba?" Sake firgita tayi bakinta na rawa tanason mgn ya katseta da hannunsa yace
“karkicemin komai Aminah kinji dadin zuwa club har kina bada tabbacin gobe ma zaki koma
ko?"

Girgiza masa kai tayi haqoranta na rawa tunaninta Ina yasan wannan sirrin da sukayishi iyakar
su uku sukayi alqawarin bazasu fadawa kowa ba?" Murmushi yayi ya kama hannunta yace
“inasonki da gasken gaske Juhud meye ribarki idan aka tashi mahaifanki aka nuna musu ke
matsayin yar rawar Club?"

Girgiza masa kai tayi jikinta duk yayi sanyi tace “Allah Amrah ce tajani tace dole saina shiga
Kuma Dana shigama tsayawa nayi ban iya irin rawar da sukeyi ba"

Zubanta ido yayi Yana kallon yanda duk ta tsorata yaji dadin hakan ya shafa kansa yace “da nayi
niyyar fadawa Baffa'am dinki Amma idan kikayi alqawarin bazaki qara zuwa ba to zan rufa miki
asiri ke qilama ya sani fah don duk motsin da zakiyi abune me sauqi su sani din" batasan sanda
tace “insha Allahu baima sani ba bakuma zai sani ba bazan qara zuwa ba"

Yaji dadin hakan yace “ok meye kukaje yi a dakin Muntaz?" Nan taji wani dukan saukar aradu ta
dago suka hada ido mugum kwarjini ne dashi shima kamar Baffa'am dinta duk iyakar zille
zillensu idan aka hadasu dashi basa iyayi masa qarya, cikin in...Ina tace “ha....hqr mukaje
mubashi yaci gaba dayi Mana lesson shine yace wai saidai na rinqa biyansa Wai banida kudin
biyansa Amma inada kadarar da tafi kudi ni na kasa gane me yake nufi Ya Kareem ko kai ka
gane?......"

“Wht?" Ya furta da qaraji ta dago da sauri ga mamakinta sai taga gabadaya ya hargitse jikinsa
har wata rawa yakeyi idanunsa sun kada sunyi jawur ya dafe kansa yace “innanillahi wa innah
ilaihir raji'un"

46
Daidai lkcn Muntaz ya fito cikin shirinsa na tafiya qwallo hangosu tsaye yasashi daure fuska ya
nufi motarsa ya bude zai shiga Kareem ya daga murya ya kirasa ya tsaya batare daya juyo ba,
matsawa yayi bayansa yace “bantaba tunanin akuyancinka yakai ka rinqa farautar lalata
rayuwar Aminatuh ba sai yau so inason kasani wlh tallahi idan naji ko naga wani abu akasin
daidai ya faru da Juhud billahil lazi saina tona maka asiri dan iskan banza dan iskan wofi duk
kuyangin gdannan da bayi Basu isheka ba saika tsallaka kan yar Amana......." Dakatar dashi yayi
yace “dakata Mal kaima fah abinda nakewa shine kakeyiwa duka dodo daya mukewa tsafi aikin
banza kaine kake tunanin ci da addini ni tun tuni na dade da fahimtar ka dade da lalube......."
Wani gigitaccen mari ya sauke masa ya shaqesa suka kama kokawa ya rinqa gwara masa kai a
jikin bishiya Mai Martaba dake tahowa ya hangosu ya iso da sauri shida dogaransa daqyar ya
bambare hannun Kareem daga wuyan Muntaz, duk da haka Muntaz bai rusuna ba cewa yake
wlh ko kanaso ko bakaso tunda nayi niyya saina aikata qarshen kishi kasa a daura maka aure da
ita yau dinnan ko a gdanka take saina mayar da yawuna saidai idan mutuwa nayi"............

Cikin fusata Kareem yake qoqarin qwacewa yana huci Yana cewa “an fada maka kowa ma irinka
ne mara Imani mara tsoron Allah Wanda zina tayiwa kanta cikin rayuwarsa" rirriqeshi suka
sakeyi Dogari Ado ya kama Muntaz yasa a mota suka fice asibiti yakaishi akayi masa dressing din
wajen da Kareem ya faffasa masa kai suka juyo sai huci yakeyi Yana furzar da iska baqin ciki ya
hanashi furta ko kalma daya, Wai akan wannan tsintacciyar yarinyar Kareem ya fitar masa da
jini wani huci ya furzar ya dunqule hannunsa ya daki dayan dashi yace “wlh saina wargaza
wannan yarinyar tunda abin ya zama rashin mutunci ni zaaciwa mutumci akan wata banzar
bafulatana mara galihu"

Shidai Ado bai kulasa ba har sukaje gda fada suka wucce domin amsa Kiran Mai Martaba acan
suka tarar da Kareem suka watsawa juna wani mugun kallo na kiyayi kanka, Mai Martaba ne ya
nunawa Muntaz guri ya titsiyesu akan su fada masa meye ya hadasu har suke neman illata
junansu?" Kareem irin mutanen nan ne masu baqar zuciya idan ransa ya baci baya mgn shikuma
Muntaz ko hauka yake bazaice don yayiwa Juhud tayin shaidana bane yasa aka illatashi, tsawa
Mai Martaba ya daka musu yace “ku tashi ku bani guri tunda bazakuyi mgn ba sakarkaru kawai"
miqewa sukayi kamar zasu bangaji juna suka fita a daidai inda zasu rabu kowa ya shiga
bangarensa Muntaz ya dafa Kareem yace “mu hadu a filin qwallo sabon wasa zan take leda ko
ta tsiya kota tsiya tsiya"

Murmushi Kareem yayi sai yanzu zuciyarsa ta fara sauka yace “bazan hanaka mummunan
tunaninka ba saidai inaso kasani ita zina yado takeyi idan kayi da yar wani zaayi da taka idan
47
kayi da matar wani zaayi da taka kazalika idan kayi da qanwar wani zaayi da taka wannan kadai
ya ishi me hankali nutsuwa Aminatuh ba kowa bace marainiya ce me rangwamen gata idan da
Allah yaso ta lalace saiya barta tayita galantoyi a duniya har ta samu abokin lalacewarta so baiso
hakan ba saiya jefata hannun Big Cele duk da gurbatar yanayinsa ya kawar dakai gareta domin
riqe amanar Allah kullum abinda yake fada a kula da ita itadin tanada qarancin hangen nesa
kaico abin tur wai ace a gdannan zata lalace......"

Dakatar dashi yayi da cewa “Dama kaje ka dauki speaker ka fara tafsir a masallacin fada qila da
ka samu sadaka Dan m qauye kawai da ya kasa fahimtar rayuwa" shigewa yayi part dinsa ya
banko qofar yabar Kareem tsaye cikin tsananin mamakin wannan qazamar rayuwar ta
yan'uwansa qwafa yayi ya shige dakinsa ya fada gado Yana juyi tabbas akwai aiki a gaban maza
shikam da Abba zai barshi daya nemi auren Juhud cikin lkc qanqani kodon ya tseratar da ita
daga sharrin Muntaz Amma yasan abune ma bame yuwuwa ba tunda bai gama karatunsa ba a
burin irin na Mai Martaba ba mazaba yaransa mata na bayayi musu aure sai sun hada degree
certificate maza kuwa sai sunyi Masters degree ya samawa kowa gwaggwaban aikin yi.

Lumshe idonsa yayi cikin yanayina tausayin kai da Kuma abar qaunar tasa shikam zaiyi
qundunbalar furta mata koda bazaa Basu damar soyayya ba Allah ya jarabceshi da muguwar
qaunarta baiji a ransa zai iya sakacin Bari ta kubce masa ba, da wannan tunanin yaji ana Kiran
sallar magrib ya tashi ya fita domin zuwa masallaci ya jima a masallacin sannan ya tashi ya nufi
cikin gdan a falo ya tarar dasu dukkansu suna kallon wani Indian series gabadaya hankalinsu ya
bayu ga kallon da sukeyi duk cikinsu babu me motsin kirki.

Ya jima tsaye akansu bai gano Juhud ba can ya hangeta kwance a kujera da littafi a hannunta da
alamun nazari takeyi, zuciya yaja ya nufeta inda Momy tabisa da kallo ya tsaya akanta ya sanya
hannu ya zare littafin ta dago idanunta ta saukesu akansa ta kawar dakai, sake jan numfashi
yayi ya zauna a gefenta yace “Ina Ya'isha da Amrah?" Miqewa tayi zaune ta duba bata gansu ba
ta dawo da dubanta gareshi tace “bansan sanda suka fita ba" jinjina kai yayi yace “wato Addah
kun qyale yarannan suna abinda sukeso babu me iya tsawatar musu basuda aiki saidai suyi
wanka su fice su kwaso wannan su kwaso wancan samari saikace budurwar karya idan anyi mgn
Momy tace farin jini ne don Allah wannan wacce rayuwa kuka zaba musu a matsayinsu na mata
da zasu tafi gdan wasu?"

48
Dubansa Addah tayi tace “nikam bansan da wanne yare zan ganar dakai ka gane ba
Abdulkareem wlh nafika jin ciwon wannan abin da yarannan sukeyi to baka isa kayi mgn bane
kawai sun samu daurin gindi daga Mai Martaba abinda sukaga dama shi sukeyi kayi mgn suje su
fadaka dashi yazo yayita fada shiyasa na tattara na zubansu ido kaima yanzu nemanka yakeyi
sunje sunce masa kaine ka hana Aminatu zuwa chilling"

Jinjina kai yayi ya bude littafin ya fara dubawa ya dubeta yace “ni ba turanci na karanta ba
Amma zanyi bakin qoqarina wajen ganar dake abinda Allah yasa na fahimta ki tsara lkcnki da
safe zanke miki darasin addini da dare Kuma na boko hakan yayi miki?" Rufe fuskarta tayi tana
dariyar jin dadi tace “wlh yayi Ya Kareem na gde Allah yabarmana kai" murmushi yayi yace
“dole saiya kasheni tashi muje ki nunamin assignment dinku na qarshe da Muntaz nagani saina
samu gabar dora miki"

Miqewa tayi tayi tsalle ta rungume Addah Abulle tace "idan na zama gwamna Ya Kareem zan
fara kaiws makka" dariya sukayi Momy tace “baki rabo da shirme me sunan yaya to Ina kika
baro Baffa'am din naki ni kwana biyu ma banjinsa ko yanayin aikin ne?" Cokalo baki tayi tace
“bayan ya daina sona ko waya ya Kira baya cewa abani" murmushi Mom tayi tace “ai kedin ce
da hayyata kimbi kin damesa yaushe zai dawo naji yace saura wata biyu ya samu hutu ya dawo
gida" tsallen murna ta kamayi tace “na kusa na kwanta a jikin Baffa'am dina me dadi Allah duk
duniya banga Wanda yafi Baffa'am dina iya rarrashina ba sai Ya Kareem da yake
kwatantawa......"

Fuzgarta yayi yace “kin cika surutun banza Amina to shidin muharraminki ne da zakike kwanciya
a jikinsa dan wauta idan kinyi a baya yanzu shima yasan kin wucce wannan shirmen dubeki fah
mace daya da rabi haba wannan ai shirme ne" murguda masa baki tayi tace “eh dai dan
baqin....." Bugu yakai mata suka zuba a guje yana cewa sai kin fadamin waye dan baqin ciki
yarinya itakuma tanayi masa gwalo da haka har bangaren Mai Martaba tana shiga ta shige
bayan Mai Martaba tana dariya shima dariyar yayi ya janyota ta lafe a jikinsa yace “ya akayi ne
Aminatu sarkin wasa kekam kamar ba yar soja ba" tana haki tace “ba Ya Kareem ne yakemin
baqin cikin hawa cinyar Baffa'am dina ba don Mom tace saura wata biyu ya dawo" murmushi
Mai Martaba yayi yace “aifa kaima ka taro March inakai Ina shiga tsakanin ya da ubanta wannan
ai sai Allah" gwalo ta qarayi masa yace “to kagani fah Mai Martaba gwalo takemin" daquwa ya
watsa mata yace “tayi din kaine babban kwabo ai" zama yayi shima suka fara karatun anan inda
batayi daidai ba ya ranqwasheta kafin su gama duk ya tara mata gajiya ta narke tace ita bacci
takeji dakansa ya rakata har qofar falon Muntaz na tsaye a harabar gdan fuska duk tayi dameji
yayi qwafa ya shige dakinsa shikuma ya qarasa rakata ta shiga dakin nasu sukayi sallama.

Goma da rabi Amma babu kowa a dakin daga Amrah har Ya'isha kayanta ta cire ta daura towel
ta fada wanka tayi wankanta cikin nutsuwa ta bude qofar zata fito taga duhu dakin tace
“subhanallah An dauke wuta Bari na jira a kunna inj....." Mgnr qin qarasa fitowa tayi qirjinta ya

49
doka da qarfi jin motsi a dakin cikin rawar murya tace “Am...rah.... Ya'isha yaushe kuka daw....."
Nan ma kasa qarasawa tayi jin an rungumeta ta baya a razane tace “please Amrah nace miki
banson wannan wasan ki daina Allah zan fadaki......" Wutar jikinta ce ta dauke jin an Sanya
hannu an janye mata towel din jikinta an dora hannu saman qirjinta ta bude baki tasa ihu
nandanan taji an saketa daidai lkcn da su Ya'isha suka banko qofar da sauri Amrah a lkcn ne
Kuma wutar ta dawo tayi tsaye sangalgal babu komi a jikinta sai rawar baki data jiki takeyi da
sauri Ya'isha ta matsa ta dauki hijjab ta zura mata suka dubeta sukace “yadai Baby meye ya
faru?" Sai lkcn kuzarinta ya dawo ta fara dube² a dakin cikin firgici suma dube²n suka fara suna
tayata ta fara bankada labule itane har qarqashin gado Amma bataga kowa ba suka dubi juna
Ya'isha tace “wai meye kike nema?"

A wahalce tace “mutum" kallon juna sukayi sukace “mutum Kuma?" Jinjina kai tayi sai lkcn taji
hawaye ya qwace mata tace “wanka na fito kawai naga wuta ta dauke Ina tunanin kune naji an
rungumeni ta baya kafin na gama saita natsuwata aka yagemin towel shine inayin ihu naji
kamar an fita da gudu Kuma sai gaku kun shigo don Allah ko kune kuka tsorata Ni?"

Numfashi suka sauke a tare Amrah tace “wlh bamu bane muma da muka shigo ihunki ne
yasamu takowa da gudu wannan gdan wani banzan gdane kowa Yana bangarensa sai a saceka
ma baa sani ba"

Zama tayi cikin mugun tashin hankali suma suka zauna Amrah na binta da kallo tace “kece da
shekiyar gardamarki da kin bimu Aida bakiyi gamo ba Kuma ko banza kyaga gari" numfashi ta
sauke tace “to waiko inada Aljanu ne?" Dariya abin yabasu Ya'isha tace “to waye ya sani ni
Amrah fito Mana da qwalam dinmu mu dan lasa Amma wlh yau Shafiq ya wahalar dani shege
inaga magani yaje yasha ya gaji da miyar da nakeyi masa baya qosar dani" Amrah ce ta cafe da
cewa “ke yau ni kinsan sabon kamu nayi wani alhajin birni infada miki quarter million yasamin a
account yace next week zai dawo" tafawa sukayi itadai tana zaune tana kallonsu suka dauko
ledojin da suka shigo dasu suka baje Ya'isha tace “sauko kici rabonki" girgiza kai tayi suka miqe
sukace “aikuwa baki isaba yarinya dole kici" danna mata tsiren sukayi a baki ta lumshe idonta
tana taunawa suka sata a gaba suna dariya saukowa tayi tasa hannu sukaci sukayi hani'an.

Bayan sun nutsa ne Ya'isha tace “nayiwa Saleem alqawarin gobe zan taho dake yace dubu dari
zaibani tukuici idan Kuma kin amince yazo gda" dagowa tayi tace “aa nidai kar yazo banason

50
zuwansa wancan zuwan da yayi Ya Kareem kamar zai cinyeni saboda masifa har cewa yayi zai
fadawa Baffa'am"

Tsaki sukaja a tare Amrah tace “ke muguwar bahuwa ce waike meye yasa bazaki waye ba koda
yake dama ance sai mutum ya shekara arba'in yake wayewa badon hakaba kawai kita nuqu² da
kayan dadi a jikinki saidai ki wanke kisa masa pant yayi gashi ki aske babu me mora" watsa mata
harara tayi tace “ai cikar mutuncina kenan" wata dariya suka kwashe da ita sukace “sakarya ita
ajiya yanzu haka mijin da kike adanawa ma yana kwance da wata zaa daura masa aure dake
Kinga ta banza kikayi, tabe baki tayi tace “eh shida ubangijinsa nidai nafiso na hadu da nawa
salin alin murmushi sukayi sukace ai saikitayi aikine be isheki ba duk gindin da baayi masa susa
ya zama sorry rayuwar ga ta hutawa daga duniya sai Habuja aljanna tamai rabo"

Da wannan tasa rigar baccinta ta juyansu baya tayi kwanciyarta tanajin kowacce na waya da
saurayinta itakam ko a jikinta washegari da wuri ta tashi tayi wanka tayi sallah ta fito ilai kuwa
ta iske malamin nata a falo yana duba wani littafin addini ta isa gabansa ta zauna suka gaisa
cikin larabci kamar yanda ya sabar mata ya zuba idanunsa akanta yanajin saqon daya dade
yanayi masa yawo a zucci na tasowa hadda take kawo masa shikuma hankalinsa nakanta Saida
ta gama ta dago taga yanda ya kafeta da ido taja numfashi tare dakai hannunta idonsa ya qifta
da sakin wata babbar ajiyar zuciya ya fara Bismillah sannan ya fara yimata qari bayan ya gama
biya mata suka koma Hadith suka sake gangarawa tajweed haka ya rinqa karbar haddarta
mataki mataki yana sake ware injin idonsa akanta gabadaya yau kallon da yakeyi mata yasa ta
kasa sakewa dashi suna gamawa ta miqe ya riqo hannunta yace “na takura miki ko?"

Qasa tayi da kanta tana wasa da yatsunta yaja numfashi ya qara rage sautin muryarsa yace
“wasu fararen kyawawan furanni ne suke sauka saman shararriyar hanyar da babu komai a
samanta sai wasu korayen bishiyu da suka kewayeta gefenta Kuma ruwa ne yake kwaranya ta
saman wani farin dutse a gefen dutsen wata yar bukka ce irin taku ta fulanin asali tsuntsaye
nata shawagi dangin su Kanari Dawisu Jimina Alhuda'huda dadai sauransu"

Gabadaya ya dauke mata hankali da lbrn nasa jin yayi shiru ne yasata dagowa ilai kuwa
idanunta ya fada cikin nasa kwarjini yayi mata irin zaman da yayi saman kilishin dole ne ka
kiyayeshi yayi murmushi yace “ina tafe cikin nutsuwa Amma zuciyata matse take data isa inda
wannan bukkar take wacce ta gefenta ruwa yake gudana take, Ina isa naja na tsaya saboda
wata busar sarewa me kashe jijiyoyin jiki dake tashi ta cikin wannan bukka tare da wata
zazzaqar murya tana rera waqe cikin harshen fullanci" sake tsagaitawa yayi ya hadiyi yawu can
yaci gaba da cewa “bansan wace a ciki ba Amma zuciyata ta kwadaitu dason ganin mamallakiyar
wannan murya me saukar da kasala Kuma me irin suffar matan aljanna, Aminah ba fadamin
akayi ba a Raina naji koma wacece zata kasance haskenta kamar na hurul'ayn, Ina shiga kinsan

51
wa idona ya ganemin?" Girgiza kai tayi cikin matsuwa dajin qarshen labarin ya daga hannunsa
ya nunata da yatsa yace “kece Aminatuh...." Zaro ido tayi ta dafe qirji tace “ni Kuma Ya
Kareem?" Matsowa yayi numfashinsu na gwamuwa yace “na'am Juhud kene na gani a dakin
Kuma aka mallakamin ke matsayin matata ta sunnah tunda nake bantaba mafarkin da naji
dama ban farka ba kamar wannan naso naga irin rayuwar da zamuyi da rayuwata a wannan
kyakkyawan muhalli Aminatuh Wlh tallahi billahil lazi la'ilaha illahuwa Inasonki sonda bantaba
yiwa kaina ba soyayya ta aure"...............

Oum Hairan

[7/19, 9:16 AM] Oum Hairan: JH012 littafina na kudine idan kinsan baki siya ba don Allah kada ki
karanta, bansanki ba bare na yafe miki haqqina dake kanki

Regular group 300 VIP 600 via bank Account 0255526235 Fauziyya Tasiu Umar GTbank or card
for This number 09013718241 only WhatsApp or vtu only for dis 09031307566

Wata irin zabura tayi ta miqe a hargitse tana waige² kamar ance ta daga kanta sama ta hango
Baffa'am dinta tseye shima ya zubanta ido fuskarsa babu alamun haske ko annuri mamaki ya
cikata a tace “yaushe ya dawo?" Baita samu amsar abinda take nema ba Kareem yasha gabanta
ya tsugunna yace “malaminki yana neman taimakonki Aminatu don Allah kada ki wofintar dani
nasan har yanzu babu kowa cikin zuciyarki shiyasa nayi gaggawa wajen furta miki abinda Raina
ya qunsa"

Sake kallon inda Rasheed yake tsaye tayi har yanzu ita yake kallo ta janye hannunta daga riqon
da Kareem yayi mata ta nufi step din upstairs din da sauri zuciyarta na bugawa da qarfi kafin ta
qarasa taga ya juya ya shige dakinsa ya danno qofar da qarfi daidai lkcn ta qarasa ta shiga
qwanqwasa qofar tana cewa “yau nafi kowacce ya saa Baffa'am ashe idan mutum Yana mafarki
gani yakayi wayyoh dadi baffana ya dawo gareni, please budemin na kwashi tabarraki kasamin
albarka My lovely Dad......"

Yana tsaye jikin qofar yanajinta qirjinsa na harbawa da qarfin dashi kansa baisan dalilinsa ba so
yake ya bude mata ya kasa saboda wani tuquqi da zuciyarsa takeyi masa yayi danasanin fitowa
a daidai wannan lkcn duk da baisan meye Kareem ya fada mata ba Amma yanayinsu ya nuna
wani sashine me muhimmaci sukeson wanzarwa.

52
Zama yayi saman gadonsa jikinsa Yana wata irin rawa a hankali ya furzar da iska me zafi yace
“meye yake fada miki Meenah?" Miqewa yayi zunbur ya bude qofar har ta hqr ta juya jikinta a
sanyaye abinka da me qoramar hawaye ta fara fitar da qwallah taji ya bude qofar ta juya da
sauri ta nufesa a guje ya bude mata hannu me Kuma ta tuna saitayi turus a gabansa idanunsu
na sarqe cikin na juna hakanan taji sautin bugun zuciyarta yana nunkuwa ta kama hannunsa ta
tsugunna saita rushe da kuka abinda ya qara tashin hankalinsa yasa hannu biyu ya dagota yasa
yatsansa Yana share mata hawayen har zuwa lkcn zuciyarsa tafasa takeyi burinsa kawai yaji
meye Kareem yake fada mata harta bashi attention haka data kasa jin kiransa ta kasa ganinsa?

A kasalce ya hadata da jikinsa qirjinta ya tokare nasa yaja wata ajiyar zuciya me qarfi yanajin
wata nutsuwa na saukar masa yace “miss ur My Meenah" dagowa tayi hawaye nabin kuncinta
tayi murmushi ta sake saqale bayansa tace “shine Saida ks batamin farin cikina Baffa'am kasan
irin wahalar da nasha kafin na saba da rashinka kuwa meye yasa ka ja zuciyata a qasa harna fara
tunanin ko na bataran haskena?"

Inda kalamanta suka nufa daban inda yakaisu daban janyeta yayi ya zauna a qasa itama ta
zauna yace “meye Kareem yake fada miki me dadi haka da har ya dauke miki hankali kusan 30
minutes Ina tsaye akanku Amma baku sani ba?" Rufe fuskarta tayi tana dariya sokuwar tace
“nifa Baffa'am bansan meye yake nufi ba wai Yana sona kuma son aure hakams Saleem yace da
Ya'isha nikam bana kulasu ma cewa nakeyi suje su sami Baffa'am dina namasan bazakayimin
aure ba ko........."

Wani ihu yayi daya ja hankalin mutanen dake falon qasan gabadaya ya miqe ya shaqeta jikinsa
na tsuma ya kasa mgn sai wani turiri da bakinsa yakeyi haqoransa suna haduwa da gudu Mom
ta nufo saman ta riqeshi tana cewa “na shiga uku ni Aishatu Abdulrasheed meye Kuma yarinyar
nan tayi maka daga dawowarka ko hutawa bakayi ba...." Da ihu yace “So Momy sonta fah yace
yanayi Kuma har take iya fadamin wai yanasonta Nawa take Mom irin riqon amanar taku kenan
har damar soyayya kuka bata injiwa? Waye yabaku wannan damar?" Daqyar suka bambare
Juhud daga hannunsa yayi watsi da ita baijira cewar kowa ba ya fada dakinsa ya doko qofar da
qarfi hada kansa da bango duk wata qofa ta gashi a jikinsa ta miqe idanunsa ya kada yayi jawur
zuciyarsa kuwa kamar ta faso qirjinsa haka yakeji.

Mom ce ta dagota idanunta gabadaya sunyo waje saboda ba shaqar cigaba da rayuwa yayi mata
ba so yayi ya aikata lahira sauka sukayi Addah Abulle ta karbeta hannun Mom tajata dakinta ta
zaunar da ita Ya'isha ta matso tace “kay yau Ina ganin masifa towaishi Big Cele meye yake nufi
dan ance anasonki ya nemi aikaki barzahu?" Iska Addah Abulle ta furzar tace “Lamarin Rasheed
wuyar sha'ani garesa ni yaran nan sun fara gwaramin kai wlh yanzun Kareem ya fita harda
53
hawayensa wai in taimakeshi ta yarda tanasonsa kafin ya tafi karatu ayi komai a gama a hada
aurensu da Rasheed sai tayi karatunta acan shine nace yaje ya samu Mai Martaba ya fada masa
shikuma wannan kurman yazo Yana neman kasheta kawai don ance anasonta ko ubanme yake
nufi oho"

Shiruce ta ratsa na dan lkc Amrah ta miqe tace “Allah ya kyauta saiki tashi kisa uniform dinki mu
fita ai" tunda suka shigo tana kwance jikin Addah tana aikin kuka daqyar Addah ta rarrasheta ta
miqe tasa uniform din suka fita driver yajasu suka tafi mkrnta duk abinda akeyi akan idon
Muntaz yayi qwafa ya fito ya shiga cikin gidan sukayi clear da Kareem suka harari juna kowa ya
wucce.

Tunda suka fito har sukaje mkrntar kuka takeyi har suka isa kai tsaye office din principal suka
nufa suka gaisheta tare da gabatar mata da Aminah Haroona Moddibo a matsayin sabuwar
dalibar da aka dade dayi mata bayaninta, tambayoyi tayi mata ta bata Amsa duk da batada
nutsuwa Madam Khairat ta Yaba da qwazon yarinyar a mstsayinta na wacce batayi karatu ba.

Bayan ta gama mata Interview din tabasu izinin su tafi domin Mai Martaba yace kada a raba
masa yaya abarsu tare, hakance ta faru har aka tashi batada walwala, Muntaz ne yazo daukarsu
baiga fuska a gurinta ba dole yasha jinin jikinsa maimakon ya tafi dasu gda wani park yakaisu
waisu huta tukunna kafin lkcn islamiyya, Ya'isha da Amrah suka tafi harkokinsu itakuma ta nemi
guri ta zauna har yanzu idan ta tuna ta batawa Baffa'am dinta rai sai taji hawaye ya zubo mata.

Ji tayi an kama hannunta ta dago tana sauke ajiyar zuciya ganin Muntaz da wani fure a
hannunsa yasata zubansa ido ya miqo mata yace “yau ranar masoya ce ta duniya shiyasa na
zabeta matsayin ranar da zan fara fayyace miki sirrin zuciyata, kafin hakan ki karbi wannan
furen ki shaqi qamshinsa nasan zaiyi miki dadi" hannu tasa ta karbi furen tayi jifa dashi tace “na
shiga ukuna ni Aminatuh don Allah Ya Muntaz kar kace kanasona wlh Baffa'am kasheni zaiyi
dazun saboda Ya Kareem yace yanasona daqyar aka kwaceni a hannunsa...." Batayi aune ba taji
ya banqarata baya ya hade bakinsa da nata numfashinta ya dauke ta rintse idanunta ta hada
qarfinta ta tureshi daqyar ta miqe tana rarraba idanu yayi murmushi Yana shafa sumarsa yace
“nop Ni ba irin baqauyiyar soyayyar nan zamuyi ba sai kinso kosu Ya'isha zasusan halin da muke
ciki kawai zan baki damane mu rinqa ware guri muna haduwa har zuwa lkcn da Mai Martaba
zaibamu damar yin aure Kinga saimu bayyana kanmu matsayin masoya lkcn babu abinda Big
Cele ya isa yayi, to waima da kike wani tsoronsa shidin ubanki ne naga shima aure yake Shirin yi
kekuma saiya hanaki jin dadinki akan me?"

54
Wani mugun kallo da takeyi masa yasashi cewa “kinga nifa ba dole zanyi miki ba Amma dai
yakamata kisan yancinki a matsayinki na macen da kowa zaiyi burin mallaka....." Tsaki taja ta
nufi wajen park din tana fita ta samu napep ta hau ta fada masa inda zai kaita yaja suka tafi sun
rigata zuwa gdan suna kallo harda Rasheed ta shigo da sallamarta su Mom ne kawai da Mai
Martaba suka Amsa mata shikam Rasheed wani kallo yakeyi mata na tuhuma inda Kareem
yakeyi mata kallon tausayi Muntaz kuwa da shine ya shirya komai miqewa yayi zaibar gurin ya
iso gabanta yayi mata murmushi ya fice daga falon Ya'isha da Amrah ma miqewa sukayi Amrah
ta riqe hannunta suka juya zasu tafi Rasheed da taka musu wata uwar tsawa da saida fitsari ya
kusa qwacewa Juhud ya taso a haukace ya zare belt dinsa batare dasun lura ba ya rufesu da
duka bai damu da kowa bama kamar Juhud tafi kowa dakuwa tana ihu tana tambayar meye
tayi masa Yana cewa tayi masa shiru Kareem ne ya miqe a guje ganin Yana neman illatata ya
angajeshi ya dagata ya nunashi da yatsa yace “kar Kuma ka qara dukanta wlh rama mata zanyi
wannan ai zalumci ne duk abinma da Aminah zatayi su waye suka koya mata bagasu ba zaka
wani zage qwanjinka akanta ita kadai saboda taqamar kanada iko da ita halittarta kayi?"

Tana kuka ta qwace a hannun Kareem ta rarrafa ta riqe qafafun Rasheed tace “indai dukan
nawa zaisa zuciyarka tayi sanyi Baffa'am ka kasheni don Allah......" Daqyar takai qarshen zancen
numfashinta ya kama rirriqewa gabadaya falon sukayo kanta kafin su iso gareta ma tuni ta
suma, Kareem ya sunkuceta a guje sukayi waje asibitin dake cikin gdan ya nufa da ita suka
karbeta suka shigar da ita wani daki gabadaya jikinta ya farfashe da dukan da yayi mata ruwa
suka fara daura mata da Allurai.

Mai Martaba ya iso ya tarar da Kareem zaune ya rafsa uban tagumi ya Kira sunansa ya dago
idanunsa sun kada sunyi ja Mai Martaba yace “ya jikin nata?" Bai bashi Amsa ba yace “waini
meye laifina don nace inason Aminatuh ko Kuma ita meye laifinta da wannan azzalumin zai
nemi illatata shiga fah kaga yanda ya farfasa mata jiki Mai Martaba shikenan Kuma don ya
kasance uba a gareta saiya takura rayuwarta ya hanata rayuwa da farin ciki ko kuwa laifinta ne
qin dawowa da wurin daga mkrnta ita Ina ta sani a garin nan balle ace ita tajasu yawo"........

Jinjina kai Mai Martaba yayi yace “babu komai qarami Yayanku Ni yakejin haushi saboda nace
sai yayi aure Kuma na kawo masa Zulaihat nace ita zai aura bazai iya dukana ba shiyasa yake
hucce haushinsa akan Aminah zaici qaniyarsa su gama karatun badai cikin satin nan zasu fara
jarabawar ba dukkansu inada yanda zanyi dasu kaikuma kaje ka fara shirye²nka na tafiya Saudi
na gama maka komai"

55
Gumi ne ya keto masa ya dago duk jarumtarsa Saida hawaye ya ciko idanunsa yace “Auren fah
Mai Martaba?" Murmushi Mai Martaba yayi yace qarami kenan kaje kayi karatun rabon mutum
baya taba wucceshi indai Nike da ikon badawa nabaka Aminatuh Amma suma karatu zan turasu
Kano sai sun gama zanyi musu aure kasan wannan tsarin na gdannan ba baqonka bane don ko
yayyanku Fadila da Hamida Saida suka gama degree dinsu sannan na auraddasu"

Shigewa yayi ciki yaga yanayin jikin nata ya fito ya nufi motarsa ya shiga ya fice daga gdan.
Juhud bata farka ba sai dare sosai Addah Abulle ke jinyarta tayi mata sannu ta daga kai cikin
yanayi na jin jiki tace “Addah Ina Baffa'am dina?" Ba Addah ba Ya'isha ma saida ta kalleta taja
tsaki tace “uwar me zaiyi miki banza dake kema?"

Sunkuyar dakai tayi tace “hqr zan bashi" tsaki Ya'isha da Amrah sukayi Addah tace “bai jima da
barin nan ba" bata Kuma cewa komai ba Addah ta taimaka mata ta miqe ta shiga bathroom tayi
brush ta fito dake ba sallah takeyi ba suka bata abinci taci ta kishingida Amrah ce ta matso tace
“wato Ya Muntaz ba qaramin dan sharri bane muna dawowa Big Cele yace kina Ina shine ya
karkace yace ai dayaje makarantar ma bai samemu acan ba muna Dikko Park da samarinmu
muna bikin ranar masoya mu da yayi Mana mgn muka biyosa muka taho kekam cewa kikayi
saurayinki zai kawoki qiri² ya kitsa Mana sharri zamuyi mgn Big Cele yace duk wacce tayi masa
mgn saiya dagargaza kanta".............

Hadiye wani abu tayi me daci a fili tace “Allah yanaji yana gani" daga haka bata Kuma cewa
komai ba ta miqe taje ta kwanta ba bacci takeyi ba tunanin sauyin yanayin Baffa'am din nata ne
kawai yake addabarta itakam zataje ta sameshi ya fada mata laifinta don ta kiyaye yimasa irinsa
a gaba.

Da wannan tunanin bacci ya dauketa da safe kafin kowa yazo Kareem yazo tanajinsa tayi likimo
kamar me bacci ya qaraci mgnrsa ya fita bayan fitarsa kadan Rasheed din ya shigo daga sallama
miskilin baice da kowa komai ba ya gama kalle kallenshi ya juya ya fice Ya'isha ta tabe baki tace
“miskili kafi mahaukaci ban haushi" dagowa Amrah tayi tace “wato daga jiya zuwa yau
gabadaya Big Cele baya cikin nutsuwa na fahimci ba iyakar Juhud yakejin haushi ba kowa ma
fushi yakeyi dashi Kuma kinsan dalili?" Girgiza kai Ya'isha tayi tace “akan mgnr auren da Mai
Martaba ya matsa masa yayi ne Kuma yace ya zaba masa Zulaihat kinsan tun da can ma Big Cele
ya tsani yarinyar nan kamar masifa Ni bansan azal din data haushi ba da Zabin Mai Martaba ya
qare akanta"

Tunda suka fara mgnr qirjin Juhud yake dukan tara² aure Baffa'am dinta zaiyi?" Maimakon taji
tana farin ciki sai taji ta cika da tausayin kanta a hankali tasa hannu ta share hawayen daya
gangaro mata ta yunqura ta tashi zaune cikin dakiya da nuna jarumta tace “a tunanina uba
kamar Mai Martaba bazai taba yima dansa Zabin dabai dace dashi ba banga aibin Aunty
56
Zulaihat ba da kuketa mgn akanta ni sainaga ma ta dace da mijin nata zasu dauki kala sosai Ina
ganin muyi musu fatan Alkhairi yafi tsayawa wannan surutun da kukeyi Kuma ma Ni banji araina
don wannan Baffa'am yake fushinsa ba kawai dai nice na bata masa"

Qwafa Amrah tayi ta fahimci duk yanda zakaso daka ganar da Juhud bata ganewa garama ks
qyaleta a cikin duhun da take, Addah ce ta shigo musu da abin karyawa suka karya aka
sallamesu suka tafi gda ranar bataje makaranta ba yini tayi a kwance da tsamin jiki bata da aiki
sai murdo ruwan zahi a hitter ta gasa jikinta da yayi rudu² abinka da jar fata, abinda yake bata
mamaki tun ranar da Rasheed yayi mata duksn mutuwar baya yarda su zauna guri daya da yaga
ta fito yake tashi yabar gurin itakuma tsoro ya hanata ta tunkareshi ta fahimci neman abokin
mutuwa yake shiko Kareem kullum qara fito mata da salon qaunarsa gareta yake baya boye
soyayyarsa a gaban kowa sai gaban Rasheed shima don ya fahimci baya happy da lamarin ne.

Sun shiga jarabawa gadan² kawunansu sun dauki chargi matuqa musamman Juhud data Hana
kanta sakewa da farko sunci gaba da zama suna lesson da Kareem tunda ta fahimci duk lkcn da
suka zauna Baffa'am din nata zaita zagaye a gurin Yana qwafa yasa dole ta hqr ta janye ta koma
yiwa kanta lesson da kanta tanashan wahala Amma saboda baqin nacinta taqi ta hqr hakanan
take tursasa kanta, ganin hakan yasa Mai Martaba ya siyo mata tamfatsetsiyar waya Infinix hot
10 yabata tare dayo mata download na manhajoji na bincike da zasu taimakawa brain dinta taji
dadi sosai ranar yini tayi da farin ciki a ranta tanajin itama ta faso gari su Ya'isha sa daina daga
mata kai.

Da magrib Mom da tayi tafiya zuwa qasar Mali garin babanta ta dawo tana falo anata kwasar
gaisuwa Juhud ta fito sanye da wata baqar doguwar riga me matuqar kyau da daukar idanu tana
danna wayar da aketa Kira tun dazun ta qarasa gaban Mom tayi kissing hannunta tace “wlcm
Mom munyi missing naki long time kin manta damu" murmushi Mom tayi tace “me sunan Yaya
kina burgeni jarabawar nan da alamun bata baki kashi dadi tayi miki kinyi wani fresh dake
kamar auduga sabon toho" da murnarta tace “alhmdllh Mom dama rashin lesson ne yake
wahalar ni Kuma Mai Martaba ya sharemin hawaye ya siyamin sabuwar waya ya saukemin
manhajoji ina samu Ina karatuns cikin kwanciyar hankali raba dare nakeyi Ina karatu sai biyun
dare nake nafila na kwanta da asuba da Dora da karatu kafin kowa ya tashi ns tsinci abinda na
tsinta.

Jinjina kai Mom tayi tace “lallai Mai Martaba yanaji daku sosai kuna sha'aninku muga wayar
taki" miqa mata tayi ta fara dubawa tana dariya tace “aa kaga barrister Aminatu Haroon
Moddibo wadannan zafafan hotuna haka" rufe idonta tayi tana dariyarta me daukar hankali
Rasheed dake zaune ya miqe saboda hakanan idan ya cika kusanci da yarinyar yanzu yake rasa
nutsuwarsa har ya taka step na farko ya juyo yace “Meenah" gabanta yabada wani rass ta dago
da in....Ina tace “na...am Baffa'am" hadiye wani yawu yayi yace “ki kawomin wayar nan zan
duba wani abu ki hadomin da abinci"

57
Babu wanda ya kawo komai tace “to Baffa'am" ta miqe ta shiga kitchen ta dauka abincin nasa ta
dawo ta karbi wayar ta nufi saman a bude ta tarar da qofar hakan ya bata damar sakai tare da
sallama yana tsaye yanata kaiwa da komowa shigowar tata yasashi tsayawa ya harde hannunsa
a qirjinsa ya zubanta ido tayi saurin kawar da kanta saboda baqin kwarjininsa baya bata damar
Sanya idanunta a cikin nasa.

Tsugunawa tayi ta aje abincin cikin ladabi ta dago ta miqa masa wayar ta miqe zata fita har ta
murda handle din taji ya Kira sunanta da wata irin murya data sanya tsigar jikinta tashi taja ta
tsaya ta kasa motsawa daga inda take qirjinta yana duksn Sha hurhudu, bai tsammaci juyowarta
ba hakan yasashi takawa a hankali ya isa bayanta ya zubawa mazaunanta da faffadan qugunta
idanu yanajin sautin bugun zuciyarsa da ya zame masa jiki game da ita yana qaruwa.

Hannu yasa ya murda key din qofar ya zare tare da hadawa da kyawawan dogayen yatsunta
data qawata da baqin lalle me ratsin ja ya riqe a cikin nasa ya juyo da ita ya hadata da qofar
yana qara rage girman idanunsa akanta a hankali yace.

“Haqiqa ko a tarihi bantabajin lbrn yar da take neman zabar duniya fiye da babanta ba Meenah
abubuwa da dama suna bani mamaki na yanda sama da wata guda kikayi watsi Dani a gdannan
ko arziqin gaisuwa bana samu daga gareki kawai saboda Ina qoqarin karenki mutumcinki ko?"
Hawaye yafi komai arha a rayuwarta nandanan idanunta ya ciko da qwallah yasa hannu ya dago
kanta yace “bance kiyimin kuka ba Meenah ai kin girma na gama aikina saura naki gashinan
Kuma kin fara babu abinda na isa na sani game dake saidai najishi a gari kamar yanda barori da
bayin gdannan zasuji babu abinda na isa kizo ki sanar dani matsalarki yanzun ta zama ba tawa
ba kin fifita matsayin kowa saman nawa duk Ina kallonki"

Da sauri ta dago bakinta Yana rawa tace “wlh ba haka bane Baffa'am tsoronka nakeji banason
na sake bata maka rai shiyasa kaga Ina gujewa kusantarka....." Zubawa bakinta idanu yayi yana
ayyana abubuwa da yawa kafin ya furzar da iska ya janye daga gareta daqyar ya koma ya zauna
yace “rabona da cin abinci na qoshi tun Ina Benin shima din ba qoshi nakeyi ba Meenah kawai
hqr nakeyi saboda tunaninki yafimin cin abincin dadi komai nawa kece nakasa samun sukuni
sabodake hatta abokan aikina sunsan idan ba Meenah sukace min ba basa ganin walwalata
meye yasa ke kika kasa sanya Rasheed aranki kika kasa bashi matsugunnin da bazai goge ba a
ruhinki abin baqin cikin wai kewarki ta hanani sakewa na taho domin ganinki Ina murna yata ta
girma kawai ki rasa da labarin da zaki tareni saina samarinki haba Meenah alqawari yace haka?"

Duk da babu abinda ta tsinta cikin kalamansa wadanda ta gane Basu taka Kara sun karya ba
Amma taji jikinta yayi sanyi a haukanta ta yarda batayi masa adalcin ba tace “kayi hqr bazan
qara ba" murmushi yayi dama abinda yakeso kenan a duniyarsa yanason abashi hqr koda kuwa
shine me laifi, fara zubansa abincin tayi ta dauka ta miqa masa ya lumshe idonsa tare da
58
budewa yace “hannuna ciwo yake ya kamata a fara ramawa kura aniyarta" yanda yayi mgnr ya
bata dariya tayi murmushinta me kashe masa jiki ta miqe ta zauna a gefen gadon ta rinqa bashi
abincin da hannunta yanaci Saida ya qoshi ya kawar dakai ta turo baki tace “kuma ai baka cinye
albarkar ba" murmushi yayi ya miqe yace “inason kiyi albarka nabar miki ki hada da taki" babu
yanda zatayi tasan qin cinye abincin ma sabuwar masifa ce hakanan ta rinqa turawa Saida ta
cinye ta miqe ta wanko hannunta ta dawo tana hada kwanukan ta dago domin yimasa mgn taga
ya bude wani hotonta da tayi da rigar bacci da dare Amrah tayi mata a swimming din gdan a
jiqe take gashinta ya manne a jikinta riqar me santsi ta kwanta itama a jikinta tayi luf cinyoyinta
a waje santala santala kamar na balarabiya babban abinda ya fadar mata da gaba babu ko bra a
jikinta hatta shatin pant dinta ana iya gani idan kuwa ka tsayi yima hoton qurillah har kan
nononta baqi zaka iya hangowa.

Gabadaya ta gama firgita duk jikinta ya dauki Bari tasan ta kade har ganyenta yau dagowa yayi
ya sauke idanunsa akanta cikin sarqewar murya yace “waye yayi miki wannan hoton?" A
gaggauce tace “Am....Amrah ce shekaran jiya a Swimming munje wankan dare....." Mgnr ce ta
maqale lkcn da taga ya miqe taja baya da sauri tunaninta dukanta zaiyi maimakon haka sai taga
ya bude qofar ya nuna mata hanya yace “jeki Saida safe".................

Da sauri har tana neman faduwa ta fice daga dakin gabanta naci gaba da faduwa ta nufi qasan
ta aje kayan abincin ta nufi dakinsu Ya'isha ce a dakin tana waya ta nemi guri ta zauna ta rafsa
uban tagumi tsoronta ya nunku yanzu wanne irin hukunci Baffa'am din nata zashi dauka akanta
shine damuwarta yanayinsa ya nuna baiji dadin ganin wannan gantafalfalin hoton ba gashi
kusan irinsu sunfi hamsin a wayar tata, “dana sani na goge" ta furta batare da tasan kalmar ta
fito ba Ya'isha ta aje wayar tace “meye Kuma ya faru?" Numfashi ta sauke tace “Baffa'am ne
yace nakai mass abinci shine ya amshi wayana bansan meye yakaishi Gallery ba kawai sai gani
nayi Yana kallon wannan dan iskan hoton da Amrah tayimin a Swimming shekaran jiya" dariya
Ya'isha tayi tace “tabdi yau Big Cele an samu kayan dadi a bagas wlh in nine shi kwana zanyi Ina
kallo harsai na samu nutsuwa tunda kin hana mutane su lolewa dadinki kinata nuqu² da kaya
waike mumina" tsaki tayi ta miqe ta shige bathroom tayi wanka ta dawo tasa rigar baccinta ta
kwanta saboda tanason ta tashi tayi karatu da dare tana kwanciya kuwa bacci ya dauketa.

Da safe ta riga kowa tashi tayi wanka tayi brush ta shirya dake alhamis ce azumi ta tashi dashi
suka fita domin tafiya makarantar lkcn shima ya fito zai fita tun daga nesa ya zubanta ido yanda
take tafiya a nutse yana karyar da zuciyarsa bata lura dashi ba Muntaz ne tagani yana training a
harabar gdan ta dauke fuska hakanan takejin tsanar Muntaz don ta fahimci shima ba qaunarta
yakeyi ba driver ya gama saita motarsa domin kaisu yaji an kirashi ya juya da ladabi cikin isarsa
da izzarsa ta jini yace “kaje kayi abinda ke gabanka zan saukesu" jinjina kai Mal Wada yayi

59
Kareem dake fitowa yace “Ya kabari kawai zan kaisu....." Dagowa yayi ya sauke idanunsa masu
firgita mazan gaske akansa bai samu arziqin Amsa ba yace.

“Ku shiga" Gabadaya Juhud a firgice take da yanayinsa suka bude baya suka shiga dukkansu yaqi
tashin motar ya dora qafarsa saman sitiyarin ya kashe A.c ya kwantar dakansa saman kujerar ya
lumshe idanunsa shi kadai yasan irin azabar da zuciyarsa takeyi masa game da yartasa yanajin
tsoron yin abin kunya a tunaninsa kamarshi ya bude baki yace yanason Meenah matsayinsa da
darajarsa ta fado bawai don bata isa ba aa kawai shi tsarinsa ne hakan babu macen data isa
yace yanasonta a duniyarsa Yana ganin hakan matsayin raini da rashin aji.

Amrah ce tayi qarfin halin cewa “yaya takwas zamu fara paper fah Kuma yanzun bakwai da
arba'in" batare daya dago ba ya furzar da iska yace “Meenah!" Yanda ya ambaci sunan ba itaba
hatta su Ya'isha Saida sukaji yar a jikinsu suka dubeta ta dago a kasalce tace “na...na'am" ajiyar
zuciya yayi yace “idansu qanne nane ke meyece a gurina?" Tambayar tazo mata a bazata, cikin
rawar murya tace “ya" ya miqe ya zubawa fuskarta ido ta cikin mirrow yace “kuma kikeso na
zama driven ki" bata fahimci abinda yake nufi ba Ya'isha tace “ki koma gaba don Allah mu samu
yakaimu" sai yanzun ta fahimta ta bude motar ta fita ta bude gaban ta shiga ta rufe ya juyo ya
kalleta ya dauke kai ya tada motar suka bar gidan"

Tunda suka taho babu me cewa qala har suka isa makarantar yayi parking suka bude zasu fita ya
riqo hannunta ta zauna ta juyo suka fuskanci juna ta sunkuyar da kanta yace “ina kwana" da
sauri ta rufe idonta kunyarsa ta lullubeta yayi murmushi yace “nawa zanke siyan gaisuwarki ne
Meenah?" Dariya tayi ya kafeta da ido nandanan ta shiga hankalinta yace “idan kun tashi ku
jirani kar wacce ta tafi" jinjina kai tayi ya bude mata ta fita yace “ki kulamin da kanki" sake
jinjina masa kai tayi ta nufi cikin makarantar yabita da ido baija motar ba Saida ya daina ganinta
sannan ya tafi.

Hudu saura suka fito daga exam din Ya'isha da Amrah suna Shirin kiran driver Kira ya shigo
wayar Ya'isha ta daga da sallama jin muryar yayan nasu yasasu shiga taitayinsu yace kuzo Ina
jiranku inda na saukeku, Basu so ba donsu nufinsu ba gda sukayi ba gdan Aunty Hamida zasu
wucce ganin babu hali yasasu nufar inda yayi parking suka bude suka shiga.

Hudu saura suka fito daga exam din Ya'isha da Amrah suna Shirin kiran driver Kira ya shigo
wayar Ya'isha ta daga da sallama jin muryar yayan nasu yasasu shiga taitayinsu yace kuzo Ina
jiranku inda na saukeku, Basu so ba donsu nufinsu ba gda sukayi ba gdan Aunty Hamida zasu
wucce ganin babu hali yasasu nufar inda yayi parking suka bude suka shiga,

Yana driving din yana satar kallonta inda ita Kuma gabadaya hankalinta yake akan titin har suka
isa gdan babu me cewa qala suna zuwa ta bude motar ta riga kowa fita saboda kanta da yake
ciwo “idan kun shiga kuce ta kawomin abinci" abinda ya fada kenan suka fita shima ya fito ta
baya yabi ya shiga bangarensa ya zauna a falo kallo yakeyi Amma hankalinsa baya gane komai
60
tsayin lkc yaji ana qwanqwasa qofar yabada izinin shigowa ta murda ta shigo da sallamarta ya
Amsa mata idanunsa akanta wasu riga da skirt ne na atamfa sunyi mugun karbar jikinta ta ajiye
abincin ta dago tace “barka da hutawa Baffa'am"

Lumshe idonsa yayi ya bude akanta yace “kamar wani abu na damunki ko?" Dagansa kai tayi ya
gyara zamansa yace “meye shi?" Sunkuyar dakai tayi tace, kaina ke ciwo sosai" sake quranta ido
yayi yace “kinsha magani?" Girgiza masa kai tayi ya miqe ya bude bedside drower ya dauko
magani ya miqa mata ta karba ya tsiyaya mata ruwa a cup ya bata tasha ya sauke numfashi yace
“ki gyaramin dakin nan" miqewa tayi ta fara gyara dakin ta wanko bathroom din ta fito Yana
zaune inda tabarshi ta rusuna tace, na gama" jinjina kai yayi ya nuna mata abincin ta zuba masa
ta miqa masa ya karba ya faraci kamar bason cin yakeyi ba itadai tana zaune so take yabata
damar tafiya saboda shima kallonsa ya fara takurata sosai ta kasa sakewa maimakon hakama sai
ce mata yayi “wacce paper kukayi yau?"

A gajarce tace “English" yaja gemunsa yace Kuma kina ganewa?" Daga masa kai tayi ya dauki
wayarsa ya kunna wata waqa ya miqa mata yace “inason ki saurari waqar nan sosai ki fadamin
meye kika fahimta game da ita?" Sauraron waqar takeyi cikin nutsuwa a hankali ta kwantar da
kanta saman dayar kujerar tanajin kalaman baitocin da mawaqin yakewa masoyiyarsa suna
ratsata musamman wani baiti da yake cewa “kece ta farko, kece ta qarshe kece kike samin
nishadi! idan na waiga ke zana hanga kada ki kasa cikan muradi!! sonki na kama bani nadama
kyawun hawan doki da sirdi!!! in kika yarda dani bazani yarda ki wahala ba Rahma!!!" Akwai
dalili zanyi misali sunnarki yau na cika buri! nayi su'ali nakwance qulli kedayace zan baiwa sirri!!
Samun halali boye da fili,,, shine yakesa rai sururi inda na shaqu dake aso bazaiyi na makara
ba!!!......."

Sakkowa yayi ya karbe wayar yasa hannu ya dago kanta idanunta suna lumshe yace “me kika
fahimta?" Wata wawuyar ajiyar zuciya ta sauke tace “baitukan sun kashemin jiki Baffa'am
Amma ban fahimci komai ba" iska ya furzar yace “bakisan soba ko Meenah?" Daga masa kai tayi
ya zuba mata ido Yana lasar lips dinsa yace “nikuma Yana wahalar dani sosai Meenah son wata
yarinya Yana neman tarwatsamin zuciya abin takaicin ni jarumi ne a filin daga na iya riqe
kunamar bindaga da sakin ruwan harsashe Amma a gabanta matsoraci nake zama na kasa fada
mata Meenah"

Cikin yanayin tausayi ta dago tace “Allah sarki Baffa'am meye yasa bazaka fada mata ba to babu
wani abin tsoro a lamarin soyayya Kuma ma fah zai iya yuwuwa itama tanasonka bazata iya
fada maka bane" tunda ta fara mgnr yake kallon bakinta har tayi shiru yaja zuciya ya dafe
kuncinsa yace “idan tanasona me yasa bazata fadamin ba ita tunda ni nakasa?" Murmushi tayi
61
daya qara bayyanar da sihirtaccen kyaunta tace “kaima dai Baffa'am to kaima namiji da aka
sanka da jarumta akan muradinsa ka kasa tararta ka fada mata sai ita da take mace da aka sani
da yakana da kunya kaima kasan bame yuwuwa bane ai"

Sake sanya hankali yayi akanta yace “ta yaya zan gane idan tanasona Meenah ita yarinyar ta
kasance tana matuqar ganin girmana fiye da kowa tana mutumtani batason bacin raina batason
damuwata har tana kirana da babanta........ Dagowa tayi da sauri yayi murmushi yace “haka
nake nufi sunan babanta ne dani babana haka take kirana a gaban kowa Meenah wlh inason
Aminatuh fiye da son da nakewa kaina banjin zan iya rayuwar aure da wata mace ba Aminatuh
ba na Raina kaina ranar dana fahimci ba shaquwa ce tasa nake tsananin kishinta ba sone, nayi
qoqarin mayar da lamarin mafarki Amma ya faskara har takai zuwa yanzun duk wani fitar
numfashi nawa da tunaninta yake fita please ki bani shawara ya zanyi na fahimtar da Aminatuh
inasonta?".........

Wani gwauron numfashi Meenah ta saki tace “idan har kace saika Bari ta gane da kanta to kuwa
da jan aiki a gabanka Baffa'am idan Irina ce me qarancin fasaha wajen gane abubuwa hannunka
Mai sanda bazai wadatar wajen fallasa mata sirrin zuciyarka ba misali kamar ni duk da har
yanzun ban karbi tayin qaunar Ya Kareem ba, Ganin nidin bame ganewa bace yasa ya fito ya
sanar dani abinda ke ransa ko banza nasan zai samu sauqi game da ciwon dake cin zuciya balle
ma ni......"

Dagowa tayi ta dubesa tsoro ya kamata ganin yanda lkc daya ya hargitse yanayinsa ya canza
daga na walwala zuwa matsananciyar damuwa, da sauri ta miqe tace “kayi hqr don Allah
Baffa'am kaine kace duk wani abu dake damuna na rinqa sanar dakai kafin na sanar da
kowa......" “Shut-up Meenah!" Abinda ya fada da qaraji kenan ya miqe jikinsa na rawa zuciyarsa
na motsawa da qarfin gaske maqwallatonsa kamar zai faso maqogwaransa tsabar bala'in dake
cinsa suka fara zagaya dakin cikin tashin hankali ganin guri ya qure matane ta zame a qasa
kawai ta saki kuka me sauti tace.

“Na shiga uku ni Aminatuh Baffa'am meye laifina ne don naso Ya Kareem wlh ko zaka kasheni
saina fada maka inasonsa saboda yanada cikar Kamala da nagartar da tayi qarancin a samarin
zamanin nan inasonsa saboda zuciyata tana fadamin shine ya dace da maraici na Baffa'am Ya
Kareem baitaba sani dole ba baitaba hanani dole ba saidai akan aya da hadisin ma'aiki (S.A.W)
baitaba takuramin akan nasoshi ba saidai ya roqi alfarmata duk da kasancewar banida alfarmar
shine yake da ita domin a cikin da'irar arziqinsu nake rayuwa, Ya Kareem baitaba nuna yanason
jikina ba hasali ma yaqi yakeyi da duk abinda zai tarwatsa mutumcina Kuma, Ya Kareem ya

62
fadamin cewa Allah Yana maraba da bayinsa da sukayi soyayya dominsa wannan dalilin yasa
naji inasonsa domin Allah Kuma zan rayu das......"

Bata iya qarasa kalamin nata ba saboda wani gigitaccen mari daya sanyata kifawa ya nunata da
yatsa zuciyarsa na tuquqi yanason yayi mgn Amma harshensa ya sarqe a hankali ya janye ya
koma ya zauna yana furta “Innanillahi wa innah ilaihir raji'un" ya maimata ta takai sau goma
kafin yaji nutsuwa ta fara saukar masa ya dago idanunsa da suka kada sukayi jawur kamar
garwashi bakinsa da jikinsa har yanzu rawa yakeyi yace “kina sonsa ko Meenah?" Dagowa tayi
idanunta shabe² da hawaye yace “bakiyi qarya ba duk gdannan babu wanda ya tara wadannan
suffofin da kika lissafa sai Kareem nima shaida ne saboda haka ya cancanci kisoshi tabbas Amma
Kuma yanzu ya zakiyi da wanda ya daukoki tun baki cika mutum ba yajaki jikinsa ya mayar dake
mutum ya bata darensa da ranarsa dominki ya Hana kansa farin ciki sai yaganki cikin farin ciki
yake shiga damuwa da damuwarki koda kuwa bakwa tare motsinki ya zama nasa lfyrki tasa
ciwonki nasa Aminah ya zakiyi dashi wanne halacci zakiyi masa da zaiji a ransa kin saka masa da
kwatankwacin tausayinsa da qaunarsa gareki?"

Tunda ya fara mgnr ta kafesa da idanunta da yake tsiyayar da hawayen tashin hankali tasowa
yayi ya matso gabanta ya miqar da ita yace “idan ya kasance kin kasa saka wancan Alkhairin da
abu mafi daraja wato qaunar da wannan mutumin yake nema a gurinki to tabbas ke ba yar
halak bace domin dan halak shine yake jiran gabar saka Alkhairi da komansa koda kuwa gurin
bai cancanci sakayya ba shidai burinsa yaji a ransa babu bashi tsakaninsa da wannan mutumin"

Sakinta yayi ya juya zai shiga bathroom har ya bude ya juyo yayi mata murmushi yace “kije kiyi
tunani akan kalamai na" a mugum kasalce ta bude qofar ta fito ta nufi cikin gdan zuciyarta na
kai kawo akan kalamansa tana shiga dakinsu ta zube a bakin qofar tana mayar da numfashi
Amrah dake fitowa daga bathroom taja ta tsaya sake da baki ganin yanda ta cure jikinta tanata
rera kuka takaici yasa Ya'isha miqewa tace “dallah malama ke baki rabo da kukane meye Kuma
akayi miki" dagowa tayi ta kwantar da kanta jikin Amrah tace “nikam Ina ganin rayuwa Amrah
don Allah meye wadannan kalaman suke nufi......"

Zayyane musu komai tayi ta qarashe da cewa “bansan meye yasa qwaqwalwata bata gane
abubuwa ba" numfashi Amrah da Ya'isha suka saki tare Amrah tace “kan ubancan lallai akwai
qura a gdannan Juhud bafa wani abu Big Cele yake nufi ba kece yakeso kece Aminan da yake

63
baki lbr ke kadai ce me wannan siffar daya suffanta" Ya'isha ce tayi murmushi tace “ke saiyau
kika fahimta ai dake da Aminah dukkanku kallonku nakeyi Amma wlh batun yanzu ba na fahimci
Big Cele son Juhud yakeyi tsabar miskilanci ne da girman kai ya hanashi bayyanawa yake wani
bada fadi da hura hanci kamar kyankyaso aikin banza na dade da gano damuwarsa kekam ta
bakin naki kina ganin rayuwa ga Mai Martaba yayima Ya Kareem alqawarin aurenki" cikin
mutuwar jiki ta dago tace “nikam ya zanyi wlh da gaske bantaba daukar wannan gundumemen
lamarin zai fadomin ba banyi masa muhalli a bangarena ba bantabajin Baffa'am zaice yanasona
ba kai bama abinda yake nufi ba kenan babu abinda zaiyi dani"

Dariya sukayi dukkansu ta zubansu idanu Amrah tace “waima to shi ya gani wlh yarinya tun wuri
ki takansa birki inba hakaba zakisha wahala Big Cele bashida mutumci gashi da ganinsa zaiyi
wuta babban tashin hankalin ma mgnr aurensa da Zulaihat tayi mugun nisa harma fah ankai
kudin tambaya sa rana kawai zaayi anasa rana Kuma raqashewa zamuyi Kinga kenan bakida
gurbi kawai batankin gomanki zaiyi dayanki bata gyaru ba"

Tagaji dajin wadannan kalaman hakanne yasata miqewa ta shiga bathroom ta sakarwa kanta
ruwa ta fito taji ana kiran magrib ta dauki dabino ta tauna ta fita ta dauko ruwa tana dawowa
Amrah ta miqa mata waya ta Amsa ganin number Kareem ta Kara a kunnenta tace “nasha ruwa
lfy Habiby kaifa?" Murmushi yayi yace “yanda kikasha Luv ya exams?" Kwanciya tayi tana
lumshe ido tace “inajin dadin exams din da taimakonka" hirarsu sukaci gaba dayi tama manta
da batun Shan ruwa saida yace “kije kisha ruwanki zan kiraki anjima" ta aje wayar ta tayar da
sallah tayi buda bakin.

Tun daga wannan ranar salon rayuwar gdan ta canza musamman tsakanin Juhud da Rasheed
duk inda tasan zasu hadu gujewa gurin takeyi saboda ita har cikin zuciyarta bataji a ranta zata
iya soyayya dashi ba bayan haka ma sannu a hankali Kareem ya gama siye zuciyarta da salon
qaunarsa me tsayawa a rai da wuyar gogewa kullum idan sunyi waya kalmarsa daya itace don
Allah Aminah ki kulamin da kanki nayi miki tanadin kaina na tsare kaina tsayin shekaru burina ya
kasance a halali na na fara shuka inason gonata tayi kyakkyawan yadon da yabanyarta zata
burge kowa idan amfanin ya nuna ya isa moro ya morawa duniya baki daya Aminah samawa
yayana uwa ta qwarai shine abinda na dade Ina addu'a nasani bazan taba danasani ba idan kin
kasance mata a gurina zaki bani farin cikin da zanyi alfahari dake a duniyata da lahirata"

Idan ya fada mata haka Yana kashenta jiki matuqa takanji kamar ya daureta da jijiyarta ne duk
saitaji wani shauqin qaunarsa Yana qara mamaye ruhinta wannan dalilin yasa ta qara qaimi
wajen tsare kanta tunda me bata kariyar bayanan gashi ya Daura mata nauyi Mai girma na
amanarkai.
64
Kwanci tashi lkc ya rinqa tafiya cike da matsaltsalu Rasheed mugun miskili da baa gane
matsalarsa Amma yanzu kusan kowa ya fahimci yanada damuwa gashi da baqin zurfin ciki ya
kasa furtawa kowa damuwarsa saidai yaje Garden yayi tagumi ko ya tusa waya a gaba yayita
kallo. Ranar da sukayi Candy suka hada qwarya²r party a gidan sarautar Juhud batada qawaye
su Ya'isha ne suka gayyato samarinsu da qawayensu Mai Martaba shine ya daure gindin partyn
harda dauko musu Dan Hausa yazo don qarawa abin armashi qarfe hudu suka fara caskalewa
samarinsu duk sunzo itace kadai saurayinta baizo ba baya qasar ma Amma yayi mata fatan
Alkhairi sun dauki wanka na tashin hankali sunyi kyau na bam mamaki dama dukkansu ba baya
ba wajen kyau Amma sukansu Saida suka sallamawa Juhud tayi kyau kamar wata amarya suka
fito daga gdan ana take musu baya suka fara hotuna anyi mata hoto yafi kati dari da shiga
daban² ta karbi wayar Ya'isha ta zagaya baya ta Kira layin Ya Kareem bugu daya ya daga tayi
ajiyar zuciya tace “rayuwata tana cike da kewar masoyi banajin komai yana tafiyar min daidai"
dariya yayi yace “kinajin abinda nakeji kuwa Aminah nifa inajin kamar zanyiwa Mai Martaba
mgn ne zanzo hutun azumi kawai a hada bikinmu dana Big Cele ayi a bani ke mu taho nan"

Juyowar da zatayi suka hada ido da Rasheed dake tsaye jikin swimming pool kallon da yake
mata ne yasata kama in...inar qarfi da yaji tace “am...in...." Ji tayi ya warce wayar ya duba yaga
number qanin nasa yana mgn Yana cewa “hello..... Luv....." Qit ya kashe wayar ya jefa a
aljihunsa ya juya yabar gurin daga Ya'isha dake qarasowa ta dafata tace “wai me kikeyi ne anata
nemanki" juyowa tayi idanunta ya ciko da qwallah tace “ya qwace wayar Amrah...." Binsa sukayi
da kallo Ya'isha tace “hmmm wannan mutumin dan rainin hankalin mutumin wlh bashi da
mutumci yanzu duk hotunan da mukayi sun tashi a banza kenan?"

Qwafa Amrah tayi tace “kuma duk baqin cikinsa bazamu fass shagalinmu ba Allah yasa ba layina
bane akai daya cuceni" janta sukayi suka shiga filin itadai yaqe kawai takeyiwa mutane har
takwas taron ya tashi suka shiga gda ta shige daki ta kwanta tana mayar da numfashi.

Da wayar Ya'isha Kareem ya sake kiranta yake tambayarta Ina wayarta ne yanata Kira a kashe
taja fasali tace “Baffa'am ya qwace tawa ta Amrah ce nakesa layin itanma dazun ya qwaceta"
wata iska ya furzar yace “ina Gsky abin nasa ya fara yawa fah banason shigarmin hanci da
qudundunen nan da yakeyi Ina ganin girmansa kada azo ayi babu dadi zan fadawa Mai Martaba
ya dakatar dashi gsky na gaji duk yabi ya takuraki to ko hsihuwarki yayi kikakai yanzu ai ya
qyaleki balle a sama yaganki" itadai batace komai ba saboda itanma duk kawaicinta da kararta
Baffa'am din nata ya fara duba juriyarta.

Satinsu biyu da Candy samarin Ya'isha da Amrah suka aiko neman aurensu da farko Mai
Martaba yaqi amsar batun a cewarsa karatu zasuyi Alh Ibrahim wani amininsa shine ya sameshi
65
ya bashi shawarar tunda sun nuna auren sukeso yayi musu ba lallai sai mace a gdan iyaye zatayi
karatu ba a gdan mijinta ma zata iya karatunta da farko bai dauki mgnr ba saida Addah Abulle ta
sake samunsa da mgnr Kareem fah ya matsa akan mgnr aure da Momy da ita da Ya Arman sune
suka sameshi suka rinqa nuna masa abin hakan suna nuna masa Kareem namiji ne Kuma yanada
kawaici tunda har ya fito da maitarsa ayi masa kada azo a samu matsala.

Badon yaso ba ya amshi shawarar tasu dake dama an gama shirya komai na baikon Rasheed da
Zulaihat hakanan ya Kuma bada maqudan kudade aka shiga kasuwa aka sake yo siyayyar baikon
Kareem da Meenah Meenah batasan meye akeyi ba ranar baikon korasu akayi Katsina gdansu
Addah Abulle acan suka yini suna tantalbadedensu akatsai da ranar aure Rasheed da Zulaihat
wata biyu masu zuwa ya kama bayan azumi da sati uku dake azumin ya rage saura kwanaki
bakwai ne sukuna akasa wata shidda saboda an qiyasta abinne da yanda zaizo daidai da hutun
shekarar Kareem din ayi bikin ysnana ya dauki matarsa su tafi.

Ranar farin ciki gurin Juhud da Kareem kamar su hadiye juna ta waya inda Rasheed yayi yinin
qunci da baqin ciki a qarshe ma daki ya shiga ya kulle kansa yini sur har dare har safiya bai fito
ba Mom ce ta kirata tace taje ta duba Baffa'am dinta tun jiya bai fito ba, bataso ba batason
haduwa dashi tsoronsa takeji batasan da wacce irin fuska zai kalleta ba, hijjab dinta ta dauka ta
Sanya ta fita ta nufi part din nasa tun daga falo ta fahimci akwai matsala kaca² ta tarar dashi
gabanta ya fadi ganin kwalaben wine da wasu qananun kwalabe ta matsa ta dauki daya ta duba
tare da dafe qirji da sauri tace “A'uzubillahi Baffa'am Alcohol kakesha?" Tsorone ya sarqeta
takai hannunta qofar tana bugawa kusan 20 minutes bataji motsi ba murdawa tayi tajita a kulle
ta rinqa bugawa da dukkan qarfinta Amma shiru dube dube ta farayi a falon can ta hango
mukullaye a hade ta dauka da sauri ta fara gwadawa cikin saa na qarshen da tasa ya bude qofar
ta tura da sauri, toshe hancinta tayi saboda warin daya daki hancinta takai dubanta inda ta
hangeshi kwance a qasa cikin amai ta saki qara tana cewa “innanillahi meye hakan meye ya
sameshi?" Matsawa tayi ta shiga jijjigashi Amma kamar tana jijjiga dutse daidai lkcn Momy da
taji shirun tayi yawa ta shigo ganinsa a wannan yanayin yasata sakin ihu tace “Abdulrasheed
meye hakan bakada lfy ka kulle kanka a daki zaka kashe kanka....."

Gabadaya gidan ya rude Big Cele babu lfy Mai Martaba dakansa yazo suka daukeshi da likitan
gdan suks nufi asibiti dashi suka fara bashi kulawa sosai likitan ya kadu dayin hoton zuciyarsa da
yaga ta kumbura jininsa ya hau fiye da misali tashin hankalinsa ya nunku ya fito Yana sharce
gumi iyakar saninsa Abdulrasheed ba mutum ne me shiga sabgar mutane ba balle su Dora masa
damuwa to meye yaja asalin damuwar tasa?

Da wannan tunanin ya fito ya sami su Mom a zaune suna ganinsa suka miqe ya sake share gumi
ya dubi Mom yace “dama Rasheed yanada heart issue ne?" Da sauri suka kalleshi Mai Martaba
yace “aa bashida ita" iska likitan ya furzar yace “to mgn ta gsky akwai abinda yasa a ransa da
yakecin zuciyarsa har yayi mata Ramin da ciwo ya shigeta hoton da nayi masa ya nuna cewa

66
zuciyarsa ce ta kumbura jininsa yayi mugun hawa fiye da misali nikam lamarin ya firgitani meye
damuwarsa meye yasa a ransa da yake neman salwantar da rayuwarsa akansa?"

Goge gumi Mai Martaba yayi ya dubi likitan yace damuwa Kuma a Rasheed din to wacce irin
damuwa ce wannan nikam bansan irin yaron nan ba zurfin cikinsa yayi yawa" Mom ce tace
“kuma ba akan yarinyar nan bane da yace bayaso kasanshi fah da baqar gaba idan yaqi abu zai
iya komai akansa Mai Martaba ka duba lamarin Rasheed fah da Zulai......" Daganta hannu yayi
yace “dakata Ayshatu indai akan wannan ne to zan tanadi likkafanin suturarsa don wlh bazan
watsawa zuminci baqar toka ba ko zai mutu saina daura aurensa da Zulaihat......."

Kwanansa goma a asibitin duk sanda zasuje dubashi daya ganta saiya lumshe idonsa bazai bude
ba harsai ta fita a dakin maganar duniya bazai kulata ba tun abin na damunta har ya daina
damunta da zugar qannensa da suketa famfata akan kada ta kuskura ta bashi qofar da zai gane
tanajin tausayinsa zai kaita ya baro ne qila ma ba aurenta zaiyi ba Kuma ma yaushe zata saki
saurayi ta kama tuzuru tuzurun ma me Shirin auren wata a fari ba itaba, quruciya da wauta da
rashin mafadi ya hanata gane kuskuren da take qoqarin tafkawa Wanda ita kadai takeda ikon
canzashi hakanan akaci gaba da tafiya har yaji sauqi aka sallamoshi kwanansa Tara da sallama
ya tattara nasa ya nasa yabar gdan batare da kowa yasan da tafiyar tasa ba koda ala fada mata
ya tafi Saida yaji babu dadi a ranta Amma zugar su Ya'isha ta hanata saukar da kanta a gefe
Kuma da sabon haukanta na dokar da Kareem ya kafa mata cewa indai namiji ba muharraminta
bane to ya haramta mata mu'amala dashi wannan dalilin yasa tanason taje ga Baffa'am din nata
Amma babu dama gani take kamar Allah ma fushi zaiyi da ita ta karya dokar mijinta.

Ana azumi ana shirye²n sallah ana na biki gda ya dauki harami sosai komai na bikin Baffan nata
ita dasu Ya'isha suke shiryashi Basu Katsina Basu Kano siyayyar ashobin biki da kayan sallarsu
kwanaki sunsta tafiya soyayya tsaksninta da Kareem tanata qaruwa dare rana yammaci suna
maqale a wayar daya Sanya aka kawo mata sabuwa dal suna tsara yanda bikinsu zai kasance.

A haka aka cinye azumin ana gobe sallah tana falo tana waya Ado drive ya shigo da sallamarsa
suka gaisa ya miqa mata wata leda yace “gashi inji wani soja a waje yace akawo miki" Saida
gabanta ya Fadi da akace soja Mom ta zubanta ido tace “soja Kuma Amina Ina kika samo soja?"
A sanyaye tace “bansani ba Mom" karbar ledar tayi ta bude ta dauko kwalin dake ciki wata
rantsattsiyar wayace Sumsum me matuqar kyau da tsadar gaske Mom ta juyata sosai a
hannunta ta dubi Juhud data zuba tagumi tana kallon Mom.

Sake zaro kwali na biyu tayi wasu fitinannun turaruka ne masu masifar qamshi a ciki sai
tarkacen Sweet da chocolates sai wata takarda qarama dake a ciki miqa mata takardar sukayi
taqi karba saima miqewa da tayi Mom tace “ungo ana Kira ki daga kije me zaace miki" noqe

67
kafada tayi tace “Mom....." Hannun Mom ta Dora a bakinta tace “shitttt Amina banson gardama
da fada da Wanda baka sani ba ai gara kayi da wanda ka sani ko banza akwai sanayya"

Hannu tasa ta karba tanabin number da kallo hannunta na rawa ta danna wayar ta Kara a
kunnenta yaja ajiyar zuciya daga yanayin saukar numfashin ta gane wayene nan take zuciyarta
ta hau kai kawo a qirjinta. Bai bata damar tunanin komai ba yace “baki tausayin me tausayinki
ko Meenah?" Shiru ce ta ratsa ta juya ta dubi Mom ta nufi qofar dakinsu yafi minti biyar kafin ya
qara qutawa yace “banyi tunanin wannan sakayyar daga gareki ba inaji a Raina a baya idan
kowa ya juyamin baya ke zaki kalleni da idanun Rahma ashe ban fahimta daidai ba Meenah
meye aibuna da kika kasa maye gurbin rashin cancanta da cancanta a tunanina ko ban cancanta
ba ya kamata ki kama hannuna ki dagani matsayin gwaninki....."

Shiru yayi saboda numfashinsa da yake sarqewa yaja numfashi sosai sannan yaci gaba da cewa
shekaruna 37 bantaba ji ko a wasa ina muradin rayuwa da wata mace matsayin mata ba sai a
wannan gabar da qaddarar ta hadani dake tabbas da nasan cewa kedin zaki zamo masheqin
rayuwata da ban fara jin tausayinki a farko ba" jikinta ne yayi sanyi da kalamansa zuciyarta ta
karye bai Bari tace komai ba yace “bansan meye laifina ba don nace inasonki wlh tallahi duk
duniya babu namijin da yakeyi miki irin son da nakeyi miki Meenah ba iyakar farin cikina zan
fansar gareki ba har rayuwata da mutumcina duk zan iya sallamasu dominki na rantse da Allah
idan ban sameki ba matsayin mata to kuwa shima Kareem bazai sameki ba saidai muyi ragas
gara ki fita waje ki auri wani Amma a gdanmu ki auri qanina ki rayu dashi gani Ina bulayi Ina
bazan iya ganin wannan baqin cikin ba, yess kince yanada nagarta nasan haka Ni banida nagarta
Mazinaci ne ni yanzu Kuma soyayyarki ta mayar dani mashayi Kuma a haka zakizo ki rungumeni
ki rayu dani dole idan kinqi bani hadin kai don Allah zaki bani don dole Meenah kiji a ranki ni
mijin mace daya ne Kuma kece ko babu aure zamu rayu tare"

Cikin tsananin fusata da kalamansa tace “ya Isa Baffa'am bantaba ganinka matsayin
qasqantacce ko marasshin daraja ba wlh ko lkcn da nasan kana zaman dadiro da arniya mara
Imani banji na tsaneka ba Amma yanzu kalamanka suna aika saqo cikin zuciyata duk da
kasancewata mara galihu na shaida niba banza bace kamar yanda kakejin izzar sarauta a cikin
jininka nima inajin izza a nawa jinin saidai Ni bansan ta meyece ba da wannan nake son sanar
dakai na gode da kulawarka gareni Amma bazan taba kwarewa Mai Martaba baya ba saboda jin
ya isa dakai yasa yaji a ransa nima ya isa Dani ya zabamin Ya Kareem batare daya nemi
shawararmu Ni dakai ba to danme Ni zan nuna masa nidin ba halattaciyar ya bace?

Numfashi taja taci gaba da cewa “bari kaji Baffa'am bazan taba canza zabi ba domin ba zabina
bane na ubangiji ne saboda haka bana buqatar kalamanka ka adanasu ka fadawa Aunty Zulaihat
ita zataji dadinsu Kuma zasuyi mata amfani Amma Banda Aminatuh"....... Qit ta kashe wayar

68
gabadaya ta cillah a wardrobe tana jan tsaki Baffa'am din nata ya fara kai hqrnta qarshe to
waima anayin so dolene da zai takura saita qaunaceshi bayan tariga tayi kyautar zuciyarta ga
waninsa?.

Komawa tayi ta zauna a hankali Kuma take auna kalamanta sai takejin babu dadi duk da cewar
gsky ta fada masa, turo qofar akayi aka shigo ta dago ganin Muntaz yasata miqewa ya zubawa
qirjinta iso yana murmushi wayarsa tayi ring ya miqa mata yace “kin tara kayan dadi baby
Amma na hqr na fahimci babu rabona a wannan gurin gonar manya ce" tsaki tayi ta karbi wayar
ganin sunan dake kai yasata miqa masa ya matsa da sauri yace “ai baki isaba yarinya dole ki
Amsa wayar nan bazaki jamin masifa ba" jifa tayi da wayar ta shige bathroom bugun duniya taqi
budewa Saida taji ya cewa “taqi karba fah tama shige bayi tabarni shanye kamar maratayi"

Bata fito daga bathroom dinba Saida taji shigowar su Ya'isha ta fito tana goge idanunta da suka
canza kala, da dare ma daya kirata a tata wayar da yasa aka tura masa number tana ganin
numbersa ce ta dannata a silent ta koma ta kwanta washegari ta kama idi tun asuba suketa
shirye²n tafiya idi sai bakwai suka gama suka fito sunata baza selfie

Suna Shirin fita ya shigo sanye da kakinsa hularsa a hannu ya sauke idanunsa akanta tare da
kwantar da kansa a jikin qofar yanajan wata wawuyar ajiyar zuciya me qarfin gaske qwarjini yayi
mata ta kasa motsawa daga inda take su Amrah sukayi masa barka da zuwa ya dagansu hannu
tare da nuna musu hanya suka fice ta daga qafarta daqyar zata bisu ya cafko hannunta ya
janyota ya shigar da ita jikinsa ya matseta sosai yanda bazata iya motsawa ba yace “barka da
sallah My wife" qoqarin qwacewa taketayi da hannu daya ya hardeta Amma ta kasa
qwaqqwaran motsi ya figi hannunta ya nufi sama da ita ta cake a bakin qofar ta riqe qarfen
benen ya juyo ya zuba lumsassun fitinannun idanunsa akanta yace “idan Kuma nayi amfani da
qarfina nace saikin shiga cikin fah ya zakiyi?" Qasa tayi da kanta ya dagota yace “banson kuka
kawai maimaitamin kalamanki na jiya zakiyi" da sauri ta dago yayi mata murmushi yace “zanyi
amfani da duk wani abu daidai ko rashin daidai domin naga na hanaki samun abinda kike
tunanin shine ya dace dake badon na cutar dake ba saidon sama miki yanci zaifi miki dadi ki
rayu da wanda yasan mutumcinki"

Dagowa tayi ta zuba idanunta cikin nasa tace “kana nufin Ya Kareem baisan mutumcina ba kai
kadaine kasani?" Baitaba tunanin abinda zatace kenan ba ya tsaya cak Yana nazarin me zaice
mata ta juya zata fice ya sake riqota yace ki shirya zaki rakani unguwa" hannunta ta janye
batare da tace masa komai ba ta fice ta nufi masallacin suna idar da sallar ta zille ta nufi wani
bangare na gdan ta zauna tana wayarta da Kareem dinta taji an cire wayar a kunnenta ta juya
da sauri yayi wanka ya canza kaya cikin wata brown gezna yayi mata kyau sosai taja fasali yace
69
“zaki?" Kallonsa tayi zatayi mgn yace “bama zabi zan baki ba dolene kizo muje" bata kawo
komai ba batayi tunanin komi ba tabisa har inda yayi parking motarsa ya bude mata ta shiga ya
sake mata murmushi yaja motar a guje suka fice Muntaz ne kawai yaga lkcn daya dauketa suka
fice,

Sunyi tafiya me nisa da gidan sarautar ya dauke wata hanya itadai batace masa komai ba wasa
kawai takeyi da yatsunta Yana satar kallonta yayi parking jikin wani gda ya fita ya bude ya dawo
ya shigar da motar ya sake rufewa ya bude mata qofar ta fito tana qarewa gidan kallo koda bata
shiga gdanba tasan an qarar da fasaha wajen gininsa batayi aune ba taji ya dagata cak ya nufi
qofar da take alamta itace ta shiga cikin gdan duk irin tureshin da takeyi da magiyar da take
masa bai direta ba Saida ya danganata da wani daki dake saman ya direta ya kulle dakin ya cire
key din ya jefa a aljihunsa.

Zama tayi a gadon tana kallonsa ya nufi wata qofa ya bude ya shiga batasan inane ba bataji me
yayi ba yadai fito da cup guda biyu a hannunsa sai cake ya aje mata na tea ya dauki coffee din
ya duba aljihunsa ya dauko wata qwaya ya jefa a ciki yasa cokali Yana juyawa idanunsa qurrr
akanta, mamakin yanda bata nuna damuwa ba yasashi cewa “meye ayyanawa a ranki game
dani?" Shareshi tayi taci gaba da wasa da yatsunta" dagowa tayi da sauri lkcn da taji yayi jifa da
cup din ya nufota yanayin nutsuwar takunsa yasa bata kawo komi ba Saida taji ya bajeta a
gadon yabita ya danne da dukkan nauyinsa Yana wani lumshe ido Yana dafe kansa yana tura
hancinsa cikin qirjinta.

Wata faduwar gaba ce da bata taba sanin da irinta ba ta ziyarceta ta dafe kansa cikin firgici tace
“Baf.... Baffa'am meye kake Shirin aikatawa ne me kake nufi da......" Bakinsa ya Dora saman
nata ya dura masa yawunsa yana lasar lips dinta tanajin yanda zuciyarsa take kai kawo a qirjinsa
hannayensa ya dauka ya bude idanunsa da suke wani lumshewa yace “bantaba sha'awar neman
wani abu daga gareki ba kalamanki sukaja miki koma mene kada kiga laifin Rasheed
inason.....jin.....da....di....Meenah...........

Da sauri ta rufe masa baki tana tureshi zuciyarta na bugawa da qarfi tsoronta na qaruwa
yanayin yanda yake qara sakar mata nauyi na firgitata tace “don don... Allah kabari kada ka
cutar dani Baffa'am kada ka ketamin haddi ka taimakeni ka....." Rufenta baki ya qarayi ya dora
bakinsa cikin kunnenta Yana hura mata iska ta rintse idanunta wasu hawaye masu zafi suka
zubo mata lkcn da taji ya miqe a Samanta ya kama rigarta yana qoqarin balle maballin ta riqe
hannunsa a gigice tace “me kakeson aikatamin ne Baffa...."

70
Idanunsa a lumshe ya Dora hannunsa saman bakinta yace “kar....kada ki qara yimin magiya
inason ki fahimci cewa ba qarfina kikafi ba lamunce miki nayi kike duk abinda kikeso" daga haka
ya balle zip din rigar ya jefar tasa hannunta ta rungume qirjinta tana wani kuka me tsuma zuciya
tace “nashiga uku Baffa'am bantaba tunanin haka zata taba kasancewar tsakaninmu ba don
Allah kada kasamin jin cewa babu sauran me Imani a duniya...." Wata qara ta saki lkcn daya
dora hannunsa ya kama nonowanta ya matsasu taurinsu na budurci yasata jin wani gigitaccen
zafi daya sata shidewa bakinta da jikinta na rawa tace “Allah.....ya Allah ka kawomin....." Sake
sakin wata qarar tayi tana ture kansa daya sanya boobs din nata a bakinsa yana zagaye kansu
tare da zuqo so kamar ta suma tsabar baqar azabar dake ziyartar jijiyoyi da ruhinta ta qara
rintse idonta tana jan zuciya kuka takeyi mai tafasa zuciyar me Imani, Rasheed ko a jikinsa
saboma da gudun kada tausayinta ya karya masa zuciya yasashi jefa qwaya a ruwan coffee
dinsa aikuwa tayi masa yanda yakeso duk da bai bai fita daga hayyacinsa ba Amma tayi nasarar
kawar masa da digon tausayi a ruhinsa shauqi qauna da Kuma muradi suka rinqa fizgarsa Saida
ya rabata da komai ya cire koman jikinsa ya sake danneta yana goga dick dinsa a gabanta.

Tsoro da tashin hankali ya hanata kawo ruwa abin yazo mata a bazata a mafarki bata taba
tunanin zuwan wannan Rana ba bata taba kawo zata rasa budurcinta ta wannan sigar ba,
shikuwa kukan nata sai ya zamana kamar wani alkuki take busa masa feeling dinsa sai nunkuwa
takeyi jinsa yakeyi a wata sabuwar duniya da baitaba shiga ba, salon da yake sarrafa jikinta yake
daga gindinta yake soka burarsa a farfajiyar gurin saida ta suma saboda zafin da takeji.

Ganin bata motsi ne yasashi miqewa ya bude freegde ya dauko ruwa me sanyi ya tsiyaya mata
ta miqe firgigit tana dube² ya aje bottle din ya kashe glub na dakin ya sake nufarta ta miqe
tanajin yanda gabanta da nononta ke mata zugi tana neman ta inda zata samu ta tsira ta kasa
samu.

Kamota taji yayi ya juyo da ita ya dagata cak ya sake sanya harshensa ya saqali nononta
idanunsa qurrr akanta bude idonta tayi hawaye na ambaliya a fuskarta zatayi mgn ya sake
rufenta baki da hannunsa.

Ya azata saman gadon ya buda qafafunta jikinsa Yana rawa ya kama dick dinsa me kauri ya saita
a gidan dadinta ya soka da qarfi ta saki wani ihu na fitar hayyaci tana Shirin qwacewa ya kwanta
a Samanta ya rinqa danna mata joystick dinsa da sauri da sauri gabadayanta a bushe take tsoro
ne da tashin hankali yasata qafewa qaf, baisan Ina ya zunguro ba yaji ta cika taf da ruwa yaja
wata gwauruwar ajiyar zuciya ya qanqameta Yana sokanta burarsa doguwa.

71
Shure² takeyi tana kukanta me ban tausayi bakinta da jikinta har yanzu bai daina rawa ba so
take tayi furuci ta kasa sai baqar wutar azaba da take karba sun jima a haka wai ashe sassauci
taji har take kukan lkcn da yayi niyyar huda tan da gaske yayi sama kamar zan jsnye daga gareta
har tana sauke ajiyar zuciya bata Ida direta ba taji ya caketa da qarfin masifa itadai daga ihun
data saki bata qara fahimtar komai ba sai farkawa tayi tajita kamar an daddareta.

Janyewa yayi daga jikinta Yana sauke ajiyar numfashi yanajin gardinta har yanzu a jikin penis
dinsa ya miqe ya kwanta a gefe yana sauke numfashi Yana shafa qirjinsa zuwa mararsa Yana
lashe lips dinsa, baiji saukarta ba saijin faduwarta yayi ya miqe da sauri ya zubanta ido tana
wani kuka me cin zuciya tana qoqarin miqewa.

Ya Mike ya nufeta yakai hannu zai dagata ta tureshi tana qara sautin kukanta ta miqe tana layi
qafarta na rawa ta dauki rigarta zatasa ya sake matsawa ta dago a hargitse ta zubansa idanu ta
bude bakinta cikin kuka tace “da nasan wannan ranar a haka zatazomin da na jima da
sadaukarwa da Muntaz jikina da nasan kaine azzalumin da zai rabani da budurcina gabanni aure
dana dade da bawa Hammah Manga dama akan hakan kaicona Abdulrasheed dana kasance
mara saa a rayuwata, bantaba sawa araina zanyi wani abu don bajinta ya yuwu ba tabbas kayi
nasarar lalatamin rayuwa bayan ka ginata a baya bazan taba zarginka ba kaina ce abar tuhuma
da nakejin a Raina fasiqancinka bazai taba gangarowa kaina ba Allah ya Isar Baffa'am ka cutar
dani ka cuceni ka wulaqantani me zance da Ya Kareem da wacce siga zan fada masa yayansa
shine ya karbi abinda na dade Ina masa tanadinsa"

Juyawa tayi ta murda qofar tajita a rufe tace “idan hakan shine burinka tabbas kayi nasara bama
zai qara ganina ba cikin rayuwarsa balle yaji a ransa zai aureni ya zauna dani na hqr da auren
har abada tunda banida abin nunawa mijina ka zuba ruwa qasa ka shanye burinka ya cika
Rasheed na gde da kulawarka ta farko na gde da kulawarka ta qarshe Kuma na gde da halaccin
da danginka sukayi min........

Murmushi yayi mata daya sanyata katse kalamin nata ya matso gabanta ya miqa mata rigar ta
karba ta Sanya ya shafa kansa yace “sune kalaman da zasu sanyayamin jiki? Ko kuwa sune
zasusa nayi nadamar abinda na aikata? Bance bana nadama ba saidai Ni akanki bazanyi ba
domin idan na barki kika auri Kareem tabbas na cika asararre wannan yasa na zabi daukar
wannan matakin shawara daya zan baki ki iya bakinki wajen fallasa wannan sirrin babu inda zaki
Ni zan mayar dake inda na daukoki na rantse da Allah ko Ya'isha kika fadawa abinda ya faru
tsakaninmu saina fasa kanki da harsashi idan Kuma Kinga zaki gwada to ki fara"

Bathroom ya juya ya shiga ta zube a qasa cikin kaduwa da kalamansa wannan shine duka hanin
kokawa gashi ya rufe dakin bare ta fice daga dakin miqewa tayi ta janyo rigarsa ta dauki
mukullin ta bude qofar ta fice daga dakin tana tafe tana faduwa jini da wani ruwa yanabin
72
qafarta tana cije lebe tare da hawayen azaba da haka ta samu ta fice daga gdan ta samu napep
ta fada masa inda zai kaita yaja suka tafi ta kifa kanta a cinyarta tanaci gaba da kukanta tabbas
da tanada wani guri na zuwa da bazata koma Gdan sarautar ba har ciki ya shigar da ita ta bude
bayan wayarta ta zari naira dubu ta bashi bata tsaya karbar canji ba ta shige ciki tanabin bango
cikin saa kuwa data shiga babu kowa a babban falo hakan ya bata damar shigewa dakinsu ta
zube a tsakar dakin tana hakin azaba.

Daga Ya'isha har Amrah miqewa sukayi cikin tashin hankali suka nufota suka tsugunna gabanta
sukace “ina kikaje tun dazu Mai Martaba yake nemanki" sai yanzu wani kuka da yake fita daga
zuciyarta ya qwace mata tace “Innanillahi wa Inna ilaihir raji'un Allahumma ajirni fih musibati,
Allah dama ka dauke rayuwata na huta wannan wacce irin masifa ce ni taketa fadowa
rayuwata....."

Rufe mats baki Amrah tayi sunabin qafarta da kallo dafe qirji sukayi Ya'isha tace “jin....jini
Meenah jinin meye wannan yakebin qafarki?" Da sauri takai dubanta ga qafar tata sai yanzu ta
ga jinin ta sake rushewa da kuka tana cewa Allah ka sakamin wlh bazan taba yafe maka ba ka
cutar dani me nayi maka daka yankemin wannan mummunan hukuncin" “waye" suka hada baki
suka fada a tare, “Baf....bansanshi ba" da sauri sukace “wht?" Baki saniba fah kikace fyade yayi
miki kenan?" Miqewa tayi ta shige bathroom daqyar ta iya hada ruwan zafi ta shiga ta fito tana
rawar sanyi zazzabi ya saukar mata me zafi, gabadayansu sukayi jingum² abin duniya ya
damesu wajen uku Jikin yayi zafi sosai zazzabin ya sanyata sai amai takeyi Can Kuma ta fara
qaqqafewa tana suma ganin abin yafi qarfinsu ne yasasu fita da gudu sukayi karo da Rasheed
Yana shigowa gdan fuskar nan a daure Yana ganinsu ya zubansu ido Amrah tace “Ya ka kawo
agaji Juhud ce keta suma tun dazun mun rasa meye yake....." Bata qarasa ba ya watsar da
takardun hannunsa ya nufi dakin ya tararta sai jijjiga takeyi ya isa da sauri ya cacumota
fargabarsa tana qaruwa ya rinqa Kiran sunanta daidai lkcn su Mom suka shigo suma sukayo
kanta Adda ce ta Kira Mai Martaba ta sanar dashi abinda yake faruwa Yana zaman fada ya Kira
likita suka shigo tare likitan ya dubata yayi mata Allurai ya rubuta mata magunguna har lkcn
bata farka ba sai binta yakeyi da kallo Yana tunano haduwarsu ta dazu da yanda wasan ya tashi
Yana sauke numfashi Dr Razaq ya juyo ya dubesu yace meye ya haddasa mata ciwon ne?"

Kallon kallo suka rinqayi tsakaninsu baija mgnr ba yace “any way koma dai menene Allah ya
sauqe Aminah batason mgn Mom a tsayar mata wajen shansa numfashinta ne take daukewa
kamar akwai abinda ya faru da ita Wanda bata shirya masa ba koda yake ba lallai ya kasance
abinda yake janyo hakan bane zai iya zama lalura ce kawai" da wannan suka hice daga dakin
suka barshi tsaye ya zubanta ido duk jikinsa yayi sanyi bai zaci haka zata wahala ba da yabita a
hankali murmushi yayi Yana shafa sajensa ya fice daga dakin ya nufi part dinsa ya kwanta cike
da nishadi iskancinsa da neman matansa baitaba kaishi ya jiyo abinda ya jiyo yau ba bai taba
bare budurwa dal a leda ba sai yau ashe haka gindin budurwa yake da maiqo?"

73
Zuciyarsa ta karkata akan mataki na gaba da zai dauka saidai ya rasa ta hanyar da zai bullo
mawa lamarin ya riga yayi rantsuwar ko Mai Martaba zai fitar dashi cikin yayansa bazai zauna
da Zulaihat ba, kwananta biyu tanajin jiki sannan ta fara samun sauqi batada aikin daya wucce
kuka komai ya sukurkuce mata jin duniyar takeyi duka ta daukar mata zafi ana haka wata
sabuwar rigimar ta ballo tana daki tana kwance taji Mai Martaba Yana qwalanta Kira ta diro a
gadon da sauri ta zari hijjab dinta tasa ta fito ta zube a gabansa ya shafa kanta yace.

“Jiki yayi sauqi Ko Aminatuh?" Jinjina kai tayi yaja fasali yace “rikicin Kareem ya isheni yau ya
kirani yake fadamin kwana biyu kin daina daga wayarsa kin daina sauraronsa meye yaja
hakanne?" Sunkuyar da kanta ta qarayi yayi murmushi yace “haka rayuwar ta gada saidai hqr
ya matsa min akan a hada bikinku dana Abdulrasheed saboda haka ga wannan ki fara shirye²nki
kinsan saura sati hudu daga wannan satin ma zaa fara hidimar biki......" Da sauri ta dago
idanunta ya ciko da hawaye tace “Mai Martaba Ni na fasa auren don Allah kuyi hqr ku qyaleni
kada ku tambayeni dalili...." Tana fadin haka ta miqe ta zuba a guje ta shige daki Rasheed yabita
da kallo tare da tabe baki ya miqe yabar gurin.

Ba Mai Martaba ba hatta su Ya'isha sun girgiza da kalaminta waita fasa auren Kareem to meye
ya janyo hakan duk wannan dokin da takeyi da shauqin qaunarsa da take nunawa lkc guda
zatace ta fasa aurensa? Tambaya ce mara Amsa iyakar tambayarsu taqi furta komai sai kuka duk
sanda aka tambayeta meye dalilinta na daina kula Kareem din saidai ta kama kuka harma sun
hqr sun daina tambayarta Amma babu abinda aka fasa na shirye²n bikin.

Sati biyu aka diba ana shagali a gdan sarautar Juhud yaqe kawai takeyi idan ta kebe tayi kukanta
me isarta Baffa'am din nata ya matsanta lamba ta bam mamaki duk sanda yaso iskancinsa sai ya
Kira Mom yace tace da Meenah ta kawo masa abinci hakanan Mom zata nemota duk inda take
ta fada mata bataso haka zata dauki abincin takai masa yasata a gaba yayita kallo idan Kuma
yan iskan na kusa ya rufe qofar ya zarenta ido ya lalubeta tsaf ya tsotse sama da qasa ya shigeta
ta qarfin tsiya ya tsiyaya mata milk dinsa sannan ya qyaleta ta fita kullum kashedin da yakeyi
mata kada ta kuskura ta haskawa wani idan tabari wani yasani yayi mata rantsuwar daidai da
ransa saiya kasheta dake sokuwace haka zatayita qunci har ta saduda kafin ya sake nemanta.

Ya rage saura kwanaki biyu bikin nasu da Ya'isha da Amrah da Zulaihat suka shirya suka tafi
Kano wai lalle itakam ranar yini tayi a daki a kwance batada lfy ga masifar jarabar Baffa'am din
nata ya takura mata ya hanata sakat ya kirata yakai sau goma tanaqin dagawa a qarshe ya taso
takanas yazo ya zubanta ido tana tana nade cikin bargo yayi murmushi ya zauna kusa da ita ya
dago kanta ya Dora a cinyarsa Yana shafa dogon gashinta ta lumshe idonta ta sauke numfashi
tanason janyewa batada qarfi ya dora hannunsa saman qirjinta yana zagaye nipples dinta da
74
yatsansa yace “ke bakije lallen ba me yasa?" Sake narkewa tayi a jikinsa tanajin zuciyarta nayi
mata suya, bai jira cewarta ba yace “kinsan cewa banason gardama ko?" Bude idonta tayi
hawayen da take tsayarwa ya zubo yace “yeah banson gardama ke Kuma kamar budurwar
tunkiya haka kike da gardama idan na buqaci kasancewa dake ki bani hadin kai kawai shine
samun lfyrki inba hakaba wlh a gaban kowa zan iya fallasa sirrin dake boye kowa yasan meke
faruwa tsakaninmu tun jiya burata take a kumbure na riga na saba da dadinki bana iya sanyata
a ko Ina ke Kuma sai wani zille zille kikeyi bayan kema nasan kinajin dadi fah yanda kike bada
ruwa baduk mace ba Amma kina wani gidadanci"

Sallallamin da suka jiyo a falon ne yasasu miqewa da sauri ya bude qofar ya fita ta rufansa baya
sukaja baya da sauri sukayi turus ba itaba shima Saida ya firgita da ganin dogon gadon na
daukar gawar asibiti a falon suka kalli juna lkc guda qirjinsu na bugawa da qarfi gadone guda
biyu kowanne jini ke diga a jikinsa gadai mutane fal dakin Amma an rasa Wanda zai bude
gawarwakin shigowar Alh Aminu ce tasa kowa zubansa ido ya nufi gadon farko ya janye mayafin
fuskar gawar ta bayyana nade da bandeji Juhud ta dafe qirji da sauri tana furta “Innanillahi wa
Inna ilaihir raji'un" Ba kowa bace face “Aunty Zulaihat kwance sambal babu rai a jikinta sai ta
biyun Ado drive ne shima rai yayi halinsa, nandanan gurin yayi tsit Mom taja wata doguwar
ajiyar zuciya inda Rasheed ya dubi Juhud itama shi take kallo babu wani gigitaccen alhini a tare
dashi saima shafa gemunsa da yakeyi ya juya ya fice daga falon da sauri.

Matsawa tayi kusa da Addah Abulle tace “ina Ya'isha da Amrah?" Dafa kanta tayi tace “suna
asibiti Amrah ce taji jiki sosai karaya uku sai Yayanku Kareem da suka dauko a airport shima
yananan sai abinda hali yayi Ya'isha kam dressing kawai zaayi mata zuwa gobe ma zaa iya
sallamarta..... Tunda ta ambaci Kareem jikinta ya dauki rawa cikin kuka da rawar murya tace
“ya....ya taho batare daya sanar da kowa ba Addah shima mutuwa zaiyi kenan don Allah kice
kada ya mutu......... Tana fadin haka wani amai ya taso mata me qarfi tayi qasa da sauri ta fara
sheqashi Addah ta rirriqeta tana aman kamar zata amayar da hanjin cikinta daqyar suka samu
ya tsaya sukayi hamdala Addah Abulle tajata daki tace “ki nutsu ki kwantar da hankalinki insha
Allahu babu Wanda zai Kuma mutuwa ki kwanta ki huta ke dama ba isasshiyar lfy ba bari a
gama sutarar wadancan sai azo a dubaki"........

Tunda ta kwanta jikinta ke rawa zuciyarta take tashi zazzabi me zafi ya rufeta hakanan ta wanzu
a dakin hawaye nabin kuncinta tabbas Allah shine buwayi gagara misali yanzu duk irin tanadin
da Zulaihat keyiwa aurenta ashe batada rabon kasancewa da mutumin da takewa tanadin
tausayin kanta ya kamata a fili tace “Allah na tuba Allah" sai Tara na dare aka dawo daga
suturarsu Aunty Zulaihat mutuwar ta Sanyaya jikin kowa Zulaihat mace me shiga rai me hqr da

75
daukar duniya baa bakin komai ba ta wucce sai labarinta.

Koda suka dawo Juhud tanajin Mom da Addah suka shigo tayi likimo kamar me bacci Mom ce ta
taba jikinta tace “inajin zazzabin nan nata ne me zafi ya sake dawowa Allah dai ya yaye dare
yanzu yayi Dr Razaq yana asibiti saidai zuwa safiya sai yazo ya dubata" juyawa sukayi suka fita
taja fasali ta gyara kwanciyarta itadai ranar bata rintsa ba ga zazzabi ga radadin zucci ga babu
abokan tattaunawa, washegari da asuba Mai Martaba ya kirasu dukkansu bayan anyi addu'a
yadanyi shiru na lkc kana ya Dora da cewa “haka Allah yake ikonsa ubangiji ya jiqan wadanda
suka mutu"

Amsawa sukayi da Amin ya sake duban Juhud yace “naso na daura aurenki da Kareem koda
kuwa bayan an daura zai mutu ne so shi ya buqaci abari ya samu lfy tukunna inyaso sai a hada
dana yan'uwanki to Alhmdllh hakan ma yayi saboda haka zan daura auren Rasheed da Hidaya
qanwar Zulaihat a yau dinnan a masallacin fada insha Allahu kowa zai iya tafiya" idanun
Rasheed nakan Juhud ta miqe zatabar gurin taji yace “Mai Martaba ka hqr da yimin aure na
fada maka ba aurene banaso ba hasali na fada maka muradina ka karba kabani abinda zuciyata
takeso zaifi Mana kwanciyar hankali dukkanmu"

Ficewa tayi batare da sanin wainar da zaaci gaba da toyawa ba ta nufi cikin gdan daidai lkcn da
Muntaz suka shigo da Ya'isha ta tareta da sauri suka rungume juna suka fashe da kuka Juhud
tace “ina Amrah da Ya Kareem Ya'isha?" Numfashi ta sauke tace “ya Kareem da sauqi fah sosai
don yanzu ma da zsn taho Saida yace na gaisheki damuwarsa kece yace kada ki sawa ranki
damuwa komai zaizo da sauqi da yardar Allah"

Wata ajiyar zuciya ta sauke me qarfi tace “anjima zanje na ganoshi in naji jikina da sauqi"
dubanta Ya'isha tayi tace “wai har yanzu jikin ne ke nifa Ina tsoron wani abu Juhud Anya ba
cikine dake ba?" Dafe qirji tayi tace “na shiga uku ni Aminatuh Ina zan samu ciki?" Murmushi
tayi tace “kina tunanin takunki da Ya Rasheed zai boyemin ne wlh karki sake kiyi ciki ki shiga
ukun da gaske donshi namiji babu ruwansa"

Kallon Ya'isha takeyi da mugun mamaki tace “Karkice komi wlh tun ranar farko na fahimci shine
yayi barnar da kike cewa baki saniba yasan nasani har kirana yayi yayimin kashedin idan wani ya
sani bayan Ni to na kuka da kaina hakan tasa nayi shiru na zubanku ido, takun naku salon Yana
birgeni sosai saidai inajin tsoron bacin rana fah" fasali Juhud ta sauke tana neman gurin zama
tace “idan hakan ta kasance ya zanyi ta Yaya zan gane inada ciki?" Matsowa Ya'isha tayi tace
jikina duk ciwo yake Bari nayi ruwan dumi nazo mu fita musan abinyi" shigewa tayi bathroom ta
sakarwa kanta ruwa ta jima sannan ta fito tace “naga tashin hankali jiya tabbas Allah ne yayi da
kwanana a gaba nice fah a gaban mota Ya Kareem da Amrah da Zulaihat suna baya kawai saiji
76
mukayi kamar an daga motarmu anyi sama da ita an dokata jikin wani dutse Wai ashe tayace ta
cire nidai ban qara sanin meye ke faruwa ba Saida na farka naganni a gadon asibiti ake cewa
motar tana dira qasa murfin ya bude da gangara daji daqyar aka laluboni sukuma tayita qoli
dasu har saida masu qararren kwanan suka mutu sannan ta kife aka debi Amrah da Ya Kareem
akayi asibiti dasu zuwan Mai Martaba ne ma yasa akan da wata bayan Amrah da Ya Kareem
shine suka bazama nemana suka tsintoni a cikin wani rami"

Da wannan ta gama shiryawa cikin wasu riga da wando ta dora doguwar riga suka fito Juhud na
riqe da key din mota a hannunta suka Isa parking space din suka dauki motarsu suka fito daga
gurin a harabar gdan suka hangi Rasheed zaune can nesa da yan zaman mokokin yana kada key
a hannunsa saurin zuge glasses din motar sukayi suka fice Ya'isha ta tabota tace “guy dinnan
takunsa na bani citta....."

Juyawar da zatayi taga motarsa a bayansu tace “mun shiga uku Meenah yi kwana shiga layin
layin Bashar muje shop Ya Rasheed ya biyomu" zuba idanunta tayi akan mirrow din ta zuge
glasses din suka hada ido ya daganta gira ta hade rai Yana biye dasu sukayi parking suka fito
shima ya fito ya harde jikin motarsa yana kallonta ta fito tana gyara mayafinta fuskar nan kamar
an aiko mata da mala'ikan mutuwa suka shiga Mall din a zahiri ba siyayyar ce ta kawosu ba
Ya'isha ce ta sace jiki ganin ya shigo Yana duba wasu dogayen ruguna ta samu ta nufi Pharmacy
din cikin Mall din ta siyo tsinken test na ciki da wani qwaya da ake Kira Messofem ta hado mata
da Vitamin C cikin aljihun wandonta ta zuba tarkacen ta sako audugar mats cikin ledar da multi-
Vitamin ta nufo Mall din lkcn ya qaraso inda Juhud ke zaban mayukan shafa ya tsaya a bayanta
tanajinsa ya Dora hannunsa saman bombom dinta ya sauke ajiyar zuciya ya kwanto da kansa
kafadarta yace.

“Meye kike son siya ne kin kasa daukar komai" zuciya taja ta juya zata tafi ya riqo hannunta ya
daganta gira yace “zan samu ganinki?" Murmushin takaici tayi ta juyo a fusace tace “na tsani
mutum me naci wlh a rayuwata kai Wai bakada aiki sai baqin naci nifa Baffa'am ka takuramin ka
hanama rayuwata sakewa wai ya kakeso danine......"

Hannu ya dora a lips dinta Yana murmushinsa na isa yace “au haba ashe na takura miki?" Dago
kanta yayi ya dora bakinsa saman nata ya tsotsi lips dinta yaja numfashi ya janye a hankali yace
“kina qoqarin aikata kuskure Kuma wahala kawai zakisha ki wahalar da kanki a banza tun sati
biyu baya nasan da cikina a jikinki Kuma son abuna nakeyi fiye da yanda kike tunani kada
tsautsayi yasa kiyi yunqurin zubarmin da ciki Allah saidai ku tafi tare....."

77
Kallon raini takeyi masa ta saki fuskarta tayi murmushin daya fito da asalin kyawunta tace “ashe
fah cikine dani ko Kuma kanason abinka hhhhh tabdi Amma lallai kaidin kakai kwarkwar saboda
kaga inajin tsoronka kake tunanin zanyi wasa da mutumcina aikuwa saidai ka kasheni in ka
kasheni ka soyeni ka rinqa sakata da daya biyu kanaci Amma wlh ciki saina zubar dashi aikin
wof....."

Riqe bakinta yayi yace “karki zageni Meenah duka zanyi miki a gurin nan wlh" hankalin mutane
ne ya dawo kansu ya shaqeta yace “na rantse da Allah kika zubarmin da ciki saina batar dake
daga duniyar nan" janyewa tayi ta galla masa harara tace “ka fara Shirin batar dani daga yau....."
Bata rufe bakinta ba ya ficeta da qarfi yayi waje da ita ya jefata a mota ya kulle ya nufi cikin ya
cillawa Ya'isha key din motarsu ya kama kunnenta yace “kece kike bata shawarar ta zubar da
ciki ko, zakici ubanki idan naji lbrn kin sanarwa da wani muna tare da ita Allah saikin gwamnace
rayuwa a lahira fiye da duniya sakarya kawai"

Juyawa yayi ya tafi yaja motar da mugun gudu yabar harabar Mall din ta ganin ya dauki hanyar
barin gari yasata kallonsa a razane tace “in....Ina zaka kaini!...." Wani mugun kallo ya watsa
mata yace “saidake zanyi" jan bakinta tayi ta kulle tasan dai duk bala'insa saidai yayi ya gama
bai Isa ya zare ranta daga jikinta ba suna tafe tana danna wayarta qarshe ma ta danna
Bluetooth a kunnenta ta kunna waqa tanaji tanabi a hankali ya dubeta yayi qwafa wato da
gaske yarinyar cikin wata dayan datasan wayeshi tayi bala'in rainashi harma waqa takeyi alama
ta ko a jikinta duk abinda zaiyi yayi batada damuwa" parking yayi jikin wani shago ya fita zai
kulleta ta kalleshi da fararen idanunta ta fara kwantar da kujerar da take zaune akai ta kwanta
tare dayin miqa yabita da kallo ya juya ya shiga shagon bai jima ba ya dawo ya sake tashin
motar sukabar gurin tafiya sukayi me tsayi kafin su shiga Kaduna batasan garin ba bin hanya
kawai takeyi da kallo har suka shiga wata unguwa da taga ansawa Barnawa Layout ya rinqa
kutsawa cikin unguwar a qarshe yayu horn jikin wani gda babba me kyau sosai aka leqo ta wata
qofa ya leqa suna ganinsa suka bude masa ya shiga da gudu suna qamewa ko kallonsu baiyi ba
ya ashe quarters ne gurin me dauke da gidaje goma Sha biyu yayi horn jikin gda na bakwai aka
bude yasa hancin motarsa ya shiga yayi parking ya kwantar da kansa Yana mayar da numfashi
na dan lkc kafin ya juya gareta yaga tama lumshe idonta yaja fasali ya bude motar ya fita.

Bude gdan yayi ya shiga ta bude motar ta fito tabi bayansa tana qarewa gdan kallo ba wani
babba bane falone kawai da kitchen a qasa sai dakin bacci dake sama da wani qaramin falon
taja numfashi daidai lkcn da yake saukowa ya tsaya Yana kallonta itama shi take kallo taso ta
gwada juriya Amma ta kasa batasan sanda hawaye ya zubo mata ba ya kwashe da dariya harda
zubewa a kujera ta zame a qasa tace “don Allah ka mayar dani gda Allah na tuba bazan qara ba"
dagowa yayi yayi mata murmushi ya miqe yace “akwai komai a kitchen dakin baccinmu Yana

78
sama idan da abinda kike buqata ki fada na taho miki dashi kafin nan bani wayarki, zan tafi
nemanki Mai Martaba ya kirani yace kin bata"

Kudi ya zaro masu kauri ya aje mata harya fita ya dawo ya tarar da ita sake da baki ya tsugunna
a gabanta ya hade goshinsu Yana hura mata iskar hancinsa Yana turata baya a hankali har ya
zamar da ita ya janye mayafin ya balle bottle din rigarta doguwa ya zameta ya rage daga ita sai
riga airmless da wando three quarter ya kwanto jikinta yasa harshensa tun daga tudun ask dinta
har zuwa habarta Yana lasa ya dire harshensa saman lips dinta taja ajiyar zuciya ta tureshi ya
sake mirginowa kanta ya dagata ya cire rigar jikinta ya kwanto da ita ya sake balle bra din yasa
hannunsa biyu ya cafki boobs dinta ta lumshe idonta tare da riqe hannunsa ya zubawa fuskarta
ido tare da sake dora bakinsa saman nata yana matsa boobs din da salon zautar da ita zare
bakinta tayi daga nasa zatayi mgn ya dora bakinsa a boobs dinta taja wata doguwar ajiyar zuciya
ta dafe kansa ya kwantar da kansa luf a jikinta tanashan sweet boobs dinnata tana jan zuciya shi
lamarinta ma dariya yake bashi iyakar tsiwarta da rashin kunyarta gareshi kafin yasata a corner
ne ita da kanta take taimaka masa saiya gama Kuma ta kama kukan ya cuceta.

Ya bata kusan 30 minutes yanashan nononta Yana shafa mararta tayi luf da ita sai wani nishi
takeyi masa tana shafa sumarsa a hankali ya zura hannunsa cikin wandonta Yana wasa da gurin
yanajin yanda taketa tsartuwa Yana sauke numfashi wasa yakeyi da belinta Yana tura yatsansa
ciki Yana zarewa ta hade qafafunta yayi saurin miqewa ya zare kayan jikinsa komai ya kama dick
dinsa sai tsiyaya takeyi ya hauro samanta ya sanya hannunsa ya kamo nata ya damqa mata ta
riqe yaja numfashi yace “kik....kiyimin wasa da ita takice ke kadai....." Ihu ya saki ya maqaleta
lkcn da yaji ta murde saman dick din nasa ya janye da sauri ta miqe a guje tayi saman yabita da
gudu ta datse qofar bugun duniya taqi budewa babu irin magiyar da baiyi mata ba ta shareshi ta
haye gado ta dauko wayarta dayar ta kunna ta nemi layin Ya'isha bugu biyu ta dauka tace
“kambum ubancan Ina dan iskan guy dinnan yakaiki wlh bakiga yanda hankalin gda ya tashi ba
Kuma ko kunya babu a gabana aka kirashi yace shi Yana Kano ma Amma gashinan zuwa"
numfashi ta aje tace “nima bansan me yake nufi ba ya kawoni wani gda ya kulleni wai zai taho
nan" jinjina kai Ya'isha tayi tace “kiyi amfani da magungunan nan nasa miki a jakarki ki fara
aunawa idan akwai zakiga Zane biyu ne purple a jikin tsinken in babu Kuma daya" gdy tayi suka
aje wayar

Miqewa tayi ta leqa ta window tana ganin tashin motarsa ya isa gurin maigadin gdan batasan
meye ya fada masa ba ya fice tayi murmushi tace “ mugu kawai ai wlh indai Ina cikin hayyacina
ka gama cin gindina a banza saidai kaci na wata" Jakarta ta dauka ta bude ta dauko tsinken ta
shiga bathroom ta auna kamar yanda Ya'isha ta fada mata kamar wasa saiga 2 line sun fito jikin

79
tsinken gabanta ya fadi ta shiga kitchen ta bude ga mamakinta ta samu cake da lemo a ciki ta
dauka taci ta qoshi ta sake komawa ta dauki qwayar Shan ta hadiya ta Kuma tura daya a
qasanta can ciki ta haye gado abinta tanajin nishadi a ranta ko banza itama zata fara nuna masa
ta kawo qarfi ciki ne ta zubar ta gama saidai ya tsireta inya dawo.

Bacci ne me dadi ya dauketa harda mafarkinta wai gatanan ita da Kareem dinta suna buga
qwallo ciwon marane ya tasheta ta miqe zunbur da sauri tana dube² mararta ta qulle ta fashe
da kuka cikin tashin hankali na azabar ciwo ta rinqa murqususu tsayin lkc kafin jini ya balle mata
wai ashe over dose tayima qwayar aikuwa ta fice daga hayyacinta sosai ta rinqa juyi a tsakar
dakin kafin hankalin ya gushe gabadaya ta suma jini na bin jikinta................

Haka ta kwana ta yini a wannan yanayin bambamcinta da gawa dumin jiki sai la'asar liqis ya
dawo gdan ya shigo yanajan akwati niqi² a hannunsa ya qarewa qasan kallo babu alamun ma ta
fito ya haura saman ya bude qofar da sa'arsa a bude take ya hangeta kwance daidai cikin
bushasshen jini yayi jifa da akwatin hannunsa ya nufeta da mugun gudu hankalinsa a tashe ya
fara jijjigata Yana Kiran sunanta Amma babu alamun rai bare motsi a tare da ita.

Daukarta yayi cak ya fito da ita yasata a mota suka fita basuyi nisa ba yaga wani asibiti me
zaman kansa ya nufeshi da sauri ya shiga ciki ya janyo hannun wani likita suka fito tare ganin
halin da take ciki yasa likitan ja baya da sauri yace “meye ya sameta?" Cikin fitar hayyaci yace
“banssni bs na dawo na tarar da ita a haka ku taimaka min kada ta mutu" daqyar suka karbeta
shima saida ya nuna musu ID card dinsa suka shiga da ita suka jorner mata na'urori suka buqaci
jini yace a debi nasa suka shiga Lab suka dibi leda daya suka nemi daya a asibitin sukazo suka
maqala mata, dagowa likitar tayi ta dubeshi tace “Sir saidai fah hqr alamu sun nuna ta qarfi aka
cire cikinnan......"

Wata damqa yakaiwa wuyan likitar yana tsuma yace “cic....cikin nawa ne ya fita ku mahaukata
ne meye aikinki da baku tsayarmin dashi ba....." Daqyar ta qwace tace “ba laifinmu bane Sir
kafin ma kuzo nan yariga ya fita tayi amfani da qwayoyine wajen zubar dashi Kuma qwayar ma a
zahiri tayima jininta qarfi so dole zata wahala shima cikin zai fita saidai Kuma ayi fatan Allah ya
kawo wani"

Iska ya furzar yace “ok ta kyauta Meenah ta kyauta Ni tayima haka Ni ta zubarma da ciki?
Wannan ba tunaninta bane wlh saidai asata Amma batada fasahar da zatayi wannan barnar"
Yana fadin haka ya juya ya shiga dakin ya isheta kwance magashiyan yaja qwafa ya fice ya nufi
motarsa ya shiga zuciyarsa na suya gdan nasu ya nufa ya zauna a falo yana tafasa Meenah ta
cuceshi meye ribarta don ta zubar masa da ciki bayan ya sanar da ita yanason abinsa?"

80
Wannan abu ya tsaya masa a rai Kuma tabbas saiya koya mata hankali wautarta ta fara yawa ta
fara yi masa illah ta fili bayan ta boye data shafe shekaru tanayi masa. Da wannan tunanin yaji
wayarsa tana ring ya dauka ya duba cikin damuwa number Mom yagani yaja fasali ya daga tare
da manna Bluetooth a kunnensa Yana qoqarin saita nutsuwarsa yace “Mom ya gdan anganta
ne?" Iska Mom ta furzar tace “inafa zaa ganta ni bsna tunanin yarinyar nan guduwa tayi saidai
ko idan saceta akayi fah" boyayyen murmushi yayi yace “abune me sauqi a saceta din babu
komai nasanar da abokan aikina zaa Sanya ido sosai insha Allahu qalau zata dawo"

Yana Shirin aje wayar Mom tace “bakaji ba Rasheed ankawo maka amaryarka fah yau
dinnan......" Qwarewa yayi da yawun bakinsa ya miqe zumbur yace “amarya Kuma Mom naga
dai Zulaihat din ta mutu....." Murmushi tayi tace “to ya zakayi ne da kafiyar Mai Martaba haka
zaka hqr ka karbi Hidayan" iska ya furzar Yana safa da marwa yace “ok turomin number yarinyar
inason mgn da ita" babu musu Mom ta Amsa da “to" komawa yayi ya zauna Yana murmushi
Saida yayi me isarsa Kira ya shigo kamar karya daga yadai daure ya daga jin muryar mace
yasashi gyara zamansa yace “daga Ina baby?" Kwantar da murya tayi tace “mom ce tace na
kiraka kanason mgn Dani" murmushi yayi yace “oh hakane fah kece Hidayan dama Allah sarki
baiwar Allah yanzu dai Kinga Ni bana gari zan iya daukar shekara biyu ma ban dawo ba Kuma a
tsari na addininmu me adalci na musulumchi wata uku ne akeson ka rinqa ziyartar matarka
saboda ita gona Saida ban ruwa inya qure ne zaikai wata shidda so wannan dalilin yasa zanyi
miki wata alfarma"

Numfashi ya sauke yaci gaba da murmushin sa yace “kinsan Alfarmar da zanyi miki?" Da qwarin
gwiwarta tace “aa" dariya ce taso qwacewa gareshi ya gimtse yace “kawai ki koma gdanku
bakida iddata tunda ni nama manta kalarki rabona dake tun kina goye ina nufin na dauke miki
nauyin dakon igiyar aurena da suka saqala miki indan kin sami miji ko yaune zaa iya dauranki
aure dashi normal ne......"

Wani ihu ta saki yayi saurin kashe wayarsa gabadaya ya cillata a saman table ya miqe ya fada
dakin baccin nasu ya gyara gurin data bata da jini ya wanke ya Sanya turaruka ya gyara gadon
yayi wanka ya dawo ya zauna Yana nazarin abubuwan da suke faruwa jinsa yake wasai
muradinsa ya cika gashi ga Meenansa Meenah gdan ruwa gdan dadi Meenah sanyin ruhinsa
murmushi yayi yace “wai ta zubarmin da ciki tana ganin tsira ne gareta, system dinsa ya dauka
ya shiga Gmail dinsa inda yake adana hotunansa ya bude na Meenah Yana kallo yanajin ninkin
qaunarta na qara zagaye ruhinsa akwai wani hoto da yayi mata lkcn ya tubeta ta tashi zata gudu
babu komi a jikinta ya zubawa boobs dinta ido yana lasar lips ga bikin zuwa ba zanin daurawa

81
tabbas da qalau take yau da saita gane kurenta sai yayi mata cin da baitaba yiwa wata mace ba
a duniya.

Lumshe idonsa yayi yace “babu komai zaki shigo hannu ne da kaina zan ladabtar dake basai
nasa kowa ba" miqewa yayi ya shiga kitchen ya dafo Indomie ya dawo ya zauna yaci yayi hani'an
sannan ya sake shiri ya nufi asibitin lkcn da yaje taji jini ta farfado Yana shiga suka zubawa juna
ido kowa da saqo a zuciyarsa tsoron irin matakin da zai dauka akanta takeyi maimakon hakan
sai taga ya nufota ya tsaya kusa da ita ya zubanta ido kamar me nazartar wani abu can yaja
numfashi yace “ya jikinki? Kiyi hqr fah insha Allahu bada jimawa ba Allah zai kawo Mana wani"
dagowa tayi ta zuba idanunta cikin nasa ya shafa gefen bakinsa yace “yess mana ko bakya
sone?" Kawar dakai tayi idanunta ya kawo ruwa ta bude baki zatayi mgn yayi saurin dakatar da
ita yace “sorry adana kalamanki banson ki wahala idan kinji sauqi sosai mayi mgnr daga baya"

Bata qara cewa qala ba ta koma ta kwanta ya juya ya fita bai jima sosai ba ya dawo ya dubeta
yace “kya iya tashi mu tafi" jikinta babu qwari ta mike tanajan jiki suka fita yaja motar suka nufi
gdan suna shiga ta kwanta a falo ya shiga kitchen ya hado mata multina da Madara peak
tasheta ya dura mata tana yatsina fuska haka tasha ta kwanta sake ficewa yayi daga gdan bai
shigo ba sai dare sosai har lkcn tana kwance a falo ya aje tarkacen daya shigo dashi ya tasheta
ta zauna ya rinqa bata gasasshiyar hantar tana taunawa daqyar Saida yaga taci me yawa ya
matse mata Struwberry da Inibi ya bata ruwan ta shanye ya debe kayan ya mayar kitchen yazo
ya dauketa cak batada qarfi balle tace zata ceci kanta hakanan tanaji tana gani ya tubeta tik yayi
mata wanka harda canza mata pant da part itakam wannan rayuwa tayi mata nauyi a
ma'auninta na hankali yanda yake abubuwansa kansa tsaye ke kya rantse da Allah da matarsa
Hidaya yakeyi.

A cikin trolley din daya shigo dashi ya bude ya dauko wata rigar bacci yasa mata ta kwanta
tunda ba sallah zatayi ba bayan ya idar da tasa yayi wanka ya fito daure da towel Yana goge
jikinsa ya Sanya gajeran wandonsa ya kwanta kusa da ita tare dakai hannu ya kashe fitilar ta
lumshe idonta tare da janyewa hannunsa da yasa yake lalubota hakan baisa ta tsira ba saijin
hannunsa yayi bisa nononta ta rintse idonta har cikin ranta bata qaunar ya tabanta nono
shikuma ta fahimci babu abinda yake tsonensa ido irin wannan abu.

Matsowa yayi ya sake gyara zaman hannunsa a boobs din nata ya kama nipples din a hankali ya
matsa taja numfashi tare da daga hannunta daqyar ta riqe hannunsa muryarta na rawa tace “ka
qyaleni Baffa'am don...." Hade bakinsu yayi ya saqalo harshenta Yana wasa da nasa harshen
akan nasa.

Da dabara ta janye bakinta tana mayar da numfashi ya riqota sosai ya zame a hankali ya Dora
bakinsa a qirjinta Yana lasar tsakiyan nononta da dabara ba kai tsaye ba ya Sanya harshensa ya
82
fara karkada nipples din nata taja doguwar ajiyar zuciya tanason mgn ya rufe mata baki ya
hanata furtawa tanajinsa yasa nipples din nata a tsakiyar haqoransa Yana gogawa da tsotsa a
hankali.

Duk dabararta nason ta qwace ta kasa Rasheed yasan darajan nono sosai baya gajiya da juyasa
a bakinsa hakanan tanajinsa ya rinqa shan nonon nata daga wannan ya koma wannan tsayin
dogon lkc can ya saki ya kunna haske ya gauraye dakin ta lumshe idonta yayi murmushi Yana
kissing goshinta cikin sarqewar murya yace “jiya nace kiyi sucking dina kinqi kiyi kika murdemin
penis waike raini sannan kika zubarmin da cikin da nake qauna Kuma duk kina tunanin kinci bilis
ko?" Lumshe ido tayi yace “kina sani yawan magana saboda kin samu zuciyata Meenah banson
muke yawan samun matsala dake saidai ke na fahimci dadinta kikeji ko?"

Hawaye ne ya gangaro mata cikin mutuwar jiki tace “kowa yake aikata daidai yasani kowa yake
aikata ba daidai ba yasani saidai ya rintse idonsa don son zuciya Baffa'am iyakar sanina ni ba
matarka bace Amma ka mayar dani fiye ma da yanda ka mayar da matarka nasani a jiya an
daura maka aure da Hidaya kaikuma ka satoni kazo kayi camping dina anan kawai donka takura
rayuwata haba Baffa'am meye yasa zaka zabi aikata sabon Allah fiye da aikata sunnarsa nikam
Raina ya kasa sabawa da wannan rayuwar daka zaba mana ......"

Rufenta baki yayi da hannunsa yace “meye bambamcinki da matar tawa yanzun?" Cikin tsiyayar
hawaye tace “shaida da sadaki sune bambamcina da matarka Baffa'am don Allah ka taimakeni
ka daina takurani Ina aikata abinda Ni dakai duka mukasan ba daidai bane" shafa sumarsa yayi
yace “hakane kinada gsky a gurinki ba daidai bane nikam a gurina daidai ne banji a Raina zan iya
daina Sha daga qoramarki ba Kuma banji a Raina zan iya qyaleki ba harsai na sake baki baby kin
biyani Wanda kikayimin asararsa sannan zan fadawa duniya Ina tare dake in sunga dama su
barmu muyi auren in sunga dama suqi nidai ribata tazo gda"

Iska ya furzar yace “kada ki wani damu fah kiji a ranki Baffa'am dinki yana tare dake" wani
takaici me lasing ya cikata tanajinsa ya kama hannunta ya dora saman dick dinsa yaja wata
ajiyar zuciya yace “kiyimin wasa da abarnan harsai nayi release idan kinqi Kuma ba damuwata
bace don naci da jini comdom kawai zansa" noqewa tayi yayi murmushi ya fahimci saiya fara
bata Kashi sannan zasu daidaita ya miqe ya dagata zaune ya kama dick din nasa ya saita mata a
bakinta ta rintse idonta tana tuno sanda suke zaman dadiro da Christy yanzu Kuma don son
zuciya wai itane zatasha masa bura. Damqar gashinta yayi da qarfi yace “wlh sai kinshamin dick
dina Meenah meye ban tsotsaba a jikinki da zaki rinqa guduna" cikin kuka tace “Eh kasha komai
Amma Ni ai kaine ka fara lalatani nima da ace nice na fara saninka da zan iyayi maka komai....."

Cafkar nononta yayi ya matsa da qarfi ta saki qara yace “na rantse saikin shamin ita" Yana fadin
haka ya qara damqar gashinta taji wata azaba ya Kuma matse nononta a hannunsa azaba goma
da ashirin ta fashe da kuka yace “kiyimin shiru kafin ki qarasa harzuqani kiyimin abinda nace

83
kawai shine cetonki" batada yanda zatayi haka tasa hannu ta kama twins dinsa ta Sanya dick din
nasa a baki tana mulmulata da harshenta yaja wani nishi me qarfi ya gantsare ya nutsa
hannunsa cikin sumarta Yana mulmula nononta da dayan hanunsa itaksm lumshe ido tayi tana
lashe dick din nasa da tsotsarta da salon da yakeyi mata.

Gabadaya ya fice daga hayyaci sai nishin dadi yakeyi mata Yana danna kanta tana ci gaba da
karkada harshenta a wutsiyar tasa ita kanta tanajin dadin yanayin da hikima yaja hannunta ya
Dora kan nipples dinsa tana shafa nononsa da gashin qirjinta tanaci gaba da tsotse masa tsuliya
Yana nishi Yana gumtse baki baisan sanda ya qanqameta Yana tsuma ba yace “ahhhh Mee....
Meenah zak....zaki kasheni ohhhhh dad....di....." Bata auna ba bata shirya ba taji ya sakar mata
sperm dinsa a bakinta ta janye da sauri saboda qamshinsa da taji Yana tayar mata da zuciya
miqewa tayi zata shiga bathroom ta zubar ya riqota ya dawo da ita ya danneta ya sake danna
dick din nasa a gumtsattsen bakinta yace “haba baby ai ba'amin asarar madarata kodai ki
shanye ta a cikinki ko Kuma gindinki ya shanye milk din jikin Abdulrasheed tanada daraja
matuqa".............

Rintse ido Juhud tayi cikin tashin hankali da wannan sabuwar azaba daya shirya gana mata a
zucci take tambayar shikam wannan wanne irin mutumne mara jin kunyar aikata barna? Saida
ta hadiye sperm din nasa sannan ya qyaleta ya janye daga jikinta ya dauki Sweet kan bedside
table ya bare ya cilla mata ta dauka ta jefa a bakinta tana miqewa ya juya ya shige bathroom ya
tsaftace jikinsa ya dawo Yana taje kansa ya shafa mai ya gama yayi miqa tare da fadowa gadon
ya janyota ya mannata da jikinsa zatayi mgn ya dora bakinsa saman nata dan dole tayi shiru sai
qifqifta idanu kawai takeyi itakam ta hadu da gamonta.

Washegari shine ya tashi yayi komai na gdan yana kitchen wayarsa tayi ring wadda tun jiya daya
gama aika²rsa bai budeta ba sai yau da safen ganin number Mai Martaba yasashi jin faduwar
gaba hakanan ya dake ya daga bai Amsa gaisuwarsa ba yace “saki nawa kayima Hidaya?" Da
karsashi yace “daya" yayi murmushi yace “tanada damar sake zama matsayin matarka kenan?"
Shiru yayi baice komai ba jin bazai magantun bane yasa Mai Martaba cewa Ina mamakin irin
sakayyar da kake Shirin aikatamin Rasheed baka taba neman wani abu gurina ka kasa samu ba
Amma Ni na nemi alfarmar riqemin yar dan'uwana matsayin mata a gdanka abun yana neman
gagara, hmmmm uhmmmm Tabbas kacika kakai Rasheed Amma dai banson ka manta cewa
inada dama da haqqi akanka muddin nine na zamo uba na gaske gareka ba musanyamim kai
akayi a asibiti ba to dole bisa umarni ka zauna da Hidaya in Kuma kaqi to ka canza iyaye bani
bakai......"

Qit ya sanqame layinsa ya zubawa wayar ido cikin tashin hankali shikam yaga ta kansa a duniya
kamarshi ya hada mata biyu ta yaya zaima fara zama da Hidaya bayan bayasonta meyesa

84
bazasu qyaleshi da muradinsa ba wannan wanne irin qarfa² ne? Takun da yaji ta bayansa
yasashi juyawa suka zubawa junansu ido kowa da abinda ke ransa kafin daga bisa Juhud ta
janye idanunta daga garesa cikin sanyin yanayi tace “Ina kwana" daukan tea flast din yayi ya
nufota ya miqa mata yace “na tashi lfy Amma ban riski yinin lau ba" da rashin fahimta ta dubesa
yaja numfashi yace “kome zaayi babu me rabani dake Meenah inasonki wlh kin kasa ganewa
don Allah ki cire kowa a zuciyarki kisani nine ya kamaci kibawa kyautar zuciya" wani gwauron
numfashi ta sauke ta juya ta fito falon ta aje tea flast din ta juya zata tafi yayi saurin shan
gabanta yace “waike wacce irin zuciya ce dske ne...."

Hannunta ta Dora a bakinsa ta dago idanunta da suka ciko da qwallah tace “ina tuna
Alkhairanka na baya gareni inajin tausayin kaina dakai banso muka riski kanmu a halin daka
jefamu ba zuciyata tafi aminta da nabarka na nemawa kaina wata mafitar saboda zamana dakai
akwai matsala...."

Tunda ta fara mgnr ya zubanta ido har ta gama sannan yaja kujera ya zauna ya fara hada tea din
bayan ya hada ya miqa mata zatayi masa gardama ya dakanta tsawa dole ta nutsu ta karba
tanasha daqyar baisake kallon ta ba har ya gama ya haura sama ya sako kayansa ya fice tanaji
ya kulleta a gdan, ta zauna tanata kukanta daya zame mata jinin jiki Saida bacci ya dauketa
sannan ta hqr ta kwanta a falon tayi baccinta isasshe. Yammaci har dare bai dawo gdan ba ta
cika da tsoro gashi ya karbe wayarta batason yasan da wata a hannunta shiyasa ta kasa kiransa
tananan zaune a falo har goma ita dama gata matsoraciya hakan dole ta tashi ta haura sama ta
rufe ko Ina na gdan tana cike da tsoro bacci ya dauketa.

Washegari ma hakanan ta yini sur har dare bai dawo ba sai Daren ne Ya'isha ta kirata take fada
mata ashe Katsina ya tafi yaje ya tashi hankalin gdan sarautar akan aurensa da Hidaya duk wani
Wanda yakejin ya isa yayi masa mgn yaqi ji yaqi gani qarshe ma cewa yayi don wannan banzar
kucakar akeson daga masa hankali to taje ya cike saki ukun inda me magana yayi. Yana fadin
haka ya fice Mom ce tayi qarfin halin tsaidashi da cewa “amma lallai Abdulrasheed kakai da
mara neman albarka mahaifinka yayi maka zabi kace bakaso harma ka yanke wannan
mummunan hukuncin akai" dagowa yayi idanunsa cike da qwallah yace “bayin kaina bane Mom
zuciyata tana fadamin bazan taba iya hada soyayyar life dina da wata ya mace ba a duniya
saboda haka yasa na yanke wannan hukuncin da azo ayi abun da zaa rinqa wlh tallahi gara tun
farko kada a fara"

Yana fadin haka ya juya zai fita Mai Martaba yace “nasan abinda yake rudarka ka zabi mace
sama da ni dana haifeka na dauki dawainiyarka har zuwa lkcn da ka girma ka zama mutum ka
tsintota a daji ka mayar da ita mutum tsayin lkc kana tare da ita duk wani motsinka da
85
nufaqarka akan Juhud na fahimceshi daga ranar daka kawota gdannan kawo lkcn da dauketa ka
lalata mata rayuwa ka massheta mata a gurinka ta hanyar zuwa a dauranka aure da ita batare
da neman izininta ko yardarta ba, duk kallonka nake har zuwa lkcn data samu ciki suka fita
domin zubarwa da binsun da kayi ka saceta ka boyeta dukka Ina kallon irin naka wayon ne
Rasheed ban hanaka cigaba da rayuwa da Aminatuh ba Amma kayi sani na rantse da ubangiji
daya Mara abokin tarayya mun sanya qafar wando daya dakai muddin nine ubanda ya haifeka
kamar yanda ka furtawa Hidaya saki uku itama Meenah saika saketa daidai da hakan idan kaqi
Kuma ka nunawa duniya ta hanyar cemin bazaka iyaba"

Kalaman na Mai Martaba sunyi mugum dukan zuciyoyin duk wadanda ke gurin Amma Banda
Rasheed da yake latsa wayarsa Captain Salman yayansa ya matso gabansa ya daukeshi da wani
gigitaccen mari daya sanyashi lumshe idonsa ya budesu akansa maimakon yanayi na damuwa
saima juyawa da yayi ya fice Mom da Addah Abulle da Dr Arman yayansa suna kiransa tare da
biyo bayansa Mai Martaba ya daga murya yace “duk Wanda ya fita to karya dawo shima na
cireshi cikin yayana......"

Wani mugun tashin hankali Juhud ta shiga Wanda rabon data risketa a cikinsa tun lkcn mutuwar
Innatu tace “Innanillahi Wa Inna ilaihir raji'un Ya'isha don Allah da gaske kikeyi meye yake
damun Baffa'am ne komansa daban dana mutane meye yake nufi da fitowa ya baro gdan
batare da lamuncewar Iyayensa ba....." Numfashi Ya'isha ta sauke tace “tabbas kekam kina
ruwa gaban breaker yasaki cikin wani yanayi domin tunda ya sakai ya fice a gdannan Mai
Martaba yake saba da marwa babban abinda yafi komai dagawa kowa hankali yanda yaje aka
daura muku aure batare da kowa yasani ba Mai martaba yace “wato shi bai dauki kowa da
muhimmaci ba cikin rayuwarsa kawai abinda zuciya ta saqa masa shi yakeyi kiyi bakin qoqari
wajen ganin kin saitashi tunda qaddara ta hadaki dashi babban tashin hankalin ma dazun nan
fah mukayi baqin wasu Fulani sunce abinda ya raboki da rugarku Moddibon rugar kika kama
kika cinye shine yan'uwansa suka sanyawa bukkar da mahaifiyarki take jinya wuta ke Kuma suka
biyoki zasu kasheki Kuma fah kowa ya amince da wannan labarin harma Mai Martaba yayi
rantsuwar babushi babu Ya Rasheed muddin be sakeki kin qara gaba ba Addah Abulle ce me
cewa ita Allah ya rabata da qaya da tuni danta da takejin dadi dashi ya zama sorry, Mom kam
har yanzu ta kasa cewa komai sai hawaye da taketayi na tambayeta meye dalili tacemin “Ya'isha
sharrin maita yanada ciwo anyima qanwar babana sharrin maita ta mutu da wannan baqin cikin
anyiwa yayata sharrin maita tun daga cikin gdanmu Ayshatu ta tashi da wannan ciwon a ranta
ta sake samun dangin mijin da basa qaunarta aurenmu na Fulani suka hanata shiga dangi bata
zuwa Mali kawai saboda sunce danginta mayune wannan dalilin yasa ta bata a dangi bamu
santa ba tun tana qarama dama uwarta tabar gidan babanmu da ita tun suna Senegal Saida ta
Isa aure aka aurawa wani bafullace ita ya tafi da ita daga nan bamu sakejin duriyarta ba har

86
kawo yanzun. Ya'isha idan Juhud ta kasance yanda ake tunani to tabbas tana cikin hadari idan
Kuma ta kasance akasin haka to tafi shiga hadari domin kuwa duniya zatayi mata qunci zata rasa
tudun dafawa ga maraici ga qiyayyar dangin miji nikam banso Rasheed ya auri yarinyar nan a
haka ba naso yayi aure me yanci da ita wlh inasonta a cikin jinina Kuma Ina tausayinta"

Tunda Ya'isha ta fara mgnr Meenah ke wani irin kuka me ciwo tanajin tausayi da tsanar kanta a
hankali ta zame cikin kuka tace “inasu Baffa Ribado sukasan inda nake har sukazo suka
lalatamin tarihina......" Qwace wayar taji anyi ta dago tana kallonsa tana hawaye, yaja fasali
yace “ba laifinsu bane nine naje na nemesu domin su dauramin aure dake, ko ki kasance mayya
ko ki kasance akasin haka niba damuwata bace damuwata kawai ki kula da kanki ki kiyayeni
nima na kiyayeki. Ke Kuma munafuka da kike kwashe komai kike sanar da ita zanyi maganinki
duk ranar dana shigo Katsina....."

Da sauri Ya'isha ta kashe wayar ya jefata a aljihunsa ya zauna kusa da ita ya riqo hannunta yace
“idan ya kasance nine mijinki Kuma na yarda da komai akanki Meenah na yarda na mutu saboda
ke to meye Kuma saura dazai dami rayuwarki?" Sosai kalamansa suka shiga jikinta ta fada
jikinsa ta ruqunqumeshi tace “zanyi farin ciki da samun masoyin gsky me qaunata domin Allah
Mai sona da aibina Amma bazanso ya kasance nice silar lalacewar alaqarsa da danginsa ba
musamman iyaye Baffa'am kada ka zabeni saman mahaifanka don Allah kabarni da
qaddarata......" Bakinsa yasa ya rufe nata a hankali suka zube a qasa Yana hura mata iska ya zare
bakin nasa yasa saman hawayenta Yana lashewa Saida ya tsotsesu tsaf sannan yace “zan tayaki
jigila da qaddararki bakin rai bakin fama yanzu ne wasan zai fara Meenah ko kowa zai gujeki Ni
zan rayu dake" hannu yasa a aljihunsa ya zaro wata baqar leda ya kunce ta zubansa ido ya
tasheta zaune ya zaro abin wuyan dake ciki sai walwali yakeyi ya dubeta itama shi take kallo
tace “lahh Baffa'am Ina kasamu wadannan?" Murmushi yayi yace “tun ranar farko dana tsinceki
na cire miki shi a qugunki na adana maki su ke Ina kika sameshi?" Sunkuyar da kanta tayi tace
“Innatu tacemin na kakata ne da Babanta yabata lkcn aurenta shine data rasu baffana yaci gado
shikuma yaketa ajiyarsu gareni har zuwa lkcn da ajalinsa ya riskesa ya samqawa Innatu itama
ana gobe zata rasu tabani su Ni nama manta dasu badan yanzun ba"...............

Jinjina kai yayi ya karbi Diamond stone din ya zubansu idanu sosai yaja numfashi ya sake miqa
mata ta girgiza kai tace “zasufi samun tsaro idan suna gurinka" lumshe idonsa yayi ya budesu
akanta yace “me kikaci yau?" Qasa tayi da kanta yasa hannu yaja dogon hancinta yace “kinsani

87
banason zama da yunwa ko?" Dagansa kai tayi ya lashi lips dinsa yace “to meye yasa kika zauna
da ita?" A kasalce tace “banma jita bane ji nayi na qoshi sosai yau"

Murmushi yayi tare da miqewa ya fice daga dakin daga qasan taji Yana kiranta ta fito ta tararsa
zaune da daron kaji a gabansa ta kalli agogo goma na dare harta gota ta dago ta dubesa tace
“fita kayi?" Murmushi yayi mata yace “kina mamaki ne?" Akanki babu abinda bazan iyaba"
shafa sumarta tayi ya janyota jikinsa ya zaunar da ita ya soma bata Naman tanaci Yana tuno
farkon haduwarsu yana dariya ta dubesa tace meye kakewa dariya?" Lakace mata hanci yayi
yace “lkcn da kike tausayin kaza na tuna" kanta ta tura a qirjinsa tana dariya shima dariyar
yakeyi ya sanya hannunsa Yana shafa bayanta yanayinsa na sauyawa daga normal zuwa wani
daban a hankali taji ya sauke hannunsa a saman bombom dinta ta dago da sauri gabanta ya fadi
lkcn da suka hada idanu ya kanne mata ido daya ya kwantar da kansa a kafadarta Yana shaqar
qamshinta.

Janyewa tayi zata miqe ya rigata miqewa ya sabeta kamar wata babe ya nufi saman da ita ya
azata a gadon ya fice ya hade kayan abincin yasa na sawa a freezer ya nufi saman, a bathroom
yaji motsinta alamar da take nuna wanka takeyi ya bude bayin ya zubanta ido tana kwance cikin
komin wankan ta baje gashinta abin yayi mugum daukar hankalinsa.

Takawa yayi da sanda bataji shigowar tasa ba kasancewar a zahiri ne take wanka Amma
kacokan hankalinta yanaga tunanin makomar wannan murdadden lamari daya tunkaro
rayuwarta to waima shin Ina yaje ya qwaqulo su Baffa Ribado har ya nemi aurenta a gurinsu
Kuma suka bashi meye yasa bai sanar da Mai Martaba burinsa ba ya yanke hukunci babu
shawara?

Da wannan tunanin tajishi cikin ruwan ta bude idanunta akansa shima ita yake kallo lkcn da
yake saita zamansa cikin ruwan yasa hannunsa ya kama boobs dinta suka saki ajiyar zuciya lkc
daya Yana shafa boobs dinta yana tsotsar bakinta da yanayin gusarwa da abokin harqalla
hankali taja numfashi shima ya sauke ajiyar zuciya ya Sanya hannunsa Yana shafo mararta
yanayin qasa dashi da nufin turawa a gabanta ta riqensa hannu ya dago idanunsa da suka canza
kala sosai ya saukesu cikin nata cikin in...Ina tace “Bai...bai tsaya ba...." Wata wawuyar matsa
yayima nononta data sata sakin qaramar qara ya hade bakinsu yanaci gaba da matsa nonon a
hankali har yayi qasa ya kama da harshensa da bakinsa yanasha salon yanda yake tsotson
nonon ya kidimanta yanayi matuqa sai shafa kansa takeyi zuwa bayansa tana tura masa nonon
a bakinsa shikuma Yana qara narkewa a jikinta.

88
Sunfi awa guda a bayin sunan Wai wanka akeyi Saida yasan yanda yayi ya samawa kansa
nutsuwa sannan sukayi wankan suka fito yayi sallar Isha itakuma ta kwanta tanajinsa yanata
kwararo addu'o'insa bayan ya idar ya kashe fitilar dakin shima ya hauro ya kwanta tana manne
a jikinsa har yanzun ya fahimci akwai sauran tsoronsa a tare da ita so yake ya mantar da ita duk
wani nau'i na tsoronsa ta sake jiki dashi suyi rayuwa me dadi, jin Yana neman takura mata ne
yasata lumshe idonta a dole tayi bacci yasan ba baccin tayi ba so baison takura mata duk da
cewa zuciyarsa har yanzun tana cike da jin radadin asarar da tayi masa ta cikinsa to Amma yaya
zaiyi da abinda yafi qarfinsa iyakar bala'insa mugun ragone shi akan abinda ya shafeta baya iya
daukan mataki akanta akan abubuwa da yawa.

Da wannan tunanin bacci ya daukesa cike da tunanin halin da ya riski kansa kawai don ya zabi
farin cikinsa saman farin cikin kowansa, baccin nasu na yau na musamman ne Basu farka ba sai
asuba shine ya tasheta tayi miqa da salati ta bude idonta Yana tsaye akanta ta miqe ta wucce ta
gefensa zata shiga bathroom ya riqota ta baya ya kwanto jikinta Yana shaqar qamshin sumarta
yace “ina cikin yanayi wifey nikam don Allah ki taimakeni kiyi ki wanke abinnan" Saida gabanta
ya fadi ta fara tuhumar kanta ya akayi ya san ya tsaya? Numfashi taja ya fara shigewa jikinta ta
janye da sauri ta fada bayin ta rufe yayi murmushi ya fahimci Meenah muguwar lazy ce a
wannan harkar batada kuzari.

Wanka tayi ta tsaftace jikinta ta fito lkcn ya idar da sallah yana azkhar ta raba gefensa ta tayar
da sallah yaji dadi sosai a ransa ya miqe ya koma ya kwanta tana idar da sallar tayi wuf ta fice
daga dakin ta fada kitchen tana duba abinda ya dace tayi doya ta dauka ta bare ta wanke tasa
mata suger da gishiri kadan ta dora a wuta ta dauka qwai ta fasa ta zuba masa kayan qamshi ta
kadashi sosai ta dauki kasko ta zuba Mai ta wanke hannunta ta Dora ruwan zafi da yaji kayan
qamshi ta tace ta zuba a tea flast din komawa tayi ta tsame doyar ta soya da qwan ta zuba a
warmer ta gyara kitchen din ta fito ta aje a dinning din ta koma saman ta tarar dashi kwance
yanata latsa wayarsa ya dago ya zubanta ido itanma shi take kallo da sassarfa ta qarasa ta
tsugunna a gabansa tace “morning Baffa'am...." Bai bata damar qarasawa ba taji ya janyota
jikinsa ya kwantar da ita bisa faffadan qirjinsa Yana shafa bayanta yace bakisan waye mijinki ba
ko?"Meenah banson nayita nuna qulafucina akan haqqina hakan zai iya jamana matsala" Yana
fadin haka ya dagata yace “ki cire komanki kizo ki fara aikinki" da sauri ta dubeshi ya daganta
gira yaci gaba da latsa wayarsa babu yanayin wasa a tare dashi dole hakanan ta zare komanta ta
kwanta a samansa tsoro na cinta gashi bata isa tace batayi ba hakanan ta cirensa komai nashi.

Bakinta ta Dora saman nasa ya lumshe idonsa tare da sakin ajiyar zuciya yanajin yanda boobs
dinta ke gugan qirjinsa yasa hannu ya tallafosu Yana shafasu ita Kuma tana tsotsan bakinsa a
hankali ta janye ta dora lips dinta a nipples dinsa tana tsotsa da salonsa daya koyar da ita yaja
wata ajiyar zuciya me doubles yana matsa bombom dinta.

89
Hannunta tasa ta kama twins dinsa tana mulmulawa da shafa joystick dinsa shikuma yana
matsa nononta da salonsa me fitar da ita hayyaci, yana tsotsar nonon Yana jan numfashi Yana
tura yatsansa qasanta a dabarance. Ya fara wasa da yatsansa a gurin taja numfashi juyar da ita
yayi ta koma qasa yaci gaba da tsotseta a hikimance har ya sauke harshensa a qasanta ya fara
kalkaldawa taja ajiyar numfashi ta riqe kansa ya dago suka hada ido ya kanne mata dayan ya
sakeyin qasa yaci gaba da tsotseta yana zuqota tana banqarewa tana janyewa Saida ya aikanta
saqo sosai ya tabbatar data shiga hannu sosai sannan ya fara qoqarin samawa kansa mafita
yana fara shigarta taji wani mugun zafi ta zabura zata miqe yayi saurin danneta yaci gaba da
danna mata kaya tana cijewa har ya saita kansa ya rinqa sukuwa akanta zafi takeji sosai shikam
mugum dadin yanayin yakeji ya rinqa tura hannunsa cikin sumarta yanaci gaba da cinta da
qwarewa aikuwa taji a jikinta bata taba sanin Baffa'am din nata yakai hakanba sai yau tun tana
daure masa Saida tasa masa kuka yanajinta ya shareta yaci gaba da sha'aninsa Saida yaji ya
samu nutsuwar da yake buqata sannan ya kwanta a jikinta Yana mayar da numfashi ita Kuma
tana sauke ajiyar zuciyar wahala.

Daqyar ta tashi tayi wanka ta sauko falon Yana zaune a dinning ta qarasa ta zauna sukayi break
din suka koma falon suka baje binta kawai yakeyi da kallo yanayin kallon nasa kunya yake bata
tayi qasa da kanta ya dago kanta yace “me kikeji game dani?" Sunkuyar dakai tayi ya sake
dagota yace “kiyi mgn my Meenah" kwantar da kanta tayi a jikinsa yaja numfashi ya tureta yace
wato bazaki iya fadamin matsayina a gurinki ba ko?"

Girgiza kai tayi yayi murmushi yace “ni nasan matsayinki a gurina ki riqe naki basai kin sanar
dani ba kije kikai kasuwa ki siyar ko idan kin mutu ayi mawa kabarinki ado dashi" yanda ya miqe
ya fice daga falon fuuuuu yabata qaramar dariya.

Tace “masifaffe kawai" juyowa yayi yace “me kikace" turo baki tayi yayo kanta ta miqe da sauri
ya cafkota da qarfi yace “ina tambayarki me kikace kina tashi saboda kin rainani?" Cikin in...Ina
tace “to...toba li'ilafi nake karantawa ba...." Sakinta yayi ya fice daga gdanma gabadaya ta tabe
baki tace “Umma ta gaida Assha.

Gyaran gdan tayi ta sake shirinta tayi kwanciyarta ta dauko wayarta ta kunna data suka gaisa da
Ya'isha sukaci gaba da hirarsu tanata nishadinta abinta ba ita ta sauka online ba sai wajen uku
da taji tsayuwar motarsa tayi maza ta boye wayar ya shigo shida wasu yara ya budensu store
suka zuba kayan abinci ya sallamesu suka tafi ya nufi step na benen tace “barka da dawowa"
tsayawa yayi batare daya juyo ba ta miqe a sanyaye ta nufesa ta rungumeshi ta baya ta dora
kanta a bayansa cikin sanyin murya tace “Ginshiqin lamarina. Kainefah muradin Raina! Kaina

90
baiwa yarda zaka sharen duk kukana!! Karbi zoben alqawari kasashi a hannayena!!! Kaina baiwa
Amana ta zuciya, ko Ina zan nuna!!! Nazamto Laila kai majnun mi alqawari ba rabewaaaaa!!!."

Wata runguma yayi mata me qarfe ya dagata cak ya direta a kilishin dake qaramin falon saman
ya tsugunna gabanta yace “are ur sure My Meenah?" Hannunta tasa ta rufe fuskarta tana
qaramar dariyarta da take mugun rikita masa lissafi yayi murmushi yace “shi yaro gabadayansa
abin tausayi ne Meenah kinajin kunyata to waye bazakiji kunya ba a duniya please nikam ki
dainajin kunyata zan cinye kunyar nan idan taqi qyalemin ke haka" bude fuskarta tayi ta
harareshi ya lakace mata hanci yace “kinada baiwa da yawa matata inasonki da yawa"

Aljihunsa ya duba ya dauko wani qaramin akwati ya bude ya zari sarqar ciki ya saqala mata a
wuyanta ta kuwa zauna das ya dauki zoben da agogon duka yasa mata ya zare dankunnen
kunnenta yasa mata na sarqar yace “tashi kiga sadakinki nasan dai na fansheki da daraja domin
kudinsu sunfi kudin saniya dayan da aka yankamin a rugarku" dafe wuyanta tayi tana kallon
sarqar tana kallonsa ya bayanta daga jiya zuwa yau duk sanyinsa take gani bashi da walwala
sosai takowa yayi ya saqalo qugunta yace “banida kowa saike sai Mom saboda ke Mai Martaba
ya ciremin tallafi ya zareni cikin yayansa ban damu ba Meenah indai kedin zakiyimin halacci
dama komai na rayuwa Yana zuwa da dalilinsa"

“Meyesa naka dalilin ya zamo ni?" Ta fada tare da durqushewa cikin hawaye tace “ana canza
mata ana canza miji iyaye basuda madadi Baffa'am don Allah kada ka zabeni saman mahaifanka
Allah zai jarabceka dani don yaga ya zakayi....." Da sauri ya rufe mata baki yace “kinajin hakan
zaisa nayi nadama ne? Meenah bana nadama duk abinda kikaga nayi Ina sane banson da
girmana a rinqa qoqarin maidani wani qaramin yaro kedai kiji zaki rayu dani a duk yanda
nake.............."

Shiru sukayi na dan lkc ta janye a kasalce ta shiga bathroom ba wani abu zatayi ba kallon
yanayinsa ne yake sauke mata kasala shiyasa ta zabi tadan qaurace masa kada ya fahimci
rauninta da wuri tabbas ta rasa ma'aunin da zata auna qaunar da Rasheed yakeyi mata inda
wanine irin yanda tayi watsi da lamuransa ta zabi Kareem akansa da tuni ya cire mata tallafi
maimakon hakan ma shi sai ya zabi rasa komansa akanta a hankali ta zame ta zauna a saman set
toilet din wani kuka me ban tausayi ya qwace mata tayi saurin toshe kunnenta saboda gudun
kada ya jiyota.

Shirun nata yaji tayi yawa ya nufo bathroom din shassheqa kunnensa ya jiyo masa ya qara kasa
kunnen da gaske kuka takeyi ya murda bathroom din ya shiga ya isa gabanta da sauri ya dago
kanta taja zuciya ya miqar da ita ya dagata cak ya nufi waje da ita ya wankenta fuskarta yana
girgiza mata kai yace “banyi tunanin nayi miki wani laifi a yau da zaisaki yimin asarar wannan
tsaddaddun hawayen naki ba bama wannan ba meye dalilin kukan naki?" Dago idanunta tayi
91
tana kallonsa tana shassheqa tace “ina gdy da halaccin babana mijina gareni na rasa da wanne
irin halacci zan saka maka naka Baffa'am" lakace mata hanci yayi yace “zama da Amana kiyi hqr
da yanayin mijinki Meenah niba mijin raguwar mace bane please kada ki taba gajiyawa dani
kinji?"

Dagansa kai tayi yaja numfashi ya miqe ya kama hannunta suka fito ya bude wardrobe ya dauko
mata mayafi ya miqa mata yace “muje mu zaga gari" da murnarta tayi dariya yaji dadin yanda
yaga ta saki jiki da fitar da sukayi tanata walwalarta lamarin yarinyar Yana basa mamaki
tausayinta Yana kashe masa jiki komanta abin a tsaya a duba ne danginta basa qaunarta abinda
ta sanar dashi daban da abinda suka sanar dashi lkcn daya nemesu domin dauransa aure da ita
to Wai me hakan yake nufi?"

Yayi nisa a tunanin yaji tana mgn baisan me tace ba ya juyo ya dubeta ta turo baki tace “tun
dazun nake maka mgn ka shareni" lumshe idonsa yayi ya bude yace “am very sorry My
Meenah" murmushi tayi tace “yaushe zaka koma aiki?" Numfashi ya sauke ya dubeta yace “kin
gaji danine?" Zaro ido tayi tace “habadai da can ma ban gaji dakai ba balle yanzun nikam bana
gajiya dakai kawai dai inason katafi danine banson ka rinqa barina ko Kuma idan zaka tafi ka
kaini Daura gurinsu Ya'isha........ " Fuskarsa taga ta sauya tayi saurin gimtsewa yaja fasali yace
“banson surutu" dolenta tayi shiru har suka isa wani shopping Mall bata Kuma cewa komai ba
yana kallonta Yana dibanta kaya kamar Wanda zai hadanta lefe bayan ya gama sukaje ya biya
suka Kuma shiga wani guri suka zauna aka kawo musu gurasa me zuma itakam bata iyaci shine
yaci yasa aka kawo mata farfesun yan shilla to sune ma ta danci yayi musu take-away suka tafi.

Tun a hanya ta lura da yanayinsa sai wani satar kallonta yakeyi itadai gabanta sai faduwa yakeyi
gashi magrib ta fara kawo jiki suna zuwa ya fita masallaci ita Kuma ta nufi saman tayi sallah
rashin aikinyi yasata daukar jakar kayansa ta bude ta fara jera masa kayan a wardrobe takai
qarshen shirya kayan tana karkade jakar wani kwali ya fado takai hannu zata dauka yayi saurin
daukewa ta dago suka hada ido ya qaqalo murmushi yace “sorry ci gaba da aikinki" bata samu
damar ganin meye ba saboda ko rubutun batakai ga karantawa ba ya dauke itadai hankalinta
bai kwanta ba ta dago tace.

“Baffa'am mine wannan din?" Juyowa yayi ya zubanta ido tayi qasa da nata ya dade yana
nazarin me zaice mata ta sake dagowa suka sake hada ido ya zaro wani kwalin a aljihunsa ya
miqa mata tasa hannu ta karba ta duba tayi dariya tare da sauke ajiyar zuciya tace “nafa zata
comdom ne ashe sweet ce bani daya" hadiye wani abu yayi yana fuskewa yace “haba me kuka
zanyi da comdom" binsa tayi da kallo Yana fita ta bude kwalin ta dauki alewar daya ta jefa a
bakinta taci gaba da shirya kayan bayan ta gama ta fada wanka ta fito ta shafa mai ta fesa
turaruka tayi sallar Isha ta kwanta tana lallatsa wayarta ganin Ya'isha a online yasata gyara

92
kwanciya ya shigo kwanta a bayanta ya rungumeta taja numfashi dumin jikinsa na sauke mata
kasala tace “ka gama training din?" Daganta gira yayi yace “yanzun ma wani training din zanyi"
juyawa tayi ta zubansa ido shima ita yake kallo sukayi murmushi tare tace “kuma a gado?"
Daganta kai yayi kafin tayi mgn ya zare zip din wandonsa tayi saurin rufe idonta tace “Allah Ni
kada ka cire waikai Baffa'am bakada kunya ne....." Bakinta ya rufe da nasa ya lumshe idonsa ya
tura hannunsa cikin rigarta yana zagaye nononta da hannunsa taja ajiyar zuciya me qarfi saboda
yanda taji tsigar jikinta na tashi

Tanajin saqon nasa har cikin bargonta ta mirgina ra shige jikinsa ya matseta a faffadan qirjinsa
tayi luf da ita tanajin wani yanayi game da mijin nata na ratsa zuciyarta bakinsa yasa cikin
kunnenta yana lasa da harshensa tana qara shigewa jikinsa komansa a nutse yakeyinsa Yana
lasar kunnen nata Yana shafa dogon gashinta zuwa bayanta har ya gangara ya zura hannunsa
cikin wandonta ya fara matsa tattausan bombom dinta itadai tayi luf a jikinsa Yana shafeta ta
lumshe idonta tana karbar saqon Yana shiganta bai bata damar miqewa ba ya tashi ya zarenta
komai na jikinta ya kwanto ya dora harshensa ya kama nipples dinta taja numfashi yanda ya
lashi nonon nata ba qaramin gigita duniyarta yayi ba tayi wata doguwar miqa hakan yabasa
damar sanya tausasan lips dinsa ya cafki nipples din ta qanqameshi tace “ohhh Baffa'am so
sweet...."

Bata iya qarasawa ba yanda yake cafkar nonon nata Yana cakudasu a hannunsa da bakinsa yayi
bala'in kidimata bata taba samun damar jin wannan yanayin ba sai yau gaskiyar mutane Shirin
zaune yafi na tsaye..... Tura masa nonon takeyi Yana shafawa yanasha Yana sakin wani nishi me
sanyi yana bude idonsa Yana lumshewa Yana sakin nipples din nata Yana Kiran sunanta sannan
ya sake kamawa zare boobs din yayi daga bakinsa ya zubanta ido sannan ya sakeyin qasa ya
Sanya bakinsa Yana lasar cibiyanta a hankali yayi qasa yasa harshensa yana lasar saman belinta
ta zame tare da cewa “baf'am....." Bai kulata ba Kuma bai daina ba saima qara sanya hannunsa
da yayi ya budata sosai yasa harshensa yana lasar gabanta zuwa saman ta lumshe idonta
gabadaya jikinta rawa yakeyi tanajin saqon nasa over tace “ohhhhhhhh Baffa'am hmmmmm oh
God!!!" Shiru tayi lkcn da jikinta ya sake daukar sabuwar rawa ta shiga yi masa release a bakinsa
ya sake lumshe idonsa yaci gaba da zuqota Yana kasheta da dadinsa gabadaya ya rikita yar
mutane da salonsa tun tana jurewa har hqrnta ya qare ta sa masa kuka ya tsaya ya zubanta ido
ta bude idanunta ta dubashi cikin nasa gabadaya ya wani murde Building body dinsa tsokar
jikinsa sai rawa take yace “why crying?" Cikin in.... Ina tace “ni kanata so ka haukatani don Allah
kayi ka gama kaga fah 12:30am"

Dagata yayi cak ya zata samansa yace “ok Amma banson raki ke kin cika nuna gajiya dazun ba
wani abu nayi ba Amma kin kamamin kuka" batayi mgn ba taji ya sake dagata ya saitata a
cinyarsa ya jingina bayansa jikin fuskar gadon ya kwantar da ita ya buda cinyoyinta ya saita dick

93
dinsa Yana turawa a hankali da salonsa na dabarar kada tayi masa tallasa aikuwa yana wucce
gejinta jikinta yadau rawa ta fara janyewa yayi saurin janyota ta saki qara lkcn daya janyota din
saboda wani abu da taji ya zunguro mata a ciki ya sauke wata ajiyar zuciya me qarfi yaci gaba da
lilata Yana lumshe ido tare da sakin nishi me qarfi saboda wani dadi da yakeji na fitar hayyaci
itakam yanayin kwanciyar azaba kawai take bata gabadaya jikinta rawa yakeyi batasan inda yaje
ya zunguro mata ba mararta ta daure fam.

Tsayin lkc sannan ya kwanta a gadon ta dawo samansa ya rinqa sama da qasa da ita yana nishi
Yana Kiran sunanta Yana fadin “don....don Allah Aminah karki barni ki kulamin da kanki
bantabacin mace me dadinki ba ahhhhh sweet baby ohhhhhh washhhhh!...." Samu tayi Allah ya
taimaketa ya sake juyata ta koma qasa yaci gaba da pompim nata tun tana daukan abin wasa
harta fara tsorata ganin ana neman biyun dare ko alamun zai gaji, daqyar ta samu ya qyaleta ta
kwanta manne dashi yana tandar baki yana Kiran sunanta Yana cewa “I luv ur Meenah" itadai
jikinta ya gama dahuwa tayi laqwas bacci me dadi ya fara daukarta can tsakiyar kanta ta rinqajin
saqonsa aikuwa tana bude ido Yana tura babynsa cikin jikinta gurin sai zugi yakeyi mata batasan
sanda tasa masa kuka ba yayi maza ya rufenta baki da nasa yaci gaba da cinta ta gicciye nanma
sun bata yafi 40 minutes sannan yayi release ya matseta a jikinsa bacci ya daukesu.

Sannu a hankali kwanaki suka rinqa tafiya cike da walwala ga Juhud da Rasheed hutun wata
biyu ya dauka yayi mata a KD zuwa lkcn tayi wani mugun haske tayi wata fitinanniyar qiba ta
daukar hankali komanta daukar hankalin Rasheed yakeyi a cikin wata gudan abu daya ne yake
neman Basu matsala Meenah bayan quruciya tanada tsoro ta kasa sakin jiki dashi ta fannin
kwanciyar aure duk da tana bakin qoqarinta shidinne baya misalta lissafinsa baiqi kowanne lkc
suna manne ba kamar gum lamarinsa har tsoro yake bata a Rana bai nemeta ba shine zaiyi sau
biyu safe zuwa dare da dare kam baya barinta bacci kullum cikin layi take da mayen bacci.

Wannan tana damunta sosai badai ta cika son nuna masa bane kasancewar ta fahimci shi indai
akan wannan abinne yanzu zaku kwasota dashi hakanan take bakin qoqarinta Amma baya gani
kullum cikin cewa yake da ita ita raguwa ce shiyasa yaqi aure saida qaddarar sonta ta gifta
badon haka ba da 10k dinsa saiya kwana Yana sukuwa a kan mace ya gama tace masa sannu.

Idan ya Fadi haka sai yakan Sanyaya mata jiki ko Kuma hakanan ya dauki fushi da ita ya yini baiyi
mata mgn idan ma zata biye masa sai su kwana babu me cewa wani Amma hakan baya hanashi
tumurmusata.

Yau ta kama daren lahadi ne gobe litinin take shirye²n komawa aiki tun safe taketa aiki a kitchen
soya wannan kwashe soya wannan duk dominsa tana aikin ne da qarfin hali kasancewar tafi
wata sati guda tanajin wani baqon yanayi a jikinta ta gama soya masa nama kenan wani zazzabi
me zafi ya rufeta dole ta hqr da aikace aikacen ta gyara kitchen din ta nufi dakinsu ta shiga
94
bathroom tayi wanka ta dawo ta shafa mai tasa kayan bacci ta duba agogo goma harda rabi taja
numfashi yanzu sabuwar dabi'arsa kenan idan ya fita sai yakai 12 bai dawo ba daya shigo zai
fara ciccin magani Yana fuffuskewa don kada ta tambayeshi.

Hayewa gado tayi bayan ta watsa paracetamol ta kwanta ba baccine ya dauketa ba sai wajen
11:30pm lkcn daya dawo zazzabin ya sauka sai rashin kuzari hakanan ta daure ta tashi ta nufo
falon ta tsaya jikin makarin benen ya juyo suka hada ido gabanta ya fadi lkcn da idanunta ya
sauka a kuncinsa hoton bakin mace ne radau yasha jambaki, ganin kallon da takeyi masa ne
yasashi shan jinin jikinsa ya fara caje kansa ta juya zata haura saman ya cafko hannunta yace
“Meenah meye Kuma hakan?" Dagowa tayi idanunta ya ciko da hawaye tace “babu komi
Baffa'am ka sakeni...." Saurin sunkuyar da kansa yayi zai dora bakinsa a nata ta fizge da qarfin
da batasan tanadashi ba ta kwasa da gudu ya kuwa tsaya sake da baki yanabinta da kallo, tabe
baki yayi ya nufi saman ya shiga dakin ya hangeta ta qudundune a gado sai rawar sanyi take
tanata gursheqen kuka ya nufota da sauri ya hauro gadon yace “Oh God Meenah meye Kuma
nayi miki ne din Allah yini nayi fa bananan bare kice na takura miki ko baki da lfy ne naji jikinki
da zafi" dagowa tayi ta sake kallon fuskarsa sai ta Kuma fashewa da kuka tace “kaje Baffa'am
kaje banson ganin fuskarka don Allah meye ne na gaza maka nikam bansan wanne irin miji Allah
yabani kai ba baka ganin qoqarina baka yabamin duk da rashin sabona Baffa'am ban isheka ba
saika nemi matan banza Allah na dade Ina qyamar zina meyesa ka jarabceni da miji Mazina....."

Damqar wuyanta yayi a nufinsa na kare kansa yace “ke banzar inace da zaki kalli idona kicemin
mazinaci ni kike cewa mazinaci Aminah kawai don kinga Ina qyaleki?" Cikin kuka tace “qarya
nayi Baffa'am am sau nawa Ina ganin condom cikin kayanka sau nawa ina ganin jambaki jikin
kayanka idan nayi maka mgn kacemin nacika zargi idan baka bani qofa ba meye yasa zanyi
zarginka bayan nasan banida duniyar data fika a wannan duniyar meye yasa zaka ke
munafurtata kake zagayeni kana tafiya gurin wasu.......

Baqar zafin zuciyarsa yasata dauketa da wani mari daya sata fadawa daga gadon ta kifa akan
hannunta ta rintse idonta ta saki wata qara me sauti ya miqe a fusace yace “an nemi matan
kudinki ko nawa burarki ko tawa banza dake wawuya da batasan yanda zata tafiyar d rayuwarta
ba......" Mgnr ce ta maqale lkcn daya dora idanunsa a madubi yaga shatin bakin Fannah radau
akan kuncinsa nandanan Kuma jikinsa yayi mugum sanyi ya nufota da sauri kafin ya iso ta miqe
tana layi waje riqe da hannunta ya biyota da sauri Yana kiranta Fadi yake Kinga Aminatuh tsaya
kiji bafa abinda kike tunani bane....." Ai kamar wacce take tafiya da iska yaga ta kama katangar
quarters din ta haura Yana Isa tana dirawa ya dafe da sauri Yana kiranta ya dira qasan tuni ta
miqe ta zuba a guje tana kuka daqyar da taimakon wani sojansu daya fito shima yawon ta zubar
dinsa ya samu suka cimmata ta zube a gurin tana wani irin kuka me cin zuciya da Sanya
nadama.

95
Yana isowa ya tsugunna gabanta yakai hannu ya riqe hannunta ta saki qara ya saki da sauri yace
“me kikeson aikatawa ne a wannan tsohon daren Meenah Ina zakije a garin nan waye kika sani"
cikin kuka da shaqewar murya tace “najema na mutu mota trailer tabi takaina Mana Ina
ruwanka meye asararka banida wani Wanda yayi asara don na mutu kaima bakada ita tunda
kanada karuwanka wlh tallahi Bazan iya zaman aure da qazamin mutum irinka ba iyakar wuya
zan jure Amma banajin qasqancina yakai na zauna da mazinac....."

Dafe kansa yayi a fili yace “oh God ciwon kai Meenah naji tashi muje kiji fah ni bama abinda kike
tunani bane" daqyar ya samu ya lallabata suka shiga ciki ta qofar baya suka shiga quarters din
Yana riqe da hannunta suka shiga ciki ya rufe qofar ya saki hannunta ta fada kujera ta kwanta
yayi murmushi yace “Meenah kishinki yayi yawa bansan meye kike kishin ba kullum cikin
tuhumata kike meye yasa kike zargina ne?" Lumshe idonta tayi taba banza ajiyarsa yasan tunda
tayi haka bazai samu arziqin mgn ba dole ya haye sama ya cire kayansa ya watsa ruwa ya dawo
ya dauketa cak suka haura saman har yanzu a sama take dashi bata bashi fuska ba Ganin hakan
yasashi shima ya qyaleta da asuba kuwa Yana shafawa yaji Babu ita ya bude idonsa yaganta
saman sallaya ya miqe yayi miqa yayo alwala yazo ya tada sallah.

Kitchen ta shiga ta dora tea yanzun bata jure yunwa jikinta har rawa yakeyi ta dafa Indomie ta
fito.

Jerawa tayi a dinning ta zauna tanacin Indomien ya sauko sanye da doguwar riga bata dagoba
balle yasaran zata kallesa yaji babu dadi sosai hakanan ya zauna ya zubanta ido sun hada ido
yakai sau biyar sannan tace masa morning" zuciya yaja yace “kin tashi lfy" bata bashi Amsa ba
ta hada tea dinta ta fara Sha ta miqe zatabar gurin ya riqota ta juyo ta zuba masa manyan
idanunta baisan sanda ya saketa ba tabar gurin.

Duk jikinsa yayi sanyi baison ganinta cikin damuwa miqewa yayi yabi bayanta tana tsaye a
tsakiyar dakin sai kaiwa da kawowa takeyi ya jingina jikin qofar ya kira sunanta ta tsaya Amma
bata juyo ba takowa yayi ya tsaya a bayanta suna kallon juna ta madubi ya shafa gemunsa ya
nemi guri ya zauna yace “bawai fushinki ne yake damuna ba not akan abinda kike fushin shine
yake damuna nifa ba abin da kike tunani ne yasa....." Dagansa hannu tayi tace “na tsani qarya a
rayuwata wlh bazan iya hanaka ba domin bani na dora maka ba kaine ka dorawa kanka kawai
abinda nakeso ka fitarni a lissafinka ka qyaleni nayi rayuwata kayi taka.

Da sauri ya dubeta kamar zaiyi mgn sai Kuma ya miqe yace “ok" daga haka wata kalma bata
kuma shiga tsakaninsu ba har ya gama shirinsa ta hada masa kayansa ya dauki jakarsa yace “zan
tafi" batare da wani basa muhimmaci ba tace “Allah ya tsare ya taimaka" kudi ya zaro ya aje
mata ya juya Yana tafe Yana cewa banida isassun kudi a hannuna ki riqe wadannan ba dadewa
zanyi ba kafin bikin su Ya'isha zan dawo" Yana fadin haka ya fice da sauri saboda karyar masa da
zuciya take neman yi itama jikinta yayi sanyi sosai tabisa da kallo tana hangensa har ya fice daga

96
quarters din ta zauna tana saqawa da warwarewa can dai taga bazai kaita ba ta shiga daki ta
kwanta.

Kasancewar ita kadai ce bata tashi a bacci ba sai yamma tayi wanka ta tafasa taliyarta da
bushasshen kifi taci ta kora da lemo ta miqe ta lalubo wayarta zaro ido tayi 7 missed nasa tana
Shirin kiransa ya sake Kira ta Kara a kunnenta yace “kina bacci ko?" Murmushi tayi tace “eh na
tashi naga missed naka Ina fatan ka sauka lfy" Amsa mata yayi sukayi shiru na dogon lkc can
yace “fushinki gareni Yana azabtar dani Meenah kiyi hqr don Allah" a kasalance tace “yafa
wucce Baffa'am kawai dai Raina baya dadi ne idan na tuna kana raba Mana Abu mafi daraja da
wasu wadanda basu cancanta ba.

Yaji dadi sosai sukaci gaba da hirarsu har zuwa wani lkc sannan sukayi sallama cike da kewar
juna tana kashe wayar wayar Amrah ta shigo ta daga shigo ta dauka daga yanayin yanda suke
gaisawar tasan da wani saqo a zuciyarta Amma ta maze taja numfashi tace “burinki ya cika
hankalinki ya kwanta kin yaudareshi kin Sanya masa ciwon zuciya kawai saboda wani quduri
naki Meenah Ya Kareem bai cancanci wannan sakayyar daga gareki ba yasoki lkcn da bakisan
komai ba shine yanzu dan kin zama komai kika gujeshi......"

Dakatar da ita tayi da cewa “kina mgn da yaen da bana ganewa Amrah meye ma laifina ne cikin
zarginki nima kamar yanda kowa yaji sama taka hakanan naji bansan wani abu bayan abinda
kuka sani ba nidai na wayi gari naganni matsayin matar Baffa'am dina Kuma na yarda da abinda
Allah ya tsara na karbeshi to meyece tawa a ciki?" Wata dariya Amrah tayi tace “bawai inayi
miki mgn don kaina bane domin ni da eh dinki da aarki babu abinda zata qaramin Amma dai ki
sani baki auri mijin daya dace dake ba domin kuwa ya rainanki hankali ne kawai saboda sha'awa
ya aureki Kuma bazai taba canza hali saboda ke ba ke mufa a qarshe ma godiya mukayiwa Allah
da Allah baisa mun dauko Kara da kiyashi ba maita ai bala'i ce a qarshe dai Ina Mai farin cikin
sanar dake Ya Kareem zaiyi aure zai auri wacce tafiki asali nasaba da nagarta kinsan dama
rayuwar duniya qwarya tabi qwarya akeyi"

Dukkannin kalaman Amrah babu Wanda ya daki zuciyar Juhud kamar Wanda tace Allah ne ya
taimakesu Basu dauki Kara da kiyashi ba maita ai bala'i ce....." Kashe wayar tayi cikin dimuwa
tayi tagumi itadai tana ganin jarabawa Wai ya akayi ta zama mayya ne? Tana tsaka da tunanin
nan Kiran Mom ya shigo ta daga a sanyaye cikin rawar murya tace “Mom.... Momy Ina yini"
zuciya Mom taja tace “me Amrah tace miki?" Saita muryarta tayi cikin kuka tace “babu komai
Mom" shiru Mom tayi sannan ta kashe wayarta ta miqe ta shige daki ta fada gado ta rushe da
kuka yau ce Rana ta farko data fara jin shauqi da tunanin Ina zata Sami wani dazai zame mata
abokin shawara dazai bata mafita cikin matsalarta maita? Maita?

97
Ta maimata yakai sau goma sannan ta iya miqewa ta shiga bathroom tayi wanka tayi magrib ta
dauki qur'ani tana karantawa har akayi Isha tayi ta haye gado zazzabin dare ya aurenta ga
kadaici hakanan tayita juyi da missing din Baffa'am dinta bacci ya fara daukarta taji wayarsa ta
dauko ta gyara kwanciyarta ta Kara wayar a kunnenta tace “tsarki ya tabbata ga ubangijin daya
halicci zuciya biyu makusantan juna" numfashi ya sauke yace “Same to ur my Meenah meye ya
hanaki bacci 11:40pm" kasa tayi da muryanta tace “kewa da tunanin mijina gami da missing
lallausar fatarsa" dariya abin yabashi yace.

“Au haba dama kina jina a zuciyarki haka"

Murmushi tayi ta shafa saman kanta tace “komai na duniya hawa yake Yana sauka nikam sonka
baitaba sauka a zuciyata ba Baffa'am tunda ya riga ya hauhawa don Allah ka riqemin amanar
kanka kaji" qaramar ajiyar zuciya yayi yace “bakida matsala matata am dama mom ce tace
tanason ki koma Daura a fara shirye shiryen biki dake Wai harda bikinmu zaa hada ayi" abinne
ya bata dariya tace “biki Kuma Baffa'am nikam na yafe nawa su Bari su hada dana suna...." Duk
da baa gabanta yakeba Saida ya zabura ya miqe yace “suna Meenah mun samu qaruwa be?"
Jikinta ne yayi sanyi tace “hakane Baffa'am kwana hudu da lkcn period dina ya wucce......" Wani
ihu ya saki Hadi da kabbara yace “wayyoh dadi Meenah shine baki fadamin ba na fara tanadi
me zaki haifamin mace me kama dake ko?" Rufe idonta tayi tana share hawaye me hade da
murmushi yace “amma kamar murnarki batakai ba my Meenah meye damuwar ne ko har yanzu
fushinne?"

Girgiza kai tayi yace “talk me Mana" aa tace tare da cewa “bacci nakeji Baffa'am" da murnarsa
yace “aikuwa zan fadawa Mom tabarki kada hayaniya ta damarmin ke ki huta kinji rayuwata"
qit ya kashe wayar baa dauki 10 minutes ba saiga Kiran Mom tace mata “yayimin kwatancen
gidanku gobe zanzo na daukoki gara ki dawo nan gidan ki zauna a bangarensa da zamanki anan
Babu kowa bakisan kowa ba ga lalurar ciki Allah ya inganta ya rabaku lfy kinji me sunan yaya" a
kunyace ta amsa suka Dan taba hira suka aje layin tana ajewa Kiran Ya'isha ya shigo tace mata
“ke wlh banza ce daga zubar da wancan sai kika bude abu kika Kuma karbar wani nifa wlh banyi
miki sha'awar haihuwa yanzu" shiru tayiwa Ya'isha jin hakan yasa ta gane yan iskan na kusa
bazata kulata ba ta gimtse wayarta washegari kuwa 12:00pm a KD tayiwa mom da Muntaz
tunda suka shigo yake binta da kallo yana hadiyar yawu a ransa yace “wow! Manyan kaya
wannan guy chege ne yasan takan dadi dubi yanda wannan babyn take qara hauhawa abin
kamar....." Mom ce ta katse masa tunanin da cewa ai saika tashi ka Debi kayan mu tafi salmanu"

98
Zungi² ya miqe yabisu Mom na gaba Juhud na binta shikuma Yana qarewa halittar bayan Juhud
kallo har suka isa mota ita da mom ne a baya shike driving har Daura suna tsayawa motar Mai
Martaba tana tsayawa ya fito Mom ce tace da Juhud “kije ki gaisheshi" da faduwar gaba ta
nufeshi ta rusuna ta kwashi gaisuwa Babu wata alama ta bacin rai ko damuwa ya Amsa mata
tare da cewa “Meenah kawai saiji mukayi kinbi Wanda ya kawoki" da sauri tayi qasa da kanta
saboda fitowar Kareem a part dinsa da yanda ya zubanta ido.

Tsayawa yayi cak Yana kallonta ta miqe tabi bayan Mom data nufi part din Rasheed tana cewa
“wlh sakarcin Rasheed yawa gareshi Mai Martaba yabarta ita kadai a gda ga kadaici ga laulayi
shine nace gara a dawo da ita nan kada dukan yayi mata yawa" tana tafe take mgnr suka gifta
Kareem dake tsaye kamar dashe cikin sanyin yanayi tace “sannu Ya Kareem ya jikinka?" Wani
yawu ya hadiye me daci ya juya yabar gurin gabadaya sai taji Babu dadi hakanan dai tabi Mom
suka shiga abin mamaki bayine keta gyaran ɓarrayin fita mom tayi tace "bari na turo miki yan
uwanki su tayaki shirya kayan"

Gdy tayi ta nufi ƙofar shiga dakin shima kamar falon an canza komai taja numfashi ta kulle qofar
ta fada wanka ta fito daidai lkcn taji muryar Ya'isha ta bude mata suka rungume juna tace
“wayyoh aure dadi gsky Big Cele Yana ban ruwa ke Kinga yanda kike wani glowing hajiyata
fadamin meye sirrin 2 months kacal kamar kin shekara ana miki bayin ruwa" harararta tayi tace
“kefa yar iskace meye Kuma bayin ruwa ana zamne qalau an fada miki Kuma kowa ma dan
iskanne irinku ni zikiri kawai muke da karatun qur'ani da shaikh Baffa'am dina tunda ya saceni"
dariya suka sheqe da ita Ya'isha tace “shegiya aifa dama Mana shiyasa naganki da sabon ciki
ashe a ruwa ya baki kika kurba" gumtse dariya tayi tana cewa “hmmm yarinya kina wasa da
mazan fama komansu na baiwa ne wato idan My Baff na bada darasi ji nakeyi kamar babu wani
sauran gwani a duniya ke Bari fah kiji Allah Baffana akwai iya tsinko fure nakusa nayiwa kaina
asar....."

Shigowar jakadiya ne yasasu gimtsewa ta rusuna cikin ladabi tace “Allah ya taimakeki Mai
Martaba ne yake kiran taron gaggawa a gidannan yace maza kizo kema tunda Allah ya dawo
dake" Saida taji wata faduwar gaba ta dai dake tace “ok muna tafe" kallon Ya'isha tayi tace
“meye ya janyo taron?" Miqewa Ya'isha tayi tace “akwai matsala ne kinsan fah Mai Martaba
yasa Yaya Salman da Yaya Arman duk sun dawo da matansu gdannan wannan dalilin yasa Mom
ta matsa kema ki dawo to tunda ya sauko ya amincewa dawowarki aketa tuka rigima da
wadannan matan biyu Hajiya Bilki mahaifiyar su Aunty Zulaihat tana zugasu ita da Addah wai
karsu yarda a kawo musu mayya tazo duk ta lashe musu kurwar yara a banza da mazan Basu
daukar abinda muhimmaci Amma suma naga yanzu kamar maganganun sun fara tasiri ke harfa
cewa sukayi wai kece kika lashe su Zulaihat da Ado driver saboda qudurinki na auren Big Cele"

99
Jikin Juhud Bari yakeyi dajin wannan sabon bala'in data fara karo dashi a wannan sabuwar
rayuwa tata bata gama yanke abinyi ba Amrah ta shigo bakinta dauke da “la'ilaha illah anta
subhanaka inni kuntu minazzalumin" Saida ta tofa kusurwa hudu sannan tace “saqo daga Mai
Martaba yace ku kadai ake jira" badon Juhud taso ba ta sanya hijjab dinta suka fito Ya'isha na
qarfafa mata gwiwa suka Isa meeting hall din gdan kowa ya zubawa Juhud idanu harda Kareem
ta sunkuyar da kanta tana neman gurin zama Mom ta riqo hannunta ta zaunar da ita kusa da
Aliya matar ya Arman aikuwa tayi zunbur ta miqe tana qunquni itadai Juhud zama tayi Mai
Martaba yayi gyaran murya ya fara bude taron da addu'a yace.

“Banso Kiran taro a daidai wannan lkcn ba so wata yar jumurda ce tasa dole na kiraku
musamman akanki Aminatuh alal haqiqa a baya an zauna zaman gsky da rashin sani so yanzu
abubuwa sun fasu Wanda mukayi qoqarin ganin mun kare zuri'a daga darsa zargi ko kokwanto
Amma abin ya faskara wannan dalilin yasa na yanke shawarar kiranku nidai nasan iyakar
zamanmu dake na shekara uku baki taba cutar da kowa ba duk da cewa akwai maganganun da
naji suna yawo a bakin mata bamu daukesu seriously ba wannan tasa na Kira domin roqonki
domin shi wannan abu a boye yake idan har da gaske hakanne mu bazamu qiki ba tunda mijinki
yanasonki Amma kiyiwa Allah kici gaba da riqe kanki kada ki gwada Mana wannan mugum abu
idan Kuma sharri ne to Allah ya saka miki sannan mgn ta qarshe banason qyara ko tsangwama a
tsakanin ahlina wannan abu itama ba ita ta dorawa kanta ba gadar mata dashi akayi sannan
alamu sun nuna batama da qarfi a jikinta Ina fatan kowa ya fahimta....."

Tunda Mai Martaba ya fara mgnr ta rushe da wani kuka me gigita zuciyar me sauraro tana
girgiza kai bakinta Yana rawa Mom ta riqota da sauri jikinta tana shafa bayanta cikin kuka tace
“Innanillahi wa Inna ilaihir raji'un Allahumma ajirni fih musibati wlh tallahi billahil lazi la'ilaha
illahuwa niba mayya bace sharrine kawai ku yarda dani nikam meye nayiwa rayuwa ne me
nayiwa su Baffa Ribado suke bina har gidan aurena da wannan mugum sharrin meyesa kakata
ta mutu da baqin cikin sharrin maita Innatu ta harta mutu tana maimata min basuda wata alaqa
da maita kyaune yaja musu da hassada ake kiransu mayu nima Kuma saita tsallako kaina
wayyoh Allah Baffa wayyoh Innatu wayyoh mijina don Allah ka dawo ka fada musu niba mayyah
bace....."

Tabe baki suka rinqayi suna miqewa suna sulalewa da daidai ya rage saura iyakar yan dakinsu
Rasheed Aunty Hamida Ya'isha Muntaz da Mom iyakar shaqiyancin Muntaz wannan cin
mutumcin da akayiwa matar yayansa Saida yasashi hawaye shima. A wahalce ya miqe ya iso
garesu sunata aikin rarrashinta kamar suna qara mata qaimin kuka yace “ni dama Mom saboda
tsoron irin wannan abubuwan da ka iya tasowa naso kibarma Big Cele matarsa a inda ya barta
Amma kika dage Saida kika dawo da ita yanzun ga irinta nan.

Hamida ce ta quta tace “wlh nima Raina baiso dawowar Aminah cikin gdannan ba so abune dai
da bakada yanda zakayi dashi Mom gsky a dauki mataki akan lamarin nan wlh idan aka barsu a

100
gdannan zasu dorawa baiwar Allah hawan jini a banza ita gata mijinta ba mazauni ba balle yake
rarrashinta" miqar da ita Mom tayi ta kama hannunta suka fito wani abun mamaki duk inda
sukabi sai suga bayin gidanma suna darewa suna barmusu gurin lamarin daya qara tashin
hankalin su.

Zama tayi a parlour tanaci gaba da kukanta da iyakar rarrrashin mutum bataji a ranta zai iya
fada mata kalmar da zata iya kwantar mata da hankali ba, sai yanzu mom ta magantu da cewa
“duk wani abu da zai faru ko Kuma yake faruwa Aminatuh kiyi watsi dashi ki durfafi rayuwarki ta
gaba kisa mijinki da yayan da zaki Haifa masa a gaba shine komai zaizamo miki me sauqi Amma
indai kika sake mutane suka jefa miki qulli a ranki to zaki samu matsala kinsani babu wani abu
daya gagari Allah wlh Meenah banida ikon hana wannan mgnr fita da tun farko ban Bari ta fita
ba balle tazo ta damemu hqrn dai shine zakici gaba dayi domin shine ya kamaki tsarin gdannan
mijinki ya taka shiyasa komai ya dada lalacewa Kuma nasan komai akanki zai kware"

Har Mom ta gama mgnrta Meenah kallonta kawai takeyi daidai lkcn wayar Mom din ta dauki
ruri ta duba taga number Rasheed ce gabanta ya fadi tayi kamar bazata dagaba ya sake Kira
tadai sanyawa kanta nutsuwa ta daga suka gaisa yace “meye yake faruwa da Meenah ne na Kira
wayarta yakai sau goma bata dagaba" cikin daburcewa tace “eh wlh batajin dadine tunda muka
iso kasan yanayi na me qaramin ciki dan gwajab² din hanyar nan yasa mata zazzabi Amma dai
Alhmdllh yanzu ta samu bacci, ya aikin?"

Aje numfashi yayi yace “alhmdllh hankalina yaqi kwanciya ne da zaman Meenah a gidannan
Mom inajin tsoron kada a Dora mata damuwa ba iya ramawa zatayi ba sanyinta yayi yawa ni
kadai ne Meenah bata bari Amma Urwat ma idan yayi mata qyaleshi zatayi" “nasan da hakan
Rasheed babu abinda zai faru insha Allahu ka kwantar da hankalinka ai bama dadewa zakayi ba
ko?" Gyara kwanciyarsa yayi yace “wata uku zanyi saidai fah banjin zan iyashi ni kadai tun jiya
nasa a gyaramin gda a barreck idan naga yanayin garin Daltan Babu matsala zanzo ko na turo a
tafi da ita"

Fatan Alkhairi Mom tayi masa sukayi sallama ta dubi Meenah tace “ko ya Kira kada ki daga
kinsan halinsa idan yasan abinda ya faru bazatai kyau ba ki taimaka wajen boye koma mene
daqyar nasamu na dsidaitashi da Mai Martaba mijinki akwai kafiya kamar kafirin farko don Allah
Meenah kiyi hqr ga yar'uwarki nan ko kowa yaqiki naji a jikina jinina bazasu gujeki ba su kansu
yayyenku sun gamu da kaidin matane musamman Arman saidai addu'a"

Juyawa Mom tayi ta fice Ya'isha ta zauna tana qara bata baki harsaida ta Dan saki jikinta suka
qara gyara abinda baiyi musu ba tayi hamma Ya'isha tace “yadai da miqa ko a Kira Big Cele ne?"

101
Murmushi tayi tana shafa cikinta tace “nazama jaka wlh bana jure yunwa Kuma da naci zanji an
yasheni kamar wacce mukeci da wani kiga fah jikina har rawa yakeyi" dariya Ya'isha tayi tace
“tab kice Big Cele ya qara daure dammara da saqale bindiga" duka takai mata sukayi dariya tace
“hankali ne baa kwance ba bari na Kira Mom ta turo a kawo Mana abinci" sallama tayi tace
“unborn din danki ne yakejin yunwa Yana neman wahalarmin da yar'uwa" dadi sosai Mom taji
dajin ta saki jikinta tace “ok Bari na turo kausar ta kawo muku abinci tun dazu na hada wani
abune ya daukemin hankali"

Suna nan sunata hirarsu gabadaya hirar akan bikinsu Ya'isha ne Kausar ta shigo ta aje musu
abincin ta fice Ya'isha ta dauko abincin ta zubansu abincin sunaci suna hirarsu ya sake Kiran
wayarta ta dauka ta manna a kunnenta tace “girman kujerarka duniyata" ajiyar zuciya yayi yace
“har naji dadi nakasa aikata komai banji lfyr rayuwata da babyna ba hope dai qalau kuke?"

Murmushi tayi tace “ni qalau nake saidai ko kai naji yanayinka a kasalce" qasa yayi da murya
yace “meye yake faruwa a gdannan ne jikina na bani ba lfy ba kamar akwai abinda ya faru" shiru
tayi tanajin bugun zuciyarta na qaruwa Ya'isha ta zungureta tayi firgigit kamar wacce ta tashi a
bacci yace “akwai abinda yake faruwa din kenan ko?" Saurin girgiza kai tayi tace “babu komai
kawai dai naji Babu dadine dazun Amma yanzun na warke" bawai yarda yayi ba domin a
muryarta kadai ya fahimci akwai damuwa so baison takurawa da tambayar hakan yasa yace
“shikenan lkcn la'asar yayi ki huta My Meenah Baffa'am dinki Yana kewa dama shekaran jiya
baki baniba Kinga sai kumburamin wando qawanki takeyi" dariya tayi shikam baijin kunyar
kalaminsa tace “idan ka zaneta zata nutsu fah....." “Wht?" Ya furta da qarfi tasa dariya shima
yayi dariya suka aje wayar tare ta juya zatayima Ya'isha mgn batanan ta miqe ta kulle barayinta
tayi sallah ta qara gyaggyarawa shiru tana jiran Ya'isha har dare tama hqr tayi kwanciyarta a
falon tana kallon wani Korian series tana latsa wayarta lkc zuwa lkc tana duba agogo sai goma ta
miqe ta bude sashin da dakunan baccinsu suke ta shiga ta watsa ruwa ta haye gado ta
qudundune yanayinta yasa batada wuyar bacci nandanan bacci ya dauketa sai asuba ta farka
shima tashinta yayi a waya tayi sallah ta shiga harkokin gyaran gdanta duk da akwai masu
gyarawa tafiji a ranta tayi abinta domin ta fahimci mijinta ba Maison a rinqa dafdala a sashinsa
bane.

Goma ta gama tayi karinta ta sako hijjab dinta har qas ta fito tare da kulle sashin ta nufi cikin
gdan domin gaishe da surukanta abin mamaki yau dinma duk inda tabi sai taga jama'ar gurin
sun miqe zunbur sun watse wani sanyin jiki ya kamata itan da a baya idan ta fito kowa yakeson
yaga tayi masa mgn yanzu itace wai bayin gidan ma suke gudarwa hawaye ya ciko idanunta tayi
102
qarfin halin shanyewa taci gaba da tafiyarta harta Isa qofar shiga bangaren matan gidan ta
murda qofar ta shiga falon tare da sallama Mom Addah Amrah sai Urwat sune kadai a falon sai
Mai Martaba dake duba jarida a gefe.

Ta nemi guri a qasa nesa da Mom cikin ladabinta da alkunya ta fara gaishe da Mai Martaba ya
amsa da sakin fuska yace “Aminatuh baiwar Allah an fito to ya nauyin jikin?" Kunyace ta kamata
yayi murmushi yace “kunyar nanan dai to madallah Allah yayi albarka" amsawa Mom tayi da
Amin suka gaisa da Mom itama cikin kulawa take amsawa ta juya ga Addah Abulle ta gaisheta
ta amsa mata Babu yabo Babu fallasa bata damu ba domin tayi alqawarin jure komai domin
mijinta ta dubi Amrah dake kwance tana latsa waya tace “sister ba mgn...." Da sauri tayi jifa da
wayar tace “wace sister taki ta ina muka hadu Allah ya kiyaye irin gidannan Babu yanlasan wlh
saidai a kwasosu a kwashe² kamar yanda aka kwaso Mana ke ak......"

Wata qara ta saki tare da dagowa ga mamakinta sai taga Kareem ne ya sake kai mata duka
Addah ta janyeta yace “na dade Ina fada miki ki rinqa saita kalamanki banason ku rinqa shigar
da kanku abinda babu ruwanku kunqi ko to waima Ina ruwanku da lamarin Aminah ne kuke
neman hana masa mata sakat a gidannan nine dai zakuce kuna tayawa jin haushi Kuma bada ita
kuke ba da ubangiji kuke domin shine yayi alqawarin bazai taba bayar da rabon wani ga wani ba
Aminatuh bata yaudareni ba tasoni tabani kulawa ta shirya rayuwarta dani qaddarar baa kaina
take ba akan Ya Rasheed take matarsa ce rabonsa ce da iya wuya saita isa gareshi ni na yarda
waman qaddarallahu haqqan qadarihi Babu wani ruwa dazai kwaranye zanen qaddararmu ta
son Abu daya nida dan uwana Kuma dama duk inda mutum biyu sukayi tarayya akan son Abu
day to dolene daya yayi nasara daya ya fadi"

Yana fadin haka ya juya ya fara takawa cikin tafiyarsa ta isa har yakai bakin qofar fita ya tsaya ya
juyo idanunsa taf da hawaye yace “Meenah!" Yanda ya Kira sunanta hatta Mai Martaba Saida
ya dago idanunsa suna tsiyayar da hawaye yace “kada komai ya dameki bakiyimin komai ba
qaddarar so ce a haka har gaban abada ke nakeso Amma bazan taba goyon bayan ki bijirewa
mijinki ba domin nasan kema kinasona Meenah (Fa Inna maal usri yusra) ba zance na bane
zancen Allah ne kiji haka a ranki"

Da sauri ya fice fit daga falon yabarsu zaune da sanyin jiki itakam Meenah gabadaya kalamansa
tsinka mata jijiyoyin jikinta sukayi ta kasa koda miqa wuyanta miqewa Amrah tayi tana taunar

103
dabino tace “aikin banza Harbin daurarre dama tunda an cinye maka zuciya Ina zakaga laifinta
baqar munafuka wlh bantaba tsanarta irin wannan lkcn ba" daquwa Mai Martaba ya watsa
mata yace “dake da tsanar na hada na dakaku a turmi naci kan uwarku ja'ira me qirar yar tsana"
sumsum tabar gurin tana haarar Meenah Mom ce tace da ita Aminatuh tashi ki shiga ciki ki
kwanta naga kamar sanyi kikeji ko?" Miqewa tayi ta nufi sashin Mom ta bude ta shiga ta ishe
Ya'isha na guga ta karba tana tayata suna hirarsu itadai qarfin hali kawai takeyi da taji ma
bazata iyaba sake mata gugarta tayi ta koma ta kwanta nandanan zazzabi ya rufeta wasa kamar
wasa Abu ya rinqa qarfi hardai a qarshe Saida aka Kira likita ya daura mata ruwa da magunguna.

Kwananta biyu tanajin jiki sannan taji dama sabon laulayi yasata a gaba batada aiki sai cin gurji
shi dayane abincinta aikuwa nandanan ta zuqe kowa yazo ya dubata a gidan Amma Banda Aliya
da Nana matan yayyen mijinta itakam Addah cewa tayi haqqin dantane da tun ranar daya
zabgawa Amrah Mari yake kwance ciwon zuciyarsa ya tashi yanata Aman jini duk ya fice daga
hayyaci sunan matar yayan nasa kawai yake kira a qarshe dai dole Mai Martaba ya daukeshi
yabar qasar dashi.

Itakam tama manta da babinsa ta kanta takeyi da lfyrta gabadaya ta zuqe ta rame saboda
tsangwamar da take fuskanta a gidan batada wani sauqi a gidan saina bangaren surukarta da
kullum take rarrashinta da bata baki shikam Rasheed baisan meye akeyi ba kasancewar daga
Dalta Enugu aka turasa wayarsa ma ba samuwa takeyi sosai ba a haka dai har bikinsu Ya'isha ya
qaraso aka shiga hidimar biki ka'in da na'in dake bikin yazo mata a wani yanayi batama fiye
shiga mutane ba warin jikinsu amai yake sanyata.

Ana jibi daurin auren yan uwan Mom sukazo daga Mali ranar Juhud yini tayi a daka Babu lau
tana kwance taji an shigo part din batada qarfin miqewa ma shiyasa ta sake bin katifa ta lafe ya

104
bude dakin ya shigo cikin dokin ganinta da shauqi ya tsaya jikin qofar dakin yace “Uhmmm
qaddarar so! Kenake so!! So habo ya zabaran yayi naso!!! Yadda nakeyin nazarin so habone!!
Ni inajinsa arai tuntubene!!! Dan Adam shikuwa Mai kuskurene!!! Afuwa ki agaran nayi zaune!!!
Ban iyawa da rabon qaddarar so!!!!!

Wani tsalle tayi ta saki ihun murna ta rungumeshi tana kissing dinsa ta ko Ina shima kissing
dinta yakeyi suka zube a gurin ta hade bakinsu cike da shauqin qaunarsa sun jima a haka ta
janye ta shafa kansa zuwa qirjinsa tace “miss ur My life...." Miqewa tayi da sauri hawaye suka
zubo mata ya miqe ya riqota yasa harshensa ya lashe hawayen yace “ina tsananin buqatar
matata wlh nasha wahala a wata ukun bantaba gwadawa ba......" Hannun takai ta shafo
mararsa zuwa qasa ta dago tayi masa murmushi tace “burina kenan Abba Aanam ya kasance
me kiyaye kansa hakan shine farin cikina" harararta yayi ya riqe kunnenta yace “bakijin tausayin
babynki?" Tasan meye yake nufi ta riqe hannunsa tace “asalin tausayi ma kuwa duk da ajiyarta
ya hanani sakat Amma zan bata kulawa bakin gwargwado da haka ta samu ya tashi ta hadamai
ruwan wanka yaqi Wai saidai tayi masa batason qamshin sabulum hakanan ta daure ta tayashi
suna gamawa ya kulle dakin ya janyota jikinsa ya fara lalubeta ta sakensa jiki sosai sukayi qara'in
watanni sun gurji juna kuwa son ransu ita kanta ta yarda sunyi missing junansu bayan komai ya
nutsa ne ya dubeta itama shi take kallo ya lumshe ido yace “da kewarki da qaunarki zan mutu
Meenah kowanne motsina kene na yarda so Yana canza mutum wlh tunda na tafi naji bana
sha'awar kowacce mace bayan ke ko nayi qoqarin nema idan na tuna dake sai naji na qoshi
nake nakeson ci.........

Sake shigewa tayi jikinsa tana sunsunar qamshin turarensa cikin wata murya me kashe jiki tace
“inasonka My world" matseta yayi Yana shafa cikinta na watanni hudu yace “inasonki fiye da
yanda nakeson komai a duniyata ki zama amanata tawa Ni kadai kinji" murmushi tayi masa ya
sake mirginawa kanta ta lumshe ido ya dora bakinsa saman idanun nata Yana lasar eyeslashers
dinta tare da matse nononta a qirjinsa yana matsata yanda yaga dama wannan Rana an kurbi
zumar qauna yanda ya kamata.

Sunaji ana buga musu qofar sukayi likimo abinsu fir ya hanata fita wai yau lkcnsa ne bazaa
yimasa ojoro ba hatta abinci Saida dare ya fita yaje ya siyo musu ya dawo suka qara bajewa
suna tsinkar furensu da dare aka kwanta akaci gaba da bawa qauna haqqinta tun Juhud na
jurewa har ta fara gajiyawa abinka dame yaron ciki shikuma dadinta ya hanashi qyaleta, da safe

105
Mom da kanta tayo tattaki tazo barayin nasu domin babu wanda yasan ya dawo sai Muntaz
daya daukoshi a airport.

Ta jima tana bugu daqyar ya saki Juhud daya maqale ya fito parlourn yana tambayar waye? Jin
muryarsa yasa Mom cewa ”haba nidai naji shirun tayi yawa Rasheedu ashe ka dawo?" Bude
mata qofar yayi ya kwantar da kansa a kafadarta wannan tsohuwar al'adarsu ce yace “wlh tun
jiya da yamma na dawo" murmushi tayi tace “babu Kuma ko nemanmu saima hanamin yata
fitowa anata hada² a cikin gida tun jiya wayarta a kashe" sosa qeyarsa yayi ya zauna lkcn da
Juhud din take fitowa ganin mom yasa taji kamar ta nutse ta rusuna a kunyace ta gaisheta tayi
dariya tace “yar jaka ba ko sisi waike dadi miji mijinki ya dawo kin manta dani ko zai tafi yabarni
dake ai muga qaryar rashin kunya"

Dariya sukayi dukkansu Ya'isha da Amrah suka shigo da Khadija da Zahrah matar da zaa aurawa
Kareem Ya'isha ce kawai ta kalli Juhud tace “ai dama Saida na kawo haka a Raina nace duk
yanda akayi Babban ogane ya dawo kika manta damu" murmushi tayi tace “yo mi zanyi muku
duniyata ta dawo gareni" dukkansu kallonta sukayi ta matsa jikinsa lkcn da Mom take fita tana
cewa “aifa baki ya bude da alamun shima unborn din babansa yake buqata naga yau jiki ya
wartsake ya samu abinda yakeso"

Gaisheshi sukayi ya Amsa hankalinsa nakan Meenah ya miqa mata hannu ta kama ya dagota
jikinsa ya zaunar da ita suka kalli juna Ya'isha tace “baba Aminu ne yace mu kawo maka Aunty
Khadija ku gaisa Wai kun dade baku hadu ba" shafa qirjinsa yayi yace “wlh fah tun rasuwar
mijinki halan kin gama idda ne?" Wani farr tayi da idanu tace “kayyy soja ai tun lkcn mutuwar
Aunty Zulaihat ma nayi iddah" tabe baki yayi yace “ok to ai saiki fidda miji kiyi aure kada kice
zakici gaba da shashancin da kika rinqayi a baya yaja miki aure da qananun shekaru" murmushi
tayi tace “ai nama fitar Yaya Soja" bai bawa hirar muhimmaci ba ya kalli Zahrah yace “wannan
itace dayar amaryan ance amaren ukune halan ya jikin Kareem din hope Yana samun sauqi?"
Tabe baki Amrah tayi tana wani yatsina tace “to bama dolenshi ya warke ba wannan auren
gayya da zaayi masa da yar asali me cikakkiyar nasaba" kallonta yayi batare daya fahimci meye
takeso tace ba ya miqe yace “Life help me breakfast kin yasheni jiya fah" Saida taso ta nutse
dan kunyar qannen mijin nata hakana ta miqe Khadija na harararta ta nufi kitchen cikin yan
mintuna ta sama masa abinda zaici ta dauka ta nufi dakinsa ta aje masa zata fita ya riqota yace
saurin na meyene?"

106
Zama tayi tana hada masa tea din tana cewa “mom tace idan na gama naje mu gaisa da baqin
Mali sunzo tun jiya sunata buga sashin nan ka Hana a budensu" yasan da hakan shiyasa baice
komai ba ya rinqa janta da hira Saida ya gama yayi wanka sannan suka fito tare sunsha kyau na
ban mamaki suna fitowa da ango Kareem suka fara kicibis sukayi musabaha ya tambayesa aiki
shikuma ya tambayesa jiki itadai gaba tayi saboda zuwa lkcn wani haushin Kareem din takeji
yanda yake nacin kallonta.

Ta rigashi shiga tana shiga parlourn Hajiya Bilki da su Nana da sauran mutanen suka fara
watsewa ta tsaya sake da baki kawai sai tajiyo a bayanta wata mata na cewa “ai wannan kina
ganinta kyaun dan maciji baqar annoba kenan yanzu kina cika wargi zaki tsinci kanki a Ramin
kabari ta tsotse bargo ta lashe kurwa"

Juyawa tayi ta zubawa me mgnr ido hawaye wani nabin wani shiyasa jiya taqi fitowa saboda
gudun abinda zatayi gamo dashi a wannan taron bikin, ji tayi an saqalo qugunta taja ajiyar
zuciya tare da share hawayenta da gefen mayafinta ya zagayo gabanta yace “dame Kuma kika
gamu daga fitowarki" murmushi tayi tayi gaba ya riqo hannunta yace “wlh bazaki shigaba saikin
fadamin uban waye ya tabaki?" Tana Shirin mgn Ya'isha tace “wato Ya Rasheed yau zaayi
kutmar uba a gidannan....." Fuuuuuu tayi gaba tana zuwa ta dauke Hajiya Bilki da Mari ta kama
qunduma mata ashar abinka da bakatsina yau jini ya motsa bala'i takeyi tana dara nandanan
gurin ya kacame taron biki ya koma taron fada shidai Rasheed baisan meye yake faruwa ba
Saida yaji tana cewa “aikin banza aikin wofi har wasu kune zaku dubi Meenah ku rinqa jifanta da
miyagun kalamai dama ai na dade Ina jiran damar cin bura uban kowannen shege a gdannan
idan kuna taqamar ance muku itan mayya ce to ai gara ita ansan wacece ita ku waye yasan
asalinku yayan bayi kawai Wanda tsiya da munafurci ta Haifa ta goya ta shayar Bilki kibi a sannu
halwa ce dake gaba da baya Kuma mata ba maza ba aure Big Cele yace bayaso bazai auro irin
masifa irin jaraba ba wlh dadai auren halwarki gara auren mayyah so million indai msita irinta
Meenah ce Kuma Meenah ta zame muku ciwon ido a gdannan kowanne dan iska saidai yaganta
yabarta idan da meja Kuma yaja shima ya wullah barzahu kamar yanda Zulaihat data dage saita
shiga tsakanin rabo ta fece, yan iskan banza munafukan wofi"

107
Tunda yaji dalilin rikicin jikinsa ke tsuma ran maza ya baci idanunsa suka kada sukayi jawur ya
dubi Juhud data durqushe a qasa taketa aikin kuka me cin zuciya ya juya ya dubi mutanen kowa
jikinsa ya hau karkari baice komai ba baiwa kowa mgn ba ya figi hannunta da qarfi suka fice
daga falon gurin Mom din da baajeba kenan ya mayar da ita sashinsu ya kulle ya zauna yanata
huci ya miqe ya zauna yafi sau ashirin sannan Kiran Mai Martaba ya shigo yayi jifa da wayar ta
tarwatse ya tashi ya shiga dakinsa batasan me yayi ba ya fito dauke da jakankuna manya guda
biyu ya fice ya jefa a mota daidai lkcn da yake Sanya kayan a mota Mai Martaba ya iso gurin
yace “ya subhanallah meye Kuma hakan Ina zaka?" Juyowa yayi idanunsa sun kada sunyi jawur
ya dubeshi ya kawar dakai Alh Aminu ne ya matso shima lkcn Rasheed din ya koma cikin gdan
ya figo hannun Meenah ko dankwali Babu akanta Mai Martaba daya fahimci barin gidan yake
niyyar yi yace “wai ba mgn nakeyi maka bane" a fusace ya juyo yace “banaji Mai Martaba banji
abinda kaceba ka kauce kabani guri yau kam ko baku koreni ba na gama zaman gdan sarautar
nan akan matata zan iya hqr da komai....."

Muryarsa ce ta sarqe ya jefata a mota ya kulle har yanzu kuka takeyi yama kasa rarrashinta ya
sake kallon Alh Aminu ya nunasa da yatsa yace “ka sanar da munafukar matarka ni
Abdulrasheed nafi qarfin yayanta a aure kun bani Zulaihat banaso na karba Allah ya dubeni ya
kasheta kun bani Hidaya na sakar muku kayarku shine yanzu zaku liqamin bazawara kwancen
wasu saboda kun Mai dani jani talau waima ni kadaine da namiji ne a gidannan Ina Salman Ina
Arman Ina Kareem Ina Muntaz hatta Urwat kukayiwa aure zama zaiyi da matarsa saini akanme
zaku sanyawa rayuwata idanu ne banaso na fada muku banaso wlh tallahi zanci mutumcin duk
ubanda ya qara tunkarata da mgnr aure auren banza auren wofi da har zaku sanyawa matata
tsura akansa aiba ita ta hanani ba nine naga batada tamka bare mahadi, Abu na qarshe ka
fadawa Bilki ta kiyayi dawowata gdannan Kuma ta shirya Amsa Kira kotu saita fadamin uban wa
matata ta kashe da take fadawa duniya cewa in mutum ya cika rabar Meenah saidai yajishi a
Ramin kabari?....."

Sosai Mai Martaba ya girgiza da yanayin Rasheed din yasan tabbas yau yakai qarshe akwai
gagarumar matsala idan yabarshi yabar gidan dama Meenah ce zatake kawoshi tunda shi dama
asalinsa bayada ra'ayin zaman gdan sarautar to ya dauke abarsa meye Kuma zaisa suganshi?
Mai martaba na Shirin mgn Mom ta iso gurin ita da wasu mata su uku dole tasashi yin shiru ta
kama hannun Rasheed tajashi gefe sun jima suna bugawa kafin ta shawo kan kayanta Yana kuka
kamar wani yaron goye daqyar ta lallabashi ya yarda zaibar Meenah a gidan sarautar Amma da
angama biki da ita zai tafi.

108
Zuwa tayi ta fito da ita a mota ta janye mata sumar data rufe mata fuska tana ganin Mom din ta
fada jikinta ta sake rushewa da kuka itama hawaye ta share tana tausayawa rayuwar Meenah
Babu uwa Babu uba babu shaqiqin dan'uwan da zata zanta dashi taji dadi ga rayuwar taqi mata
dadi wata murya taji ta bayansu tace “kiyi hqr Aminatuh komai yayi tsanani sauqi na zuwa
hakanan Allah yake jarabta bayinsa zababbu domin ya gwada imaninsu ba sonki ne bayayi ba
qaunace ta kawo miki hakan bantaba ganin Wanda akayiwa irin wannan qazafin ya qare rayuwa
a wulaqance ba ko baizama wani ba zai samu yardar Allah"

Juyawa tayi ta zubawa matar idanu gabanta ya yanke yabada wani rass ta janye jikin Mom da
sauri tana qara kallon matar tare da langwabar dakai a rayuwarta nata taba ganin kamar tsagin
Kara irin wannan ba kama haske da jiki inda kasan innatun ta a hankali ta sauke ajiyar zuciya
tace “mom wannan fah?"

Dadine ya cika mom ganin ta fara warewa tace “Wannan Kharimatu kenan qanwata ce
babanmu daya daga Mali suke ita da Mamanta Hamida kinganta can" juyawa tayi ta kalli
dattijuwar matar da tayi tsufan jin dadi fatar nan kamar a matsa a tatsi jini tana sanye ds farin
tabarau tayi mata murmushi ta bude mata hannu ta fada jikin matar hakanan takejin wata
nutsuwa na ratsata da kwanciya a jikin Kumbo Hami Kumbo Hami ta shafa kanta tace “kiyi hqr
jikata zakiga ribatai a gaba munci wannan baqin cikin nida babbar yata Aysho tana jaririya a
tsumman goyo aka koremu daga gdan babansu Aishatu surukarki......" Kuka ne ya qwacewa
Kumbo Hami ta share qwallarta tace “saboda qin jini da yanayin qabila wannan abu yake
bibiyarmu kamar garin Bodde wani babban garine da yake cikin Qasar Mali So garin yazamo
kamar Biddah a Nigeria sunyi qaurin sunan asiri da maita Wanda ba dukkan garinne suke da
wannan hali ba su masu yinma sune kaso mafi qanqanta.

Baffana attajiri ne a garinmu a zahiri bama maita bama tsafi Amma saboda dukiyarsa yasa ake
cewa shine shugaban mayun garinmu Baffa Garbu wato babansu Aishatu surukarki yaron
babana ne hakan yasa yabashi aurena tunda nazo garin lkcn baa auro uwayen su Aishatu ba
matan gidan suka tsangwamin Kuma Allah dabawa mugu dama haka akayita rashe rashe a
gabar tun baa yarda har suka amince da gaske ni mayyace hakanan na haifi Aysho ranar dana
haifeta Garbu bayanan uwarsa tasa aka daukemu akaje bayan gari aka yasar damu daqyar na
iya komawa Mali daga Senegal naci gaba da rainon Aysho Garbu nasona Amma bashida ikon
dawo dani domin babana ya fusata hakan yasa Aysho nada shekara goma ya karbeta a gurina
sai labari naji ya auradda ita ga dan qanwarsa ya taho da ita Nigeria tun daga wannan Rana
nakebi akaini inganta nakasa samun dama dakaina nazo Nigeria neman Ayshatu na ban dace ba
a qarshe dai nama hqr domin jikina na bani Ayshatu bata raye don da tana raye inni ban nemeta
ba ita zata nemeni, bayan na rasa Ayshatu ne qulafucina da son naganta yasa na komawa Alh
Garbu shine har na sake haihuwar Kharimatu, Aminatuh yanzun komai ya wucce bayan ansha
wuya kema idan kikayi hqr watarana zai wucce"...........

109
Jinjina kai Juhud takeyi da jin wannan rikitaccen al'amari tabbas duniya ta cika da mutane
marasa tsoron Allah saidai kayi fatan Allah ya dada maka Imani kawai, dubanta Mom tayi tace
“Kumbo Hami itace ta riqeni tun bayan rasuwar mahaifiyata banida uwar data fita a duniya
Meenah" sosai Meenah taji dadi da ganin dangin surukar tata hakanan taji tanayi musu wata
qauna me game jini suma sosai suke nuna mata qauna da kulawa sun jima sosai a sashin nata
sunata hirarsu gabadaya su anan suka qarashe bikinsu basajin Hausa sosai hatta Rasheed
fullanci yakeyi musu wannan tasa Juhud sajewa dasu.

Kwana uku aka dauka ana bikin qofar falo Rasheed hana Juhud zuwa yayi da sunan biki to itama
bata matsa ba ganin Mom ta goya masa baya a gdanta tayi nata bikin saidai tasa ta cire kawai
idan yaga garara mutane sunwa bangaren sauqi yasata a corner yayita hadanta aiki ta rasa a
wanne bigire zata aje Rasheed irin mazan nan ne masu jarabar nacin masifa shi indai zaki
dagansa qafa to bakida matsala dashi idan har kaga Yana ciccin mazu to ya nema anyi masa
rowa ne.

Tunda ta fahimci haka itakuma taci alwashin kozata wahala indai ya nemi haqqinsa zata bashi
domin shima Babu ta inda ya tauyeta ya tsarenta mutumcinta fiye da yanda ma ya tsare nasa,
ranar da biki ya watse aka kai amare gdajensu washegari su Kumbo Hami suka shirya tafiya
Juhud har tafi Mom shiga damuwa da tafiyar tasu da anyi mata mgn sai hawaye lkcn da taga
sun kusan gama shiryawa sulalewa tayi tabar gidan ta koma sashinta tasa Rasheed a gaba da
kuka wai ita bataso su tafi.

Murmushi yayi ya shafa kanta yace “ke har yanzu yarinya ce Meenah to yanzu Kuma kawai
saboda bakison su tafi sai su zauna? Kiyi hqr idan kika haihu zan dauki dogon hutu zan kaiki
garinsu nima rabona da Mali nafi shekara ashirin" da haka ya samu ta sake har sun shiga mota
Kumbo Hami ta fito ta kama hannunta hakanan takejin yarinyar a jininta tace “kici gaba da hqr
mijinki Yana sonki Ni shaida ce Meenah idan Allah yasa watan hsihuwarki ya kama da rai da
rayuwa zan dawo ni zanyi miki biqi kinji jikata" dariya tayi itama tayi dariya suka tafi suna
dagawa juna hannu tana kwance bisa kafadar mijinta.

Taso rakasu airport fir yaqi saboda yasan idan taga tashinsu tsaf zata rikice masa, suna komawa
kuwa ya fara hadansu kaya ta dubesa tace “yada hada kaya?" Dubanta yayi yaja numfashi yace
“tafiya muma zamuyi" komawa tayi ta kwanta yaci gaba da aikinsa bayan ya gama yazo shima
ya kwanta sukaci gaba da soyayyarsu sai biyar na yamma sannan sukabar gidan Muntaz ne
yakaisu airport suka daga zuwa Enugu.

Sun sauka da dare suka samu motar taxi takaisu masauki suna zuwa ta kwanta zazzabi ya rufeta
Saida ta kwana uku tana kwance yana jinyarta har ta samu ta samu sauqi sukaci gaba da
rayuwarsu gwanin dad Aikam tana ganin qauna da soyayya ririta cikin nan yakeyi kamar me, lkc
110
ya rinqa turawa cikin nata Yana qara girma komai yanayi mata wuya shine yake yi mata komai
kafin ya fita hatta abinci daya barta ta girka gara yaje ya siyo musu, October watan haihuwarta
ya kama tsakiyarsa suka dungumo suka dawo Daura kwanansu uku kuwa da dawowa Kumbo
Hami ta dira a Daura sunyi murna sosai sunata farin ciki kwanansu uku ya tafi ranar daya tafi
kuwa cikin dare ciwon naqudar na gaske ya tashi.

Wayyoh anci wuya matuqa kwana tayi ta wuni tana naquda har Saida suka yanke shawarar ayi
mata aiki sun gama komai sun shiga da ita ubangiji ya kawo mata sauqi cikin taimakon Allah ta
sunkuto qaton danta namiji wayyoh farin ciki gurin Mom da Mai Martaba da Ya'isha hatta
Muntaz yayi murna da wannan haihuwa kwananta daya a asibitin aka sallameta suka dawo gda
Kumbo Hami na kulawa da ita shikam gogan saboda farin ciki har kuka yayi gashi bayada damar
dawowa bama ya qasar Yana sauka aka turashi Africa ta kudu.

Ba Shiba ita kanta taso ace yana kusa yaga dansa yasa masa albarka hakanan dai akaci gaba da
hidindumun haihuwar wani abin mamaki babu wani daga bangaren Addah Abulle daya leqo
barkar wannan haihuwa lamarin ya bawa kowa mamaki itako Meenah batasa a ranta ba balle
abin ya dameta domin ba iyakar su kadai bane duk Wanda ke gdan sarautar Babu Wanda ya
leqo musu barka tasan saboda itane Kuma tariga tayi forget na komai dazai sanyata damuwa
dane dai ta haifi abinta Kuma ubansa da shaqiqan danginsa suna murna da zuwansa duniya.

Duk wani gata da maijego yar gata take samu Meenah ta samu samansa Babu abinda zatacewa
surukarta da Mai Martaba sai gdy domin shima ya taka rawar gani gaya a wannan haihuwa, duk
abinda uba yakeyi shine ya dauki nauyi donma komai na buqata Rasheed ya tanadi abinsa sai
dan abinda baa rasa ba Kuma ya zuba mata kudi masu kauri a account dinta ko zata buqaci wani
abu.

Ranar kwanaki uku ne suna zaune da Mom da Ya'isha da Aunty Hamida a falo Juhud na feeding
din babynta ya kafeta da ido qurr yana qare mata kallo suna dariya Kumbo Hami tana cewa
“wannan ja'irin yaron quiya zaiyi tun yanzun Yana qarewa uwarshi kallo da shegen wayonsa aka
haifesa" itadai saidai tayi dariya kawai.

Sallama akayi a bakin qofar suka daga kai suka kalli me shigowar Hajiya Bilki ce ta shigo ita da
Dada Hanne babbar yayarsu Mai Martaba Mom ta taresu fuska a washe tana musu sannu da
zuwa ta basu gurin zama Dada Hanne ta tabe baki tace “ashe an haihu?" Da yanayin rashin jin
dadin tambayar Mom tace “eh wlh yau kwana uku" tabe baki sukayi Dada Hanne tace “eh tun
ranar aka fadamin shine dai yau na daure nace Bari nazo Ke Bilki bani ruwan qanzon nan"
dukkansu kallonta sukayi ta miqa hannu ta dauki yaron a cinyar Juhud tana harararta kawai ta
bude bakin yaron ta dauki ruwan zata dura masa Meenah ta miqe da sauri tayi kukan kura ta
warce danta Dada Hanne ta kuwa dauketa da mari tace “kutmar ubancen ke dan uwarki ni zaki
111
qwacewa yaro a hannu koda yake ba banza ba dama anfada ance indai da abar a jikinki bazaki
Bari a karyawa danki ba gashi kuwa munga alama to wlh baki Isa ki bata Mana zuri'a ba dolene
abawa yaron nan ruwan qanzon nan Kuma daga yau an daina bashi wannan baqin nonon na
tsiya a nema masa Madara ko abawa Fadila ta shayar dashi shidai Rasheedun da kwadayin farar
fata da kyauwun banza yakaishi ya dauko to ta qare masa akansa...."

Tana qoqarin fusgar jaririn Juhud ta qara qanqame abinta ta saki wani kuka me sauti tace “wlh
bazaku kashemin daba duk abinda zakuyi saidai kuyi....." Mom ce ta karbe da cewa “Dada Ina
ganin mutumcinki ki fita daga lamarin halwata kafin na hada dake na tsince muku zarafi yaran
nan daga ita har mijinta basu damu da lamarin kowa ba ku kun damu dasu to waima Ina
ruwanku da abinda ta Haifa ne ince dai nasu ne su suka Samar da abinsu ke yanzu bakiji kunya
ba gotai gotai dake kizo kina yada girma gaban jikarki"

Hayayyaqo mata Dada Hanne tayi tana cewa eh dama Mana dole kice haka Aisha ai kinci kin
qoshi mun kaiki matsayin da baki takaba a baya to dake da Mahfuz da Rasheedu da duk wani
Wanda yake yaruwa a gidannan a qarqashin darajata yake balle wannan yar galaulawar da kuka
kwaso kuka manna Mana saboda haka wlh muddin Ina raye Kuma Rasheedu daga tsatson sarki
Waziri ya fito to dole ne a bani dannan mu karya masa maita takanas nayi tattaki har Kankia na
karbo wannan maganin don tseratar da ahllinmu daga gurbacewa irin maita ai bala'i ne bazamu
sake a lalata Mana halwa da son zuciya ba" Hajiya Bilki ce ta cafe da cewa “yo Dada Hanne da
kike wannan mgnr jinki zasuyi ne ko zaa barsu su gane me kike nufi da gatan da kikeson yi musu
ne ai anriga an lashe kurwas basuda katabus hatta Mai Martaban bashi da fuss indai akan
wannan tsintacciyar magen ala qaqai dince kina gani fah saboda a samu a ceto yaron nan
nabawa Alh Aminu shawarar yafadawa Mai Martaba tunda yaqi Hidaya ga Dijenan babu makusa
in batafi ba bazaa fita ba ya aurawa Rasheed Amma yaron nan ya debemin albarka ta sama data
qasa har Yana cewa indai halwata ce to har abada bayaso......"

Fashewa tayi da kukan munafurci nandanan Mom ta zuciya Mom akwai hqr da kawaici Amma
tanada mugun zafi idan aka kaita qarshe ta miqe tace “Hanne ku fice daga bangaren nan tunda
baa ginashi da sunan dayanku ba da sunan Dana Abdulrasheed aka ginashi Kuma iyalinsa ne a
ciki munji ko Meenah zata rinqa sakatarmu da daidai munasonta a haka tunda danmu yanaso
munafiki ya ciji yatsa maqi gani ya rintse ido insha Allahu Meenah saita haifi sarkin gobe a

112
gdannan muga shegen daya Isa ya Hana Allah ikonsa magani ne bamaso mun gode bazaa bawa
yaron nan ba indai ta jikin dana ya fita muga Wanda ya isa ya gwada ikonsa a gidannan"

Tana fadin haka ta karbe yaron a hannun Meenah data hada kanta da center table taketa kuka
wannan cin mutumci da take jawa uwar mijinta yayi yawa itakam da tana da dama data fita
daga cikinsu ko da samu salama to tunanin halin da Rasheed zai shiga shine yake takanta burki
ya dauki amanar kansa da komansa yabata sun jibanci lamarinta sun yarda da kowanne irin cin
mutumci indai akanta ne idan tace zata gudu tabbas batayi musu adalci ba domin ta kwaranye
musu baya magautansu zasu samu damar yi musu dariya.

Kumbo Hami ce ta matsa jikinta ta riqe kafadunta tana jinjina girman halin da yarinyar take a
ciki bata taba tunanin abun yayi qamarin haka ba dole yarinyar ta kasa sukuni cikin wannan ahli
lamarin rashin kararsu azumin ne basa da mutumci ko kadan sosai kalamin Dada Hanne sun
girgiza Kumbo Hami ta dago Juhud jikinta ta shige jikinta cikin kuka tace “don....don Allah
Kumbo ki taimakeni kice da Rasheed ya hqr da zama dani tunda danginsa basa qaunata wlh
zuciyata zata buga idan naci gaba da zama a cikinsu ya sukeso nayi ne da wanne zanji? Yaushe
zanyi farin cikine yaushe zan samu salamar rayuwa nima kamar kowa, Allah inason mijina
Amma lkc yayi da zan barsa na nemawa kaina yanci ina zangansu??"

Bubbuga bayanta Kumbo Hami takeyi cikin jimami tace “ki daina tuhumar ubangiji akan abinda
bai kawo qarshensa ba Meenah meye laifin mijinki ne da zaki zabi jefashi cikin garari yanasonki
baitaba kallonki da abinda wadannan debabbun ke kallonki dashi ba surukarki ta karbeki ta
yarda da komai daya jibanceki kada ki bata rawarki da tsalle koda bazakiyi hqr domin Allah ba
kiyi don wadannan ahlin mijinki mahaifiyarsa yan'uwansa da suka fito daki daya nasan Allah zai
baki ladan saka Alkhairi da Alkhairi kada ki zama butulu rayuwar butulu bata qarshe me kyau
kinji?"

Kwantar dakai tayi cikin yanayi na nadamar kalami tace “yanzu shikenan ni tawa qaddarar
kenan Kumbo haka zanta rayuwa cikin tsangwama a cikin ahlin da ba nawa ba haka zan qare
rayuwata ni a qunci halwata a qunci?" Murmushi tayi tace “kada ki cire tsammani daga rahamar
ubangiji insha Allahu komai zaizo qarshe" da hikima irin tasu ta dattijan da sukaga jiya sukaga
yau suke sa ran ganin gobe ta kwantar mata da hankali ta kwanta kanta na ciwo Aunty Hamida
ta dauko Sarki junior ta kawo musu Kumbo Hami ta karbeshi ta zubawa yaron ido dan
kyakkyawa dashi kamanninsa na ubansa hasken fatarsa na uwarsa.

Miqa mata shi tayi tasa masa nono ya kama Yana zuqa tana cije lebe zafi takeji sosai idan
yanashan nonon hakanan take daurewa take shayar dashi bata jima da kwanciya ba bacci
barawo ya dauketa cikin baccin taji ana shafa fuskarta tayi miqa tare da tallafe kan yaron ta zare
masa nonon a bakinsa ta daga kai ta sauke idanunta da suka kumbura sukayi luhu² a kansa
113
shima ita yake kallo yakai hannu ya dauki Mahfuz ya zubawa yaron ido yanajin qaunarsa data
mahaifiyarsa na nunkuwa a ransa ya sake shafa fuskarta yace.

Kin biya Aminatuh Allah yayi miki albarka ya rayani tare dake" ajiyar zuciya taja me qarfi ya sake
zubanta ido yace “naji labarin komai daya faru don Allah ki taimakeni kiyi hqr ki dainasa
damuwar wadannan mutanen a ranki kinji" lumshe idonta tayi tare da lasar lips dinta daya
bushe yace “talk me Mana" kallonsa tayi idanunta na tsiyayar hawaye tace “idan ya kasance
nice matsalarka a duniyar nan Abdulrasheed meye yasa bazaka datseni cikin tarihinka ba ko ka
samu record me kyau?" Sakin baki yayi yana kallonta ta zame daga gadon tace “don girman
Allah mu hqr da zaman nan tunda mun kasa samun farin ciki a cikinsa Abdulrasheed bantaba
zama silar farin cikinka ba saidai na akasinsa tunda ka janyoni ka hadani da rayuwarka taka ta
gurbata ta ahlinka ta gurbace inda kai kadai ne da sauqi tunda kaine kaji ka gani Amma meye
yasa saboda son ranmu da son zuciyarmu mu zamo silar yankewar farin cikin wasu Baffa'am
Munjefa Mom cikin tsaka me wuya mun jefa Mai Martaba mun jefa kanmu mun jefa duk wasu
masoyanmu. Please don Allah don girman Allah mu hqr kabarni na rayu da yanci kaima ka rayu
da salama kaji"......

Tunda Juhud ta durqushe gabansa ta riqe qafafunsa tana kuka tanayi masa magiyar jikinsa ke
rawa ya kafeta da manyan lumsassun idanunsa ya kasa furta mata ko kalma daya da zata zama
salama ga ruhinta saboda gani yake duk furucin da zauyi yayi kadan wajen goge mata radadin
ciwon dake cin zuciyarta wanda harya sanyata zabar rabuwa dashi fiye da rayuwa dashi.
Kwantar da kanta tayi a cinyarsa ta dora hannunta a fuskar Sarki junior ta sake rushewa da kuka
tace “idan ya kasance kalaminka sun qare ni Kuma Ina kakeso nawa suje Baffa'am kaine
duniyata kaima kana neman zamewa daga gareni tabbas rayuwata babu kai akwai rudani a
cikinta Amma zan zabi na rayu da quncin rashinka fiye da rayuwa da haqqin wasu nikam banajin
dadin yanda zamana dakai ya zamo silar rarrabuwar kawunan ahlinka Baffa'am meyesa Allah
bai qadarta zamowata Alkhairi gareku ba?"

Lumshe idonsa yayi ya bude ya saukesu akanta ya miqe hannunsa dauke da dannasu yana sake
shigar dashi jikinsa yace “abune da bazai taba yuwuwa ba kike furtawa Meenah shiyasa nake
ganin asarar bata lkcna wajen baki amsa" yana fadin haka ya fice daga dakin ya nufi nasa ya
zauna a gefen gado ya yaye fuskar Mahfuz yayi masa addu'ar da baisamu yayi masa ba ya
kwantar dashi tare da miqewa yasawa dakin key ya cire kayansa ya shiga bathroom ya watsa
ruwa ya dawo yana shiryawa yana kallon yanda yaron keta wutsil²n dinsa na jarirai yayi
murmushi a fili yace “girman rabo Ina Mai Martaba da yakeson yakaimin wannan Soldier da zai
fita daga jikina ya shiga na Meenah ta qinqishemin shi? Da a Ina yakeso na saka wannan

114
kyakkyawan qwan da bai cancanci qinqisar kowa ba saita rayuwata?" Bayan ya gama shiryawa
yayi sallar Isha da baisamu yayi ba yayi shafa'i da wuturi ya haye gadon ya kwanta tare da
daukan yaron ya dora a qirjinsa yanajin qaunar gudar tsokar tasa har cikin bargonsa, zubawa
p.o.p idanu yayi yana nazarin kalaman Meenah tabbas lamarin yau me girma ne Meenah da
bakinta ta furta masa gara rabuwa dashi akan rayuwa dashi wannan abu yanayi masa ciwo duk
wata matsala ta gidansa bata zuwan musu a kankin kansu saida wasu su qirqireta idan yace zai
dauki mataki a hanasa wannan wacce irin rayuwa ce ne?"

Miqewa yayi ya dauki Mahfuz daya farka a bacci yake neman uwarsa ya fita ya nufi dakinta ya
bude ya shiga ga mamakinsa ya isketa zaune can qarshen gadon ta zuba uban tagumi ya
zubanta ido tausayinta da qaunarsa na qara nunkuwa a zuciyarsa ya haura gadon ya kwantar da
Mahfuz ya sanya hannunsa ya janye mata tagumin ya janyota jikinsa ya rungumeta yana
sunsunar sumarta yanajin wata natsuwa na kwararo masa yace “idan na rasa gatan kowa a
duniya baikamata na rasa naki ba Meenah bai kamata na zamo mara galihun nunawa duniya a
gurinki ba bayan kin kasance mace daya tal dake mulkin zuciyata please na roqeki ki daina jin a
ranki akwai abinda zai rabamu qaddarar mutum Babu me tayashi dakonta ni kece qaddarata
nima nine qaddararki bazan hanaki kuka ba akan abubuwan da suke faruwa Amma dai ki rinqaji
a ranki iyakar rintsin rayuwar duniya ni nakine ke kadai Babu wani tsanani da zaisa na rabu dake
saidai qaddarar mutuwa idan ta gifta saboda haka banson sakejin wadannan kalaman naki don
Allah kinji?" Zamewa tayi a jikinsa ta miqa hannu ta dauki Mahfuz tayi Bismillah ta Sanya masa
nonon ya kama yanasha shikuma yana aikin kallonsu.

Kwanciya tayi badon tayi bacci ba saidon tabawa zuciyarta hutu shima kwanciya yayi a bayanta
ya maqaleta da haka sukayi bacci washegari da wuri ya fice daga gdan duk cika ta gidan sarautar
idan ka shiga barayin Rasheed bazaka taba cewa sabuwar haihuwa akayi ba saboda yanda gdan
yake a yashe daga ita sai Kumbo Hami suketa harkokinsu Rasheed bai dawo ba sai bayan Isha
lkcn har sun kwanta ya shigo ya kirata ta miqe ta nufi dakin nasa yana safa da marwa ta samu
guri ta zauna shima ya zauna a gabanta ya dubeta sosai yace “nasa anzo an kama Hajiya Bilki da
Dada Hanne....." Dafe qirji tayi da sauri tace “na shiga uku Baffa'am me sukayi maka?" Share
zufa yayi ya miqe yace “saboda a koya musu hankali su fita daga harkata da iyalina" yana mgnr
yana hada kayansa ta miqe ta Isa gabansa jikinta na rawa ta durqushe tace “wlh wannan abin
baikai ka dauki wannan matakin ba Abban Sarki ana barin halal ko don kunya please kada
kayimin haka wani bala'in zaka qara jefani a ciki kasa a sakosu wlh ni na yafe musu...."

Rufe mata baki yayi yace “ke zaki iya yafewa saboda bakisan ciwon kanki ba nikam ban yafe ba
Yana fadin haka ya shige bathroom yabarta sake da baki wannan mutumin kwai dan neman
jarfa anason kashe wata yana neman zunguro sama da kara

115
Tananan zaune ya fito daga wankan Yana tsane ruwa ta sake dubansa zatayi mgn ya nuna mata
hanya yace “jeki ma hadu da safe inason zanyi yan nazarce nazarce" miqewa tayi jikinta a mace
ta koma dakinta ta ishe Kumbo Hami tana sallar Isha ta zauna bayan ta idar ne take tambayarta
meye yake faruwa ta kuwa zayyane mata komai tayi shiru na dan lkc sanna ta dago tace “banji
dadin kaisu qara da yayi ba shima hakan qarin wata fitinar ce daya qyalesu watarana sai lbr"

Miqewa tayi ta Sanya Sarki junior a gadonsa tana cewa “nima abinda naso ya fahimta kenan
yaqi bani hadin kai koroni ma yayi Kuma tunda yayi niyya Babu me hanashi" da wannan tayi
addu'a ta kwanta sukayi baccinsu itadai da zullimi ta kwana aikam abinda take gudun ne ya faru
da safe Yana fita Hidaya da Khadija sukayiwa gdan tsinke suka rinqa zaginta sunacin
mutumcinta Meenah babu baki sai hawaye kawai da takeyi suna tsaka da wannan tujarar ne
Kareem yazo musu barka don shi sai ranar ma yakejin lbrn haihuwar gurin Fadila aikuwa ranar
Khadija da Hidaya sunji a jikinsu domin dukan mutuwa yayi musu kamar shine sojan daqyar Mai
Martaba ya qwacesu barkar da baiyi ba kenan ya fice daga gdan rashin mutuncin gdan ya fara
girmewa tunaninsa ace Babu Wanda ya isa ya fada aji anbi an tsangwami yarinya akan abinda
bashida tushe balle makama aikam ranar hatta Addah Abulle Saida taji kunyar irin rashin
albarkar da Kareem yazo ya zazzage mata a gdan akan rashin zuwa taga Dan da aka haifawa
Rasheed yan uwansa kuwa gda gda ya rinqa binsu yana ci musu mutumci Yana fada musu ai ba
Meenah suke qi ba Rasheed suke qi tunda shine ya dauko Meenah Kuma yakeson kayarsa
sannan ba Meenah kadai ta haifi Mahfuz ba Rasheed shine silar zuwansa duniya saboda haka
shine basaso"

Basu wani dauki mgnr da muhimmaci ba ba Kuma su risuna ba sukaci gaba da dabdalarsu rikici
yaqi qarewa cikin wannan family har ranar suna akayi sunan babu wani armashi kamar abin
arziqi dangi suka hadu ranar Meenah Saida ta gwammace ita dama mutuwa tayi da wannan
baqin cikin data riska wannan Rana a qarshe baa gama sunan da ita lfy ba sai a gadon asibiti ta
qarashe sunan jininta yayi mugun hawa hawan da Rasheed bai taba tsammani ba ya shiga
tashin hankali matuqa da yanayin da yaga matar tasa a ciki, da dare aka sallamesu suka dawo
gda kanta na ciwo sosai da Rasheed da Mom da Kumbo Hami sunata rarrashinta da kalami na
kwantar da hankali bacci ya dauketa washegari badon yaso ba ya shirya yabar garin ya koma
wajen aiki yabarsu cike da kewar juna................

Kwananta sittin da haihuwa Kumbo Hami ta koma Mali inda ita Kuma taci gaba da rainon danta
cikin kulawa da tattali a hankali lkc yaketa tafiya qaunarta da Rasheed tanata qara gaba inda
aiki ya riqeshi kusan watanni biyar sannan ya waiwayosu ranar anyi qara'in rayuwa kamar
bazaakai gobe ba yayi musu sati biyu ya shirya domin tafiya wani aikin hadin gwiwar qasa da

116
qasa zuwa Togo yaso tafiya da ita Mom tace gara yaje yaga yanayin gurin tukunna inyaso sai
yazo ko ya aiko tabisa.

Hakanan suka rabu bason ransu ba wani abin almara tunda ya tafi wayarsa bata shiga da farko
sun dauka yanayin aiki ne tafi tafi da tafiyarsa ya dauki wata biyu babu waya babu aike, sosai
hankalin Juhud yaqi kwanciya hakanan wata faduwar gaba ta aureta Mom ma tana cikin
damuwar rashin jin labarin dannata hakanan take daurewa tana kwantarwa da Meenah
hankali, tafiya na qara tsayi har aka tafi wata shidda Babu waya Babu amo Babu labari. Qa'idar
aikin nasu yace watanni shiddan ne gashi sun wucce nan fa Mai Martaba ya tashi takanas yaje
barikinsu inda ya dawo cikin matsanancin tashin hankali suna ganinshi Meenah dake zaune ta
dora kanta saman cinyar Mom tana aikin kuka ta miqe tana cewa “Mai Martaba kaganoshi Yana
cikin qoshin lfy?"

Sunkuyar dakai Mai Martaba yayi yana kwance rawaninsa yace “lamarin akwai daure kai fah
naje barikinsu duk sojojin da aka tura Togo sun dawo tsiraru ne suka mutu Amma shi bai dawo
ba dana matsa da bincike ma a data na aikinsa tun sunada wata biyu da tafiya wani mugun
ciwon kai ya sarqeshi shine dalilin da yasa aka bashi hutu da zummar zai dawo gda tsayin
watannin nan bai dawo ba....." Yanke jiki Meenah tayi ta fadi qasa sumammiya gabadaya sukayi
kanta Mom ta dauko ruwa ta fara yayyafa mata daqyar ta dawo hayyacinta ta miqe zaune ta
dubi Mai Martaba cikin gushewar hayyaci tace.

“Me kakeso kacemin Mai Martaba mijina ya taho gda daga filin daga Kuma baizo gidaba to Ina
ya tsaya Kuma wayoyinsa basa shiga tun satin daya tafi?" Gumi Mai Martaba ya sharce yace
“shine abinda nima nake tambaya kada ki tashi hankalinki na sanar da duk Wanda ya kamata na
sanarwa wannan isue din Kuma sun fara bincike daga yau insha Allahu komai zaizo da sauqi...."
Cikin kuka tace “ta yaya zan kwantar da hankalina bayan rayuwata tana cikin garari nikam don
Allah ku fitomin da mijina wlh inason kayana" daqyar suka samu suka lallasheta shima ba shiru
tayi da kukan ba kawai surutan ta daina hakanan aka duqufa babu ji Babu gani nemansa ta
kafofin sadarwa na Internet da duk wasu hanyoyi da zaa samu bayaninsa Amma shiru Babu amo
Babu labarinsa.

Gabadaya hankalin gdan sarautar Babu na kwance wannan baqon alkaba'i daya fado musu
Babu zato ya girgiza zuciyar kowa a gdan daga yara har manya hatta wadanda ke nuna

117
adawarsu irinsu Hajiya Bilki a zahiri suna nuna alhininsu tare da jefar da maganganu na zargi a
fakaice suna alaqanta batan nasa da Juhud da take kwance cikin halin jinya bata kwana uku da
lfy saboda tashin hankalin da take ciki duk ta qare sai qasusuwa gashi kullum lkc qara tafiya
yake babu wani amon labari tun daga sama ga manyan sojojin da suka baza idanunsu a
kowanne lungu na Africa domin ganoshi zuwa gwamnati da itama take hobbasa wajen ganin an
samo bakin zaren saidai kullum labarin daya ne baya canzawa daga inda yake.

Malamai kuwa da suke aiki da addu'ar Allah ya fito dashi sunfi dari suma kullum amsar daya ce
a qara hqr lamarin daya Sanya Juhud a wani hali ga shayarwa gashi ko abincin bata iyaci dole
tasa sarki yanada shekara daya da wata hudu Mom tayi masa yayen dole aka dorashi akan
abinci aka qyaleta da damuwa daya gabadaya ta quntata kanta kullum bata da aiki daga sallah
karatun qur'ani sai kuka

Mai Martaba da yayansa maza musamman Kareem daya dawo daga Saudia ya gama karatunsa
kullum basa Kano basa Abuja basa Lagos Basu kotono Basu Togo Basu Burkinafaso tafiya kullum
qara miqawa takeyi Abu ya tafi shekara guda, watarana suna falo suna zaune Meenah na
rungume da Sarki junior Amrah da Fadila suka shigo suka zauna aka gaisa suka jajantawa juna
Dada Hanne dake zaune ta rafsa tagumi ta dago tana kallon Juhud tace “lamarin nan da ban
mamaki Mahfuz batan Abdulrasheed kamar batan toka a ruwa gsky abinnan da lauje cikin nadi
Anya ba mutuwa yaronnan yayi ba"

Duk Wanda ke falon Saida ya dago karma Juhud taji labari da kaduwa tasata zamewa daga
kujerar ta sauko qasa tayi dabar tana kallon Dada Hanne. Harara ta watsa mata tace “eh Mana
biri yayi kama da mutum to nidai tunda abinnan ya faru nake biyar malamai da yan bori idan
suka hau bori suka jirge sai suce ai saqale kurwarsa akayi akayi bandarsa" gabadaya hankalin
kowa sai ya dawo kan Juhud da itama take jujjuya mgnr a kwakwalwarta Dada Hanne tace
“kuma fah cewa sukeyi makusancinsa ne yayi masa wannan abin kawai saboda yanason cin
gado to nidai naga kaidai Mahfuz bazakayi wannan abu ba itama Mom din yara bazatayi ba
saura da me dama Kuma ku hudune magadan nasa....."

Miqewa Kareem yayi yace “don Allah dakata Dada kada kizo Mana da surkullen hauka cikin
wannan lamari ke Ina kika taba ganin anyi bandar mutum banda sakarcinku na mata? Kuma ma
meye Rasheed ya Tara da har zaayi tunanin kasheshi don gadonsa haba dallah ku rinqa auna

118
mgn kafin kuyita Mana" Yana fadin haka ya miqe zumbur ya dubi Addansa daketa harararsa ya
dubi Mai Martaba da Mom yace “wlh daukan alhakin Meenah zakuyi indai kuka zargeta
yarinyar nan batada wani abu da ta sani game da batan mijinta haba ai abinda zai yuwu ma
dagaji ansanshi" ficewa yayi daga gdan idanunsa nakan Meenah da keta jan zuciya tunda mijin
nata ya bata take cikin masifa komai Yana neman koma mata baya gdan an qara tsangwamarta
da Mom kawai takejin dadi sai Kareem daya mayewa Sarki junior madadin bsbansa komai ya
tarkato Sarki.

Ana haka Mai Martaba yaga zaman ya fara tsayi Abu ya tafi shekara biyu ya Sanya Kareem ya
nema mata admission bayan sun biya mata an zana mats jamb lkcn da sukayi mata mgnr
karatun fir qi tayi tace ita bataso daqyar Mom da Kareem sukasha kanta ta yarda ta fara zuwa
Alqalam University Katsina bata jima da fara zuwa ba abubuwa suka fara canzawa Dada Hanne
da Alh Aminu suna zuga Mai Martaba baiyi furuci ba Amma gabadaya ya janyewa Meenah
tallafi babu Wanda yasan dalili Mom ce taci gaba da dawainiya da karatun nata ita da Kareem.

A hakadai da dadi babu dadi take gurgura karatun cike da samatsi da qalubalen rayuwa kullum
addu'a takeyi Allah ya bayyana mijinta itama ko ta samu hasken zuciya. Yau da gobe ce tasa
Kareem bawa Mom shawarar kama mata hostel saboda karatun nata na Law yanajan kudi sosai
hakan kuwa akayi suka kama mata hostel ta koma can da zama Sarki junior na gurin Mom
yanata girmansa inda a lkcn Ya'isha ta ta haihu Zahran Kareem ma ta haihu taso zuwa daidai
lkcn suna exam hakanan ta hqr sai bayan Exam akayi hutu ta shirya domin zuwa tayi barkar ta
nufi Daura cike da kewar gudan jininta da sallamarta ta shiga falon Sarki ya taso da gudu ya
rungumeta ta dagashi tana juyashi suna dariya tayi kissing nasa tace “miss you love inata
kewarku"

Lakace mata hanci yaran me shekaru hudu yayi yace “yaushe zaki dawo?" Narkar dakei tayi tace
“saura semester guda Son ka matsu na dawo ne?" Turo baki yayi yace “Addah Fadila ce tacemin
na daina zuwar mata gidanta kada na cinye mata su Jabir Momy wai tace kece kika cinye Dad
Ina ya bata....." Gwabe bakinsa Mom tayi tace “ba nace maka idan na qarajin mgnr nan a
bakinka saina yankaka ba" riqe bakinsa yayi alamun yayi shiru ta daukeshi jikinta a mace ta
nemi guri ta zauna suka gaisa da Mom ta miqe tace “zanje nagano babyn Ya'isha" miqewa itama
tayi tace “nima abinda ya kawoni kenan hutunmu na sati daya ne Kuma tun shekaran jiya akayi"
dungumawa sukayi suka fita suna fitowa Muntaz na shigowa Mom tace “yawwa zo ka kaimu
gdan Ya'isha"

Babu musu yaja suka tafi suna taba yar hirarsu tace “Jiya Hafeez abokin aikin Baffa'am yakaimin
ziyara" murmushi Mom tayi tace “nan ms yazo gurin Mai Martaba yazo ne da wani shirme wai
qa'ida shekara hudu ne idan mijin mace ya bata alqali zai bata damar tayi aure ke anbaki dama

119
ne? Tsaki taja me zafi tace “shege sai naci kutumar ubansa ni ce masa akayi mijina bazai dawo
bane nifa Mom bantabaji a Raina Baffa'am ya mutu ba Yana raye kawai dai Allah ne be gama
ganawa ba" numfashi Mom taja tace “nima haka nakeji so naga Mai Martaba ya saduda shiyasa
nima na fidda rai da tsammani" shiru ce ta dan gifta suka Isa gdan Kareem ta jinjina haduwar
gdan karo ns farko data sanya qafarta a gdan tun aurensa da Zahrah kasancewar Zahra mugum
baqin kishi takeyi da ita to itama shiyasa taja jikinta.

Da sallama suka shiga aka Amsa musu Dada Hanne na dagowa taga Juhud tayi maza ta dauke
jaririn tasa a bayanta suka gaisa tayima Zahrah barka tana amsawa a yatsine ta aje kayan data
siyowa bebin tana satar kallonsa a bayan Dada tanason jariri a rayuwarta bata samu arziqin
daukan jaririn ba Kareem ya sauko tunda ya fito idonsa na kan Juhud dake wasa da yatsunta
yace “aa Meenah Ina cewa zanzo na daukoki ashe kina hanya" murmushi tayi masa tace “wlh na
matsu nazo naga baby's din da muka samu shiyasa na biyo motan haya" shafa kansa yayi yace
“insha Allahu cikin satinnan motarki zatazo haihuwar nan cema ta dan takemin birki" gdy tayi ta
miqe saboda bata cikason zaqewa a lamarinsa ba ganin haksn yasa Mom miqewa sukayi sallama
ya biyosu har jikin motarsu yanajan Sarki da wasa suks shiga suka tafi shikuma ya juya suka nufi
gdan Ya'isha.........

A gdan Ya'isha suka shantake sunata fira Basu suka baro gdanba sai gefin magrib suna shiga
gdan gaban Juhud ya fadi batare da tasan dalili ba suka nufi parlourn da sallamarsu a tsaitsaye
suka tarar da Addah Abulle da Fadila Juhud na Shirin mgn taji an shaqeta ta baya batare da
sanin waye ba suka rinqa kokawa daqyar Mom da Muntaz suka rabasu Fadila na huci ta nuna
Juhud da ta zubanta ido tace “muguwa azzaluma Ni dama tunda akace kinje barka nasan ba
Alkhairi ne yakaiki ba ace daga zuwanki jaririya ta kama cuta kwana uku da haihuwarta batayi
ba sai yanzu da kikaje to wlh ki sakar Mana kurwar yarinya ko mu aikaki lahira shegiya baqar
kadara"

Cafewa Addah Abulle tayi da cewa “to waima meye yakaita barkar waye yace Yana buqatar
barkarta gsky nikam wannan lamarin na gdannan ya isheni Abu ya wucce kan wadanda suka
jajuboki ya dawo kanmu shekara uku dayin auren nan baa haihu ba shine daga kinji an haihu
zaki lashe musu ya tab wlh bazai yuwu ba dole ma Mai Martaba ya zaba a gdannan ko mu da
muke dolensa ko Kuma ita da suka liqawa mutane" tunda suka fara mgn ta fahimci inda suka
dosa jikinta yake rawa hawaye ya kasa tsayawa a idanunta mgn takeson yi Amma bakinta ya
sarqe zuciyarta wani zafi takeyi hakanan takejin a ranta yau ko zata fita a kasheta sai tabar
gidan lamarin ya fara wucce yanda zuciyarta zata dauka. Juyawa tayi ta shiga dakin da take taja
akwatu ta fara hade takardunta tana wani irin kuka me ciwo itakam tagaji da wannan
quntattaciyar rayuwar shekaru ashirin da biyar na rayuwarta ta qaresu a qunci shekaru tara
Mom na hadiyar baqin ciki akanta meye yasa bazata gushe ba kota samu salama da sanyin ruhi
suma masoyanta su samu?

120
Tanayi tana jan zuciya tana tunano yanzu hakanan zata fice tabar gudan jininta daya tal a
duniya meye makomar rayuwar Sarki idan ta tafi ta barsa? Dagowa tayi bayan ta gama hada
kayan ta zuge ZIP din trolley din ta miqe ta dauki hijjab dinta ta zura taja akwatin takai
hannunta zata bude qofar Mom ta bude ta shigo idanunta na tsiyayar da hawaye tace “duk
wani abu daya kamata nayi miki Meenah nayi miki domin Allah meye yasa qaramin Abu
yakesaki jin tafiya kibarni shine mafita? Me kikeso nacewa Rasheed idan Allah ya bayyanashi
yaji abinda kika aikata? Haba Meenah nidai Ina ganin indai kika yanke barina to tabbas baki
biyani haqqina ba Kuma kin basu damar yimin dariya ne......."

Wani kuka ta saki me ciwo tare da durqushewa ta kifa kanta jikin akwatin tanayinsa babu furuci
kalma batada ita a bakinta da zata iya furtawa zama Mom tayi tana bata baki tana rarrashinta
Amma kamar tana zugata, aka bude qofar aka shigo Mai Martaba ne ya shigo fuskarsa Babu
alamun wasa yace “ke Aisha tashi ki bani guri inason mgn da ita" miqewa Mom tayi ta fita tana
kallon Meenah data dunqule tanata aikin kuka ta girgiza kai ta fice daga dakin ya nemi guri ya
zauna Yana nazarin yarinyar da yanda duk jikinta ke rawa jikinsa yayi sanyi shi kansa yanajin
kunyar kansa irin biyayyar da yarinyar takeyi masa bata cancanci haka daga gareshi ba ta
daukeshi kamar mahaifi tanayi masa biyayya fiye da yanda yayan daya Haifa sukeyi masa to
waima meye yasa yake yarda da jita jita akanta ne?"

Gyaran murya yayi yace “ina kike Shirin tafiya yanzu?" Cikin kuka tace “inda ubangiji ya kaini
don girman Allah karka hanani Mai Martaba na gaji wlh na gaji da qaddarorin nan masu wahalar
dauka inaji a jikina banida wani rabo na farin ciki a rayuwata Mai Martaba idan ka hanani zan
rasa kaina zuciyata zata buga....." Jinjina kai yayi cike da tausayawa yace “meye yasa kika yanke
wannan hukuncin?" Dagowa tayi idanunta akansa bakinta ba rawa tace “Baffa'am shine mutum
na farko dayayimin gata ya zabi farin cikina akan komansa Mom ta dora sunci baqin ciki akaina
sunama kan ci wlh koda bana tare da mijina inaji a jikina duk inda yake hankalinsa yana gareni
Mai Martaba bazan zama silar bacewar da na zama silar macewar uwa ba idan naci gaba da
zama da Mom baqin cikin abinda ke faruwa Dani zai iya taba tata rayuwar nikam na riga na zaba
na yankewa kauna da samun wani jin dadin rayuwa kubarni naje na rayuwa ni kadai abinda
kukayi a baya na gde....."

Daganta hannu yayi yaja zuciya yace “naji Meenah ki cire wannan tunanin a ranki Babu inda
zakije kinanan" miqewa yayi ya fita daga dakin yana fita ta koma ta kwantar da kanta jikin gado
tana wani kuka me ciwo, tana jiyo hayaniya da fadan Mai Martaba a falo saidai bata fahimtar
meye yake cewa sama sama taji yana cewa “ni na haifi Rasheed na haifi Kareem dukkansu ikona
ne duk da qaddara tasa Meenah bata zama mallakin Kareem a farko ba hakan bazai zama hujja
ta cin mutumcinta ba wlh tallahi Zainab duk ranar da wani abu makamancin wannan ya Kuma
faruwa zakisha mamaki na Kuma babu wanda ya isa hanani zartar da abinda nayi niyyah a gobe
juma'a zan yanke abinda nayi niyyah kai nama fasa yau dinnan idan da Wanda ya isa ya Hana"

121
Bata fahimci komai ba Amma sosai taji wata faduwar gaba ta darsar mata ta miqe ta shiga
bathroom ta watsa ruwa ta dawo ta kwanta damuwa tasa zazzabinta na qa'ida ya dirar mata
wanda likitoci sukayi ittifaqin zai iya haifar mata da ciwon zuciya saboda Yana yawan kumbura
zuciyar tata.

Bacci ne ya dan dauketa sama sama kasantuwar ba sallah zatayi ba tanaji ana Kiran sallar Isha a
masallacin Fada ta sake gyara kwanciyarta bacci me nauyi ya dauketa batasan meye yake
faruwa ba sai ji tayi ana yiwa qofar bugu na hauka ta miqe zunbur tana son tantance dalilin
bugun taji muryar Addah Abulle tana cewa “billahil lazi la'ilaha illahuwa indai nice na haifi
Kareem bazai taba zama da wannan tsinanniyar yarinyar ba matsayin mata wlh Allah saidai idan
na kasheta nima a kasheni"

Muryar Mai Martaba taji Yana cewa “bazama takai ga kisan ba kizo ke ki fita a gdannan ki tafi
gdan naki uban aure ne na daurashi Babu dalilin fasashi" bude qofar taji anyi ta sake zabura ta
zubawa me shigowar ido Kareem ne ya shigo idanunsa akanta itanma shi take kallo ido cikin ido
ya mayar da qofar ya rufe ya nufota taja baya da sauri yaja ya tsaya Yana kallonta ya dan saki
fuskarsa batare data tsammata ba taga wasu hawaye sun kwaranyo daga idanunsa ya daga
hannu sama yace “Alhmdllh Meenah duk da banyi tsammanin zuwan wannan lkc da wuri ba Ina
tayamu murnar samun kanmu a sabuwar rayuwa matsayin da naso samunsa a farko ubangiji bai
amince ba wato ma'aurata.........."

Ai bai rufe bakinsa ba ya tsinceta a qasa warwas yayi kukan kura ya isa gareta Yana jijjigata
Addah Abulle ta danno qofar tayo kansu da wuqa tsirara a hannunta ya miqe da sauri ya tareta
Mai Martaba da Muntaz suka tayashi riqeta ya damqe kaifin wuqar da hannunsa tana wani kuka
me cin zuciya tana cewa “wlh saina kasheta mayya cikin zuri'a ta bazan taba lamunta ba......"

Abinda Mai Martaba baitaba yiba yau shine yayi mata allurar yan maza ta motsa abinka da
tsohon soja baisan sanda ya saketa ba yayi bal da ita taje ta daki gini ta dawo qasa tana qoqarin
tashi ya sake nufarta Kareem da hannunsa keta zubar jini saboda riqon da yayima wuqar ya
nufeshi da sauri shida Muntaz suka riqeshi daidai lkcn da Arman ya shigo shima yayi kan Mai
Martaba Mom ce da Salman sukayi ta Juhud suka kimkimeta Kareem ya saki Mai Martaba har
yanzu kuka yakeyi yace “don Allah Mai Martaba kada kayi abinda kayi niyya ka qyaleta tayi duk
abinda da tayi niyya aurena da Meenah ne Allah ya riga ya daurashi babu abinda zai kwanceshi
saidai mutuwa ko qaddarar data raba auren Rasheed da ita"

Fita yayi da sauri ya shiga motarsa yabi bayan tasu Mom suka nufi asibiti sukayi emergency da
ita likitoci suka rufu akanta numfashinta suketa qoqarin saqalowa abin ya gagara faduwar da
tayi taja mata shiga doguwar suma, ranar daga Kareem harsu mom Babu Wanda ya koma gda
anan suka kwana gurinta gabadaya ya rude hankalinsa yaqi kwanciya Yama manta da lissafin yar
122
jaririyar yarsa da take asibitin itama ta Juhud din kawai yakeyi Muntaz ya tafi gda suka dawo da
Hamida da Mai Martaba Addah Abulle bata gdan hankali ma baya kanta balle asan Ina ta nufa.

Mom da Hamida ke jinyarta tsayin kwanakin biyar batasan waye akanta ba Kareem ya canza
mata asibiti yakai uku qarshe Asibitin Mal Aminu Kano ya mayar da ita acanne suka samu ta fara
motsa gabbanta sai lkcn ya samu nutsuwar tunawa da iyalinsa har zuciyarsa nutsuwarsa ta
rabasa da tunanin komai sai lfyr Meenah babban tashin hankalinsa da likita yace masa zuciyarta
ce take barazanar daina aiki saboda ta cunkusa mata damuwar da tafi qarfinta tunaninsa ta
yanda zai fara nasa aikin ya goge mata duk wata damuwa dake buwayar rayuwarta ya sanyata
farin ciki kamar yanda ya shirya yi a farko Allah bai amince masa ba burinsa bai wucce Meenah
ba cikin duniyarsa gata ya sameta Amma Kuma wasu abubuwan sun danni soyayyarta gareshi
tsabar qin da takeyi masa ne yasata shiga wannan yanayin dajin cewa shine matsayin mijinta ko
meye dalili?

Wadannan tunane²n sune suka sanyashi ramewa cikin kwanaki biyar din.

Ranar kwana biyar din ranar ta kama sunan Matarsa hakanan ya nufi Katsinan bashi da wani
kuzari dake yasan dama ba taron sunan akeyi ba har zuwa lkcn Zainab sunan yarinyar kenan
sunan mahaifiyarsa yasa mata tana asibiti ciwon gendis yayi mata kamun gaske anyi mata juyen
jini Amma duk da haka taqi lfy inda likitoci suka tabbatar da a cikin mahaifiyarta ta samu
matsala Amma su sun dauki alhakin ciwon kacokan sun dorawa Meenah musamman su Dada
Hanne da dangin Zahrah da sukayi tsalle suka dire suka dauke yarsu cewa bazata zauna da
Meenah ba shidai daya yakabo yaje ta qare masa,

Bai damu ba koda yaje gdan nasa ya tarar dashi a kulle domin ya riga ya shiryawa zuwan
wannan Rana a baqin kishi irin na Zahrah ba Meenah data tsans fiye da kowa a duniya ba ko
wacce mace ya auro sai anyi wannan rikicin shiyasa baisa abin a ransa ba taje tayita zamanta a
gdannasu idan ta gaji ta dawo. Kwanan Meenah bakwai a Kano ta bude idanunta tana kallon
kowa daidai a lkcn tunaninta bai dawo ba bama kowa take ganewa ba hakanan ta rinqa rarraba
ido kan mutane.

Mom sai sannu take jera mata tana binta da kallo da la'asar Kareem ya iso asibitin shida Ya'isha
tun daga harabar asibitin ya hadu da Lado drivern Mai Martaba yayi masa albishir din Juhud
wani farin ciki da murna daya dade baiyi irinsu ba suka cika zuciyarsa har gudun motarsa ya
qara don ya isa gareta yayi parking baikai ga rufe motar ba ya nufi ciki sai Ya'isha ce ta rufe
masa motar cikin tausayinsa ko lkcn da Meenah take matsayin matar Rasheed Kareem baya
zama cikin nutsuwa muddin tana guri Allah ya jarabceshi da qaunarta gashi Kuma yanzu tasan
ba qaramin rikici ya saukowa kansa ba don tabbas Meenan da ba itace yanzu ba batajin zai

123
samu kanta da sauqi duk wannan rawar qafar da yakeyi akanta ba gani zatayi ba tunda bashine
a zuciyarta ba hasali ma ita a lissafinta ma Babu aure.

Yana shiga bai saurari kowa ba ya nufi gadon da take kwance idanunta a lumshe yaja wata ajiyar
zuciya tare da binta da kallo me nuna tsantsar qauna da kulawa yace “Aminatuh" jin saukar
muryarsa tayi kamar muryar Rasheed ta kuwa juyo da sauri tare da bude idanunta ta saukesu
akansa yanayi mata gizo cancanzawa yakeyi daga Kareem ya koma Rasheed ta kasa gane
taqamaiman waye a gabanta.

Tun farkawarta bata iyayin furuci ba sai yanzu da bakinta ya bude da furta “Abdulrasheed....."
Daga haka ta sake lumshe idanunta ta kwantar da kanta a pillow kuka me ciwo ya qwace mata
daya Sanya Mom dake shigowa nufota da sauri tace “Subhanallahi waike yanzu Aminatuh
bazaki daina Sanya damuwar nan a ranki ba kenan kullum ke kenan cikin jinya" wata ajiyar
zuciya me qarfi Kareem ya sauke ya nemi guri ya zauna gumi na karyo masa Yana sharcewa
Ya'isha dake shigowa tace “ya Kareem motar taka baka rufeta ba ka barota" shafa sumarsa yayi
yace “wlh hankali nane baa jikina ba ince kin rufe" dagansa kai tayi ta nufi gadon da Meenah ke
kwance ta riqo hannunta tace “amaryar Ya Kareem sunqi Allah yaso meye yayi zafi da doguwar
jinya haka?" Zame hannunta tayi a na Ya'isha ta sake gyara kwanciyarta taci gaba da jan zuciya
abubuwan da suka sabbaba mata ciwon suna dawo mata a fili tace “Aure, Ni Mai Martaba Ya
Kareem Innanillahi wa Inna ilaihir raji'un Allahumma ajirni fih musibati wlh banaso don Allah ku
taimakeni ku rabani dash.........

Nasani wannan page din ba kowa zatayima dadi ba so Amma a babin qaddara wannan daidai ne
shi ubangiji Yana zartar da hukuncin da yake daidai batare da la'akari da abinda Wanda ya
zartar da hukuncin akansa zai nazartawa zuciyarsa ba kada ku manta matar mutum kabarinsa
Kuma shi rabo ajali ne yakanyi kisa ma idan qarfinsa yakai.

So kada kuga laifin alqalamina haka abin yake kamar yanda kuka ganshi a rubuce kada ki manta
50% is true life story.

Kareem yayi ya fice daga dakin ya koma waje ya rafsa tagumi jikinsa sai tsuma yakeyi Yana
tausayin kansa Amma yafi tausayin Meenah saboda tafisa shiga damuwa ya jima zaune a gurin
kafin likitan ya iso suka shiga tare likitan ya dubata ya sake bata kulawa ya fice daga dakin ya
dubi Juhud datake zaune take shan tea yace mata “sannu" bata ko dubesa ba ya nemi guri ya

124
zauna Suna taba hira lkc zuwa lkc suna taba hira da Ya'isha Mom tana Sanya musu baki itako ko
kallo bai isheta ba hasali ma tunda ya zauna takejin wani qunci aranta ji takeyi kamar ta fice
daga dakin bata son ganinsa.

Kwanciya tayi taci gaba da saqa da warwara a ranta sai yamma Ya'isha tace zata tafi mijinta
yazo daukanta sukayi sallama suka tafi Mom ta tafi rakasu ya taso ya matso jikin gadon yace
“duk da nasan ni mai laifine a gurinki Meenah Allah ya sani inasonki tun kafin yanzu Amma
bantaba yimiki fatan ki dawo gareni ba Allah shine ya tsara hakan saboda haka na karba Kuma
nayi masa gdy kema inaso ki karba kiyi masa gdy......" Miqewa tayi zaune zuciyarta na tafasa
tace “akanme zanyi gdy akan abinda ba zabina ba bankuma nema ba? Why da zakace dole saina
karbeka? Kareem da zaka manta dani ka fice cikin rayuwata da mun taimaki kanmu wlh banyi
farin ciki da samunka matsayin miji ba kada kaji a ranka na karbeka bazan taba karbarka ba
Rasheed shine zabina shine rayuwata......"

Hannunsa ya dora bakinta yace “stop Meenah ya isheki don Allah kada ki fasamin zuciya da
kalamanki kiji a ranki wannan bayin kaina bane yin Allah ne..... Wayarsa ce tayi ring ya zaro a
aljihunsa number Zahrah ce yayi kamar ya kashe saidai zuciyarsa ta raya masa ya daga qila wani
abune Important yasata kiransa danna wayar yayi ya Kara a kunnensa ta cikin wayar Meenah
take jiyo gunjin kukanta tana cewa “Allah ya isa tsakanina dakai Kareem ka cutar dani kaine wlh
kaine sila tunda kaine ka rakitomin ita cikin rayuwata harta cutar dani, na dauki ciki watanni
tara na Haifa matarka ta kashemin yata wlh bazan yarda ba kaji na rantse maka wayyoh Allah na
Zainab ta mutu Aminah ta lashemin yata......"

Qit ya kashe wayar idanunsa ya ciko da hawaye ya dubi Juhud data zubawa TV idanu a zahirinta
ba TV take kallo ba kalaman na Zahrah ne sukeyi mata yawo a kwanya yace “kinji sauqi likita
yace zaki iya komawa gida zanyiwa Mom mgn ta shirya mu tafi Zainab ce ta rasu...."

Bata ko kallesa ba taci gaba da wasa da yatsunta yaja numfashi ya fice a dakin suka hade da
Mom a reception ya tsaya Yana dubanta da jajayen idanunsa da damuwa biyu tasa suka kada
tace “yanzu ake fadamin Zainab ta rasu ya kamata kazo ka tafi kaima tunda jikin nata da sauqi"
girgiza kai yayi yace “ban yarda da hankalin Meenah ba Mom zata iyayin komai Ina tsoron kada
na tafi tayi tunanin guduwa tabarni wlh mutuwa zanyi a wannan karon Mom ke shaida ce na
wahala a karon farko dana rasata don Allah ki tausheta ta soni koda kwatan Wanda nakeyi
matane ni basai yakai rabi ba inasonta a haka"

125
Murmushi Mom tayi me dauke da hawaye ta dafa kansa tace “Abdulkareem to Banda abinka
Meenah yanzu ai taka ce kasan dai ba cikakkiyar lfy gareka ba don Allah ka rage damuwa da duk
abinda zatayi zai hucce kasan kaima dole zaa fuskanci wannan qalubalen tunda ba ita taga
damar auren nan ba Ni kaina Meenah fushi takeyi dani ban damuwa domin nasan gata Mai
Martaba yayi mata kaidin dama kaine ka dace da ita Hukuncin Allah ne yabawa Rasheed da
Kuma rabon Sarki junior Kuma ma ai tanasonka tun a baya kawai yanayin da take cikine yasa
zakaga kamar batasonka"

Murmushi yayi yace “hakane Mom na gde am Dr yace zamu iya tafiya gda nikam zanfi samun
nutsuwa tana tare dani" batason jayayya dashi shiyasa ta aminta su tafi din ta shiga dakin ta
fara hada musu kayansu Meenah na kallonta harta gama ta dubeta tace “mu tafi mijinki ya
matsa saidai mu tafi gabadaya" daqyar Mom tasha kanta ta miqe suka tafi baya ta shiga yana
kallonta yayi murmushi sai Mom ce ta shiga gaba suka nufi Katsina da suka isa Daura ta samu ta
fita a mota tayi wuf ta shige dakin da take ta fada gado ta rushe da sabon kuka tana tuna wai
yau ita ce matar Kareem bata Rasheed ba meyesa qaddararta kullum ita baibai ce a fili tace “lkc
yayi da zan nemawa kaina gata dole na nemi su Baffa Ribado ko zasu kasheni su fitomin da
dangin mahaifiyata"

Qwanqwasa qofar taji anayi ta miqe ta bude qofar ganin Kareem ne tayi saurin mayarwa ta
datse yaja baya da sauri tare da cije lebe ya juya a kasalce ya fice daga gdan ya nufi gdansa babu
kowa kamar yanda ya tsammata yayi murmushi ya nufi gdansu Zahrah acan ya tarar da yan
karbar gaisuwar bai wani zauna ya dade ba ya nufi gidansa ya kwanta a gado Yana saqawa da
warwarewa akwai aiki a gabansa.

Meenah batashi takeyi ba baya a lissafinta ga Addah Abulle ta takura masa da Kira har takai
baya daga wayarta saboda yariga yasan mgnrta bata wucce akan qiyayyar aurensa da Meenah
tana qara tuna masa tun tana budurwa an hanashi sai yanzu data zama saura ragowa sannan ga
rashin asali kalma daya yake fada mata Babu komai Addah inasonta a haka ba meenah ce ta qini
ba a farko fin qarfinta akayi saboda hska nima bazan qita ba" idan ya Fadi haka Adda ji takeyi
kamar ta kasheshi shima gashi Mai Martaba yaqi sauraronta balle yaji kokenta hasali ma fushi
yakeyi da ita wannan tasa ta zare hannunta daga lamarin Kareem din ta zubansa ido tare da cin
alwashin indai itace ta haifeshi to Meenah ta gama kwanciyar hankali a duniyarta saisun
takurata sun azabtar da ita ita da yan'uwanta babban abinda yake daganta hankali Zahrah yar
wanta ce ta nemawa Kareem aurenta don huce haushi yanzun Kuma ya samu abinda ransa
yakeso bayama ta ita tunkan tafiyar tayi nisa.

Wadannan dalilan suka hadu sukayiwa zuciyar Kareem yawa abinka da mara isasshiyar lfy
nandanan zazzabi ya rufeshi shi kadai a gda yayita murqususun ciwo yana dafe qirjinsa wayarsa

126
ma ya kasa dauka ya kira wani, baa Ankara ba Saida ya kwana shidda yana fama da ciwo shi
kadai a gda sannan ubangiji ya kawo masa sassauci a galabaice ya lalubi wayarsa ya Kira layin
Zahrah bugu yafi biyar tana gani taqi dagawa ya hqr ya Kira na Meenah itanma yayi mata
misscall yafi goma tana kallon wayar taqi ta daga qarshe ma ta kasheta gabadaya ya jinjina kai
cikin azabar ciwo ya Kira layin Mom dan yasan idan ya Kira na Addah ma itanma kamar yanda
matansa Basu saurareshi ba itama ba saurararsa zatayi ba.

Bugu daya Mom ta daga tace “dan halak kaqi ambato Ina ka shigene inata nemanka bana
samunka....." Nishin da taji yanayi ya fadar mata da gaba tace “ya salam kardai bakada lfy ciwon
ne ya tashi Kareem....." Cikin rawar murya yace “Mom....ki....ki taimaka ki kawomin Aminatuh
don Allah kada ta zamo silar ajalina sonta zai kasheni...."

A gigice tace “o.... Ok ganinan don Allah kada ka mutu Kareem mukam mun shiga uku da
wannan masifa" kashe wayar tayi ta zari mayafinta ta fice a kidime ta nufi dakin Meenah tana
zaune tana koyawa Sarki Homework ta dago ta dubi Mom tace “Lfy Mom?" Sharce gumi tayi
tace ”taso ki rakani unguwa"

Babu musu ta miqe ta dauki mayafin doguwar rigarta ta sanya ta kama hannun Sarki suka fito
ita kejan motar Mom na fada mata inda zasu tana fahimtar gidan Kareem suka nufa hasken
fuskarta ya dauke ta hade rai donma Mom tafi qarfin musu ne a gurinta shiyasa tayi shiru har
suka isa gdan suka Mai gadi ya bude musu sukayi parking Mom ta fito itakam gyara zamanta
tayi Mom ta dakanta tsawa tace “bafa nason sakarci Meenah ki fito mu shiga nace"

Tana qunquni ta fito suka shiga cikin tun daga falon taji gabanta na faduwa komai a hargitse
tabi falon da kallo taja tsaki Mom ta haura saman tabi bayanta tana kallon tsarin gdan bude
wata qofa Mom ta Kuma yi qofofi ne guda biyu suna kallon juna ga mamakinta nan dinma falo
ne sai wasu qofofin biyu tsayawa Mom tayi tana tunanin wacce zata bude Sarki yace “Mom ga
dakin Uncle nan" Yana mgnr Yana murda qofar suka shiga a tare itakam guri ta samu ta zauna a
falon tana hura hanci.

Yanayin da Mom ta isheshi yayi mugun tada mata da hankali ta saki wani kuka tace “innanillahi
wa Inna ilaihir raji'un Abdulkareem meye hakan kashe kanka zakayi a gda kai kadai" gaban
Meenah ya sake faduwa lkcn da Mom ta qwala mata Kira ta miqe a razane ta shiga dakin tare
da zaro ido Yana kwance a qasa magashiyan cikin wani mawuyacin yanayi ya bude idonsa ya
saukesu akan Juhud tare da sauke ajiyar zuciya ya fara yunqurin miqewa Yana cewa “Am....
Ami...na...tuh zo... matso gareni please...." Janyewa tayi tayi baya idanunta na kansa Mom ta
tura ta fada jikinsa ya lumshe idonsa tare da sanya hannunsa ya zagayeta yaja wata ajiyar zuciya
me qarfi tana qoqarin qwacewa ya bude bakinsa yace “na...na gode Mom ke kadai kike
tausayina a duniya Mom Meenah bata sona...." Juyawa Mom tayi ta fice saboda yanda taga
127
Yana qara matse matarsa a jikinsa abin yabata tausayi da kunya ta lura da Rasheed da Kareem
tafiyarsu daya Basu da kunya akan abinda sukeso.......

Da qyar ta samu ta janye daga jikinsa idanunsa suna lumshe hawaye yake zubarwa ya riqe
hannunta yace “Nayi tunanin kedin me yarda da qaddara ce da hukuncin ubangiji Meenah ashe
ba haka bane Meenah ko bazakiji tausayina ki daina azabtar da ruhina don na cancanta ba ya
kamata kiji qaina don qaunar da nakeyi miki inasonki ne Meenah da jinina da rayuwata" Yana
mgnr numfashinsa ba kakkatsewa hakanan taji bazata iya jure cigaba da kallonsa a wannan
yanayin ba ta miqe zata fice ya Kira sunanta ta tsaya ya dauki wayarsa ya miqa mata yace “idan
tafiya zakiyi ki kiramin Amrah ko Urwat ko Muntaz wani cikinsu yazo ya zauna dani Ina cikin
yanayin da komai zai iya faruwa dani"

Harararsa tayi ta fice a ranta tana cewa “badai ni ka zaba ba wlh saidai ka mutu yanda uwarka
da yan'uwanka ke qina haka nima nakeji game daku ban shirya zama da wannan ahlin ba abarni
na rayu da zabina koda baya tare dani nasan Ina kwance a zuciyarsa" sauka tayi qasan ta tarar
da Mom da Dr Razaq suka dubeta tare sukace “ya me jikin" a gajarce tace “yana ciki" ta juya ta
fice ta shige mota shiru dogon lkc ya wucce basu fito ba can taga mota ta shigo Mai Martaba ne
da Arman suka shiga suka daukoshi suka fito dashi. A mota suka sanyashi suka fice Mom ta
shiga mota Juhud taja suka fita sosai ta qular da Mom da halin ko in kula din data nuna akan
mijin nata bata taba tunanin zuciyarta tayi soyewar haka ba.

Saida sukaje gda ta juya zata shiga dakinta Momy tace “bantaba tunanin hakan daga gareki ba
Meenah mijinki zabinki a baya banga zafin da rayuwa tayi tsakaninki dashi ba da zaki zabi
azabtar dashi Meenah koda a yanzu baki zabeshi ba cancanta aka duba aka zabanki shi kada kiyi
wasa da damarki inaji a jikina Kareem zai sharenki hawaye don Allah Meenah indai da gaske kin
daukeni matsayin uwa a gareki kiyima mijinki biyayya ki rintse idonki ki ninka hqrnki akan
wanda kikayi a baya. Tabbas akwai qalubale cikin zamanku to Amma qaddara ta riga fata haka
Allah ya shirya mana addu'a Rasheed yake buqata kawai daga gareki"

Sunkuyar da kanta tayi tana sauraron Mom harta gama fadar abinda zata fada

Ta juya ta fita ta kwanta rigingine zuciyarta na hasaso mata abubuwa da dama da suka faru a
baya lkc zuwa lkc tana dauke hawaye a fuskarta itadai batasan sanda bacci ya dauketa ba wajen
biyun dare ta farka tayi alwala ta tayar da nafila tana roqon Allah ya shiga lamuran Rasheed a
duk inda yake ya tsareshi da tsarewarsa ya bayyana shi cikin aminci da salama bayan ta idar ta
zauna tana lazumi taji wayarta tana ring takai hannu ta dauka lambar Kareem ce taja tsaki ta
katse wayar ya Kuma Kira ta dauka zata kashe maganganun Mom suka rinqa dawo mata tayi
qarfin halin dorawa a kunnenta

128
Ajiyar zuciya ya sauke lkcn da tayi masa sallama ya Amsa cikin wata irin murya me tsananin
sanyi shiru taci gaba da wanzuwa wadda harta sabbaba mata tunanin kashe wayar can taji ya
sake jan zuciya yace “nayiwa Mai Martaba mgn game da tariyarki yace nayi miki mgn shiyasa na
kiraki a wannan lkcn me kike shiryawa meye plan dinki?" Shiru tayi kamar bazata ce komi ba
shikuma yayi kasaqe Yana jiran jin cewarta alamar da yaga na ba mgnr zatayi ba yasashi cewa
“ok bakida wani tsari ga dukkan alamu ni inadashi yau Litinin na baki zuwa juma'a ki gama
komanki zaki tare a gdanki kici gaba da ibada kamar kowacce mace, ki duba account dinki na
tura miki wasu yan canjika Basu da yawa kiyi hqr dasu idan basu isheki shirye²nki ba zanyi
qoqarin qara miki insha Allahu"

Katse wayar yayi daga haka tabi wayar da kallo cikin mamaki lallai ma Kareem dinnan yana fama
da kansa yana fama da bala'i shikam dama ya hqr ya barta anan inda take da yafi musu
kwanciyar hankali dukkansu. Qwafa taja ta duba alerting din da akayi mata dazun ta zare ido
tare da cewa “wht? Me zanyi da kudaden nan ni Aminatuh 2 millions ta meye ce?" Komawa tayi
ta kwanta baccin da bata koma ba kenan washegare wayewar Litinin ta fara shiri don komawa
makarata Mom na kallonta batace mata komai ba harta gama shiryawa ta dauki jakarta ta saba
tace “mom zan koma school" murmushi tayi tace “da izinin wa?" Kallon Mom tayi da sauri tace
“izini Kuma?" Daganta kai tayi tace “mijinki ya kirani da asuba yace kada ki koma makaranta kiyi
shirye²nki juma'a zaki tare a gdanki Litinin me zuwa zaku tafi Saudi zai koma can da zama abinda
yayi saura na karatunki yayiwa H.O.D na department dinku mgn zaayi bakin qoqari" zama tayi
dabar a gurin gumi na karyo mata tace “ni Kuma Mom in bisa Saudi haba Mom don Allah kice
masa aa inada abubuwan da sukafi binnasa muhimmaci anan Mom inason in nemi dangina su
hadani da dangin mahaifiyata idan naci gaba da zama a haka akwai matsala please Mom kisa
baki don girman Allah"

Murmushi Mom tayi tace “wannan duk me sauqi ne ni na daukar miki alqawarin bibiyarsu har
zuwa lkcn da zaa dace kibani address nasu" sunkuyar da kanta tayi hawaye wani nabin wani
itadai bataso ba taso tayi komanta da kanta miqewa tayi ta koma dakinta ta kishingida zuciyarta
na zafi haka yinin ya kusan qarewa kiran duniya da yakeyi mata taqi dagawa itafa bayan zafin
tsanarsa saboda mahaifiyarsa da tayi harma da ganin rashin dacewar wannan auren nasu duk
da tasan ba haramci a ciki Amma wata halal din ta cancanci bari don kunya.

Da la'asar tana kwance Mom ta turo qofar ta shigo da sallamarta ita da wata mata Meenah
dake kwance ta miqe suka gaisa da matar Mom tace “wannan itace nakeyi miki mgn aurenta na
farko yazo a wani yanayi baayi mata komai ba so data haihu an gyarata Amma anja shekaru
kusan shekara antafi biyar shine yanzun nake buqatar ki qure fasaharki wajen gyarata ko nawa
ne mijinta yace zai biya" suna hirarsu wannan Hajiyan na fito da saiwoyi da magunguna tana
yima mom bayani tare da turaruka itadai tabe baki kawai takeyi bata yarda abin gaske ne ba

129
Saida taga an dauki wani qoqo an zuba wani ruwan tsumi an dauko wasu barbade barbade anyi
an gwamutsa da danyan madarar shanu wai sun miqo mata tasha.

Ta dubi Mom da idanunta daya kawo ruwa zatayi mgn ta kuwa daure fuska tace “aini dama
nasan ban isa dakeba Aminatuh nunamin bani na haifeki b...." Da sauri ta karbi qoqon maganin
jikinta na rawa ta kafa bakinta ta shanye daqyar tana kakarin amai matar tayi murmushi tace
“wannan shi kadai ma idan Tasha na kwana biyar ya wadatar bare zaa hada da wasu tun daga
wannan rana Juhud ta bani ta lalace da magunguna wasu tsarki wasu Sha wasu dafawa itadai
bakinta har daina tantance dandano yayi cikin kwanakin batada aikin daya wucce kuka.

Wayar ma da Kareem ke kiranta ta jefashi a blacklist ko ya Kira baya samunta hakan tasa dole
ya qyaleta yasan duk inda yau takai da jimawa gobe tana tafe yanaji a jikinsa wataran wannan
qiyayyar zata shude tunda da babu ita daga baya ta wanzu to watarana itanma zaa nemeta a
rasa, da wannan tunanin ya tattarata ya zubanta ido akayita shirye²n tariyar tata shine da Mom
da Ya'isha da Aunty Hamida suketa digiminsu dakin uwar ango da yan'uwansa Babu me ko lale
da bikin hasali ma ko bangaren da ake shagalin basuyi itama amaryar haka saidai idan Mom tayi
mata dole sannan take dan motsawa hakana aketa kaiwa da komowa su Ya'isha sune yan jeran
amarya har zuwa lkcn Zahrah bata dawo ba aka gyarawa Juhud dayan bangaren kamar yasan
zaiyi mata biyu dama tsarin mace biyu yayiwa gidansa bayan sun gama gyarawa sun zubanta
duk wasu kayan alatun rayuwa suka kullo suka taho gda sunata yabawa da kudin da Kareem ya
narkar a furniture dinta lallai ba qaramin so yakeyiwa Meenah ba.

Ta dauki gyaran jiki na ban mamaki abinka da farar fata har wani yellow takeyi yanda Mom ke
rawar jiki a wannan bikin ko Rasheed ne ya dawo ba lallai tayi ba ko lalle da akayi mata dishi² ya
kama jikinta saboda tsabar gyara hatta gyaran gashi a gda akayishi yin duniya suje gurin gyaran
taqi tana maqale a daki kamar wata mara gsky ko yaushe cikin kukan rashin mijinta take da
anbarta da wannan damuwar ma da tafi mata fiye da wannan da aka qara mata

Ranar juma'ar Mom taga ikon Allah yini Meenah tayi tana kuka tana kiran Rasheed duk dauriyar
da Mom takeyi a wannan karon Saida ta kebe itama taci kuka ta gode Allah Mom bata qara
tsinkewa da lamarin Aminah ba Saida magrib da Kareem ya turo da motocin daukar masa
amarya tunda ta fice a sashin su Mom din aka nemeta aka rasa babu wanda hankalinsa bai tashi
ba amarya ta bace da aka fadawa Kareem neman zaucewa yayi ya nufo gdan afujajan suka shiga
nemanta lungu da saqo domin sun tabbatar da cewa tana cikin gdan kasancewar masu tsaron
qofofin gdan sunce Babu wacce ta fita gabadaya sun gama karade gdan babu dalilinta sai a
qarshe Mom tace aje bangaren Rasheed ko can tayi haka Kareem da Mai Martaba suka nufi
part din ga mamakinsu suka tarar dashi a bude suka kalli juna babu furuci suka kutsa ciki yayi
130
qura sosai part din haka suka rinqa dubawa can cikin wani daki suka rinqa jiyo shassheqarta har
rige² sukeyi wajen shiga dakin sukaja sukayi turus dukkansu ganinta zaune gefen gado rungume
da wani hoto a qirjinta sai kuka takeyi me ban tausayi.

Wani abu me nauyi ne yazo ya tokarewa Kareem maqoshi ya furzar da iska me zafi ya juya ya
fice daga dakin sai Mai Martaba ne ya qarasa shiga ya kamo hannunta Babu musu ta miqe
tanaci gaba da kukanta idonta lullube da alqyabba ya fito da ita harabar gdan Ya'isha ta nufosu
da sauri suka sanyata a mota tana qarawa kukanta sauti tana Kiran sunan Baffa'am Sarki junior
dukkan wanda yake a gurin hatta Mai Martaba Saida tasashi sharar hawaye.

Hakanan suka nufi unguwar da gidan nasa yake Mai gadi ya bude musu suka shiga sukayi
parking Aunty Hamida ce take riqe da hannunta har cikin gdan suka haura da ita saman itama
kamar dayan sashin dakuna biyu ne sai wani qarami da alamun local kitchen ne wanda koda
zaka buqaci wani abu da dare basai ka sauka ba, daya cikin dakunan suka bude suka shigar da
ita sosai Hajiya Kulsum aminiyar Mom ta qara yimata nasiha akan biyayya ga mijinta itadai Babu
abinda da takeyi sai kuka da rawar sanyi zazzabi ne yake neman rufeta Ya'isha ta matso jikinta
ta sunkuya tace “ke banza ce wlh Ni banga abin kuka ba to kukan mafita ya zame miki kome?"
Dagowa tayi ta sauke idanunta sa suka jima da komawa jajaye saboda kuka tace “shi....shikenan
da gaske na rasa Baffa'am dina Ya'isha Kuma akeso nayi rayuwar farin ciki....." Muryarta ne ya
kama rawa Ya'isha tace “mun shigai Aunty Hamida ku Kira mijinta zata tayar mana da aljanu"
yanda jikinta ke tsuma ne yasa Hamida yarda ta Kira wayar Rasheed ya daga muryarsa can qasa
shima rawar tasa muryar takeyi yace “ya aunty Hamida ya akayi?" Cikin zaquwa tace “Meenah
ke neman rikice Mana mun kasa gane kanta don Allah kazo idan kana kusa" kashe wayar yayi
dake dama Yana gdan duk motsinsu yanaji ya dauki doguwar riga ya saka ya bude qofar ya fito
idanunsa kamar garwashi saboda ja dake duk yafisu Rasheed haske shi fari ne sosai daka
kalleshi zaka gane kukan shima yakeyi.

Kuka Fadila ta saka da ganin yanda yayan nata ya zama wani kalar tausayi tace “tunda yarinyar
nan ta shigo zuri'armu muka daina cikakken farin ciki Ya Kareem kaima duk ta susutaka yanzu
kukannan don ita kakeyinsa....."

Hanya ya saita mata cikin zafin zuciya yace “kowa yaje na gde" binsa sukayi da kallo ya dubi
Hajiya Kulsum yace “Mama wlh idan akaci gaba da hayaniya a gdannan tsaf zan haukace brain
dina tana neman daina aiki" sumsum suka rinqa ficewa daga gdan saida suka fice gabadaya ya
tsaya yana jin tashin motocinsu gabansa faduwa yake daqyar ya tura qofar da sallama ya shiga
dakin ya tsaya tsakiyarsa Yana qarenta kallo tana zaune ta dora kanta jikin gado sai tsumar jiki
takeyi a sanyaye ya isa gareta ya tsugunna gabanta yakai hannunsa zai dago kanta gabansa ya
fadi ya janye ya sake saita idanunsa akanta yace “meye yake damunki?" Kamar me jiran yayi

131
mgn ta dago kumburarrun idanunta suka shiga cikin nasa ya kawar da kansa ya dake zuciyarsa
yakai hannunsa jikinta yajishi zafi zau yaja numfashi ya miqe ya dauki wayarsa Yana zagaya
dakin can yace “Inada petiant a gdana kazo da wuri don Allah" da haka ya kashe wayar yaci
gaba da zagaya dakin can yaji ana qwanqwasa qofar ya sauka ya bude suka shigo tare Dr Razaq
ya fara tambayarta yanayin da takeji tayi masa shiru shikam Kareem ido ya kafeta dashi can da
tambayar ta isheta tace “Kaje Dr Razaq bakada maganin matsalata Allah ne kawai zaimin
magani" wata iska Kareem ya furzar ya juya ya fice Dr Razaq ya biyosa yaganshi tsaye ya hade
kai da garu ya dafashi yace “ka daina Sanya wannan damuwar a ranka Ranka shi dade kanada
heart problem idan komai zaike damunka to rayuwarka tana cikin kwale²"

Juyowa yayi ya dubi Dr Razaq yace “kana nufin Meenah zata soni nima?" Dariya tambayar
tabawa Razaq yace “kama qaddara a ranka tasoka fiye da kowa ta gama karfa ka manta kaine ta
fara so a rayuwarta ko ka manta Karin mgnr hausawa da suke cewa so baya tsufa saidai
masoyan su tsufa bature kuma yace true love never end" wani murmushi yayi yace “na gde Dr
Razaq zan jira lkcn da zan gasqata hakan".............

Sallama sukayi ya rakashi ya hau motarsa tare da karbar magunguna bai koma gdan ba shima ya
shiga tasa motar Yana duba agogo 8:30pm ya jinjina kai ya fice a gdan kai tsaye wani restaurant
ya nufa yayi musu siyayyar abinda zasuci ya juya ya koma gdan ya kulle ko Ina ya nufi saman
Saida ya shiga dakinsa yayi wanka ya sanya kayan baccinsa ya fito ya bude nata dakin tana
zaune inda ya barta har yanzu kukan takeyi gabadaya lamarinta ya tsinka masa lakar jiki da
gaske take jin damuwar a cikin ruhinta.

Aje ledar dake hannunsa yayi ya tsugunna a gabanta ya kamo hannunta ta fuzge ya zauna sosai
a gabanta ya dafe kuncinsa da hannayensa biyu ya zuba mata manyan idanunsa da a baya suke
firgitata da sanyata shiga taitayinta baiji a ransa ko yace ta tashi suyi nafila zatayi ba shiyasa ya
janyo ledar yace “Ya'isha tace tun shekaran jiya bakici abinci ba ko meye dalili?" Shiru tayi masa
yaja fasali ya furzar da iska ya bude ledar ya fara yaga mata Naman yanda zataji dadin ci ya
dauko yakai mata bakinta ta kawar dakai yayi murmushi yace.

“Lamarinki abun mamaki ne Meenah sai naga kamar kina jayayya da hukuncin ubangiji ne ya
kamata ace rayuwarki kadai ta ishenki darasin da duk wani abu da Allah yayi zaki tarbeshi
hannu biyu wlh duk da nakasance me qulafuci da addu'ar idan kedin Alkhairi ce gareni ki zama
gatana ki zama mallakina bantaba furtawa wani burina a kanki ba na fawwalawa ubangiji na
yarda duk abinda yayi daidai ne so Kuma sama taka cikin lkcn da ban tsammata ba kiran Mai
Martaba ya shigomin yana fadamin na tanadi sadaki a hannuna daga dubu hamsin zuwa abinda
Allah ya horemin nazo masallacin Fada yana nemana bansan meye zai faru ba hakanan na tafi
Ina zuwa naga dogare sun budamin na shiga kamar yanda baa nemi izininki ba nima baa nemi

132
nawa ba wlh kudin aljihuna kawai Mai Martaba ya karba dubu tamanin yabada umarnin a daura
nidai na nemi guri na zauna Ina jiran naji auren waye zaa daura kawai naji ance yace shi a
matsayin waliyinki ya bada aurenki gareni akan sadaki naira dubu tamanin bisa sharadin zanyi
miki lefe kamar yanda al'ada ta tsara"

Shiru yayi yana mayar da numfashi sannan yaci gaba da cewa to meye laifina cikin lamarin nan
Meenah?" A qufule ta dago tace “meyesa bakace bakaso ba?" Murmushi yayi yace “ko bake
bace zan karba balle Kuma ya kasance dadaddiyar addu'ata ce ubangiji ya amsamin tare da
tabbatarmin da ita kamar mafarki so ni a tsarina bana jayayya da duk abinda nasan ba ikona
bane, Meenah a baya kema haka kike saboda kedin dalubata ce bansan meye ya sauyaki ba
kinga inada maganganu da yawa da nakeso mu tattauna da zasu zame mana mafita Amma
farko don girman Allah badon halin Abdulkareem kici abinci muyi sallah wlh ko Isha banyi ba
saimu zauna"

Yanayin magiyar tasa tasata dole ta dauki Naman takai bakinta yaji dadin hakan sosai ya miqe
ya shiga bathroom ya dauro alwala lkcn daya fito ta gama ya tattare ya fita da kayan ya dawo ya
isheta a bayi tana brush da alwala, abin sallar ya shimfida yajasu sukayi Isha sukayi nafila raka'a
biyu ya sanya hannunsa ya dafa kanta ta zame zata miqe ya miqe ya riqeta tare da matseta a
jikin bango ya fara karanto addu'o'insa cikin larabcinsa me Sanyaya jiki sunkai 10 minutes a
haka sannan ya saketa yana binta da kallo har zuwa lkcn bata daina dauke hawaye a idonta ba
miqewa yayi ya dagata ya zare mata alqyabbar jikinta ya sake ware lafayar jikinta tana tureshi
tana komai ta durqushe da sauri yayi dariya wai kunyarsa takeji Meenah da lkcn data fara
period shine mutum na farko daya fara sani shima a lambu ya isheta tanata kuka wai taji ciwo
daqyar ta fada masa yayi mata bayani.

Sautin dariyarsa ce tasata dagowa ya zauna tare da daganta gira yace “ashe kinajin kunyata
Meenah yaushe kika farajin kunyana?" Harara ta galla masa yace “ko a jikina ki kwana kinayi
yanzun dai Bari na barki ki kwanta ki huta abinki Saida safe" ficewa yayi yaja mata qofa tabisa
da kallo tare da miqewa tayiwa dakin key ta haye gadon tayi kwanciyarta badon tayi bacci ba
saidon tabawa zuciyarta damar tunanin abinda yake damunta.

Batasan lkcn da bacci ya dauketa ba a sama ta rinqajin ana taba qofar ta miqe tana miqa tare da
yin salati tace “wayene?" Cikin sanyin yanayinsa na dabi'a yace “kinyi sallah ne?" Bata bashi
Amsa ba ta nufi bathroom ta watsa ruwa ta dauro alwala ta fito ta sanya doguwar riga ta tayar
da sallar bayan ta idar tayi azkhar ta sake zubewa a gurin duk da ba wata hidima tayi a bikin ba
tanajin gajiya a jikinta sosai, bacci ne ya sake dauketa bata farka ba sai 10:30pm shima din
wayarta ce taji tana ring baqon layine ta Kara a kunnenta yace “barka da safiya ki fito kinyi baqi"

133
Miqewa tayi tasa rigarta ta bude qofar ta fito Sarki ya rugo da mugun gudu ya rungumeta ta
dagashi daqyar tana dariya yaron yace “Mom jiya nayita kuka daban ganki ba ashe gdan Uncle
kika dawo nima na dawo nan" murmushi tayi tace “surutu dai kazo ka dameni ko" tsuke fuska
yayi zaiyi kuka Kareem ya matso ya karbeshi yace “ba tun jiyan nace kazo mu taho ba kace kai
bazaka tafi kabar Mom dinka ba to yanzun fah zaka taho ko shima aa?" Da sauri ya daga kai
yace “eh" Mom dake tsaye tayi dariya tace “aikam baka isaba yaro muna tare aurena dakai
mutu ka raba" kuka ya saka Yana cewa “nin...Ni Mom banasonki kinmin tsufa ni gurin Mom dina
da uncle zan dawo"

Dariya sukayi dukkansu ta nemi guri ta zauna Hamida tace “jikin yayi sauqi kenan tunda na tafi
nakasa sukuni dake na kwana a raina" sunkuyar dakai tayi ya miqe yace Mom me zaa kawo
muku gdan namu bai gama tsaruwa ba Hajiyan sai yanzu ta fito" kiransa Mom tayi tace “kazo
kayi zamanka bama buqatar komai tun jiya da sukaje suka sanar dani halin da ake ciki na kasa
sukuni shiyasa nazo naganku yanayin Alhmdllh komai zai wucce insha Allahu Meenah hqr zakiyi
da abinda Allah ya hukunta, Aminatuh nice na haifi Rasheed Amma bazanyi shaidarsa kamar
yanda zanbada shaida akan Kareem ba kin samu miji na nunawa saa daya tamkar da dubu idan
kin kwantar da hankalinki insha Allahu komai zaizo qarshe ita rayuwa kowa da irin tasa
jarrabawar Babu me taya wani dakon kayan da ubangiji ya qulla masa dole shine zaiyi dakon
kayansa rabon dake tsakaninku me qarfine Allah ne kawai yasan adadinsa saboda haka kuyi hqr
da jarrabawarku"

Kallon kallo sukeyi kowa da abinda keyi masa yawo a ransa Mom ta miqe tace “Inason mgn
dake Meenah miqewa tayi tabita suka haura saman dakin baccinta suka shiga Mom ta zauna a
gefen gadon ta kama kunnenta tace “ki kiyayi shiga haqqin Kareem kawaicinsa da kararsa ta
game kowa zai iya zubanki ido akan duk abinda yaga baki da raayi koda kuwa shi zai cutu hqrnsa
abin jinjinawa ne shiyasa yake wahala idan ciwo ya ganshi don Allah kada ki zama silar wargatsa
masa rayuwa kinji"

Kwantar da kanta tayi a cinyar Mom tana shassheqar kuka ta dauko wasu turaruka masu
qamshin gaske na humra da na wuta tace muje a jerasu a show glass din fita sukayi suka jera ta
fito da wani garin magani ta dauko danyen nonon raqumi ta barbada a ciki ta miqa mata tace
“shine yayi saura da jiya kikaqi sha duk yanda kike tunanin fitinar Rasheed Kareem yafisa
saboda akan hakan har so akayi a raba aurensa da Zahrah kwanakinsa bai qare ba yanzu Kuma
gashi zaki zauna ke daya da sunyi hqr ma sun barta ta dawo da kin samu sauqin wani abun don
Allah banda rowa Meenah shidai abinnan in kin hanashi ma ba ado zakiyi dashi ba Kuma ba
kwanaki zaa qara masa ba idan wa'adinki yayi shima nasa yayi please a kula don Allah" sosai

134
Mom ta rinqa bata shawari a fakaice saida taga ta dan sake sannan sukayi musu sallama suka
tafi shima ya fice a gdan ta shiga bathroom tana wanka ta jiyo wayarta tana ring batabi takanta
ba Saida ta gama shirinta tsaf sannan ta dauka number Ya'isha ce tabi suka gaisa tace “ya
amarci jiya tsohuwar zuma ta motsa Ya Kareem an kwana ana zikiri" dariya mgnr tabata tace
“waiku don Allah meye yasa kuka bawa abinnan muhimmaci ne haka"

Dariya Ya'isha tayi tace “mahadin rayuwa kenan gulma nazo yi miki" gyara zama tayi tace “aike
dama indai anga kiranki to gulma ke cinki meye zaki fadamin" gwauron numfashi ta sauke tace
“wato bantaba sanin Addah Abulle jahila bace sai jiya iliminta baya mata jagora kamar yanda
yakeyiwa danta jiya Mai Martaba Yana zagaye bayan an taho kawoki ya nufi bayan gda ya isheta
ita da Dada Hanne suna qusqus Dada Hanne nabata shawarar kawai tunda duk bugunsu yaqi
tasiri akanki to su dora miki jinya yanda shi Kareem din zai gaji ya koreki sannan su sanyawa
kowa qiyayyar ki a zuciyarsa ta yanda ko kin dawo gdannan Babu me karbarki Ina kaiki sun
gama tattaunawar nan suna daga ido sukaga Mai Martaba da Ya Muntaz shine Mai Martaba
yayi musu wani warning mai kama da daukar rai har yana fada musu daganan zuwa shekara
goma idan kikayi ciwon kai saiya hanasu kwanciyar hankali ke sosai fah akayi rikici qarshe dai
Addah Abulle tace da Mai Martaba tunda har ya nuna mata ita ba kowa bace akan danta to
saidai ya zaba ko ita ko ke shikuma yace ya zabi zabin dansa aikuwa tace saiya saketa anso
hanashi yaqi ji qarshe yayi mata daya me kyau sannan yace da Kareem yabashi damar rabuwa
da Zahrah tunda abin nasu iskanci ne aikuwa tuni ya yankawa Zahrah ticket itama Kinga sai tafi
samun sukunin zaman gida"

Zuciyar Imani ta Meenah duk sai jikinta yayi sanyi tace “Innanillahi wa Inna ilaihir raji'un Ya'isha
wannan ba labarin badawa bane Allah fa shine ya halatta saki Amma bayasonsa nikam banji
dadi ba idan Addah bataci arziqin komai ba yakamata taci na yayanta wlh wannan sakin bala'i
Mai Martaba ya qara jefani sannan ita Zahrah meye laifinta a ciki najifa ance iyayenta ne suka
dauketa bataso tanason mijinta Kuma ko jiya da yazo dakina naga ta kikkirashi bai dagaba haba
don girman Allah wannan ba adalci bane bai kamata ba"

Tabe baki Ya'isha tayi tace “saiki fada mawa Mai Martaban tunda kinfishi hangen nesa nikam
naji dadin hakan ko banza sayi hankali susan ba ko Ina ake shimfida a zauna ba" kashe wayar
tayi ta zabga tagumi wannan wacce irin masifa ce daga wannan sai wannan?

Bataji tsayuwar motarsa ba saiji tayi ya zare hannunta a kuncinta ya tsugunna a gabanta ya
shafa habarta ya dago kanta taja numfashi tace “Hasbunallahu wa ni'imal wakil" Babu alamun
bacin rai a tattare dashi yace “meye kuma?" Kafin ya rufe bakinsa yaga ta balle da kuka tayo
qasa ta dora hannunta a cinyarsa gwiwarta na gugar nasa tace “kayimin wannan alfarmar ko ita

135
daya ce a rayuwa don Allah Ya Kareem" da rashin fahimta ya dubeta tayi qasa da kanta tace “ka
dawo da matarka dakinta domin Allah.

Miqewa yayi yace “ok kinyi sallar Isha?" Girgiza masa kai tayi yace “ki dafamin coffee ki
kawomin dakina" ficewa yayi daga dakin ta bishi da kallo wani takaici ya tokareta waishi miji
gashi babu damar yin musu yau izzar yakeji sosai batada zabi sai nufar kitchen din da tayi ta fara
hada masa coffee din ta gama ta nufi dakinta tayi wanka ta Sanya kayan baccinta ta zura hijjab
ta nufi dakin nasa ta qwanqwasa yabata izinin shiga ta bude ta shiga gabanta na faduwa ta
kawar dakai tunda take bata taba ganinsa a tube ba sai yau cikar zatinsa kawai abin ka tsaya ka
nazarta ne qirarsa ta hutun gaske fatarsa lufluf su ta lura kamar sign na Fam dinsu ne gargasar
jiki daga mazansu har matansu.

Sunkuyawa tayi ta aje masa ta miqe zata fice ya Kira sunanta ya nuna mata guri ta zauna Saida
ya gama abinda yakeyi sannan ya miqe ya nufi wardrobe ya dauki riga yasa yajasu sukayi sallar
ya dauki coffee din yanasha Yana kallonta ita Kuma na kallon qasa ganin yanda duk ta takura
yasashi cewa “jeki Saida safe" kamar me jiran umarni ta miqe tayi zuruf ta fice ya girgiza kai
yana murmushi yace “Meenah kenan"

Ya jima zaune Yana tunanin hanyar da zaibi ya samo kanta bai kwanta ba sai 12:00am koda ya
kwanta din baiyi bacci ba yanason kasancewa da matarsa Yana tsoron takurawa rayuwarta ko
kadan baison shiga rayuwar dan' Adam balle Meenah da take da muhimmaci cikin rayuwarsa
hakanan ya kwana Yana juyi shikam bacci me sunan bacci baiyishi ba da safe ta rigasa fitowa ta
gyara part din nata ta sauka qasa ta gyara ta koma ciki tayi kwanciyarta fitowa yayi cikin shirinsa
na fita yaga ta gyara ko Ina ya girgiza kai ya bude dakin nata tana kwance tana chat ta kallesa ta
kawar dakai yace mata “barka da safiya" aje wayar tayi ta miqe tace “ina kwana" shafa sumarsa
yayi yace “na tashi lfy Visa dinmu zan karbo gobe da safe zamu tafi nayima Sarki passport Mai
Martaba ya hanani shi bansan meye yasa ba" itadai batace masa komai ba ya miqe yace “kina
burgeni salonki yana sanyani nishadi nabarki kiyi iyakar abinda zaki iya kafin ki shigo hannuna"

Ficewa yayi ta tabe baki ta koma tayi kwance abinta bata tashi ba sai azahar da yunwa ta
fafaketa ta shiga kitchen ta samawa kanta abinci ta dawo ta zauna a falon qasa tana zaune taji
an bude qofar an shigo ta daga kanta suka hada idanu da Amrah da Zahrah ta miqe tana cewa
dasu “Lahh Amrah sannunku da zuwa ku iso mana" wani mugun kallo suka watsa mata Zahrah
tace “tun Ranar dana fara ganinki matsayin tsohuwar budurwar mijina naji zuciyata bata
karbeki ba ashe kedin masifa ce Kuma bala'i cikin rayuwata Aminah kin kashemin Zainab
nikuma nayi alqawarin kashe taki rayuwar sai kinyi nadamar shigo da kanki cikin rayuwar
gidana"..........…...
136
Sun jima suna zazzaga mata rashin mutumci banda kallonsu da hawaye Babu abinda takeyi ita
qwarin gwiwar ayi mata ta rama ma ba ko yaushe takedashi ba tana tsaye suka juya suka fice
Amrah tana cewa banza liqaqqiya ai baki fara kuka ba tunda kika nace Saida kika auri yayanmu
muna murna Allah yarabamu da qaya ashe kina manne zaki gane bakida wayo shashasha dake
kawai" suna fita ta koma ta zauna ta zuba uban tagumi tana kukanta me cin rai bata ganin
laifinsu kanta take dorawa laifi data maqale musu da tayi wani yunquri na samawa kanta yanci
da yanzu ba wannan zancen akeyi ba itadai batasan tsayin lkcn data bata ba kawai dai taji
tsayuwar motarsa ne ta miqe ta dauke abincin data faraci dazun ta nufi kitchen din ya shigo
yabi bayanta da kallo bata juyo ba hakanan yaji ransa bai kwanta da shirun nata a kitchen ba
yabi bayanta.

Tsaye ya tarar da ita ta kifa kanta a cabinet tanata kukanta me karya zuciya gabansa ya fadi ya
fita yabarta qlau ya dawo ya tarar da ita cikin damuwa, matsawa yayi bayanta ya hade tazarar
dake tsakaninsu qamshin turarensa ya daki hancinta taja ajiyar zuciya ya sanya hannunsa biyu
ya dagota ya juyota ta sunkuyar da kanta ya matsa sosai kanta ya hade da qirjinsa yaja numfashi
ya dafa kanta yace “meye ya faru bayan fitata naji a jikina wani yazo gdannan" dagowa tayi ta
dubeshi ko fushi Kareem yake fuskarsa a washe take yace “fadamin waye don Allah" kawar
dakai tayi ta tureshi ta juya zata fita ya riqo hannunta ya janyota ta shige qirjinsa ya Sanya
hannunsa ya matseta Yana sauke ajiyar zuciya me sanyi yace “kiyi hqr don Allah duk da kinqi
fadamin meye ya kawo kukan"

Sake janyewa tayi zata bar gurin ya riqota ya dagata cak bai direta ko inaba sai dakinsa ya
sauketa a gadon ya kulle qofar ya shige bathroom ya jima ya fito daure da towel yana tsane
jikinsa har zuwa lkcn kanta na qasa tana wasa da yatsunta bayan ya gama shiryawa ya zauna a
gefenta ya riqo hannunta Yana qarewa lallen hannunta kallo yace “yayimin kyau sosai am su
Amrah da sukazo Basu bar miki saqo kibani ba?" Girgiza kai tayi yaja numfashi yace “ita dawa
sukazo?" Cikin rawar murya tace “da Zahrah" nandanan annurin fuskarsa ya dauke yace “ok sai
sukace miki me da har yasaki kuka?" Kallonsa tayi da idanunta da suka kada sukayi jawur yace
“uhum inajinki" kawar dakai tayi yasan bazatace komai ba ya dauki wayarsa ya fice batasan me
yayi ba ya dawo tana zaune inda yabarta yace “kiyi hqr komai zai wucce insha Allahu"

Ganin taqi daina tsiyayar hawayen yasashi kashe wutar dakin ya nufota gabanta ya yanke ya
Fadi ta miqe da sauri taja baya ya tsaya tare dayin murmushi yace “kina tsoron mijinki akan
me?" Bata ganinsa sosai hakan yabashi damar cafkarta ya cillata gadon ta miqe yabita da sauri
ya danneta ya dora harshensa a kuncinta yana tsotse hawayen nata sanyi da qamshin iskar
bakinsa na saukar mata da wata kasala me qarfi shikuma yaci gaba da yawo ds harshensa
tsakanin kuncinta da wuyanta gabadaya ya saukar mata da wani yanayi wanda bata tanajin

137
irinsa ba ta lumshe idonta tana sauke numfashi a jere hakan yasashi fahimtar rauninta ashema
sauqin kamuwa gareta ya tsaya Yana wahalar da kansa.

Saida ya sake kashenta jiki sannan ya kamo bakinta ya hade da nasa yana tsotsar lips dinta da
salo me kwantar da hankali a wannan yanayin ya mantar da ita komai daki daki ya rinqa binta
harya isar da hannunsa ga qirjinta tayi saurin riqe hannunsa ya dago kansa dake tsakanin
qirjinnata cikin muryarsa me sanyi data hade da kasala yace “na daina bakyaso?" Da sauri ta
daga masa hannu yayi ajiyar zuciya tare da janyewa ya koma gefe ya kwanta yana matse
cinyoyinsa tare da lumshe idonsa yayi alqawarin iya wahalar da zaisha bazai takurata ba yafiso
ta kawo masa kanta ta yanda bazataji ya wahal da ita ba tunda yasan kansa yana jinjina
haduwarsu, ji yayi ta shige jikinsa ta Kira sunansa da wata murya data sanya tsigar jikinsa
miqewa gabadaya ta rikice jikinta sai rawa yakeyi ita kanta yanayin yabata tsoro bata taba
rinskar kanta a mugun feeling irin na yau ba ji takeyi kamar bazata iya kaiwa gobe ba indai baa
sosata ba bai zataba bai tsammata ba yaji harshenta a saman nipples dinsa yaja wata wawuyar
ajiyar zuciya ya dafe kanta yace “ahhhhh Meenah!!!"

Harshenta ta rinqa karkadawa a saman nipples dinsa Yana sauke numfashi tare da sakin ajiyar
zuciya Yana matseta ta sake shigewa jikinsa a hankali ta janye tare da dora kanta a qirjinsa tana
shafa gashin dake kwance tace “bamuyi sallar Isha ba....." kulle mata baki yayi da nasa yana
Shan yawunta yana sakin nishi jikinsa na rawa yace “kin riga kin canzamin move bazan iya komi
ba yanzu Meenah ki barni nasha daga gareki zanji dadi zanyi alfahari da hakan kinji don Allah
kice kin amince bana burin yimiki dole" kawar da kanta tayi ya janye jikinsa ya miqe yana layi ya
nufi bayi baikai ga qarasawa ba ya zauna saman bedside drower yana mayar da numfashi
daqyar shi kadai yasan yanayin da yakeji mararsa ds twins dinsa ciwo sukeyi masa sosai yanason
ya fitar da ruwan daya taru masa Meenah taqi bashi dama bangaren zuciyarsa daya na bashi
shawarar ya karbi haqqinsa kota wanne hali wani sashin na cewa dashi aa yabita a hankali.

Miqewa yayi Yana Shirin shiga bathroom din yaji ta riqeshi ta baya yaja numfashi ya juyo ya
dago kanta idanunta suka kawo ruwa tace “ni....sai nakega kamar bai dace....." Hannunsa ya
dora saman bakinta yace “meye bai dace ba Meenah kina nufin kinfi ubangiji sanin abinda ya
dace?" Saurin girgiza masa kai tayi yace “to shine ya halattamin ke Kuma yabani damar nayi
komi dake batare da komai ba Meenah shi lamarin aure da gadon mamaci Allah ne ya tsara
abinsa dakansa koda Rasheed yana tsakankaninmu yana rayuwa idan Allah ya qarar da rabonsa
a jikinki hakanan ko yanaso ko baiso zaiji baya buqatar zama dake koda laifi ko babu ya rabu
dake ni Kuma na dauka saboda Allah ya hukunta Mana kedin ba matar mutum daya bace a
cikinmu so banso don Allah ki daina qoqarin haramtamin abinda Allah ya halattamin ko zamanin
samartaka bantabaci daga haramtacciyar itaciya ba"

138
Yana fadin haka ya juya ya shige bathroom din a bakin qofar ya tsaya yace “bazan hanaki abinda
kikayi niyya ba bakuma zanyi miki dole ba Amma kisani duk da cewa tun aihuwata an haifeni da
sign na ciwon zuciya bata taba qarfin da take neman kaini Ramin kabari ba saita dalilinki
Aminah idan kika wayi gari babuni kada ki zargi kowa kece abar zargi" turo qofar yayi ta tura da
qarfi tana wani irin kuka me kashe jiki ta durqushe a gabansa tace “kayi amfani da qarfinka ka
qwaci haqqinka yafimin sauqi dakace kabarni da Allah Ya Kareem da wanne zanji da ciwon
rashin galihu koda na sharrin Maitar da aka liqamin ko Kuma da batan mij......"

Rufe mata baki yayi jikinsa na rawa yace “karki qara Aminah karki qara hada kanki dashi keba
matarsa bace yanzun kada ki Kuma danganta kanki da wani namiji madamar bani bane" yanda
ya harqitse mata lkc guda abin ya bata tsoro bata taba ganinsa cikin wannan yanayin ba ashe
akwai abinda yake sosa zuciyarsa haka lallai kishinsa babba ne, kama hannunta yayi ya fitar da
ita daga bayin ya koma ya watsa ruwan daqyar ya gama saboda zafin da zuciyarsa takeyi masa
ya fito har lkcn tana tsaye a inda ya barta ya kalleta yace kije kiyi wanka zakiji dadi sosai" batayi
masa musu ba ta nufi qofar fita daga dakin yabita da kallo harta fice tana fita tayi wankan tayi
sallar Isha tayi shafa'i da wuturi ta zauna tana lazumi sai 11:00pm ta miqe tasa kayan baccinta
ta shafe jikinta da turaruka masu qamshin gaske ta kwanta.

Hakanan takejin zuciyarta bata aminta da rashin jin motsinsa ba ta miqe ta fito daga dakin nata
taja baya da sauri ganinsa tsaye a falon yana kaiwa da komowa cikin yanayi na mutuwar jiki ta
matsa bayansa batare da yasan ta fito ba tace “Ya Kareem" tsayawa yayi batare daya juyo ba ta
zagaya gabansa yayi saurin sanya hannunsa ya goge hawayen daya tsiyayo masa ta zaro ido
waje tace “mene yayi zafi?" Murmushi ya qaqalo yayi mata ya lakace mata kunci yace “meye ya
hanaki bacci?" Rausayar dakai tayi tace “kai meye ya hanaka?" Iska ya furzar yace “Feeling
Meenah" kallonsa tayi da sauri ya lumshe idonsa tare da budewa a kanta yace “kwanaki 34 ga
lafiyayyen namiji kamata babu mace ba kwanakine masu sauqi ba ko a baya lkcn da baki gama
sanin wayece kedin ba kinsha tambayata meyesa nake yawan azumi nasha fada miki zaki
fahimci hakan daga ranar da liman ya saqala igiyar aure tsakanina dake Aminah Ina wahaltuwa
haqiqa cikin kwanakin nan kinqi tausayamin"

Daga hannunta tayi sama idanunta a lumshe tace “nabaka dama Ya Kareem kayi duk abinda
kakeso dani......" Wata runguma yayi mata data sanya numfashinta daukewa yana kissing dinta
ta ko Ina yace “na gde My Soul Allah yayi miki albarka" bai barta ta gama jin yanayin ba taji ya
sanya hannunsa ya zare mata rigar jikinta gabansu ya fadi lkc daya yakai hannu ya kama breast
dinta yaja zuciya yana shafasu da yanayi na shauqi itadai bata bude idanunta ba Saida tajita a
gado ashe dauketa yayi ya nufi bedroom dinsa da ita ya tsugunna a gabanta tana zaune yasake
riqe qasan boobs dinta yana shafa nipples dinta da yatsunsa ta sauke ajiyar zuciya ta bude
idanunta suka shiga cikin manyan idanunsa da suke koyaushe a lumshe kamar na mashayi

139
idanunsa na cikin nata ya dora harshensa a boobs dinta yana lasar nipples dinta taja ajiyar
zuciya yaci gaba da lasar nipples din tanajin yanayin na musamman musamman dake ba
qaramin hadi akayi mata ba iyakar tsotsar da yakeyiwa boobs dinta ta rikitata jinta takeyi a wani
baqon yanayi inda shikuma yabada qarfinsa wajen lasar breast dinta zuwa dokin wuyanta
aikam tana karbar yanayi matuqa tanajinsa ya kwantar da ita ya hauro samanta ya hade
bakinsu Yana tura yatsansa cikin pant dinta daya jima da jiqewa jagab daga haka ya kai
hannunsa ya kashe glub din dakin duhu yasani yowa baya sama² najishi Yana karanto addu'ar
kusantar iyali can naji Meenah ta saki wata qara tana Kiran “wayyoh Ya Kareem kabi a hankali
zakajimin ciwo wayyoh Allah na don Allah ka bari ni na gaji...." Bankumajin muryarta ba sai
gurnaninsa da nishinsa dake tasowa sama²

Wannan dare Meenah ta gane kurenta ta fahimci maza suna suka tara duk Wanda Allah ya
hadaka dashi shine gwarzonka iyakar mitarta saida ta sallamawa Kareem don ta fahimci shima
baji yakeba ba gani yakeba akan wannan harka duk abinda takeji ana fada akansa qin aminta
takeyi ganinsa bashida zafin yanayi yasa ta rainashi ashe ba anan takeba sai takega Rasheed ma
baya mata komai, daya qyaleta bacci ya fada daukarta zataji ya qara shigewa jikinta tana bude
baki zatayi mgn zai hade bakinsu ya kama cewa “double sorry My Soul" itadai a wannan dare
har suma tayi saboda wahala Allah da yayita bata jurar nacin sex itakuma qaddararta kenan
dukkansu kamar anyi musu tsarki da garera basa gajiya da sex kamar wadanda aka dafawa
Naman Ayu sukaci.

Bayan ya gama bidirinsa ya tashi ya shiga bathroom ya hada mata ruwa me dumi yazo ya
sunkuceta kamar wata jaririya yasata a ruwan ta kuwa saka masa kuka tace “wayyoh Allah
wayyoh wayyoh Ya Kareem gurin ya kumbura zafi yakemin don Allah kabarni tausaya mata
yakeyi sosai da alama bata saba da wannan yanayin ba koda yake ita mace roba ce a hankali
zata saba tunda Allah ya hadata da maza. Daqyar ta Bari ya gasata ta miqe tana tattale qafa ta
fita dakin ta dauki rigarta tasa tana duban agogo 6:15am gabanta ya fadi wato kwana ma yayi
Yana qwaqularta wannan kwai jarababbe tab aikuwa indai haka yake to itama zatabi sahun
Zahrah don wlh tsaf zata gudu kwana till down Babu bacci, fitowa yayi yajasu sallah daqyar take
motsa qafafunta sukayi sallar ta gaisheshi a daqile yayi murmushi tare da shafa kansa ya sanya
hannunsa ya dago fuskata yace “ayyah sannu fah amarya ta to ya kikaji mijin naki baikai ba ko
yafi yanda kike tunani?" Ture hannunsa tayi tace “banaso ka riqe kayanka bazan qara yarda ba
kai mugune Allah......"

Dariya ta bashi sosai yace “ke Kuma matar mugu ko raguwa kawai a haka kamar zakiyi juriya
ashe bilhu ce" shiru tayi masa ya miqe yace “ki kwanta ki huta zanje na dawo 11:30am zamu
tashi naso muje muyiwa su Mom sallama so na fahimci har yanzu gdan a hargitse yake shiyasa
bance ki shirya ba nidai zan shiga kekuwa sai wataran idan munada yawan kwana" kallonsa tayi

140
tanabin gado ya cire doguwar rigar ya fita ashe kitchen ya shiga ya hado mata shayi me kauri da
cake ya dawo yace “kafin bacci ki fara Shan wannan zakifi jin dadinsa"

Karba tayi tanasha yana bata cake din Saida yaga ta shanye yayi hamdala ya dafa cikinsa yace
“har naji na qoshi" yanda yayi mgnr dole yasata murmushi yace “wow mamaki ban zataba kinfi
kowacce mace a duniya kyau da murmushi My Heart" lumshe idonta tayi yace “ko bacci kikeyi
kinafin kowacce mace kyau kinsan meye nakeson fada miki nakejin kunya?" Bude idonta tayi ya
matso da fuskarsa daidai nata Yana lasar lips dinsa yace “kinfi kowacce mace a duniya dadi
ni'imarki sadidan ce wani malami yana cewa wai duk namijin yace yaci mata qarya yake a fada
masa baici mataba mata suna aljanna hurul'aynee so nikam na fada tabbas nima naci mace fiye
da kowacce mace....."

Sosai kalamansa suka sanyata a kunya ta kasa bude ido ya hura mata iskar bakinsa yace “kiyi
bacci cikin aminci tare da hasaso Mana sabuwar rayuwar da zamu fara Ina fatan nayi ajiyar
qannen Sarki a daren jiya My Soul kinsan fah nidin jarumi ne Saida Inna bada aqi karba Amma
inabada ruwa iyakar gona......"

Lumshe ido Juhud tayi kalaman Kareem sun girmewa tunaninta Allah Allah takeyi ya fita ta
samu damar tunani saboda tafi jin dadin yinsa fiye da komai, so shima ganin bazata bashi
amsaba yasashi miqewa yace “ok na fita" a ciki tace "a dawo lfy" ya Amsa da Amin ya fice ta
sake gyara kwanciyarta Babu wani bata lkc bacci ya dauketa bataji dawowarsa ba saiji tayi Yana
shafa mararta taja numfashi tare dayin miqa ta bude idanunta akansa yayi mata murmushi yace
“kinaso ki makarar damu shikuma jirgi baya jiran kowa"

Miqewa tayi tana gyara hijjab dinta ta shiga bathroom ta sakarma kanta ruwa ta fito ya gama
hade musu kayansu ya fice da akwatunan guda biyu daya Mom ce tabashi tace yatafi mata
dashi daya Kuma kayanta ne da yasan zata buqata shikam banda qaramar jaka ta hannu Babu
abinda ya dauka suka fito Lado drivern Mai martaba shine ya daukesu zuwa Kano daga Kano
2:00pm suka daga zuwa Saudi Arabia bacci ne ya sake dauketa batasan tsayin tafiyar da sukayi
ba Saida suka sauka a Madina tajishi Yana yawo da hannunsa cikin rigarta ta bude idanunta ya
shafa fuskarta yace “Allah ya saukemu lfy sauranmu masauki" janyewa tayi a jikinsa ya tashi
itama ta tashi yana riqe da hannunta suka fito har motar University of Madina tajasu suka tafi
tanabin garin da kallo tanajin wani nishadi a zuciyarta hawaye ya zubo mata yau gata a garin
masoyinta dan gatan Allah zababbensa Muhammadur Rasulillah (S.A.W) cikin zuciyarta ta
qudurce zata yawaita yima Allah tasbihi da yimasa magiya ya bayyana mata Baffa'am dinta a
raye ko a mace ko zuciyarta ta samu sanyi da salama duk da yake cewa zuciyarta bata taba
aminta Baffa'am dinta ya mutu ba Amma yanayin yanda zamani ya zama batan Dan Adam Yana
wahala to meye zai batar dashi tsayin lkc me tsaho haka?

141
Tuni zuciyarta tayi raunin da batasan sanda kukanta ya qarfafa ba Saida taji yatsan Kareem a
kuncinta yana share mata Yana cewa “please stop crying My Heart" qoqarin hadiye kukan
takeyi taga sun shiga cikin University din sun dauki tafiya me tsayi sannan suka Isa wasu benaye
anan drivern yayi parking sukayi musabaha da Kareem wasu baqaqen fata suka nufosu da sauri
suna dariya suna Dr Kareem Mahfuz barka da dawowa" cikin larabci suke maganar tana tsinta
kadan² sune suka debi kayansu suka shigar musu dasu bangarensu bayan ya gama gaisawa da
mutane ya gabatar musu da Juhud a matsayin matarsa mafi soyuwa a ransa larabawan da
Baqaqenmu sunata yimusu fatan Alkhairi ya kama hannunta suka haura lifter din a hawa na
biyar sashinsa yake ya sanya remote control din door din ya bude ya shiga da kayan da
dalubansa suka hauro musu dashi ta tsaya tana qarewa falon kallo,

Fasali taja a haka ta waje saita Raina yanayin girman gurin data shigo Kuma saita Raina kanta
falone babba da aka kashe manyar Riyaloli wajen shiryasa ta ko'inansa babu qarya an shiryawa
rayuwar duniya a cikinsa. Wani daki ya bude shi kansa dakin girmansa abin a jinjina ne Babu
komi a cikinsa daga gado sai wardrobe sai madubi bango guda kusan kowacce kusurwa ka nufa
a dakin kana kallon kanka a madubin wannan abu yabata mamaki bata qara tsinkewa da
lamarin ba Saida taga ya matsa wani dan madanni a jikin bango Wai kamar rufar ido taga wani
labule ya sauko ya rufe wannan bango da madubin yake.

Numfashi ta sauke a ranta tace “tsarki ya tabbata ga ubangijin daya halicci duniya da abubuwan
alatunta mabambata Allah kayi dadin tsira ga fiyayyen halittunka zababbenka badadinka Annabi
Muhammad (S.A.W)" da wannan tasbihin taji ya saqalota ta baya dumin da taji a jikinta ne yasa
gabanta faduwa ta zubawa dantsensa ido dake cike da qasumba yayi qasa da kansa ya sauke
mata wani hot kiss a dokin wuyanta tare da zame mayafin dake jikinta Yana tura hancinsa cikin
wuyanta, hakan taji wani tsoro ya dirar mata yanda taji jikinsa ya dauki dumi yana sauke
numfashi ba daidai dana kowa ba yana yawo da hannunsa a sassa na jikinta sosai taji tana
tsoronsa ta janye tare da zama gefen gadon ya shafa mararsa ya zauna kan bed drower ya
zubanta ido miqewa tayi ta nufi wata qofa da zuciyarta ta bata bathroom ne ta turo qofar ta
cire kayanta ta fara wanka taji an bude an shigo Saida taji wani rass bai damu da yanda yaga ta
tsaya dinba ya zare boxes din jikinsa shima ya shiga cikin komin wankan ya hade jikinsa da nata
ta aje numfashi daqyar saboda yanda ya sakar mata nauyinsa ya karyar dakai yace “ana bina
bashin salloli biyu magrib da Isha Kuma inajin yunwa nasan kema kinaji Amma bazan iya kaisu
ba saina fitar da abinda ya hanani sakat tun a Kano My Heart please karkice aa"

Lumshe idonta tayi qirjinta na lugude wannan masifa da yawa take daga dirarsu ko hutawa
batayi ba zai raraketa ga baqar yunwa da takeji itakam taga boni cikin rayuwanta, bai bata wani
damar zabi ba yafarabin kusurwa ta jikinta yana kissing inda zai tsotsa yana tsotsewa yana fusgo
numfashi daqyar itadai duk a firgice take karonsu na Daren jiya ya razanata shidin dabanne

142
bayada sauqi koda take yima Rasheed iskanci tana cewa dashi jarababbe ashe ga inda jarabar
takenan.

Rintse idanunta tayi da qarfi lkcn daya dora bakinsa saman boobs dinta suma zafi sukeyi mata
saboda matsa da tsotsar da sukasha jiya hakanan yaci gaba da luguiguitasu yana ciza kan a
hankali da wannan ya samu ya shigar da ita ya dagata suka koma dakin ya sata a corner ya
hadata da aiki dake yasan akwai gajiya a tare da ita ga yunwa yasa baija sun jima ba ya tsiyayar
da abinda yakeson fitarwa ya rungumeta yanata tsotse kunnenta tare da sanya mata albarka
itadai qasanta sai zafi yakeyi mata ta janye ta koma bayin ta hada ruwan dumi ta shiga tana
lumshe ido hawaye nabinta sosai takejin radadi ita ba budurwa ba Amma gurzar da Kareem
yakeyi mata tafi budurwa azabtuwa hakanan ta tsaftace jikinta ta fito daure da towel idanunsa
na kanta ya dauki wayarsa ya kira jami'an kula da Da'ami na sashin nasu ya sanar dasu suna
buqatar abinci ya zayyana kaloli ya miqe shima ya shiga yayi wanka yazo yajasu sallah sukayi
magrib kafin su tada Isha sukaji qararrawar part din na kuwwa ya bude ya karba ya kulle qofar
suka Ida sallar sannan suka dirawa abincin sosai takejin yunwa saboda haka taci abincin babu
qarya ta Kora da Madara ta miqe a qasa tana miqa Yana kallonta ta gefen ido.

Itadai daga wannan kwanciyar baccin gajiya ya dauketa bata farka ba sai cikin dare da sanyin
dare ya busa taji yana lalubarta taso qin sauraronsa Amma bata isaba shi gabadayansa wayo
gareshi da hikima yake shigewa jikinta bata Ankara sai taji ya fara lalubar gurare masu
muhimmaci a jikinta tanajinsa Yana sucking dinta tare da fingering bata dorar da dadin sai wuya
saboda ya gama sissike gurin jinya yake buqata shikam ruwan da take fitarwa yafi masa komai
dadi yana lasa Yana tura harshensa har Saida yaji tana neman release sannan ya janye ya maye
gurbin harshensa da dick dinsa ta qanqameshi tana ajiyar zuciya shima ajiyar zuciyar yakeyi yaji
gaba da motsa kansa a nutse tana nishi da gaske dadinsa takeji sosai yakan ya qara masa qaimi
ya rinqa binta duk ta inda yasan zataji dadin aikuwa ta rinqa qanqameshi tana surutai masu
nuna rashin hayyaci ita kanta batasan mi take cewa ba Saida taji ya tsaya cak da abinda yakeyi
taja wata wawuyar ajiyar zuciya ta shafa kansa cikin mutuwar jiki tace “Baffa'am Inasonka har
qarshen numfashina......"

Zare jikinsa yayi a sanyaye ya koma gefe ya kwanta ya juya mata baya jikinsa sai rawa yakeyi, sai
yanzu ta fahimci barnar da tayi ta zubawa bayansa idanu gabadaya ilahirin jikinsa jijjiga yakeyi
gabanta ya Fadi ta miqe zaune da sauri ta Sanya hannunta da nufin juyoshi ya janye mata
hannun cikin rawar murya yace “ki barni don Allah Aminah ki barni ki kwanta Saida saf...."
Kakarin amai ya fara ya miqe da sauri Yana layi ya nufi bathroom ta diro a gadon ta wawuri
hijjab dinta tasa tabisa da gudu taja baya tare da dora hannu akanta ta saki wata qara tace “na
shiga uku Ya Kareem aman jini meye yayi zafi....."

Kafin ta rufe bakinta ya Fadi kasa sumamme ta nufeshi a guje jikinta na qyarma ta fada kirjinsa
ta rushe da kuka tanajin yanda zuciyarsa ke harbawa da mugun qarfi ta Kuma rushewa da kuka

143
tana cewa don Allah kada ka mutu ka taimakeni Ya Kareem meye nayi maka da zafi haka wlh
bansan ya akayi ba ba laifina bane laifin zuciyata ne......" Numfashin da taji yajane yasata
janyewa da sauri ta miqe jikinta na tsuma ta zuba masa ido tana tsiyayar da qwallah itakam
tana ganin bala'i a rayuwarta daga wannan sai wannan shikuma haka yake daga mgn sai Aman
jini sai suma?

Wayarsa taji ta fara ruri ta fita da sauri number Saudi tagani taja ajiyar zuciya tana kokawa da
wayar wajen amsa kiran ta Kara a kunnenta hamdala tayi lkcn da taji ance “bakada kirki
mutumin zaka dawo baka fadamin ba ashe da amarya ka ta....." Katseshi tayi da gunjin kukanta
tace “ka taimakeni kazo mijina zai mutu...." “wht?" Ya fada da qarfi tare da cewa “ganinan"
daga haka ya kashe wayar ta koma ta sake tsugunnawa tana danna qirjinsa tana share masa
kumfar dake fita a bakinsa da tissue taji an taba qofar ta miqe har tana fasa yatsa da qofar bayin
ta bude qofar Dr Khazeem ya shigo da sauri yana dubanta yana cewa “inane yake" bathroom
din ta nuna masa ya nufa da gudu ya cicciboshi daqyar sukayi waje itama ta zura doguwar riga
ko bra batasa ba ta rufansa baya.

Suna sauka a lifter ya sashi a mota suka nufi asibiti dake da ID card dinsa na aiki a cikin jami'ar
nandanan suka rufar masa suka sassaqala masa na'urori don taimakon numfashinsa tare da
wasu manyan Allurai, wannan Rana Juhud bata rintsaba a tsaye ta kwana tare da likitocin suna
aikinsu tana binsu duk inda sukayi.

Hakana gari ya waye sunata safa da marwa daqyar da taimakon Allah suka samu ya fara
numfasawa daidai ta sauke ajiyar zuciya ta zubansa ido gabadaya sai taji zuciyarta ta karye
tausayinsa yana ratsa duk wata kusurwa ta jikinta a fili tace “wanne irin so kakemin Ya Kareem
da kake neman rasa rayuwarka saboda ni bayan nidin na kasance ba kowa ba maras galihu?
Don Allah ka rage kishina....." Tana mgnr ne hannunta na qirjinsa taji yaja numfashi ya daga
hannunsa ya dora saman nata ya matse hannun nata idanunsa a lumshe taga hawaye na fita ta
gefensu ta daga dayan hannun nata takai fuskarsa ta share masa hawayen masu zafi tace.

“Zai zama azabtarwa a gareni zubar hawayenka Ya Kareem ka daina don Allah banaso" daga
mata kai yayi ta sunkuyar da kanta daidai fuskarsa tace “are you sure?" Murmushi yayi mata ta
dora dan qaramin bakinta a kuncinsa tace “I like you...." Bude idonsa yayi akan fuskarta ta sakar
masa murmushi shima murmushin yayi ko bada gaske takeyi ba yaji dadi sosai aransa Kuma
kalmar ta qara masa qarfi yaji ya fara warkewa.

Yunqurawa yayi zai tashi ta taimaka masa ya tashi zaune ta hada masa tea me kauri ta zauna
tana bashi yanasha a nutse idanunsa nakanta Saida ya kawar dakai tace “ka qoshi?" Daganta kai
yayi ta mirgina kai ta miqa masa cup din ta bude masa baki ya karbi cup din ya fara bata tanasha
tana kallonsa duk ta sauke masa gajiya Saida taga hannunsa na rawa ta karba ta taimaka masa
144
ya suka nufi bathroom ta hadansa ruwan wanka zata fita ya riqota duk da kunyarsa da takeji
hakanan ta zage ta wankeshi tsaf ta dauki towel ta tsane masa jikinsa ta dauko mai lotion ta
shafa masa a jikinsa tana shafa masa yana lumshe yanajin wani mugun feeling na bijiro masa
yakai hannu ya saqalota qirjinta ya buga batason saka masa kokwanto akan kalaminta hakan
yasa ta narke a jikinsa yana sunsunar jikinta Yana lumshe ido ta sanya harshenta ta kamo fatar
kunnenta ta lasa yaji wani irin yanayi mai fitar da hayyaci ya ziyarceshi ya maqaleta suka miqe
suka zube a tsakiyar dakin suna tsotse juna, tunawa yayi ashefa baa gida suke ba ya janye yana
gwama numfashi yace “mu koma masaukinmu" kallonsa tayi da idanunta da suke saukensa
kasala tace “ai baka gama warwarewa ba" turo baki yayi ya shafa kansa kamar wani dan boy
yace “ni nagaji danan mu tafi kawai" batada zabi daya wucce na kiran Dr Khazeem ta fada masa
abinda yace, kamar yana kusa kuwa sai gashi suka fita tabisu a baya suna tafe Dr Khazeem Yana
masa fadan Sanya damuwa a ransa ya juya ya dubi Juhud yace “tunda kasanni kasanni da ciwon
zuciya Dr Khazeem kaga sila nan nasan ba sanadinta na kamu dashi ba tun Ina qarami aka
tabbatar da inada sign nasa Amma ko tashi baitabayi ba Saida qaddarar soyayyarta tasakoni a
gaba Dr Khazeem inason Aminah sonda bantaba yiwa wani abu ba a duniya idan zan rayu da ita
cikin aminci inaji a jikina duniya zata iya mantawa da Dr Kareem Mahfuz yanada matsalar ciwon
zuciya domin itace zuciyar tawa"

Jinjina kai Dr Khazeem yayi yace “to ai kanwa dai ta kar tsami Dr Kareem Aminah ta zama taka
fah mallakinka ce" murmushi yayi me kama da yaqe yace “zadai ta zama inasonta tanason
Yayana Rasheed wlh addu'ar Allah ya bayyana Rasheed kullum da koda yaushe Amma idan na
tuna munyi tarayya akan son Abu daya sai naji zuciyata ta karye musamman da yake banine
abinda mukeso yakeso ba yafini power a gurin" shiru yayi Yana mayar da numfashi ya dago
idanunsa da suka kada sukayi jawur yace “kasan me Dr Khazeem inaji a jikina duk ranar da
Rasheed ya bayyana ranar numfashina ya qare a duniya......"

Dukka suka kallesa da sauri musamman Meenah da taji wani dukan zuciya yayi murmushi yace
“badaga Ni bane a baya na da bansan wace ke ba nasha wahala har likkafanina an dinka saboda
ke Meenah ya kike tsammani idan yanzu ne?" Ta riga kowa bude motar ta kwasa da gudu ya
biyota Yana dafe qirjinsa ta rigashi shiga masaukin ta fada saman bed ta rushe da kuka me ban
tausayi tabbas tana cikin tsaka me wuya Allah ne kawai yasan meye zai faru gobensu, ji tayi ya
kwanto jikinta yana hura mata iska a kunnenta yace “kiyi hqr abinda nasan zai faru ne Meenah
na haska miki domin ki shirya inaji a jikina Rasheed zai bayyana bada jimawa ba domin
bantabaji araina ya mutu ba nikuma daga ranar da aka daura aurena dake nake qirga sauran
kwanakin rayuwata....." Rufensa baki tayi cikin kuka tace “ka daina Ya Kareem Allah bazaka
mutu ba saboda ni........"

145
Muryar Dr Khazeem ne yasasu miqewa ya fita sukayi sallama ya dawo dakin ya kwanta ta miqe
ta nufi kitchen din bata samu komai ba sai ragowar Naman da sukaci jiya shi ta dumama ta sake
hado masa tea ta dauko ta nufo dakin ta aje masa ta cire hijjab dinta ta zauna a qasa tace “kaci
abinci saika samu qwarin jikinka"

Girgiza mata kai yayi tare da daga rigarsa ya sanya hannunsa cikin wandonsa ya bude bakinsa
cikin muryarsa me sanyi yace “bana tare da yunwa kinsan matsala ta Meenah ita kadai nakeson
kimin maganinta" sunkuyar da kanta tayi ya sauko ya dago kannata ta lumshe ido yayi kissing na
lips dinta yace “kiyi hqr dani nasan na takura miki ko?" Girgiza masa kai tayi ya janyota ta
kwanta a jikinsa ya matseta duk da firgicinta tayi masa rawar gani ya samu yanda yakeso.

Rayuwa sukeyi me armashi cike da kulawa da tattali wa junansu musamman Kareem da


kacokan lissafin rayuwarsa yake akan Juhud itanma fahimtara irin tasa matsalar yasa kan dolen
dole ta yakicewa kanta bayyananniyar damuwa, ko tunani ta daina yarda tayi a gabansa yanzun
nan saiya rikice mata rayuwarsu a qasa mai tsarki ta zame mata wata rayuwa da take bata
nishadi tanajin Kareem a ranta fiye da tunani Amma har gobe takasa canza gurbin Rasheed
kullum shine cikin tunaninta mafarkinta da dukkan wani motsinta hatta addu'arta ya kwashe
kaso mafi rinjaye shidin bashi da tamka cikin rayuwarta bazatayi masa madadi ba.

Watansu biyar a Saudi aka dauki azumin watan Ramadhan a lkcn Juhud lfy tayi mata qaranci ita
ba ma'abociyar bacci bace Amma baccinta yayi yawa Kareem shine ya fara lura da yanayinta
suna kwance da dare ya janyota jikinsa Yana shafa mararta ta riqe hannunsa ya daganta gira ta
turo baki tace “nikam Allah ya Kareem zaka sani guduwa waikai baka gajiya da abinga ne?"

Murmushi yayi ya zubanta ido Yana lasar lips dinsa yace “kintaba ganin inda mutum ya gaji da
dadi ai kullum qari kake nema kinma san me?" Girgiza masa kai tayi ya shafa cikinta yace “baki
tunanin komai game da sauyin yanayinki?" Dariya tayi tace “yanzu fah sai kace ciki ne dani ko?"
Hade rai yayi kama kunnenta ya murde ta saki qara yayi dariya yace “wato kin mayar dani abin
tsokanarki ko naga Sarki junior shekara daya da aurenki kika haifesa nikuma kina neman kaini
biyu duk qoqarina" murmushi tayi tace “to abinda bazaka yima kanka ba Ya Kareem meye na
damuwa kafa taba aihuwar nan balle kace tsoro kakeji" numfashi ya sauke yace “kawai inason
naga yayanmu ne Meenah zanji dadi zanyi farin ciki sosai inasonki shiyasa nakeson zuri'a ta
wanzu tsakaninmu nasan ko bana raye bazan goge a mind dinki ba"

Shiru tayi masa ya kama kunkuminta yayi mata cakuli tayi dariya ta qanqameshi da haka bacci
ya daukesu da asuba ya tashi taba jikinta kawai yayi yaji jikinta zafi zau ya tasheta tayi miqa
yace “jikinki zafi" numfashi ta sauke tace “na kwana zazzabi Ya Kareem" wanka yayi itama tayi
sukayi sallah suka fita asibiti suka shiga aka bata magunguna tare da yimata gwaje² labari me

146
dadi ga Kareem abinda yake zargine itadai jikinta ya mutu batasan meye dalili ba babu farin ciki
Babu baqi a ranta saima hawaye da batasan sanda ya zubo mata ba.

Tasbihi da taslimi yayima ubangiji Sarki daya me ikon zartar da komai a lkcn da yaso ya juya
gareta ganin yanda take sharar hawaye duk sai ta Sanyaya masa jiki ya kama hannunta suka tafi
suna zuwa gda ya dubeta idanunsa sun kada sunyi jawur yace “bakyaso ko?" Girgiza kai tayi da
sauri tace “ba haka ban...." Katseta yayi da cewa to mene?" Kuka ta saka ta fada jikinsa tace
“babu fah kawai Ina jinjina girma da buwayar ubangiji Ya Kareem meye kayimin da zanqi
jininka" ajiyar zuciya ya sauke yajata suka zube ya share mata hawayen yace “ki daina kina sani
a tunani kinji" dagansa kai tayi yace “me zakici?" Kallonsa tayi tace “azumin fah" kallon
magungunan yayi yace “ok idan bazaki iyaba ki hqr Allah yayi muku uzuri fah

Dagansa kai tayi yini sukayi yanata tattalinta da riritata wannan ciki Yana ganin boni komai
yagani ya rakito mata kayan baby kuwa abin har yazama hauka abinda ya bata mamaki Mom ce
kadai tasan da cikin har yakai watanni biyar a lkcn ne Kuma wani baqon al'amari ya sakosu a
gaba hakanan sai taga Kareem yayi tagumi ya tsunduma duniyar tunani idan ta tambayeshi dalili
sai yace mata Babu komi Tasha zuwa ta tarar dashi Yana kuka a daki shi daya tambayar duniya
sai yace mata Babu komi dole ta zubansa ido a dan ritsin ne Kuma ya kama rashin lfy sosai itadai
Saida ta Kira Mai Martaba ta sanar dashi domin an bashi gado baisan waye akansa ba wani abin
mamaki daya razana duniyarta ranar da Mai Martaba yazo tana tsaye jikin gadon da Kareem
yake riqe da hannunsa tanayi masa addu'a taji sallamar Mai Martaba ta dago da sauri cak ta
tsaya komanta ya tsaya hatta da numfashinta lkcn da tayi arba da wanda yake takewa Mai
Martaba baya cikin bugawar zuciya tace “Baffa'am!" Kallonta yakeyi da alamun rashin fahimta
ta nufesa da sauri tana cewa “Ya Allah Mai Martaba yaushe akaga Baffa'am dina Amma aka
boyemin meye yasa akayimin haka ashe akwai abinda zaa iya boyemin game da Baffana....."

Tana mgnr tana nufarsa shikam ya saki baki ne Yana kallonta zuciyarsa na wani irin bugawa da
mugun qarfi qara waro idanunsa yakeyi yanason ya ganeta ya kasa tana Shirin kai hannunta
jikinsa taji yace da Mai Martaba “mai Martaba itan wacece?!" Ba itaba shi kansa Mai Martaba
Saida tambayar ta dakeshi ya dubeta yaga tayi mutuwar tsaye hawaye nabin kuncinta bakinta
yana rawa alama ta magana takeson yi ta kasa kama hannun Meenah Mai Martaba yayi yace “ki
nutsu Meenah Rasheed fah ba qalau yakeba duk duniya Babu wanda yake ganewa" zubawa Mai
Martaba ido tayi tace “meyesa aka boyemin bayyanarsa?" Murmushi Mai Martaba yayi yace
“akwai hikima cikin hakan yanzun ma banso kikasan da bayyanarsa ba so dandai ya matsa ne
saiya biyoni"

147
Zubewa tayi ta rushe da kuka tace “Allah na gde maka daka bayyanamin shi a raye Mai Martaba
Amma ya gane Sarki junior ko?" Murmushi yayi yace “ni kaina da zan fita na dawo saiya
tambayeki waye ni" zubawa Rasheed ido tayi da yake bin dakin da kallo yace “Mai Martaba
shima wannan dakin bansanshi ba shikuma wannan da bashi da lfy waye?" Yana mgnr yanakai
hannunsa ga Kareem dake kwance kamar gawa riqe hannunsa Mai Martaba yayi yace
“bakasanshi ba?" Daga kai yayi yayi murmushi yace “wani qaninka ne Kareem ja tunasa?" Dafe
kansa yayi kamar zai tuno ya dago yace “ok shine wannan wanda mukayi yaqin tare dashi aka
sacemu tare aka kaimu Sudan kace sunan gurin ko?" Murmushi Mai Martaba yayi ya dubi Juhud
data kwantar da kanta a jikin gadon tana kallon ikon Allah.

Likitan ne ya shigo suka gaisa da Mai Martaba suka fita suka barta ita da Rasheed abin yana
tsuma jikinta da ruhinta wai gata ga Baffa'am dinta Amma baiko kallonta harkar gabansa kawai
yakeyi ta miqe tanajan tsohon cikinta me watanni takwas ta matsa bayansa ta sassauta
muryarta tace “Abdulrasheed" juyowa yayi ya zubanta ido tare da dibanta ya watsar hawaye ya
sake tsiyayo mata tace “wai da gaske baka ganeni ba?" Daina latsa wayar yayi ya sunkuya ya
ciro takalminsa duka biyun ya miqa mata yace “nasan sune sukayi miki kyau to gasunan na baki"
noqewa tayi taqi karba tace “meyesa zaka mantani tsayin shekara shidda nakasa cireka a Raina
na kasa karbar kowa bayan kai Rasheed ni ban cancanci ka mantani ba....."

Saurin ja baya tayi lkcn daya fara kwance tazugen wandonsa gabanta ya fadi tana kallonsa
tanajin ninkin faduwar gaba gani tayi ya zare wandon ya kuma cire rigar ya rage dagashi sai
singlet da boxes ya nufeta Yana murmushi yace “nifa kinganni banida rowa idan kinason
wadannan dinma zan iya baki wlh Meenah ta tafimin duk abinda na mallaka a duniya Kuma
kinsan Meenah ta mutu Ina zuwa kogin maliya zan fada ciki na tsunduma tsundum na mutu
nima kowa ya huta yawwa ai kema kinsan zan hadu da Meenah acan ko?"

Tashin hankali Yana matsarta tana matsawa ya damqo hannunta ta rintse idonta ya damqa
mata kayan yace “ki riqe nabaki sadaka idan kinason agogon ma da zoben duk na cire miki Ni
dama na daina kwalliya takaba nakeyi Kuma bazan qarason wata mace ba a duniya tunda na
rasa Meenah"

Girgiza masa kai takeyi tana kuka me gunji ya dora hannunsa a bakinsa yashe “dallah malama
kiyi shiru Meenah batason kuka" gumtse bakinta tayi ya juya zai fita Mai Martaba ya budo qofar
ya shigo yaja ya tsaya da sauri yace “ya subhanallah Rasheed meye hakan?" Murmushi yayi ya
sosa sumarsa yace “ai harkai zan iya kyautarka indai akan Meenah ne" zaro ido Mai Martaba

148
yayi yace “nidin Rasheed" dariya yayi harda riqe ciki yace “kaidin har wata daraja ce dakai ta
musamman da zatasa naqi fansar dakai akan Meenah?"

Girgiza kai Mai Martaba yayi yace “naji banida ita Sanya kayan naka muje masauki" juyawa yayi
ya kalli Juhud ya tsugunna yace “don Allah mamana kibani aro Allah niba barawo bane zan
dawo miki dasu yau dinnan aidai bake kika sani ba nine nasa kaina nabaki kyautarsu ko?" Miqa
masa tayi yace “aafah Hajiya in kinsan ba tsakani da Allah kika baniba bar kayanki"

Dauke qwallah Mai Martaba yayi yace “karbi tsakani da Allah tabaka" yasa hannu ya karba Yana
sawa Yana waqarsa “Meenal Aso kin matar da zuciyata ta mace! ki tausaya karki sani bangare
na yaudara!! Ina gudun duniya!!!"

Da wannan ya fice Mai Martaba ya dubeta yace “likitana ya tabbatar min da zai samu sauqi fah
karki damu" ficewa sukayi suka barta da kallon Kareem dake kwance kamar gawa ta juya itama
ta fice kamar mahaukaciya ta nufi block nasu ta fada gado domin tabawa zuciyarta hutu daga
sabon tashin hankalin daya tunkarota ga Baffa'am dinta a gabanta Amma yakasa ganeta to
waima meye asalin dalilin sukurkucewarsa ne haka Shiba Mai mgn ba Amma surutai rarrara
kamar Wanda ya qone a qeya miqewa tayi tare da cewa “tabbas lkc yayi da zan sakawa Mafi
cancanta Alkhairinsa....."

Tunaninta ne ya tsaya cak da tunawa da Kareem shikuma da yake cikin halin ni yasu dora hannu
tayi akanta daidai lkcn da wayarta tayi ring ta wawurota Ya'isha tace “na dade inason tsegumta
miki watanni biyu baya anga Big Cele a Tanzania to tsoron jagula wannan dofanannen auren
naki da Ya Kareem yasa Mom ta Hanani fada miki wai Kuma yau sainaji me kankat ankawo
mikishi har qasarku"

Cikin kuka tace “shine me gata ko rashin galihu yasa kukaki fadamin labari mafi soyuwa a
duniyata Ya'isha ko ku fada ko karku fada Rana irin wannan zatazo gashi tazo Baffa'am ya dawo
zamana da Kareem ya qare....." Da qaraji Ya'isha ta katseta da cewa bakida hankali ne karki
soma wlh Kareem yafi kowa buqatar taimakonki kinaganin fa a halin da yake" jan zuciya tayi
tace “meye ribata dama uwarsa ta rantse indai na haihu saiya sakeni to kafin ma na haihu
zanbar mata gidan danta nima a dole nake zaune don halacci" magana Ya'isha keson yi mata ta
kashe wayarta can Mom ta kirata tace “idan kin kwantar da hankalinki akwai labari me dadin
dadi da nakeson baki"

Muryarta harta dashe tace “kun boyemin abinda na cancanci nasani Mom meyesa" murmushi
tayi tace “saboda kada muyi mahaukata biyu a dangi shiyasa Meenah kifa nutsu motsi kadan
zakiyi ki fada rami mijinki yafi kowa buqatarki to kibi sannu kada santsi ya debeki"haka Mom ta
rinqa bata kalamai wai ita a dole saita kwantar mata da hankali batasan qara tashin hankalinta

149
takeyi ba suna kashe wayar Dr Khazeem yazo ta dubeshi yace “ya naki jikin batason hayaniya
hakan yasa tace “naji sauqi so ganin yanayinta yasashi ficewa ta koma ta kwanta kamar bazata
koma asibitin ba saidai taji zucciyarta taqi natsuwa dole ta shirya ta nufi asibitin ga mamakinta
saita isheshi a zaune shida Mai Martaba ta dubesu suka gaisa da Mai Martaba yace “kema kina
buqatar hutu ya kamata ki koma gda ki haihu acan" jinjina kai Kareem yayi yace “dama inada
burin hakan sai na kwanta jinyar nan" da wannan sukaci gaba da tattaunawarsu hankalin
Kareem na kanta Mai Martaba yace “ki koma masaukinku ki huta zan kwana dashi muga abinda
hali zaiyi".......

Duban juna Juhud da Kareem sukayi yayi mata qaramin murmushi ya shafa sajensa tare da nuna
mata hanya yace kije ki huta heart kinyi qoqari fah na gde Allah yabada lada" sunkuyar da kanta
tayi tare da daukar wayarta tayi musu Saida safe ta fice ta nufi masaukin nasu zuciyarta na
kaikawo tsakanin qirjinta da duniyar Rasheed, tana zuwa wanka kawai tayi tayi sallah ta kwanta
itakam wannan dare barawon ma kasa satarta yayi gabadaya ta rasa nutsuwarta batajin daidai
saina tunanin Rasheed, da asuba tayi sallah ta zauna tanayima iyayenta da Rasheed addu'a tare
da fatan sauqi da sassauci cikin wannan jarabawa da suka tsinci kansu a ciki ciwon tabuwar
qwaqwalwa a Rasheed abin Babu kyau.

Data tashi da ciwon mara ta tashi hakan yasa bata koma asibitin da wuri ba Saida Tasha magani
ta dan samu relief sannan ta fita ta nufi hospital din a qofar dakin da Kareem yake ta ishe
Rasheed Yana tsaye yana danna waya kamar ance ya dago suka hada ido ya lumshe idanunsa
qirjinsa Yana bugawa itama haka ta matsa gabansa tace “barka da sfy Baffa'am" ja tayi da baya
lkcn daya kece da dariya yace “shegiya ashe kinsan sunana ai Meenah ce take kirana da wannan
sunan" lumshe idonta tayi hawaye ya ciko ijiyarta ta bude akansa ta girgiza kai tare da cewa “ka
manta kowa da komai ka manta kamannin Meenah a zahiri Amma baka manta sunanta ba
Baffa'am ya akayi hakan?"

Yarfa hannu yayi yace “nima to nasani kawai dai kema kinsan idan na kama Wanda ya kashemin
Meenah a gabana saina dirmeshi da alburushi ke barima kiji fah koda yake na daina kulaki
Meenah kishine gareta batason a hadata da wata a mafarki Ina ganinta kullum Kuma fah tana
dan kama dake kadan Amma bakikai kyaunta ba" Mai Martaba ne yajiyo mgnr ta Rasheed tayi
yawa ya leqo yaga ashe shida Meenah ne tasashi a gaba sai hawaye takeyi ya qwala mata Kira
tayi saurin goge hawayen tace “ok ganinan" ta juya zata tafi ya riqota yace “shifa Wannan
mutumin dan raini ne ya rainani yama zaayi Ina mgn da mutum ka kirashi to kaima ka kiyayeni
kafin na qundumeka" zaro ido sukayi dukkansu ya dora hannunsa a bakinsa yace “lalalah ashe
fah sabo nakeyi kayyy ke haihuwa zakiyi me zaki Haifa?"

150
Ganin batada niyyar tahowa ne Mai Martaba ya fito yaja hannunta yace “idan kika biyewa
wannan saiku raba Rana da dare yanayi miki soki burutsunsa" sosai sautin kukanta yake fita
batare da tasan kalmar ta subuce ba tace “ta Ina zan fara taimakonsa?"

Dubanta Kareem yayi ya kawar dakai yanajin wani abu nayi masa yawo a qirji da sauri ta share
zancen da cewa “Mai Martaba ya jikin nasa?" A gajarce yace da sauqi sosai dama lkcn hutunsa
yayi zamu tafi gabadaya daku saboda dukkanku kuna buqatar kulawa" jinjina kai tayi tabbas
tana buqatar kulawa sosai Kuma taji dadin hakan domin itace damarta ta fuzgo yancinta
zuciyarta na raya mata dolene Kuma wajibi akanta ta qwaci kanta domin Baffa'am dinta.

Kwanaki biyu suka qara a asibitin aka sallamesu cikin kwanakin ta fahimci abubuwa da yawa
game da Baffa'am dinta hakanan wani lkcn sai yayi shiru yaqi yima kowa mgn ya rinqa kallon
kowa daidai idan Mai Martaba ya cika damunsa saiya tashi kawai yakoma jikin tagar dakin yana
hango waje yana cewa “kawai don anga Aminatuh batada gata sai a takurawa mijinta nifa idan
kunsan takurawa na Meenah nazakuyi to kubarni ko da qafa zan koma Tanzania harda Sudan
naje naci gaba da gadin kabarin Meenah ta"

Zantukan nasa a sukurkutacce suke ba kowa ke fahimtarsa ba Amma ita tana gane wani abu
cikin maganganunsa ta fahimci kamar akwai hoton abinda yake masa yawo a kwanya da yake
bashi gizon mutuwarta tunda dukkan wata kalma tasa mutuwa yake cewa Meenansa tayi to ya
akayi haka?" Abin da yafi komai bata al'ajabi ita daya yafi yiwa wannan soki burutsun zantukan
nasa marasa kan gado inda ta fahimci Kareem ko kadan bayason yaga Rasheed ya fiye mata
mgn shi kansa Mai martaba yana nuna alamun hakan wannan take sanyata cikin jimami domin
da tazo asibitin kafin sallamarsu zai tareta da cewa yawwa qawata zo na baki lbrn Meenah a
duk sanda ya fadi haka sai takanga fuskar Kareem tayi duhu inda ita Kuma takan shiga tunani da
zullumin wannan lamari.

Kwana uku suka qara komansu ya kammala suka dauki hanyar 9ja ko a cikin jirgin da Rasheed ya
fara mata mgn sai Mai Martaba ya katseshi da cewa kai wai meye yake damunka ne Rasheed
shikuma gashi ko yayi shiru baa minti biyar zai sake zungurota yace mata “yawwa qawata akai
kaza akai kaza" haka Mai martaba zai sake mata tsawa itadai ta kasa jurewa ganinta wannan ai
takura dan adam ne Kuma ma meye don ya zabeta matsayin abokiyar hirarsa aikuwa tayi kicin
kicin da fuska ta juya gabadaya gareshi ta kamo hannunsa tace “labarin me kakeso ka bani
Baffa'am?" Dago kansa yayi da yasa cikin cinyarsa ya dubi Mai Martaba da Kareem yace “ai
dama batun yanzu ba na fahimci wadannan Gayun basasona da qawance dake Kuma na daina
kulasu"

Murmushi tayi tace “to Kuma meye na kukan aini Inasonka da qawancen...." Ihu yayi yace “don
Allah da gaske?" Daga masa kai tayi yace “wayyoh dadi zan baki alawar madarar dana siyawa
151
Meenah zankai mata lahira idan munje gda" murmushi tayi me hade da hawaye tace “Baffa'am
ai wanda ya mutu baici baisha baya mgn fah" hannunsa yayi a baki yace “dallah ware sunguma
malohuwa ita Meenah an fada miki irin mutuwar kowa tayi ne ai ita kullum tare muke kwana da
asuba saita bace bana qara ganinta sai wani daren Kuma in fada miki kullum cemin takeyi
Inasonka Baffa'am dina bazan taba rayuwar farin ciki ba tare dakai ba kaji a ranka ko bana
duniyarka to Ina fadar zuciyarka daka bani nini kadai....."ba itaba dukkansu Saida suka kalleshi
sak muryar Juhud yayi amfani da ita wajen furucin tayi dariya sosai tace “Kana bani nishadi....."

Wata tsawa Kareem ya daka mata yace “yaci gaba da baki nishadi zan datse duk wata alaqa
dake tsakaninku kuwa muga qaryar baki nishadi" dama a qufule take dashi da Mai Martaba ta
kuwa hayayyaqo masa tace “zaka iya Kuma? Kanajin kanada qumaji da qwarin gwiwar raba
hanta da jini ne? To karka soma shidin bangare ne na rayuwata da bashida tamka wlh a
duniyata yafi iyayena domin na rasasu tun bansan dadinsu ba shine ya mayemin gurbinsu ya
zamemin uwa uba Yaya qani aboki qawa sannan ya........" Dauketa da mari taji anyi ta dafe gurin
da sauri kafin ta kanta ya gama juyawa taji qarar wani Marin ta bude idanunta da sauri taga
Kareem dafe da kunci Mai Martaba a tsakiyarsu Rasheed sai huci yakeyi yana hanqoro so yake
ya samu dama ya damqi Kareem Mai Martaba ya hanashi yace “kasheka zanyi in kashe banza
wlh don akan qawata Babu ruwana dakai qanina ne inma yayana ne saina aikaka inda na aika
Wanda ya kashemin Meenah"

Zama Kareem yayi Yana huci Yana cije lebe shima Rasheed ya zauna yace “saqagon banza dashi
dabai iya komai ba sai cin zali" shidai bai kulashi ba don ya fahimci idan yaci gaba da kulashi
mahaukata biyu zaayi Amma yaci alwashin ta qarfin tsiya saiya raba Meenah dashi suna sauka a
Kano Lado driver yazo ya daukesu suka nufi Katsina Mai Martaba motarsa daban shida Rasheed
shikuma shida Meenah ko a tafiyar babu me cewa wani qala har suka isa Katsinan a yanda Mai
Martaba ya tsara dole haka sukabi gdan sarautar suka nufa anan yace su zauna harta haihu.

Yana qunci da cin magani suka shiga cikin gdan kai tsaye ya figi hannunta suka shige part din
nasa ya kulle qofar ya saki hannunta Yana huci ta juya ta nufi kujera ta zauna ko kallonsa batayi
ba ya gama kumburinsa ya nufi dakin baccinsa ta tabe baki a ranta tace “ka kuwa hadu da aiki"
batabi ta kansa ba itama ta shige dayan bangaren tayi wanka ta bude Jakarta ta dauki doguwar
riga ta sanya tasa mayafinta ta sulale tabar part din ta nufi cikin gdan ta matsu taga Mom tana
shiga falon Mom ta taso da gudu ta tareta da cewa “oyoyo oyoyo Aminah ta" dariya tayi suka
zube a kujera tace “ashe kema kinyi kewata Mom Ina Sarki" juyawa tayi inda suke zaune shida
babansa tace “au shine bazaka kulani ba" dariya yayi ya taso ya fado jikinta yace “kin tafi kin
barni inata kewanki Dad dina ya dawo inaso kizo ki ganshi kullum na saci wayan Mom na kiraki
sai najita a kashe"

152
Murmushi tayi me hade da hawaye tace “Allah Sarki My Son kana Raina ya kakeji game da
dawowar Dad dinka?" Kwantar dakai yayi jikinta yace “happy Mom kinsan me Dad dina fah
bashida lfy baya gane kowa harni" share masa hawayensa tayi tace “ka daina damuwa zai
ganeka zansa ya ganeka kaji" daganta kai yayi Rasheed dake zaune yace “kuma itace qawata da
nake baki lbr Mom Kinga ashema tasanku tasan wannan yaron da yaketa cemin Dad" tare suka
share hawaye da Mom Mom tace “hakanma mun gode Allah Meenah wai a hakan fah an samu
sauqi farkon lkcn da aka tsintoshi abin baa cewa komai sai gdyr Allah Amma yanzu yaji dama"

Jinjina kai tayi ya taso ya dawo kusa da ita tayi saurin sanya Sarki a tsakiyarsu yace “dariya ma
kike bani" dukkansu sukayi dariya Daidai lkcn da Addah Abulle ta fito daga sashin Mai Martaba
idanunta akan Meenah sukayi kallon kallo taja baya da sauri tace “na shiga uku ni Zainabu wato
shegen yaron nan da yace sun zubar da cikinga ashe qarya yakeyi" murmushi Meenah tayi zuwa
yanzu zuciyarta ta fara tsikewa tace “sannu fah Addah ya gda mun sameku lfy?" Wata uwar
qwafa tayi ta nufi dakinta fuuuuu Meenah ta tabe baki ta mayar da hankalinta ga Mom sukaci
gaba da hirarsu tanata dariya abinta shirmen da Rasheed yake buga musu ko Sarki bazaiyi ba
suna haka Fadila ta fito ta debesu ta watsar Meenah tayi murmushi tace “Allah Sarki wannan
fah Mom?" Girgiza kai tayi tace “au Fadila auren ne yaqi dadi mijin neman mata har ksn
gadonsu na sunnah shine tayo yaji ya aiko mata da takarda saki daya" dafe qirji tayi tace “ya
salam Abin tausayi Allah ya daidaitasu" murmushi Mom tayi tace “kayyah dai itama Amrah jiya
ta koma aure mijin ya qara shine zatayi masa haukanta ya korota uwar mijin tace ita dama
batason wannan auren daidai ya nace ne daqyar dai aka sasanta ta koma kayy Meenah munga
jarabawa dan ritsin nan " jinjina kai tayi tace Allah yasa ta zamo kaffara amsawa tayi da Amin
sunata hirarsu ta yaushe gamo Kareem ya shigo suka gaisa da Mom ya dubi Juhud yace “bansan
kin fito ba fah Saida na leqa dakinki naga bakinan" murmushi tayi tace “nazo mu gaisa dasu
Mom ne"

Miqewa yayi ya nufi part din uwarsa yace “ok ku gaisa sosai Amma ki nemamin abinci yau
girkinki nakeson ci....." Rasheed dake tura motar wasan yara shida Sarki ya dago yace “lahhh
zaka sammin?" Tsayawa Kareem yayi ya juyo ya dubeshi da tausayawa yace “in kanaso ma
kullum ka rinqa zuwa kana karba Aminah ta iya girki sosai" tsalle yayi ya dafesa yace “itama
sunanta Meenah nima tawa Meenan ta iya girki nifa tunda Meenah ta mutu ban qara cin abinci
me dadin nata ba"

Tsayawa yayi kamar zai juyo sai Kuma yasakai ya shige ciki sama² suka rinqa jiyo hargowar
Addah Abulle basajin dai abinda suke cewa Meenah ta miqe tace “bari na koma Mom duhun
magrib ya fara shiga saida safe" ta juya ga Rasheed daya zuba mata ido tace “Baffa'am Saida

153
safe" daga mata hannu yayi yace “zanzo na karbi abincin naki ai" murmushi tayi ta juya ta fice ta
nufi sashinta taji an bangajeta taja baya da sauri tare da cewa A'uzubillahi....." Tana duban
Wanda ya bangajeta din Fadila ce qanwar mijinta tayi murmushi kawai ta juya taci gaba da
tafiyarta a bayanta taji tana cewa “gayyar na ayyah gayyar tsiya an dawo zaaci gaba da dorawa
uwarmu ciwon zuciya jarababbiya qalatacciya da wani shegen cikinki a gaba irin masifa irin
maita......"

Kalamin sun daketa ta cije lebe tare da tsayawa batare data juyo ba tace “hakane saidai kin
manta abu daya bani na liqe mawa dan'uwanku ma shine qalatacce jarababben daya liqemin
wlh da zaku bashi shawarar ya rabu dani ma ya dauka da dadi nikaji domin zan yar da qwallon
mangwaro na huta da qudaje"

Tana fadin haka ta shige tabar Fadila sake da baki lallai yarinyar ta riqa wato sune qudaje
Kareem ne mangwaro tab yau da tashin hankali a gdannan, fuuuu ta shige ciki ta nufi sashin
uwar tasu tana shiga ta fara karanta mata qarya da gaskiya aikuwa ta hau ta zauna ta dauki
waya ta Kira Dada Hanne ta zayyane mata abinda ke faruwa Dada Hanne tace “ai Ni wannan
jaraba na rasa dame tayi kama yarinya ta zamewa mutane qarfen qafa an kasa kwanceta a yar
shima Mahfuz din kwanaki kamar abin arziqi aikin da mukayi ya fara cinsa yanzu Kuma yaqi
kullum abubuwa lalacewa sukeyi"

Takaici ya cika zuciyar Addah Abulle tace “ni takaicina ma cikin nan da yake jikinta ashe bai
fadaman lissafin daidai ba boyemin yayi yanzu kawai Ina ganinta naganta da tsohon ciki
haihuwa kusa" wata uwar ashar Dada Hanne ta qunduma tace “au ke yanzu kina zaune sakarai
kika bari tayi ciki kema zaa jorner miki tsiyar?" Da muryar takaici tace “to ya zanyi kefa kika sani
na rinqa rabar da kudi tsakanin gurin malamanki dana Hajiya Bilki nidai banga wata nasara ba
saita dawowa ta gdannan"

Qwafa Dada Hanne tayi tace “ai shegiyar gantalalliyar yarinyar ce masifar taurin kaine da ita
bansan wanne irin shiri ne a jikinta ba Amma bari intasan wata batasan wata ba" sun jima suna
saqarsu a mugun zare sannan sukayi sallama da shirinsu na cimma matsaya.

Meenah kam tana shiga part dinta idanunta ya sauka qasan tiles din taga wani garin magani duk
an barbadar dashi kiyayewar Allah ce kawai tasa taga maganin saboda shima arsh ne kalar tiles
din, taja baya da sauri tana a'uziyya a fili ta fara dube dube bataga Wanda zata Kira ba ta koma
gefe ta tsaya tsam jikinta na tsuma tsoro ya cikata tana nan tsaye Allah ya jefo mata Kareem
taja ajiyar zuciya, qarasowa yayi da sauri yace “meye kikeyi anan Kuma?" Dubansa tayi jikinta
na tsuma tace “naje zan shiga naga wannan abun" idanunsa ya zuba a tiles din ya na kallon abin
ya girgiza kai yace “ki shigo da Bismillah babu abinda zai sameki sai abinda Allah ya hukunta kiji
haka aranki"..........
154
Kama hannunta yayi suka shiga cikin gdan ya janyota jikinsa yana sunsunar qamshin gashinta
yace “kin wahalar da zuciyata yau" dagowa tayi ta kalleshi yayi mata murmushi yace “kiyi komai
ba komai ya lfyr babyna" ajiyar zuciya tayi tace “nima nasani" dariya yayi yace “kuma kina tare
dashi?" Kautar da kanta tayi sukaji ana buga qofar suka kalli qofar tare ji sukayi anyi sallama
gabanta ya Fadi ta janye yace “ina zaki?" Kallonsa tayi tace “Baffa'am ne ke buga qofar nan
fah...." Janyota yayi yace “to me zaki bashi?" Tsayawa tayi tayi sororo sai Kuma ta juya da sauri
tace “zan bashi hqr ne yace yau bazaici abincin kowa ba sai nawa"

Zama yayi ta bude qofar tana budewa ya shigo yace “ina abincin nawa?" Yana mgnr yana kalle
kalle ta kalli Kareem tace “yanzu zan girka maka me kakeson ci?" Kallon kitchen din yayi yace
“nima fah na iya girki muje na tayaki nawa ma sai yafi naki dadi" zaro ido tayi tayi dariya tace
“habadai aiko Ya Kareem bazan sa girki ba balle kai da girmanka da matsayinka" nuna mata
hanya yayi yace “ok aje abani abincina naci na kwanta sallar ma yau bazanyi ba" kitchen din ta
nufa Kareem ya tashi yabi bayanta taliya ta dauka ta girkata fara ta tace ta dauko kayan miya ta
soya ta zuba kifinta bushasshe data gyara ta dauki hantarta ta zuba ta soya sannan ta zuba
kayan dandano ta juye taliyarta ta cakuda a cikin man nan da kayan miya ta barsu suka dahu
daidai buqatarta ta sauke.

Bata tsaya hada lemo ba ta dauko na kwali ta dora akai ta zuba mawa Baffa'am dinta nasa
sannan ta zuba nasu ta fita yana zaune har yanzu Yana karkada qafa ta ajiye masa a gabansa ya
dauka ya miqe yace “yawwa na gde" ficewa yayi ta girgiza kai ta dauko nasu ta jera a dinning ta
nufi dakinta tayi wanka ta fito ba kwalliya take ba ita dama doguwar riga kawai tasa ta fito ta
qwanqwasa dakin na Kareem tajishi yana karatun qur'ani ta bude ta shiga, Saida yakai simuni
sannan ya juyo ya dubeta yaja ajiyar zuciya tace “barka da hutawa" jinjina mata kai yayi tace
“na kammala" murmushi yayi yace “kin bawa Ya Rasheed din?" Dagansa kai tayi yace “ya tafi?"
Ta qara daga masa kai yace “ok sannu da qoqari"

Tashi yayi suka fita suka zauna a dinning din ta hada masa abincin ta miqa masa itama ta zuba
yaja yayi Bismillah ya faraci itakam juya cokalin kawai takeyi gabadaya zuciyarta kwanakin nan a
karye take akan lamarin rayuwarta ta dago tace “Ya Kareem" dagowa yayi ya zubanta ido tayi
qasa da nata yace “fadi Mana" zuciya taja tace “ina tunanin wani abu fah zuciyata tana saqamin
abubuwa da yawa nikam don Allah Ina neman alfarmar kabani damar kula da Baffa'am dina
kamar yanda ya kula dani a baya" zubanta idanunsa yayi da suka fara canza kala ya aje cokalin
hannunsa ya furzar da iska ya miqe ya juya zaibar gurin, yakai bakin qofar dakinsa tace “itace
alfarma ta farko dana fara nema a gurinka idan kaqi yimin ita to tabbas zanci gaba da ji a Raina
na rasa damata na rasa yancina tun shekara goma baya lkcn da Ina matsayin ya a gurin Baffa'am
dina da shekaru shidda shudaddu da na kasance mata a gurinsa Kareem meye kake zargi don
nace zan kula da Abu mafi muhimmaci a sashina?"..............

155
Juyowa yayi ya zubanta idanunsa da suka jima da canza launi yanayi mata kallon sakarya ya
sake juyawa zai shige ciki tace “idan kaqi aminta hakan ba Yana nufin zan barshi ya wofinta
bane gareni shine qarshen....." Daganta hannu yayi yace “ya isa dalla kada ki tarwatsamin zuciya
da wadannan shashashun kalaman naki da bazasu taba yuwuwa ba ke a qaramar qwaqwalwarki
kin taba ganin inda wani sashi ya kula da sashi a halin wancan sashin ya kasance abin farautar
dayan to ki nutsu ki dawo hayyacinki wannan shirmen bazaa yisa Dani ba Ni nasan kaina Kuma
nasan ciwon iyalina"

Zabga masa harara tayi tamai da hankalinta kan flat din gabanta zuciyarta na angizota ta fada
masa ba sugar shima wata na hanata tana cewa da ita tayi hqr ta qyaleshi hakanan ta miqe a
gajiye ta shige dakinta tayi sallar magrib ta zauna tana addu'arta har Isha tayi ta aikata sannan
ta miqe tayi Shirin kwanciya tayi hayewarta gado taja bargo tana me miqa lamuranta ga Allah
baccin me dadi kuwa ya dauketa Wanda ta jima bata samu irinsa ba cikin baccin taji an bude
qofar an shigo tanaji ya mayar da qofar ya rufe yazo ya kwanta kusa da ita ya janyota jikinsa ta
janye tace “ko likita yace ake dagamin qafa don Allah ya Kareem ka rabu dani..." Rufe mata baki
yayi da qirjinsa yaci gaba da luguiguitata bataso dole don Babu yacce zatayi dashi ta hqr ta
gyaleshi itakam zuwa yanzun bajin dadin komi takeyi ba saboda cikinta ya tsufa sosai.

Da safe data tashi ta gama abinda takeyi tayi wanka ta nufi sashin su Mom a lilo ta tarar da
Rasheed kamar wani cikakken mutum yaci wanka harda su agogo su glass yana duba wata
magazine tayi masa sallama ya dago ya zubanta idanunsa Yana wani lumshesu tace “barka da
sfy Baffa'am" daga mata hannu yayi tayi murmushi tace “dama kacemin duk ranar death date
din Meenah kana azumin mgn so yau ma azumin mgnr kakeyi kenan" zare glass dinsa yayi yace
“kuma ma tace na gaisheki tace tanasonki kadan" murmushi tayi tace “amma kam na gde duk
kishin Meenah da kake bani lbr harta soni nikam inada saa" bai kulata ba yaci gaba da karatunsa
ta juya tace “shikenan tunda kaqi kulani na daina qawancen" tafiya tayi batasan ya biyota ba
tana shiga ta zauna sun fara gaisawa da Mom kenan ya shigo Yana sharar hawaye kamar yaro
qarami Mom tace “subhana meye yayi zafi?" Nuna Meenah yayi yace “ba itace tace ta daina
qawancen ba" murmushi Mom tayi tace “to Banda abinka Rasheed qawance da matar aure ta
Ina zai yuwu?"

Saurin katseta Juhud tayi da cewa “tsokanarsa ma nakeyi ni ban daina qawancen ba" tsalle yayi
zai rungumeta Mom tayi saurin tareshi tace “kayy kada ka illatata Mana bakaga yanda take
bane" guri ya samu ya zauna Meenah ta miqe ta nufi dakin Addah Abulle ta tura qofar ta shiga
da sallama Addah nakan sallaya da alama walaha ta idar ta samu guri ta zauna tace “ina kwana
Addah" dibanta tayi ta watsar sukayi shiru na tsayin lkc kafin tace “EDD dinki yaushe ne?" Shiru
tayi tana tunani can tace “17 January" qwafa tayi tace “nasa malam Musa da yake yima yaran
gdannan rubutu ya rinqa yo miki qila ki samu sauqin naqudar"

156
Gabanta ne ya fadi hakana taji zuciyarta batayi na'am ba a fili Kuma sai tayi murmushi tace “na
gde Allah ya dada girma" daga haka sukaci gaba da shiru har Fadila tazo ta ishesu a haka ta
kallesu ta watsar itakam aikin da Addah ta bata batajin zata iya da fari ma ta yaya zata shiga
jikin Meenah bayan tun farko basa jituwa balle har tayi nasarar bata gubar da zatasha ta kashe
dan dake cikinta? Wannan tunanin ne ya Hana zuciyar Fadila sakat har Juhud ta miqe tana cewa
dasu sai anjima dukka suka bita da kallo kowa da saqarsa a zucci.

Sashin Mom ta koma ta zauna tayi tagumi tana tunanin wannan al'amari Mom ce ta fahimci da
matsala tace mata “yadai Aminatuh?" Dagowa tayi tace “mom Addah ce tace wai kullum zata
rinqa karbar rubutu gurin Malam Musa tana kawomin inasha" da sauri Mom ta kalleta tace
“akan me?"

Sunkuyar da kanta tayi tace “wai zan samu sauqin naquda" shiru Mom tayi can tace “miqon
wayar nan" miqa mata tayi ta Kira lambar Malam Musa bugu biyu ya daga suka gaisa tace masa
“Hajiya Abu tayi maka mgnr rubutun naquda ne?" Shiru yayi can yace “gsky ban tuna ba Ina
tunanin ta sha'afene?" Murmushi Mom tayi tace “shikenan Meenah ta ce takeda ciki wata
takwas ka fara yo mata rubutun kana kawomin" gdy yayi sukayi sallama ta kalli Meenah tace “to
kinji dai sai kiyi takatsantsan koda wasa kada ki yarda su baki kisha wadannan mutanen babu
Allah a ransu.

Jinjina kai tayi sukayi sallama ta tafi sashinta ta kwantaTunaninta Yana bata to da me Addah
Abulle ta shiryawa cikinta da Mom ta ganota?" Tabe baki tayi ta juya baya suna chat da Ya'isha
taji an turo qofar da sallama ta tashi ta zauna tare da amsawa Amrah ce ta shigo tayi mata
murmushi itakam tsayawa tayi sororo tana kallonta ta nemi guri ta zauna tare da cewa Aunty
Meenah Ina yini" fuzgo numfashi tayi tare sauke ajiyar zuciya tanajin abin wani bambarakwai
wai namiji da suna Fatsum bata gama wannan tunanin ba taji Amrah tace.

“Abubuwa da dama sun faru da suka sanyani nadama tabbas ita gsky duk inda take sunanta
gaskiya lkcn da labari ya isheni cewa kedin yar yayar Mom ce jikina yayi mugun sanyi kunya ta
lullubeni a lkcn da Mom ta dawo take sanar da Mai Martaba cewar kece akwai yayarta data
dade tana nema a 9ja tabi rugage ds dama domin gano inda zata sameta hakan ya faskara ta
tabbatar bayan dogon bincike d ruwan da akakai Rana baffaninki da sukazo suka sanar damu
kedin Mayyace sun kwatanta mata inda zata same kakanki harma da bata tsoffin hotunan Kati
guda biyu na kakarki wacce ta haifi mahaifinki Aminatuh wadda kikaci sunanta da Kuma na
mahaifiyarki, a jikin wannan hoton ne ta fara fuskntar wani abu"

157
Shiru Amrah tayi kana ta dago ta kama hannun Meenah tace “ganin kamanni da yanayi na
jininta jikin wadannan hotuna yasata bin duk wata hanya ta roqi alfarmar wadannan
baudaddun Fulani su rakata inda zata samo miki danginki ke Saida ta hada musu da qaryar cewa
kin cinye mata yayanta biyu ne jin ba abin arziqine zai kaita ba yasasu yarjemata Amma da
sharadin zata biyasu ladan bata lkc hakan kuwa akayi suka dunguma ta biya musu kudin jirgi sai
Senegal ga mamakin Mom sai taga sun nufi gidan sarkin birnin da suka sauka Wanda yake
kakane a gurinta shine ya haifi mahaifinta itadai bata tofa ba har suka isa ciki sunata karbar
gaisuwa suka Isa sashin kakarta wadda itace uwargida a gidan ta tsufa sosai tana ganinta tace
“yar qaniya ashe kina tunawa da mutane" nandanan labarin isowarta ya cika gdan ta sallami
Manga ya tafi masauki bayan anci ansha an huta komai ya lafa mom ta fito da hotunan nan ta
miqawa Attajiri Dodda ya karba Yana ganin dayan ya tashi zaune yace “Aminatuh Aishatu Ina
kika samo hoton babarki Aminatuh?" Hawaye ne ya zubo masa yace “Aminatuh ta mutu tun
baa haifeku ba dama su biyu ns Haifa daga mahaifinki Garbu sai Aminatuh naso riqe dan
Aminatuh wato Haruna Amma Ina sun hanani banason zumunci ya mutu na sake Basu auren
Aishatu yayarki nidai tun daga auren nan ban sake sanin labarinta ba sunbar inda nasansu sun
hanata nemanmu duk da hakan shi Haro yakan kawo mamu ziyara daga baya kuma mukajishi
shiru shima bayan yan watanni na tashi yaje ya ganomin ko qalau Haro shekara uku an tafi hudu
baizo ya ganni ba shima mukaji lbrn mutuwarsa nayi kukan rashin Haro, babban tashin hankalin
sun sake tashi a inda mukasansu Babu Indo Babu dalilinta babu yarsu guda daya tun daga lkcn
na baza koma ta a Nigeria neman wannan yarinya saboda naji lbrn baqin fentin da akayi masu
ta dalilin kakarta data haifi uwarta Hamida sun zama abin tsangwama ababen kyara wai ana
musu kallon mayu"........

Dakatawa tayi ta dago ta zubawa Juhud da jikinta keta rawa ido tace tana Shirin mgn ta miqe
da mugun gudu ta nufi cikin gdan Kareem dake nufo sashin ya rufa mata baya tana shiga ta fada
jikin Mom ta qanqameta ta rushe da kuka me sauti Mom ta dora hannunta akanta tana Shirin
mgn Meenah tace “Ashe kin nemomin asalina Mom kikaqi fadamin kika barni cikin zullumin
tunanin ta Ina zan fara nemansu Mom meyesa kikeson boyemin duk abinda ya kamata na sani"

Murmushi Mom tayi tace “wato Dana Hana a fada miki Saida aka samu Wanda ya gumtsa miki
Meenah tawa yata ta kaina Ni dama bantaba jinki daban da jinina ba kiyi hqr bawai na boye
miki don banaso ki sani bane aa na boye miki ne don inason idan kin haihu sai kisan komai na
daukeki nakaiki har Senegal da Mali kiga dangin mahaifiyarki ke yar gata ce mu goma ne gurin
158
mahaifinmu biyu sun mutu mahaifiyarki Indo da Abdulrasheed babbanmu Wanda shine yasa
mukasa sunan yayanki dan'uwanki Rasheed yanzu saura mu takwas maza hudu mata hudu
zakiga kowa zakisan kowa Kakarki mahaifiyar Ummanki Kumbo Hami tace tana tafe cikin satin
nan zatazo tayi aikinta tamayi na gayyar sodi balle me dalili".......

Sosai yinin ranar Juhud ta yini da damuwa me gauraye da farin ciki yanzu hankalinta ya tattaru
guri daya a baya Baffa'am dinta sunan mataimaki ya Amsa a gareta ya rasa mahadi ya rasa
madadi yanzu Kuma matsayinsa ya nunku yayanta ne dan qanwar babarta shin meye sakayyar
daya dace tayima wadannan mutane?" Ta rasa mafita ta rasa mahanga amfanin abokin shawara
kenan yanzu da ace tanada mashawarci da ya bata mafita.

Yini tayi tana safa da marwa a falonta zuciyarta tayi baqi Rasheed kawai ke haskata shine keyi
mata yawo a cikinta shaidan Yana raya mata abubuwa da yawa saidai tayi a'uziyya ta kawar da
tunanin kawai da haka Kareem ya shigo ya sameta da kula a hannunsa ya zubanta ido yayi
murmushi yace “duk kinbi kin takura kanki kwana biyun nan akan abinda baki isa canzashi ba
am bama wannan ba wainar fulawa naga Fadila nayi nace Bari na taho miki da ita" zama tayi
don tun shigarta da taji Fadilan na cewa tanason yin wainar taji tanaso nutsuwa ta kasa samu da
tuni tayi aikuwa ta bude kular sai tiriri takeyi ta mangyada taji lawashin albasa da attaruhu ta
hadiyi yawu ta gutsura zatakai bakinta tayi Bismillah kenan taji an tankwabe hannunta tana
dagawa taga Amrah cikin hawaye tace “Karka barta taci wannan wainar sun zubanta guba ne
don su kashe dan dake cikinta Ya Kareem nayi tunanin lkcn da Addah ta tabbatar da cewa
Meenah ba mayyah bace zata sauko ta dawo hanya Amma abin mamaki sai naga dawa ta qara
shiga su Hajiya Bilki da Dada Hanne suna zugata, Ya Kareem meye ribarsu idan sun kashe dan
dake cikin Meenah sunada tabbacin zaka qara samun wani ne kaida Meenah waye yafi asara
tunda ita ko ba komai tanada Sarki junior kaifah?" Tunda ta fara mgnr gumi ke karyowa Kareem
tana kaiwa nan bata Ida rufe bakinta ba taji an daki hancinta Addah Abulle tana huci tace
“shegiya munafuka nayi danasanin Bari Mom ta shayar dake dana sani Madara na dura miki qila
da bakiyi sakaryar zuciyar nan ba ni dama nasan haka zata faru to bari kaji na riga na tsani
Meenah tun daga lkcn da tabarka ta auri Rasheed bakuma zan taba sonta ba ban qaunarta ban
qaunar jininta Abdulkareem zabi biyu zan baka kodai ka saki Meenah ko Kuma ka dawo da
Zahrah idan kaki zabar daya cikin biyun nan zan dagsnka nono nabarka da duniya da macen
daka zaba akaina ka gani idan zaka qare qalau kanadai kallon yanda qarshen Rasheed ya qare
daya zabeta yabar uwarsa da ubansa shima da takeso kenan bakai dan karere ba da ake maleji
dakai a rashin uwa akai uwar daki dakai".................

Tunda ta fara mgnr Juhud ta zubanta ido tana murmushi har Saida ta ida kaiwa qarshe sannan
ta tabe baki tace “dama zabi daki kika bashi na rabuwa dani da yafi muku Alkhairi dukkanku
dama neman gaba nakeyi banji a Raina zan iya rayuwa ta har abada da danki ba saboda haka ki

159
kwantar da hankalinki saura kadan lkc yazo....." Daganta hannu yayi da qaraji yace “Meenah ya
isheki haka" dubansa tayi tayi murmushi tace “akanme zan shiga hankalina bayan nasan cewa
ko nayi shiru din ba gwani zanyi ba Kareem nagaji da rashin mutuncin danginka wlh bazan
dauka su doramin ciwo a banza ba...." Daga hannu yayi zai mareta ta riqe hannunsa tana
murmushi tace “karka soma wlh ramawa zanyi" ji tayi an dauketa da mari ta dafe gurin tare da
dagowa Mom tagani hawaye ya zubo mata tace “akan wannan mutumin zaki mareni Mom na
rantse da Allah na gaji Mom nagaji ni nagaji...." Riqeta Mom tayi ta jata suka shiga ciki ta zaunar
da ita tace “bana tunanin haka daga gareki Ina hqrnki yafara tafiya ne Meenah komai fah na
duniyar nan lkc garesa don Allah kici gaba da kawar dakai akan lamarin gdannan huccewa zaiyi
kamar baayi ba" haka Mom ta rinqa bata baki hardai taga ta russuna tace “ga rubutun an kawo
miki" karba tayi tayi Bismillah ta shanye Mom taja numfashi tace “ki huta Rasheed ne yaje
yacemin Yazo gurin qawarsa Kareem ya hanashi shiga" gdy tayima Mom ta tafi itakuma ta
zauna tana tunanin Wannan rayuwa tata idan nan ta kau sai nan ta bulle tabbas akwai aiki a
gabanta.

Har goman dare Kareem bai nemeta ba itama bata nemesa ba haka suka kwana washegari ya
fice tun kafin ta tashi itama data gama abinda takeyi tayi tafiyarta sashin Mom wajen la'asar
Kumbo Hami ta iso tana zuwa ta rungume Juhud tana kuka me tsuma zuciya tana shafa kanta
tana cewa “tun ranar dana fara ganinki naji Ina qaunarki a jinina ashe kedin jinina ce kaicon
rashin sani Meenah Ina tare da jinin Aysho bansani ba Ina tare da gudar jikata bansani ba Allah
na gde maka daka nunamin wannan Rana duk da banga Aisha ba naji sanyi a Raina domin naga
jininta" itama kukan takeyi tana qara shigewa jikin kakarta yau gata gata cikin gata gata ga
kakarta data haifi uwarta sun jima suna kukan tuntunin kafin su samu nutsuwa suka balle
sabuwar hira wasa² batabar sashin Mom ba sai taran dare data shiga bata isheshi a falo ba tayi
shigewarta dakinta domin yanzu ba shine a gabanta ba mafita ta gaba take nema.

Sun shafe ya kusa kwana biyar suna kallon kallo ita dashi shi a izza irin tasa jira yake ta nemesa
tabasa hqr ita Kuma tunaninta baima bata laifi tayi ba balle taji a ranta zata iya nemansa ta wani
basa hqr, lura yayi da batama fahimci abinda yake nufi ba hakan yasashi dole ya nufi dakinta ya
tarar da ita ta kwanta ya zauna a gefen gadon Yana shaqar iskar dakin data hade da qamshin
turarensa yace “wato ke ban isa kiyimin laifi kibani hqr ba ko?" Tanajinsa tayi masa banza yasan
tajisa hakan yasa yaci gaba da cewa koma meye Addah zatayi miki bata cancanci fada ki fada ba
domin kinsan bazanji dadi ba Amma wai kece zaki tsaya gaban mahaifiyata tana fada kina fada"

160
Yunqurawa tayi ta tashi zaune ta zubansa ido yanata maganganunsa tana kallonsa qurrr har ya
gama tunaninsa zatayi mgn sai yaga ta gyara kwanciyarta taja bargo tace “idan ka gama ka
rufemin qofar" kallonta yayi da sauri Yana mamakin qeqashewar zuciyarta cikin dan qanqanin
lkc tabbas Meenah akwai abinda take nufi a zuciyarta shiyasa takeyi masa wannan iskancin a
zuciye ya tashi ya fice daga dakin yaja mata qofar da qarfi ta diro daga gadon ta sanyawa qofar
key ta koma ta kwanta ashe yanzu wasan ya fara daga wannan gabadaya ya fita a harkarta idan
ya shigo gdan bai nemanta idan zai fitama saidai taji fitarsa abun Yana qona masa zuciya itakam
ko a jikinta harkar gabanta kawai takeyi da yan'uwanta da kakarta haka lkc ya rinqa tafiya har
ubangiji ya kaita gabar haihuwarta ta shima Tasha wahala kafin ta haifo qatuwar yarta mace
kyakkyawar gaske.

Wannan haihuwa ta mantar da Kareem abinda ya faru ya rinqa rawar qafa akanta da babyn
komai yagani ya kwaso ya kawo musu dake haihuwar dare ce da safe aka sallamesu suka dawo
gda wani abin mamaki daya soki zuciyar Kumbo Hami da Mom Addah Abulle da Fadila duka
suna gdan Amma babu wanda ya leqo domin ganin mai jegon da diyarta hatta Amrah da Ya'isha
da suke waje sunzo Aunty Hamida kuwa da ita suka kwana a asibitin ashe ba iyakar Mom da
Kumbo Hami abin yayima ciwo ba Kareem yafi kowa jin ciwon abin aikuwa dif ya daukewa
bangaren mahaifiyartasa qafa har akayi kwanaki hudu da haihuwar wannan karon Aliyah da
Nana matan Ya Arman da Salman kunya ce ta ishesu irin abubuwan da suka rinqa yima Juhud
ita Nana ashe ma Juhud jininta ce kullum dasu ake yini gdan Juhud sai yammaci kowa ya kama
gabansa.

Ranar kwana hudun ne ya fita yayo siyayya a mai jego ya dawo Urwat ya tareshi a parking space
yake fada masa Addah na nemansa Saida ya shiga yaga babynsa sannan ya dauki hanya ya nufi
bangaren Addah Abulle suka gaisa shiru ta ratsa ya dago yace “Urwat yace kinason ganina"
dagowa tayi ta kafesa da idanunta kusan 6 minutes tana kallonsa sannan taja numfashi tace “ya
mgnr da mukayi dakai? Meye makomar zabin dana baka?"

Gumine ya fara karyo masa ya dago zaiyi mgn ta daga masa hannu tace dakata ba shawara nake
baka ba fah umarni ne Kuma ban baka don banasonka ba saidon nema maka mafita jin cewa
Mom ta hada kutungwilarta tace Aminatuh yar yayarta ce bazai gamsheni daga abinda dangin
ubanta suka fada akanta ba maita yanzu da kudi ma siyanta akeyi saboda haka wlh kaji na
rantse a yau saika saki yarinyar nan ruwanka ka dawo da Zahrah ruwanka ka zauna a haka ba
damuwata bace, tunda kunce rabo naji rabo Kuma gashinan an haifa saboda haka ayi komai a
gama"

161
Miqewa tayi ta dauko masa biro da takarda ta miqa masa ya kawar dakai a zafafe tace “wlh
muddin baka saki Meenah ba saina tsine maka...." “Abdulkareem karbi rubuta mata" muryar
Mai Martaba suka jiyo ta bakin qofa ya tako ya shigo ya dubi Addah Abulle yayi murmushi yace
“saki nawa kikeso yayi mata?" Shiru tayi tana hura hanci ya dauki biron da takardar ya miqawa
Kareem yace “kayi mata abinda takeso hakan zai faranta ranta...." Hawaye ne ya zubo masa ya
bude baki zaiyi mgn Mai Martaba ya dagansa hannu yace “kada kace komai kayi" hakanan ya
dauki takardar ya rubuta mawa Meenah saki daya" Yana rubutawa Yana hawaye bayan ya gama
ya dago ya rushe da kuka jikinsa na rawa yace “don Allah kubarni da matata wlh inasonta"
murmushi Mai Martaba yayi yace “tayi biyayya a baya bata taba qin jinina ba ta faranta min
itama tana buqatar farantawa Kareem kayi hqr, ke Kuma na juyo gareki daya yayiwa Juhud ke
Kuma kije da biyu in an hada uku kenan"........

Dafe qirji tayi cikin tashin hankali tace “nashiga uku Mai Martaba...." Murmushi yayi ya fice
yabarta da danta da yake neman ficewa a hayyacinsa har yakai bakin qofar ya tsaya yace “nayi
miki hakane domin kina iqirarin kina da haqqi amma banson ki manta nima inada haqqi ga
Kareem nan ciwon kai idan yayi ki dauki nauyinsa banida lkc ko kudin da zan kashe abinda
kikeso ne anyi miki fine"

Ficewa yayi daidai lkcn da Kareem ya zube a qasa sumamme tayi kansa a guje cikin tashin
hankali shikam Mai Martaba yana fita part din Kareem din ya nufa ya ishe Mom tana yima
takwararta Ayshatu baby wanka ya zubama jaririyar ido kyakkyawa da ita Masha Allah yayi
ajiyar numfashi yace “idan kin gama inason ganinki"

Amsawa tayi da to ya fita Saida ta gama shirya babyn sannan ta kaiwa uwarta ita daki tana
kwance tun safe batada walwala hakanan gabanta yake faduwa batasan dalilin ba tun kafin ta
haihu rabonta da ganin Rasheed sai jiya takeji a gurin Kumbo Hami wai Yana gurin magani
dauke hawaye tayi a fili tace “Allah ya baka lfy Baffa'am" murmushi Mom tayi tace “amin ya
Allah Bari naje Mai Martaba yakeson ganina" jinjina kai tayi ta fice itakuma ta dauki yarta tana
bata abincinta bayan kamar Awa daya taji Kumbo Hami tana salati tace “saki Kuma Aishatu me
yayi zafi haka?" Bataji me Mom tace ba Amma Saida gabanta ya Fadi ta miqe Kumbo ta shigo ta
dauki jaririyar tace “aikuwa shima Mai Martaba din bai isaba wlh sai tabar gidannan Mom
tanason mgn ta katseta tace “karma kicemin komai idan zaki iya ki nemomin me kaini inda zani"
a sanyaye Mom tace “Amma Kumbo magaruba tayi koma me kikeson yi kibarma gobe Mana"
murmushi tayi tace “matsiyaci shine yake jira nikam bana jira" da haka ta dubi Meenah data
kasa gane komai tace “muje Aminah" mgn takeson yi Kumbo Hami taqi sauraronta ta figi
hannunta suka fito suna fitowa taga Muntaz yace “ina Kuma zaku tsohuwa da daren nan"
kallonsa tayi tace “yo jiyemin fah dannan wannan Tataccen ne da gantalalliyar uwarsa suka

162
wulaqantamin jiki wai saki a halin jego to debemin albarka gyatuma tayi da zan Bari mukai gobe
a gdannan"

Jinjina kai Muntaz yayi yace “Ya Kareem din ne ya saki Meenah Kumbo...." Daquwa ta watsa
masa tace “aa tatsunniya nakeyi maka ja'irin yaro zo ka kaini cikin gari akwai wata yar qasarmu
mu kwana acan da safe saimu tafi" yasan rikicin Kumbo Hami idan ta fusata hakanan ya debesu
da Meenah da taketa matsar hawaye batasan dalili ba sai taji abin yanayi mata yawo a kwanya
ta tambayi kanta yafi sau goma ashe Kareem zai iya rabuwa da ita ashe dama duk abinda yake
fada mata na ta rayu dashi forever itane zuciyarsa itane rayuwarsa qarya yakeyi mata?

Sosai takejin qunci a zuciyarta batasan zafin saki haka yake da qona zuciya ba hawaye ta rinqa
daukewa lkc zuwa lkc har suka Isa unguwar da Kumbo tace akaisu dake tayima matar waya aka
taresu gdane babba na masu hali suka shiga bayan Muntaz ya tafi komai ya nutsa Kumbo take
fadawa qawar tata abinda ya faru sun jima suna jinjina lamarin Meenah binsu kawai takeyi da
ido wani bangare na zuciyarta na ayyana mata lallai dole ta canza takunta lkc yayi da zata
tsayawa rayuwarta.

Bata san ya akayi ba da safe Kumbo Hami ta tasheta suka duma zuwa Kano kwanansu biyu a
Kano ta Kira Muntaz tace ya kawo mata passport din Meenah ta bashi address na inda suke
ranar ta kama kwanan yarinyar bakwai a duniya hakanan Muntaz ya taho ya kawo musu
passport din ya nan yake fadawa Meenah Kareem bashida lfy Amma fita dashi waje.

Fatan sauqi tayi masa da rangwame gurin me ikon bada sauqin ya dauko kudinsa Dubu dari
yabawa Kumbo Hami yace “wai Addah ce ta bayar tace a siya rago ayima yarinyar hakika"
murmushi tayi ta debi kudin ta watsar tace “kace mata mu harkar arziqi mukeyi bama ta tsiya
saboda haka ragon dubu dari yayi kadan a hakikar jinin mu tabarshi ta rage zafi" da wadannan
kalamai ya dauki hanyar Katsina sukuma sukaci gaba da abubuwan da zasuyi na tafiyarsu Mali
domin taci alwashin Meenah ta gama zaman wannan gda da can a baya ma don bata da ikone
da shi kansa Rasheed saita rabasu don sama mata salama da yancin rayuwa.

Sun qara kwana uku kullum suna waya da Mom suka dauki hanyar qasar Mali nan Meenah ta
Raina kanta gdan kakanta mahaifin Mamanta ya rikita lissafinta yasata jin sabuwar izza ba gdan
sarauta bane Amma barorin gdan sunfi dari ko Ina sukabi zubewa akeyi ana gaishesu har kawo
suka isa asalin harabar gdan inda zata sadasu da asalin cikin gdan Hajja Kharimatu tayi tsalle ta
rungume Juhud tana dariya tace “wayyoh dadi ga yata ga jikata. Narkewa tayi a jikinta tana
murmushi suka zube a falon kafin kace wane wannan falon ya cika maqil da yan uwan
mahaifiyarta kowa ta kalla fuskar Innatu take gani a fuskarsa ta share hawaye tace “na yarda na
dawo cikin gatana cikin ahlina

163
Wani dattijo dake shigowa yace “kuma bazaki qara barin ahlinki ba har gaban abada Qanwa
inayi miki barka da dawowa cikin zuri'armu bayan wahala da mukasha ta dogon lkc akan neman
inda zamu samoki"

Kumbo Hami ce ta nuna matashi tace “tashi kije ga kakanki Meenah yayi kukan boye yayi na fili
saboda rashinki ke kadai duk jikokinnan da suka kewayeshi" miqewa tayi da sassarfa ta Isa
garesa ya rungumeta yana shafa bayanta tana kuka Yana hawaye yace “tsarki ya tabbata ga
ubangijin daya rayani har naga Aminatuh na a raye cikin aminci" janta yayi suka zauna yace “naji
quncin watsi da nayi da mahaifiyarki hakan ya jawo tabarbarewar komai naso na gana da
Aishatu kodon na nemi gafararta ita da mahaifiyarta ubangiji bai nufa ba saiya kawomin ke
madadinta ajiyar numfashi tayi shima ya aje numfashi nan sukayita hidima da ita da
Muneefanta har dare sannan aka kaita makwancinta sashine guda da yasha kyau da gyara sosai
part din ya qayatar da ita Saida Kumbo Hami ta dafanta ruwan zafi ta gasanta jiki sannan ta
qyaleta ta kwanta bacci kuwa me dadin da ta dade batayi irinsa ba ranar shi tayi.

Haka rayuwarta a Mali taci gaba da kasancewa cikin annashuwa dangin mahaifiyarta daga
mazan har matan da yayayensu sunata nannan da ita sai janta sukeyi da nuna mata gata ta
kuwa saki jikinta sosai duk da zuciyarta bata nutse guri daya, kaso mafi rinjaye na sinadarin
tunaninta yana ga Rasheed Wanda kullum saita Kira wayar Mom taji lfyrsa Abu daya take fada
mata jiki ana samun sauqi itakam tanason sanin wanne irin sauqi ake samu gashi Kumbo Hami
ta kasa ta tsare ta hanata wani motsi koda tasamu Baffa Garbu kakanta da mgnr tanason zuwa
Nigeria don ta gano jikin Rasheed hanata yayi gashi shima Kareem yaqi lfy an fada mata ma
Addah ta dawo masa da Zahra Amma don masifa yaqi qyaleta batasan inda yasamu number
data sake ba kusan kullum sai ya kirata da farko Yana bata tausayi idan yana fada mata halin da
yake ciki so batason yasa mata kokwanto akan qudurinta ta qudurce ko zatasha wuya zata rayu
da Baffa'am dinta shi kadai a mind dinta domin yafi kowa cancanta da ragamar zuciyarta.

Bata cikason takura ba hakan yasa sometimes tana ganin kiransa takeqin dagawa musamman
data fahimci sosai Kumbo Hami ke fushi da ita duk ranar data fahimci sunyi waya da Kareem,
Muneefah nata girmanta kwanci tashi har taci wata biyar da haihuwa lkcn tuni Juhud ta hada
iddarta hankalinta ya kwanta tayi wani matsiyacin kyau mai rikita isassun mazaje duk inda ta
juya ido akanta yake a daidai lkcn ne Kuma kawai Baffa Garbu ya shirya musu tafiya shaqatawa
qasashe biyar don sangarta harda wani bata zabi su hudu zasuyi tafiyar shi Kumbo Hami Naila
daya cikin jikokinsa sai ita Meenah da yarta Muneefah.

Yanayin yanda suka tsara tafiyar ne yasasu dole Saida suka bi ta Nigeria Kuma ma ba yini zasuyi
su tashi ba sai sun kwana biyu qusqus taji sunayi wai zasu barsu a masauki suje Katsina su duba
164
Rasheed daya dawo gida shekaran jiya, ai tanajin haka ta tubure musu kuka baji ba gani dole
don basusan bacin ranta suka aminta suka shirya tafiyar da ita tanata murna zataje taganshi
tare da addu'ar Allah yasa ya warke sosai tunda suka shigo gdan a mota taji gabanta na faduwa
sunayin parking ta daga kanta ta ganshi tsaye saman benen part dinsa corridor din daya zame
masa tamkar gurin shaqatawa yanajin nishadin tsayawa a wannan guri musamman idan wani
abu na damun zuciyarsa.

Suna tsayawa ta zame batare da ta jira sun fito ba ta saba Muneefah a kafadarta ta nufi hanyar
shiga part din nasa cikin saa a bude yake ta shiga ta nufi inda zai sadata da corridor din ta haura
da sauri fadi takeyi “Baffa'am wayyoh Baffa'am dina miss you too....." Tsayawa tayi a bayansa ta
dafa kafadarsa tace “ayyah dai ubana yafi na kowa alfaharina a duniya bama haka dakai fah"
juyowa yayi ya kafeta da idanunsa dake cikin glass baqi ya cije lebensa har Saida suka fashi ya
kama hannunta ya cire daga kafadarsa ya furzar da iska ya juya yabar gurin, binsa tayi cikin
muguwar kidima tana Kiran sunansa baiko juyo ba Saida ya dangana da dakinsa

[8/21, 8:19 PM] Oum Hairan: Yana shiga tabisa dakin ya tsaya idanunsa na kanta yace “kije
kawai banson hayaniya" dubansa takeyi da yanayin rashin fahimta tace “Ya Rasheed nice fah
Meenanka" sake daure fuska yayi ya zura hannunsa cikin aljihun wandonsa yayi murmushinsa
na isa da indai yayishi tasan ya shiryawa rashin mutunci yace “eh na ganeki fah Juhud Meenah
Aminatuh Mom Sarki junior kinsan nasanki nasan wace ke fiye da sanin da kikayiwa kanki? Koda
yake ba abin mamaki bane canzawar mutum cikin qaramin taqi Meenah kiyiwa Allah ki ficemin
a daki kada kisa ruwa na ya hau wlh banson ganinki...."

Idanunta sosai ya ciko da hawaye ya fara tsiyaya a fili tace “meye nayi maka?" Zaburowa yayi
kamar Wanda ta bugawa wani abu yace “zanc...." Sai Kuma yayi shiru jikinsa na Bari yace “ki fice
nace da gaske ban qaunar ganinki Meenah kinci amanata kin ha'inceni kin yaudareni kin
nunamin Babu wanda kikeso samana ashe qarya kikeyi dama ce kika kasa samu lkcn da kikaga
Babu idona kika dauko zabinki kika maye gurbina dashi Abu mafi ciwo wai qanina Meenah Ina
raye ki auri Kareem Kuma ki dawo ki fadamin me nace meye zaki fadamin....."

Ya qarasa mgnr da ihu ta dago idanunta da tun kafin ya fara mgnr suke tsiyayar da hawaye tace
“wlh ba laif....." Dauketa yayi da Mari yace “idan na qara cewa ki fita kikaqi Tabbas gangar jikinki
zata riga Rana faduwa Meenah a yanda nakejin tsanarki tsaf ko zaa kasheni zan iya kasheki"
juyawa tayi jikinta a mace bata taba tunanin haka daga gareshi ba tayi tunanin kamar yanda
take a baya yafi kowa fahimtarta da bata lkc yaji damuwarta ashe yanzun ta canza zani ba haka
abin yake ba “to kodai bai gama warkewa ba?" Abinda ta tambayi kanta kenan lkcn da take tafe
kamar mahaukaciya zuciyarta na tafasa gabadaya duhu take gani a idanunta batasan inda take
jefa qafarta ba.

165
Qara ta saki lkcn data buga kanta jikin bishiya batare data sani ba tayi baya zata Fadi Kareem
dayaketa mata mgn tun dazun ya tareta ta fada hannunsa tafi minti biyar komai Yana juya mata
kafin duhun ya yaye ta bude idanunta ta zubasu akansa ta janye dasauri tare da gyara riqon
yarta tace “tnks" daga haka ta juya taci gaba da tafiya yabita yace “Meenah Ina gurin Aiki
akacemin kinzo nazo dominki ki tsaya Mana mu gaisa" hawayenta ta dauke ta juyo ta dubesa
kamar zatayi mgn sai yaga ta dago Muneefah ta miqa masa yasa hannu ya karbi yarinyar ya
cillata sama yanajin muguwar qaunarta na zaga ruhinsa Wanda ya tabbatar da tasamo asali ne
daga qaunar da yakewa mahaifiyarta.

Juyowar da zaiyi yaga gurin wayam Meenah har takai qofar falon gdan ya bita da sauri yana
kiranta Amma ko juyowa batayi ba ta fada dakin Mom ta zube a jikin Kumbo Hami ta rushe da
kuka tace “dama saboda irin wannan ranar nace abarni na rayu ni kadai bazan aure ba aka kasa
fahimtata yanzu ga irinta nan Ya Rasheed yaqi saurarona tuhuma yakeyi da naci amanarsa
Kumbo wlh banci amanarsa ba ki fahimtar dashi ki zai gane....." Gabadaya hankalin Kumbo Hami
ya tashi ta qufula an taba mata zuciyar cikarta daidai lkcn Kareem ya shigo suka kalleshi
Meenah ta kawar dakai ya zauna Yana share gumi yace “meye ya faru Kumbo?" Qwafa tayi tace
“yo Wagga sakarar yarinya damuwarta tana wucce ta Abdulrasheedu ne komai Rasheed Komai
Rasheed aiga irinta nan ga wulaqancin da kika jama kanki nan da kinyi zamanki a Kanon gdan
Barrister Kabir aida baisamu damar cin mutumcinki ba"

Jinjina kai Kareem yayi yace “ayi hqr Kumbo kinsan halinsa shi dama fahimtarsa ba daidai take
data mutane ba ni kaina gaba yakeyi dani a gdannan akan abinda bamu Isa mu canzashi ba
Kumbo ya zanyi da rabon Muneefah ne dake tsakanina da Meenah itanma da taqini take
kallona a matsayin maci amanar dan'uwa ya zatayi da ita wlh na tabbata inda Mai Martaba bai
hada auren nan ba ko ta wacce hanya sai Muneefah ta fita ajikina ta shiga nata Kuma saita
haifamin ita tunda haka qaddarar take a rubuce"

Shiru ta ratsa ta dogon lkc Kareem ya dago ya dubi Juhud da har yanzu take kwance jikin Kumbo
tanata matsar hawaye ya miqe yace “kiyi hqr komai zaizo qarshe Allah shine yasan abinda ke
cikin qasa a binne" daga haka ya fice a dakin dauke da Muneefah ya nufi gidansa da ita Zahrah
tana ganinsa da yarinyar ta zabura ta miqe ya dubeta ya kawar dakai itama saita waske ya shiga
kitchen ya daukowa yarinyar biscuits da yourghut ya zauna Yana bata yana murmushi dadi
yakeji a ransa rabonsa da ita tun tana jaririya gata har ta tafi shekara guda ji yake dama ace
mahaifiyarta ce a gefensa.

Share hawayen daya tsiyayo masa yayi Zahrah na kallonsa tana kada qafa takaici yana qara
kamata tace “waikai yar wace ka dauko?" Murmushi yayi yace bakisanta ba ko?" Tabe baki tayi
tace “ya zaayi nasanta tunda baa cikin ahlinmu ta fito ba" sake kallon Muneefah yayi yace
“qwarai kuwa baa cikin ahlinku take ba tunda kinada ikon canzata daga jinina Zahrah na dade
da fahimtar Ina kika dosa koma dai meye a ranki kibi a sannu domin Aisha itace ya babba a

166
gurina Kuma ko zaki haifi duniya bayanta zasu biyo abu na qarshe da nakeso ki sani a aurenki
ma arziqin Meenah kikeci saboda haka ki taka a sannu"

Tashi yayi ya dauki yarsa ya nufi hanyar ficewa daga gdan tayi dariya tace “iska kuwa na wahal
dame kayan kara wahalalle Meenah dai tafi qarfinka saidai kaganta ka hanga kayi sake dan zaki
ya girma me ita ya dawo son maso wani qoshin wahala"

Bai saurareta ya tsaya bata Amsa ba ya fice ya nufi wani shop yayima yarsa siyayya ya juya ya
koma gdan sarautar har sun shirya suna zaman jiran dawowarsa domin Alh Garbu yace ba
kwana zasuyi ba a ranar zasu koma Kano Meenah bataso haka ba taso ta samu cikakken lkcn
fahimtar da Baffa'am dinta gskyr lamari Amma batada wannan damar, tana kallonsa Yana
kallonta ya dawo daga yawonsa a mota sukayi sallama da Kumbo Hami da Alh Garbu itakam ko
kallo bata isheshi ba wani takaici ya cika mata zuciya abin nasa harda wulaqanci juyawa yayi
yayi tafiyarsa tabisa da kallo ta girgiza kai ta shiga motar suka tafi tana waiwayensa hankalinta
baimakai ga Kareem da yaketa daga mata hannu ba.

Suna tafe tana furzar da iska a haka suka Isa Kano goma na dare suna Isa gdan da suka sauka ta
shige daki ta kwantar da Muneefah dake bacci ta zauna zaman karatun wasiqar jaki batada
mafita ta miqe ta shiga bathroom ta watsa ruwa ta dawo ta kwanta bacci ya gagareta sai juyi
kawai da takeyi cikin dare ta lalubi wayarta ta fara neman layinsa ta kasa jurewa Kira biyar tayi
baa dagaba ta rubuta masa gajeran saqo na ban haquri, tana qara Kira taji wayar a kashe taja
fasali ta kashe tata wayar ta zubawa Muneefah idanu tana sharar kwallah Tabbas duk abinda
yasa Rasheed daukan wannan matakin akanta ba qarami bane, da wannan tunanin bacci ya
dauketa da asuba ta tashi suka fara shirye²nsu domin tashi zuwa Dubai, Tara suka tashi itadai
badon tanajin dadin komai ba donma Naila tana dauke mata hankali da dan karen surutunta.

Kumbo Hami ta fahimci abinda yake damun jikar tata koda suka isa dinma bata wani saki jiki ba
har suka Isa masauki sukayi sallah sukaci abinci sukayi wanka kowa ya nemi makwanci sai dare
suka fice daga masaukinsu, suka shiga gari itadai Meenah yaqe kawai takeyi lkc zuwa lkc tana
gwada layin Rasheed Amma har yanzu yaqi dagawa har dole tasa ta saduda ta qyaleshi.

Sai asuba suka koma gda sukayi sallar asuba suka kwanta rayuwar taci gaba da gudana a haka
baqin naci ya hana Juhud daina kiransa shikuma yaqi dagawa kamar yanda Kareem yake nacin
kiranta itama tana jizgashi idan abin ya dameta saidai ta Kira Ya'isha tasa mata kuka tace ta
tayata bawa Baffa'am dinta hqr saidai Ya'isha tayi murmushi tace “wlh Meenah baqin kishine
yake damun Ya Rasheed Amma Ni shaida ce bai daina sonki ba" da haka take dan kwantar mata
da hankali take samun nutsuwa.

167
Satinsu biyu suka daga zuwa Malay daga Malay sukayi India daga can sukayi Saudi sukayi
Umarah daga nan sukayi Turkey daga Istanbul suka gangaro Nigeria daga Nigeria suka zarce
Mali, watanni hudu suka kwashe a yawon nasu suna dawowa suka shiga bikin Naila da Hameen
dake abin duka na family ne yayi armashi sosai.

Mom ita da Ya'isha da Aunty Hamida duka sunzo tunda sukazo take maqale da Mom tanata
zubanta shaqwaba washegari suna gurin dinner Rasheed ya dira a qasar Basu dawo gida ba sai
wajen 12:30am suna kowa baccine akansa tana shigowa tana cewa “ni Allah Mom badon kin
takura ba bazanje wannan dinner ba gara na kwanta nayi chat....." Mgnr ce ta maqale mata lkcn
da idanunsu ya sarqe ana juna ya wani maze tunaninsa zatayi masa mgn ga mamakinsa sai yaga
taba banza ajiyarsa ta Kara wayarta a kunne tana cewa “double sorry na shiga yanayine wayar
na jakka bansa ka kiraba sai yanz...." Iyakar nan Rasheed yaji ta shige daki yaji gabansa na
mugun faduwa ya dubi su Mom da suketa faman dariya ita da yan'uwanta ya miqe zuciyarsa na
tafasa yace.

“Gobe da wuri zan wucce Ghana ba lallai mu samu haduwa ba" bai jira amsar Mom ba ya fita ya
ishe Alh Garbu da fadawansa sunata hira gda kamar kasuwa ya lura suma dabi'ar qasar kamar
basa bacci sosai da dare, daquwa Alh Garbu yayi masa yace “dan boko dan qaniyarka shine ka
shige cikin mata ga qannenka da yayyaenka da iyayenka duka bazakazo cikinsu ba" yaqe kawai
Rasheed yakeyi ya isa garesu ya gaishesu wasunsu da yawa yasansu qannen Mom ne wasu
Kuma jikokin gdanne nan aka baje sabuwar hira Nan Alh Sulaiman babban yayan su Mom ya
kaikaice yace “Alh dama tun kusan sati uku nakeson yi maka mgn wai ya mgnr yaran nan Najeeb
da Ameenah....." Tunda ya Fadi haka Rasheed ya zubansa ido duk da baisan wacce Aminan ake
nufi ba Amma yaji saukar saqon faduwar gaba.

Zubansa idanu Alh Garbu yayi Yana nazarinsa can yayi murmushi yace “to ai lamarin Aminah ne
akwai rikitarwa kaga mijinta na farko ko igiya daya bai yanke mata ba nemansa akayi aka rasa
shari'a tabata damar aure ta auri qaninsa shikuma qaddara ta rabasu da saki daya to mijinta na
farko din ya bayyana Kuma tanasonsa shima na shaida yanasonta wani dalili ne ya hanashi
magantuwa saboda haka indai sunason juna to sunfi dacewa da juna wannan dalilin yasa nace
da Najeeb ya hqr wannan abu duk na gidane dashi da Rasheed duk jikokin gdannan ne rashin
zumincinsu yasa basusan juna ba"

Tunda Alh Garbu ya fara mgnr gumi ke karyowa Rasheed baqin kishinsa ya motsa ya dago
idanun nan kamar gauta Yana Shirin yin mgn wayarsa tayi ring ya zaro ya duba aqogo daya na
dare harta gota ganin number Ya Arman yasashi tunanin akwai dai wani abu daya faru daga
wayar yayi ya Kara a kunnensa numfashi ya sauke me nauyi yace “ina Kareem din?" Huci ya
168
furzar yace “Har matarsa aka kashe ko iya shi kadai ne?" Sake jan numfashi yayi yace “ok zan
dawo gobe" daga haka ya kashe wayarsa.

Ya miqe ya nufi makwancinsa ya soma safa da marwa Yan fashi sun shiga gdan Kareem sun
kasheshi shida matarsa? To akanme?" Tambayar da ya rinqa yima kansa kenan mara Amsa a
hankali yaji wasu hawaye sun zubo masa ya nemi guri ya zauna Yana tuno haduwarsu ta qarshe
da kalmar qarshe ta Kareem ya fada masa, “Kai dan uwana ne na jini Ya Rasheed a tunanina
murna ya kamata kayi da ya kasance nine na kula maka da iyalanka a halin bakanan ba gaba
yakamata kayi dani ba! Ya Kareem har gobe inason Meenah bazan taba daina sonta ba har fitar
numfashina na qarshe na hqr da Meenah ne badon zuciyata ta hqr ba saidon bata damar
kasancewa dakai domin kaine zabinta, dani qaddara ta rubutawa bacewa ka auri matata idan na
dawo gdy zanyi maka badon bana kishinta ba aa saidon nasan ta cancanta ne shiyasa ta zama
matar gado cikin ahlinmu"..........

A daren nan Rasheed bai rintsa ba kwana yayi Yana tuna abubuwa da dama da suka faru
tsakaninsa da Kareem tun daga ranar farko da suka fara qullah soyayya da Meenah kawo lkcn
daya aureta ta qarfi da irin wahalar da Kareem ya rinqa Sha ta ciwon zuciya duk akanta kawo
yanzu yanayin da suke ciki da irin bibiyar da Kareem ya rinqa yi masa akan yayi hqr ya daina
gaba dashi sosai yayi kuka da baitabayin irinsa ba a duniya tabbas ya tafka kurakurai masu
wuyar gyarawa Kareem baya duniya labarinsa ya shude balle yaje ya nemi afuwarsa akan
abinda yayita qoqarin ganar dashi yaqi bashi qofa.

Da asussuba kuwa ya dokawa Mom Kira itanma yanda ya kwana haka ta kwana saboda tun
Daren itama aka fada mata abinda ke faruwa Meenah kam batasan meke faruwa ba Amma
ranar ta kasance cikin wani yanayi domin a daren waya sukeyi da Kareem Yana mata wasu
kalamai data kasa fahimtarsu can taji yace “Meenah kada ki manta wannan wlh tallahi duk
duniya nafi kowa sonki ban barki don biyayya ga umarnin Addah ba nabarki ne don nasan kedin
banine a zuciyarki ba Meenah in son samuna ne Muneefah ta rayu a qarqashin kulawarmu ni
dake nasan hakan bazata samu ba wani abu yana gaf da faruwa dani, Ina kukan rabuwa da
abubuwa biyu da nafi qauna ke Meenah da Kuma yarmu Muneefah Amma a wani sashin Ina
farin cikin kasancewar zata rayu da cancanta madadina wato Rasheed Meenah ki komawa
Rasheed don Allah don taimakon maraicin Aishatuna kinji......" Daga haka ya tsaya da mgnr taji
wata qara can taji yace “ina zuwa zan kiraki kamar Yan fashi sun shigo unguwarmu" daga
wannan tajishi shiru kalamansa sun tsayanta a rai zuciyarta ta karye tabbas lamarin Kareem
akwai taqawa da tsoron Allah baitabayin Abu don jin dadin kansa ba komai zaiyi yanayine don
mafitar Al'umma Kareem yakai masoyi a gurinta.

169
Miqewa tayi zumbur lkcn da taji Ya'isha ta rushe da kuka tana cewa Innanillahi wa Inna ilaihir
raji'un Allahumma ajirni fih musibati Mom da gaske Ya Kareem sun kasheshi ya mutu shikenan
bazai qara dawowa duniya ba Muneefah ta zama marainiya....."

Da mugun gudu cikin fitar hayyaci Juhud ta fito daga dakin da take cikin gigita ta cacumi
Rasheed dake shigowa idanunsa kamar garwashi ta jijjigashi tace “da gaske ko gizo kalamin
Ya'isha sukemin Ya Kareem ya mutu....." Zubanta idanunsa yayi so yake yayi mata mgn ya kasa
sai kawar dakai da yayi hawaye suna zubo masa yasa hannunsa ya janye nata, ganin yanda yake
goge hawaye da tissue yasata zama a gurin dabar ta daura hannunta akanta ta rushe da kuka
tana cewa Innanillahi wa Inna ilaihir raji'un" Ya Kareem kada ka mutu dom girman Allah ya
kasance mafarki shudadde Wanda bazan qarayinsa ba har abada wlh na aminta da kai zan dawo
gareka na qara Haifa maka qannen Muneefah nasan shin....shine burinka a duniya....." Dagota
Mom tayi tace “kiyi hqr Meenah shirya mu tafi" Babu wani shiri ta sunkuci Muneefah da taketa
bacci abinta baccin asara abin tausayi mota ta debesu gabadaya harda Alh Garbu suka nufi
airport dake abin na manya ne nandanan suka Isa Nigeria kamar a qasar suka kwana goma na
safe suka shiga Daura lkcn an gama shirya Kareem da Zahrah zaayi musu sallah mazan suka
tsaya wajen jana'izar sukuma suka shige ciki.

Addah Abulle tana ganin Juhud ta miqe ta nufeta da sauri ta karbi Muneefah ta rungume ta
qara rushewa da kuka tace “shikenan ya tafi Meenah yatafi yabar Mana duniyar Babu shi din
Babu Zahra wayyoh Kareem dama inada dama Dana dawo dakai duniya nabarka da zabinka da
yarka daya mafi soyuwa a ranka kullum kana fadamin bakajin dadin rayuwa baka tare da
Muneefah ashe ita kadaice rabonka ita zaka tafi kabarni da ita Kareem wayyoh Ni Zainabu na
cuci kaina na cuceka Kareem Allah na gde maka da bakabani saa ba lkcn da malam Mati yabani
magani yace nabaki kici a waina da tuni Babu Aishatu da tuni Ni da kaina na kashe bayan dana
kaicona Ni Zainabu Allah ya isa Dada Hanne da Hajiya Bilki kune kukayita dorani a keken bera
ashe kaini zakuyi ku baro yau na rasa Kareem ban barshi ya rayu da farin ciki ba ya tafi da jin
ciwon nice silar rabashi da matarsa mafi soyuwa a duniyarsa...."

Surutai taketayi kamar wacce ta zautu hakan yasa wasu mata daga cikin danginta sukazo suka
kamata suka tafi da ita daki tana kuka tana kiran Meenah Kareem shikenan Kareem ya tafi
yabarmim duniyar Ina nutsuwata da hankalina yayi na kasa gane nauyin qaddararsa?" Kowa ka
gani a falon kuka yakeyi mutuwar Kareem tabar tambari ba iya Daura ko Katsina kadai ba hatta
arewacin Nigeria baki daya duk Wanda yaji labarin mutuwar ko baisanshi ba sai yaji alhini a
jikinsa duniya tayi rashin nagartaccen mutum me hqr da kawaici kunya da kara wannan dabi'ar
tasa yake soyuwa a zuciyar duk wanda yayi mu'amala dashi ta kusa kota nesa ranar anyi yinin
alhini Juhud kam zazzabi ne ya rufeta sosai bana wasaba hawaye yaqi tsayawa a idanunta tayi

170
danasanin zabar Rasheed akan Kareem ta zabi Rasheed tabar Kareem Rasheed din ya tattarata
yayi watsi da ita yaqi saurarenta.

Haka suka yini yinin koke² da dare kowa ya nemi guri ya kwanta itakam koda ta kwanta kasa
rintsawa tayi rayuwarta da Kareem zamantakewarsu da yanayin salon qaunarsa me tsayawa a
rai shudaddiya wacce bazata dawo ba tanayi mata yawo a kwanya saidai kawai lkc zuwa lkc ta
dauke hawaye, wajen 10:30 taji ana taba qofar dakin data shiga ta kulle kanta ta miqe a
wahalce ta bude ta dan ja da baya a tsorace ganin Rasheed ne jajayen idanunsa akanta ya miqa
mata Muneefah da tayi bacci tasa hannu ta karbeta ta juya ta nufi cikin dakin taji muryarsa data
shaqe da alamun yaci isasshen kuka yace “Duk da bansan irin radadin da kikeji a zuciyarki ba na
rashin masoyinki uban yarki nasan kinajin fiye da abinda nakeji tabbas akwai daci daci mafi
dacin daci rabuwa da abinda kakeso a lkcn da kake tsananin buqatarsa yaune kika farajin
kwatankwacin abinda naji lkcn dana rasa hanyar dawowa gareki kwanyata ta daina fadamin
daidai aka rinqa nunamin ke cikin wani yanayi dana kasa ganewa har yanzu and end aka
nunamin ke wani mutum ya hankadaki cikin wani dogon rami Wanda na yanke shawarar binki
mu mutu tare Meenah bayan na biki bansake sanin komai da hankali zai tuna ba sai bayan
shekara bakwai dinnan Amma ko a cikin yanayin zautuwar qwaqwalwata ban mantaki ba duk
wani furucina kece bansan ya ake tunani ba Amma idan na zauna kece kikemin gizo da siffofi
mabambata"

Numfashi ya sauke ya juyo idanunsa na zubar hawaye yace “meye kike tunani ranar da Allah ya
Amsa addu'ar masoyana ya dawo dani hayyaci na laluba naga bakinan na tambayi kina Ina
akacemin kina matsayin matar wani waninma qanina Meenah taya zan iya yafewa kaina bata
lkcn da nayi na nakasa rayuwata saboda ke? Nakasa yafewa kaina kema na kasa yafe miki
girman cin amanar da nakeji a Raina kinyimin domin bana mantawa kintaba yimin alqawarin
zamu rayu tare zamu mutu tare ya akayi tun Ina raye kika zabi rayuwa da wani bani ba?"

Duk da kalamansa sun kashe mata jiki Amma yanayin da take ciki yasata juyowa a fusace tace
“qaddara Abdulrasheed dukkanmu akanta muke rayuwa Babu Wanda ya isa ya tayani dakon
tawa kamar yanda Babu Wanda ya tayaka Babu Wanda ya taya Ya Kareem Allah madaukakin
Sarki ya sardanta ku biyun daka kuna cikin qaddarata kaine kakeja da lamarin ubangiji ni bana
jayayya Ya Kareem ma baitaba jayayya ba kullum nunamin yakeyi bayin kansa bane girman
rabone da hukuncin Allah saiya Sanya Muneefah tsakaninmu Kuma na dade da sanin tun baya
ma shine akan daidai kai kana rayuwa ne a doron son zuciya saboda haka Baffa'am tun da
sauran mutuncinka a idanuna ka fice cikin rayuwata kafin na keta alfarmarka na shiga nayi fata²
da qimarka Meenah daka sani a baya ba ita bace yanzu yanzun Aminatuh ce a gabanka me
taqama da asali kyawun nasaba arziqi da ilimi kada ka manta bayan tafiyarka na samu shahadar

171
zama Barrister Aminah Haroon Moddibo so nasan yancina banason kowa cikin rayuwata ta
yanzu"

Shigewa tayi daki ta banko qofar ta murda mata key ta haye gado ta zubawa yarta ido tana
mata tunanin rayuwarta ta gaba babu bangonta na farko kwanciya tayi bacci ya qauracewa
idanunta kamar yanda ya qauracewa idanun Rasheed sosai yake jujjuya kalamanta ya rasa a
ma'aunin dazai sanyasu ta fada masa kalamai masu wahalar gogewa a zuciya tabbas shima
saida ne daga yanda ta watsar dashi da lamuransa na rayuwa yasan tabbas da gaske ba Meenan
daya sani a baya bace, to Amma meye yasa ita ta kasa gane tayi masa laifi me girman daya dace
duk hukunci ya dauka akanta?

Busar da iska yayi ya gyara kwanciyarsa tare da dauko takardar da Mai Martaba yabashi dazu
dazai shigo bayan ya fito daga dakin Meenah yace Kareem ne yabashi yace abashi kafin ya rasu.
Tashi yayi ya kunna haske zuciyarsa na bugawa ganin yanda takardar ta bushe da jini ya
warwareta ya fara karantawa da larabci yayi rubutun fassararsa kamar haka.

“Assalamu Alaika ya dan'uwa mai albarka na rubuta maka wannan takarda ne a lkcn da Raina
yake tafiya ga ubangijin daya halicceshi, badon komai ba saidon inason na qara baka hqr akan
laifin da kake tunanin nayi maka na auren matarka Allah yasani ban aureta don cin mutumci ko
tozarci a gareka ba, Ni Abdulkareem Mahfuz na zabeka na mallaka maka amanar yata qwaya
daya tilo ta zama taka dama nasan takan ce don Allah Abdulrasheed kada kabari Meenah da
Muneefah suyi kukan rashina musamman Muneefah ita kadai gareni Kuma na mallaka maka ita
halak malak"

Matse takardar yayi a tafin hannunsa jikinsa Yana tsuma zuciyarsa nayi masa wani zugi ya miqe
a gadon ya rinqa zagaye dakin nasa a tsarinsa na gaskiya ji yakeyi kamar bazai iya sake zama da
Meenah ba yanajin ciwon abubuwan da suka faru a baya so yanzu ya zaiyi da wannan nauyin da
Kareem ya dora masa a halin yana gargarar mutuwa? Tambaya ce da yakasa amsawa kansa ita
dole akwai sarqaqiya cikin wannan al'amari komawa yayi ya kwanta ya kasa bama kansa mafita
sai zafi da zuciyarsa takeyi kawai.

Abu daya da yasan ya zame masa dole shine daukar amanar Muneefah da Kareem ya damqa
masa to Amma ta yaya zai karbeta a gurin mahaifiyarta bayan yasani yanajin yanda shaquwa
take tsakaninsu ko giyar wake Meenah tasha bazata bashi yarta ba, da wannan tunanin ya samu
bacci ya dan daukesa da safe yana fita falo ya ishe kowa suka gaisa yanata raba idanun ganin
Meenah Babu alamarta hakan ya tabbatar masa tana dakin daya isheta jiya yaja fasali ya dubi
Amrah yace “shiga ki daukomin Muneefah" miqewa tayi ta nufi cikin dakin ta tarar Meenah
tayima yarta wanka tanayi mata kwalliya ta zauna suka gaisa tace “Big Cele yace akawo masa
Muneefah"

172
Bataso ba saidai batada ikon hanawa ta gama shiryata Amrah ta riqema yarinyar hanu suka fito
ya dauketa suka fice daga falon Mom tana kallonsa batace masa komai ba, kwanaki bakwai din
da Meenah sukayi suna karbar gaisuwa ta fahimci abubuwa da yawa sosai Addah Abulle tayi
laushi batada aiki sai kuka tunda ta haifi Muneefah bazata iya cewa ga ranar da Addah ta dauki
yarinyar ba sai cikin kwanakin nan da taketa nan nan da ita danma Rasheed ya hanata sakat
akan yarinyar duk wani motsin da Muneefah zatayi tana gareshi.

Kwanaki goma da rasuwar su Kareem bayan komai ya fara nutsawa Meenah da Kumbo Hami
suka fara Shirin tafiya Rasheed baisan me akeyi ba sai a daren da zasu tashi Mom ta kirasa lkcn
bai dawo daga yawonsa ba kasancewar har yanzun bai koma bakin aiki ba yana hutune take
sanar dashi su Muneefah zasu tafi, Saida yaji wata faduwar gaba yace “tafiya Kuma Mom na
zaci sun dawo kenan?" Murmushi Mom tayi tace “basu dawo ba to yanzu haka ma Shirin kaisu
airport mukeyi" tana Fadi masa haka ta kashe wayar ta dubi Meenah da hankalinta take kan
Sarki junior da yaketa kukan sai yabita itama hawaye ta share tace “makarantarka junior kabari
idan akayi hutu zanzo ko na turo a daukarmin kai kaji" daqyar ta rarrasheshi ta samu ta sulale ta
shiga mota suka tafi abin mamaki wai harda Addah ayi musu rakiya ashe dama tunda suka rabu
da Mai Martaba tayi aure batafi wata biyu ba ta kasoshi tanason Mai Martaba ya dawo da ita
dakinta shikuma yaqi.

Ko a airport din daqyar aka karbi Muneefah a hannunta tanata kuka so take ta roqi alfarmar
abata yarinyar take gani ko ta rinqa samun sauqi Amma tsoro ya hanata furtawa saboda ta
fahimci suma dangin uwarta sunason kayarsu da hakadai jirgin su Meenah ya daga sukuma suka
juya domin komawa inda sukafi wayo cike da kewar juna.

Wannan tafiya ta zamewa Rasheed tamkar famin tsohon miki a cikin zuciyarsa abubuwa sun
fara dawo masa sabbi duk da cewa izza da dagawar da Meenah ta rinqayi masa ta girgizashi
baitaba tunanin akwai juyin da duniya zatayi Meenah ta rinqa kallonsa watsi dashi kamar tunda
Allah yayita batasan anyi ruwansa ba.

Wata biyu abubuwa suka zama tarihi akaci gaba da cudawa kamar yanda aka saba kowa yasa
abinda yake gabansa a gaba Rasheed ya koma aikinsa gabadaya sun ajeshi guri guda a Lagos
inda kullum tunaninsa zuciyarsa da ruhinsa yake Mali gashi tun a farkon da abubuwa suka lalace
da Meenah ta rinqa kiransa yayi block na numberta itama tayi block nasa koya nemeta baya
samunta wannan tasa dole ya nemi sabon layi dal saboda zuciyarsa taqi sabawa da rashin
sauraro da jin abinda zuciyarsa take muradi saidai rashin saar da yayi daya Kira sai yaji layukan
dukka a kashe girman kansa na masifa ya hanashi tambayar wani cikin yan'uwansa layinta
yabari akan cewa idan ya koma yasan yanda zaiyi ya sata a wayar Mom.
173
Hakan kuwa akayi bai iya hqrn wata biyun da yayi niyyar yi a Lagos ba ya dauko hanya ya taho
Daura bayan ya huta da dare suna hira da Mom a dakinta tanayi masa fadan zamansa haka yayi
murmushi yace “mom kamar akanki nake duk kinbi kin damu nayi aure" jinjina kai tayi tace “to
ai Rasheed nidai naga cikar kamalar mutum shine hade kansa da iyalansa guri guda kai Kuma na
rasa inda kanka yake kunqi ku daidaita da yar'uwarka Meenah Kuma ka kasa samo madadi jiya
ma Baffanmu yakirani yake tambayata akan lamarinka da Meenah ance mata aure tace karatu
ance ta dawo hannunka tace har abada kaima ya tuntubeka kayi masa shiru wai meye yake
faruwa ne"

Goge gumi yayi ya gyara zamansa yace “ni bawai Meenah ce bazan dawo da ita cikin rayuwata
ba aa Mom abubuwa ne sun kasa gogewa a mind dina Kuma na fahimci kamar itama ba nine a
gabanta ba yanzun" murmushi Mom tayi tace “hakane bakai ba aure ne ma bakidaya bashi
gabanta so Amma idan kaje zaku iya daidaita kanku" shiru yayi yana nazartar kalaman Mom
tace “zanji dadi idan hakan ta faru Rasheed Meenah tanasonka kanason Meenah ga yaranku
guda biyu baikamata ku Bari shaidan ya raba kanku ba babu wanda ya isa cikinku ya canza
wannan qaddarar kama godewa Allah da rabon Muneefah bai kasheka ba Rasheed rabon ya
mace zafi gareshi shiyasa kullum yanada kyau karinqa yima kanka addu'ar Allah ya rabaka da
auren mace me yayan wani a cikinta duk son da kake mata idan rabon nan ya yunquro to sai
dayan biyun ta faru kodai a rabu ko Kuma a mutu"

Jinjina kai yayi jikinsa ya qara sanyi abinda Kareem yayita qoqarin fahimtar dashi kenan ya kasa
fahimta yau kam ya gane Kuma ya fahimta wayar Mom ya dauka ya fice daga dakin nata ya
shiga mota ya nufi gidansa ya shiga ciki Saida ya dangana da dakin baccinsa ya cire kayansa ya
fada bathroom yayi wanka ya dawo ya kwanta gabadaya dakin manyan hotunansa ne shida
Meenah saina yaransa Sarki da Muneefah ya zubawa hotunan idanu a fili yace “lkc yayi da
yakamata da dawo da farin cikina" wayarsa ya dauka ya Kira Abokinsa Kamil suka gaisa yace
masa “cikin satinnan kana free ne?" Amsawa yayi da “eh" yace “ok zamuje Mali ne jibi" bai
boye masa komai ba khamil yayi dariya sosai yace “tsohuwar zuma kishin ya gushe kenan?" Ya
lura tsiya ya shirya yi masa don haka ya kashe wayar ya dauki ta Mom yanabin contact din ya
lalubo number ya danna kira lkcn tana sallar Isha Muneefah ce tana wasa da wayar ta danna
tana gwarancinta yayi murmushi yace “daughter bakin yazo kenan?" Nan sukayita shirmensu da
yarinyar bayan ta idar ta karbi wayar tunaninta ko Muntaz ne ko Urwat tace “surutu ke gareta
Mamana bata rabo da rigima" ajiyar zuciya yaja a hankali taji ya sauke numfashi yace “hakan
yanada kyau ba lallai tayi kamar na Mom dinta ba" qamewa tayi a gurin jin muryar da batayi
zato ba nandanan ta rinqajin zuciya na ayyana mata ta kashe wayar tana Shirin gimtse layin taji
yace “ranar juma'a idan Allah ya amince zan shigo qasar ki fara Shirin zama amarya domin
bazan kwana a garin nan ba saidake matsayin matata kamar yanda yake rubuce a allon qudura
duk wanda yayi karambanin shiga wannan gonar ma saiya fice da kansa ko Kuma dole ta fitar
dashi"

174
Murmushi tayi tace “tunaninka ne yake baka hakan nikuma inajin a raina qaddarata tayiwa taka
nisa Ya Rasheed so don Allah kada mu wahalar da shari'a kayi zamanka a inda Allah ya ajeka
idanma matsuwa akayi nayi auren naji zan fitar da miji tsakanin yau da gobe Amma kaikam
nagama aurenka" murmushi yayi yace “au haba da gaske Kuma kikeyi? To ai kin manta da Abu
daya ni idan nayi niyyar aiwatarwa yuwuwa yakeyi Meenah badon kanki da kaina ba don
rayuwar yaranmu nayi niyyar abinda na furta saboda haka kada ki manta gyarane kawai Amma
kedin matata ce domin da igiyar aurena uku akanki aka jingine aka dauranki wani.... Oh God
banaso nake tunawa fah ki share kawai sainazo".......

Daga haka ya gimtse wayarsa yabarta da sakin lebe lallai wannan yazo da izala mara gemu dole
ta takansa birki don bataji a ranta wannan tatsunniyar zata yuwu ba.

Ranar kwana tayi tana jujjuya kalamansa da safe kuwa bata sanar da kowa ba ta shirya nata ya
nata ta gudu gidansa Aunty Kharimatu batare da kowa yasan inda ta tafi ba Kumbo Hami ta riga
tasan me ta gudarwa saboda sunyi waya da Mom a haukan ma da takeyi tuni magana taje ga
kakanta ya Kuma amsa har anyi duk abinda zaayi an wucce gurin da sahalewar Mai Martaba.

Tana zuwa gdan Aunty Kharimatu suka lalace da hira har dare tayi kwanciyarta dake mijinta
matafiyi ne washegari ma sukaci gaba da harkokinsu har magrib batada niyyar tafiya suna falo
suna cin dambum nama sukaji sallamar Jabir gabanta ya Fadi ya shigo yanayi mata dariya yace
“girman kujera aunty babba kinada baqi a waje fah" harara ta zabga masa tace “munafuki suwa
kak debomin?....." Bata gama rufe bakinta ba sukayi sallama suka shigo idanunsa na kanta ta
kuwa hadiye fara'arta ta hade rai ta miqe ta nufi wani daki suka dubi juna shida Khamil sukayi
murmushi suka zauna Aunty Kharimatu nata zolayarsa fadi takeyi lallai ango kasha qamshi ashe
da gaske kana tafe"

Shafa sumarsa yayi Yana cire hularsa yace “wlh Ina tafe nazo na dauke matata mu tafi nagaji da
zaman gwaurontaka" harararsa tayi tace “aa kuwa baka isaba wannan abu Babu shiri nifa sai
dazun Kumbo ke fadamin Shirin da akayi nace halan ma waccan uwar taurin kan bata sani ba
don ko dazun Saida tace batada muradin wani aure" numfashi ya sauke yace “tasan komai ai
dama barinta nayi ta huta saboda rayuwar batada tsayi Amma an fuskanci qalubale da suke
buqatar dogon hutun brain"...........

Dariya Aunty Kharimatu tayi tace "ah lallai to ubangiji ya kade fitina ya daidaitaku sai aje ayita
hqr koda yake tsohuwar zuma ce Babu wani qalubale qalaunku zaku zauna wuyarta ku daidaita
kanku......" Aunty Kharimatu bata gama rufe bakinta ba Juhud ta fito dauke da Muneefah da
niyyar ficewa daga gdan Muneefah na ganin Rasheed ta fara zamewa a jikinta tana Kiran Dad

175
sweet Dad biscuits...." Murmushin gefen baki yayi ya miqe ya nufi Meenah da takai bakin qofa
yasa hannu zai karbe yarinyar ta juyo a fusace cikin bala'i tace “inada tabbacin bakada wata
alaqa data wucce wan mahaifi gurin Muneefah domin kuwa qaddararta me qarfi ce itane ta
sanya abubuwa da yawa suka faru a qarshe dai nida Kareem muka Samar da Muneefah saboda
haka ikona ce"

Sakin yarinyar yayi yayi baya jikinsa na daukar sanyi yanajin saukar kalamanta na dukan
zuciyarsa, batare da wata damuwa ba ta fice ta jefa yarinyar da keta kuka a mota ta shiga ta figi
motar a mugun guje ta fice a harabar gdan tabarshi tsaye kamar dashe Yana qara maimata
kalamanta, Khamil ne ya dafashi yace “nifa Ina mamakin yanda dangantaka tayi tsami haka
tsakaninka da Meenah meye ya farune mutumin bakada dama ne fah qila Kaine ka tabo
zuciyarta" janye hannunsa yayi yace “koma mene ban cancanci wadannan munanan kalaman
akan yar qanina ba Amma zan gwada mata haihuwa ce tata nafita qarfin iko" Yana fadin haka ya
fice Yana huci ran maza ya baci Jabir ne yazo yajasu suka nufi gda ganin motar da ta hau ta fito
yasashi tabbatar da gidan ta dawo, bai shiga cikin ba ya nufi sashin baqin ya cire kayansa ya
zauna yana fitar da iska me zafi zuciya na raya masa meye zaiyi ya rama wannan wulaqancin da
Meenah tayi masa?

Ya jima bacci bai daukeshi ba sai juyi yakeyi da safe ya fiçe ya nufi cikin gdan Meenah bata tashi
daga bacci ba a zahiri ba baccin takeyi ba kawai juyi takeyi, shiga yayi part din kumbo Hami suka
gaisa ya wucce bangaren Alh Garbu suka gaisa yayi shiru na dogon lkc kamo hannunsa yayi yace
“meye yake faruwa ne Dan Boko?" Qasa yayi da kainai Yana shafa sumarsa can Alh Garbu ya
sake dubansa yace bai wucce kace kanason tafiya da matarka ba ko?" Jinjina kai yayi yace
“hakane Alh inason jibi idan zan tafi mu tafi gabadaya saboda dawowa zatayimin wahala kusa"
jinjina kai Alh Garbu yayi yace “shikenan zan fadawa kakar taku inyaso saisu fara Shirin abinne
yazo Babu tsammani Amma fah akwai abinda bazan dauka ba cikin lamarin aurenku duk wani
cin Kashi da akayi mawa Aminah a baya yanzu ko ita ta daukeshi ni bazan daukaba" ya jima
yana kafa sharrudansa shidai Rasheed jinsa kawai yakeyi har ya gama ya tashi ya fice.

Lkcn da Kumbo Hami taji Shirin da Alh Garbu yayi taso tace aa Amma ya hanata katabus dole
hakanan ta hqr tana jiran ranar zartaswa aikam ana samun Meenah da mgnr tayi tsalle ta dire
tace batasan zance ba duk Wanda suke tunanin zai fada aji ya fada tayi kunnen uwar shegu
Rasheed kam abokin gaba ya zama batako kallonsa bai wani damu ba saidai ya kalleta yayi
murmushi ya barta tayi duk abinda yasan na dan lkc ne da lkcn ya wucce shikenan, ana gobe
tafiyar da dare ya shiga har dakinta ya tarar da ita itada Aunty Kharimatu da Kumbo sai aikin
rarrashinta sukeyi suna ganinsa suka miqe suka fita ya mayar da qofar ya rufe ya nufota ta miqe
tsaye ya tsaya Yana murmushinsa na isa tare da zura hannunsa a aljihunsa ya harde qafarsa ya
jingina jikin bango yace “banzo domin na baki hqr Kona rarrasheki ba saboda Ni nasan banyi
miki laifi ba hasali ma nine nake tuhumarki so inada abinda yafi haka muhimmaci kin fadamin

176
wata mgn ne da nakasa jureta shine nazo baki amsa Meenah yes na amince keda Kareem kuka
Samar da Muneefah Amma kada ki manta kafin Kareem ya baki da nine na fara baki na farko
kika zubarmin na biyu kika haifamin gashi ya zama saurayi so wannan kadai ya isa ya tabbatar
miki ni na wucce kiyimin gatsali akan Muneefah Kuma ko kinaso ko bakiso dole kibarni da ita
domin ba saboda ke nakejin yarinyar a Raina ba saboda mahaifinta yayimin kyautarta ne"

Shafa gemunsa yayi yayi murmushin gefen baki yace “shekarar Muneefah daya da rabi ki shirya
karbar qaninta kowanne lkc daga yanzun ni bana wasa da dama amfani nakeyi da ita sosai"
ficewa yayi daga dakin yabarta tsaye da zubar hawaye takaici kamar ya kasheta taja qwafa ta
koma ta zauna.

Duk wani shiri da Kumbo Hami taso yi mata taqi bata hadin kai sai huci takeyi kamar ta kashe
kowa haka takeji batasan meye yasa takejin haushin Rasheed ba ko ganinsa batason yi sauqinta
daya dake tunda ta haihu Kumbo take hadata da magungunan da tasan bazasu cutar da itaba so
data fahimci ba hadin kai zata bata ba saita tattara mata ta zuba mata cikin kayanta ta hade
mata komai washegari kuwa da wuri suka dauki hanyar 9ja aikam anyi tafiyar kurame Babu me
cewa wani qala garama shi da Khamil suna hira jefi² inda suka sauka ta tsaya tana kallo bata
taba zuwa Lagos ba hakanan takejin to Ina ya kawosu?" Bai bata damar tunanin mafita ba
motar office dinsa tazo ta daukesu suka nufi unguwar da yake da zama tasha mamakin gidan da
aka kaisu ta tsaya tana qare mawa gidan kallo.

Plat ne me kyau sosai Rasheed akwai son qyale² ya qawata gidan tsaf ta tabe baki tajishi ya
saqali hannun Muneefah ta sakar masa ita ya nuna mata dakunan yace gasunan keda yaranki
duka sun isheku fatan nasara" dakinsa ya shige da Muneefah tabisa da kallon takaici ta gyada
kai ta bude dakin kusa da ita ta shiga komai na dakin a tsare yake sosai abin gwanin birgewa
gefe ga wasu manyan set na akwatuna guda 12 ta zubawa akwatunan idanu tana tunanin to na
meyene?" Tabe baki tayi tace “nima dai da son wahalar da kaina kulle dakin tayi ta cire kayanta
ta bude akwatun da ta taho da ita ta dauko wata qaramar riga Mara hannu ta shafanta turaruka
ta nufi bayi tayi wanka ta fito ta shafa mai ta zura rigarta ta haye gado taja duvet tunda ba
sallah zatayi ba nan take baccin gajiya yayi gaba da ita batasan sanda ya shigo ya kwantar mata

177
da Muneefah ba sai wajen hudu ta farka taganta kwance ya cire mata riga daga ita sai Pampers
tanata baccinta.

Yunwa ce ta fafareta ta miqe ta fito tana hamma ta nufi kitchen din taji qamshi na tashi ta
qarasa da sauri ganinsa tayi dagashi sai boxes da headphones a kunnensa ya zage sai yankan
alayyahu yakeyi ta juya zata tafi ashe ya ganta taji yace “kije ki huta idan na gama zan sammiki
nasan cikinki ne Babu alert shiyasa kika fito

Yayi tsammanin zata kulashi yaga ta juya tayi tafiyarta ta koma dakinta yaci gaba da girkinsa
Yana waqoqinsa bayan ya gama ya jera a dinning ya bude dakin ya isheta tana waya daga
yanayin wayar yasan da Mom dinsa takeyi ya shafa kansa ya juya ya fice, koda ta idar bata
nemesa ba har ya sake gajiya ya shigo ya tararta ta hade kai da gwiwa tanata jan zuciya ya
matsa gabanta ya tsugunna yasa hannu ya dago kanta ta zame kannnata yayi mata murmushi
yace “kinajin meye game dani?" Batace masa komai ba ta fara qoqarin tashi ta nufi parlourn
yabi manyan bombom dinta da kallo yana lasar lips dinsa ya lumshe idonsa Yana tunano
rayuwarsu ta baya da irin soyayyar da sukewa juna, zuciyarsa ce tayi baqi idanunsa ya kada yayi
ja daya tuna Kuma fah irin abinda takeyi masa shine tayima Kareem shima ko?" Tuni hasken
zuciyarsa ya disashe yaji wani qunci a ransa a fili da qarfi yace “Oh God meyesa hakan ta
farune..........."

Dafe kansa yayi ya koma ya zauna kalmar Innanillahi wa Inna ilaihir raji'un tana kaiwa da
komowa azuciyarsa shi kansa Yana jinjina baqin kishinsa baya iya jurewa abubuwa game da
Meenah tun kafin takai haka, qwafa yayi ya miqe ya fito falon tana zaune Muneefah tana wasa
ya nufi inda yarinyar take ya dauketa suka nufi dinning ya hadansu abinci yanaci Yana bata
tanajan gemunsa Meenah na satar kallonsa har suka gama ya miqe suka fice ta Isa ga abincin ta
diba daidai cikinta ta shige dakinta taci tasha yourghut dinta taje tayi brush ta sake kwanciya
Basu suka shigo gidan ba sai Tara na dare tana kwance Muneefah ta shigo Yana biye da ita da
qatuwar yar tsanarta ta fada jikinta ta miqe tana mata dariya tace “sarkin yawo kin sama abinda
kikeso ko Ina kukaje"

Gwarancinta ta rinqayi ya nemi guri ya zauna batako kallai ba taci gaba da wasa da yarta
shikuma Yana kallonsu ganin ba zai samu arziqin kulawa ba yasashi miqewa ya fice ya shiga
dakinsa ta miqe tana murmushin mugunta ta nufi bathroom tayima yarinyar wanka tasa mata
kayan bacci ta kwantar da ita ta kulle dakinta da key ta kwanta,. Ba wuyar bacci gareta ba
nandanan bacci ya dauketa sai Kuma kashegari da safen ma shine ya tasheta ya shigo cikin
shirinsa na tafiya office tunda ya shigo suka hada ido ta kawar dakai tare da lumshe idonta ya
matsa kusa da Muneefah yayi kissing nata ya zubawa fuskar Meenah idanu yana ganin yanda
take qifqifta idanu yaja fasali ya sauke bakinsa a kuncinta yace “kin tashi lfy" ajiyar zuciya ta saki

178
wata kasala na saukar mata tace “normal" murmushi yayi yace “gud zanje office me kuke
buqata"

Kada masa kai tayi ya zaro kudi a aljihunsa ya ajiye mata yace “is ok akwai ma'aikata a gidannan
idan na fita zanyi musu mgn zasuzo kowa zai gabatar miki da aikinsa idan kina buqatar wani abu
ko baby akwai dan aike saiki bashi" jinjina kai tayi ya sake sunkuyawa yayi kissing Muneefah ya
fice tana binsa da kallo ita mamakin sanyinsa takeyi cikin kwanakin nan ta lura ya sauko sosai
don ita kanta tasan da Rasheed din dane rainin hankalin da takeyi masa da tuni ya ladabtar da
ita Amma yanzun ta fahimci kamar bama abun na damunsa.

Da wannan tunanin ta miqe ta shige bayi tayi wanka ta gyara jikinta ta fito tasa kayanta ta sanya
dankunne ta nufi kitchen ga mamakinta a dinning ta tarar da kayan Karin kumallo ta fara
budewa ko baa fada mata ba tasan aikinsa ne doya ce da taji qwai sai miyar albasa da attaruhu
sai ruwan tea a flast da kayan hadi a gefe taja fasali ta zauna ta fara bawa cikinta haqqinsa taji
dadin break din sosai tana Shirin tashi ma'aikatan suka shigo mace daya maza biyu suka
gaisheta ta amsa musu macen tace “ranki ya dade ni sunana Jummai daga Daura Yallabai ya
kawoni nan aikina shine shara da mopping da wanke² sai kula da Muneefah yace tsarin gdansa
baa masa girki shine yakeyi ko Kuma ke kiyi" jinjina kai tayi dayan yace “nikuma sunana Hadi
duk abinda ya shafi fita unguwa da aike zuwa waje alhakinane" juyawa tayi da dayan yace
“nikuma dan ruwa ne aikina shine kula da fulawa da wanki da guga ranki ya dade sunana
Badaru" yanda yayi mgnr yabata dariya tayi murmushi tace “yayi kowa yaje yayi aikinsa"

Godiya sukayi suka fita kowa ya kama aikinsa Jummai ma ta fara gyaran falon ita Kuma ta shiga
dakinsa ta gyaro ta kunna masa turaruka ta fesa na fesawa ta wanke toilet ta fito ta shiga nata
shima ta gyara biyun da suke rufe ne kawai bata shiga ba ta koma tayi kwanciyarta ta rashin
aikinyi har daya sannan ta fito ta dora girki Jummai nayi mata hira har suka gama suka
Muneefah nata wasanta tayi wanka ta shirya cikin wata atampa blue tayi mata kyau dinkin
doguwar riga me aljihu tayi sallar la'asar ta kunna kallo tana kallo tana chat har biyar sannan
taji tsayawar motarsa ya shigo da kaya niqi² a hannunsa Jummai ta miqe tana masa sannu da
zuwa itakuwa hakimar kawar dakai ma tayi yasan tayi ne don yaji haushi yayi murmushi ya aje

179
kayan yace “barka da gida ranki ya dade Allah ja kwana ya qara lafiya fulanin gobe" duk yanda
taso da shareshi dole Saida yasa tayi murmushi tace “sannu da shigowa" cire rigarsa ta sama
yayi ya rage dagashi sai singlet ya qarawa A.C gudu yace “nasha wahala yau inata qoqarin naga
tafiyar nan bata ritsa dani ba Amma Saida ta fado kaina Meenah banson tafiya nabarki wlh....."
Ai tuni ta fara hada gumi ta juyo da sauri tana cizge dankwali tace “tafiya Kuma Baffa'am tab
wlh aa bazaa Kuma sakani a tara ba nikam qafata qafarka"

Murmushi yayi Yana kallonta a zucci yace yar iskar qarya zanyi maganinki ta ruwan sanyi ni
zakiyiwa hauka! Amma a fili sai yace “to ya zanyi Meenah Babu damar tafiya da iyali Australia
sunada mugun sanyi dole sai kaje kaga yanayin gurin tukunna ko zaka dauki iyalinka Kuma ma
Banda abinki mu ai zaman gaba mukeyi Inna tafi dake amfanin me zakiyimin abinda bakaso ai
nesa kakeyi dashi ko?" Girgiza kai tayi ta zame qasan kujerar tace “nikam mubar batun wasa
wlh nasha wahala a wancan karon har zaucewa Saida nayi Saida Mom da Mai Martaba suka
rinqa sawa ana yimin addu'a sannan na dawo hankalina ya Rasheed don Allah ki million nawa
ne kabasu subarmin kai a gida ni idan bamaka dashi zansai da shanuna da Kaka ya karbarmin
gurin dangin mahaifi na nabaka kabasu subarmin kai kaji?" Tana mgnr muryarta na rawa.

Shima zamowa yayi ya zauna a gabanta ya riqo hannunta yanajin wani spark na jijiyoyinsa
saboda rabonsa da riqe hannun mace haka shekara an tafi takwas kenan, jan wani numfashi
yayi yace “kinaso na ne?" Tambayar ta daketa ta dago da sauri idanunta ya kawo ruwa yayi
saurin dora hannunsa a bakinsa yace “aa ba kuka ba tambaya ce my Meenah kinasona?" Daga
masa kai tayi ta fada jikinsa ta rushe da kuka tana cewa “don Allah don Allah Ya Rasheed please
kada ka sake tafiya kabarni wlh zaucewa zanyi....." Hade bakinsu yayi ya lumshe idonsa yanajin
wata natsuwa na shigarsa shaidan na qoqarin tuno masa da abubuwa Yana yaqarsa daqyar yayi
galaba akansa ya koreshi ta hanyar zarmewa wa tabe²nsa itakam lumshe idonta tayi banda
hawaye Babu abinda takeyi ganin Yana qoqarin zaqewa Kuma tasan kowanne lkc Muneefah ko
Jummai in sunji shiru zasu iya fitowa yasata janyewa.

Kafin ta gama daidaita natsuwarta ya sunkuceta sai dakinsa ya azata a gadonsa ya turmusheta
tana tureshi tana komai yaqi barinta sai rawar jiki yakeyi da ta murya Yana cewa “Mee....
Meenah.... please..... Long time banci ba wlh tunda nabarki banqaraci ba banqara sha'awar ciba
sai da kika dawo rayuwata kibarni naci naji da...din...ki...."

180
Batada mafitar data wucce qyaleshin duk da tanajin fargaba koda yake tasan duk masifar
Rasheed baikai Kareem ba saidai shi dabanne Yana bata nutsuwar da takeji a ranta Babu me
bata kamarta sambatunsa kadai ya isa gamsar da mace me gajeran zango, Rasheed ya mayar da
qwalamarsa a wannan yammaci anci amarcin gaske taji a jikinta koda komai ya kammala gumi
ta rinqa hadawa ga ciwon jiki tare sukayi wanka yanata narke mata kunyarsa ma ta kamaji
saboda ta fahimci shi baya da kunya ko kadan akan wannan abun.

Bayan sunyi wanka sukayi sallar magrib da ake binsu sukayi Isha sannan suka nufi dinning sukaci
abinci yanata zubanta shagwaba itakam duk jikinta yayi sanyi ta dago idonta tace “amma Ya
Rasheed ka fasa tafiyar ko?" Murmushinsa na Izza yayi mata yace “sai yanda ta yuwu"

Miqewa tayi ta shige dakinta ta haye gado ta zauna ta zuba uban tagumi itakam ta tsorata da
wannan al'amari batajin zata iya yarda ya tafi ya barta idan ta tuna da hakanma hawayenta
nunkuwa sukeyi ita da kanta takeji ashe zuciyarta tashice har yanzu ashe Baffa'am dinta bashida
na biyu har gobe a duniyarta to meye yasa da ta farajin haushinsa?"

Jinjina kai tayi tana qissima ta yanda zata fara rayuwa cikin zulumi sai ta dauki wayarta kamar ta
kira Kumbo Hami ta fada mata sai Kuma taga kamar bai dace ba haka ta rinqa saqawa da
warwarewa har dare ya fara nisa ta shiga tayi wanka ta dawo ta kwanta abinka da farar fata
idanunta har sun kumbura koda Jummai ta kawo mata Muneefah cewa tayi taje su kwanta tare
ganin kwanciyar bazata kaita bane tasata tashi ta sake alwala ta dauki qur'ani tana karantawa
tana hawaye.

Shigowa yayi dakin mamaki ya cikashi jin shassheqarta ya kunna globe din da sauri yaganta
rungume da qur'ani tana rera kukanta ya qarasa gareta ya zare qur'anin ya aje ya dagota ya
mannata da jikinsa yace “meye kikewa kuka Meenah kinsani ko a baya bana qaunar kuka ko?"
Maqalqaleshi tayi tana qarawa kukanta gunji tace “ni don Allah kace ka fasa tafiya kabarni wlh
zanyi maka duk abinda kakeso" dariya tabashi sosai ya shafa kanta yace “to na fasa saime
Kuma?" Rungumeshi tayi tana ajiyar zuciya tace “shikenan idan sun matsa ka bar musu aikin
kawai kaji?"

181
Daganta kai yayi ta shafa sumarsa tace “na gode Baffa'am...." Janta yayi suka zube a gado ya
fara luguiguiceta ta saki masa jiki kuwa suka raya Daren da wata irin azababbiyar qauna me
narkar da zuciya sun gurji juna sosai tanajin sabuwar qaunarsa na ratsata, tun daga wannan
dare komansu ya fara saituwa cikin ruwan sanyi da dabara ya shawo kanta riritashi takeyi kamar
qwai bata yarda ta tabashi saboda karma yaji yanason tafiya yabarta shima mugun tattalinta
yakeyi Abu daya yaso Basu damuwa tanason zuwa Daura watanni sun fara nisa tanason taje
taga Mom Amma fir yaqi tun tana lallabashi har Saida suka daina mgn ta daina kulashi da ya
matsa mata sai ta kama kuka tace don yaga batada galibi ne batada uwa bata da uba shiyasa
yakeson ya nuna mata Mom ba ita ta haifeta ba.

Sosai ya fahimci Meenah yar sharri ce ta qaro wulaqanci dole ya shiryanta tafiya Katsina aikuwa
tayita murna shikuma yayita kumburi zuciyarsa na basa kawai so take taje taga uwar mijinta ta
tuno da ubar yarta Kareem idan zuciya ta raya masa haka sai kawai yaji koma me zatayi tayi
bazai barta ba ranar data shirya tafi tun asuba take shiri yayi kwanciyarsa yaqi fitowa harta
shirya ta shirya Muneefah ta shiga dakin nasa da sallama ya Amsa mata a ciki ta zauna tace
“Baby na shirya banga kana shiri ba Kuma kace kaine zaka kaimu airport" iska ya furzar yayi
miqa yace “ina zakije ne?" Da sauri ta dubesa tace “Ban fahimta ba Daura Mana" hade rai yayi
yace ba yau ba..." Ai baigama rufe bakinsa ba ta miqe tana cewa “haba don Allah Ya Rasheed
kada kayimin haka wlh na fadawa su Mom dasu Ya'isha yau zanzo har Sarki junior fah na fadawa
yanata murna hatta Amrah da Addah Abulle sunata murna zasuga Muneefah....." A fusace yace
“shut-up Meenah nace bazakije ba yau ki fita ki bani guri dama nasan dokinki kije kiyi hirar
tsohon mijinki kiji dadi ko? To bazaki ba idan kika matsamin ma wlh zan iya cewa keda Daura
har abada muga ta tsiya"

Tsayawa tayi ta zuba masa idanu tanajin ciwon yanda yake canzawa duk motsinta fassara
hadiye wani abu tayi me daci ta juya ta fice daga dakin ta koma nata ta hade kai da gwiwa
tanajin baqin cikin wannan wulaqancin na Rasheed Shi komansa baya aikatashi da lissafi kawai
abinda yayi masa dadi shine yake aikatawa, kwanciya tayi tanajin Muneefah na buganta qofar
taqi budewa tasan abinda zatayi masa kawai ta bata masa rai kenan.

Ilai kuwa yarinyar ta riqa kuka ya taso ya fito ya isheta a qofar dakin taqi bude mata ya dauketa
ya juya ya shiga dakinsa yasa kayansa suka fice so take y kulata bakuma zai kulata dinba, tun
tana tsammanin dawowarsu harta hqr ta tashi ta shiga kitchen ta dora musu abincin Rana sai
daya da rabi ta gama tayi wanka tayi sallah ta dawo parlour Kiran Mom ya shigo kasa dagawa
tayi saboda takaici meye ma zatace mata? Da wannan tayi qarfin halin daga wayar suka gaisa
tace “munjiku shiru" kukan da take hadiyewa ne ya kwace mata tace “mom zamuzo Amma ba
yau ba" tana fadin haka ta sauke wayar a kunnenta ta kwanta taci gaba da karatunta.

182
Sai biyu da rabi suka shigo da tarkacen kayan wasansu ya aje yarinyar ya zauna a gefenta daga
kallo daya bata qara kallonsa ba ya sanya hannunsa ya dage rigarta da sigar zolaya yace “ 4
mouths kinqi karbar ajiyata sai zuba miki vitamin nakeyi kina shanyewa Babu wani good result"
sake dauke kanta tayi daga gareshi tama fara yunqurin miqewa ya saqaleta ta baya ya miqe ya
hadeta da jikinsa yace “meye kuma ya faru My Meenah Baffa'am dinki baison fushinki kin sani"

Tureshi tayi tace “ai dama nasan bakaso Baffa'am ka rabu dani please kada kasa na fada maka
mgnr da ubangiji zaiyi fushi dani" qwacewa takeson yi yaqi sakinta saima qwalawa Jummai Kira
da yayi yace ta dauki Muneefah, itadai kunya kamar ta nutse shikam Babu kunya ya dagata cak
ya nufi cikin dakin baccinsa da ita ya cillata a gado ya bita ya hade bakinsu tana kuka tana
tureshi yaqi turuwa saima zuge zip na rigarta da yayi ya cafki boobs dinta ta rintse idonta bataso
yake taba mata nono kwana biyunnan zafi sukeyi mata gashi shi Kuma mayensu ne tanaji ya
dora bakinsa a kuncinta yana tsotse hawayen har ya gangaro qasa ya sanya harshensa tsakiyar
qirjinta Yana lasa zuwa kan nipples dinta, takasa qwatar kanta dole ta hqr tanajinsa yayita
karakaina a sassan jikinta Yana bawa kansa nishadi taqi kulashi taqi tayashi sarai yasan yau
dama tunda ya tabata itama saita tabashi shiyasa bai damu ba yayi abinda zaiyi ta kwanta masa
kamar gawa ya gama ya sauka taja bargo ta rufe jikinta, waishi me zuciya ya rinqa jan tsaki
tanajinsa tayi banza dashi yaje yayo wanka ya dawo ya dubeta yace “ki shirya jirgin biyar zamu
bi zuwa Katsina"

Banza tayi masa tama sake gyara kwanciyarta ransa ya sosu sosai yace “wai meye yasa kika
rainani mgn fah nakeyi miki Meenah" dagowa tayi ta watsansa wani matsiyacin kallo tace
“bazani bane nakeso ka gane" murmushi yayi ya juya zai fice Saida yaje bakin qofa yace “ni nake
baki umarni kike cewa bazakiyi ba ko Meenah lallai kin kawo qarfi saura qiris ki fara dukana"
baiyi tunanin zatayi mgn ba yaji tace “idan iyakar dukan ma zan tsaya ai da sauqi"

Tsayawa yayi kamar zai dawo sai Kuma taga yayi gaba taja tsaki ta tashi tayi wanka ta koma ta
kwanta har hudu da rabi Yana jiranta a parlourn baiji motsinta ba ganin lkc nata shudewa Babu
ita yasashi nufar dakin a fusace ya isheta kwance abinta ya tsaya akanta Yana kallonta taji
shigowarsa tayi masa banza takaici ya cikasa yace “kefa nake jira Tun dazu nayiwa Hadi mgn
yanacan yana jiranmu" tabe baki tayi ta miqe tace “Allah ya tsare hanya ku gaishesu" zubanta
ido yayi Yana qanqancesu cike da bala'i yace “kada ki fusata zuciyata ki tashi nace kafin ranki ya
baci" murmushi tayi ta miqe tace “aini Raina ya dade da baci saidai naka ya baci zuwa ne bazani
ba duk abinda zakayi kayi" duk yanda yake tunanin zata sauko taqi saurararsa ya rasa yanda
zaiyi da ita baitaba tunanin kafiyarta takai hakanba ganin wankin hula na neman kaisu dare ya
kira Kumbo Hami ya fada mata abinda yake faruwa ta Kira wayarta tanata yimata fada kan dole
ta fito suka tafi har sukaje Babu me yiwa wani mgn.

183
Sosai kowa yayi mamakin zuwan nasu musamman Mom da ta gama fidda rai murna gurinsu baa
cewa koma suna hutawa ana gama gaisawa ya dubeta yace su tafi gdansu shi ya gaji da dawo da
safe, Babu yanda ta iya haka suka tafi Mom tanata Sanya musu albarka duk yanda Meenah taso
ta gaisa da Addah Abulle hanata yayi sai Muneefah yabari anan a cewarsa ai itace dolensu.

Bata tankasa ba saboda ta lura sanadi yake nema suka Isa gdan batasan da ya ginashi ba ya
qawatu sosai iyakar qawa anci uban naira s ginin gdan suna zuwa ta shige dakin da yayi mata ta
kulle ita a dole har yanzu fushi takeyi shikuma gashi da baqin naci hakanan yabita suka kwana
sunajin haushin juna dake yasan tun farko shine ya tabata bai wani damu ba da safe ma ya fice
yabarta da sabuwar motar daya siya mata mahadin lefan da yayi mata na dawowarta yace idan
ta gama abinda takeyi ta tafi shi akwai wani aiki daya bayar akeyi masa zaije ya gani.

Bayan ya fita ta gama abinda zatayi ta shirya ta fice can ta tarar da Amrah da Ya'isha suka baje
sunata hirarsu sunata yimata tsiya waitayi qiba ta zama uwar mata sai shirga qiba takeyi saidai
tayi murmushi kawai.

Rasheed bai shigo gdanba sai dare turakar Mai Martaba ya wucce suka taba hira har goma
sannan ya shigo suka qara gaisawa da mutanen gdan Sarki junior ya maqale yace sai antafi dashi
suka fice dole nan tabar tata motar ta shiga tasa da yaransu biyu suka tafi suna tafe yana satar
kallonta Yana hira da yaransa wai ita fushi takeyi har yanzu, da sukaje ya budewa Sarki junior
dakinsa rakashi yaron ya kwanta bacci ya daukeshi ita Kuma ta shige nata tayi wanka tayima
Muneefah suka kwanta cikin bacci taji wayarta na ring ta wawura ta dauka yayi miqa tare da
cewa “Ina buqatar tea" miqewa tayi tayima Muneefah addu'a ta nufi kitchen din ta hadansa tea
ta nufi dakinsa ta bude Yana kwance bisa kujerar hutawa ta aje masa ta miqe ya riqota ta fada
jikinsa ya matseta yana shaqar qamshinta me ratsa zuciya yace “ya kamata a daina fushin nan
haka please na tuba" turo baki tayi yasa harshensa ya lashi lips dinta yace “kinsan cewa idan
kina fushi kyaunki qaruwa yakeyi idan Kuma kikayi murmushi wane Sarauniyar kyau my Meenah
inasonki saman sosai meye yasa muke yawan samun matsala ne?"

Kwantar da kanta tayi jikinsa tace “idan kana bari zuciyarka na rinjayarka kana fassarani inda
ban nufa ba zankejin ciwo Ya Rasheed naqi samun nutsuwa naqi kwantar da hankalina na kasa
zama lfy da Kareem saboda kai Saida takai ko mgn idan ba taka Ya Kareem zaiyimin ba banida
lkcn hira dashi shi yasani ya zauna dani Kuma a haka a qarshe daka bayyana na dagansa hankali
da taimakon mahaifiyarsa da bata qaunata dashi muka rabu badon yanaso ba, nasan Ya Kareem
yanada yaqinin idan ya matsamin zan iya komawa hannunsa tunda bashi da haqqina Amma a
hankali ya rinqa bina a qarshe ya fadamin ya barni ne saboda yasan kai nakeso bashi ba kuma
bazan iya canza hakan ba saboda son ba shawara yayi ba wajen shigata, Ya Rasheed sai nake
184
tuhumar kaina meye yasa kaidin Dana zaba Kuma ka kasa yarda dani kullum rigimarmu akan
shudadden abune wanda yariga ya wucce har abada bazai dawo ba?"

Jikinsa ne yayi sanyi ya shafa dogon gashinta ya hura mata iska a fuskarta ta bude idanunta
akansa ga mamakinta sai taga qwallah nabin kuncinsa tasa hannu ta share yaja numfashi yace
“ina tsananin kishinki ne Meenah wato ubangiji yayi gaskiya daya zartar da wannan hukuncin
tabbas da a gaban idona qaddarar rabon Muneefah yasa na rabu dake Kareem ya aura wlh
tallahi zan kasheshi ne har lahira so sai Allah ya boye al'amarinsa shin waima kinsan cewa Hajiya
Bilki tana gdan yari?"

Zaro ido tayi tace "Akan me?" Murmushi yayi yace “saboda ta cutar dani ashe duk abinda ya
faru dani sa hannunta ne kawai don naqi auren yayanta Meenah ta rabani dake bayan ta rabani
dake ta cillani duniya na tafi matsayin mara galibi bayan na bace Kuma rashinki ya sanya
tunanina zama me rauni har takai na samu matsalar data zamemin tambari da bazai goge ba
iyakar cewa da rubutawa cikin files dina na taba ciwon hauka da loosing memories kadai ya isa
cutarwa balle rabanin da tayi dake"

Numfashi ya sauke yace kuma kinsan cewa yarta Khadija itace ta tona musu asiri wai taji suna
qulla zasu farraqa tsakaninmu susa Mana tsanar juna shine tazo ta zayyanewa Mai Martaba
komai shikuma baiyi wata² ba yasa aka kamesu yanzu haka shari'a zaa fara ranar Litinin" sosai
lamarin ya tsuma ta tabbas duniya ta jima da cika da azzalumai da Babu hisabi a lahira da anci
bulus Allah ka tsaremu da imaninmu...........

Bai bata damar dogon tunani ba ya miqe ya fara Shan tea dinsa da biscuits bayan ya gama ya
nufi bathroom ya watsa ruwa ya dawo daure da towel ya shafa mai ya kashensu fitila yaja masu
labule suka tsunduma duniyar da duk wani masoyan ma'aurata suke kasancewa a ciki, tun
Daren ta farajin yanayin zazzabi hakanan dai ta rinqa daurewa har zuwa wayewar gari bata Bari
ya fahimta ba ya fice kasancewar zasuje anguwa da Mai Martaba ita Kuma ta fara hidima da
yaranta Saida ta shirya Sarki aka daukeshi zuwa school sannan ta samu damar sake kwanciya
nan sabon zazzabi yayi mata dirar mikiya.

Tananan kwance Allah ya jefo mata Aunty Hamida yanda ta tarar da ita a nade tana rawar sanyi
yasata fahimtar da matsala. Tambayar ta tayi tayi mata bayani ta dubeta sosai tace “kuma ba
cikine dake ba?" Saida gabanta ya Fadi da taji ta ambaci ciki lallai har yanzu da sauranta da sauri
tace da Aunty Hamida “nawa ga watan musulumci?" Duba calendar tayi tace “bakwai ga sabon
wata" dafe kanta tayi tace “ya Salam wlh akwai yuwuwar hakan ne 23 nake period fah....."
Dariya Aunty Hamida tayi tace “banga na biyunki a rashin hankali ba Meenah har yanzu baki
hadu gabadaya ba to ai yanzun saiki fara lissafi" jan numfashi tayi ta koma ta kwanta tace
“banso ba Aunty Hamida har yanzu Muneefah bata shekara biyu ba fah" murmushi tayi tace “ai
185
kinja lkc kiga fah su Ya'isha da akayi aurensu a bayan naki daga me yara uku sai me hudu kekam
biyu haba Meenah ita haihuwa kayita tunda qarfinka"

Batada yanda zatayi dole ta tattara tayima kanta fatan Alkhairi sukaci gaba da tattaunawarsu
wajen azahar Rasheed ya shigo Aunty Hamida tace “nice zan fara yimaka albishir mun samu
qaruwa Meenah ta kusa sake sunkuto Mana baby kyakkyawa" wani ihu ya saki ya zauna kusa da
Meenah yace “haba don Allah da gaske kike Wai hakane My Meenah" kawar dakai tayi cike da
kunya ya dago kanta ya saukenta kiss a lips dinta yace “naso wannan Allah ya rabaku lfy Wife
kinsan me?" Daga ginin makarantarki nake komai ya kammala primary da Secondary din an
zuba duk wani abu da ake buqata na aiki yanzun sauran diban malamai"

Da rashin fahimta ta dubesa tace “Makarantata Kuma?" Murmushi yayi yace “Oh Sorry na
manta ban fada miki ba diamond dinki da old gold dinki aka siyar diamond din ansai dashi 5.5
million gold din Kuma ansai dashi 2.7 million so sai mukayi shawari da Mom akan meye zaayi
miki da kudin Wanda zai amfaneki ya amfani Al'umma so shine aka Gina masallaci a garinku
kasancewar suna fama da matsalar rashin ruwa da rashin gurin ibada in akayi ruwa saidai suyi a
dakunansu an Gina Bohol guda biyu a farko garin da tsakiyar Wandu masallacin Kuma a tsakiyar
garin aka ginashi da niyyar ubangiji ya rinqa kaiwa iyayenki ladan, so abinda yayi saura sai aka
yanke shawarar Gina makaranta Boko ce hade da islamiyya da Kuma tahfeez yanzu haka sun
kammalu komai da komai kinada rarar 2.9 million a account din Sarki junior yanzu yau nasa
gidan TV na NTA da AIT Da Kuma Arewa24 sunzo sun dauka tallan makarantar zaa fara tallatata
mun Kuma fitar da sanarwar daukan qwararrun malamai domin samun abinda ake nema am
kisan meye sunan makarantar?"

Girgiza kai tayi hawaye na kwarara a idanunta yayi murmushi ya goge mata hawayen yace
“MahfAish academy sunan yayanki Mahfuz Aisha academy....." Rungumeshi tayi ta rushe da
kuka tana kissing dinsa ta ko Ina tace “Banjin akwai wata kalma data saura a duniya da zanyi
maka gdy da ita mijina Allah ya azurtani da mafi qololuwar alkhairin duniya daya hadani da miji
na gari Ina alfahari da samunka matsayin uban yayana Allah yabarmin kai ka dade kayi qarko...."

Gabaki daya sun shagalce a gurin sun manta da anyi ruwan Aunty Hamida itadai data fahimci
sun manta da ita sumsum ta miqe tabar musu gdansu suka shagalce a gurin dama tunda aka tafi
da Sarki school aka dauke Muneefah

Kwanaki sukayita tafiya komai Yana tafiya cikin nasara rayuwa tanata albarka abubuwa duk
suka rinqa shudewa Mom itane ta takura Meenah akan sai ta ziyarci dangin mahaifinta badon
taso ba haka Rasheed ya dauketa sukaje har Jos suka shiga rugarsu abin mamaki bata taba

186
ganin rugar data samu ci gababa kamar rufar Wandu an gyara musu ita harda makaranta da
hanya ga wutar NEPA ta aminta mutane duniya sukeyima bauta Wai yau itace Baffa Ribado da
Baffa Bangel suke kuka suna bata hqr akan abubuwan da suka faru da irin sharrance sharrancen
da suka rinqa yi mata.

Murmushi kawai takeyi tana share hawaye lkc bayan lkc da dare ne bayan komai ya lafa take
tambayar Ina Hammah Manga nan aka zauna ana bata labarin Wai an kasheshi a dalilin
kidnapping din wani Dan siyasa da sukayi sojoji sukaje sukayi barin wuta akansu ko gawarsa baa
tsinta ba.

Sosai ta jinjina lamarin tare da yimasa fatan rahama ta kwana dayanta a dafe wai saigashi sune
harda soya mata manshanu da tatso mata danyar Madara Baffa Moddibo yayima Sarki da
Muneefah kyautar saniya aikuwa Sarki yace saidai a daukar masa abarsu dake ba wata babba
bace Rasheed da taya bera Bari yasa aka daureta aka sanyata a mota sunata yi musu dariya
suka dauki hanya cike da jin dadi zuciyar Juhud yan uwan da suke qyamarta yau itace suke
qauna sunata Sanya mata albarka da abubuwan alkhairin da suka samu ta dalilinta.

Cikin wata biyun da sukayi suka juya Lagos hada kan yayansu suka tafi daga Muneefan har
sarkin aka Sanya a makaranta taci gaba da rainon cikinta suna qara samun shaquwa da kula da
juna da haka cikinta ya isa haihuwa ta dawo Daura Kwananta uku da komawa kuwa ta sunkuto
yaranta uku wannan abu ya tsuma dangi ita kanta tayi mamaki saboda cikin nata ba wani
shararren girma yayi ba sannan ko a hoto biyu suke cewa da ita sai gata da uku duk maza nan
fah wannan family ya kacame kowa mgnr haihuwar yakeyi ranar suna yaran sukaci sunan
Babban Haroon mai bi masa Abubakar sai Abdulkareem qaramin aikuwa ansha shagali kamar
baa taba yiwa wannan Fam Haihuwa ba kama daga Daura Mali da Jos kowa yayi bajinta su
Rasheed harda kyautar kujerar hajji yayima mutum uku Baffa Moddibo da Baffa Ribado da Baffa
Bangel saboda murnar wannan haihuwa.

Bayan komai ya lafa yaso su koma Lagos ta kafe Saida tayi arba'in sannan suka koma da qarin
me raino daya Ladi itama mutuniyar kirki sukaci gaba da rayuwarsu cikin gdyr Allah da
amincewarsa Rasheed kullum likkafa ci gaba takeyi yau matsayin General Rasheed Gen Mahfuz
yake amsawa inda makarantar Meenah kullum take qara habaka abin gwanin birgewa da
hamdala shekara biyu Meenah ta qara haihuwar ya mace daga kanta tace ta gama abinka da
yan bokon qarshen zamani suka fita India aka juyar da mahaifar gabadaya ta dawo taci gaba da
kula da yaranta.

Sannu a hankali maqiyanta irinsu Fadila Dada Hanne Hajiya Bilki da wasunsu na boye sai gashi
duk sun zama yan koranta idan taje Daura har zuwa sukeyi gaisheta musamman Fadila data
zame mata kamar aminiya yanzu duk duniya bata da qawar data wucce Meenah hakan ya samo
187
asali ne daga yanda Meenah ta shiga ta fita taga sun daidaita da mijinta ya mayar da ita dakinta
cikin yayanta, itama Addah Abulle daqyar bayan auren datayi Mai Martaba ya dawo da ita
dakinta inda ta dauki soyayyar duniya ta dorawa yaran Meenah guda biyu Muneefah da take
yar danta da Kuma Kareem qarami da yaci sunan danta duk wani tanadinta nasune sauran
jikokin gdan har tsiya sukeyi mata wai ita ta fiye son kai, itadai Meenah saidai tayi dariya tana
mamakin yanda komai ya wucce kamar ma baayi ba idan tai tsai sai kawai taji hawayena tsiyaya
a idanunta da zaran ta tuna yanzun muma duka wataran shudaddu ne gushewa zamuyi a manta
da tarihinmu mu dusashe kamar baa haliccemu ba, a wannan ritsin tsoron Allah yake qara
ziyartar ruhinta takanji duk duniya tayi mata zafi kullum addu'arta Allah kada ya jarabci yaranta
da irin jarabtarta Allah ya Basu qaddara me sauqin dauka ya Sanya musu albarka cikin cinsu da
shansu da motsinsu a kowanne yanayi yabawa mijinta qarfin gwiwar nemo halal a ko Ina take.

Tammat bi Hamdullah

Tabbas komai yayi farko zaiyi qarshe yau dai Juhud yazo qarshe Ina gdy ga ubangijin bayi me
kowa me komai daya bani ikon farashi da kammalashi lafiya kamar yanda na tsara.

Kurakuran dake ciki ubangiji ya yafe Mana badon halinmu ba amfanin ciki Allah ya bamu ikon
amfana baki daya.

Bazan rufe ba sai nayi gdy gareku masoya da baku qasa a gwiwa wajen qarfafamin gwiwa da
kudadenku da lkcnku tabbas Ina alfahari daku Ina fatan ubangiji ya sadamu a dausayin zumunci
na masuyin soyayya dominsa.

Kada ku manta next book dina YAFI ZAMAN AURE! yananan tafe da irin tasa rikita rikitar very
soon insha Allahu.

Oum Hairan

An Dauko Wannan Litafi Daga Shafin Hausa Cinema.

188

You might also like