You are on page 1of 310

[7/2, 8:47 PM] BAHAUSHIYAH🥰: *_BAHAUSHIYA 𖣘︎_*

😭𝘏𝘢𝘵𝘵𝘢𝘳𝘢 𝘠𝘢𝘯 𝘔𝘢𝘵𝘢💔...

𝘼𝙙𝙙𝙪'𝙖𝙧 𝙄𝙮𝙖𝙮𝙚 𝙨𝙝𝙞 𝙣𝙚 𝙨𝙖𝙢𝙖 𝙙𝙖 𝙠𝙤𝙢𝙖𝙞 ! 𝘼𝙙𝙙𝙪'𝙖𝙧 𝙞 𝙮𝙖𝙮𝙚 𝙮𝙖𝙣𝙖 𝙙𝙖 𝙠𝙖𝙧 𝙛 𝙞 𝙣 𝙙𝙖 𝙯𝙖𝙞
𝙧 𝙪𝙨𝙖 𝙙𝙪𝙠 𝙨𝙝𝙖𝙧 𝙧 𝙞 𝙣 𝙢𝙖𝙨𝙪 𝙨𝙝𝙖𝙧 𝙧 𝙞 ! 𝘼𝙙𝙙𝙪'𝙖𝙧 𝙄𝙮𝙖𝙮𝙚 𝙖𝙠𝙖𝙣 𝙔'𝙖𝙮'𝙖𝙣𝙨𝙪 𝙮𝙖𝙛 𝙞 𝙠𝙤𝙢𝙖𝙞 𝙩 𝙨𝙖𝙙𝙖
𝙠𝙖𝙧 𝙛 𝙞 𝙣 𝙏𝙨𝙖𝙙𝙖𝙧 𝙨𝙝𝙞 𝙮𝙖 𝙯𝙖𝙧 𝙩 𝙖 𝙕𝙞 𝙣𝙖𝙧 𝙞 𝙙𝙖 𝙡 𝙪'𝙪𝙡 𝙪'𝙪! 𝙆𝙖𝙛 𝙞 𝙣 𝙄𝙮𝙖𝙮𝙚 𝙨𝙪 𝙛 𝙖𝙧 𝙖 𝙙𝙖𝙪𝙧 𝙖 𝙗𝙪𝙧 𝙞 𝙖𝙠𝙖𝙣
𝙔𝙖𝙧 𝙖𝙣 𝙨𝙪 𝙨𝙪 𝙩 𝙪𝙣𝙖 𝙙𝙖 𝘼𝙙𝙙𝙪'𝙖𝙧 𝙨𝙪 𝙄𝙩 𝙖𝙘𝙚 𝘽𝙪𝙧 𝙞 𝙣𝙖 𝙛 𝙖𝙧 𝙠𝙤! 𝙆𝙖𝙧 𝙛 𝙞 𝙣 𝘼𝙙𝙙𝙪'𝙖𝙧 𝙄𝙮𝙖𝙮𝙚 𝙮𝙖𝙛 𝙞 𝙠𝙖𝙧 𝙛 𝙞 𝙣
𝙩 𝙖𝙨𝙝𝙞 𝙣 𝘽𝙤𝙢! 𝙂𝙪𝙙𝙪𝙣 𝘼𝙙𝙙𝙪'𝙖𝙧 𝙄𝙮𝙖𝙮𝙚 𝙮𝙖𝙛 𝙞 𝘽𝙪𝙡 𝙡 𝙚𝙩 𝙜𝙪𝙙𝙪!......𝙄𝙮𝙖𝙮𝙚! 𝙔𝙖𝙣 𝙢𝙖𝙩 𝙖! 𝙆𝙪𝙮𝙞 𝙣𝙖𝙯𝙖𝙧 𝙞
𝙖𝙠𝙖𝙣 𝙇𝙖𝙗𝙖𝙧𝙞𝙣 𝙃𝙪𝙨𝙣𝙖𝙝 𝙃𝙖𝙗𝙞𝙗 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖😢

𝙆𝙖𝙘𝙤𝙠𝙖𝙣 𝙇𝙞𝙩𝙩𝙖𝙛𝙞𝙣 𝙎𝙖𝙙𝙖𝙪𝙠𝙖𝙧𝙬𝙖 𝙘𝙚!


𝙕𝙖𝙞𝙣𝙖𝙗 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡𝙡𝙖𝙝𝙞 𝙒𝙖𝙯𝙞𝙧𝙞! 𝙈𝙖𝙢𝙖𝙣𝙖🥰
𝙈𝙖𝙝𝙖𝙞 𝙛 𝙞 𝙮𝙖𝙩 𝙖 𝙩 𝙖 𝙠𝙖𝙞 𝙣𝙖! 𝙄𝙣𝙖 𝙩 𝙨𝙖𝙮𝙚 𝙣𝙚 𝙨𝙖𝙗𝙞 𝙙𝙖 𝙠𝙖𝙧 𝙛 𝙞 𝙣 𝘼𝙙𝙙𝙪'𝙖𝙧 𝙙𝙖 𝙠𝙞 𝙠𝙖 𝙢𝙞 𝙣 𝙩 𝙪𝙣𝙙𝙖 𝙧 𝙖𝙣𝙖𝙧 𝙙𝙖
𝙠𝙞𝙠𝙖 𝙝𝙖𝙞𝙛𝙚 𝙣𝙞 𝙝𝙖𝙧 𝙕𝙪𝙬𝙖 𝙔𝙖𝙪😘🥰😍, 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝 𝙮𝙖 𝙜𝙖𝙛𝙖𝙧𝙩𝙖 𝙢𝙞𝙠𝙞 𝙙𝙖 𝙍𝙖𝙝𝙖𝙢𝙖!🥰😍

𝓝𝓪
𝓜𝓪𝓲_𝓓𝓪𝓶𝓫𝓾

Heartbroken 💔

Babi-Daya

Staff quart's- A.B.U

Unguwa ce ta malam Jami'a, musamman wadanda ba yan gari ba. A nan Jami'ar Ahmadu
Bello ta basu Matsuguni idan suna da iyalinsu su zauna dasu idan kuma babu duk dai
gurin su ne da jami'a take basu.

Block 13b shine gidan da Dr A.A Fika yake da zama gefen shi block 14b inda
abokin aikin shi yake da zama.

Sanye take da hijab ruwan k'asa har yana sharar kasa, fusakarta sanye
take da nikk'af sai hannunta wanda tasaka Safa. Sauri take kamar zata tashi sama.
Tana isa kofar dakin shi ta hau bugawa tana waige-waige, gudun kar wancan arnen
malamin yaganta.
Mtseew taja tsaki kasa kasa tace.
"Da wani juyayin idanunshi, kamar.." bata kai aya ba, aka fincikota zuwa cikin
gidan da take buga musu kofar.

A tsorace ta kalli wanda ya fincikota, ta marairace fuska sannan tace.


"Dr. A.A, Allah ka bani tsoro!"

Murmushi yayi mata sannan ya zauna akan kujerar dake falon ya daura kafafun shi
saman Center table din falon, ya zubawa akwatin talabijin din gaban shi idanu, ya
kuma kara karar talabijin wanda zai janyo hankalin ta zuwa ga tv.
Sai daya ta kalla bata kuma kallon tv ba, sunkuyar da kai tayi tana jin
sautin ihun matar wacce take cewa.
"Ohhhh! Shiiiiii! Hmmm wowwww. OMG f**ck my pussy, Ohh my God, f**ck giigghhhhh
Ashhhhh"

Murmushin mugunta yayi cikin nuna ko in kula, ya mik'a a hankali ya taka


inda take ya riko hannunta, sannan ya janyo ta suka zauna.

Cizon leben shi yayi sosai, Kamar bazai magana, amma dole yayi. Yana masifar jin
dadin mu'amala da ita, duk cikin yan matan shi, itace ya fara bud'a kofar ta. Duk
sauran da yake haɗuwa dasu a cikin A.B.U, bugun wasun mazan ne! Amma ita shi ya
buga kuma yake more ni'imar da Allah yayi mata

Gata da wani irin halitta, ko sau nawa namiji zai kasance ta, idan zai kuma
dawowa kofar ta rufe gam, sai ya kuma buɗewa da yatsar shi.

Ajiyer zuciya ya sauke tare da shafa fuskar ta, yace.


"Husnah! Kina da dad'i. Duk namijin da ya same ki. Hmm ya more mace. Shi yasa nake
son gaya miki karki tab'a yarda da kowa tunda na miki alkawarin zan aureki. Kinji
yanzun kalli irin style ɗin da wancan baturiya tayi shi nake son kiyi min."

Kallon shi tayi sosai sannan tace.


"Dr don Allah karka Zalince ni! Idan kasan ba aurena zaka yi ba ka barni. Hakan"

Na fada mishi cikin sanyin murya.


Birkita ni yayi tare da zare hijab dina.

Kallon Bom short da haf vest da na saka shi ya kara rikita mishi
ƙwaƙwalwa, had'iye yawu yayi cikin jin dadi, sannan ya daura kan shi a kirjina.
Musamman breast dina da baya gajiya da kallon su.

D'ago kai yayi cikin nutsuwa sannan ya sake murmushin gefen baki yace.
"Husy! Ina matuƙar sonki, kuma zan iya komai dan ke"

Yana wannan maganar ne tare da zare min haf vest dina,

Kura min ido, sannan ya shafa a hankali yana kallon fuskana.

Mik'ewa muka nufi daki yana gaba ina bin shi a baya, kamar munafuka,
nasan halin Dr Ahil Aliyu Maitama.

Idan nace ya hadu which mean shi din Handsome ne, kuma gaye na karshe da
ake ji dashi a cikin garin Kaduna.

Kuma kwararre malamin unguwar zoma na tsangayar ilimin likitanci,


matsalar Dr A.A manemin mata ne na fitar hankali. Amma tunda ya same ni, ya daina
kwashe kwashe.

Tunda muka shiga ya janyo ni, babu wani romancing ko kiss din arziki, Dr A.A
Maitama ya shiga gurje ni kamar kayan wanki.

Gashi kamar masifa na gaggara hana shi, kallon shi nake babu yadda na iya,
duk wani salon s**x babu wanda bai yi dani ba.

Sai da ya kai kusan awa daya sannan ya kyale ni, kallona yayi cikin
jin dadi yace.
"Husy! Maganar Project dinki nan ki kawo min gobe."

Zaro Ido nayi cikin jin dadi nace.


"Amma tun last week nake ninja kaki amsa sai ma share ni kake yi."

Shafa boobs Dina yayi sannan ya sake murmushin mugunta yace.


"Karki damu! Zan duba miki tunda wancan Arnen yaki duba miki"

Gyad'a kai nayi cikin jin dadi sannan nace.


"Yawwa Nagode 🤝 sosai!"

Cikin sauri na tashi na shiga ban daki, nayi wanka shi kadai sai murmusawa yake
har na fito.

Tsane jikina yake, ya zuba min sexy eyes din shi, wanda suke narke da dinbun
sha'awan.

Mik'ewa yayi yazo har inda nake yace.


"Husy baki ishe ni ba! Kuma ban koshi dake ba, please I need more"

Yana fad'ar haka tare da lasar wuyana zuwa bayana, dan ture shi. Nayi cikin
damuwa nace.
"Kafi kowa sanin halin wancan Arnen abokinka idan na kuskura ya rigani shiga hall
bani da lucture din shi kuma kana son jana wani zance. Yaushe zaka tura gidan
mune?!"

Ajiyar zuciya ya sauke, sannan ya cigaba da kasar bayana, yana wasa da


boobs Dina, janye hannunsa nayi tare da zuba mishi ido nace.

"Don Allah ka bari! Wallahi Dr Bature zai iya korata a ajin shi"

Murmushi yayi ya kwale ni na shirya sannan ya rakoni har bakin kofar shi,
ina ƙoƙarin budewa shi kuma yana ƙoƙarin bugawa, aikuwa ina budewa ya buga min key
din shi a goshina, kuma abinka da Kuskure sai da wajen ya fashe.

Shafawa nayi ina fadin "Innalillahi wa'inna ilaihi rajioun"

Cikin dabi'ar shi ta kullum kamar yadda dalibai suke kiran shi Mr Arrogant.

"Ahil!?"

Da sauri Dr Ahil ya fito, ganina tsaye rike da goshina yana jini, yasa shi
cewa.
" Garin wata shirme ne ya saki kika fasa goshinki."

D'ago kai nayi cikin kuka nace.


"Ga wanda ya buga min keyn motar shi a kaina."

Kallon Me Arrogant yayi ko nace Dr Bature.


"Yanzun don Allah!"
Yadda ya d'ago kai ya zubawa Dr Ahil ido ya sashi datse maganar da yayi niyya.

"Husy! Jeki zan zo."

Wasu irin kwalla masu zafi ne suka zubo min na juya a fusace na bar quarts
din.

"Amma Dr BYC, baka kyauta ba! Taya zaka fasa mat..."

Wani irin kallon ya bi Dr Aahil dashi sannan yace.


"Littafi Mai tsarki suran matiyu! Aya na shirin da biyu bari kaji yadda Ubangiji
yayi da Jonh lokacin da aka same Mary da ciki Yessu,23. “Ga shi, budurwa za ta yi
juna biyu, ta haifi ɗa, Za a kuma sa masa suna Immanuwel.” (Ma'anar Immanuwel kuwa
itace Allah na tare da mu.)(Matiyu 1:23). Yanzun ka duba fa, ka gani idan ka nada
ja zan iya duba maka wasu surorin bayan matiyu! Haba Dr Aahil ka lalata musu yar
su, kasan yadda iyayenta suka yarda suka barta tazo Jami'a, zaka yi danasani ranar
da Ubangiji ya kawo me ceto cikin rayuwarta. Jesus ka shirya mu tafarkin ganin
Ubangiji. Sannan ko a cikin Alqur'anin ku a cikin Suratul Nur, Aya ta Ashirin da
hudu da shida ga abinda Ubangijin ku yace game da mata da maza masu zina.

Miyãgun mãtã dõmin miyagun maza suke, kuma miyãgun maza dõmin miyãgun mãtã suke
kuma tsarkãkan mãtã dõmin tsarkãkan maza suke kuma tsarkãkan maza dõmin tsarkãkan
mãtã suke. waɗancan sũ ne waɗanda ake barrantãwa daga abin da (mãsu ƙazafi) suke
faɗa kuma sunã da gãfara da arziki na karimci, Ya zaka ji idan aka kawo maka wata
mace mara kima don't forget itama gidan wani zata, Why Aahil, kai ko Future dinka
baka kallo baka tunanin gobe ayi maka abinda kayi mata, Yan mata nawa ka lalata a
cikin wannan makarantar, b'cos You have support group da support team, Baka case
Mahaifinka shine ke jagorantar bangaren siyasar kasar nan, Wallahi kaji na rantse
maka da irin rantsuwarku Ubangiji yayi fushi da kai, and muna nan da kai sai kayi
kuka."

"Hey-hey! Saurara min! Ita yarinyar ta kawo kanta, ni ban janyota ba, kuma da
kake min mugun fata ina ruwana, lokacina ne kuma idan na gama ko yan mata dubu ne
zan aure su kuma na same su a full Virgin,Dan haka idan kaji haushi ka hanata kawo
kanta Office Dina gobe"

Yana gama fad'ar haka ya shige ciki tare da banke kofar yana jan tsaki.

Haka Dr Bature Yohana Chibok yaja ƙafan shi ya bar mishi kofar shi,
makarantar ya nufa, tun daga nesa na hango shi, dake muna tare dasu Fatimah Adamu²
da sauri nayi musu sallama na wuce Ajin a tare muka shiga dashi har muna bangaje
juna, kallona yayi zuciyarshi tana tafasa.

"Out!" Ya nuna min waje,

Murguda mishi baki nayi tare da jan siririn tsaki na fita a raina ina cewa.
"Arnen banza Arnen wofi! Wanda zuciyar shi take ciki da kafirci!"

Girgiza kai yayi cikin baƙin ciki da jin yadda naja mishi tsaki, wato shine
nakewa tsaki.

Can baya naje na nime guri na zauna, ina jan tsaki yafi a kirga, sannan na cigaba
da kallon yadda garin yake hada hadiri, kawai sai nake jin sha'awan ina ma da ina
gida, cikin ahalina.

. Allah sarki Innata, da ina can da ayi mana faten tsaki da danyen gyad'a,
yaji rama ko yakuwa da Alayawu!

Kwalla ne ya cika min Ido, sun Turo ni domin karatu. Eh Alhamdulillah


nayi abinda ya dace a cikin shekaru biyar da nayi ban tab'a ketare iyaka ba sai
wannan shekarar da na fada makauniyar soyayya da Dr Aahil
Aliyu Maitama,

Ajiyar zuciya na sauke, lokaci guda naji kwalla ya cika min ido saboda wasa da
damar da nake da ita.

Iyayena sun bar cikin dangin sune domin nayi karatun boko, dukda kalubalen da
Baba ya fuskanta haka ya tattara ya bar garin tare damu.

Tun bayan rasuwar Yadikon mu Baba yaci alwashin yar shi sai tayi karatun boko,
domin tazamewa mutanen garin, Narabi fitilar haskawa.

Wannan burin ya gina ni akai yake fatan na zame mutanen garin Narabi, hasken farin
wata, me haska duniya..

Sai dai kash...


Zuwana A.B.U bai haifar da komai ba sai tashin hankali da danasani wanda Ni ban gan
shi ba, amma nasan Tabbas zan ganshi a gaba..

"Husnah HABIB Manga"

Mik'ewa nayi sakamakon jin muryan wancan dolan yake korototon kirana da muryan
shi kamar arnan farko, kallon shi nayi cikin jin haushi nace.
"Meye ne Mose!"

Tsaki yayi sannan yace.


"Dalla kizo zamu dauki attendets ne, kinawa Mutane yanga"

Zuwa nayi na tsaya ya dauki suna na, tare da duk abinda zasu ɗauka na koma
inda nake zaune na zauna.... Har aka tashi ina cikin baƙin cikin rashin daukar
darasin Anatomy da Me Arrogant yayi.

Ina kwance amma zuciiyata tana gida, lumshe idanuna nayi naja wayata na
shiga kiran Innar.

"Luluh" na fada a hankali.


"Ehhh! Nice yau na dauki kiran Adda Husnah!"
Cikin farin ciki na sake murmushi sannan muka shiga hira da ita kafin tabawa
Inna wayar.

Murmushi nayi sannan nace.


"Innarmu?!"
"Na'am Addarsu!"
"Kai Inna! Har dake?"
"Eh mana jiya naje narabi suke tambayarki! Kin gama karatun bokon da muka ce
zakiyi?!"

"Hmm! Saura mako biyu da na gama, Insha Allah! Zan fito da sakamako mai kyau,
Insha Allah sai na zame musu hasken Rana tafi bata karewa!"

"Alhamdulillah! Toh ki nutsu kiyi karatu! Allah yana tare dake!


Inshallah Zaki zame musu zakarar gwajin dafi, Allah yayi miki albarka ki tsare
mutuncinki da Darajar"

Kasa amsawa nayi na kashe kiran na fashe da wani irin kuka, sabida naci amanar
iyayena.. duk da fadi tashin da suke akaina yau na cutar da Yardan su.

Har Fatimah ta shigo ina kuka, itace ta rarrashi Ni, sannan nayi shiru.

Bayan munyi sallar isha ta kalle Ni cikin son gaya min magana amma ta kasa.

"Teemah akwai matsala ne?!"


Na tambayeta,
"Hmm! Ban san yadda zaki dauki maganar ba, but iya gaskiyar kenan"

A kage na kafeta da idanuna, nace.


"Hmm!"

"Kinsan Yau ake kamun Dr Aahil Aliyu Maitama!!!!!!!!


08130269641......
Wannan book din Na kuɗi ne!
Idan kana bukatar shiga group ɗin gashi kayi min magana ta wancan number,☝🏻
[7/2, 8:47 PM] BAHAUSHIYAH🥰: *_BAHAUSHIYA 𖣘︎_*

😭𝘏𝘢𝘵𝘵𝘢𝘳𝘢 𝘠𝘢𝘯 𝘔𝘢𝘵𝘢💔

𝙆𝙖𝙘𝙤𝙠𝙖𝙣 𝙇𝙞𝙩𝙩𝙖𝙛𝙞𝙣 𝙎𝙖𝙙𝙖𝙪𝙠𝙖𝙧𝙬𝙖 𝙘𝙚!


𝙕𝙖𝙞𝙣𝙖𝙗 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡𝙡𝙖𝙝𝙞 𝙒𝙖𝙯𝙞𝙧𝙞! 𝙈𝙖𝙢𝙖𝙣𝙖🥰
𝙈𝙖𝙝𝙖𝙞 𝙛 𝙞 𝙮𝙖𝙩 𝙖 𝙩 𝙖 𝙠𝙖𝙞 𝙣𝙖! 𝙄𝙣𝙖 𝙩 𝙨𝙖𝙮𝙚 𝙣𝙚 𝙨𝙖𝙗𝙞 𝙙𝙖 𝙠𝙖𝙧 𝙛 𝙞 𝙣 𝘼𝙙𝙙𝙪'𝙖𝙧 𝙙𝙖 𝙠𝙞 𝙠𝙖 𝙢𝙞 𝙣 𝙩 𝙪𝙣𝙙𝙖 𝙧 𝙖𝙣𝙖𝙧 𝙙𝙖
𝙠𝙞𝙠𝙖 𝙝𝙖𝙞𝙛𝙚 𝙣𝙞 𝙝𝙖𝙧 𝙕𝙪𝙬𝙖 𝙔𝙖𝙪😘🥰😍, 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝 𝙮𝙖 𝙜𝙖𝙛𝙖𝙧𝙩𝙖 𝙢𝙞𝙠𝙞 𝙙𝙖 𝙍𝙖𝙝𝙖𝙢𝙖!🥰😍

Unexpected

Babi-Biyu.

Cukume wuyar rigarta nayi cikin tashin hankali da dimauta, nace.


"Dan jin tsani tarayya na dashi, shine zaki bijiro min da labarin kanzon kurege!
Meye na tsare miki Fatimah? Bakin cikin kike da samuna!"

Cire hannuna tayi daga rikon da nayi mata.

"Dalla ki nutsu! Wallahi ban fada miki dan na cutar dake ba! Na gaya miki
rufa rufar da ake miki ne! Husnah HABIB meye sai sanya ya miki hassada, Husy! Wake
up, tashi daga barci da kike yi Dr Aahil Aliyu maitama jibu warhaka yana cikin
jerin angwaye."

Zan iya cewa naji jerin angwaye, daga nan ban kuma sanin inda kaina yake
ba, sai da akayi sallar asuba.

Tashi nayi zaune, na kalle ta tana azkar, sai naji kunya ta kamani, a
cikin wata shida kacal sallah asubar ma sai rana ya fito.

Zama nayi na fashe da kuka, sosai, sabida na zalinci iyayena,


Nayi watsi da tarbiyyan da suka min, nayi fatali da kimata,. Hawaye ne ya zubo min.

Tashi nayi naje nayi alola sannan na koma daki nayi sallah, ina zaune,
kasancewar muna da ajin yau jumma'a,Bayan ba idar da sallah kuka na cigaba da yi
sabida bakin ciki da abinda Dr A.A yayi min.l shiryawa nayi cikin sauri na dauki
hijab dina, ganin Yadda Hadiri ya hadu har da ita yasani fitowa.

Ester wata bakatafiya wacce muke course daya da ita ta kalle ni, cikin
jin dadi tace.
"Our Superb! Da wuri zaki tafi Class kin manta Mr Arrogant ne a ajin yau."

Karamin murmushi nayi wanda ya boye b'acin rai na, na kalle ta kadan sannan
nace mata.
"My Superb ai kece, gwana dan naga Kina mutuwa akan Dr Bature Yohana Chibok! Ni
kuwa ko akan kafa aka daura min zan gudu na bari."

"Allah sarki! Husy! Am sorry, amma kinsan waye Dr Bature Yohana


Chibok! Baban shi Baban Pastor ne. A churchi din Christian Centre Of God."

Cikin jin haushi na katseta da cewa.


"Dalla kiyi min shiru! Uban me zan miki da bani labarin shi wai ku me kuka dauke
mu! Mu musulimai bamu san abinda ya dace ba ko me? Wannan damuwar shi ce amma karki
manta addina na gare Ni, addininku na gare ku."

Tunda ta fahimci yau bani cikin jin dadi da zan kalubalence ta, sai ta share,
ita ta wuce ni kuma na dawo hostel, na dauko takardan project dina, kuma ina son
tabbatar da abinda Teemah ta gaya min.

Cikin sauri na saka kai zan shiga sai naji muryan Teemah tana cewa.
"Wallahi ku ji tsoron Allah, meye ribarku na zama yin gulmarta, wai me yasa bamu
gane rayuwa ne! Na rantse da Allah! Husy bata da lokacin ku, sabida ita goben ne a
gabanta, kunsan me yasa Allah ya bada soyayyar mutane! Saboda bata taɓa burin
zaluntar wasu ba, shi yasa kome tasaka a gaba bai bata wahala, tana da ilmi Yes!
Kone ina mamakin Yadda take jan Point, dana zauna sai nayi nazarin, Husnah bata
tab'a fashin aji ba, Husnah bata tab'a."

"Dalla malaman su, kiyi mana shiru. Ince mark ɗin da take ja, ba kai musu kanta
take bane, su..."

"Kai jama'a! Nanah ! Kin tab'a ganin su? Kin tab'a kamata turmi da tabarya!"

Tsagal Nanah tace.


"Sau nawa kuma! Ince abokin Iskancinta ya gama shanye dadin shine zai auri budurwa
sabuwa a leda"

"Da alamu Jahilai ne yau suka sanyaki a gaba Teemah!" Na fada a


hankali numfashina na kaiwa da komowa, sabida nauyin maganar da Nanah ta gaya min.

"Hmm! My heart manta kawai, amma wallahi lahira akwai biki"

Murmushin takaici nayi sannan na wuce abuna na dauki Takarduna, na fito


dai-dai an fara ruwa kenan.

Da sauri na haura baranda, a nan ma ban tsira ba, sabida ina wucewa aka
fashe min da dariya, had'iye kukan da nake ji nayi na cigaba da tafiya, jikina da
kafana yana rawa.

A kofar ofishin Dr Aahil Aliyu maitama, na bude a hankali.


Zaune yake fuskar shi sai kyali take, wato ana dab da shiga sahun Manya.

Wani irin bakin ciki nake ji dan ji nake Kamar kirjina zai fashe, nad'e
hannuna nayi a kirjina.
Shima d'ago kai yayi ya zuba min ido, janye idanun shi yayi cikin halin yan
duniya, juyar da kai yayi sannan ya sake min murmushi yace.
"Zauna!"
Girgiza mishi kai nayi cikin kuka nace.
"Me yasa?! Meye nayi maka da zafi haka da ka zabi lalata min rayuwa?! A iya sanina
ban maka komai ba, meye nayi da zafi haka da ka yaudare ni."

"Shiiiiii! Ki fitan mu daga Office tun ban sanya an wulakantaki ba,


Wallahi kika Kuskura kika kira suna na, toh wallahi sai na lalata miki takardunki"

Sake baki nayi ina kallon shi, cike da mamaki, sannan nace.
"Abinda kayi min ya dace kenan?!"

"Fita nace!" Ya daka min tsawa,


Kin fita nayi na kura mishi ido, daukar takardun da na kawo mishi nayi na
ajiye, ban kai da juyawa ba, ya watsa min takardun a fuskana.

"Kin je kin gama yawon banzanki! Shine zaki zo kice nace na amshi takardunki."

"Kaga Dr Aahil bada tsoronka nake ji ba, kawai saboda wasu dalilai na kyaleka,
idan dan zalintana da kayi ne, Allah sai ya bi min hakkina, kuma wallahi kamar
yadda ka sani kuka sai Allah ya bin min hakkina, sai kayi kukan da yafi nawa, Dr
Aahil Ni macece bazan maka fatar abinda kayi min ya sauka akan Yar ka ba, amma sai
Allah ya saka min. Mugu Azzalumi mazinaci."

Nan ya mike cikin zafin rai yazo ya riko arm dina ya turo ni waje, har sai
da na fadi gashi ana ruwan sama, fa Dalibai.

Uwa uba, Ga Dr Bature Yohana Chibok, wanda shima yazo zai shiga Office d'in
yaji muna wannan badakalar.

Tsayawa yayi ya ciro wayar shi ya cigaba da latsawa.


Cikin daga murya nace.
"Wallahi bazaka kuma lalata wata Y'a mace ba, kuma sai ka gani a kwaryan cin tuwon
ka, sai kayi danasanin, mugu FASIKI mazinaci, Allah ya isa min."
Cikin b'acin rai yazo yayita dukana da kafar shi yana zagina.

Wasu dalibai maza ne suka zo, aka ja shi a kaina.


Gyaran zaman rigarshi yayi, sannan ya shige Ofishin sa.

Dakyar na mike, na tafi zan fad'i, ban yi tsammanin zai tab'a taimaka
min ba, ya tare ni kiran daliban yayi tare da mika mika musu key motarshi.

Rike ni suka yi tare da taimakon Ester suka sanya ni a mota, suka kai ni
asibiti.

Muna barin gurin ya shiga Office d'in Dr Aahil.


"Kaga Abinda yarinyan nan tayi min, Ni zata wulakanta a cikin makarantar nan!"

"Ni ba wannan ne ya kawo ni ba, naga daurin aurenka ranar saturday ne,
kuma ina son shigs Abuja ya kenan."

"Ban ciki da Iskanci, ka wuce abuja, ina gaya naka abinda yarinyar nan tayi
min sai nasa a koreta a makarantar, naga Karyan rashin kunya."

"Ok! Zan duba idan na gama abinda nake zan je gurin luncher din da za ayi."

Har Dr Bature ya isa bakin Kofa Aahil yace.


"BYC! Ina gaya maka abinda Husnah take ko wacce tayi min baka yi magana ba."

"Jiya da nayi maka magana ka saurare ni?! Kuma laifin waye?! Waye ya fara
kai?! Dan haka karka sani a cikin shirmen ku! Sai dai shawara daya da zan baka ka
daina dukar mace, gudun kar kaje ka buge da dukar Matar ka, sannan duk abinda
Husnah tayi maka bata da laifi kaine ka janyo komai ka b'ata musu yarinya kuma kace
bazaka aureta ba kayiwa kanka adalci, Uwar wani matar wani! Kanwar wani yar wani!
Saura kwana biyu akawo maka matar da wani ya b'ata ya zaka ji da ranka."

"Kai Ina haka ma bazai faru ba, domin Matana kamila ce, me mutunci da daraja."
Ya fada yana zare idanu.
Murmushi Dr Bature yayi sannan yace.
"A cikin littafi Mai Tsarki, karin maganar da Solomon yace,7. In kana so ilimi dole
ne ka fara da tsoron Ubangiji. Jahilai ba su san darajar hikima ba, sun kuwa ƙi su
koya.(Karin Magana 1:7) kenan bazaka tab'a sanin darajar abinda ka b'ata ba sai
lokaci ya kure maka."

Tsaki Dr Aahil yayi cikin jin haushi yace.


"Kai nan kana ganin kafi ni ilmi ne da kullum kake kawo min ayoyi a cikin Bible! Ko
kafini sanin Yarinyar ce, Aohho toh kawai ka gaya min sonta kake yi, shi yasa ka
jibanci al'amuran ta."

"Amma baka da hankali, taya kake tunanin cewa haka zai faru. Ina Kirista ita
musulima, me kake daukata wanda bai yi zurfi cikin addini ba ko Ya, Bamu yi wannan
b'atar ba, dan haka ka daina hadani da wata macen da bata cikin addinin Yesu
Almasihu kana son ja min tsinuwa daga Ubangiji kenan"

Dariya sosai Dr Aahil yayi mishi sannan yace.


"Ai kai b'atacce ne. Aljuhun baya fa."

Kalmar B'atacce ya b'atawa Dr Bature rai sosai har fuskar shi ta nuna alamar
haka. Fita yayi daga Office d'in.

Mika mishi Key daya daga cikin samarin da suka kai ni Asibiti suka yi.

"Dr mun biya, sai dai har muka fito bata farka ba, dukda sun ce mana ta
farfaɗo amma bata farka ba."
Gyad'a kai yayi sannan ya wuce ajin ya cigaba da Koyarwar shi.

---
Alheri Clinic...

Tunda aka kai ni, ban farka ba sai karfe biyu na rana, hango shi nayi yana sanye
da bakin wando da whity shirt na NKDN.
Tashi nayi ina fadin "Innalillahi wa'inna ilaihi rajioun! Hasbinallah walimaan
wakeel, Allah na tuba, Wayyo Allah na"

Bai juya ba, sai da yayi niyya. Shima sabida kukan da nake yi ne.
Yaja kujera ya zauna tare da Crossing lege din shi yana latsa wayar shi.

"Ya Allah Nagode maka! Alhamdulillah! Allah sarki Innata! Wayyo Allah Babanmu!
Me yasa ban mutu ba, da ganin wannan kayan bakin cikin! Ya Allah me yasa baka dauki
rayuwata ba! Me yasa ka barni. Rayuwata bata da amfani, Allah ka isar min abinda
Aahil yayi min Ya Rabbi ka bi min hakkina ya cuce ni..."

"Ki min shiru! Idan baki so ya cuce ki ba me ya kaiki Ofishin sa, Wai Me yasa
ku Yan Matan hausawa baku san ciwon kanku ba?! Kina Bahaushiyah! Yar cikin Hausa
amma ki mai da zina ba komai ba, Idan halin mu na maza ne baki ga komai ba, kuma ki
tattara ki bar min asibiti. Kije ki shirya barin Makarantar a shekarar ki na
karshe, ba tare da kin cimma abinda ya kawo ki ba.
Kin lalata gobenki, you're cry me sabida Baki san meye zaki gayawa Iyayenki ba,
bari na miki bayani a cikin littafi Mai Tsarki.
"7. Ai, Allah ba halin tsoro ya ba mu ba, hali mai ƙarfi ne, mai ƙauna, da kuma
kamunkai.(2 Timoti 1:7) dan haka sai kika watsar da halin ƙarfi daga Uwayen mu kika
aro halin tsoro daga wanda bai jibanci Ubangiji me ceto ba."

Girgiza mishi kai nayi cikin kuka nace.


"Hakika ilmi kogi ne! Ilimin Ubangiji itace bata da iyaka, nayi imani da Allah kuma
zan iya kawo maka kadan daga cikin kitabul Tauhid"

.......
Karku manta Wannan book kuɗi ne.
Idan ta bank ne=200
Idan kuma katin mtn=300
Gama su bukatar VIP=500 bank account
Kuma katin mtn ne=600

Acct: 0472282105
GTBNK Ramlat Abdul Rahman
Manga
Idan ka biya ka sanar dani ta wannan number-
08130269641👈🏻

Thanks........
Idan kuma kana son Inuwar Gajimare! Kayi min magana ta wannan number! Shima.
[7/2, 8:47 PM] BAHAUSHIYAH🥰: _BAHAUSHIYA 𖣘︎_*

😭𝘏𝘢𝘵𝘵𝘢𝘳𝘢 𝘠𝘢𝘯 𝘔𝘢𝘵𝘢💔

𝙆𝙖𝙘𝙤𝙠𝙖𝙣 𝙇𝙞𝙩𝙩𝙖𝙛𝙞𝙣 𝙎𝙖𝙙𝙖𝙪𝙠𝙖𝙧𝙬𝙖 𝙘𝙚!


𝙕𝙖𝙞𝙣𝙖𝙗 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡𝙡𝙖𝙝𝙞 𝙒𝙖𝙯𝙞𝙧𝙞! 𝙈𝙖𝙢𝙖𝙣𝙖🥰
𝙈𝙖𝙝𝙖𝙞 𝙛 𝙞 𝙮𝙖𝙩 𝙖 𝙩 𝙖 𝙠𝙖𝙞 𝙣𝙖! 𝙄𝙣𝙖 𝙩 𝙨𝙖𝙮𝙚 𝙣𝙚 𝙨𝙖𝙗𝙞 𝙙𝙖 𝙠𝙖𝙧 𝙛 𝙞 𝙣 𝘼𝙙𝙙𝙪'𝙖𝙧 𝙙𝙖 𝙠𝙞 𝙠𝙖 𝙢𝙞 𝙣 𝙩 𝙪𝙣𝙙𝙖 𝙧 𝙖𝙣𝙖𝙧 𝙙𝙖
𝙠𝙞𝙠𝙖 𝙝𝙖𝙞𝙛𝙚 𝙣𝙞 𝙝𝙖𝙧 𝙕𝙪𝙬𝙖 𝙔𝙖𝙪😘🥰😍, 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝 𝙮𝙖 𝙜𝙖𝙛𝙖𝙧𝙩𝙖 𝙢𝙞𝙠𝙞 𝙙𝙖 𝙍𝙖𝙝𝙖𝙢𝙖!🥰😍

My fault
Babi-Biyar

Dem sun ka ciwa Baba mutuncin akan yace bazai aurar dani ba sabida bana son Manga,
gwara muyi nisa dasu sabida matukar suna ganin mu, kome zai iya faruwa.

Dan haka suka hana Baba gadon shi, kuma suka hana shi gonar shi da yake nomar
rani.

Mun dawo toro sai Abokin Baba Alhaji dan Azumi ya bashi shawara me zai hana
na gwada yin jamb, kuma Alhamdulillah.
Baba yayi na'am dashi, amma ya gaya mishi burin shi nayi karatu a fannin ilimin
likitanci yake so.

Domin baya so wani ya sake rasa matar shi like him.

Sai dai Alhaji Dan Azumi ya gaya mishi gaskiya idan yana son nayi karatu
likitanci, dole ya dauke ni zuwa Zaria nayi jamb a can, kuma shi zai mishi hanya ya
sama min takardan shedar yar jahar Kaduna. Toh Jamb zai min sauki.

Gaskiya bA lokacin Baba yayi farin ciki sosai musamman da Allah ya hada shi
da mutum na gari me bashi shawara na gari.

After tuwo weeks.


Baba da Abokin shi suka kai ni har Kaduna, muka yi registration na Jamb, kuma
suka bani lokacin da zan zo nayi jarabawar.

Ganin Yanayin garin Kaduna yayi matuƙa burge Baba, cikin jin dadi yacewa
Abokin shi.
"Gaskiya zan dawo na da zama kaga tsakanin tunda anan na fara kuruciya ta."

"Ai Kaduna tayi toh ya aikinka?!"


" Ai me sauki ne, sai na kawo Iyalina nan da zama sabida bana son damuwar
Ahalina ya shafi rayuwarsu."

"Ai akwai reshen ma aikatan mu a nan. Kuma zasu baka transfer."

Abin yayi wa Baba dad'i kuma ya sanya shi farin ciki.


Gidan wata Kanwar Alhaji Dan Azumi suka bar ni, Bana da Alhaji suka tafi
niman inda zasu yi registration,. Bayan sun sha karamar wahala suka same gurin,
ce musu aka yi sai sun fara niman min takardan shedar ta jahar kaduna.

Allah ya taimaka sun san mijin Kanwar Alhaji shi ya musu jagora aka rubuta
musu ƙaramar takarda kafin a basu na asalin wanda zai iya daukar kwanaki.

A cikin kwana biyu suka gama min kome sannan suka koma. Ni kuma na cigaba
da zama ina zuwa wani lesson class,. Kuma matar da take da suna Umma tana da kirki.

Sai da muka yi mako biyu kafin muka yi jarabawar wanda muka gama tsurewa
(tsorata)

Dama Ni na cika Medicine ne, kuma Allah da ikon shi ban samu Point din da
ake bukata ba, dan Medicine ana bukatar 300 point, Ni kuma na samu 280, koda na
koma Narabi, nan muhawara ya tashi inda Innarmu tace na nemi wani course, tunda su
Medicine suke bukata, shi kuma Baba sai ya nuna nayi nurse . Tunda point dina sunfi
na nurse ɗin.

Karshe suka tsaya nayi nurse ɗin tunda akwai akwai degree din shi..

Tsarin A.B.U yana da matukar burgewa, mu basu takura wasu kananun jarabawa,
indai har ka tsallake Jamb toh magana ya kare.

Bayan wasu kwanaki aka kuma kiranmu domin screening, muna gamawa. Aka
turo mu gida da Zungure takardan registration.

.....
Kifa kaina nayi akan cinyata na sake kuka me mugun cin rai, sabida nayi Kuskure,
shiru yayi yana sauraron kukana, ina cikin kuka naji karar wakar churchi wanda suka
fara.
"Zamu fara! Baitotin yabon Yesu me ceton mu!"
Tab'a kan motar shi yayi, horn d'ago kai nayi, ya tsurawa wayar idanu.
Sannan ya saci kallona, kana yayi picking call din. Sake baki nayi ina kallon
shi sabida Yadda ya zage yana shagwaɓa.

"Yessu ya Albarkaci rayuwarki, Mommah!"

"God Bless! Ina ka shiga ne!" Ta tambaye shi.


Murmushi me sauti ya sake, sannan yace.
"Mommah! Kinsan Abokina Aahil yana aure. so dat mune broom friend"

Satar kallona yayi yaga na kauda kai ina kallon window, dake ya saka wayar a
loupspeak.

"God Bless! Yessu ya Albarkace ka, amma yaushe zaka yi naka auren kullum
Devana sai tazo, tana cikin damuwa."

"Mommah! Tunda ta damu sai tayi hakuri ɗan idan baki manta ba saura two
weeks fa."

"I know that but, she worry about You"

"Mommah baki yarda dani bane!?! Ya tambaye ta.


"Haba My Son! Kana tarbiyya na ne bazan yarda da kai ba! Aiko Joel da Danieal
ban yarda dasu ba kamar yadda na yarda da kai, My Son idan kana kan hanya sauka
gefen titi, let me pray for you."

Gangara gefen hanya yayi, sanann yace.


"Mommah na sauka,and AM
close my eyes am already to your praying."

"Oh! Jesus! Ga yarona a gare ka, don't let evil eyes, evil people, nd
demons to come to him!"

"Amen! Amen! Amen!" Ya fada sau uku.


"Lord protect my Son from any bad ladys!"
"Amen!"
"Lord! Blessings my son has a good person! Make him be a good person in the
world! Lord bring any Happiness for him life! Lord don't let any one to hurting my
son! Oh God in the name of Jesus Christ and proud of your blessing God don't let my
son to leave me!"

"Amen! Amen!?"

"Oh Lord bring good destiny in my son life! God don't let bad destiny came to him,
Lord am standing today because of My son Good Destiny, please Jesus don't bad
destiny came to him! Am promised you be a good Fellowship in Church."

"Amen mommah! Thank you for your Goodness, am happy to hear that you are my
Mom! Still am always proud of you! Because am so Lacky in the world"

Yau naga yadda iyaye suka shiga rayuwar yaran su, ta yadda babu wanda zai iya
shiga tsakaninsu.

"Goodnight my sweet Mom!"


"Goodnight my beautiful Son!"
Tabbas tai gaskiya Dr Bature ya hadu, iya haɗuwa, dan ni ina mishi kallon kamar ba
Christian ba,

Sabida yanayin shi kamar irin Fulanin nan ne, hatta gashin kanshi sak ta
fulani ne, manyan idanun shi. Kai komai na Dr Bature kamar ta fulani ne.

Ajiyar zuciya ya sauke ganin yadda na shiga duniyar tunani.


Sako ne ya shigo min, na kalli wayar, Muba! Na gani a tsorace na
daga na bude wayar tare da son bude sakon.

Juya wayar nake, na kasa buɗe sakon, kira ya shigo min.


Abinda ya fito akan allon wayar shine.
THE BEST MAN.

Hawaye ne ya zubo min hannuna na rawa, na kasa amsa kiran, karb'an wayar yayi
daga hannuna, lokacin ya tsinke.

Kallona yayi ganin ina kuka sosai.


"Any problem?!"
Jan hancina na nayi, sosai lokacin da wani kiran ya shigo, dauka yayi tare da
daura min akan cinyata.

"Hello Addarmu! Baba ba lafiya! Wallahi ciwon ya tab'a mishi huhuh shi.
Addarmu mun je Narabi niman taimako adda kamar ba yan uwan shi ba, sauka wulakanta
mu, addarmu da kudin magani da kudin jinya ana niman Naira miliyan daya da rabi,
Adda gashi mun kwashe komai mun sayar, Wallahi kudin hannun mu...."

Datse kiran nayi, cikin wani irin ajiyar zuciya.

Daukar wayar yayi, ban san me yayi ba sai dai ya kashe baki
daya, ya mika min.

Karba nayi na saka a cikin pose Dina na kalle shi, cikin sanyin jiki nace.
"Please ko zan iya sauka a nan, sannan nawa ka biya kudin jinyata"

"Waye ya gaya miki ana shafa min labari a barni a duhu, comon karasa min
labarin da kika fara, and taya kuka haɗu da Aanil. Har kika yi decided to sacrifice
your self, for him"

Sunkuyar da kai nayi, sannan na share kwalla na, nace.


"Babana!"
"Bai da lafiya ko ba haka zaki gaya min ba"

Kura mishi ido nayi, sannan na sunkuyar da kaina, nace.


"Don Allah! Ka barni na tafi!"
"Your exams fa!"

Goge kwalla nayi, nace.


"Da na tsaya withdraw Dina Zasu yi before su wulakantani gwara na bar makarantar"

"Ok! But me Zaki gayawa Parent dinki?! About your Achieve"


Kuka ne ya kwace min, na girgiza mishi kai nace.
"I with let dem no about my destiny?!"

"Heyyyy! Kept saying destiny, sabida Babu any Destiny, it's just your desires,
ko ba haka ba. Kaddararki itace kina zaune Dr A.A zai zo ya faɗa kanki da karfi ya
rabaki da Kimarki, "

Kuka da nake ne ya karu, nace.


"Amma he came to me in the name of love!"

Kura min ido yayi sannan ya kwashe da dariya.


"Aaah! In the name of love? Funny lady, him came to you in the name of betrayed,
Zaki ce malama, bari na gaya miki karin magana na daga littafin me tsarki. Wawa bai
kula ba, ko ya fahimci abu, ko bai fahimta ba. Abin da yake so ya yi kaɗai, shi ne
ya nuna kuzarinsa.Karin Magana 18:2! Kin fahimci abinda ake nufi shine abinda kika
aikata."

Duk yadda naso na kare kaina yaki, sannan ya cigaba da tuzurani.

Har nayi zuciya zan fita yace.


"No ai sai kin bani sauran labarin, domin bazaki sanya ni uku ba. Idan da lokacin
da kika fara bad love dinki, har zagina sai da kika yi, kinsan me yasa nake jin
ciwon na ganki kina zuwa gurin shi, sabida ina da kanwa like you, kuma lokacin gani
kike kina da Freedom, sabida ke yar jami'a ce. Kina cikin best student wanda ake
hasashen zaki fito da First Class, a department dinku, But kika yi wasa da damar,
da kika ji labarin zai yi aure sai ki zuba ido Kiga abinda Ubangiji zai miki. You
guys har kira na Mr Arrogant kuke!"

Ban tab'a jin yayi dogon magana ba sai yau.


" Ki karasa min yau ina da night service amma kin rike ni da labarin ki, kinsan
taran nawa za a cini idan banje ba."

Bakin ciki kamar ya kashe ni, na zauna ina bawa arne labarina. Kauda
kai nayi cikin tsiwa nace.
"Bazan karasa ba!"

"How old are you!"


Share shi nayi Kamar banji ba.
"Hmm! Kin barni ina ta magana ko kinji fushi ne"

"24 Next month."


"Hmm! Ba dai October ba"
Juya Mishi keya nayi dan ya fara bani haushi, dama haka yake da magana.

"Ok Please ka rasa min labarin, kika sani ko zan san wani solution da zan
taimaka miki warware matsalarki da Dr Aahil"

......

Karku manta Wannan book kuɗi ne.


Idan ta bank ne=200
Idan kuma katin mtn=300
Gama su bukatar VIP=500 bank account
Kuma katin mtn ne=600

Acct: 0472282105
GTBNK Ramlat Abdul Rahman
Manga
Idan ka biya ka sanar dani ta wannan number-
08130269641👈🏻

Thanks........
Idan kuma kana son Inuwar Gajimare! Kayi min magana ta wannan number! Shima.
[7/2, 8:47 PM] BAHAUSHIYAH🥰: _BAHAUSHIYA 𖣘︎_*

😭𝘏𝘢𝘵𝘵𝘢𝘳𝘢 𝘠𝘢𝘯 𝘔𝘢𝘵𝘢💔

𝙆𝙖𝙘𝙤𝙠𝙖𝙣 𝙇𝙞𝙩𝙩𝙖𝙛𝙞𝙣 𝙎𝙖𝙙𝙖𝙪𝙠𝙖𝙧𝙬𝙖 𝙘𝙚!


𝙕𝙖𝙞𝙣𝙖𝙗 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡𝙡𝙖𝙝𝙞 𝙒𝙖𝙯𝙞𝙧𝙞! 𝙈𝙖𝙢𝙖𝙣𝙖🥰
𝙈𝙖𝙝𝙖𝙞 𝙛 𝙞 𝙮𝙖𝙩 𝙖 𝙩 𝙖 𝙠𝙖𝙞 𝙣𝙖! 𝙄𝙣𝙖 𝙩 𝙨𝙖𝙮𝙚 𝙣𝙚 𝙨𝙖𝙗𝙞 𝙙𝙖 𝙠𝙖𝙧 𝙛 𝙞 𝙣 𝘼𝙙𝙙𝙪'𝙖𝙧 𝙙𝙖 𝙠𝙞 𝙠𝙖 𝙢𝙞 𝙣 𝙩 𝙪𝙣𝙙𝙖 𝙧 𝙖𝙣𝙖𝙧 𝙙𝙖
𝙠𝙞𝙠𝙖 𝙝𝙖𝙞𝙛𝙚 𝙣𝙞 𝙝𝙖𝙧 𝙕𝙪𝙬𝙖 𝙔𝙖𝙪😘🥰😍, 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝 𝙮𝙖 𝙜𝙖𝙛𝙖𝙧𝙩𝙖 𝙢𝙞𝙠𝙞 𝙙𝙖 𝙍𝙖𝙝𝙖𝙢𝙖!🥰😍

girls-education

Babi-hudu

Da farin cikin suka dawo, tare da alkawarin baza su bari kowa yasani ba sai
cikin ya nuna kanshi.

Tunda suka dawo Baba ya zamewa Innarmu kamar Jela, idan tana aikin wahala
fada yake sosai, har ta kai Innarmu ko ruwan wanka bata kai mishi, ƙomai na niman
lada ya hanata, inda yake cewa.
"Ba damuwa Zainab, Ni zanyi aikin Allah ya baki ladan."

Wannan sauyin ya sanya aka shiga cewa Innarmu tayiwa Baba faraku. Da
Yadiko,.yana ji amma yayi biris da kowa.

Haka suka gama surutunsu babu wanda ya tanka musu, kwatsam sai ga Yadiko
Rakiya da ciki.
Allah ya gani baba yaso suke birni a duba cikin amma suka daurawa kansu
muguwar al'ada.

Haka suka zauna har cikin Innarmu ya fito, ranar da Yadiko ta


kyalla ido taga cikin Innarmu, bata kwana ba sai da cikinta ya zube, sabida mugun
nufinta a kan Innarmu, sai aka shiga cewa toh Innarmu tasan abinda ta taka.
Sabida Jahilci, da duhun kai da rashin hankali irinta mutanen kauyen.
...... Tafiya tayi nisa inda tasaka mutanen da suke bayan Yadiko suka
fara hijira zuwa bayan Innarmu. A hankali kome ya sauya.

Cikin Innarmu yana cika wata tara, aka shiga kawo mata rubutu daga Kakanmu
Malam Manga. Tana sha tana shafawa a cikin.

Sai da Cikin ya wuce kwanakin shi sannan, Allah ya d


Sauketa lafiya, inda aka samu mace.
Murna a gurin Baba ba a magana, dan tunda aka kawo ni gurin Malam Manga, yake
satar kallona. Murmushi Malam Manga yayi sannan yace.
"Ina bawa kowa Zabi a kowacce haihuwa, musamman na fari, sai dai wannan karon ka
taimake ni na sanya mata Asma'u"

A son iyayena idan namiji aka samu, zasu sanya mishi Abdullah, idan mace
ce kuma zasu sanya mata Amatullah!

Sai gashi Malam Manga ya min huduba da Asma'u, kasancewar Baba yayi zaman maraya,
(birni) sai yace toh a kirani da Husnah.

Haka aka yi kuwa, Husnah ya karaɗe gidanmu, Idan na gaya muka girman
gidanmu zaka sha mamaki, domin kuwa Babban gidane.

Satin suna na zagayowa aka yi suna, inda Dangin Innarmu suka mata sha tara
na arziki, tare da fatan badi su dawo suna, dan since da alama shukar da suka yi
zata yi yabanya da yado.

Sannu sannu bai hana zuwa, sai dai ajima ba aje ba.

Tafiya tayi nisa, ga Yadiko kullum ta samu ciki sai ya zub'e.


Wani abinda ya kashe mata jiki shine yadda Innarmu, ta bata ni ba tare da ta
nuna damuwarta akai na ba.

Wata na takwas, Innarmu ta fara wani laulayi me zafi, dole tasanya aka yaye
ni, abinda ya kuma bawa mutanen gidan mu mamak yadda Innarmu tace tabarwa Yadiko ni
duniya da lahira.

Haka ya kuma karawa Innarmu daraja a idanun Baba har da Kakanmu, kuma baba bayi
wani damu ba.

Yadiko da kanta ta haɗa min, abincin yara irin waken soya da gyad'an,
dawa kuwa daman akwai a gidan aka fara bani, har tanawa Inna gori da cewa.

"Bafa abinda me shan nono zai nunawa Husnah, domin kome nata cass ne!"

Murmushi Innarmu take dan ita babu ruwan ta dani tana fama da kanta.

Duk yadda aka so ganin an raba kansu Innarmu abin yaci tura dole aka zuba musu
ido.

Ina da wata goma sha takwas, Innarmu ta haifi Mubarak. Wanda tasha azaba,
kuma suka ki kai ta asibiti.

Tunda ta same kai lafiya sai ya kudira a ran shi ita ko Yadiko duk wanda
ya kuma samun ciki toh zai kai su asibiti.

Wasa wasa sai da Innarmu tayi haihuwa biyar, lokacin ina da kusan shekaru
takwas.

A lokacin ne Allah ya nufa Yaddiko zata haihu, sai da kashe koda aka zo
haihuwar yazo da gardama, duk yadda Baba yaso akaita asibiti suka k'i fir, aikuwa
ya haukace musu, dole aka kawo keken shanu aka fiddata zuwa wani karamin asibiti a
garin gumau.

......
Kwallar da ya sauko idanuna nake gogewa, ina kallon shi ya buɗe goran ruwa ya mik'a
min.

Kadan na sha sannan na mika mishi, juyowa yayi ya zuba min ido.
Wani irin kallo yake bin goran da shi, sannan ya amsa ya rufe.
"Baki ci abinci ba?! Kuma kina bani labarin ki."
Sunkuyar da kai nai sabida ban son yana kallona har cikin jikina nake jin
karfin idanun shi.
"No bani jin yunwa ne"

"Ok! Ina jinki"


Share kwalla nayi a karo na biyu sannan na cigaba da bashi labarina.
Haka suka kaita asibiti, malam jinyar suka yita zagin Baba da Innarmu, tunda
suka shiga da ita wani daki, ake abu daya.

Sai da suka kwana suka wuni, sannan aka kira su bayan an fito da ita sabida ta
galabaita ainun, dakyar taja numfashi.
"Innar su! Baban su! Ina niman yafiyar ku don Allah ku yafe min, kuma ku fita daga
wannan kauyen dan bazai kare ku da ƙomai ba sai bakin ciki, Ni kan bazan tashi ba,
amma don Allah! Ka sanya Mubarak da Husnah su zama haske farin wata ga yan garin
nan, ina rokon ka koda Mubarak bazai yi ba, katsaya Husnah ta ilimantu. Sabida
jahilci har abin cikin ya rube, ya tab'a mahaifar."

Tari ta fara wanda ya haifar mata da duban jini, cikin lokaci ƙalilan, sai
gashi ta birkice.
Mayar da ita ciki akayi, tare da bata kulawar gaggawa. Amma ina Allah yafi mu
sonta.

Kuma ya amshi abin da, bayan tahaife yaro namiji gawa.


Wannan mutuwar ta ratsa zuciyar Yan gidan mu, tare da girgiza su.
Iyayena kan ba a magana, domin mutuwar ta musu wata irin duka na musamman,
takai ko magana Baba bai yi.

Nikam da nake tsammani itace ta haife ni, sai da nayi jinya sosai Mamana ta rasu.

Bayan rasuwar ta da wata shida ne, Baba ya shiga faffutikar sai nayi
Karatun boko, fir Malam Manga yaki sakamakon, nuna illar haka yara suke lalacewa.

Baba yayi mishi bayani amma dake an zuga Kakanmu yaki sauraron shi.
Dan haka ya barwa Allah zabin abin.
Ana cikin haka sai aka zo niman mutanen da zasu taya wata kamfanin kasar China,
aiki domin tonar ma'adinai.
Daukar farko aka ɗauki Baban mu, sakamakon yana da ilmi da kuma sani akan
boko, gashi aikin kowa naso.

Lokacin da Baba ya fara aikin sai suka sanya shi a matsayin shugaban
leburori, kuma shi yake biyan kowa wani lebura.
Yana cikin wannan aikin dake a Toro ake sai da yasan yadda ya dawo damu
kusada shi, kuma burin shine nayi karatun boko.
A lokacin mu biyar ne, Ni Mubarak, Maryam, sai Abdullahi, sai Ghaddafi.
Mu biyu mata uku maza, kawai sai aka sanya mu a makarantar ni da
Mubarak. Allah ya taimaka babu wanda ya sani.

Kuma lokacin ina da shekara kusan tara. Dake wani mutum ya bawa baba shawaran ya
samu a na kuɗi, dan lokaci sosai baba ke samu.

Yana aikin nan a can na rabi yana nomar rani, wanda ta sanya yan uwan shi
suka fara nuna bakin cikin su a fili.

Amma Allah ya fisu, muna makaranta cikin nutsuwa har muka isa zango farko dake
nayi kokari da muka dawo sai aka kai ni aji hudu dan da aji biyu nake.

Haka Rayuwar mu ya cigaba da tafiya, har na isa aji shida wanda shima
tsallake ne, bawai dan nafi kowa ba, a'a sai dai na girma da yawa a primary school,
dan haka ina gamawa kai tsaye aka kai ni wata makarantar kwana dake Bauchi da
taimakon wani abokin Baba.

Sai a lokacin Malam Manga yaji labari yayi fada har yayi fushi da Baban mu, su
kuma yan bakin ciki haka yayi musu dadi.

Kullum Baba sai yaje niman yafiyar Malam Manga, shi kuma yace yafiyar
kenan. Ya cire ni a makarantar boko, amma baban mu yaki, baba yayiwa Malam Manga
bayani akan ilimi ya mace. Amma fir yaki fahimtar.

Nan yace indai ba zai cire ni a makarantar ba kar ya kuma zuwa inda
yake.
...... Baba yayi bakin ciki akan abinda Malam yayi mishi amma ya
shanye, da farko bana yaso cire ni, amma daga baya aka bashi shawara ya barni.

So shi rayuwar nan da muke ciki babu abinda yake tafiya damu kamar karfin
addu'o'in, Du'a' is best solution for any Muslim issues, dan haka iyayena dem
forget about du'a', sai abinda zai cika musu burin su, musamman da ake son na zama
daya daga cikin mutane musu daraja.

.....
Baya shekara biyar zuwa biyar na gama FGGC, abinda yasa na gama saboda ranar da
muka je registration, amadadin a bani jss one sai aka yi min a tuwo.

Dan haka na cigaba da karatu na, kwatsam bayan dawowa na, muka wayi gari
Malam Manga ya rasu, abinda ya daga hankalin Yayun Baba da kanen shi suka ce shine
yayi ajalin mahaifin su, sabida kullum maganar tafiyar Husnah boko da ita yake
kwana yake tashi.

Idan hankalin Baba yayi duba ya tashi, so sai suka nuna cewa ai idan yana
son su yafe mishi sai dai ya dauke ni ya bawa yaron Baba Yawale aurena, Manga
Karami.

Kan Uba, karka manta a lokacin i was 18 to 19yrs taya zan yarda da wannan
shawaran kaga Mangan ne, wani kazami dashi babu ilimi arabi balle boko.

Murmushi baba yayi sannan yace.


"Ku tura a kirata sannan a gabanku aka kira Manga idan ta amince dashi wallahi
bazan bar garin nan sai an daura mata aure dashi idan bata amince ba Ni ba zan mata
dole ba."

Dan haka aka tura nazo Baba Iro shi yayi min magana
"Husnah! Mun zab'a miki miji da fatan bazaki bamu kunya ba,"

Kallon Baba nayi kaina a sannan. Na sunkuyar da kai na, hawaye na zuba min,
taya ma zan auri mutumin da bai zauna ko a Class ba. Taya zan kashe burin iyayena?
Taya zan yi rayuwa da mutumin da bai san me ake kira da Education ba, taya zan rayu
a cikin muhalin da basu yarda da akwai ilimi ba, ba idan nayi haka na kashe sa ran
iyayena da kwarin gwiwar su, daga kaina ba zasu kuma jin su tsayawa wata yarinya
ba.

D'ago kaina nayi cikin kuka nace.


"Baba Iro ni..ni..ni bana..."

"Baki son shi?!"


Inji Baban shi, gyad'a mishi kai nayi, cikin shashekar kuka.

"Ai barewa batayi gudu ba D'anta yayi rarrafe ba, Habibu ni Yarka tacewa bata
son dana! Toh shi kenan! Amma ka sani zamu maka adalci daya ka dauki Iyalanka ku
bar garin nan kafin musaka yara su muku atole, tunda kun bar Musulunci, samun mu
Bahaushiya an haife tane dan tayi ta haifa mana yarana, sannan muna jin dadin su,
iya namu mu kawo musu tsaba su surfa su daka su sarrafa shi domin ya'yanta.

BAHAUSHIYA, bata da wata darajar da ya wuce dakin mijinta dan nan ne aljannarta
yake, Amma kai tun ba aje ko ina ba ka fandarra da Yarka bahaushiya.

Kamar yadda ka watsawa Malam kasa a ido shine yau ka watsa mana, toh muna nan da
kai Yarkan sai ta rakito maka abin kunyar da sai ka rasa inda zaka saka kanka, fita
ka bar mana garin mu kafin mu aikata maka ba dai dai ba.....

#SupportGirls-education
Karku manta Wannan book kuɗi ne.
Idan ta bank ne=200
Idan kuma katin mtn=300
Gama su bukatar VIP=500 bank account
Kuma katin mtn ne=600

Acct: 0472282105
GTBNK Ramlat Abdul Rahman
Manga
Idan ka biya ka sanar dani ta wannan number-
08130269641👈🏻

Thanks........
Idan kuma kana son Inuwar Gajimare! Kayi min magana ta wannan number! Shima.
[7/2, 8:47 PM] BAHAUSHIYAH🥰: _BAHAUSHIYA 𖣘︎_*

😭𝘏𝘢𝘵𝘵𝘢𝘳𝘢 𝘠𝘢𝘯 𝘔𝘢𝘵𝘢💔

𝙆𝙖𝙘𝙤𝙠𝙖𝙣 𝙇𝙞𝙩𝙩𝙖𝙛𝙞𝙣 𝙎𝙖𝙙𝙖𝙪𝙠𝙖𝙧𝙬𝙖 𝙘𝙚!


𝙕𝙖𝙞𝙣𝙖𝙗 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡𝙡𝙖𝙝𝙞 𝙒𝙖𝙯𝙞𝙧𝙞! 𝙈𝙖𝙢𝙖𝙣𝙖🥰
𝙈𝙖𝙝𝙖𝙞 𝙛 𝙞 𝙮𝙖𝙩 𝙖 𝙩 𝙖 𝙠𝙖𝙞 𝙣𝙖! 𝙄𝙣𝙖 𝙩 𝙨𝙖𝙮𝙚 𝙣𝙚 𝙨𝙖𝙗𝙞 𝙙𝙖 𝙠𝙖𝙧 𝙛 𝙞 𝙣 𝘼𝙙𝙙𝙪'𝙖𝙧 𝙙𝙖 𝙠𝙞 𝙠𝙖 𝙢𝙞 𝙣 𝙩 𝙪𝙣𝙙𝙖 𝙧 𝙖𝙣𝙖𝙧 𝙙𝙖
𝙠𝙞𝙠𝙖 𝙝𝙖𝙞𝙛𝙚 𝙣𝙞 𝙝𝙖𝙧 𝙕𝙪𝙬𝙖 𝙔𝙖𝙪😘🥰😍, 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝 𝙮𝙖 𝙜𝙖𝙛𝙖𝙧𝙩𝙖 𝙢𝙞𝙠𝙞 𝙙𝙖 𝙍𝙖𝙝𝙖𝙢𝙖!🥰😍

Husnah🌺

Babi-uku.

"Karkata a rayuwar dan’adam.


Allah madaukakin sarki ya halicci halitta ne domin su
bauta masa, kuma ya sawwake musu abinda zai taimaka
musu na arzikinsa, Allah madaukakin sarki yana cewa:

Ma’ana:“Kuma ban halicci aljan da mutum ba sai domin


kawai su bauta mini. Bana neman wani arziki daga gare
su kuma bana bukatar da su ciyar da ni. Lalle Allah shi ne
kadai mai azurtawa kuma maba’abocin karfi sosai”.
Suratuz Zariyat, aya ta:56-58.
Mutum a halittar da Allah ya yi masa zai bautawa Allah
ne shi dakai inda za’a bar shi, ya zama mai son Allah ya
na bauta masa ba ya yi ma sa shirka, sadai abinda ya
bata wannan (dabi’ar) kuma yake karkatar da ita shi ne.
Abin shedanun aljanu da na mutane su ke kawata mata
na abinda sashin su yake yi wa sashi wahayi na
kawatacciyar Magana kawai don rudi, shirka wata aba ce
da ta zo daga baya kuma ta kutsa kai ga halittar da Allah
ya yi wa mutum, Allah madaukakin sarki yana cewa:"

"Kinga dama kin san da wannan kika yi wasa da kimarki?!"

Ban san lokacin da kwalla ya zubo min ba. Sai naji na muzanta, Wanda ba musulmi
ba kenan ina kuma musulimi yayi min wannan tambayar fa.

Kirjina ne yayi min nauyi sabida kukan da nake yi, sauka nayi a gadon nake ban
daki. Koda na fito ban same a ciki ba.

Dan kwalin Kaina na cire zanyi sallah aka turo kofar.

Mika min Sallaya karba nayi na shimfida inda nake tsammanin itace alkibla,
tunda na fara sallah nake zubda hawaye ina kaiwa Allah kuka na, ko zai bi min
hakkina.

Ina idarwa na zauna addu'a, har ya shigo, tsayawa yayi daga bakin koma yana
sauraron kukan da nake rerawa, tare da Addu'ar Allah yabi min hakkina.

Tab'e baki yayi cikin ko in kula yace.


"Idan zaka yi addu'a! A gurin Ubangiji me ceto, sai ka fara da kanka, ka fara yin
yaki da kanka."

Shiru yayi sannan yace.


"Idan aka yi magana kun fi kowa zakewa akan ku musulmai kuna da Kamun kai, duk wani
mugun fasali yana ga Addinin Christian, gashi mu da muke Christian bamu yi abinda
kuke yi."

Shiru nayi tunda nasan duk abinda ya faɗa gaskiya ne, kuma a halin
yanzun ban isa wanke kaina ba, tagumi nayi hawaye na zuba.

Mai da hankalin shi yayi kan wayar shi, yana latsawa.

Yau a karon farko da na d'aga ido na kalle shi, cikin nutsuwa.

Baki ne ba can can ba, kuma yana da matsakaicin tsayo, ya yana da kome dai
dai misali, ba abinda yake kara mishi kyau kamar ƙwayar idanun shi, wanda suka
kasance harara garke.
Gashin kanshi a kwance take kamar ta fulani, wacce ta zagaye
Wadatacce sajen fuskar shi.

A kalla Dr Bature zai kai shekaru talatin da tara, domin yafi Dr Aahil.
Tunda nake ban tab'a nutsuwa na kare mishi kallo ba.

Ko yasan ina kallon shi ne, yace.


"Da kin rufe bakin ki, Ban san lokacin da Yan matan Hausawa suka b'aci haka ba,
kina min irin wannan kallon haka, kuma kina Bahaushiya!"

Sanyi jikina yayi, can muna zaune sai ga likita ya shigo ya gama duba ni,
sannan ya sallame ni.
Tunda muka fita bai min magana ba, har sai da muka iso wani gidan Abinci
da kan shi ya shiga ya karbo mana.

Yana shigowa yace.


"Jesus!"
Cikin sauri na juya ina kallon shi, mika min yayi sannan ya ajiye nashi a
baya.

"Tabbas rayuwar ki tana cikin matsala! Domin yanzun haka Aahil ya shiga
da korafin kin b'ata mishi suna, ana gab da auren shi, dan haka ga abinda ke faruwa
a group ɗin mu na A. B. U."
Ya wurgo min da wayar cinyata, tattaunawar da ake a kaina na ga, wasu suna cewa.
Koreni masu goyan bayan shi wasu suna cewa kar a koreni tunda saura kwanaki mu gama
Jami'ar."

"Shekaru biyar ana niman na shida, kika bata shekaru biyar baki b'ata
rayuwarki ba ke kuwa me yaja ki da wannan al'amari."

A yanzun babu kuka sai dai wani irin bakin ciki nake ji wanda yake
shirin tarwatsa min zuciyata, wani irin nadama nake ji mara amfani.
"Kaicona! Me ya kaini aikata wannan mummunar aikin, juyawa nayi sannan na
juyar da kaina gefe. Sannan nace.

'YA CE kamar kowa wadda ta taso cikin ɗabi'a da al'ada irin ta BAHAUSHE!
"Me ta ke so? Me nene burinta?" Babu wanda ya taɓa tambayarta.

Kalma ɗaya ce ko yaushe take hawa kanta "KE BAHAUSHIYA CE! Ko me da ke gareki zai
zama irin na Hausawa ne."

Tabbas Bahaushiya itace macen da ke shimfiɗar da rayuwarta dan kula da mijinta


da yaranta. Itace mace guda da ke killacewa ƙarƙashin igiyar riƙon Ɗa Namiji, da ke
kiran shine mafi rinjaye akanta.
Sanan Kalma guda da yake nanatawa, Rayuwar 'YA MACE kamar gilashin da ke riƙe a
dungulumin hannu ne, ko wani lokaci zai iya faɗuwa dan ya tarwatse ne.
Idan aka ci gaba da ganinsa to zai zama shuɗaɗɗen labarin rayuwarsa.
Tabbas bayan karatun allo babu buƙatar biyantar da kururuwar zamani wajan tsoma
hannayenta dumu-dumu dan janta da tafiya a ƙarƙashin hasken Nasaran da ke da
jajayen kunnuwa. Ka fahimci wacece BAHAUSHIYA! Mu a cikin al'ummar Hausa an haife
mu ne dan muma mu haifa, sannnan Na ajiye mune dan biyar bukatan kai....

----
Sabon Gari Narabi...
A karamar hukumar Toro, na jahar Bauchi, Mahaifina asalin yan Jahar Kano ne,
fatauci ya kawo kakansu Garin Narabi, Malam Korau daga karamar hukumar kura.

Amma zuwan mu garin Narabi muka zama yan Bauchi ko nace yan Toro.

Gidan Malam Manga shine gidan kakan mu, kasancewar shi din d'an gargajiya
ne, Malam Babba yana da yara Goma sha biyu, Baban mune na biyar, a sha biyu nan,
hudu ne mata.
Baba Yawale shine babban, Sai Goggo Shatu, Kafin Baba Bala, sai Baba Kabiru,
sai Baban mu Habibu sai Goggo Hajaran Baba Haruna, sai Baba Iro, da Baba
Isuhu,Sai Baba Habu, sai Goggo Kande, da Goggo Auta.

..... Murmushi na sake me ciwo, kafin wani siririn kwalla ya zobo min,
sannan na cigaba da cewa.
"Dukkan su nan basu jituwa kamar su kashe juna suke, Ba dan komai ba sai
dan dukiyar da aka bar musu.
Baban mu ya tafi yawon almajiranci anan Allah ya hada shi da wani,
mutumin Kaduna ya dauke shi, har yayi karatu zuwa aji biyar na Sakandire.

A lokacin da Malam Babba yaji labarin Baba na karatu, boko kuma bayan gidan su
ba ayi, sai ya tura aka dawo dashi. Dan dama yayi sauka, karatun bikin ne yake yi
domin tsira da kimar shi, amma yan uwanshi suka Zuga iyayen su ya dawo.

. Tunda ya dawo Alhaji Abubakar yazo sau uku dan ya koma Malam Babba ya
hana, dan haka ganin kar Baba tafi aka mishi baiko da Zainab, Innata kenan.

Dr ban san yadda zan maka bayani a yadda aka tsani boko a gidan mu ba,
domin duhun kan iyaye da kakanni har yau gidan mu suna dashi.

Idan nace zan maka bayanin yadda Babana yake bazaka yarda ba, domin shi
farine sosai kamar bashi ya haife mu ba.

Dan ko Innarmu tana da hasken fata.

Lokacin da aka yi baikon babana da Innata basu da wasu shekaru dan Bana
Shekarar shi ashirin da daya ne, Inna ce ne shekaru sha huɗu.

An saka auren su bayan kaka, lokacin sanyi.

Babana yana da matukar kulafucin boko shi yasa yaki tsayar da tunanin shi akan
Innarmu balle su shaku, daga sabon garin Narabi, yake garin gumau yaje makarantar
boko a boye, ban san yadda zan maka bayanin yadda aka tsani boko a gidan domin duk
wanda ace yayi boko toh kafiri ne, dan gani suke kamar yayi ridda ya bar addinin
Muslunci, bari na gaya maka akwai wani da yayi karatun Boko, wallahi gudun shi ake
ta yi, wai ya kafurta, abin tausayi karshe bin shi kayi da jifa, wai kar ya kawo
mana masifa gari.

Babanmu ya taso da burin karatun boko, sai bai samu halin yi ba, dake ya fara a
inda yake almajiranci, sai Allah ya taimaka ya samu wayewa, domin kana ganin shi
bazaka tab'a yarda bai yi zurfin ilimi ba.

Idan ka ganshi da yan uwansa sai ka zata haihuwar shi suka yi, sabida
tsabar fitinar da suka sanyawa kansu.

Nayi auren Baba da Innarmu, cikin amincin Allah, kuma suka zauna lafiya
ba a jin kan su. Sai dai tunda aka yi auren ko shekara bata rufa ba aka sanya su a
gaba, wai yaki Haihuwar sabida ya sanyawa ranshi karatun kafirci, al'amarin da ya
kai har kunnen Malam Manga, ai HABIB yaki haihu ne saboda yayi karatun Boko.

Yadda aka zuga Kakanmu sai ya haura yayi fam, dan haka bai yi
shawara da kowa ba, washi gari bayan sallar asuba aka daurawa Baba Aure da Rakiya
wata yar abokin kakanmu.

Shigowar Rakiya gidan bata rufa wata ba, sai gata da ciki. Abinda ya kara rura
wutar rikicin tsakanin yan Uwa Baba da Innarmu kenan, ayita mata gori da habaici,
shagube da banzar magana.
Sam Inna kamar bata dauki sunan Zainab din ba, dan ta cika sanyi da yawa.

Wani abu tausayi, sai da cikin ya isa wata hudu ya zube, wanda Yadiko
tayi kamar bazata tashi ba, ga Baba Yaso a kaina asibiti a gumau amma fir Malam
Manga yaki, haka baba Yasaka hannu bibbiyu ya zuba tagumi har cikin yana zaune har
aka ce cikin ya fita, sabida unguwar zoma ake kira.

Iya wahaltuwa Yadiko tasha amma dake bata da Cikakkun hankali. Tana samun
lafiya ta cigaba da zabgawa Innarmu rashin mutunci, abinda ya kai har tayiwa
Innarmu sharri, wai itace ta zubda mata ciki.

Duk yadda Innarmu taso kare kanta abun ya faskara, dan haka ta amshi laifin
da banata ba.

........ Goge kwalla nayi. Sannan na cigaba da cewa.


"A bangaren Baban mu yaki yarda Innarmu zata iya zubda cikin Rakiya, haka suka ci
mutumcinta, ta kwana tana kuka.
Da zazzaɓi ta kwana har gari ya Waye,ta gayawa Baban mu.
Cikin hikima da dabara ya dauke ta suka tafi asibiti, Allah cikin ikon
shi, ana gama dubata akace cikine da ita.

Farin ciki kamar Baba ya zubda ruwa a kasa yashi......

Karku manta Wannan book kuɗi ne.


Idan ta bank ne=200
Idan kuma katin mtn=300
Gama su bukatar VIP=500 bank account
Kuma katin mtn ne=600

Acct: 0472282105
GTBNK Ramlat Abdul Rahman
Manga
Idan ka biya ka sanar dani ta wannan number-
08130269641👈🏻

Thanks........
Idan kuma kana son Inuwar Gajimare! Kayi min magana ta wannan number! Shima.
[7/2, 8:47 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BAHAUSHIYA 𖣘︎

😭𝘏𝘢𝘵𝘵𝘢𝘳𝘢 𝘠𝘢𝘯 𝘔𝘢𝘵𝘢💔

𝙆𝙖𝙘𝙤𝙠𝙖𝙣 𝙇𝙞𝙩𝙩𝙖𝙛𝙞𝙣 𝙎𝙖𝙙𝙖𝙪𝙠𝙖𝙧𝙬𝙖 𝙘𝙚!


𝙕𝙖𝙞𝙣𝙖𝙗 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡𝙡𝙖𝙝𝙞 𝙒𝙖𝙯𝙞𝙧𝙞! 𝙈𝙖𝙢𝙖𝙣𝙖🥰
𝙈𝙖𝙝𝙖𝙞 𝙛 𝙞 𝙮𝙖𝙩 𝙖 𝙩 𝙖 𝙠𝙖𝙞 𝙣𝙖! 𝙄𝙣𝙖 𝙩 𝙨𝙖𝙮𝙚 𝙣𝙚 𝙨𝙖𝙗𝙞 𝙙𝙖 𝙠𝙖𝙧 𝙛 𝙞 𝙣 𝘼𝙙𝙙𝙪'𝙖𝙧 𝙙𝙖 𝙠𝙞 𝙠𝙖 𝙢𝙞 𝙣 𝙩 𝙪𝙣𝙙𝙖 𝙧 𝙖𝙣𝙖𝙧 𝙙𝙖
𝙠𝙞𝙠𝙖 𝙝𝙖𝙞𝙛𝙚 𝙣𝙞 𝙝𝙖𝙧 𝙕𝙪𝙬𝙖 𝙔𝙖𝙪😘🥰😍, 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝 𝙮𝙖 𝙜𝙖𝙛𝙖𝙧𝙩𝙖 𝙢𝙞𝙠𝙞 𝙙𝙖 𝙍𝙖𝙝𝙖𝙢𝙖!🥰😍

My Mistake

Babi-shida

Ranar da aka muka zo registration ban haɗu da kome ba, asalima nasiha ce
tsakanina da iyayena, amma babu addu'o'i niman kariya, daga mugun abu.

Innarmu ce ma tayi min fada da na kama kaina, na tsare mutuncina. Sosai tayi
min fada akan ba ruwana da Kawayen banza amma bata yi nazarin bani wata addu'o'in
ba dan niman kariya daga shaidanun mutane.

So bayan mun iso zaria nan sai aka kama min daki a cikin
makarantar, tare da wasu abubuwan Amfani na Baba ya nuna min muhimmancin barin
cikin su nazo karatun suna da burin na zama wata aba ce a cikin al'umma.

Bayan tafiyar su ne na fara fuskarta rayuwar da nazo yinta, na nutsu


sosai asalima kaman tsoron mutane nake, wata na uku a makarantar su babba suka dawo
kaduna.

Sai ya zamana duk karshen sati suna hanya zuwa duba ni.

Kuma dukkan su biyar har da Innarmu.

... Wata na hudu mu kayi jarabar zangon farko, da murna na tattaro na


dawo gida, a gaskiya muna cikin yalwanta Ubangiji, sabida.

Nayi hutuna a gida inda muka ji dadin rayuwar mu ta nan kaduna.

Hutun mu na karewa na koma makaranta.

......
Duk wani abinda zai kare mutuncina nayi, tun daga shigar da nake.

Ina kyakyawa mu'amala da abokan karatu na. Hatta yan Ajin mu sun san bani shiga
damuwar kowa, idan ka tambaye ni me kika zo yi karatu zance maka, kuma har yau ban
tab'a fashin karatu ba, Ni dai abinda na sani ina da zafi. Idan ka tab'a ni amma
bayan haka bani da wata halayyar.

..... Ina da shekaru na biyar aka kawo mana Dr Aahil, lokacin ban san
tare aka kawo ku ba, ni dai ina ganin shi a makaranta.
---
Kallona yayi sannan yace.
"A'a ba kawo mu akayi ba, mun tafi karo karatu ne, shi ya gama nashi."
Shiru yayi sannan ya cigaba da danna wayarsu shi wanda kusan Halayyar shi ce.
Idan ka cire koyarwa zai iya b'ata lokaci me tsayi yana latsa waya har.

"Dare nayi kuma baki gama bani ba, kuma na gaya miki ina da night
service."

Shiru nayi Sannan na cigaba da bashi labarina.


---
Bazan tab'a mantawa ba, wata rana ya shigo ya gama mana lecture zai fita. Sai wata
daga bayana tace.
"H²Manga! Malamin nan zai tafi yabar kayan shi."
Siririn tsaki naja sannan nace mata.
"Yana sane ya bari, dan haka sai ki tuna mishi."

Juyowa yayi tare da zuba min ido, na kauda kaina na cigaba da abinda nake.

Tun daga ranar Aahil ya shigo rayuwata, duk da yazo dai-dai lokacin da zamu
tafi IT, amma haka ya matsa min, kome Husnah HABIB Manga.

Idan yayi koyarwa amadadin ya nutsu abinda ya shigo dashi sai yayi ta
tsokanata, wanda a Gaban mutane yake nunawa yana hauka a kaina,, sai aka fara cewa
ai dan nayi sa'a yana kulani ne, dan ban san waye shi bane.

A gaskiya ban yarda dashi ba sai lokacin da ya fito kirkiri ya nuna shifa aurena
zai yi.

Amma ba damuwa na tafi IT na dawo, lokacin da zan tafi dan an rabamu


gurare, sai gashi yake gaya min ya samo min pass zan zauna a zaria nayi it.

Matsalar da na fara fuskanta dashi shine zai tab'a ni, ko ya rike


hannuna, idan ta kama ya kwace abuna yace na amsa idan ina da karfi.

Ban tab'a kawowa akwai katon matsala ba, sai da tafiyar ta fara
nisa, zai turo min sako na dauki Hotona na tura mishi, ba kaya. Sai na share shi ko
kuma ya shiga bani labarin banza, bani bin takanshi.

Akwai lokacin da na tafi kasuwa aka sace min waya . Da ya tashi saya
min waya sai da ya bani tsoro, domin ya saya min waya ce na manyan yara. Sai aka
barni da b'oyewa, idan muka yi waya dashi sai yace min Kinga videos din cikin wayar
kuwa.

Murmushi nake nace eh. Ashe yasan tanadin da yayi a cikin wayar, ranar ina
wani aiki a cikin internet, sai nake son sauke wani littafin biology, kuma dama
itace course din da yake mana kenan, kullum sai yazo yana mana fada munki musayi
book din shi idan ya bada Assigment, toh ranar Cape din makaranta sai an rasa
gurin zama.

Toh ina son saukewa a waya ce, sai naga bani da space, kawai na shiga cikin
wayar, na fara dubawa, a hankali idanuna ya sauka akan wani kazamin video, kawai
ban san lokacin da na sake wayar a kasa ba.

Tsabar tsoron, kashe laptop din nayi sabida shi Baba ne ya saya min, duk
wani abu indai karatu ne, toh iyayena suna kaina.

Goge komai nayi sannan na kirashi na nuna mishi b'acin rai na, sai ya
nuna min Kuskure ne don Allah nayi hakuri.

Dan haka cikin dadin baki ya lallabani muka shirya.

Haka kawai zai kirani yayi ta gaya min bashi da lafiya, yana cikin damuwa.

Duk sai na rud'e, domin zuwa lokacin na fada wata mahaukaciyar soyayyar shi.
Wanda hakan ya janyo min damuwa idan naji bai da lafiya.

Lokacin da na fara zuwa gidan shi ya gaya min halin da yake ciki, a
ranar na fara gwaninka dukda baka shiga ajin mu, naji ana cewa baka cikakkiyar zama
na sati a makarantar amma kai ma malamine.

Amma ban tab'a sanin kai din Christian ne, kuma babba a cikin a
church, ban yarda ba sai da nazo naganka da wata karamar Bible.
Idan baka manta ba, sai da ka tambaye ni meye ya kawo ni.

"Nazo niman aljuhun baya ne"


Ya fada min, kai tsaye, sai kunya ya kamani, sabida ido da ido nayita ci masa
fuska, dan a lokacin ban san yana jin hausa ba.

Shiru nayi sannan na cigaba.


A lokacin kirana yayi wai zai mutu, don Allah nazo da sauri, na kawo mishi
dauki. A ranar na kunshi bakin ciki biyu.

Dan na same shi cikin dakin shi, a kwance. Kin shiga nayi yace min na shigo
naki, karshe sai ya balbale ni da fada.
Haka na shiga a tsorace, nuna min bakin gado na zauna.

Mun jima muna zaman kurame. Kafin ya tashi ya shiga min chakulkuli.

Daga nan bazan iya cema na iya sarrafa kaina da zuciyata ba, ni dai iya
sanina. Iyayena basu kasance masu lalata ya'yan wasu ba, amma ni na sake soyayyar
wani ya gurba min tarbiyata,.

Kuka ne ya kwace min, ina yi ina karawa, sosai nayi kuka. Sannan na
zuba ido ina kallon gefen hanya da ya zama babu kowa, sabida sha biyu ta kusa,
tadda motar yayi, muka shiga barin gurin.

Tunda ya sami biyar bukatan shi, ya shiga ban daki ina kwance, a
gadon wayata tayi kara, ina dauka aka gaya min Babana yana asibiti.

Ko jikina ban gyara ba, na tsallake zan fita dai dai fitowar shi, riko
hannuna yayi ya turani ban daki, yace nayi wanka.

A gurguje nayi na fito, zan tafi ya kalle ni, sannan yace.


"Meye faruwa."

"Zan tafi Kaduna ne?! Babana bai da lafiya"


Buɗe drowe yayi ya ciro kuɗi, ya mika min.
Kallon kudin nayi sannan nace.
"Me zanyi dashi"
"Karba bani son gardama."
Babu yadda na iya na amsa, nayi mishi godiya sannan na bar gidan.
Duk wanda yasa mace matuƙar ya ganni a lokacin toh tabbas zai fahimci nayi
wasa da kimata, dan a ranar na wuce kaduna.

Ban tsaya a gida ba na wuce asibiti.


Tunda naje Innarmu ke bina da ido, amma cikin hikima nake dai daita
kaina.

Sai da ta min magana me yasa me ni, nan na mata karyan cewa na fadi a ban
dakine, wallahi iyayena sun tsare min kome na. Abincina, suturana, hatta material
din da za a nuna a makarantar ina kiran Baba zai saya min.

Kuskure na shine makaho soyayyar da na fada, kuma gashi na fita a lokacin da


idanuna suka Zama basu da amfani., Babana yana fama da cutar iskar dalma, sakamakon
tu'amali da yake da inda ake tonar ma'adinai, dan haka aka daura shi a magani.

Dan ciwon ta tab'a mishi huhu, dukda kudin magani da komai yabiya,
dan yana da dan rufin asiri.

Sai dai ciwon yazo mishi a bazata, dan kuwa bayan nagama IT, muka dawo
makarantar, tun dan haka zamu biya kudin makarantar, da sauran watannin da suka
rage mana.

Abin tausayi Baba nacan yana fama da jinya, wanda ya kai shiga salama a gurin
aiki.

Dake Innarmu nada kokarin Niman kudi, da kudin hannunta akayita jiyar shi.

Har Allah ya bashi lafiya, bawai ya warke ba, dake Mubarak yaki
karatu yana sana'ar bakin mai. Shima yana taimakawa Innarmu.

Alhamdulillah, domin bani da abinda zancewa iyayena, sai ma na


rike su yafeyar su, domin Dr Aahil ya mai dani tankar matar shi, akaina yake kashe
gobaran shi.

Nagode da ƙoƙarin ankarar dani Kuskure na, ban gane.

Ni a zatona baka son tarayya ta ce da abokinka, ashe kai guje min fadawa Hallaka
kake.

Tashin hankali biyu ya same ni lokaci guda, ga mahaifina ba lafiya ga


makaranta ina da yakinin korata zasu yi, dan haka ka kaini tasha zan tafi Kaduna
yau.."

"Me zaki gaya musu idan kin tafi yau!"

Ya tambaye ni, " zan gaya musu cewa bazan iya samun nutsuwa ba idan banga
halin da Babana yake cikin ba"

"Ok! Muje na kaiki gidan wata yar church mu!"

Sauya akalar motar yayi inda ya kai ni, sabon Gari Zaria.

Gidan matar da ya kai ni me suna Ruth tana da kirki, amma ban sake jiki
da ita ba, sabida yadda gidan ke tashin karni.

Tsabar kyankyame ban iya barci rai na cikin sallama ba. Dan ko da nayi sallah
akan dan kwalina nayi.
Zan iya cewa tsabar na saka iyaye na, a raina har mafarkin su nayi.
Tunda nayi sallar asuba nake zaune a akan dan kwalina, dole na dauki Azumi,
dan niman rahamar Ubangiji.

---
Tunda ya isa gida ya zube a kujeran falon shi. Yake sauke wasu tagwayen ajiyar
zuciya, sabida da tsabar tausayin yarinya da ya ratsa zuciyar shi.

Ba dan komai ba sai dan yadda iyayenta suka sadaukar da rayuwarsu


domin ita, itama da laifin ta.

Tunda taki zama a matsayin ta ma bahaushiya me cikekken kamun kai tayi


watsi da darajar ta, uwa Uba musulma.

---
Ina zaune na kifa kaina da kujerar da nake kai.
"Sallama! Gafaranku dai!"
Kallon agogo nayi sha biyu saura minti biyar. Sunkuyar da kai nayi sannan
nace.
"Good Aftenoon Dr?!"

"Miss HABIB Manga! Afternoon, da fatan jiya kinyi mafarkin Dr Aahil."

Shiru nayi kaina a sunkuye, matar tafito cikin murmushi tace.


"Pastor Bature! Bakuwar mu taki cin abinci fa?"

"A'ah Aunty Ina Fasting ne!"


"But yau ba Monday and Thursday bane, ko kina rama wanda kika sha ne"
Yayi maganar kasa kasa, kamar bashi ba.
"Hmm! Na niman yafiya ne?"

" Cikin littafi Mai Tsarki, Yusha'u yayi magana da ya dace.


". Sunan Ubangiji kamar ƙaƙƙarfar hasumiya ne, inda adali yakan shiga ya zauna
lafiya."
Wato abinda na lura dashi shine, sam bai damu da halin da nake ciki ba.
"Dr Nagode! Ina son zan tafi kaduna yau."

"Ok! Muje na Kai ki tasha."

Cikin sauri na mike, na isa kofar kitchen din Matar nayi mata godiya da sallama
sannan na fito.

Ni a tunanina Tasha zan kaina amma sai gashi ya kawo ni har


kaduna.

"Meye sunan unguwar ku?!"


"A'a nagode!"
"Kinga ki gaya min na kusan rasa jirgi na dan yau ne daurin Auren Dr Aahil!"

......

Karku manta Wannan book kuɗi ne.


Idan ta bank ne=200
Idan kuma katin mtn=300
Gama su bukatar VIP=500 bank account
Kuma katin mtn ne=600

Acct: 0472282105
GTBNK Ramlat Abdul Rahman
Manga
Idan ka biya ka sanar dani ta wannan number-
08130269641👈🏻

Thanks........
Idan kuma kana son Inuwar Gajimare! Kayi min magana ta wannan number! Shima.

Long page....
[7/2, 8:48 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BAHAUSHIYA 𖣘︎

😭𝘏𝘢𝘵𝘵𝘢𝘳𝘢 𝘠𝘢𝘯 𝘔𝘢𝘵𝘢💔

𝙆𝙖𝙘𝙤𝙠𝙖𝙣 𝙇𝙞𝙩𝙩𝙖𝙛𝙞𝙣 𝙎𝙖𝙙𝙖𝙪𝙠𝙖𝙧𝙬𝙖 𝙘𝙚!


𝙕𝙖𝙞𝙣𝙖𝙗 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡𝙡𝙖𝙝𝙞 𝙒𝙖𝙯𝙞𝙧𝙞! 𝙈𝙖𝙢𝙖𝙣𝙖🥰
𝙈 𝙖𝙝𝙖𝙞 𝙛 𝙞 𝙮𝙖𝙩 𝙖 𝙩 𝙖 𝙠𝙖𝙞 𝙣𝙖! 𝙄𝙣𝙖 𝙩 𝙨𝙖𝙮𝙚 𝙣𝙚 𝙨𝙖𝙗𝙞 𝙙𝙖 𝙠𝙖𝙧 𝙛 𝙞 𝙣 𝘼𝙙𝙙𝙪'𝙖𝙧 𝙙𝙖 𝙠𝙞 𝙠𝙖 𝙢𝙞 𝙣 𝙩 𝙪𝙣𝙙𝙖 𝙧 𝙖𝙣𝙖𝙧
𝙙𝙖 𝙠𝙞𝙠𝙖 𝙝𝙖𝙞𝙛𝙚 𝙣𝙞 𝙝𝙖𝙧 𝙕𝙪𝙬𝙖 𝙔𝙖𝙪😘🥰😍, 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝 𝙮𝙖 𝙜𝙖𝙛𝙖𝙧𝙩𝙖 𝙢𝙞𝙠𝙞 𝙙𝙖 𝙍𝙖𝙝𝙖𝙢𝙖!🥰😍

sudden.

Babi-bakwai.

"No nagode sosai!" Nace mishi da sauri ina ƙoƙarin niman inda zai sauke ni.

"Look at me!"
Kasa kallon shi nayi, sannan ya cigaba da cewa..
"Ohk! Take the code is 2356! Make sure ranar monday kin dawo Zaria, nd keep your
mouth quite, don't let anyone know what is going, in ba haka ba zaki iya rasa one
of your family, ba a gayawa iyaye any nonsense problem, ana raba wasu tsakanin
zuciya da ciki ne. you understand what I'm saying!"

Gyad'a mishi kai nayi, sannan nace.


"But Dr! Ni ban san ya zanyi da Atm ɗin ba, idan Innarmu ta gani zata min fada tace
ko."

"Ranar can da guy din nan ya baki me yasa baki gaya mishi about your
family ba, when dem saw you with money, Ni taimako nayi idan yayi miki fine idan
bai miki ba you can keep it nd go"

Shiru nayi ina share kwalla.


"By now you have two challenging, firstly pregnancy test! Secondly any diseases
test, example, HIV!"
. Da Mugun sauri na d'ago kai ina kallon shi.
"Yes da nakira Pregnant Baki razana ba, sai HIV! infection, da sauran dangin
wasu diseases."

Haka ya gama ruda ni sannan ya samu gefen titi yace.


"Ki gaida min Parent dinki Dan nasan su din Mutanen kirki ne, Sabanin You,"

Sauke numfashi nayi sannan na daga Atm na ajiye mishi a gaban motar zan fita
ya riko hannuna, a tsorace na juya.

"Ban tab'a kyauta anyi min rejected din shi ba, ni ban ce ke na bawa ba, ki
Mubarak Zakiwa Explain zaifi kowa fahimtar ki, and please karki saka damuwa a
ranki, wanda zai sanya su fahimci kina da matsala."

Fita nayi daga motar, sannan na sunkuya dai-dai window nace.


"Thank you for your help! Dr "

"Mr Arrogant!"

Shiru nayi na juya baya ina share kwalla, fitowa yayi daga motar.
"Heyyyy! Miss HABIB Manga! Kuka kuma? Shi Ubangiji da ya halicce mu yayi mu
da mabanbantar halayyar mu"

Gyad'a kai nayi sannan na juya, me zancewa Mutumin nan.


Komawa nayi daya gefen na tari Napep, inda nace ya kaini, Tudun wada.
Muna tafiya hankali na duk ya tashi, har na isa Unguwarmu,

Bashi kudin shi nayi sannan na nufi taburin Mubarak, wanda yake sayar da bakin
mai.

"Muba! Ya jikin Baban?!"


Murmushi yayi sannan yace.
"Da sauki, amma suna Asibiti."

Yadda yake maganar kawai ya tabbatar min akwai matsala,


"Ki shiga daga ciki, Maryam tana."
Da sauri na shiga, na sameta tana girki, "Addarmu."
Ita da Abdullahi suka ambace suna na.
Da gudu yar yarinyar da bata fi shekara biyar ba tafito tana me fadawa
jikina.

Kasancewar Innarmu ta daina Haihuwa, sai Kaninta Kawu Tanko ya bata Lu'lu'a.
Muna kiranta da Lulu. Yarinyar ta shiga ranmu sosai dan sonta muke kamar me, kuma
bata tab'a rikici ba a kai ta gurin Iyayenta. Kallon Maryam nayi nace.
"Meemah! Ya jikin Baba!"
"Hmm! Da sauki."

"Wani asibiti ne?!"


"Specialist"
Ta faɗa min a takaice,
Shiga dakin nayi na duba kwatina, kudin gurin Dr Aahil na dauka sannan na fito,
da sauri ko sauya kaya banyi ba na nufi waje.

Ina fitowa Muba ya mike tare da ciro wata fatattake Naira dari biyu ya
mika min cikin damuwa yace.
"Addarmu! Ga wannan kiyi kudin mota. Ga Maryam bata gama abinci ba"

"No need, Ina son karaka ni na samu abin hawa."

A hankali muke takawa, ina ta kame kame, can daure na yanki mishi karya.
"Muba! Kasan wancan satin akayi bikin dan Governon CBN! Toh Amaryan kawarmu ce Dan
haka mun je bikin, inda aka bamu kudin ƙawance,, kasan harka da manyan miliyan daya
aka bamu muka raba kowace tasamu dubu dari biyu."

Shiru yayi kamar bada shi nake magana ba, har na fara tsargu yace.
"Ai kardai kin san! Faruq Aashiq Muhammad! Ikon Allah! Shine jiya kika ki
saurarona."

Tausayi ya bani nima kuma na bawa kaina. Mika mishi kudin nayi na cire wanda za a
bukata, sannan na shiga Napep. Inda na tadda yan mata biyu.
Dake na rufe fuskana da nikab.

"Hmm! Ai ance haka yan matan jami'a suke, zubda kimar su na ya'yan mata suke,
sannan a koro su."

Sai naji na tsargu da kaina musamman idan aka ce abu ya same ka.

"Eh ai ance sau uku yana mata ciki na karshen ne yaki amsa shine ana ruwan
sama jiya dan taji zaiyi aure shine taje mishi tujara, shi kuma yayi mata duka,
karshe aka watsota daga Jami'an, mata sun koma kamar dabbobi."

Wato idan na fahimta labarina ne ake yawo dashi, kwalla ne ya cika min ido, na
kauda kaina.

Muna zuwa ya sauke su, har zasu sauka nace musu.


"Bayin Allah! Karku manta ku mata ne? Kuma iyaye ne?! Babu amfanin kalubalantar
bahaushiya yar uwanku dan zanen kaddararta ya shata cikin wani halin rayuwa. Karku
manta idan muka tozarta junarmu. Duniya tozarta mu zata yi, alakulli halin mu
kasance masu yi wa juna uzuri, da girman ka sai kaga Allah ya jarabce ka da abinda
baka tab'a yi ba. Muje Malam, fata na gari lamiri, kar ya dawo kan yaranmu.".

Sai naji na sauke nauyin dake zuciyata, har na isa asibitin, ina fita zan biya me
Napep din yace.
"Y'ata bar shi, Nagode, ki Cigaba da rike gaskiya Allah zai dafa miki, karki yarda
a hada kai dake a cuci wani."

"Nagode sosai Baba" sannan na juya ciki.


Innarmu na hango tana share kwalla, still Tana murmushi, da sassarfa na
isa gareta nace.
"Innarmu! Lafiya kike kuka?"
Wani irin kuka Innarmu ta sake, har da shasheka tace.
"Yanzun wani wanda bamu sanshi ba ya biya kudin asibitin, har da kudin jinya da
wanda zamu sayi abinci."

Zama nayi dabas nima na shiga tayata, sai da muka yi ya ishemu sannan muka
nufi dakin da Baba yake, Allah sarki rai ba a bakin komai yake ba, baba ya fita
hayacinshi kamar ba shi ba, duk wani taimako ta hanci ake bashi, hatta iskar shaka.

Muna tsaye aka kai shi wani daki na daban asali gurin babu hayaniyar mutane,
Aminety.

Waye wannan yayi sudden din mu, hawayen dake bin idanuna babu iyaka domin
ban san waye ya sudden me lokaci guda.
Duk inda yake ina mishi fatan Alkhairi.

Ina kallon Baba yadda yake barci sai ya bani tausayi, sabida yana kwance
a gurin ne b'cos of me!
Yasha wuyar yan uwan shi sabida ni.
*Allah ya isa min Aahil, bazaka tab'a samun Successful a rayuwarka ba, sai kaga
bakin ciki iya ganin idanunka._*

"Ke Ban son shirme Waye kikewa Mugun fata haka."

A farkon na dawo hankalina, na shiga cewa.


"A'a wani ne ya zalinci Teemah!"

"Ayya Allah zai bi mata hakkinta."


"Amin"
---
A hankali ya isa airport, cikin mutuwar jiki, ya gama kome sannan ya nufi inda
jirgin yake wanda aka rubuta CAN airplanes.
Ma'ana Christian Association of Nigeria. A hankali ya zauna nan wasu yan
mata suka shigo kawo mishi abin rab'awa har da wine.
Murmushin sa me tsada yayi sannan ya girgiza kai. Alamun baya bukatar.
Dauko wani abun puzzles ya ciro a aljuhun Inda yake, sannan ya fara
murzawa, yana bukatar ya hade kowani color a mazaunin shi.

Yayi wani irin nisa a cikin tunani, wanda daga juya zuwa yau bai tab'a
tsammani ba.

Karfe biyu saura ya isa abuja, inda aka zo daukar shi da wasu audi 2019,
da tambarin CAN..
(Idan aka ce CAN magana ya kare! Kungiyar kiristoci ne! Reshen naija, CAN
suna da wani irin haɗin kai. Domin misali zaku duba rikicin Jos, har sojoji suke
dashi, kuma kudaden shigar su yana fitowa ne daga Kudin baiko da ake bayarwa nan a
church)

Dr Bature Yohana Chibok, daya daga cikin matasan kungiyar ne, wanda suke
matukar alfahari dashi, Dr Bature yayi nisa a cikin addini shi, inda tsabar kar
musulmi ya kalubalence shi har wasu surori na Alqur'ani ya haddace ma'anar su.

......
Bishop Yohana Chibok POV.

A unguwar Asokoro estate, gidajen masu hannu da shuni ne, birjin a gurin, a
hankali motar da suka zo daukar shi suke ratsa unguwar.
Sai bin motar da ido ake, musamman masu zuwa daurin aure, dan unguwar su daya da
Aahil, asalima makotane tun daga Rome, Italy suke tare.

Tun Mommah nakin mu'amalar shi da Aahil har ta hakura, dan idan ta hana shi fita
zai kwana ya wuni bai ci komai ba, dan dole take barin shi yake zuwa gidansu Aahil,
gashi Ummin Aahil itama tana matuƙar son shi.

Wani katon get aka bude mishi wanda aka rubuta CAN a jiki suka shiga.
A hankali ya sauke kafar shi daya tare da shaƙar kamshin furannin gidan
musamman Queen of the day, a Sannu ya fito baki daya.

A hankali yayi tsaki, yace.


"I wish da tana nan yanzun Father cinye Ni zai yi Nama danye."

"God bless! If you finish that your thinks am always here"


Dariya yayi tare da shafa kanshi yace.
"Father! Da alamu you're really angry"
Jinjina kai yayi sannan yace.
"God bless you! and your dreams maybe come true"

"Amen! Father!"
"Not Amen! Kasan me yasa ba a baka matsayi ba har yanzun a Church, sabida kaki
aure! Ga Devanah she always worry, Kai baka da kishine. Look at you friend yau zai
yi aure dukda am sure ka girme shi, me yasa bazaka yi aure ba naga Jikokina before
na koma fadar Yesuu me ceto."

Tari Bishop ya fara Dr Bature ya rike shi, tare da shiga cikin gidan, suka
zauna, wasu kartin maza ne masu kama da irin mugayen arnan dajin nan suka mike.
"Oh! Fathar me yasa baka ji, kaje kana yadda ciwonka a banza!"
Daya daga cikin su ya harari Dr tare da jan tsaki.
"Joel ni kakewa tsaki!"
"No Father!"
"Toh who?!"
"Am sorry"
"Zauna Father, Daniel please bani bottle na ruwa mana"

"Mr Arrogant you came back, zaka dame ni da bani bani, idan an ce kayi
aure kafata keep wani deeply smile, kaman mace"

"Oh bro jeka mana, Kawar Devanah"


"Ahhh now!"

Da sauri ya kawo mishi ruwa ya bud'e a hankali ya sakawa Bishop a baki, yana sha
ya ture goran yace.
"Your name is God bless! Shi yasa ka zama me albarka a cikin duniyar nan,"

Kallon agogo yayi cikin sauri ya mike tare da cewa.


"Father bari naje daurin aure Abokina"

Cikin Tsokana Daniel yace.


"What's about you nd devanah"

Da sauri ya haura sama ya watsa ruwa sannan yayi yar abinda yayi ya saka
babbar riga da jamfa, sannan ya saka wata agogon shi wanda ita kadai ma ta ishe me
karamin karfi rayuwa! Wato sifa manyan Christian suna jin dadin rayuwarsu, domin
kudi suke samu na fitar hankali.

Musamman kudin baikon nan,(🙄🤣Shegen kudi hatta dan dake cikin ana cire mishi
nashi hadayar)

Takalmin kafar shima kawai yaci a kalla, balle kudin shaddar jikin
shi. Da sauri yake saukowa yana gyara zaman hular shi akan shi.
"Father zan tafi dan an kusan daura auren!"

"God bless! Ina maka fatan albarka sannan ka dawo lafiya!"

"Amen! Father Ina mommah take"


Murmushi Father yayi sannan yace.
"Ai Mamarku akwai Ibada, sunje Yawon Bushara, can Chibok."
"Am why she didn't."

"Hey! Jeka idan ka dawo kayi mita, Mr Arrogant. Gaskiya I pity for Devanah domin
kai sai me hakuri zata zauna da kai a dawo lafiya, abokin Yaran musulmai"

Idan yabi na Daniel cika mishi kunne zai yi dan haka, yafita da sauri.
Drive da ya kawo shi shine ya kai shi babbar masallacin Abuja a inda za a
daura auren.

Koda ya isa ya samu ana cikin shirin daurin auren ne, dan haka ya
kutsa dakyar har inda ya kusan samun Aahil.

Dafa shi aka yi, cike da mamaki ya juya yana kallon mutumin..
"Na kyale Moddibo Usman Abubakar ne sabida na aika ka gidan Kaso, ashe har
ya shiga ya fita. Dole ya saka hannu a wannan kwangilar ko kuma na saka a Yarona
Aahdeel yayi band'ashenta, idan bai saka ba, kuwa toh wannan katafaren Estate din
da yake ciki shida Moddibo Family ya bani sai na fita harkanku"

Murmushi yayi tare da ture hannun Mutumin, yace.


"Am sorry sir! I think bani bane, am Dr Bature Yohana Chibok."

Har ya juya zai tafi sai yaji ba zai iya barin wannan abin a ranshi ba.
Tsayawa yayi Sosai a gaban mutumin, ya juya idanun shi da suke dama daya a juye
yake yace.
"Kalli cikin idanuna! Kasa ke mai-maita kalmar cin zarafi, ga wata mace, sai nasaka
anyi hanging dinka. Ko ya'ya kayiwa yarinyar kallon banza, sai na cika maka
zuciyarka da firgici kalli cikin idanuna."

Jikin Mutmin ne yayi mugun sanyi, sabida kallon cikin idanun Dr Bature
ya sanya shi jin marar shi ta cika da fitsari.

Da sauri ya bar gurin, wannan itace baiwar da Dr Bature yake da ita, sam
shi yasa bai shiga Shirgin kowa but da zaran ka jure shi karka yarda yace maka
kalli cikin idanun shi, domin idanun da zaran ranshi ya b'aci toh komawa kalar ta
mage ko na zaki take juyewa.......

Guess who......

Karku manta Wannan book kuɗi ne.


Idan ta bank ne=200
Idan kuma katin mtn=300
Gama su bukatar VIP=500 bank account
Kuma katin mtn ne=600

Acct: 0472282105
GTBNK Ramlat Abdul Rahman
Manga
Idan ka biya ka sanar dani ta wannan number-
08130269641👈🏻

Thanks........
Idan kuma kana son Inuwar Gajimare! Kayi min magana ta wannan number! Shima.

Long page....
[7/2, 8:52 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BAHAUSHIYA 𖣘︎

😭𝘏𝘢𝘵𝘵𝘢𝘳𝘢 𝘠𝘢𝘯 𝘔𝘢𝘵𝘢💔


𝙆𝙖𝙘𝙤𝙠𝙖𝙣 𝙇𝙞𝙩𝙩𝙖𝙛𝙞𝙣 𝙎𝙖𝙙𝙖𝙪𝙠𝙖𝙧𝙬𝙖 𝙘𝙚!
𝙕𝙖𝙞𝙣𝙖𝙗 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡𝙡𝙖𝙝𝙞 𝙒𝙖𝙯𝙞𝙧𝙞! 𝙈𝙖𝙢𝙖𝙣𝙖🥰
𝙈𝙖𝙝𝙖𝙞 𝙛 𝙞 𝙮𝙖𝙩 𝙖 𝙩 𝙖 𝙠𝙖𝙞 𝙣𝙖! 𝙄𝙣𝙖 𝙩 𝙨𝙖𝙮𝙚 𝙣𝙚 𝙨𝙖𝙗𝙞 𝙙𝙖 𝙠𝙖𝙧 𝙛 𝙞 𝙣 𝘼𝙙𝙙𝙪'𝙖𝙧 𝙙𝙖 𝙠𝙞 𝙠𝙖 𝙢𝙞 𝙣 𝙩 𝙪𝙣𝙙𝙖 𝙧 𝙖𝙣𝙖𝙧 𝙙𝙖
𝙠𝙞𝙠𝙖 𝙝𝙖𝙞𝙛𝙚 𝙣𝙞 𝙝𝙖𝙧 𝙕𝙪𝙬𝙖 𝙔𝙖𝙪😘🥰😍, 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝 𝙮𝙖 𝙜𝙖𝙛𝙖𝙧𝙩𝙖 𝙢𝙞𝙠𝙞 𝙙𝙖 𝙍𝙖𝙝𝙖𝙢𝙖!🥰😍

Black Monday.

Babi-takwas

Shiru yayi yana nazarin can ya tattara ya watsar sannan yayi wucewar shi
inda angwaye suke, yana isa gurin cikin fara'a Dr Aahil wanda ya sha manyan kaya,
irin na Dr Bature, ya mika mishi hannu suka gaisa.

Wasu tawagane suka zo wucewa, kan Dr Bature a sunkuye ji yayi ana


busa algaita lafiya Moddibo Usman Abubakar! Lafiya toron Giwa dan Abubakar. Na
gaida Uban Abubakar.

Koda ya d'ago sun wuce, murmushi yayi sannan ya kalli Dr Aahil cikin raha
yace.
"Gaskiya ina son culture dinku na Hausawa, kamar yadda akaiwa wancan mutumin ya
burgeni."

Cikin jin dadi Dr Aahil ya bude baki zai magana akayi shelar an daura Auren Dr
Aahil Aliyu Maitama tare da A'isha Ahmad Sodangi...

Kura mishi Ido Dr yayi cikin tausayin Husnah. Ganin yadda A.A ke murna dama
haka Musulmai sukewa junar su, Amma me yasa?! selfish.

Tabbas son zuciya ya sanya Dr Aahil ya cutar da innocent lady, da bata ji ba,
bata gani ba yayi destroy rayuwarta into hell.

Ganin yadda kowa ke taya shi murna shima ya mik'a mishi hannu daga nan suka
dunguma zuwa liyyafa wanda aka shirya a Center hall.

Gurin yayi kyau, duk abinda ake yi, Dr Bature yana kallon su har suka gama.

Ranar bai koma gida ba sai ƙarfe biyar yana shiga gidan ya tadda ita, kauda
kai yayi cikin sauri ya nufi step yana hada bibiyu.
Dan haɗu yarinyar ta haɗu, matsalar shi baya yinta ne baki d'aya.
Kallon Daniel tayi, kamar zata yi kuka tace.
"Kana ganin ya share ni?!"

"Mr Arrogant! Ne fa, Devanah ga Joel da yake sonki me yasa ba zaki amince
ba".

Murmushi tayi tana kallon Joel, akwai mabanbanta halayyar da ya raba Dr Bature
da Joel, Dr mutum ne me kamun kai, ko taba ba yasha, balle wine.

And secondly Dr baya niman mata amma shi yanayi. Sun isheka."

Mik'ewa tayi tabi bayan shi, tana zuwa yaji kofar a rufe, tsaki tayi ta cigaba
da bugawa.

Kuma shima yasan da haka, zata iya shigo mishi, that's why ya rufe kofar.
Sai da ya shirya tsaf sannan ya zo ya bude sanin cewa zata ya rungume shi.
Shi yasa sai ya rungume kofar yayi Banga banga.

"Excuse Mr Arrogant!"
Murmushi yayi, sannan yace.
"Ok Miss Funny zan shirya tukun"
Ya rufe kofar, abin shi kwanciyarshi yayi cikin jin dadi ya manta da ita.

Tabbas yasan Devanah tana masifar son shi, amma Allah ya gani baya sonta, baki
daya a rayuwarsa. Bawai bata yi bane, tayi iya wuya shine dai bata mishi ba. Kuma
da Babanta da Mommah cikin su daya.

Sai da ya share barcina shi tukun kiran sallar magabri ya tashe shi.

"Wancan Ustadz din nan yana da katon voice!"


A hankali ya bude labule yaga yadda akayi ruwa sosai, yana son yanayin
sanyi, sabida tana sanya shi farin ciki, Infact ma yanayin sanyin damina tana kara
mishi sanin cewa shi din namijine cikakken mai lafiya.

A yanzun haka bai ki a ce yana da matar shi ba. Wacce da zaran anyi ruwa yazo
kusa dashi. Amma ina kallon mata yake marasa sanin fa'idar so, baya son macen da
zata so shi ya fi dacewa yace yana sonta.

Ban daki ya shiga yayi wanka sannan ya shirya tsaf, cikin kananun kaya
kafin lokacin zuwa dinner yayi.

Yana fitowa yaga kowa a saman dinning table, share su yayi dan yasan
Devanah ce tayi girkin.

Diban Whiter rice tayi da vegetables sauce, sai coslow ta kawo mishi.

Kallonta yayi dake babu masu lura dasu kowa na cin abincin sa ne, ya fincikota
zuwa kirjinshi kasa kasa yace.
"Bana son Kona fix din gashin kanki da kuma nail dinki, shi yake sani jin kyamar
cin abincin ki, Kinga duk inda zanje zan dawo naci abincin Mommah, kina sona but ya
kamata ki koye yadda zaki kula da abinda zanci."

"Am so sorry! Ba zan kuma ba."


Jan abincin yayi ya fara ci, har ya koshi, zama suka yi ya janyota sosai
dan ya lura yana son haka, daura kanta yayi a cinyar shi yana bata labari, wanda
dayawa akan ibadarsu ba

Wannan ba shine matsalar ba, ita kawai ya furta mata cewa.


Ina sonki. Shine damuwarta. Amma gayen nan ya shareta ya cigaba da bata labarin
kanzon kurege.

Mik'ewa tayi zaune tace.


"Baka da wani labari sai na Ibada da Addini, ni bashi ne damuwa na ba Bature ina
matuƙar sonka, wanda zai iya sanyani kashe duk wacce kace kana so, Bature AM ready
to take ko wani irin kalubale akanka, Matukar wata ta shigo rayuwarka zan kasheta
kuma zan kashe banza. Tunda

Baka fahimci how many years na d'auka ina jigila da sonka."

Juyawa tayi zuwa ga Father tace.


"Father! Na rantse da Yesu me tsarki bazan tab'a barin Bature ya hadani da wata
mace na, koda kuwa zata zame min ajalina Father ka gaya mishi na kai makura gurin
son shi sai yaushe zai furta min yana sona."

Mik'ewa yayi zai fita, Father ƴace.


"Abraham! My Son!"
Tsayawa yayi cak, tare da kallon Bishop.

"Meye laifin ta?!"


Ya tambaye shi a sanyayye,
"Bata da matsala, kuma ni bawai bana sonta bane, ban san ya nake jinta
bane a raina, Father trying to love Devanah na kasa, Father bani ke son Devanah
ba, Brother na shi yake sonta, but am."

"Bature! Meye laifina?!"


"Ita soyayya abace da kana iya jin shi koda baka tare da masoyin ka, Devanah
idan bana tare dake Mantawa nake da duniyarki Devanah baki cikin ruhina, Kiyi
hakuri ɗan ruhin me tsarki Yesu Almasihu."

Fasa ihu tayi tare da Fad'uwa a kasa tana birgima, tsaki Joel yayi cikin
fada yace.
"So what dan yace baya sonki! But am still love you!"

"Hell you da love din banza da wofi!"

Haka Devanah ta hauka, har ya fito daga sanye da dark grey suit, sannan ya
durkusa ya d'agota.

Kura mishi ido tayi ta kuma sake wani Irin kuka, me ban tausayi.
"Kace baka sona?!"

Sosa goshinsa yayi sannan ya tsallake ta yayi tafiyar shi.


---
Husnah. POV

Innarmu ce ta koma gida ni na zauna a jikin Baba wanda bai da Alamar


farfaɗowa.

Kura mishi ido nayi kwalla na zuba daga idanuna, na ƙasa fahimtar
kome dan gani nake kamar nice silar fadawar shi wannan halin rayuwar, Baba yayi
spendin all Rayuwar shi for my Education but lokaci guda kome ya juya up side
down. Duk sabida ni.

"Ya rabb." Na fada a sanyayye,

Zuwan Meemah ya rage min nauyin tunanin da nake, muna zaune har dare
Before Innarmu tazo muka koma gida.
Tunda muka dawo nayi sallah duba agogon nayi naga karfe tara saura, daukar kudi
nayi na fita.

Can wani unguwa naje akwai wani sabon asibiti me sunan Allah na kowa.

Bayani nayiwa Likitan, murmushi yayi sannan ya rubuta min test kala uku, da
One scanner naje aka yi min.

Dawowa nayi na zauna har sakamakon ya fito na kai mishi, tunda ba zauna
nake share kwalla, dan nasan na karanci abinda ya shi midwifery, amma Sam tunani na
bai bani ina da ciki ba.

Kallona Dr yayi cikin nutsuwa sannan yace.


"Yanzun idan na gaya miki wani magana bayan abinda kike tsammani ya zaki ji?!"
Hade hannuna nayi guri guda, kwalla na zuba nace.
"Alhamdulillah!"
Murmushi yayi sosai sannan yace.
"Congratulations! Baki da matsalar kome! Babu Aid Babu pregnant, Babu wani ciwo.
Sai na damuwa jininki ya haura sosai."

Gyad'a kai nayi, ya rubuta min magani sannan nayi mishi godiya na fita.

....... Nayi yar karamar barci, amma da zaran na tuna gobe Sunday sai
naji bugun zuciyata ya tsananta.

Kwana nayi ina juyi har kusan asuba, sannan na samu barci. Da asuba da
Meemah ta tashe ni da ciwon kai na tashi, sallah ma dakyar nayi.

Abin karyawa da aka kawo min ma ban iya ci ba, sai kusan azhar
lokacin Innarmu tazo, nayi wanka tare da cin abinci nasha magani.

Duk ranar na wuni ne a gida, sai dare nace Innarmu ta zauna Ni naje
na kwana a jikin Baba.

Dakyar ta yarda, naje na kwanan.

Karfe biyar da rabi yayi mata a cikin asibitin, nayi mata sallama.

Tsoron da firgici sun samu mazauni a zuciyata, tashin hankali da gigita sun
tabbatar a fuskana, a haka na shirya na wuce zaria. Tun daga bakin get ake nuna
ni, tun daga nan na fahimci am finish.
Kusan me yasa haka yayi muni, sabida Ni Bahaushiya ce! Kuma wacce tafito cikin
al'ummar musulmi, idan da Kirista ce baza a damu da ita ba. Sabida basu koyi da
da'a kamar bahaushiya,

Ko dan ina talaka ce, kai tsaye hostel na wuce, cike da kunya da nadama mara
amfani, yau masu nuna min Dr na soma sune masu zagina, masu zagina dan naki amsar
soyayyarshi sune masu min dariya masu ganin cutatta zai yi sune masu sunkuyar da
kai cikin takaici da bakin ciki.

Ina shiga suka kwashe da dariya, sai Teemah ce tazo da sauri.

Ta rike hannuna muka shiga daga cikin wani irin marayan kuka na sake,
na shiga bata labarin halin da nake ciki.

"Allah yana tare dake, meye na kuka, kece baki san me ya faru ba, bayan dukar
da yayi miki, shugaban dalibai da wasu dalibai sunyi zanga-zanga, tun ranar juma'a
har jiya, kuma sunce a miki adalci."

Girgiza kai nayi, muna zaune har lokacin zuwa aji yayi, kamar bazan fita ba na
shirya. Amma na fara da hada kaya na ne, sannan na shirya zuy aji.

Duk inda na wuce fatan Alkhairi kawai ake min, nasan bani shiga rayuwar
kowa, amma dayawa mutane suna yina ne sabida baiwar da Allah yayi min na dinbun
ilimi,

Shi yasa da na zauna sai gashi ana kawo min gaisuwa.

Ni dai bana iya Magana, shigowar Dr Bature, fuskar shi a murtuke shi ya
kuma hautsina min lissafi, sai satar kallon shi nake.
Amma fir yaki kallona, shiru yayi yana latsa wayar shi.
D'ago kai yayi sannan yace.
"Husnah HABIB Manga.". Yana fad'ar haka ya juya ya fita.

Yana fita na kalle yan ajin, cikin murmushi sannan nace.


"Assalamu alaikum! Ina me niman yafiyar ku, ban sani ba ko na zalince ku, Ni baku
min kome ba. Nagode."
Ina gama faɗar haka na juya na fita, tare da tattara komatsan na.

Ban san me ya bani kwarin gwiwa ba, amma ko kukan zuci da nake. Conference
hall naje, na sami malaman mu ne da wasu daga cikin staff.

Tunda na isa cikin gurin na tsaya, sai wasu daga cikin dalibai.
An karanto min abinda aka ce nayi. Wasu abubuwan dalibai ke kareni,
wasu kuma malaman mu, karshe aka ce dai abisa hukuncina kora ce, sabida nayiwa Dr.
Aahil Sharri.
Kuma iyayen shi sun nuna abu mishi hakkin su kar a lalata mishi suna, toh bisa
ga bincike da Dr Bature Yohana Chibok yayi tare da Imran Shaikh Abdul Hakim, tare
da wasu dalibai. Sun tsaya tsayin daka inda suka nuna min adalci an dakatar dani
har na shekara d'aya!

"Alhamdulillah! Alhamdulillah! Alhamdulillah! Alhamdulillah! Alhamdulillah!


Nagode sosai! Insha Allah a zaman shekara d'aya zan koma iyayena su daura tarbiyyan
da aka rusa, but Zan DAWO DR AAHIL ALIYU MAITAMA, Nagode da tsaya min da kuka yi,"

Daga haka na juya tare da barin Hall din, kowa sai da ya sha jinin jikin shi,
sabida nayi maganar a sanyayye but cikin zuciyata yana kamawa da wuta ne, na fitan
hankali.

Ban bar makarantar ba naga kiran Muba! Dauka nayi yace.


"Jikin baba ya tashi, ki dawo gida."

Kashe kiran nayi sannan na koma hostel na tattara kayana na fito dashi
tare da barin Makarantar, juyawa nayi na kalli bakin get, Ina me fatan Allah ya
dawo dani domin karasa wasan da aka fara na tashi 0, Dr Aahil ya tashi da 2....

Karku manta Wannan book kuɗi ne.


Idan ta bank ne=200
Idan kuma katin mtn=300
Gama su bukatar VIP=500 bank account
Kuma katin mtn ne=600

Acct: 0472282105
GTBNK Ramlat Abdul Rahman
Manga
Idan ka biya ka sanar dani ta wannan number-
08130269641👈🏻

Thanks........
Idan kuma kana son Inuwar Gajimare! Kayi min magana ta wannan number! Shima.
[7/2, 8:53 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BAHAUSHIYA 𖣘︎

𝘏𝘢𝘵𝘵𝘢𝘳𝘢 𝘠𝘢𝘯 𝘔𝘢𝘵𝘢

First challenging...

Babi-tara

Haka na bar makarantar ina kukan zuci, har na isa tasha.


Babban damuwata me zan gayawa Innarmu? Ambaton Allah nake baji ba gani.
Har na iso Kaduna, na rasa inda zan kai kayana.
Kawai sai na dauka na wuce gidan wata Yar unguwarmu matar tsohuwa ce, bata
gani. Na ajiye zan zo na amsa.

Sannan na wuce Asibiti nan naga Halin da Baba yake ciki zafin ciwo ya tab'a
mishi brain, sam yaki a ya zauna ni kawai yake son gani, yana gani na ya rike
hannuna sannan yace.
"Muje ki kaini Mahaifata kar na mutu anan dan basu da asara sai ke."

Duk yadda naso ya fahimci halin da yake ciki yaki, dan dole aka mishi Alluran
barci. Muna cikin jarabta, amma Alhamdulillah tunda Allah bai wulakantamu ba. Jikin
Baba da sauki matsalar shi yasa rai sai mun bar Kaduna, dan har zuciyar shi ta soma
tabuwa. Abun tausayi haka muka tsayar da shawara, tare da rubuta mana magani,
sauran kudin da ya rage aka bamu.

Ranar da muka dawo, jikin mu duk yayi sanyi dan a ranar muka tattara kayanmu
tsaf, muka yi bankwana da garin Kaduna.

Baya bata kad'an...


Tafiyar mu kadan Sai ga Dr Bature yazo nima na, kuma abin takaici ya manta sunan
Garinmu, sai dai Rabi yake cewa.

...... Tafiyar awa hudu ya kawo mu, garin Narabi. Abin bakin cikin shine
anki bamu inda zamu sauka, duk yadda muka roki arziki, amma suka k'i.

Sai da wani dattijo Abokin Malam Manga yayi musu fatafata, aka bamu wani
karamin part me dauke da dakuna biyu, nan ma, mutumin yace ba zai yu ba shine suka
bamu shashin Innarmu na dame dauke da dakuna hudu, dukda ginin jar kasa ce. Amma
yayi, dan haka muka shiga da baba cikin dakunar bayan mun gyara ko ina.

Abin tausayi sai gashi wai kyamarmu ake a cikin gidan, babu me zuwa
gurin mu, Mubarak da Abdullahi, da Ghaddafi idan suka je masallaci ba'a tsayuwa
kusada su.

Tsagwama kuwa ba a cewa kome, daga ni har Meemah da lulu bamu fita ko
ina. So muna cikin wani halin rayuwa.

Godiyar Allah mun tanadi kayan abincin mu, shi ya taimake mu, kome muna dashi.
Sannan ga Atm din Dr B, na kasa amfani dashi.

Jinyar jikin Baba shine matsalar mu.

Satin mu biyu da dawowa, Baba Yawale da Baba Haruna suka zo har kofar
shashinmu, wai sun zo duba Baba.

Basu shiga ba suka tsaya daga bakin kofa. Suka gama abinda zasu yi sannan
suka fita.

Alhamdulillah, dukda halin da muke ciki, cimmar mu me kyau ce, domin da


masarar mu ta kare, kudin Hannun mubarak ya tafi nabardo yayi mana siyayyar kayan
abinci.

Haka zalika baba na cika wata guda muka kawo shi, bauchi kunsan
sha'anin kudi kuma zara bata kyale dami ba, dan haka na tafi bankin da naga ansaka
sunan shi a jikin Atm din, wato Ecowa, nan naje cire kudin abinda na fara duba
balance din, dafe machine din nayi kwalla na zubo min, sabida kudin da suke cikin
account din ya wuce misali, asalima kamar account din shine na CAN.

Dan haka cikin hankali irin nawa na cire naira dubu 50, sannan na bar gurin,
na koma asibitin nan na samu sun bashi gado, duk abinda aka rubuta sai da muka
saya.
Idan naga halin da muke ciki, blime kaina nake sabida duk abinda ya faru
laifina ne.

Bazan tab'a yafewa kaina ba, dan haka, na duba wayata na kira Mubarak, na
gaya mishi ya gayawa Innarmu an kwantar damu.

Wannan karon mun fada hannun da ya dace domin likitotin sun san me
suke yi, kuma suna kokari domin kusan team din su, su goma ne akan shi..
Ranar test kawai bakwai aka bamu, abubuwa sun min yawa, dan haka Mubarak ya tawo
ya bar Innarmu, mu biyu muka yita kaiwa da komowa, har Allah yasa muka gama.

Idan na tafi masalaci sai na zauna nayita kuka, sabida bani da wata karfin
zuciya.

A ranar naji wa'azin malam tijani yusuf guruntu, akan Zina


wato mazinaciya jakar gayu, ranar kamar zuciyata zata fita, nayi kuka har sai da
aka shiga tambaya na.

Ni Husnah ba fara bace ni baka ce, idan nace baka Yes I mean black din, amma
ina da madai-daicin fasali, a cikin halittana idanuna da hakorana sune farare, dan
haka bani da wannan kyau da za a fasaltani, but Alhamdulillah.

Sai dai ni din doguwa ce, ina da tsayi wanda na dauko Innarmu, dan duk
dakin mu Mubark ne dan gajerenmu.

Mun sami tarbiya sosai, dan muna girmama na gaba damu, sannan bamu da
kwadayi da hangen nesa. Uwa uba. Abin hannun mu bai rufe mana ido ba. Muna da
dabi'ar hakuri da zurifin ciki, amma akan ka wulakantamu bamu da hakuri.

Idan da zan zauna nayi maka magana dauka zakayi ni din yar wani ce,
tsabar yanga da sanyi dan ko fada nake yi dariya ake min, wai ban iya fada ba,
maganar ma dariyarta ake wai na cika sanyi da yawa.

Na kuma godewa Allah nace Alhamdulillah.


Ni kaina ina mamakin taya na bari A'a ya cuce ni, dukda wannan halin nawa.

Kwanan mu uku aka sallame mu, domin an samu maganin kuma yana fara sha
numfashin sa ya fara tsayawa dai-dai.

Muna isa naga Abdullahi a tsaye da wani katako, ana rabashi da wani, da
sauri na sauka a mashin din nace.
"Abdul!!"

"Wallahi na kuma ganinka a shashin mu, sai na sauke ma kafarka, kai ko Luluh
ka rikewa hannu, sai na maka tij...."

Kifa mishi mari nayi, cikin takaici, nace.


"are you out of your sense?! Kasan waye shi? Babban yayan su Baba ne?"

Wani irin zuciya yaja sannan ya sake katakon, ya juya.


Riko Baba Mubarak yayi, dan shi kam ya kasa dago kan shi.

"Ba dole ba! An haifi yara masu sak da ruwan shegu, dube gansamemmeyar budurwan da
aka ajiye. Ga wata a ciki, an gama yawon bariki an dawo mana da tsarabar jinya"

"Inji Baba Haruna?"


Murmushi Baba yayi sannan ya rike hannuna muka shiga gida, nayi kuka ranar har na
tsani kaina, na fara ganin laifina wai ban amshi auren Manga ba, amma lokaci ya
kure min, muna shiga muka tarada anoda tension din.
Rufe bakina nayi kuka ya kwace min, slowly. A hankali na zame ma fasa wata
irin kuka me cin zuciya da ruhi?!
WHY?! Our Mommy! Wani kato him try to rapunzel her.
"Innalillahi wa'inna ilaihi rajioun?! Allah mun tuna ka yafe mana our sins"
Rarrafawa nayi jikin Innarmu na kwanta, ina kuka. Dukkan mu kuka muke, hatta Baba i
pity for him, Biological brother din shi , da yake son ketare iyakar shi, Why?!

Kodan Innarmu Tana da jiki me kyau ne, oho. Dan haka ce ita ta haife mu ba, kuma
ya danganta da yadda kake tafiyar da matarka, basu fahimci haka ba, Baba yana
ƙoƙarin tattalin mu, daga abincin mu har suturan mu me kyau ne.

---
Zaune yake ya tsurawa wayar hannun shi Ido, wata guda kenan but kullum sai ya
zubawa wayar ido yana jiran ganin alert.

Kallon yanayin garin yayi anyi ruwa Marka marka, bazai ce bai da nutsuwa
ba, but yana cikin damuwa, shafa kan shi yayi dan yasan damuwar shi na dakatar da
yarinyar nan Bahaushiya nan ce. A yanzun yana son sanin halin da take ciki ne.
Daga tafiyar ta zuwa yanzun yaje KD Yafi sau goma sha biyar, kuma duk result
ɗin daya ne, babu wanda yasan sunan kauyen su hatta makotar su babu wanda yasan
sunan kauyen an dai san daga Bauchi suke, amma babu wani shaidan a Bauchin suke.

Kara wayar tayi, tsaki yaja sannan ya duba, text message ne,
budewa yayi yaga daga bank din shi na Ecowa, wani ajiyar zuciya ya sauke, yana
kallon wayar, da lokacin da aka cire kuɗin da bank din da streets din Muhammad
Abdul kadir away bank road Bauchi.

Fauce wayar tayi ta zuba mishi ido, sannan ta juyar da kanta zuwa ga wayar
ganin cire kudi aka yi ta wurga mishi wayar.

Sannan ta shiga balle botirin rigarta.


"Karki soma?!" Yace mata, daukar wayar yayi, ya barta a gurin. Zata sanya shi
damuwa. Ko waye ya gaya mata shi haka yake yau kwanan ta biyu da zuwa dan an kusan
yi musu engagement dashi , shine aka turo ta su shirya kan su dan tace idan bashi
ba sai rijiya.

Ba tare da yaji komai ba, ya barta a gurin yazo inda zai samu
nutsuwa, tabbas indai yau ta cire kuɗin toh tana Bauchi! Toh taya zai sameta, shi
babban damuwar shi ciwon mahaifinta, a wani hali suke ciki.

Lumshe idanun shi yayi, yana kuma hango, ranar da zata bar makarantar ko
waiwayar in yake bata yi ba, dukda kuwa taso ya kalleta lokacin da ya shigo ajin
amma shima fir yaki, dukar iska yayi sannan yace.
"Am sorry!"
Zuba mishi hannu tayi a kafad'arshi tace mishi.
"Hmm! Thanks Har kasan nazo gurinka ne"

Ture hannun ta yayi cikin jin haushi yace.


"Devanah! Bana gaya miki gaskiya ba, nifa bana sonki?!"
Zaro ido tayi tana kallon bakin shi wanda yake kewaye da suma, sai dan kwata
miliyan din da ya kamata fuskarshi, had'iye yawu tayi. Cikin damuwa tace..
"Wai meye na tsare maka ne da baka sona."

Hade fuska yayi sannan yace.


"Kawai bana jinki ne a raina!"
Kallon shi tai, sannan ta mike tare da barin gurin shi, ta koma ciki tana
hada kayanta.
---
Sunkuyar da kai nayi, ina me cigaba da duba pose Dina, ganin Inuwar mutum nayi
akaina, ya zuba min jajjayen idanun shi.

D'agowa nayi cikin rashin tsoro nace..


"Akwai abinda kake bukata Manga?!"
Jingina yayi da bango sannan yace.
"Nazo ne, dan na gaya miki yau da dare zan zo ki bani abinda kike bawa yan jami'ar
da kika yi aka koro ki?!"

Murmushi nayi, sannan na kalle shi sama da kasa. Na dan lashe bakina,
sannan nace.
"Eh toh! Su din suna da aji da tsafta taya zan hada jikina da naka kazami irinka
dubi hakoranka, kai dube ka ga?! A dauri nashi ko a b'ata igiya. Salin alin kafita
kafin na baka mamaki"

Tawowa kaina nayi dama ina cike da abinda aka wa Innarmu, ban san lokacin da na
dauki tabarya na make dan banza ba ya dai fasa ihu tare da ficcewa da gudu yana
ihu.

Hmmm! Rayuwa kenan, amadadin aga laifin shi sai aka kuma ga laifina, wai na
saba da karuwanci shine nazo na kama shi da karfin Bala'i, garin ya kwaci kanshi ya
buge.

An aka yita yamudidi dani, har da iyayena, abin dariya duk kuma
danginmu ne ake wannan hayaniyar.

...... Kwana biyu zan mai da Bana Asibiti, kamar bazan tafi ba, nace
Mubarak yaje yace a'a dole na shirya muka tafi da Innarmu, Aka bar Meemah da Luluh.

Kafin mu isa asibitin muka biya banki na cire kuɗin, anan ne naga kallon
rashin yarda daga iyayena, amma basu min magana ba, har muka tafi asibitin nan na
gama kome, amma nasamu sami ganin likitan ba, dole sai wata sati.

Haka muka dawo bayan nayi mana cefane, yau ma mun dawo mun sami case.
Abdullahi da Mubarak sun daki Manga, rikicin da aka rinkayi har muka dawo, mu dai
bamu ce komai ba, har zamu shige Baba ya tsaya a gaban Yan uwan shi. Murmushi yayi
sannan yace.
"Ban san meye Iyalina suke fuskartan farmaki ba daga gareku, Ban san me yasa suka
rasa kariya daga gare ku ba? Wallahi bazan tab'a cutar daku ba sabanin yadda kuke
cutar dani karku manta Allah yana kallon ku, Haruna Matana Mai sunan Malam Husnah
da Maryam! Allah zai bi min hakkina."

Yana gama fad'ar haka ya juya muka shiga gida, a ranar Mubarak yaje ya nemo
masu sanya kofa a Gumau, kuma aka zo aka saka, bayan mun cire wasu kudin aka shata
inda za a kara mana tsayin katangar mu, tare da rufe kofar cikin gida.

Hmmmm mutanen yau kabar su Yadda Allah yayi su, sabida bazasu fahimci
kome ba, sai tarin jahilci, sabida rashin sanin hakkin Allah,......

Karku manta Wannan book kuɗi ne.


Idan ta bank ne=200
Idan kuma katin mtn=300
Gama su bukatar VIP=500 bank account
Kuma katin mtn ne=600

Acct: 0472282105
GTBNK Ramlat Abdul Rahman
Manga
Idan ka biya ka sanar dani ta wannan number-
08130269641👈🏻

Thanks........
Idan kuma kana son Inuwar Gajimare! Kayi min magana ta wannan number! Shima.
[7/2, 8:53 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BAHAUSHIYA 𖣘︎

𝘏𝘢𝘵𝘵𝘢𝘳𝘢 𝘠𝘢𝘯 𝘔𝘢𝘵𝘢

patience.

Babi-goma

Patience is more precious than intelligence.


Tabbas na fadi haka ne domin sanin cewa yan uwan Baba basu san me ake kira
da Haka ba, a kalubalen mu, hakuri itace ta farko. Da muka fara yi, domin kuwa
badan mun yi hakuri ba toh tabbas bakin ciki, ya ishemu riga da wando.

Ban da dangin Innarmu bamu yin hulɗa da kowa asalima kamar tsoron mu ake
yi, idan naga halin da muke ciki, sai na godewa Allah, b'cos mun tsallake zaman
jahilci.

Kallon Atm ɗin Dr Bature nake, ina shafa code din bayan, abinda ya fara zuwa
raina shine ya isa haka cire mishi kudin da nake sabida domin.
Poverty waits at the gates of idleness.
Dole sai ka nima zaka samu, kuma shima ai nona yayi ya tara, dan haka muka
zauna da Mubarak da Baba.
Na shiga musu karya nace..
"Sauran kudin da muka dawo da shi daga asibiti, shine naje na bude account, ranar
da muka fara zuwa asibitin bauchi da Baba, toh yanzun akwai sauran kudin. Shine
nake tunanin ko zamu buɗe injin nikar gari, toh sai an tafi."

Kallona Baba yayi cikin murmushi, sannan yace.


"Kina ganin zasu barmu, nufi so samu ne?!"
"Baba hakuri yafi hankali daraja da tafiyar bazata, duk abinda
zasu yi Allah yana tare damu, Ina tare da Addarmu!"
Murmushi Baba yayi sannan yace..
"Allah yayi muku albarka," ya faɗa a hankali.
"Amin Baba" muka ce dukkan mu,
Bayan kwana biyu muka je har Bauchi muka sayo injin, tare da Muba, a kofar
Gombe. Sannan muka dauko wali tun daga Bauchi yazo Narabi ya haɗa mana kome.

Mun biya shi kudin shi, sannan muka saka aka kafa mana, rumfa a jikin
gidanmu tare da yin dakin da injin din zai zauna,
Kun san me yasa nakira hakuri a maganar farko! Sabida idan bakai hakuri ba
zumunci zai iya lalacewa.

The next day muna tashi sallar asuba, Baba dasu Muba zai su Masallaci suka samu
an balle dakin injin din an sace, babu komai a cikin shagon, da sauri Ghaddafi ya
juyo zai gaya mana, Abdullahi ya rike hannunsa, tare da nuna mishi Baba ya wuce,
haka suka tafi sallah, bayan sun dawo ina wankewa Lu'lu'a idanu, suka shigo, na
gaida Baba Su Muba suka gaida ni ba tare da sun kalle ni ba, amma naga so sad a
fuskarsu.

Murmushi Baba yayi sannan yace.


"Nawa kika sayi injin nan?!"
"Dubu dari da hamsin?! Dan na gasa ne, sai service da akayi dubu sha biyar, da
kudin kawowa dubu biyar, kudin me aiki dube biyar.

"Waye ya baki kudin?!" Take cikina ya hautsina bakina na rawa na kasa


bashi amsa yayi murmushi yace.
"Allah! Ko?"
Na gyad'a kai na, "idan ya karb'a me zaki ce"
"Alhamdulillah nagode mishi da ni'imar da yayi min"

"Toh ki leka waje! Bayan haka kar naji kinyi wani magana Allah yana tare damu"

Ban iya fita ba, Maryam da Innarmu suka leka, da kuka Maryam ta dawo, cikin
gida.

An cika a kofar gidan sai surutu akeyi, ni kam bance kome ba, na girgiza. Dan
sai da nayi zazzaɓi.

Taya zan kuma zuwa na ciro kudin bayan nasan duk inda yake yana ganin
alert. Kuma comfirm ina amfani da kuɗin.

Amma babu karya na kwana ina kuka, domin sai da Meemah ta zauna muka yi
kukan tare sannan muka kwanta.

Kirana Baba yayi sannan yace.


"Kudin sun kare ko?!"
Girgiza kai nayi alamun akwai, amma bazasu wuce na rufwa kai asiri ba.
"Toh indai akwai ki kuma buɗe shagon koda kuwa kayan masarufi ne!"

Jinjina kai nayi, sannan nace.


"Shikenan!"
Kwana goma tsakani, muka gyara shagon, sannan muka tafi har bauchi muka
kuma yin sayayyar kayan masarufi, duk abinda za a nima hatta katin waya, da abin
canjin waya muka sayo babban generator, da wata karamar deep freeze.

Wannan karon na cire kudi me mugun yawa, zuciyata har bugawa take, tare da
Addu'ar Allah yasa daga wannan bazan kuma tab'a mishi dukiyar shi ba.
Dama masu azancin magana sunce practice make Perfect.
Doing something reapeadily is the Only way to be become good at it.

Dan haka nasaka a raina, Allah zai bamu nasara. Dan kuwa shi ba Azzalumin sarki
bane.

Babban J5 aka kawo mu, inda muka samu masallacin kofar gidan mu, cike da maza
baba yana tsaye.
Kallon mu yayi lokacin da ake sauke kayan, sannan ya kuma lalle su.
"Wallahi! Na rantse da Allah, idan aka kuma fasa min shago sai na bawa kowa
Mamaki, anyi na farko. Kar a kuma."

Yadda yayi maganar ya basu tsoro dan sun san shi mutum ne mai mugun hakuri, kuma
idan aka kure shi toh.

Barin su yayi yazo yana son taya mu sauke kayan Amma bai da lafiyan ko nace
karfin hakan.

Kallon mu Baba Yawale yayi cikin jin haushi yana kumfar baki yace.
"Wallahi sai naga bayan shi tun."

"Kafin kaga bayan shi ka fara duba Alamarin yaron nan Kamalu ashe mu, a nan
muna tacewa yana yar sana'a a birnin ashe yaron nan karatun nasara yake yi, gashi
mun dauki Kuluwa mun bashi."
A zabure yayi kan Baba Iro, yana zare idanu.
"Toh wallahi yau zai sako min Y'ata."
Fuya- fuya, ya nufi gidan surukinsa, dan zubda kima yaje ya dauko yar shi, da
tsohon ciki, muna gyara shagon bayan mun kai freezen ciki, muna saka kome a cikin
mazaunin sa.
Suka zo zasu wuce, abinka da mai ciki ta hango biscuit aikuwa ta tsaya ta
ciro kudinta tace.
"Addarmu, bani biskon nan?! Shi Kamalu yake sayo min idan zai zo daga birni "

Na diba a bakin leda na saka mata, nace.


"Tsohuwa da alamun nice zan amshi haihuwar."

"Kan jakar, buhun kaniyarki me tsaba"


Baba Yawale ya danna mata ashar, yazo ya fisge ledar ya wurga min,
sannan ya shiga balbale ni da masifa.

"Wallahi ni sai naci! Dan ji nake kaman zan mutu, kuma kasan Kamalu ba
mutuncine da shi ba, domin ya ce min yana irin karatun masu kaki ne, wallahi idan
ka bari muka mutu, toh kaf danginmu sai ya alburushe mu."

Yazo ta amshi ledar tace .


"Nagode sosai."

Hmmmm.
Su suka sani, mu kam damuwar mu ta ishe mu, bazamu ari damuwar kowa ba.

A tsorace muka shirya kayan mu, amma da dare yayi muka kwashe aka mai da
cikin gida.
Wannan karon babu matsalar kome, amma sai dai babu ko kare da yake
zuwa sanyan kome sakamakon ce musu da akayi ai Zina nake zuwa yi a birnin, da kudin
muke wannan facakan, ranar da naji haka.

Yankan jiki nayi na suma, bawai dan naji haushin kalmar bane, a'a sai dan
tension yayi min yawa at my age, bani raba dayan biyu jini na ya haura sama da 360,

A karon farko da nayi wani katob'ara nace.


"Me yasa ma ban mutu ba?!"
Buge min baƙi Innarmu tayi, tare da zuba min rankwashi tace.
"Mu da aka abin sabida mu, muce me?! Ki godewa Allah da ya jarabce ki ta wannan
hanyar, sai ki gode mishi."

Nasiha tayi min sosai, sannan nace mata.


"Innarmu kiyita mana addu'o'in, ina bukatar addu'o'in ki, ba iya Ni ba hatta yan
uwana."

Na fada cikin kuka da gajiyawar halin rayuwa.

---
Bature (POV)
Tsaye yake a cikin ofishin sa, ya zubawa window idanu, har yanzun dai yana
nazarin makomar kwanakin da aka bashi, a gida akan Devanah! Allah ya gani bayi son
Devanah. Amma karfi da yaji ta makalewa Rayuwar shi.

Kara wayar shi tayi ya kalla sannan ya kauda kai, sake jin kara yayi, sai
ya share.

Jin kara na uku yasa shi dubawa.


Dubu dari biyu da hamsin sau biyu, aka cire.
"Miss Manga!"
Ya ambata cikin cool Voice ɗin shi, lumshe idanun shi yayi, yaga Balance din
cikin account ɗin ko girgiza basu yi ba, dan yasan each Sunday ana turo mishi
1.6m , kudin service din da yayi a ranar, wai ma dan bai da mata ne, da yana dashi
tabbas da yafi haka samun kuɗi.

"Ina take a Bauchi?!"


Wannan itace tambayar da bai da amsar ta.

Tattaro kayan shi yayi sannan ya saka kai zai fita, a bakin kofa
suka hadu da Dr Aahil, mika mishi hannu yayi suka gaisa.

"Dr BYC! Kana biyu ina ka shiga ne?! Ko nazo bana samun ka?!" Murmushi yayi
sannan yace.
"Ina dab da barin kasar ne! Shi yasa bani zama sosai kuma ina son na gama da
daliban master din nan!"

Wucewar wata daliba yar sabon shekara ya sanya shi juyawa yana binta da kallo
musamman yadda ta Cancare cikin riga da wando, ga earpie da key mota a hannunta.

"Dr A'A! Har yau baka cire ranka akan yan mata ba, bayan kana da mata a gida."

Cikin iya shege ya kwashe da dariya yace.


"Ka san Allah ina son na kuma haɗewa da wancan Yarinyar, amma bana son mu same
matsala irinta Miss Manga."

Tab'e baki Dr Bature yayi sannan yace.


"Ai yayi kyau!" Daga haka ya mika mishi hannu, suka kara gaisawa ya wuce, abin shi.

---
Yana tsayawa da motar shi sai da zuciyar shi ta buga, nakine ya sanya shi haka
ba, sai hango motar Devanah! Fitowa yayi a matuƙar jin haushi, ya shiga gidan
ganin key din kofar shi a kasa an fasa, turus yayi sakamakon ganin kowa da kowa har
da yan church din shi.

Mik'ewa suka yi, aka fara rabtab'o addu'o'in, yana tsakiyar su, sai addu'a
suke mishi yana cewa.
"Amin?!
Suna gamawa Mommah ta mika mishi dan karamin a kwati me dauke da zobe,
kallon su yayi sannan ya girgiza kai yace.
"As i told do you! Nifa bani sonki! Kiyi hakuri kije ki auri Joel! Na rantse bana
jin kome akanki bana jin kaunarki!"

A gaban kowa ya gaya mata baya kaunar ta, bakinta na rawa take nuna akan ta,
tare da kallon kowa na gurin hawaye na zuba mata da mugun gudu tace.
"Gaya min! Meye na rasa da baka sona? Meye na rasa kyau, ilimi, waye, ko nasaba,
dukiya ko me?!"

Girgiza mata kai yayi cikin damuwa yace.


"Kinga irinta ko?! Baki rasa kome ba, amma ni zuciyata babu sonki ne?!"

"Amma ita Bahaushiyar fa?!"


"Kinga karki kawo mana shirme mana. Ni babu wata yar Hausawar da nake kulawa zargin
kine kawai."
Kwace wayar shi tayi ta gama dube dube bata ga kome ba, sai shaidar ciran kuɗi,
kuka ta fasa me tsuma rai da ruhi.

Riko hannun shi tayi cikin tashin hankali tace.


"Da sonka na girma! Dashi na tashi a raina, na rantse maka da Yesu bani da mafarki
sama da na same ka, Idan baka da lafiya ne, am agree zan zauna da kai haka! But
don't reject my love, na rantse zan zauna na jiraka har ranar da zaka fara sona!"
Ya zai fahimtar da Devanah! Ta gane so ba a mishi tilis, amma halin da take ciki ya
karya masa zuciya.
Fadawa jikinshi tayi, yana jin kukanta, na cika mishi kunne. Yaki yake
da zuciyar shi.

Mikawa Mommah hannu yayi, ta sanya mishi zobe ya riko hannun shi yace.
"Zan zauna dake! But ku zama sheda duk ranar da na sami wacce nake so zan aureta ne
ya zama dolenki you be patience, da abinda zan yi idan na sami wacce nake so."
"All is fair in love nd War"
Ta faɗa a hankali.
Shi kuma ya bata amsa da cewa.
"Things that are done in love or war can often be excused."

D'ago kai tayi tana kallon shi, bayan ta amshi zobenta zata da mishi
tace.
"Karka ga laifina! Loveless life is a living death. Dan haka dan na haukace akan
son ka ko na mutu bani da kaico"

Murmushi yayi bayan ya rungume ta, yana me jin zafi da ciwo a ranshi
yace.

"Without affection, life is difficult, karki zurfafa dayawa!"

"Indai bazaka wulakanta ni ba, zan zauna da kai har karshen rayuwa ta."

Abinda zuciyarshi yace mishi.


𝗗𝗲𝘃𝗮𝗻𝗮 𝗸𝗶𝗻𝗮 𝗰𝗶𝗸𝗶𝗻 𝗹𝗼𝘃𝗲 𝗯𝗹𝗶𝗻𝗱, 𝘀𝗵𝗶 𝘆𝗮𝘀𝗮 𝗯𝗮𝗸𝗶 𝗴𝗮𝗻𝗶𝗻 𝗯𝗮𝗸𝗶𝗻𝗮 𝗱𝗮𝗻 𝗻𝗮𝗰𝗲 𝗯𝗮𝗻𝗶 𝘀𝗼𝗻𝗸𝗶!

Nan aka rufa musu kai da addu'a bayan baikon su.

---
Husnah (POV)

Sam bana son fita ko ina koda shagon ne, duk da yanzun akan zo a sayi irin
su klin may soap, sugar, da dai sauran su, amma ban tab'a ganin mugayen mutane irin
dangin Babanmu ba, kome da gafara suke zuwa su dauka, kuma hakan bamu tsira ba.

.......
Second Challenging....
Loading 🌺

[7/2, 8:54 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BAHAUSHIYA 𖣘︎

𝘏𝘢𝘵𝘵𝘢𝘳𝘢 𝘠𝘢𝘯 𝘔𝘢𝘵𝘢

Second Challenging.

Babi-sha-daya

Ban san me ya faru ba, kawai sai ga Mubarak ya shigo da Baba rike dashi,
fitowa muka yi dukkan mu. Innarmu tace.
"Lafiya Mubarak"
Ganin Abdullahi muka yi ya zari wani itace ya fita da gudu, babu dan
kwali na bi bayan shi, wallahi yaron nan baya ji. Yana zuwa ya sami kafadar Baba
Haruna ya zabga mishi b'arin Itacen nan.
Cak na tsaya ina kallon ikon Allah, haukacewa yayi baki daya yayi ta muka
musu itace.
Kusan shekarun shi nawa, sha takwas! Amma dake yana da tsayi ya mike zaka
rantse yafi mu shekaru.

Zuwa nayi na zabga mishi mari, cikin ciwon rai dan ban san me zan iya
yi mishi after all,
Yana huci yace.
"kai Tsohon banza maza sake min kanwa! Saketa kafin na ci..."

Jijjiga shi nayi cikin gigita nace.


"What?!"
"Wannan tsohon banzan wai dan ya renawa mutane hankali, wai auren meemah
yazo yi, wallahi idan bai saketa ba, Allah sai na kashe banz...."

Rufe mishi baki nayi. Ina kallon su, cikin nuna dagaske haka ne, dattijon yace.
"Bashi na Haruna yaci. Na kusan dubu talatin, shine ya bani auren diyar wan shi."

Akan 30k an wargaza future din kanwarmu.

Juyawa nayi na koma cikin gida, birkita kayana nayi na ciro dubu talatin
cif na kawo ishi, nace.

"Bani? Sakinta!" Na mika mishi hannu, cikin duniyanci yace.


"Ko kina da inda zaki kaini tsohuwar kilaki?!"

"Abdul! Ji min da tsohon nan ba shi ba hatta wanda ya tsaya mishi ka


karya min kafafuwan shi."

Allah kenan, ganin yadda Abdul ya kinkimi itace zai kai mishi, aikuwa yace.
"Toh mara kunya ko girman tsofa na baki gani ba, toh na saketa daya."

"Ina ukun zaka yi tsohon banza!"


A take dai sai da muka raba auren abinda babu kyau, Allah mun tuba. Baba
Haruna kan ai shiga dashi cikin gida aka yi, tare da nima mishi maganin tsamin
jiki.

Koda muka shiga cikin gidan, rufe Abdul Innarmu tayi da duka, tana yi tana
kuka.

Ba shi daya ba, nima bata kyale ni ba.

Mun zata case din ya kare washi gari sai ga, yan sanda.

Ban san yadda zan fada muku halin da muke ciki ba, amma maganar gaskiya,
muna cikin bakin ciki mara iyaka, muna ganin tasku da jarabta, bamu rasa kome ba,
sai kwanciyar hankali da nutsuwa.

An tafi da Abdul, wani abin bakin ciki, shine ba ajiye shi a Toro ko Magama
gumau, ba sai aka kawo shi bauchi.

Sannan aka ki gaya mana inda yake, tsabar zalinci.


Koda muka zo bauchi mun fara bin kananun ofishin yan sanda. A ranar a cikin
garin bauchi muka wuni.

Har dare babu labarin inda yake, sai da muka gama yawo. Dakyar muka sami
labarin inda yake, an kai shi can Dass.
A daren muka dauki shatar mota har Dass, acan suka ce baya nan. An kai shi wani
karamin kauyen dass, wato Zan.

Abinda bamu sani ba, tsohon da ya auri Maryam ne ya biya kudi aka kawo Abdul
gurin, mun same shi an mishi mugun duka, ko daga kai ba ya iya yi.

Kuka rahama ce, dan haka basu bamu shi ba sai da muka yi Yaren hannu da
aljuhu.

Aikuwa suka sake mana shi, a daren muka wuce dashi asibitin bauchi, aka bashi
magani.

Muka kuma biyan kudin mota aka dawo damu gida, Muna isowa karfe biyar na asuba.
Gida muka shiga dashi, Mubarak da Driven da ya kawo mu, suka wuce masallaci.

Anan ma sai da Su Baba Yawale suka musu wani diban albarkan.


Haka Driven ya tafi yana mamakin wasu dangin al'ajabi.

Wato abinda na fahimta a rayuwar Bahaushe, shine idan yana bariki. Shi na
kowa ne, kuma idan da zasu haɗu da dan garin su, toh tabbas sun zama yan uwa,
wannan bawai dan labarina nake fada ba, sai dai nasan cewa akwai yan arewa da suke
kudancin Najeriya, sun san da haka.

Amma a cikin garin shi toh fa, idan bai kai zuciya nisa ba. Bakin ciki ya
ishe shi. Domin zaman mu a garin Kaduna, bamu san tashin hankali ba, haka ma a toro
bamu san me ake kira hayaniya ba.

Amma dawowar mu, mahaifar mu, yau ta kare mana. Domin ido da ido ake mana
hassada, ga gaskiya jahilci da kauyanci ya rufewa mutane ido.

Duk wata hanyar da aka san zamu karu toshe shi ake.

Idan nace da Ciwo a rayuwata ban yi karya ba, dan na zata a Novel
ko a film ake labarin destiny, sai yanzun na fahimci asalin destiny. Ina da magana
a bakina, amma bani da wanda zan juyewa, sai na zabi nayi ta kallon kowa da ita.

A yau ina raye ne, dan wata kaddarar, amma nasan gobe bakin ciki ya
ishe ni riga da wando.

Domin dan saurayin da yan mata ke yi, bani da shi. Asalima Manga ne ya
hanani sukuni, tare da cewa idan ina son a cigaba da sayan kayan mu, toh na amince
mishi mu raya wani dare, daya har gonar Baba zai dawo mana dashi.

Kallon shi nayi tare da murmushi nace.


"Toh Malam Manga, sai dai har ka mutu Hussy bazata tab'a baka abinda kake hari ba."

Dariya yayi sannan ya taso zai yo kaina, na daga mishi hannu cikin
b'acin rai nace.
"Wallahi ka Kuskura ka tabani zan maka.."
Takawa nayi har gaban shi, ina kallon cikin idanun shi nace..
"Wallahi zan maka kaciya!"
Ganin yadda fararen idanuna suka dira a cikin nashi ne ya sanya shi firgita ya juya
da sauri ya fita.

.......
Ina ganin mun tsallake wannan matakin. Sai ga wani tashin hankali wai ana zargin
Abdul da satar akuyar Baba Yawale.
Dariya muka yi, Abdul yayi bakin ciki sosai, dan har zolayar shi muke. Tsaki
yake kawai yana cira.

Toh ya zamu yi, tunda muna cikin line of destiny, dole mu cigaba da tsallakawa,
har Allah ya bamu ikon cinyewan.

---
Aahil (POV)
Kallon matar sa yayi wacce take ta sharan barci, ya zuba mata ido.
Bawai ya rasa kome bane, domin kuwa yazo mishi yadda yake so, sai dai duk matan da
yake mu'amala bai ji mace kamar Hussy ba.

Ajiyar zuciya yayi, da ya tuna lokacin da yake, murjeta bata ko tari.


Sannan duk yadda yayi da ita bata ce mishi ta gaji, sai dai idan sun gama ya nemi
kari tace tana da Class.

Duk yawon bin matan shi bai tab'a haduwa da irinta ba, kuma baya jin
zai samu irinta, idan ya duba matar shi tafi hussy kyau amma. Tsarin halittar ba
daya bane.

A ina zai samu hussy dako lallabata zai yi ya cigaba da moreta idan yaso sai
ya san yadda zai saka a dawo da ita schl.
Tashi yayi ya shiga ban daki, kwara ruwa yayi sannan ya fito.
Kwanciya yayi yana nazarin ta yadda zai sameta.
"Teemah"
Itace yake da yakinin zai samu number ta a gurinta.

.... Washi gari ko karyawa bai yi ba, ya shirya dan matar shi ba aiki take
ba, a bakin kofar fita ya hadu da Yarinyar da take musu aiki, kallonta yayi sannan
ya bata hanya ta wuce, ba kome bane matsalar shi yaga tudun mazaunin ta.

Aikuwa tana shiga yabita da ido, bai ga wani abin burgewa ba. Shifa burin
shi ya hadu da me irin halittar hussy!

(Amma kana ruwa)

---
"Allah Dr idan akayi baiko zamu iya gwada kanmu, a gani ko muna da lafiya, dan haka
nazo maka hutu tunda anyi rabin aure, sauran zamu karasa a gidanmu."
Inji Devanah,

Kamar ya fashe da kuka, haka ya kalleta, sannan yace..


"Yanzun ke ko kunyar fadar haka baki ji ba. Ai ni bana fatan na sumbaci matar da
zan aura, sabida kar Shaidan makiyin Baban mu, Adam yayi sanadin da zanyi laifi wa
Ubangiji me ceto."

"Amma dai naga wannan zamanin na jin dadin rayuwa ne! Don Allah ka daina mai
da
kanka, mara wayewa."

"Lal.."
Jin sakon a wayar shi ya sashi dubawa, dan a yanzun baya jin kome a ranshi na
damuwa matuƙar zai duba wayar shi yaga an cire kudi, sai yaji ya kara jin tausayin
yarinyar, domin yasan banda dole bazata tab'a karban kudin ba, kuma shima ko a
yanzun yayi aikin lada saboda Ubangiji zai bashi wani shatin babban fili a cikin
aljanna.

Murmushi yayi sannan ya zubawa wayar ido.


Fauce wayar tayi tana kallon shi, tace.
"Yaushe tafiyar ka?!"
Tsaki yayi sannan yace.
"Wata sati, amma ina son zuwa bauchi, akwai taron da zanje nayi na addini."

"Ok zan raka ka!"


Ware idanu yayi akanta yace .
"Baki da hankali, me zaki yi a can, kawai ki koma gida idan na gama zan zo kafin na
wuce."
. Gyad'a kai tayi tare da tura mishi baki.

Ya kalli wayar yafi sau goma, badan kome ba sai dan tausayin Husnah, ko
wani hali suke ciki?! Ya dangin Baban su suka karb'e su?! Banda ya hango ilmi ibada
a cikin ƙwayar idanunta ba, ba makawa da sai ya shiga garin ya mai dasu kiristoci,
tare da buɗe musu makarantar primary da Secondry, tare da primary health care.

Toh ba zai iya ba, domin fahimtar Husnah HABIB Manga, itama ba taya baya bace,
a cikin dalibai Musulmai na cikin makarantar.
Dan ko kwanati a cikin award da aka bada na World hijab day, sai da aka bata
kyautar yarinyar da tafi kowacce daliba saka hijab, tare da mata fatan Alkhairi ta
dawo cikin makarantar lafiya.

A lokacin da yaga takardan gayyatar bai damu da yage ba, sai da yaji Dr Aahil
yana zage zage, wai akan me za a karrama yar iska shine ya duba, aikuwa ranar da za
ayi taron yaje cikin shigar jamfa na wata material na maza. Sai wando kaftani
brown, yayi matuƙar kyau da Yasaka hula minister.

Shi yasa da yaje, sai ya saje da masu sallar, kamar ba Christian ba. Kuma har
wasu daga cikin malamai musulmai sai da suka nuna mamakin su a fili, a karon farko
da Dr Imran Shaikh Abdul Hakim, yayi mishi tayin shiga musulunci, murmushi yayi
sannan yace.
"Dr Imran Shaikh Abdul Hakim! Abubuwan da kuke a musulunci mu Kiristoci bamu yi!
Sannan ni da nake daya daga cikin manyan a cikin kungiyar CAN, me kake tunanin zan
fuskanta. Ni bana jin zan iya wata addini bayan na Yesu Almasihu. Ruhin Ubangiji."

...... Kome Dr Imran Shaikh Abdul Hakim zai ce?!

Kuyi hakuri, pagen dan tsugul ne


[7/2, 8:55 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BAHAUSHIYA 𖣘︎

𝘏𝘢𝘵𝘵𝘢𝘳𝘢 𝘠𝘢𝘯 𝘔𝘢𝘵𝘢

𝑊𝑎𝑡𝑜 𝑘𝑜 𝑑𝑎𝑦𝑎𝑤𝑎𝑛 𝑚𝑢𝑡𝑎𝑛𝑒 𝑏𝑎𝑠𝑢 𝑠𝑎𝑛 𝑖𝑛𝑑𝑎 𝑑𝑎𝑟𝑎𝑗𝑎𝑟 𝑡𝑎𝑘𝑒 𝑏𝑎!𝑁𝑖𝑐𝑒 𝑧𝑎𝑛𝑦𝑖 𝑛𝑜𝑚𝑎𝑟 𝑔𝑦𝑎𝑑 '𝑎 𝑛𝑎 𝑐𝑖𝑔𝑎𝑏𝑎 𝑑𝑎
𝑘𝑢𝑙𝑎 𝑑𝑎 𝑖𝑡𝑎 ℎ𝑎𝑟 𝑡𝑎 𝑤𝑎𝑡𝑠𝑎 𝑦𝑎 𝑏𝑎𝑛𝑦𝑎!𝑖𝑛𝑎 𝑘𝑢𝑙𝑎 𝑑𝑎 𝑖𝑡𝑎 ℎ𝑎𝑟 𝑠𝑎𝑏𝑖𝑑𝑎 𝑘𝑎𝑟𝑤𝑎𝑠𝑢 𝑐𝑖𝑦𝑎𝑤𝑎 𝑑𝑎 𝑤𝑎𝑠𝑢 𝑑𝑎𝑏𝑜𝑏𝑖𝑛
𝑠𝑢 𝑏'𝑎𝑡𝑎 𝑚𝑖𝑛 𝑖𝑡𝑎, ℎ𝑎𝑟 𝑙𝑜𝑘𝑎𝑐𝑖𝑛 𝑑𝑎 𝑧𝑎𝑡𝑎 𝑧𝑢𝑏𝑎 𝑦'𝑎𝑦𝑎 𝑛𝑎 𝑟𝑜𝑟𝑒𝑡𝑎! 𝑆𝑎𝑖 𝑛𝑎𝑦𝑖 𝑡𝑢𝑛𝑎𝑛𝑖𝑛 𝑛𝑎 𝑏𝑎𝑤𝑎 𝑚𝑢𝑡𝑎𝑛𝑒𝑛
𝑑𝑎 𝑠𝑢𝑘𝑒 𝑡𝑎𝑟𝑒 𝑑𝑎𝑛𝑖! 𝐵𝑎 𝑡𝑎𝑟𝑒 𝑑𝑎 𝑛𝑎𝑗𝑖 𝑘𝑦𝑎𝑠ℎ𝑖𝑛 𝑘𝑜𝑚𝑒 𝑏𝑎!𝐴𝑚𝑚𝑎 𝑘𝑢𝑠𝑎𝑛 𝑎𝑏𝑖𝑛 𝑑𝑎𝑟𝑖𝑦𝑎! 𝑆𝑎𝑖 𝑘𝑎𝑗𝑖
𝑚𝑢𝑡𝑎𝑛𝑒 𝑛𝑎 𝑐𝑒𝑤𝑎 𝐴'𝑎 𝑏𝑎𝑧𝑎𝑚𝑢 𝑘𝑎𝑟𝑏'𝑒 𝑠ℎ𝑎𝑛𝑠ℎ𝑎𝑟𝑎 𝑏𝑎 𝑠𝑎𝑖 𝑎𝑛𝑦𝑖 𝑚𝑎𝑡𝑠𝑎𝑟𝑠ℎ𝑖, 𝑠𝑎𝑖 𝑎𝑛 𝑏'𝑎𝑟𝑒! 𝐼𝑑𝑎𝑛 𝑛𝑎
𝑏𝑎𝑟𝑒 𝑎𝑐𝑒 𝑎'𝑎 𝑏𝑎𝑧𝑎𝑚𝑢 𝑘𝑎𝑟𝑏𝑖 𝑡𝑠𝑎𝑏𝑎𝑛 𝑏𝑎!𝑆𝑎𝑖 𝑘𝑖𝑛𝑦𝑖 𝑚𝑎𝑡𝑠𝑎𝑟 𝑠ℎ𝑖! 𝐻𝑚𝑚𝑚! 𝑀𝑎𝑦𝑏𝑒 𝑘𝑎𝑖 𝑡𝑠𝑎𝑦𝑒 𝐻𝑎𝑢𝑠𝑎𝑤𝑎
𝑠𝑢 𝑓𝑎ℎ𝑖𝑚𝑡𝑎!

Dr Alman.
Babi-sha-biyu.

"Ƙamar Yadda yazo cikin kowacce al'umma, ana samun b'ata gari da mutane na gari,
babu addinin da basu dashi idan muka duba cikin addininku, which mean Kun fimu
fahimtar waye Annabi Muhammad S.AW, kaje ka duba chapter din ku na original Bible.
Domin an tabbatar da zuwan Ahmad After tafiyar Annabi Isah D'an Maryam bayan
karnin da basu kai dubu."
Mik'ewa yayi tare da tattara duk wani abinda yake mallakin shi, kama daga
waya har keyn motar shi, yace.
"Imran! Addinin Kirista itace Addinin gaskiya! Domin itace Addinin da, sannan idan
har akwai gaskiya a cikin addininku me yasa kuke wulakanta addinin ku? Taya ma kake
ganin zan fahimci addinin da mabiyan shi suke zubda jini?! Duk wani terrorist na
duniya zaka samu from islam ya fito! Sannan kayi tsammanin zan fahimci haka!
Karamin misali abinda aka yiwa Yarinyar nan Husnah HABIB Manga! VC namu musulimi
ne! Amma saboda kuɗi ya dakatar da ita! Wanda nayi imani idan da Addininmu ne
bazamu koreta ba, ba me yasa kuke son ganin kananun masu kokarinku sun fadi! Kasan
me yasa Dr Aahil ya wulakanta Yarinyar? Toh kaje ka nime ma'anar haka! Ku musulimai
ne a baki amma a zahirance Kun fimu karkata daga hanyar addininku. Ni yanzun idan
nacewa Mabiyana karsu yi abu! Aka ce Governo yace akayi abun. Baza su yi ba,
sabida Ni Pastor Bature na hana su yi bazasu bi dokar kowa ba, sai nace su bi!
Sab'anin ku da kome aka ce sai kunyi abinda ranku yake so! Am sorry."

Yana gama gaya mishi haka ya fice daga cikin hall din.

Bawai Imran ya rasa yadda zai fahimtar dashi bane, kawai zurfin da yayi a cikin
addinin shi yayi yawa ne, musamman da ya kasance member na CAN! Toh sunfi kowa
taurin kai a cikin Christian.

...... Fitar shi daga dakin taron, zama yayi a motar shi ya kunna Ac din
motar, ya kurawa daya side din ido.

Tadda motar yayi, a zahiri tafiya yake amma a cikin zuciyar shi bai san inda
yake tafiya ba, sai da tsinci kanshi a saminaka.

Parking yayi a gefen hanya yana me dafe goshinsa, tare da mamakin toh ina
zai je?! Ina kuma yake shirin tafiya.

Har ya juya zai koma sai yayi lissafin lokacin da zai karfe nawa zai kai shi
bauchi?! A cikin yan mintoti ya juyar da motar ya cilla akan titin, ya cigaba da
shata gudu.

Awa guda ya kawo shi garin Rahama rishi, daga nan ya cigaba da tafiya, har
ya wuce Garin Narabi?!

Karfe shida ya shiga garin bauchi, tsabar ya gaji bai tsaya a ko ina ba sai
zaranda hotel, dan ita a farkon shiga bauchi.

Anan ya kama daki a hawa na na sha uku, daki na dari da talatin, yayi odar
abinci.

Bai zo da kayan shi ba, iya na jikin shi kawai yazo da ita, dan haka
yana hutawa wajen seven ya sauko ya shiga yar shagon Bouquet ya sayi kananun kaya
ya haura dakin shi, dan yana da yakinin zai sameta a garin cikin kwanaki biyu da
zai yi, a da bai da wannan tunanin sai da ya shigo garin bauchi.

Washegari..
---
Husnah POV
Yau da wuri muka shigo garin bauchi kawo ba.
Dan tare da Abdullahi ne muka bar Mubarak da Innarmu, a gidan.

Sai da muka iso, na tsaya a layi har aka zo kan Babanmu, layin na zuwa kan
mu, na shiga da Baba.
Ja mishi kujera nayi ya zauna, na koma bayan shi na tsaya, nan ya shiga duba
shi da mishi tambayoyi yana yi, tare da jefa ni cikin hirar, kin amsawa nayi dan
bani son a dinga shiga hidimata haka.

Har ya gama ya kuma rubuta mana magani sannan yace.


"Babana karka kuma, yarda ka zauna inda ake tadda kura ko hayaki, dan ciwonka baya
son su. Ranki shi dad'e African Queen a kula da Babanmu!"

Shiru nayi ban ce cikanka ba, muka fito da Baba, har mun fito sai ga Dan
jaraba ya biyo ni, yazo yayita iyayi tare da tambayar daga inda muke, Baba da Abdul
suka bashi amsa. Dan ko kallo bai ishe ni ba.

Yayi yayi nayi magana naki, daga nan suka yi sallama dasu Baba.
"Baki da kirki, mutumin nan yazo gurinki ne, amma kika ki amsa mishie."

"Kayi hakuri!" Na ce mishi.


Da Baba zai san yadda nake gudun maza da ba zaiyi tunanin kome kaina ba.

.... Yau ban je bank road ba, a tan doka road na cire kudi sannan na wuce
central market naje nasayi magani da wasu abin bukata?!
Sannan muka bar bauchi.
Lokacin da na cire kuɗin, yana cikin bankin ecowa, ai kuwa ya nunawa Manajan,
nan Yasaka aka bi inda naje na cire kuɗin bani nan.

Kamar zai had'iye zuciyarshi tsabar bakin ciki.


Haka ya gama shawagin shi bai ga kome kama dani ba, koda ya dawo zaranda ruwa
ya sakewa akan shi, saura kwana uku tafiyar shi. Wanda zai dauke shi wata goma cif.

Waye ya sani ko sun mata aure da Manga?!


Wannan itace abinda zuciyarshi take kawowa a koda yaushe.
Ina bazata yarda ba! Tunda ta tsaya akan ra'ayin ta Allah zai bata wanda
zai kula da ita.!

.... A hankali ya fito yana daure da towel, shirt da 3qst ya saka. Ya


fito falo yana kallon ko ina, ta sama.

Kara wayar shi tayi ya koma dakin nan ya saka a kunnen shi.

"Mommah!"
"My Son! My God Bless."
Murmushi yayi sannan yace..
"Mommah! Wani abu kike so?!"
"My Son! Devanah! Tace zata bika idan kuka dawo za ayi bikinki"

"Mommah! Bazata bini ba! Kuma idan ta matsa min zan fasa aurenta."

"Toh my Son ba kome ta fasa!"


"Hmm!"
Yace mata sannan ya katse kiran.
Juyawa yayi tare da tattara kayan su, sannan je ya biya kudin wunin da
yayi, a ranar ya bar bauchi.

....... Yau kwana biyu kenan, da dawowar mu daga Bauchi, ina kusada Maryam
da take sakar hular jarirai.

Ta nutsu sosai, sai aikinta take Innarmu kuwa, zaune itama tana kunsawa Lu'lu'a
lalle, da rana tsaka.
Dariyar su muke, dake gobe Ummi zata Toro ana bikin yar Alhaji dan Azumi.

Shigowar Abdul ya katse mana tsokanar lulu da nake. Inda yake cewa..
"Addarmu! Wannan mutumin na asibitin yazo yana waje da Baba!".
Dauke wuta nayi sabida bana son wani mu'amala ya haɗa ni da wani da namiji.
Dr Bature ne na yarda dashi.

Ban ce musu Uffan ba har Baba ya shigo, yace min.


"Kije ku gaisa!"
Haka na tashi tare da barin abinda nake idanuna, cike da kwalla.
Na zumbula hijab har kasa sannan na fito, tare da Manga na hango su, daga yanayin
fuskar shi na fahimci Manga gaya mishi magana ne.

A hankali na karasa gurin, tare da sallama, kallona yayi cikin murmushi ya amsa
sannan ya kalli Manga yace..
"Ko da kuwa A gidan karuwai take da zama naji na gani, ina sonta haka, ni ita nake
so ba halayyar ta b"

"Barka da zuwa African Queen!"


Kallon Manga Nayi sannan na kalli Dr.
Jiki a mace ya bar gurin, sunkuyar da kai nayi, cikin damuwa nace.
"Nagode sosai! Da tattaki sabida ni! Amma inda hali kayi hakuri, bamu dace da juna
ba."

Daga haka na juya zuwa cikin gida, d'akina wuce. Sannan na kifa kaina a jikin
pillow Ina shashekar kuka. Sosai nayi kukan, kafin na fito waje nayi alola tare da
wanke fuskana.....

----
Jahar Adamawa..

Tana cikin yankin arewa maso gabas din Najeriya, jaha ce da ta haɗa kabilai
mabanbantar addinai da halayya da zamantakewa.

Jaha ce me dauke da mafiya yawan fulani, da kuma manoma, sannan a cigaban rayuwa
Allah ya azurtasu da Manyan mutane, kama daga mataimakin shugaban kasa, a lokacin
baya. Sai wasu manyan mutane.

Imam Moddibo Usman Abubakar!


Babban Malamin addinin musulunci ne, Uwa Uba kwararren dan boko ne, wanda yake
da ilimin sarafa kowacce irin samar da abinci na zamani da kuma na gargajiya.

Manomi ne, kuma makiyayi ne, sannan bazan ce kai tsaye waye shi ba, amma
attajiri ne.

Ilimin addini ya lullube mishi bokon shi, sai ake ganin kamar bai san kome
ba, sai dai idan ka zauna dashi toh idan ba kayi da gaske ba, zaka sha kunya domin
yana cikin mutanen da aka dauka zuwa London lokacin da ake diban dalibai zuwa kasar
waje karatu, lokacin mulkin turawan biritania.

Idan Imam Moddibo Usman yana turanci sai ka rantse da Allah bai jin
fulatanci ko hausa,.

Imam Moddibo dan shekara Saba'in da biyu, idan ka ganshi zaka zata bai
kai shekarun ba, dan har yanzun Mahaifiyarshi tana raye.

Allah ya bashi arziki da samu, wanda ya zarce yan uwa shi, amma bai da
kyashi e Hassada abin shi na kowa ne.

.....
Imam Moddibo yana da mata biyu yara Bakwai cif.
Uwar gidan Nenneh itake da Yara hudu, Amaryan Me yara uku, amma kafin wannan
amaryan shi ya tab'a auren wata yar uwan shi wacce suka rabu da ita, ta haihu. Daya
sannan suka rabu ya amshi d'an. Me shekara daya. Daga Baya ya auro Nenneh, sai
Hajja Kubrah.

Itace me yara biyu, mutuniyar kirki, ga hakuri da jin tausayin duk wanda yake
tare da ita.

Sab'anin Hajja Nenneh da take nunawa kowa kirkinta zuwa anjima zata
sauya. Saboda bata da kirki.

Yau ma suna zaune an gama karatu, za a tashi Mahaifiyar Moddibo tace.


"Ya Allah! Duk munafikin da yake da hannu a tarwatsa gidan nan Ya Allah ka kawo
mana sanadin da zai ji kunya! Duk algungumar da take da hannu a cutar da Fa'iz ya
Allah ka lalata goben shi,"
cikin jimami, Hajja Kubrah tace.
"Amin Dadah,"

"Ina dalili? Haka kawai dan finfiritin bakin ciki, ace daga fita masalaci ace ayi
kifinatin yaro, wallahi zan yi magana me yasa dan jakar kaniya ba a dauki wancan
me bin yan mata kamar bunsurun ba, sai salihin yaro me halin d'an uwan shi, aka
akayi kifinatin, Kai Allah ka tozarta wanda yayi mana yankar kauna da farin cikin
mu. "

Kallon Imam Moddibo tayi cikin masifa tace.


"Kai kuma! Wallahi na rantse da Allah yau ba gobe ba, kaje ka dawo da Zuhrah, dan
rashin Imani. Shekaru sama da kusan talatin da wani abu tunda kuka rabu taki kowa
sai kai, bayan nayi Imanin sharrin mayar da kake son aura ne Yasaka ka rabu da Yar
kirki"
Dafe goshinsa yayi, har yau baya manta abinda idanun shi suka gani, taya zai
so ganin bakin dare. Taya zai manta bakin dare! Bayan irin so da kaunar Zuhrah da
yayi sai ta saka mishi da kyautar bakin ciki.

Daga sandarta tayi ta mukawa yarinyar kusada Ita, wacce take ta daman tura
baki,

Cikin masifa da jarfa tace.


"Yar banza me kama da halittar farko, Ni bansan dalilin da yasa Moddibo ya jajjibo
mana rumada ba, taya gida bazai zama da Sharri ba"

"Deejangala! Kiyi hakuri, Insha Allah yaron nan zai fito, Fakizu Insha Allah,
dole yan kifinatin su kyale min kai, Ai badan Jauro baya raye yaushe wani zai
wulakantaka min zuria, dan Ni nayi imani da Jauro ya girma sai ya zamewa kowa
Inuwar gajimare, Allah ya isa min, kuma Wallahi Moddibo sai ka dawo da Zuhrah.
Sharrin da aka mata sai ya koma kan wanda yayi."

Ta mike Da kyar tana dogara sandar ta, gefe guda hararar Matar da take kusada
Moddibo take sabida tsabar tsanar da tayiwa matar, har zata fita tace.

"Moddibo! Wallahi kasaka idanu akan Kiyama da sungura, dan ina da yakinin yaran nan
zuwa suke ana gwagure su, yara yan banza nasu shegen fitina cikin dare sai dai naji
ruwa na zuba a ban d'akina, ana shaaa, sannan kayiwa, Rakifu magana ya daina cinye
min dambu Nana na, Ke kam Deeji ai sai san Barka, ki cigaba dawa Takwarata Aminatu
Addu'a itada Uwata Fatu, Shi kuma Fakizu Allah zai fidda shi."..

Sannan tabar falon cike da jimamin jikar ta da aka sace.

Fa'iz, shine Babban dan Hajja Kubrah, sai Aminatu takwaran Dadah, sai Fatimah.
Ita kuma Maman Dadah.
Abubakar shine babban dan Hajja Nenneh, sai Siyamah wacce Dadah take kira da
Kiyama, Sai Sughra wacce aka kirata da sungura, sai Rafi'q, wanda aka kira da
Rafiku.....

[7/2, 8:55 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BAHAUSHIYAH 𖣘︎

𝘏𝘢𝘵𝘵𝘢𝘳𝘢 𝘠𝘢𝘯 𝘔𝘢𝘵𝘢

Hie

𝘉𝘢𝘣𝘪-𝘴𝘩𝘢 𝘶𝘬𝘶

Ban san me ya faru ba, sai ga baban mu ya shigo ran shi a b'ace, a raina nace
wandanan mutanen!

Ruwa na dauko mishi tare da zama ina kallon shi dan Innarmu ta fita zuwa gidan
su.

Sauke ajiyar zuciya yayi sannnan ya kalle ni, yace..


"Meye yasa kika sallame Dr Alman"
?!"

"Baki son shi?! Haka zaki cigaba da zama? Haka zaki zauna muyi ta kallonki."
Ya tambaye ni a raunane, sunkuyar da kai nayi, ina tuna abinda na rasa, wanda
nasan duk na mijin da ya aureni sai ya tambaya ina na kai mishi tukuwaicin
aurenshi.

"Baba! Nifa bana son shi! Kawai ya gane mana!"


Shiru yayi bai kuma ce min kome ba.

---
Dr Bature POV.
Yana gama hada kayan shi, kallon wayar shi yayi cikin damuwa, saka wayar yayi
a haka bayan ya kashe baki daya sannan ya fito daga dakin, Devanah sai kuka take,
dan tana tsaye a bakin kofar shi.
Karb'an jakar shi Daniel yayi, suka ci-gaba da sauka, har kasa suka sauko.
Mommah ta kalle shi cikin kuka tace.
"Son zaka tafi! Ka cigaba da tsare addinin mu!"

Gyad'a yayi sannan yaje gaban Bishop Yohana Chibok, ya durkusa.


"Lord ga yaronmu Albarkanka ya sauka akanshi, Yesu zai tafi cikin
salama da aminci ɗan ruhin ka ka tsare mana shi, Yesu bamu yi abinda zai zamana
sacrifice, Yesu tun farko muka baka hadaya ga soyayyar mu, Oh lord gave him a good
moments in the world, Jesus mentioned our son toh be a Great man in the world, God
don't let any Destiny toh came to him. We shall sacrifice our Happiness for him, In
the name of Jesus Christ! Fathar May all your blessing guide our son. Lord protect
my Son from any bad destiny, My Lord am Hippocrates oath I with sacrificed
everything to protect him from any bad moment."

"Amen!!" Suka ce baki daya, har zai mike Devanah tace.


"Jesus Christ closed Abraham eyes, don't let him look any lady."

Tausayi ta bashi, yana mik'ewa ya rungume ta, yana murmushi.


"Idan auren wata mace bayan ke is my Destiny baki da abinda zaki yi sai
Addu'a."
Janye ta yayi sannan ya nufi inda Mommah yaje ya rungume ta, fita suka yi har da
Joel.

Rungume shi Devanah tayi tana sauke wasu tears masu zafi, tace.
"I love you! Da duk zuciyata!"
"Nagode!"
Sannan ya shiga mota, kallon Joel yayi suka sake murmushi wa junan su, kafin
suka bar gidan cike da kewar juna.

Deeply in side Dr yana jin so sad akan rashin haduwarsu da Husnah! But
babu yadda ya iya tunda har ya bar bauchi sai da ya koma kofar bank din ko zai
ganta.
Safe trip BYC...

Husnah POV
Wato idan kana son ganin bakin ciki, toh shiga inda babu ilimi.

Yau Kuluwa ta tashi da ciwon haihuwa, dan Yarinyar kafirin taurin kai ne da
ita, tana wannan halin tazo gidan mu, tsaya daga bakin kofar shiga tace.
"Ma'ulle?!"

Ina daki na daga labule, Maryam tana cikin Kitchen.


"Shigo mana?!"
Dakyar take d'aga kafarta, ga ruwan titsiya da yake binta nace.
"Ke lafiya baki san baki da lafiya ba?!"
"Ai nasani, shi yasa nazo ki duba ni!"
Shiru nayi, ina tuna ko ina da handglob. Dake munyi it a cikin asibiti.
Duba wata jakata nayi naga babu, tashi nayi na dauki biro da takarda na rubuta kome
da zan bukata, na fito waje zan bawa Mubarak ya Sayo sai ga Mijin Kuluwa da Baba
Yawale ana surfa Bala'i, mijin kulawa nacewa.
" Idan kaga wata tsohuwa ta tab'a min mata sai na harbe keyarta, har da kai kuwa,
dan haka Husnah ce zata duba min ita."

Shima cikin arzuka yace.


"Wallahi karuwa bata tab'a min Ya, idan kuwa ta. Amshi Haihuwar Tsinanane nake!"

Rab'a su nayi na mik'awa Abdul nace.


"Maza ka fita zuwa gumau ka sayo min kayan nan"
Dake ba dake bamu rabuwa da Mashin, aikuwa suka fita da mugun gudu.

Rezar na dauka a shago na kalli mijinta, nace..


"Kaje ka kawo min kayan da kuka ajiye na zuwa asibiti."

Watsar da hannu yayi cikin zafin rai yace.


"Wannan mutumin banza ya kashewa kowa sa ranshi na niman ilimin boko, na Addinin
ma ya aka kare. Azzalumin mutum kawai wallahi ban da darajar Kulawa sai nasanya
sojoji sun mata rashin mutunci baka sanni bane."

....... Rashin mutuncin kan sunyiwa juna, wallahi ba a haifi namijin da zai
wulakanta min iyaye ba ahhe.

Matan garin kuwa kowa ta zuba ido, aga yadda zan amshi Haihuwa ina yarinya
karama, ban da budewar idanu, aikin manya nayi karabanin shiga.

Bani da damuwa dasu, dan haka lokacin da Abdul yazo tana dab da Haihuwa na saka
handglob na duba naga Haihuwar ce a kusa, ina d'ago kaina tana sauke ƙatuwar nishi,
sai ga yaron ya diro.

Daukar rezan nayi na yanke cibiyar, sannan na maza na dauki zaren


dinki na daure cibin, sannan na koma kan uwar na taimaka mata uwa ta fado, nasaka
hannu na kwaso jinin.

Kafin wani lokaci na gyara uwar tsaf da jaririn sannan na duba kwalbar
allura na mata, sannnan na fito.

Fitowa nayi da jaririn na mikawa Innarmu, sannan na koma dakin. Na taimaka


mata. Ta mike na bata zanina ta daura, sannan muka fita waje.

"Ehhyo ta amshi Haihuwar, Ikon Allah! Ashe dai abin ilimi ne."
"Kai tayi dace ne! Kawai wanda suka fita ma ai Haihuwar tana zuwa musu da
matsala balle ita, ku jira an jima kufa sai ku yarda"

Ban damu ba, sabida aikina ne abinda na karanta ne, amsar Haihuwa.

Wannan karb'an Haihuwar ya janyo mana, wasu irin cigaba na musamman, domin kuwa
mutanen da suke gudun mu sune suke zuwa gurina domin duba lafiyar matan su. Shagon
mu kuwa kafin wani lokaci kome ya kara bunkasa.

Domin kuwa sayan kayan mu ake,

Sosai duk karshen sati sai munyi sabon sari, kankance me har kayanmu.

Zaman Maryam ya dame mu, sai muka yanke shawarar ta shiga makarantar tunda
akwai a nabardo, Tunda bata gama Secondry ba, kullum Abdul yake kaita, idan za
tashi ya daukota.

Lu'lu'a itama an sanyata, muma mun sami yar karamar Freedom.

---
Yola....
Moddibo Family....

Zaune yake cikin yan uwan shi ana tattaunawa, akan halin da Fa'iz yake ciki.

"Hamma Moddibo! Ina ganin kayi abinda dan kasa yace! Kawai na bar mishi
kamfanin jirgin ka da suke Poland, wanda kasaka marigayi Jauro...."

"Amma Hassan ka bani mamaki, taya zai bar mishi wannan kamfanin bayan kai ma
sanin kanka ne, kuɗin da ke shiga ta wannan kamfanin yafi wanda yake shigowa ta
kamfanin jirgin ruwan shi na Canada, kai ko gonar audigan shi da take Accara yafi
abinda Dan kasa ya nima."

Shiru Moddibo yayi jikin shi a sanyayye yace.


" Bai nemi kome ba, sai dai abu biyu. Na farko yace mu bar mishi wannan Jauro
Estate! Na biyu nasanya hannu a kwangilar da yaron shi yake so!?"

"Toh Alhaji ka sanya hannun mana!" inji Hajja Nenneh,

Mik'ewa Hajja Kubrah tayi murmushin karfin hali tace.


"Kawai ka bar shi ya kashe shi, Da ka rasa Jauro kayi hakuri, sai da zaka rasa
Fa'iz ne bazaka hakura ba"

Girgiza mata kai yayi cikin damuwa yace.


" Tura mishi zaɓi, idan ya amsa to shikenan!"

Bai rufe baki ba wayar shi tayi kara, yana dauka ake ce ga yaronka a
asibitinka.
Hamdala yayi sannan suka fita baki dayan su.
---

Narabi...

Yau ake sunan Kuluwa, dan haka tun safe Innarmu taso shiga gidan, nima naso
shiga amma na fasa nace zuwa dare zan shiga.

Can muna zaune da Maryam muna karatu, sai ga Lulu da gudu. Tana kuka wai wasu
mata sun daki Innarmu.

Saka hijab Nayi muka shiga gidan, muka sameta durkushe kanta a kasa, wasu mata
suna cewa.
"Barauniya sai kin fidda abinda kika dauka!"

Uwar Baba Matar Baba Yawale Tana gefe, da wani kodadden zaninta wanda
yaji duniya, ita da Mamar kuluwa, suna cewa.
"An saba hali shine daga zuwa har ta xari kudin Adashen mutane. Toh wallahi sai kin
fidda musu."
Goggo Kande tace.
"Hmm Ashe abin da ake fada gaskiya ne, daga zuwa har ta zari kudin mutane."

Bakin ciki ya hanamu magana, zuwa nayi na riko hannunta ta mike.

"Insha Allah! Sai Kun gurbi abinda kuka aikata, gamu ga duniya. Allah ya
bamu yawan rai, Wallahi sai kun kasa daga ido ku kalle mu."

Na karshe maganar ina kuka.


"Addarmu! Muje kinji!" Inji Maryam,

Bamu fita ba sai ga Goggo Hajara tace.


"Wani kudi ake magana akai ina sallah?!"
Nan suka gaya mata, aikuwa ta kalli daya matar da take gefen inda Innarmu
ta zauna tace.
"Tabbaye miko min Kudin nan"

Tabayyen matar Baba Haruna ce.


Babu kunya ba tsoron Allah ta mikawa Goggo Hajara kudin, dake ba a garin take
da zama ba, kuma bata da wani masaniyar akan abinda ake mana ba.

"Yanzun dan rashin adalci har kun manta da halin tabayyen kuna daurawa
Zainab sata, sabida k'iyayyar da kike nuna mata, wallahi kun yi asara. Duk abinda
zaku yi kuyi amma tabbas Zakarar HABIBU tayi carr, wato har da Habu da Yawale ake
wulakanta, Allah sai ya bi musu hakkin su, Ciki daya ba wasa ba! Amma kinyi wa
kanku, kema tabbayye dan rashin imani kina jin ana niman kudi bayan kece kika dauka
kika ja bakin ki shiru dan rashin Imani."

Sun santa masifaffiya ce, babu wanda yayi magana Gata da tsayi sai ta iya bawa
mutum kashi.

Haka taron ya watse ana gutsiri tsome.,. Wata shirgeginyan mata wacce itace
matar Baba iro ta fito tana cewa.
"Dadin abun bamu ajiye tsohuwar budurwa ba, idan sun matsu su aurar da ita, waye ya
sani ko har da Uban a a masu haketa"

Wannan Maganar ya zama babbar Magana, domin dai baba ya Kai Makura sai da
aka same unguwa, shima yace zai kaiwa dagacin Narabi, Inda Shima yace zai kai
gurin me Littafi, shima kuma ya mika ga me gunduma, daga Nan shima ya mikawa
hakimi!, Abinda ya mugun d'aga hankalin yan uwan baba kenan domin duk cikin
mutanen da za a kai su me Littafi ya fisu rashin mutuncin, zai iya sanyawa a zane
mishi mutum kome girman ka, sannan ya sanya akafta maka rashin mutunci.

Nan suka shiga bawa Baba hakuri, abinka da me sanyin halin sai yace ya
hakura.

Aka dawo gida , sabon rashin mutunci suka kuma buɗewa. Bana kome ba, sai an
dainawa Baban mu magana koda sallama yayi.
Sannan ko zama yayi a gurin sai an bad'a toka, Idan masallaci ne, ba a
tsayawa a Sannun shi.
A hankali magana ya fito wai baban mu yana da tarin tb kuma daman tun can suke
faɗa ba a dauka ba, sai bayan da ciwon shi ya tashi yana tari jini na fitowa, kuma
shima hakan ya faru ne, ranar da suka je Gidan me unguwa.

Shine ciwon ya tashi sabida b'acin rai.

Wuyar da muke sha a hannun mutanen nan sai Allah kuma ba kome bane sai
jahilci..

Kuma damuwar su kar Baba ya zama wani abu ko yaran shi, sai dai sun makaro.

---
A cikin shekara daya mun ci wata hud'u, babu labarin Dr banda Atm ɗin shi wallahi
har mantawa nake dashi, sai idan na ciro kayana zan yi abu zanga ATM din shi.

Murmushi nake kawai na kance Mr Arrogant!

Ina kake, ka barni da dukiyar ka Inata barna dashi.

Koda yake rabona da tab'a kudin tun wata uku Baya yanzun bana tab'a kudin domin
sana'ar da muke Allah ya sanya mishi Albarka, ga Chajin lanter mutane da muke yi.

Uwa Uba an fara zuwa gurina Antinatel abin gwanin tausayi, ana kin mu kuma
ana zuwa gurin mu, dan tun ranar da akawa Innarmu sharrin sata baba yayi fushi me
zafi, wanda yace ko mutuwa yayi bai yarda Yan uwan shi su zo kan gawar shi ba.
A yanzu takai ko barci muke da zaran mace ta fara nakuda za azo kirana
Mubarak yake rakani duk inda aka kirani,
Wannan ba kome bai ne sai Only hie! Daukaka waton...

---
University of Tokyo.....

Sanye yake da sweater, sabida dusar ƙanƙaran da ake musu, a lokacin sanyi.

Zaune yake a wani coffee shop, yana shan coffee, amma idan da zaka tona
zuciyarshi, tausayin Husnah ce, ta cika mishi ciki da wajen shi, abu na gaba yadda
zai cusawa zuciyar shi kaunar Devanah, iya kokarin shi kenan.

Yana gama sha ya ajiye kudi a kasar cup din ya fita a shagon, kofar church din
da yake kallon shagon yaje.

Har cikin church din take gaban gumkin Jesus Christ, ya durkusa tare da rufe
idanun shi ya haɗa hannun shi ya dunkule.

Ya fara da cewa.
"I don't know what is in side my mind, but Jesus mentioned me in hie people in
Earth, Lord I can't believe how many times am thinking about that girl, Lord don't
let any devil's to curse any bad destiny for me, am just Compassionately for her!
Lord forgive me and my family, protect."

Tashi yayi ya sanya hannun shi a goshinsa da gefe da gefen shi sannan ya
sumbata, ya juya zai fito.

Tsohon da yake kula da wasu al'amuran church din ƴace.

"Idan kaddara ta shata layinta! Toh babu wanda ya isa kauce mata, kai me Sa'a ne.
Ban tab'a yiwa wani Magana ba, amma yau nayi maka. Kayi ƙoƙarin ka amshi duk abinda
yazo maka me kyau ko mara kyau a cikin su kuwa har da sabunta kanka da Wasu shatin
kaddarar ka, dube tafin hannunka, ka gansu toh sune zanen kaddararka, tayu tun
Haihuwar ka ce take zane tayu daga baya kaddarar tajuya maka. Koma ma menene,
tabbas kai dan baiwa ne. Ba a cika samun irinka ba, miracles daga kwaryar idanunka
kawai ya Wadatar. Lallai akwai al'ajabi a duniyar ka, akwai B'oyayyen al'amari da
babu wanda yake son ya tallata maka.

Sai dai taki kadan zaka yi, zai iya sauya maka kaddarar ka, har abada kai din
ma'abucin tausayi ne, da kyakyatawa Yakini, zaka yi nasara amma dole sai ka same
jajjirtacciya Wacce tasan me ake kira da Kaddara, wacce kome zafin Bala'i zata zame
maka garkuwa! Wacce bata da wani dogon addiction akan ka, wato buri. Yarona kayi
ƙoƙarin inganta gaskiyar ka kayi ƙoƙarin ka rike amanar duk wanda yake tare da kai,
Lallai Ubangijin da muke bautawa ya boye wata al'amari a rayuwarka"

Haka tsohon ya juya jikin shi na rawa yace.


"Yau mun gana ba lallai bane wata rana muga juna, kayi hakuri da yadda kaddarar ka
yazo a haka"..

Shiru yayi yana kallon hannun shi, kafin ya d'ago kai mutum ya bata a cikin
church din,

A hankali ya juya ya bar gurin, yana mamakin yadda mutumin ya gaya mishi,
tunawa da yayi ai kawai irin wannan a cikin addinin su, kuma da yawa adam suka fadi
abu tankar wata alfarma ce, dan haka zai iya kiran da mutumin da Miracles, me
al'ajabi, kuma zai so ya abinda ya faɗa mishi ya tabbata bada gaske.

Tabbas zai iya yarda da hakan tattara zance yayi ya watsa a gefe sakamakon
tunawa da cewa canfe ne babu kyau zai iya kai ga Yesu yayi fushi da mutum........

Tohfa kunji Yan Paid group sun ce ya isa batin da ake baku ya isa haka....

Inuwar Gajimare da Bahaushiyah sune ake sayarwa ne....

08130269641..... Domin niman shiga paid group taboni ta nan.....


[7/2, 8:56 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BAHAUSHIYAH 𖣘︎

𝘏𝘢𝘵𝘵𝘢𝘳𝘢 𝘠𝘢𝘯 𝘔𝘢𝘵𝘢

mock
𝘽𝙖𝙗𝙞 -𝙨𝙝𝙖 𝙝𝙪𝙙𝙪...

𝘼𝙣𝙣𝙖𝙗𝙖𝙬𝙖 𝙜𝙪𝙙𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙧 𝙙𝙖 𝙨𝙪𝙠𝙖 𝙛 𝙞 𝙨𝙖𝙪𝙧 𝙖𝙣 𝙙𝙖𝙧 𝙖𝙟 𝙖! 𝘼𝙡 𝙡 𝙖𝙝 𝙮𝙖 𝙗𝙖𝙨𝙪 𝙈𝙪𝙟 𝙞 𝙯𝙖/ 𝘼𝙣𝙣𝙖𝙗𝙞 𝙄𝙗𝙧 𝙖𝙝𝙞 𝙢,
𝘼𝙡 𝙡 𝙖𝙝 𝙮𝙖 𝙜𝙖𝙣𝙖𝙧 𝙙𝙖𝙨𝙝𝙞 𝙩 𝙖𝙪𝙝𝙞 𝙙 𝙩 𝙪𝙣 𝙠𝙖𝙛 𝙞 𝙣 𝙮𝙖𝙨𝙖𝙣 𝙬𝙖𝙮𝙚 𝙨𝙝𝙞 , 𝙨𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙢𝙖𝙛 𝙞 𝙜𝙞 𝙧 𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙪𝙟 𝙞 𝙯𝙖𝙣.

𝘼𝙣𝙣𝙖𝙗𝙞 𝙉𝙪𝙝𝙪 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝 𝙮𝙖 𝙗𝙖𝙨𝙝𝙞 𝙢𝙖 𝙢𝙪'𝙪𝙟𝙞𝙯𝙖𝙣, 𝙨𝙖𝙞 𝘼𝙣𝙣𝙖𝙗𝙞 𝙈𝙪𝙨𝙖 𝙞𝙣𝙙𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝
𝙬𝙖𝙣𝙙𝙖 𝘼𝙡 𝙡 𝙖𝙝 𝙮𝙖 𝙗𝙖𝙨𝙝𝙞 𝙢𝙪'𝙪𝙟 𝙞 𝙯𝙖 𝙩 𝙖 𝙞 𝙣𝙙𝙖 𝙮𝙖𝙠𝙚 𝙨𝙖𝙧 𝙖𝙛 𝙖 𝙨𝙖𝙣𝙙𝙖𝙧 𝙨𝙝𝙞 𝙯𝙪𝙬𝙖 𝙜𝙖 𝙢𝙖𝙘𝙞 𝙟 𝙞 , 𝙙𝙖
𝙠𝙪𝙢𝙖 𝙙𝙪𝙠𝙖𝙧 𝙧𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙙𝙖 𝙮𝙖𝙮𝙞 𝙠𝙤𝙧𝙖𝙢𝙖𝙧 𝙜𝙞𝙙𝙖𝙣 𝙛𝙞𝙧'𝙖𝙪𝙣𝙖 𝙩𝙖 𝙠𝙤𝙢𝙖 𝙟𝙞𝙣𝙞/ 𝙙𝙖 𝙨𝙖𝙪𝙧𝙖𝙣 𝙨𝙪.
𝙎𝙖𝙞 𝘼𝙣𝙣𝙖𝙗𝙞 𝙄𝙨𝙖𝙝/ 𝙬𝙖𝙣𝙙𝙖 𝙆𝙞𝙧𝙞𝙩𝙤𝙘𝙞 𝙨𝙪𝙠𝙚 𝙠𝙞𝙧𝙖 𝙁𝙖𝙩𝙝𝙚𝙧 𝙤𝙛 𝙈𝙞𝙧𝙖𝙘𝙡𝙚𝙨/ 𝘼𝙣𝙣𝙖𝙗𝙞 𝙢𝙪𝙨𝙖
𝙮𝙖 𝙬𝙖𝙧𝙠𝙖𝙧 𝙙𝙖 𝙢𝙖𝙠𝙖𝙛𝙞/ 𝙠𝙪𝙧𝙖𝙢𝙚/ 𝙮𝙖 𝙩𝙖𝙙𝙙𝙖 𝙢𝙖𝙩𝙖𝙘𝙘𝙞𝙮𝙖/ 𝙎𝙖𝙞 𝘼𝙣𝙣𝙖𝙗𝙞 𝙈𝙪𝙝'𝙖𝙢𝙢𝙖𝙙
𝙎.𝘼.𝙒) 𝙨𝙝𝙪𝙜𝙖𝙗𝙖𝙣 𝙙𝙪𝙠 𝙬𝙖𝙣𝙞 𝙢𝙖𝙣𝙯𝙤! 𝙇𝙞𝙢𝙖𝙢𝙞𝙣 𝘼𝙣𝙣𝙖𝙗𝙖𝙬𝙖/ 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝 𝙮𝙖𝙮𝙞 𝙢𝙞𝙨𝙝𝙞 𝙩𝙖𝙨𝙝𝙞
𝙢𝙪𝙟𝙞𝙯𝙖𝙣 𝙨𝙤𝙨𝙖𝙞, 𝙨𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙙𝙪𝙠𝙠𝙪𝙣 𝙨𝙪 𝙗𝙖𝙗𝙪 𝙬𝙖𝙣𝙙𝙖 𝙮𝙖𝙠𝙚 𝙖𝙢𝙛𝙖𝙣𝙞 𝙙𝙖𝙨𝙝𝙞 𝙨𝙖𝙞 𝙙𝙖 𝙄𝙠𝙤𝙣
𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝! 𝙈𝙖'𝙖𝙣𝙞 𝙄𝙭𝙞𝙣𝙞𝙣 𝙐𝙗𝙖𝙣𝙜𝙞𝙟𝙞.

.... 𝘼𝙠𝙬𝙖𝙞 𝙢𝙪𝙩𝙖𝙣𝙚𝙣 𝙙𝙖 𝙨𝙪𝙠𝙚 𝙙𝙖 𝙗𝙖𝙞𝙬𝙖 𝙨𝙪 𝙃𝙖𝙠𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝 𝙮𝙖𝙮𝙞 𝙨𝙪, 𝙨𝙪𝙣𝙖 𝙙𝙖 𝙢𝙖𝙩𝙪𝙠𝙖𝙧
𝙝𝙖𝙩𝙨𝙖𝙧𝙞. 𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙗𝙖 𝙙𝙪𝙠𝙠𝙖𝙣 𝙨𝙪𝙣, 𝙨𝙪𝙠𝙚 𝙞𝙮𝙖 𝙨𝙖𝙧𝙧𝙖𝙛𝙖 𝙠𝙖𝙣 𝙨𝙪! 𝙎𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙠𝙬𝙖𝙞 𝙖 𝙘𝙞𝙠𝙞𝙣 𝙢𝙪
𝙝𝙖𝙪𝙨𝙖𝙬𝙖 𝙖𝙢𝙢𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙞 𝙡 𝙤𝙠𝙖𝙘𝙞 𝙣 𝙜𝙖𝙣𝙞 𝙢𝙪𝙠𝙚 𝙠𝙖𝙢𝙖𝙧 𝘼𝙡 𝙟 𝙖𝙣𝙪 𝙣𝙚 𝙙𝙖𝙨𝙪, 𝙨𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖 𝙮𝙖𝙣𝙠𝙞 𝘼𝙨𝙞 𝙖
𝙞 𝙧 𝙞 𝙣 𝙨𝙪 𝙄𝙣𝙙𝙞 𝙖 𝙙𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙜𝙖𝙡 𝙖𝙙𝙖𝙨𝙝, 𝙨𝙪𝙣𝙖 𝙙𝙖 𝙞 𝙧 𝙞 𝙣 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙢𝙪𝙩 𝙖𝙣𝙚𝙣, 𝙖𝙨𝙖𝙡 𝙞 𝙣 𝙨𝙪 𝙖𝙣𝙖 𝙠𝙞 𝙧 𝙖𝙣 𝙨𝙪
𝙈𝙖𝙨𝙪 𝙄𝙡 𝙞 𝙢𝙞 𝙣 𝙩 𝙖𝙪𝙧 𝙖𝙧 𝙞 ! 𝘼𝙢𝙢𝙖 𝙖 𝙢𝙪𝙨𝙪𝙡 𝙞 𝙣𝙘𝙚 𝙝𝙖𝙙𝙪𝙬𝙖 𝙙𝙖 𝙞 𝙧 𝙞 𝙣 𝙨𝙪 𝙖𝙠𝙬𝙖𝙞 𝙝𝙖𝙩 𝙨𝙖𝙧 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙘𝙞 𝙠𝙞 𝙣
𝙧𝙪𝙬𝙖𝙣 𝙨𝙖𝙣𝙮𝙞 𝙨𝙪𝙠𝙚 𝙩𝙪𝙧𝙢𝙪𝙨𝙝𝙚 𝙢𝙖𝙠𝙖 𝙞𝙢𝙖𝙣𝙞𝙣𝙠𝙖..... 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝 𝙮𝙖𝙨𝙖 𝙢𝙪 Dace 𖣔︎

............

A yanzun Izgilanci da ake mana ya ɗan ragu amma bawai an daina bane, ana yi
lokaci zuwa lokaci.

Tunda yanzun sun fara cin gajiyar baiwar da Allah yayi mana. Sannu a hankali
al'amuran rayuwa suka fara sauyawa daga tsana zuwa girmamawa.

Zan iya cewa a yanzun fatan iyayena shine nayi aure, kuma har lokacin
yanzun miji bai zo ba.

Haka muke rayuwar mu da dadi ba dad'i.

Mutanen unguwar mu sun dan fara damuwa sosai da rashin karatun yaran su
musamman na islamiyya, a masallaci suke jajjantawa har suke cewa Baba ai jiya da
bai zo sallah ba Ghaddafi ne yaja su Sallah shi ya kira sallah ma.

Daga yadda suke nanata abin yayi musu dad'i, kawai sai Baba yace.
"Idan kuna da bukatar karatun su za a bude musu islamiyya"

"Ai wallahi HABIBU zamu so haka! Kaga yaro karami yadda yake karatun Alkur'ani,
yo ni ko lokacin da na tafi hajji ai sai labarawan da suke jan mu sallar nan nake
jin irin karatun nan."

"Haba me gari! Ai mu a kaduna zaka ga yaro karami Allah ya bashi baiwar haddace
Alkur'ani"

Inji Baban mu,

Shiru Mai gari yayi can yace.


"Akwai abinda yake damuna! Duk shekara idan nake aikin hajji."

"Subhanallahi! Toh meke nan?!" Baba ya tambaye shi.

Ajiyar zuciya ya sauke, dukda akwai mutane a gurin sai da Yasaka fuska dan kar a
rena shi yace.
"Wato mutumin nan da ya b'ata mana! Lokacin aikin Hajji"

Zuba mishi ido suka yi Baba ne ya samu damar magana tunda dashi yake.
"HABIBU! Baka tab'a zuwa Makka ba, amma da kaje zaka ji ana cewa! Malam Hamza ya
b'ata! Laaa baku ganshi bane, Malam Hamza ya b'ata"

Sake baki Baba yayi da ido, yana jin jina karfin jahilci mutanen garin shi,
girgiza kai yayi cike da tausayi tare da bakin cikin abinda yaji mutumin da duk
shekara sai yaje hajji...
"Allah ya taimake ka! Hajjinka bata yi!" Inji Baba,

"Inji waye?!" Ya tambayi Baba a fusace,


Gyaran zaman Baba yayi sannan ya shiga cewa.
"Hajjinka bata yi ba inji ni! Labbaika Lallahummah Labbaika, Labbaikai laashaarika
Labbaikai, Innalhamda wanna'amata lasharika Labbaikai, wannan shine abinda kake
cewa Ana niman wani ya b'ata"
(Sorry akan talbiyan idan nayi Kuskure! Ina karb'an gyara zaku iya gyara min
Nagode)

Sai dukkan mutanen gurin suka zubawa Mai gari da Baba Idanu, sabida
shine ya fara jure Mai gari cikin lalluma.

A dame me gari ya kalle shi sannan yace.


"Habibu! Ashe duk shekarun nan shirme na nake zuwa yi, shi yasa idan na dawo kaga
na muntika kina Kai kace tsutsa, gaskiya sai ka koya min. Dan ina son nake nayi
hajji karb'abbiya"

Nan Baba ya shiga musu bayani akan musulunci da shika-shikanta, da kuma


abinda da ya shafi sallah.

Sannan ya roke su da su bar yaransu suna zuwa karatu, gidan mu.

Nan Baba Habu ya kwashe da dariya, sannan yace.


"Toh bari ga yadda za ayi."
Kai Baba Yawale yace.
"In ruwa ta hura wuta ba"

Tsakanin su da Allah suke Izgilanci ta sigar dariya, Baba bai kula su ba,
dan ya musu uzuri a rayuwar shi, kuma zai cigaba da musu uzirin har karshen rayuwar
shi, dan yayi alqawari bazai kuma fushi da abinda suke mishi ba.

Sai da Me gari yayi musu barazanar kai su gurin me Littafi


sannan suka daina mishi dariya.

.... Muna zaune ana cin abincin dare, nan Baba ya ture nashi da hannu.
Alamar ya koshi.

Shiru yayi na wasu lokuta, sannan ya sauke ajiyer zuciya, zuba mishi ido muka
yi kowa ya tsame hannun shi a cikin abincin muna kallon shi.

"Kuci abincin ku! Yau naga abinda ya bani mamaki"


Jin haka sai gashi mun cire hannun mu a cikin abincin mun zuba mishi ido.

Nan ya zauna ya bamu labarin abinda ya faru, kai Abdul Mugu ne, na bugawa a
jarida, dariya yake har yana tintsirawa.

Kai Ghaddafi yace.


"Toh shi malam Hamzan an same shi kuwa? Tunda ya b'ata ne lokacin aikin Hajji"

"Ina kuwa Bawan Allah! Ai bazasu same shi ba, sabida ba b'atan yayi ba,
kawai rashin mai da hankali ne irin na mutanen mu, kinsan Allah Innarsu! Sun rigani
zuwa makarantar allo, amma Kinga wata shirme wai malam hamza wani ya b'ata." Ya
karshe maganar cikin murmushi.

Gyara zama nayi sannan nace.


"Baba wannan garin akwai matsala sosai, musamman na rashin ilimin addini, matukar
bazamu tashi tsaye ba toh wallahi idan fushin Allah ya tashi kama mu, sai mun
wahala, dan haka yana da kyau abu de musu yar islamiyya tunda akwai karamar rumfa a
waje, sai mu fara koyar dasu, su ahlari da kitabul Tauhid, tare da Littafin
kawa'idi."

"Wannan haka yake Addarmu,! Babu wasa Insha Allah! Da yardan Ubangiji sai mun
wayar da musu kan su sosai."

"Allah yasa idan su Yaya sun bar ku ba"


Inji Innarmu,
"Sallama dai! Wai Husnah tazo inji wani a waje"

Kallona duk suka yi, na b'ata rai, na cigaba da gogewa Lu'lu'a hannunta, tana
kallon na.
"Addah zan rakaki?!"

D'ago kaina nayi na kalli idanunta,

Sunkuyar da kai tayi tare da gyad'a min Kai.


"Husnah baki ji ana Nimanki bane?!"

Mik'ewa nayi, sannan na nufi cikin dakin mu nasako hijab me hannu, na rike hannun
Luluh muka fito. Daga yanayin mara mutunci na fahimci Manga ne!

Karamin tsaki naja aikuwa suka fasa min dariya da wani katon muryan su.

"Kunga itace nake son na mallaka daren mu na farko, awara da dundunkwalo zan
kawo mana,"

Aikuwa suka kuma saka dariya,, dayan yace..


"Zamu na zuwa ganin irin soyayyar sharukan da karina"

"Amma kasan ta tsufa a dandali wannan baza ka bita a nitse ba da zafi zaka
bita,"
Suka kuma fasa dariya,

"Kuma naji ance akwai kayan hutu, don Allah idan mun zo bazaka kore mu ba"

Suka kuma fashewa da wani dariyar.

Ba a tab'a min Izgilanci irin na yau ba, sai naji a raina, da zan iya musu wani
abu ban ce kome ba, na juya abuna.
"Laaa! Amaryan mu zata koma Cikin gida tsaya mana ko sumbatar nan a miki zaki yarda
da Jarumin mu"

Idanuna ko kallon gaba na bayi, na shiga cikin gidan, zama Luluh tayi jikin
Baba tana gaya mishi abinda ya faru a wajen, bai ce kome ba sai ma bani hakurin da
yayi.

.........
A sannu muka fara koyar da karatun safe, wanda yaran basu wuce goma sha uku ba
daga gidan me gari, idan aka tashi baba yana saya musu alewa, abinka da yara sai
suka fara gayawa yan uwan su ai idan kazo makarantar malama Husnah ana raba alewa.

Kafin wani lokaci har mun tara yara sama da 50, kuma suna fahimtar kome.

Tafiya ta fara miƙewa, bakin ciki kamar ya kashe su Baba, amma basu da
yadda suka iya damu.

Sai dai Izgilanci kan babu lefi domin suna haduwa da iyayen yaran zasu fara
musu dariya wai sun dauki yaran su . Sun kawowa karuwa.

Basu masu kula su, domin iyayen yara since sun huta da fitinar da
yaran su , kuma da suna jin dadin yadda yaran suke fahimta dan haka babu ruwan su a
cikin al'amarin yaran su.

Sannu a hankali kofar gidan mu ya kasa mana, dole muka raba abin wasu suka
shiga zauren mu, Maryam da Ghaddafi suna koya musu.

.......
Yau Alhamis babu makarantar, dan haka zan mai da Baba Asibiti, ina gama
shiryawa, muka fito.

Wannan karon ni da Ghaddafi ne sai Baba, haka muka zo bauchi muka gama
abinda zamu yi sannan muka komo, gida Ban tab'a kudin Dr ba. Sai .a kokarin tattaro
mishi duk ribar da na samu a cikin shagon mu.

---
Bishop Yohana Chibok..

Kiran layin Dr Devanah take yi, amma fir yaki d'agawa. Joe ya kallon ta sai
murmusawa mata yake.
A dame ta kalli Mommah cikin zubda kwalla tace.
"Mommah! Yaki dauka zan bishi.
tokyo kawai"

"Karki fara dan zaki samu saba'ni ne dashi." Inji Joe,

Hararar shi tayi cikin jin haushi tace.


"Munafiki! "

Dariya yayi sannan yace.


"Ban damu ba! Bature ne dai bazaki sane shi ba, dan koda kin kira ba zai dauka ba"

Daukar matashin kuran tayi ta jefe shi da shi, tana kuka.

Dariya Daniel ya yake musu, dan wani lokaci tsakanin Joe da Devanah kamar
tom&jerry, haka tayi kukan ta, har ta koshi.

Ita dole sai taje tokyo. Joe ya ce.


"Zaki gwajin farko ne? Tunda kin san dai baiko kawai aka muku, kuma shi bai da
ra'ayin gwajin kwayoyin halittar jikinsa."

Kiran shi tayi cikin damuwa tace..


"Wallahi sai nayi maka rashin mutunci, kuma sai naje bazan dawo ba sai da ciki dan
dashi za ayi bikinmu."

Tana gama fad'ar haka ta bar falon zuwa sama....


---
Japan... In Tokyo

Farin wanda har kasa ne a jikin shi, sai shimi, yayi rubda ciki, tare da kifa
fuskarshi a pillow, yana juyar da kai yake cikin damuwa dan daga yadda yake juyar
da kan shi zaka fahimci akwai matsala.

Yasan dazun Samantha ta bashi ruwa dazun da tashigo, dan yana cin abinci
ne ta shiga shi kuma bai dauko ruwa ba shine yace ta bashi ruwa don Allah.
Tunda yaci abincin ya shiga wannan halin ko nace ruwa.
Jin yayi an kwanta a bayan shi, tare.
Juyawa yayi tabbas ita ce, cikin b'acin rai yace.
"Me kika samin a cikin ruwan da kika bani"

Zare towel tayi tare da kwanciya a jikin shi, dukda halin da yake ciki
baya jin zai iya biye mata, tureta yayi. Ranshi a ɓaci yace.
"Ki fita kafin na wulantaki,"

Ganin yadda ya birkice mata yasata mik'ewa da sauri ta saka kayanta.

Ta ficce mishi daga gidan, drowe gadon shi yana da sauri ya ciro wata yar roba,
ya bude kwayoyin magani ya hadiya har guda hudu, goran ruwan kusada shi ya daga
sai da ya shanye tass, sannan ya kwanta.

Bayan kamar minti goma kacal, barci me nauyi yayi gaba dashi.

.......
A yanayin da suke ya tabbatar mishi cewa, ta tafi da duk wata damar da yake
tanadin shi, sabida jin daɗin kasancewa shi da ita. Ya kara mishi kwarin gwiwar
abinda take mishi. Wani irin abu yake ji, tare da rungume ta.
Ji yayi an finciketa daga jin daɗin shi, ana tafiya da ita, shima kuma ana
janshi.

Kokarin kwace kan shi yake, domin inda ake jan shi, was so darkness,
ita ce take inda haske ya, kwace rikon da aka yi mishi yayi ya falfala da gudu, sai
dai an sami akasi domin akwai wawakeken ramin da ya shata tsakanin su.

Durkusawa yayi ya kwalla mata kira da Hus.........

Dr Aahil kana ruwa💔

Good Morning....
[7/2, 8:58 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BAHAUSHIYAH 𖣘︎

𝘏𝘢𝘵𝘵𝘢𝘳𝘢 𝘠𝘢𝘯 𝘔𝘢𝘵𝘢

Highlights
Babi-sha-biyar

Tashi yayi yaji gabaki daya ya zubda abinda yake dankare a matan shi, wanda har
sai da yaga damshin sa a jikin farin wandon shi.

"Husnah! Why she?! But Jesus why you sent in to my dream?"


Wannan itace abinda Dr yake tambayar kan shi. Bai taba jin kome a ranshi ba,
sai tausayi toh me ya kawota cikin mafarkin shi.

Ganin hasken da wayar shi yayi yasa shi daga kiran sabida Sunan Blessing Mom,

A kasalance ya d'aga Kiran ƴace.


"Mommah!"

"My Son! Ya kake?! Da fatan baka da wata matsala?!"

Lumshe juyayye idanun shi yayi cikin nutsuwa, sannan ya sauke ajiyer zuciya
yace.
"Babu Mommah?!"
"Toh Allah ya maka albarka! Amma me yasa kak'i daukar kiran Devanah?!"

"Mommah! Karfe nawa?!"


"Karfe huɗu na yamma," ta bashi amsa a takaice.

"Toh mu nan hudu na safiya ne,! Kinga ta kirani tsakiyar dare ina barci
kuma"
Nan yayi ta mata bayani har ta fahimta.

Har suka yi sallama bata daina jaddada mishi muhimmancin shi a


rayuwar su ba.

......
Doris Yohana Chibok, yan asalin karamar hukumar Chibok ne na jahar Borno, Doris
Babanta baban Reviren ne a church Catholic charities dake garin Chibok, Suna da
kakkafewa akan addininsu na Kirista, nd basu da son shiga hidimar kowa,

Mahaifin doris Amos Eshaya da Mahaifiyar Doris yara uku suka haifa, Jacob
sai Doris da Ezrah, Mahaifin Devanah.

Mr Yohana yaron Amos ne, yazo daga wani kauye kwandiga na cikin jahar Borno,
karatun addinin Kirista gurin Mahaifin Doris, Kawai suka fada soyayya.

Ganin Yohana mutum ne mai matukar biyayya da addini, tasa suka bashi auren
Doris tare da bashi matsayi babba a church Catholic dake garin Chibok.

Anyi Shagali sosai, sannan aka kai bawa ango matar shi, inda suka tafi
can aka dagargaji amarci.
Bayan shekara biyu, wasu irin falala da samu suka shigo rayuwar ma'auratan
guda biyu, daga cikin har da samun karuwar yaron su wanda suka sanya mishi Bature
kasancewa shi din yafi su farin fata. Shine suke kiran shi da Bature, sun kai shi.
Church Baban Doris ya ganshi.

Dafa kan shi yayi cikin damuwa sannan yace..


"This child! Yana da karfin miracle! Yana tare da mu'ujiza me ƙarfi zai ta muku
abin al'ajabi bi, dan haka ku dauke shi ku tafi Rome dashi sabida haɗuwa da manyan
manyan papa roma, domin killace shi har ya iya sanin kanshi.

Karku gina shi da wata akida sai ta namu, domin idan kuka barshi zai iya zame
mana kalubale.

Karku bari mace ta shigo rayuwar shi, in ba haka ba zaku iya rasa shi, ku
gina mishi zuciyarshi da kin mata, koda basu a kida daya, amma karku barshi ya kawo
wacce yake so? Domin itace mafarkin rugujewarshi.

Kunga yaron ku, ga line of destiny din shi, ga kuma line ko Ya'ya yayi
Crossing dis line everything zai sauya, my Daughter and my Son In-law, ki k'iyayye,
karku sake mace ta shigo rayuwar shi, Yarone da yake da kashin arziki!

Yarone da yake da baiwar arziki duk wanda zai zo kusadashi, sai ya zama wani
abu.

Hanyar Arzikin ku ne yazo gare shi. Karku tab'a barin yayi fushi domin zai iya
zame muku samuwa da rashi.

Karku sanya shi yayi abu dole, sabida jinin shi cike take da Izzar attajirai!

My daughter, yaron ki shine yaro mafi al'ajabi a wannan ƙarnin. Behind


good and bad line! Akwai Love and Compassionate! Uwa uba! Line of destiny! So karku
yarda da sadaukarwa! Daga ranar da kuka barshi ya sadaukar da wata abu daga cikin
akidar mu! Ban san me zai faru ba."

Daga haka yayi musu addu'a sosai, sannan ya kuma basu addu'o'in, musamman na
Evil lady! Karta shigo rayuwar shi.

Sannan suka tattara shi suka koma Rome dashi can aka haifi Joe da Daniel,
Devanah kuwa mahaifiyarta baturiya ce. Kanin Mommah Ezrah ya aureta dake tare suke
a can.

A can Italy, a can suka zauna tsawon shekaru talatin da biyar, lokacin Bishop
Yohana ya bautawa Addinin shi tun kafin ya dawo CAN suka bashi matsayi na Musamman.

Tun Bature nada five years suka haɗu da Aahil Aliyu Maitama,

Tun Doris da Bishop suna bakin cikin abotar Bature da Aanil, gashi basu kaunar
fushin Bature shi yasa suka hakura, kuma abin mamaki yadda Allah ya bunkasa su.

Dr Bature ya karanci anatomy me, yayinda Dr Aahil ya karanci Biology.

Akwai banbancin halayyar tsakanin, domin shi mutum ne mai mugun kyamar zina,
sabida tarbiyyar da yasa mu, baya son shiga harkan mata, sab'anin Aahil da ya zama
na mamajo.

Bature baya da yawan magana, sannan idan zai yi toh akan addinin
su, a bangaren addini kuwa toh har tsoron shi wasu mutanen suke.

Kowa na mamakin yadda abotar Bature da Aahil..

Har suka nemi aiki a A.B.U zaria

----
Ajiyar zuciya ya sauke, taryo tarihin shi, murmushi yayi sannan ya tashi zaune yana
me jin dadin irin nasabar da yake da shi.

𖦹︎𖦹︎

Tambayar bazata ne ya zo min daga Baba, zufa da tsoro e suka kamani.

"Asma'uh ! Baki bani amsa ba yaushe zaki koma makaranta, ina ta zuba miki ido,
tsawon wata hudu mun shiga na biyar. Meye nufinki da zaman gida."

Kafin na tattaro duk wata bayanin da zanyi mishi Mubarak ya amsa


maganar da cewa.
"Ai baba! Lokacin da ciwonka ya tashi kace ta dawo gida zamo koma Narabi.
Dalilin da ya janyo tayi asarar wannan shekarar dole ta sake mai-maita shekara."

Shiru yayi yana kallona nayi tsamotsamo, tare da zaro ido bakina
yana rawa nace.

"Dama ina son zan maka bayani lokacin da muja Bauchi na tura sako ta cafe, shine
suka ce an dakatar da ni na tsawon shekara d'aya. Yanzun saura wata."

Shiru Baba yayi amma da alamu bai yarda ba, kawai baya son zargi ya tabbata a
tsakanin mu shi yasa ya share, ya kuma min fatan Alkhairi.

....
Wannan yanayin da nagani a fuskan Babana, ya sanya ni kuka. Sosai sabida duk wata
hope din da yake a kaina na kasa, sannan na fadi warwas.

Allah ya isa min da abinda Dr Aahil yayi min domin ya gama cutana, ya
rabani da duk wata burin da Iyayena suka daura a kaina.

Dare mahutan bawa, amma Ni ina kan abin sallah ina kai karar Aahil ga Allah
ina kuma niman karfin da zan rama abinda yayi min, a cikin wata biyar zuwa shida,
nasan iya adadin bakin cikin da naci.....

𖦹︎𖦹︎
Karatun da muke na safe iyayen yara sun kara rokon Alfarmar ayi musu na
yamma,, na dare ne dai nace a'a sai suka ce toh a bari ina koyar da iyayen yara
daddare, haka ya kara bakanta ran yan uwan Baba.

Har suka fara jifarmu da cewa.


Ai koyawa mata yadda zasu yi lalata muke.

Kai magana marasa mutunci da dadin ji, abinda ya basu haushi da suka gama
surutunsu, sai ga mazajen da suka turo matan su suka musu caaa..

Rayuwa me tattare da kalubale, tankar baiwar Rahman Ubangiji ne, domin Kuwa
mun zama nakiyan kan kabari maganin me kwalama, gamu nan dai amma mun gaggari yan
tsurku.

---
Adamawa State..

Tsakanin Alhaji Muhmood Dan Kasa da Imam Moddibo Usman, abun ya zazzafa Wanda
takai, sai da Governo da Mai Lamidon Adamawa suka shiga maganar kasancewar Daga
Moddibo har Dan ƙasa, dukkan su manyan mutane ne masu daraja da kima uwa uba, su
din wasu j-j ne a jahar wato,

Dan haka suka sanya su a gaba da cewa.


"Imam Moddibo! A matsayin ka na babban malamin a cikin Jahar nan, mun hada ku Anan
ne. Don ku sassanta kanku, wannan abinda kuke bai dace ba, kune jigon siyasar jahar
nan, sannan ai ko ba kome Dan kasa kamar kanine maka, don Allah ki ajiye duk abinda
yake tsakaninku."

Shafa farin gemi shi Imam Moddibo yayi cikin dattako, sannan yace.
"Allah ya taimaki Mai martaba, ya wuce a gurina. Abinda nake bukatan sani
shine Yarona Fa'iz da yake hannun shi, ya sake min yarona"

"Karka min sharri kazo ka zauna kamar mutumin Allah nan kuwa munaf....."

"Hattara dai! Dan kasa a gaban Mai Martaba kake, ba ayi ya shashiyar
magana. Dan haka akul kar harshen ka taja maka mummunan aiki!"

Girgiza kai Imam Moddibo yayi, fatan shi Fa'iz ya fito daga hannun Dan kasa.

"Toh wai ni kam meye janyo wannan al'amari?!".

Taimakin Gwanman Adamawa yayi musu wannan tambayar.

Gyara zama Ɗan kasa yayi cikin jin haushi ya fara magana.
"Meye kuwa bayan mutumin nan me kama da jan gwanda ya k'amk'ame kome ya hana kowa
cigaba. Baka isa ka sami kwangila a gwamnatin ban ba sai wannan mutumin banza yayi
ma sanadin an hanaka, taya bazan ji haushin sa ba, da aka tashi bada appointment na
siyasa, tunda aka janyo wannan mutumin aka bashi Kwamishinan noma ya k'amk'ame
kome, yanzun kamfanin da za ayi na sarrafa takin zamani, ina saka ran zan samu ni
da Yarona sai naji wai shine akan aikin da Injiniya Fa'iz, wai an basu aikin noma
takin zamani."

Nan ya dinga tonawa kanshi asiri da yadda ya tsanin Imam Moddibo, har yake gaya
mishi ya kula dan bashi daya yake fakonshi ba, Akwai na jikinshi a musu kin shi
kuma matuƙa bai dai na. Mamaye kome ba tabbas yayi kuka da abinda zai sami Fatima
da Amina ba, dan ya lura kamar yadda yake nuna son kai a waje haka yake nunawa a
cikin gidan shi.

Imam Moddibo, mutum ne da Allah yayi mishi hakuri sosai, amma bai iya jure
cin amanar ruhi, ajiyar zuciya ya sauke sannan ya kalli D'an kasa yace.
"Toh naji zan janye daga duk wata abu da aka nime ni a kai, Sai dai nayi Imani da
Allah ka kiyayye fushin Allah akan abinda kayi min, ka kiyayye fushin fusatace, ba
ita Aminatu"

Da sauri ya d'ago kai yana kallon shi. Yana nuna shi da yatsa.
"Haka yace tabbas haka yace."

Yana fadan haka ya tashi daga falon sulhun ya fita da sauri gudu gudu.

Yana kuma mai-maita abinda yaji Moddibo ya faɗa.

......
Mamaki ne ya kama su Imam da Mai martaba da maitamakin gwamna, suka bawa Moddibo
hakuri da kuma nuna mishi baso don ya ajiye mukaminsa, domin sun san sami karuwa da
shi kan shi kanshi da dukiyarsa, domin yana iya saka dukiyar shi a cikin abubuwan
gwamnati idan an samu riba a bashi hakkin shi.

Daga fadar sarki Asibiti ya wuce.

Inda Fa'iz yake kwance.....

𖦹︎𖦹︎
Alhamdulillah, makarantar ya bunkasa fa domin baba ya fara koyar da maza,
musamman irin su Mai gari! Gudun kar a kuma Malam Hamza Wani ya b'ata (🤣😂👈🏻) kuma
abin burgewa suna dauka, domin basu damu da zigar da ake musu ba.
Kuma idan kaga yadda mata suke dauke karatu da sai kasha mamaki domin,
ko wani abu ya shiga musu duhu zaku ji suna tambayar mu, haka ma mazan ma haka.

..... Muna wanki sai gasu Fadilah ta shigo, ta zauna tare da tura
min baki, dalibana ce.

Cire hannuna nayi a cikin wankin ina kallon ta.


"Malama! Nifa bani da lafiya?!"
Cike da mamaki nake kallonta sannan nace.
"Kamar ya?! Baki da lafiya"
Ganin yadda su Innarmu suka zuba mata ido, sai ta tashi ta rogo zaure, biyo ta
nayi ina na tsaya daga bakin kofar, ina kallon ta.

Kuma da matar aure ce, ba a jima da auren bane, shine take min
shiririta, dake tun last week nace mata kamar tana da juna biyu, tayi ta min shirme
har da kuka ita babu ciki yaushe ma ta yarda da mijin, ba koda aka yi sai biyu ne!
Sai da na toshe mata baki dan zata fara yanko min wasu manyan bayanan tsaron sirrin
ta.
"Kin kira ni kuma kina ta min shirme! Baki ina wanki bane?!"

Juya min baya tayi sannan tace.


"Malama! Maganarki ya tabbata, juna min biyun ne dani"

Takowa nayi inda take na dafa kafad'arta, nace.


"Na tayaki murna! A yanzu za a zama Uwa ko? Toh idan kin sami lokaci gobe kizo na
duba ki.".

Juyata nayi naga tana kuka, riko hannunta nayi, na kanta d'akinmu, nace.
"Menene na kuka?!"
"Malama bana son Shine, ni da nake son na fita naje nayi karatu irin naku, taya
zan iya karatu da yaro, malama ance karatun likitanci kika yi meye zan sha cikin ya
zube?"

Murmushi nayi sannan nace mata.


"Ke abin murna ne ya same ki? Ai ciki baya hana kome, haka ma D'a baya. Hana kome?!
Sannan ke abin murna ne a gare ki. Baki gan ni har yanzun babu mijin aure ba, kin
san ciwon da nake ji a haƙa toh ki godewa Allah da ni'imar da yayi miki."

Nan nayita mata nasiha, sannan na rakata har kofar gida......

Domin kasancewa a group bin Bahaushiyah kayi min magana ta nan


08130269641......
[7/2, 8:59 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BAHAUSHIYAH 𖣘︎

𝘏𝘢𝘵𝘵𝘢𝘳𝘢 𝘠𝘢𝘯 𝘔𝘢𝘵𝘢

1 Year challenge..

Babi-sha-shida

A cikin shekara guda da muka yi mun mun amshi jarabawarmu hannu bibbiyu,
na farko dai kafewa da baba yayi akan sai nayi karatun boko, na biyu. Fushin
mahaifa yana tare da fushin Allah,

Na uku rashin addu'o'in akan kome da muke bukata, sai rashin niman zabin
Allah.

Wadannan sune suka jagoranci wannan matsalar da muka fuskanta, amma Alhamdulillah
ban cika shekaran ba Baba ya faɗa da bakin shi. Duk abinda ya faru damu shine
silah....

A cikin wannan yanayin Baba Yawale ya fara wani irin ciwo.

Sosai fa, gashi babu halin kai shi asibiti.


Dole suka sami Baba da maganar jikin shi, Baba na ganin shi yace.
"Wallahi ciwon bata zaman gida bane asibiti zamu kai shi."

Ai kuwa Baba Iro da Baba Habu da Baba Haruna suka ce basu kai shi ba.

"Amma da kun bari an jaraba, tunda." Cikin fada suka rufe Baba har da cewa.
"Bazamu kai shi ko ina ba, sabida mun san me ke samun shi, sharrin da kuka
kulla mishi sai ta koma kanku."

"Ni kuma?! Wallahi bani da wata manufa"


Ya gaya musu araunan. Amma suka rufe idanun su, suka mishi sharrin ai shi
yawa Baba Yawale Yasin me tafiyar rana.

Haka yaje shi da Allah, duk da halin hakuri na Baba sai da ya rike Abin
a ranshi wanda haka ya masifar d'aga mana hankali domin saka abin da yayi a ranshi
yaso d'aga masa ciwon shi.

Sai gashi ba akai Baba Yawale asibiti ba mu mun kai Baba Asibiti.
Dake a toro kwanan shi biyu muka dawo.

Saura wata wata biyu kacal na koma makarantar, wanda na tsananta addu'o'in
sosai, har Azumi muke da Innarmu, dan haka shiri nake sosai.

Domin kuwa na mikawa Allah alamarina, kuma na maida hankali na akan duk
motsin yan uwana da dangina, amma zuciyata tana cike da fansa abinda Aahil yayi
min amma dole sai da wanda zai min jagora zuwa makarantar.

---
Wata goma da yayi baya kasar bai hana shi jin kamar karya dawo ba, duk da kewar
da yake yi na wasu abubuwan, idan ya tuna da Devanah, sai yaji dama ya zauna, idan
ya ɗebe tsamanin da gani na sai yaji ran shi ya b'aci, kamar yayi ta zaman shi a
tokyo, tunda ba zai samu abinda yake da tsananin don gani.

Shigowa Samantha tayi suka gaisa, komawa gefe tayi tana matsar kwallar,
ya tako har gabanta, sannan ya rike hannunta yace.
"Kinga ni dake muna da banbanci, kuma ina da matar da zan aura har anyi mana baiko,
don Allah kiyi hakuri karki raba min hankali gida biyu., Zan yi alfahari idan kika
zauna a duniyar ki."

Dan rungume ta yayi sannan ta sake mishi kuka.


Daga nan ya dauki jakar shi ya fito duk wanda suke gaisawa sai da suka ji
babu dadi har ya gama abinda ya kawo shi zai koma.

....... Daren juma'a ya sauka a garin abuja, Mommah da Father sai dai Devanah
wacce take ji kamar zata shige jikin shi dan murna.

Haka suka zo gida ananta hidima dashi...

---
Tabbas ya auri matar da yake so! Sai dai matsalar bai da kwanciyar hankali,
domin kuwa mugun zarginta yake dan tun sau daya da ya tab'a ganinta a kofar wani
hotel a garin kaduna, yaji zuciyarshi kamar zata fado.

Matar shi na aure, me tazo yi a hotel?!


Ko kafin ya same ta har ta shige cikin hotel din haka ya gama dubata,
karshe ya gwada kiranta sai gashi ta dauki kiran, yace.
"Kina ina gani a hanya ina dawowa!"
"Ok Allah ya dawo da kai lafiya.".
Sam Sai yaji bai yarda da ita, domin kuwa, taya gashi ya ganta zata ce, ita
tana zaria.

Kamar mahaukaci ya kama hanyar Zaria, abin takaici yana hanyar da zai kai shi zaria
road sai gashi an hada wani husuma wanda taja dole ya hakuri sai da aka bawa damar
wucewa.

Lokacin da ya iso ya sameta tana barci. Tun daga nan sai ya soma taka tsantsan da
ita, wanda haka yasa shi mata kule sosai.

Tana zuwa islamiyya, ya hanata zuwa. Duk inda take zuwa indai akwai Maza Aahil ya
hanata.
Kamar tayi hauka ta gayawa Iyayen su, akayi ta zama amma fir yaki ya rage
takurawar da yake mata.

Kuma dan tsiya bawai ya daina mugun abinda yake yi bane, shi dai matar shi ce kar
ayi da ita.

Haka yayi janyo musu rikici dan yace bazata bikin kawarta ba, aikuwa
tsabar kishi kai Aahil ki kasuwa baya barinta fita sabida kar wani ya ganta yayi
mata magana.

Ana haka ta sami ciki, Amma dan wulakanci, sai da ya zubda mata da
cikin. Karshe ya dauketa ya kaita asibiti aka k'ak'aba mata implanin.

Kuma dake masifar bin mata tayi masa yawa, har yau burin shi Husnah, dan
duk macen da ya kwanta da ita yana tashi sai yayi magana yace.
"Dalla dubeta, da kofar shiga kamar rijiya"

Karku yi mamaki hatta matar shi haka yake zama yace mata.
"Zaki nunawa Husnah kyau ne amma dan dad'i kayi sex kamar ka haura gajimare ai Sai
Husnah. Ba irinki da ana tab'aki zaki fara hawaye duk lalaci ya cinye ku. Ita ko
yaushe na bukace ta zata zo, kuma kayi kome da ita bata damu ba sai ke, tur."..

Wannan Iskancin da yake yi mata ne, ya sanya ranar ta haukace mishi, shi kuwa ya
rufe ta da duka.

Wanda ya sanya aka kwantar da ita a asibiti.

---
Satin shi biyu da dawowa daga Tokyo, bai fita ko ina ba, iya kar shi abuja.

Dan haka yau ya hada kayan shi. Devanah tasaka shi a gaba sai kuka take mishi.
Bai kulata ba yana ta kokarin hada kayan shi, dan haka yadda ta mike
kawai ta rungume shi, juyawa yayi dan ya dakatar da ita, sai dai kafin yayi wani
abu tasan mishi bakinta a cikin nashi.

Dake shaidan ya sami mafakar siyasa, aikuwa ya amshi tayin ta. Suna
daga tsaye har sai da suka zube, a gado.

Zuciyarshi da kwakwalwar shi bata buƙatar abinda ke faruwa, amma


gangan jikinshi yana maraba da wannan yanayn, ganin yau Allah ya bata shi bata yi
wasa da damar ta, dan haka duk inda tasan zata iya tab'awa dan ya motsa nan take yi
idanunta a rufe, jikin shi ya amshi sakonta.

Duk yadda yaso tabuka kwatar kanshi, ya gagara, dan haka ya barta ta
cigaba da juya shi don ran ta.

Buɗe idanu yayi ya kalleta yadda take, niman tab'a mishi, Kamfanin
sadarwan shi(🤔🤣😂 Yanzu sai wata tace ikon Allah! Ita mai Dambu ko wani bu sai an
sami sunan 🤐 muke tunda baka da burodi amma ai Kanada kamfanin sadarwa)

Caraf ya riko hannunta, yana girgiza mata kai.


"Baka da lafiya ne a Manhood dinka?!"

A shake yace.
"No Ni bana son haka!"

"Na rantse baka isa ba!"


Ta faɗa masa a fusace, tana ƙoƙarin saka hannun ta a cikin wandon shi.
Tureta yayi, ta fadi. Kallon mamaki tayi mishi idonta na kawo ruwa.

Tashi tai ta rufo kofar tare da ɗaukar keyn tasaka a cikin bra dinta.

Zaro Ido yayi cikin b'acin rai ya tashi yace.


"Bani key na, sannan ki fitan min a d'akina!"
.
"Ai na rantse bazan fita, sai ka gaya min baka da lafiya ne?!"
. "Kifita kafin raina ya ɓaci!" Ya buga mata tsawa.
"Na rantse bazan fita ba sai ka gaya min, meye matsalar ka akan mace."

Shiru yayi yana kallonta ran shi na kara fusata, kamar ya mata rashin mutunci,
amma ba zai iya ba. Kuma dan tsiya sai kwaɓe mishi kaya take a gaban shin.
Sunkuyar da kai yayi yana me jin bakin ciki da b'acin rai, ji yaƙe kamar ya
kurma ihu, ko zai samu sauƙin Iskancin da take mishi.

Kuma kan shi na sunkuye tazo, gaban shi. Tare da durkusawa.


Dafa shi tayi, bai san lokacin da idanun shi suka rufe ya tsinka mata mari.
"Dauki kayan ki! Kafin nayi miki abinda bazaki manta dani ba."

Mik'ewa tayi dan jin muryan shi take kamar zata fasa gidan, ta dauki kayan ta ta
saka tare da barin mishi daki, dake ran shi ya b'aci ko shirin bai karasa ba, ya
kwanta jikin shi na rawa.

Shi yasa bai cika son ran shi na b'aci ba, domin idan ya fusata jikin shi har
wani rawa yaƙe ina dalili yarinya sai kace ba mace me kunya ba, tazo tana mishi
Iskanci da rashin ta ido.

........ Har yamma bai fito ba, sai da Mommah tazo dakin ta zauna tana
cewa.
"Don meye ya hadaka da Devanah, kuma ta fito tana kuka."
Shiru yayi mata haka ya tabbatar mata da tabbas bata kyauta mishi ba,
dan haka tashiga bashi hakuri har ya fara ajiyar zuciya, kafin wani lokaci zazzaɓi
ya rufe shi.

Kwantar da shi tayi ta fito, zuwa d'akinta ta dauki magani taje ta bashi, sannan
ta zauna a gurin tana shafa kan shi.

Har barci ya dauke shi. Fita tayi daga dakin taro har dakin Devanah, tace.
"Me kika mishi?! Shin an taba so dole ne? Ko ance miki yana sonki ne?! Haka kawai
kin hana min Yaro sakat ayi magana kice ba a sonku. Ku ɗin kuma abin da ya dace ne,
rabona da na gan shi cikin wannan halin kusan shekaru talatin da takwas, yaro ne
kunya da da'a, shine zaki zo ki sanya shi cikin damuwa.

Toh ga zoben ki, dama sabida ni ya amshi tayin ki, idan yayi miki kike can ki
kashe kanki, Shi yasa kullum nake addu'o'in sabida karya ga yarona shaidanun mata
irin ki, tabbas na yarda kece shaidaniyar da zaki raba ni dashi. In ba haka ba me
yasa zaki Wani zo kisan shi a cikin mugun hali Muguwa me mugun nufin, ina ma turoki
akayi toh zai koma kanku.

Aure ne ance ba ayi sai me? Kije akwai mazaje da yawa a duniya ki bar min yarona
don Allah, karki kuma samun shi kije ki nemi abokin rayuwarki.

Yarona yana da rayuwa me kyau. Dan haka kar na kuma ganinki anan gidan.."..

Tana gama fad'ar haka ta juya tabar dakin . Tana fita kuwa Devanah ta saka
kuka me matuƙar cin rai, domin bata tsammaci maganarta zai zafaffa haka ba. Meye
laifinta.
Dan taso Bature sai tayi laifi, haka tayi ta kuka, har dare bata fita ba, dan
tace bazata bar gidan ba sai ya bar garin.

Mommah kuwa abinda yasa tayi fada gudun kar wani dalili ya b'allo musu
tekune, shi yasa tayi mata iyaka don bazata dauki wannan kasadar ba, yadda ya saba
dashi nan awayi gari wata tayi mata Wuff da d'anta...

....... Washi gari.


Da wuri ya bar Abuja bayan yasha addu'o'in da kariya kar Allah ya raba shi da
sharrin shaidaniyar mace.

Wacce zata iya ruguza mishi tunani.


Tunda ya isa kaduna dake jirgi yabi, Kungiyar su ta CAN ce ta turo aka
dauke shi zuwa Zaria..

Yana isa ya samu an gyra da mishi ofishin sa, inda ya sami karin matsayi
zuwa senior lacture, haka ya kara mishi daraja a idanun mutane dama ..

Sai dai matsalar yaki magana da kowa, sai da Dr Imran shima sabida case dina ne
yayi mishi magana.

Haka ya cinye satin bayi da lokacin kan shi sai na aiki da wasu
abubuwan, ranar asabar ba tare da yayi wata doguwar magana na ya kama hanyar
bauchi.

....... Wannan karon ma ya gama yawon shi bamu hadu ba, haka kuma
rabon a cire mishi kudi a cikin account ya jima, jikin shi yayi masifar sanyi,
domin ya fara zargin ko anyi aurena ne, haka ya tattara ya dawo.

Bayan sati biyu yana son zuwa, ga Aahil da yazo mishi da zance, ya
samu labarin inda nake a bauchi.

"Ai abu yayi kyau?!" Ya ce mishi a takaice.


"Gaskiya abokina tun da na rabu da ita, ban kuma samun nutsuwa ba, zanje koda
zanyi Sa'a ta amince min, idan iyayen ta sun sa baki sai na watsa musu ita, kaga
cikin sauki na maida ita karuwa me lasisi!"

Bai d'ago ya kalle shi ba, amma yaji zafin maganar...

"Kuma Abokina wallahi har yau ina rena matan da nake mu'amala dasu, domin Husnah
tafi so kome, Insha Allah nan da Weekend zanje na ganta, na kuma nuna ina sonta,
domin mu karasa wasan"

"Allah ya bada sa'a?!" Dr yace mishi, dan bazai iya magana ba, idan ma yayi
tabbas abinda yake cikin ranshi zai fito. Sai yayi shiru ya cigaba da aikin shi Har
Aahil zai fita yace.

"Tana bauchi, can local government din Bauchi wato toro, tana wani dan kauye wai
narabi, zanje a matsayin wakilin makaranta, idan iyayenta basu san da kome ba sai
na rufa mata Asiri mu cigaba daga inda muka tsaya..."

"Hmm" kawai yace mishi. Aahil na fita, yaja tsaki, cike da bakin cikin Iskancin
da Aahil yake kuma ana kallon shi ba atab'a dakatar dashi ba...."

---
Ina zaune, bayan na gama cin abinci wani yaro ya shigo da gudu yana haki yace.
"Malama mau! Wani mutum a waje yana kiranki! Kin ganshi ne yayi kyau Sosai......"

Toh Fa.....
An kusan gama Free pgs...
Gashi an kusan Fara Game?

Insha Allah.....
Page The Game yana zuwa.....

Domin shiga paid group....


08130269641......
[7/2, 9:00 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BAHAUSHIYAH 𖣘︎

𝘏𝘢𝘵𝘵𝘢𝘳𝘢 𝘠𝘢𝘯 𝘔𝘢𝘵𝘢

Manga!

Babi-sha-bakwai.

D'ago kaina nayi cike da mamaki, yo Allah na tuba tunda na shigo garin narabi,
ko namijin fara bai tab'a zuwa inda nake ba balle namijin mutum.

Kallon Yan uwana nayi naga suma mamaki suke, can sai ga yara a guje, har suna
shirin faduwa.
Sai ihu suke, Malama Kiga bakon da yazo ya bamu kudi mu raba.

"Waye??!"
Na tambaya a takaice,
"Wani me kama da mutanen cikin tv?!"
Dumm kirjina ya buga Dr Aahil?!

Cikina ne ya bada wani irin sauti, kululu. Kamar zan fasa kuka na dauki hijab
Dina me hannu, sannan na kalli Luluh da tayi tsuru tsuru.

Mika mata hannuna nayi ta mike tare da shiga daki ta dauko hijab ɗinta, kallon
su Innarmu nayi sai ga hawaye sharrrr.

Na rasa meke min dad'i.


"Toh kije mana!"
Innarmu tace min.
A hankali nake jan kafana, wata bakar audi 2018 na gani, ji nayi kamar zuciyata
zata fito daga cikin kirjina.
A hankali nake takawa, har na isa gefen motar, kaina a sunkuye.

Ga uban kwalla da yake zuba da mugun gudu, daga Idanuna.


Sauke glass din gefen shi da nake yayi bakin shi dauke da toothpick, yana
sarrafa ta. A bakin shi.
Juyowa yayi tare da zuba min ido.
Buɗe motar yayi sannan yace.
"Beautiful Girl! Zo Nan tunda Auntynki kuka ya zame mata, madubin dubawa ta."

A kagge na d'ago kaina, muka zubawa juna ido. Jikina ne ya dauki rawa, cikin
tashin hankali da firgici nace.
" Dr Bature!"

Rufe bakina nayi jikina yana keerrma, duk sai na diririce. Ƙamar na zura
da gudu.

"Shigo mota!"
Yace min a takaice,
Kallon su Baba Haruna nayi , tare da girgiza mishi kai,
Bai kuma min magana ba ya kalle ni, na wani lokaci, sannan yace.
"Baki iya girmama bakon ki bane?!"

Da sauri na koma cikin gidan, na dauki kofin silve na cika mishi ruwa, ajiyewa
nayi na tuna muna da Faro a shago, na dauki. Kular abincin Baba wanda Innarmu tayi
dambun Shinkafa.
Na saka a tire, tare da jerawa. Sannan na fito, kicibis nayi da Manga yasha
gabana, fauce tiren yayi sannan ya watsar dashi, sannan ya riko suma na da karfi,
yana jana, abinda ya fiddawa Dr Bature da sauri daga cikin motar shi tare da Luluh,
wacce ta saka kuka itama.

"Manga sake Ni?! Manga ka bari idan na sallame shi sai kayi abinda ka saba na
tijaranmu."

"Naga shegen da ya isa miki magana, tunda na fahimci ke din baki gane
Yaren da nake miki baki san ke din mallaki.."
Ban san meye ya gani ba, domin Dr ya iso, yana jijjiga, Luluh.

Sake ni yayi da sauri ya bar gurin, cikin wani irin kuka nace.
"Kayi hakuri! Abincin da zan kawo maka ne."

Kusan a tare dashi muka durkusa, yana kallona. Ina share kwallar dake bin
idanuna.

Daukar cokali naje yi, muka dauka a tare, da sauri muka kalli juna. Nice na
fara janye idanuna da hannuna.

Sannan na kuma kai hannu zan dauki filet muka dauka a tare.
Kauda kai muka yi a lokaci guda, Luluh tace.
"Laaa! Addarmu yau sai kallon kuda kuke,"
"Ya labari?!"
D'ago jajjayen idanuna nayi, na dan kalle shi, kafe ni yayi da idanu.
Sannan ya juyar da kan shi.
"Ohhhh! Manga ko? Kuma."

"Husnah! Wannan shirmen fa?!" Kin tsaya shiririta." Inji Baba,

D'agowa Dr yayi cikin nutsuwa ya gaida Baba, sannan ya mike da Luluh a


kafad'arshi, ya koma gurin motar shi.

"Waye shi?!*?"
"Malamin mune?!" Na bashi amsa a takaice,

Shiru yayi ina bin bayan shi,


"Toh taya aka yi, abinci ya zube a hannunki."
"Baba Manga ne?!"
. Ajiyar zuciya ya sauke sannan yace.
"Ki nima mishi, abinda zai ci"
Shago naje na dauki cus-cus, tare da wasu kayan aiki na shiga nayi mishi
kunun cus-cus, ɗin sannan na juye mishi a karamin bowl.

Ina zuwa na samu yana hira da luluh kuma kamar bankad'e mishi kome luluh,.
"Sauko ki wuce idan na shigo gidan sai fasa bakinki, tunda kin koyi gulma"

Zaro Ido tayi irinta yara idan sunji za a zane su ta kalle shi zata yi kuka
tace.
"Bako nice na gaya maka Addarmu kullum sai tayi kuka?! Ince kai ne kake tambaya na,
suwaye a can. Ni kuma na gaya maka sun tsanemu"
Dariya ya saka tare da sumbatar goshina yarinyar, juyawa yayi Bayan motar shi
ya dauko wani katon kwali ya mika mata, yace.
"Daga yau ni ba bako bane! Ni Uncle Ba ne, kuma ki cigaba da min aikina ga
chocolat, sannan Allah ya kai mu zan zo miki, kawo kunnenki na gaya miki kin san
muna da yan sa'ido."

. Magana suka yi tare da fashewa da dariya har da tafawa.


"Zoki wuce ko na sab'a miki"

"Ya Haka Malama! Ko kina kishi da kawata ce? "

Tsuke fuska nayi cikin alamun da gaske nake, da sauri ta fito daga motar na sami
keyarta na maketa.
"Sai nazo zaki gaya min yaushe kika zama haka, mara jin magana, ai sai."

Da gudu ta shiga gida tana dariya, dan sun manna min hauka shi da ita.

Saka mishi abincin nayi ina b'ata rai, ina ajiyewa. Meemah tana isowa
gurin.

"Addarmu! Inji Baba wai ki shigo dashi dakin zaure."

"Toh! Zaka iya biyo ni."

"Inda baki yi tsammani ba, zan iya binki har can" kallon bakin shi da yayi
maganar nayi, cire saman suit din shi yayi sannan ya bar na ciki fari me dogon
hannu.

Lokacin da muka shiga gidan, na buɗe mishi dakin su Mubarak, dan addu'a
nake Allah yasa a tsabtatace ne, muna shiga naji har da room fresh, suka saka,
Ajiye abincin nayi zan juya na ganshi jingine da kofa, ya hard'e hannunshi
a kirjinshi.

Sunkuyar da kai nayi.


"Am sorry! Ban san yadda aka yi ba nayita kwasar kudin ka, and dashi nayi jinyar
Babana sai kuma"
Na fashe da kuka, na cigaba da bashi labarin abinda ya faru. Takowa yayi gabana.

Ya mika min hanky, sannan yace.


"Saura sati nawa ki koma school?! Wannan lokacin na abu biyu ne! First Class! Da
kuma, zaki iya ko kuma na juya abuna."

Kura mishi ido nayi ganin, shima kallona yake, amna ba abinda nake ganin ya faɗa
bane, domin idanunshi wani yare na daban yake gaya min, zare ido na nayi cikin
nashi, sannan nace.
"Bani da wannan halin!"

"You can do! Because Aahil is susceptibility" ya faɗa min.

Girgiza kai nayi murna na rawa nace.


"Hmmm! Am not strong enough!"

"Inji waye? Zaki iya"


"Ok kaci abincinka nagode!"
Na koma gefen shi na tsaya, juye da fuskar shi yayi,. Ya zuba min ido,
Jin kai fin idanun shi nayi har cikin zuciyata, takurawa nayi a gefe, jikina
na rawa.

"Relax! Ni bada mugun nufi nazo gare ki ba! Dan haka jikinki ya daina rawa."
Jin shi nake kawai, yana matsa min ina bud'e kofar, carak naji ya riko
hannuna.

A firgice na kalle shi kamar zan sake mishi kuka nace.


"Dr Haramun ne! Tab'a macen da ba muharramin ka ba, and Idan kayi dubi muna cikin
addinin mabanbanta ne! Don Allah idan kana son na cigaba da ganin girman ka, stop."

A hankali ya janye hannunsa, a wuyar hannun na.


Sannan na fita, yadda na fitan haka na dawo na same shi da Littafin Ahlari a
hannun shi, ajiyewa yayi, zai dauki Alkur'an ni nayi maza na dauka ina me tsare shi
da ido.

"Kur'an ba gama garin books bane irinsu, Attarura, Injila,Zabure, tare da sufi
Ibrahim. Littafi ne mai tsarki da daraja, dan haka Please karka nayi saurin
tab'awa, tunda kai baka da tsarki."

Gyad'a min kai yayi sannan ya cigaba da cewa.


"Toh am sorry for the!"

"No ni ba fushi nayi ba" na faɗa mishi a takaice, ina tattara duk wani littafi me
daraja a gurin, shima durkusawa yayi yana kallon yadda nake, cizon bakina sannan,
kuma na lashe bakin, murmushi yayi sannan yace.
"Ina son tafiya kuma kinki muyi magana"

D'ago kai nayi sannan na kalle inda na ajiye abinci da ruwa bai tab'a ba.

"Taya zan saurari bakon da bazai ci abu daga hannuna ba?!". Na tambaye shi ina
kallon fuskarshi,

Juyar da kan shi yayi zuwa gurin abincin sannan yace.


"Ban iya cin abincin ni daya bane!"

Kamar nace mishi toh ai sai ka zauna na baka, tunda haka ka zaɓa.
Sai na share shi nace..
"Hmm"
Zama yayi sannan ya koma kan abincin ya fara addu'o'in, juyawa nayi cikin jin
haushi nace.
"Stop that praying, in ba zaka ci ba ka barshi dan na fara gajiya da abinda kake
min, yau daya ka addabe ni, ka hanani."

Ayya tashi yayi daga kan abinci.


"Ko zaki min magana da su baba da Mama zan wuce yau."
Mik'ewa nayi na isa gaban shi.
"But the food?!"
Girgiza min kai yayi, cikin murmushi.
"Am ok!"
Shiru nayi ina tsaye a gaban shi, na rasa gane kai na, me yasa nayi mishi
magana ai da na barshi yayi yadda yake so.

Cikin shashekar kuka nace.


"Kayi hakuri! Kaci koda one spoon ne"

Zuwa nayi gurin abincin na diba jikina na rawa na kawo mishi.


"Kayi hakuri, duk addu'o'in da yayi maka kayi, Domin addinin mu yana girmama bako."

Amsa yayi ya zauna a hankali, sannan ya fara ci. Kallona yayi sannan yace.
"Kece kika dafa ko Mama?!"
"Kaci abincin! Sunnar ce babba idan ana cin abinci ba ayi magana, gudun kar a
kware." Na gaya mishi,

Sai da yaci sosai, sannan ya ajiye cokalin, mik'ewa yayi.


"Ka zauna! Idan kasha ruwa sai ka mike".
Komawa yayi, tare da zama, yana kallon gefen da hisnul musulin yake ..

"Karba ka sha"
Garin karba hannun mu ya hadu, kallon juna muka yi, sannan na janye nawa, ya
sha ruwan.

Tashi nayi sannan nace.


"Tashi muje ku gaisa, dan nasan yau zaka koma."

Na riga shi fita, dan haka na samu tsakar gidan a gyare tass, ce mishi nayi
ya shigo.

A hankali ya shigo da cewa.


"Gafaranku mutanen gida."
Kallon Juna Maryam da Mubarak suka yi, Innarmu ce tace.
"Lalle maraba, Barka da zuwa."

Da Hausar shi wacce kana ji kasan kabila ne shi yace.


"Yawwa! Mama mun ishe ku lafiya"
. murmushi Innarmu tayi sannan tace.
"Lafiya lau! Ya mutanen gidan!"
"Sai godiyan me ceto!"

Da sauri Luluh ta fito tare da hayewa jikin shi tana cewa.


"Uncle b! Kaga Addarmu sai da ta ja min kunnena! Wai sai ta yanka ni tabawa Dog da
pig nama na Tunda bana ji"

Murmushi yayi sannan yace.


"Karki damu! Sai na mata bulala, nima"
Sannan ya juya ga Innarmu yace.
"Jikin Babanmu! Ubangiji ya kawo mishi Salama a cikin lafiyar shi"

"Amin! Jiki da sauki!"


Fitowa Baba yayi suka gaisa, sosai. Sannan yace.
"Nan da Sati biyu Husnah zata dawo makaranta, shine nazo naji ko zaku barta ta
koma! Dan ni na zata ko tayi aure ne!"

Gyara zama Baba yayi sannan ya fara da cewa.


"Nayi bakin cikin da tayi rashin jarabar ta na karshe, toh Amma kasan Al'amarin
Ubangiji, gashi mijin bai zo ba, amma muna nan muna mata addu'a, Allah ya kawo na
gari! Toh badan kazo ba bana jin zan iya barinta ta koma jami'a, sabida a cikin
watan nan naji yadda yaran suke abinda bai dace ba! Kuma kaga mace ce, su nake na
kaita gidan mijinta cikin kwanciyar hankali. Amma tunda kazo, tabbas zata koma.
Amma don Allah ka tayani tsare kimarta. Mace ce dan tsautsayin kadan zai iya jefa
ta cikin damuwa, ba ita ba har mu iyayenta. Don Allah na baka amanarta. Daga ganin
ka Na yarda da kai don Allah karka zubda yardan da take zagaye da zuciyata da
idanuna!"

Jikin Dr ne yayi mugun sanyi, zufa na karyo mishi, tare da sunkuyar da kai
yace.
"Baba! Nayi maka alkawarin ni da kaina zan dawo da ita idan aka yi hutu"

A gaban iyayena yayi musu alkawarin rike amanar da aka bashi, sannan da zai
tafi muka taki shi yana dauke da Luluh,.
Yana isa gurin Motar sai ga Manga.
"Kai Dan iskan kauye!"
Ya kira Manga, jikin shi na rawa ya isa gaban shi, buɗe boot yayi sannan ya ce
mishi.
"Sauke min wannan kayan dukka, ka kai cikin gidan su Husnah, sannan kazo ina son
ganinka!"

Da sauri ya shiga dauka yana kaiwa yana dawowa, bugun Shinkafar, rabin bugun
wake, manja galan da mangyad'a, kwalin kifi, kwalin taliya da makaroni, sai katan
na manyan gwangwanin peak na gari me guda shida, 7000g da na milo, sai kwalin sigar
me iyali, sai Indomitable.

Fitowa Baba yayi yace.


"Yaro meye kake haka?!"

"Baba! Albarka nake nima! Ka sanya min kawai."


"Allah yayi maka albarka, ya jibanci al'amuran ka duniya da lahira."
Baba yayi mishi Addarmu sosai, bugun semo Manga ya dauka, yana kallon yadda na
rabe a gefen.

"Ai wallahi kin more! Irin wannan mutumin idan ya aureki don Allah ki dauke ni,
me miki aiki."

Tsaki nayi tare da share maganar shi.


"Nagode! Sosai! Bani da abinda zance maka!"

"Toh! Amma kinsan yanzun da can baya akwai banbanci, dan one Year
challenges da kika fuskanta ya ishe ki, and ban san me zaki dauki zuwa na ba, amma
ki fahimci wani abu daya.".

Shiru yayi tare da sauke Lulu, ƴace.


"Ina son ki koma Schl! A wayayyar mace! Me Class! Wacce zata iya kome dan kare
kanta! Sannan ire irin Aahil suna nan da kawaye bila adadin, me kika shirya?!"

"Ban shirya kome ba! Sai dai wani karamin Game! Wanda zamu buga idan na
shigo, Nagode da hidimar da kayi, sannan ban rike lissafin nawa na barnatan maka
ba, amma zaka iya dubawa sai ka gaya min akwai kudin da na ajiye domin ina tunanin
shine wanda na taba na."
Buɗe motar yayi sannan ya ciro wasu takardun, ya mikawa Luluh yace.
"Tun kafin na tafi! Japan na maida sunanki kai, toh ban ganki ba, amna wannan Atm
ya daina aiki, ga naki nan."

Shiga motar yayi sannan ya kira Manga, Ina kallon su suka bar garin, bayan yayi
mana hidima sosai........

The Game....... Loading 🌺


[7/2, 9:02 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BAHAUSHIYAH 𖣘︎

𝘏𝘢𝘵𝘵𝘢𝘳𝘢 𝘠𝘢𝘯 𝘔𝘢𝘵𝘢

Babi-sha-takwas
The Game..

Ina tsaye har na daina ganin su, ji nayi ance.


"Munafukai ina zai kai mana yaron mu!?"

A razane na juya ina kallon Baba Habu bakina na rawa. Na ma rasa me zance Mishi.

"Zaki bani amsa ko sai na falla miki mari!"

"Ni Ni Ni ma ban sani"


Kauuuu ya tsinka min mari, wanda ya gigitani. Har sai da hancina ya fashe.

Kuka na fasa tare da rike fuskana.


"Zaki min magana ko sai na takaki"
Wani irin shakurarren kuka nasaka mishi.

"H
Jar buhu me tsaba, me algarara, Hajiya Husnah gaya min me zanyiwa wannan tsohon
kwanon"
Inji Manga,

Zaro Ido nayi, cike da mamaki, yaushe gayen nan ya sauya haƙa

Tsakani da Allah Manga yake shirin Baje Baba Habu.


Shan gabanshi nayi cikin tsoro nace.
"Don Allah ka rufa min asiri, kafata shaye shaye ne?!"

"Alqur'ani da kin barni na kaddamar mishi, Yasin ko tsohona ne tace zai


tab'a inuwar Gidan Baba HABIBU sai na samface mishi keya, Hajiya shiga abinki baki
da damuwa da kowa, ki taka Uban kowa ki kwana lafiya, Ni Manga sai na sare kan
mutum da gariyo na"

Ikon Allah nace a raina, yaushe Manga ya koma haka?


"Dr mana! Shine yayi wannan aikin!"
Shigewa nayi cikin gida dan bazan iya jin haukar Manga ba, domin zantuttunkar
shi yana niman sani ciwon kai.

Ina shiga cikin gidan, na same yan uwana, ana ta labarin Dr.

Wani Jaka Meemah ta bani, cikin murmushi, tace.


"Ehhee! Our Addarmu! Hmmm! Nima Allah ya bani like your Handsome "

Duka na kai mata, Mubarak ya kwashe da dariya, Abdul yace.


"Addarmu! Wallahi gayen karshen ne! Shiga dakin mu Kiga har yanzu da kamshin
perfumes din shi, Gaskiya kin iya riko wuyar Gayu."

"Kuma Ya Muba! Sun dace da!"

Ina jin su, da suka isheni da yabon shi ban san lokacin da na buga musu tsawa ba
da cewa..
"Dalla kuyi min shiru?! Kunga mutum duk hankalinku ya tashi, waye ya gaya muku
soyayya muke dashi, malamin na ne. Kuma yadda kuka zake nan ba musulmi bane! Arne
ne!"

Na fada musu a raunane wanda ni kaina ban san nayi hakan ba, sai dai na san kiran
shi arne yayi tasiri a zuciyata sosai.
"Toh meye kuma na kuka? Tunda arne ne ai shikenan! Mu dai muna son
shi haka." Inji Meemah,

Tsaki nayi zan shige daki.


"Toh mukan muna yin shi kuma Allah yasa ya musulunta a sanadinki"

A fusace na juya ina kallon shi nace.


"Idan kace tausayi na yarda! Amma musulunci! Ga members Christian Association of
Nigeria! CAN! Kasan me kace! Toh ma taimakin shugaban CAN ne na kasa, shugaban
matasan Catholic na arewa baki daya, zan iya yarda idan Ankita shi me ruwan
musulunci, amma ya Musulunta is not easy! Domin zai ya zama fada tsakanin Musulmi
da Christian."

Ina gama fad'ar haka na shige d'akin, ina kuka. Wanda ban san dalilin shi ba.

---
Shigowa Innarmu tayi ta ganni zaune da kayan da Meemah ta bani.
"Asma'u! Meye na kuka?!"
"Innah ban sani bani!"
"Toh ko dan anyi maganar malamin ku ne"
Gyad'a mata kaiai nayi,
"Toh baki son maganar shi ne?!"
Sunkuyar da kai nayi, naja hancina. Sannan nace,
"Inata musu bayani sunki su fahimce ni babu soyayya kamar yanda suke tsammani, shi
ne ya bani haushi."

"Shine abin kuka amma ai kanenki ne! Kuma dole suyi miki musu, lokacin da
yazo naga bakon yanayi a tare dake! Jikinki na rawa kika dawo dan ki karrama shi,
idan na fahimta yana da wata muhimmanci a tare sake. Sannan naji kina cewa shi din
Ahlun kitabi ne Ko?! Toh tunda babu soyayya don Allah ki tsare kimarki da addinin
ki, koda akwai soyayyan dole ki kula da kanki. Husnah muna bukatar nutsuwarki da
kamalarki don Allah karki watsa mana kasa a ido."

Innarmu tayi min nasihar da tasani kuka, sannan tayi min addu'a
sosai, sannan ta bani shawara yadda zan kame kaina dan kar ya dauka abun hannun shi
ne yasani nake bibiyar shi.

..... Bayan sallah isha muna zaune a tsakar gida.

Bayan mun gama cin abinci Baba ya kalle ni, sannan yace min.
"Dazun naji kuna shirme da kanenki shine har da kiran mutumin da yazo gurinki da
arne! Husnah me yasa baki da harshe! Kullum harshenki yana yawan kaifi sosai, kome
sai kin aibanta alkiblan shi.

Idan Arnen ne baki godewa Allah ba, mutum ya dibo tafiya tun daga kaduna ko
nace zaria, amma bayan tafiyar shi ki bishi da maganar arne. Bana son haka domin
kar wata rana kiyi kuskuren da bazaki iya gyarawa ba."

Haka baba yayi min fada sosai, sannan ya tashi ya koma dakin shi.

Nima dai Yau kukan dare ya kare tunda yanzun ina da tudun dafawa.

---
Karfe sha biyu ya isa zaria, kai tsaye gidan shi na staff ya wuce, yana shiga wanka
yayi Sannan ya kwanta.

Bai tashi ba, sai da kiran sallarsa asuba ya tadda shi, ban daki ya shiga yayi
brush, sannan ya dawo ya bude Bible, ya fara addu'o'in, har karfe shida, wanka ya
shiga. A hankali yake jin wata Irin nutsuwa, tana shigar shi.

Yana gamawa yazo ya shirya cikin normal haf jamfa, sai wando brown kaftani, ya
gyara gashin kan shi ya kwanta, kallon fuskarshi yayi sannan ya dauki kayan shi.
Yana fitowa kitchen ya shiga ya soya kwai da ruwan tea, ya had'a sannan ya,
fito a nutse yake ci wani irin dad'i yake ji. Musamman idan ya tuna babu abinda
Aahil ya isa yayiwa Manga.

Yana gamawa ya tattara kayan sannan ya wuce ban daki ya kuma brush, sannan ya
fita.
A hankali yake jan motar shi, yana juya abinda ya faru tsakanin mu.

Murmushi yayi sannan yace.


"Cried lady!"
Murmushi ya kuma saukewa yana zare ido shima yace.
"Haka ta fida golder eyes dinta. Sai cutie lip's dinta, Nan dark brown. Short
strawberry noise dinta nan!"

Shi ɗaya sai dariya yake yana fada yana dariya.


"Kayi hakuri kaci wani abu sabida kai bakona ne! Addininmu tana girmama bako!
Wowwww! Ga mace nan Devanah! Wacce tasan kanta."

Haka yayita surutu shi daya har ya isa makarantar, yana parking Aahil Yana
shigowa.

Kusan a tare suka fito, sannan suka rungume juna. Suna gaisawa.
Kowa wucewa yayi inda yake da zama.

Karfe ɗaya sai ga Devanah, a fujajan, ganin shi yasata zuɓewa akan
kujerar dake kallon shi tace.
"Bature! Mafarki nayi wai ka You Fall in Love! Da wata musulim lady, shine nazo
gani ko dagaske ce! Ashe mafarki nayi."

"Hatred is as blind as love!" Kura mishi Ido tayi kamar zata saka kuka
tace.
"But! Ni da kai we are in love! Kuma bana jin tsanar, sai dai A Danger Foreseen Is
Half Avoided"

"If you are prepared to face a problem or difficulty, it will be easier to deal
with. Devanah ni na gaya miki a gaban kowa Ni bana sonki, ni babu so a zuciyata,
Please ki bar min Office. Kuma kiyi hakuri ga ring din Engaged dinmu"

Mika mata yayi sannan ya tattara kayan shi, ya fita zai bar Ofishin sa.

"Bature! A bada excuse is better than none!"

Bai juyo ba, yace mata.

"Am always give you my excuse, even if it's a poor one! Please zoki fita!"

"Because God bless you with many miracles! Ba komai amma i promised you
babu wata macen da zata zauna da kai mark my words!"

Tana gama fad'ar haka tazo ta tsaya a gaban shi zata wuce, tace.
"You! Ka cutar da son da nake maka! Allah sai kayi danasanin Betrayed dina da kuka
yi, bazan tab'a barin ka kayi farin ciki ba, sai na zame maka fitina a rayuwar ka,
muna nan da kai."

Goge kwallar dake sauka daga idanunta tayi, sannan tace..


"We shall see how you with get successful in your life"

Da kuka ta bar A.B.U tana me alkawarin sai ta rama abinda yayi mata, a can
bakin get Suka haɗu da Aahil ya bata hakuri kamar shine Baturen da ya lalata mata
rai.

Yayi mata alkawarin zai mishi magana.


....
Tunda ya rage saura kwanaki sha biyu na koma Zaria nake hada kayana, sai dai
da na duba sai naga duk sun sha ruwa, dan a salla munyi kala hudu, kowannen.

Duk da ban san kowa a bauchi ba, Amma nayi kasadar. Shiryawa nazo na sayi kayan
irinsu material, kananun atamfofi, sai na kai wunti, dan akwai wata da ta kaini
shagon telanta da na gaya mata ni bakuwa ca.

Aikuwa ya amshi kayan, ya bani kwananki da zan koma.

Sai takalma da bags da kuma veil da wasu abubuwan na amfani na. Nayi wasa
da kudi sosai. Sannan na dawo gida.

Anan kuma, cincin da dambun nama, tayiwa Dr sai soyayyar zabuwa da Baba
yasa aka mishi.

......
A can Zaria kuwa Dr Imran Shaikh Abdul, suketa shige da ficce domin a bude min file
dina, da wasu abubuwana.

Duk da hannun Dr ake kome amma yaki shiga dan baya so, Aahil ya fahimci
abinda yake aikatawa.

Yau jumma'a, suna zaune a baranda, dukkansu Malaman nan suke tattaunawa, suna
cikin haka sai ga Aahil ya iso, zama yayi suka gaisa dukkan su.
Sannan ya kalli Dr Bature cikin murmushi yace.
"BYC! Ko zaka rakani ne bauchi."
"Bauchi!!!" Duk yan gurin suka hada baƙi. Cikin izza yace.
"Eh! Wani abu ne?!"
"A'a! Allah ya dawo da kai lafiya.". Suka ce mishi.
Kallon Dr yayi sannan yace.
"Baka ce kome ba!"
"No friend! Gobe zan shiga Abuja" ya faɗa a hankali.

"Ok bazaka rakani ba?!"


Kauda kai yayi cikin murmushi yace.
"Kusan haka!"
"Toh karka je, gurin Yarinyar nan zanje"
Murmushin mugunta da takaici Dr yayi yace..
"Kace ina gaida ita! Kace Aljuhun baya yana kewar tsiwarta"

Dake bai kira sunanta ba, babu wanda ya kawo Husnah ce.
D'aga kafada yayi sannan yace.
"Oho zan gaya maka kasan ta tsane ka, but idan muka shirya zan tuna mata kai. Yau
ina jin ƙishirwanta ne."
.
Girgiza kai Dr yayi bai ce mishi kome bai, sai sunkuyar da kan shi da yayi,
kwana biyu nan yana wasa da zuwa service, dan shi kanshi bai san dalilin shi naki
zuwa Church ba, ya danganta haka da, aikin da yasha kanshi. Mabiyan shi sai kiran
shi suke ya dawo.

Bayan lafiyanta shi kau.


"HUSNAH!" Itace damuwar shi, domin kuwa bazai yi su cigaba da mu'amala yana Kirista
tana musulma mebin tafarkin ta ba, abinda zai yi tana dawowa, zai yakince damuwarta
ya zuba a kwando shara, sannan ya mai da goben shi da addinin shi sama da kome, dan
idan yana bibiyar ta zuciyarshi zata iya sanya shi sabon Yesu.

Wannan itace dogon nazarin da yake kwana da ita yake tashi.

......
Washi gari...
Asabar cikin shigar Alfarmar Aahil ya taso motar shi, sai bauchi.

Ya iso da tambaya, sai dai tun kafin ya iso cikin garin mu, Manga da Abokan
shi suka mishi rashin mutunci, na fitar hankali, kamar zasu kona shi da ranshi,

Labari yazo mana cewa su Manga sun hana wani mutum zuwa garin nan,

Allah sarki haka Aahil ya koma,(☹️


Karka damu wannan sharrin wancan kafirin
ne zamu jone)

......

Ranar da zan tafi makarantar, Baba ya turani cikin gida, abin dariya. Sai
gashi har da cewa.
"Muna jiran tukwaicin boko"
Inji Matar Baba Yawale, sai kuwa suka saka dariya.

Dariya nayi musu sannan nace.


"Allah ya tayani tsare kimata"
Wannan maganar ta sanya su shiru har na fita suna zaune sake da bakinsu.

Har mararaba suka rakoni, abin mamaki sai ga Dr, zuba kayan yayi. Muka
koma cikin gari.
Ya gaida baba, da yan uwansa. Sannan yayi musu wankan hannun cikin aljuhun.

Sosai ya kashe bakin mutane, sannan ya dawo dani gaban baba suka min fada
sosai.
Sannan Baba ƴace.
"Malam ga Amanar ta nan!"
"Nayi maka alqawarin da ruhin Yesu me tsarki zata dawo cikin amincin sa."

"Ni kuma na baka amanarta cikin amincin Allah"

Sosai iyayena suka yarda da Dr, sannan da zai tafi yace.


"Mubarak! Zaman gida bafa na maza bane! Ka bani takardarka mu nima maka aiki da
SS."

Shafa kai Mubarak yayi sannan yace.


"Da ina son na cika federal Poly ne na nan Bauchi shekara biyu."

"Toh duk yadda kuka yi kayi min magana,, ina tare da kai"

Haka ya gama zai tafi ya kalle Abdul sannan yace.


"Malam Abdul! Kaki makaranta, zan dawo next week ka shirya Military school Jos!"

"Meemah kema Addarmu Zaki biyo ko school of nursing Zaki"

Tsalle tayi sannan tace.


"Yaya duk wanda ka zab'a min ina so"
"Toh shikenan! Zan zo Next!"
Ni dai ban ce kome ba, har muka gama, sannan muka yi sallama zamu bar garin,
zuwan manga Naga ya fita sunyi magana can ya koma cikin mota ya dauki abu, yana
zuwa ya mika mishi, key yace.
"An jima zasu kawo maka, amma kayi ƙoƙarin zama na gari"

Godiya har da ihu


Haka muka bar garin naga yana kallon gurare, tare da gyada kan shi.
Bai ce min kome ba, kaina na kallon tagar motar, ji nayi ya ajiye min abu akan
cinyata na juya.
iPhone12 pro ce, ya daura min kwalinta, bai ce min cikanki ba, Nima ban damu na
tambaya ba, sai can naji kunya ta kamani nace.
"Na waye?!"
Banza ya bawa ajiyata, sai yanzun na tuna tun da yazo sannu bai hadani dashi
ba.

"Kayi hakuri!"
"Me aka min?!"
Juyawa nayi na kalle shi, sannan na mai da kaina titi.
Daga haka bai kuma ce min kome ba.

Bamu tsaya ba gaskiya sai a kaduna, inda ya kaini Sadau beauty aka min gyaran
fuskan da zaba min man shafawa, sai kaya da yayita jida min, tare da takalma, kai
duk wani abinda zan saka nafito yar yayi ya saya min.

Gurin cin abinci muka je, na kasa ci sai da yayi mana takeaway.

Bamu iso Zariya ba sai karfe uku, ya kawo ni wani state. Sannan ya fito ya
fara shiga da kayana, ina bin gidan da kallo.

Muna shiga ciki naga an saka kome, har da kayan kallo karamin friji, duk
abinda zan bukata akwai a gidan.

"Gobe zaki shigo school, sabida kuna da Class. Akwai Driven da zai zo yana
kai ki da dawo dake. Wannan gidan ki zauna har ki gama sauran lokacin da ya rage!
Bazan tuna miki kome ba, sai dai kuyi kokarin kare kimarki, batun wancan gayen ki
manta dashi, ga kome na bar miki."

Gyad'a kai nayi kawai dan wallahi bazan kyale Aahil ba, yana tafiya na
rufe gidan na cigaba dayi kimtsa gidan ina duba abinda zan ci.

Tunda nayi sallah, na kwanta. Ina tashi na tuna da kayan shi da


zan bashi.

Ban kira shi ba dan bana son yayi tunanin wani abu.

......
Washi gari..
Karfe tara Driven yazo, doguwar rigar baki na saka wanda yake da ratsin Golder a
jiki, na nad'e kaina da gyalen golder, sannan na fito rike da jaka, na fito.
Zama nayi a cikin motar, ina duba waya na lokaci ya tafi.

A hankali muke tafiya, har muka isa makarantar, wata mota ne tayi
ƙamar zata buje mu, muka bari ta wuce, parking space muka je, na gama daukar kome
na bude motar na fito.
Yayinda shima ya fito cikin motar shi, cikin wata kafiran shadda, ash color, sai
gaban shi Dr sanye da Canada suit.

Kamar Ance ya juyo Fuskar shi sai a kaina, bakin shi na rawa yana nuna ni da
yatsa yace......

So min tab'i ango ya dafa Amarya 🤩😍

.08130269641.....
.na kudine

Saura page daya na gama free


[7/2, 9:03 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BAHAUSHIYAH 𖣘︎

𝘏𝘢𝘵𝘵𝘢𝘳𝘢 𝘠𝘢𝘯 𝘔𝘢𝘵𝘢

Impossible.

Babi-sha-tara

"Husnah HABIB Manga!!!"


Dafe goshinsa yayi tare da juya inda Dr yake yace.
"Ka ga abinda na gani!"

Cikin halin ko ina kula ya rab'a gefen shi Dr yayi ya bar gurin yayinda nima na
wuce kamar ban san halin shi ba.

Mamaki ne ya kama shi, kamar wanda aka dasa shi a gurin ya cigaba da tsayuwar,
cike da mamaki.
"Husnah HABIB Manga! Anya ba ita bace! Kai itace mana, taya haka, ina
bazai yi ba."

Da sassarfa ya shigo cikin department din su, lokacin har nayi abinda ya kawo ni
zan fita.

Tsare hanyar yayi cikin murmushin sa, na salon yaudara, yace..


"Kamar HUSNAH ko?!"
Juya idanuna nayi akan shi tare da girgiza kai nace.
"Excuse me!"
Matsa min yayi na fita, cikin ji da kai nake taku, dayawa daliban da suka
sanni sai gasu suna ta d'aga min hannu, haɗuwa ta da Aahil ya fama min ciwon
shekara daya!
Am just keep smile in my face! Deep inside my heart amma feel bada,
domin sai gashi a cikin makarantar ana nuna ni, tare da d'ago al'amarin ya kuma
zama trending again.

Koda na shiga aji kowa kallona yake musamman da na kasance yar gaba
dasu da aka dawo dani baya.

Wata yarinya ce itama yar kwalisa, na zauna a kusada ita.

Kallona tayi tare da mika min hannu!


"Zahrah Almustapha Chinade"
"Daga Bauchi?!"
Na tambaye ta!
Murmushi tayi sannan tace.
"Eh! Amma mazauna kaduna!"
Murmushi nayi mata sannan nace.
"Asma'uh Muhammad Habib, from Toro, amma kauyen Narabi "
Zaro tayi sannan ta saka dariya, tace.
"Wowwww! Daga state daya muke"
Nan muka gaisa sama sama, muna cikin tattaunawa ne, Mutumin ya shigo, cikin isa
da jin shi wani ne!

Fito da jotty dina nayi, sannan na fidda birona.


"Barkan ku dalibai! Sabin zubi da tsofin hannu, toh gamu nan a wani tafiya i
hope zaku yi abinda iyayenku suka ka turo, ban da... Ok muyi abinda ya taramu"
.
Yana magana idanun shi na kaina, ban kula shi ba na cigaba da ɗaukar abinda yake
mana,

Sai da ya kwashi awa biyu curr tun 10 bai fito ba sai 12, tare da Zahrah
muka fito, itama tana murmushi tace.
"Muje mu can mu jira"

Karar wayata ce ta sani duba jaka.


Sako aka turo min, shaf na manta da Dr.
𝙄𝙣𝙖 𝙛 𝙖𝙩 𝙖𝙣 𝙗𝙖𝙗𝙪 𝙬𝙖𝙩 𝙖 𝙢𝙖𝙩 𝙨𝙖𝙡 𝙖?

Tab'e baki nayi cikin gajiya na tura mishi.


𝙁𝙞𝙣𝙚! 𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙢𝙞 𝙡𝙤𝙠𝙖𝙘𝙞 𝙖𝙠𝙬𝙖𝙞 𝙖𝙞𝙠𝙖𝙣𝙠𝙖 𝙖 𝙜𝙪𝙧𝙞𝙣𝙖!
Kashe wayar nayi, sannan muka zauna. Muna hira da Zahra.
Muna d'an hira sama sama! Aka zo daukarta.
"Asmy kizo mu ajiyeki mana!"
murmusa mata nayi sannan na nuna mata driven. Mikewa nayi sannan nace.
"Anzo dauka na, ma"
"Toh sai gobe kenan?!"
"Eh da Yardan Ubangiji!"
Na gaya mata,
Tana shiga motar su nima ina shiga.
Nima shiga nayi, kamar ance ina daga kai sai ga Dr ya zuba hannun shi
a cikin aljuhun.

Juyawa yayi abinshi ciki, ajiyar zuciya na sauke, sannan na jingina


kaina, ina girmama alamarin Dr Bature, ya zame min rumfar sha shirgi, ya shigo
rayuwata a dai dai lokacin da ya dace.
Lumshe idanuna nayi ina girmama rashin kunya da tsana ƙarara da na
nuna mishi, yau shine min wani tsanni rayuwata, ban dashi da bazan dawo nan ba, ban
dashi da na zama tarihi.

Ban dashi da nayi haukar gayawa iyayena korata akayi, haduwata dashi. Itace
abu mafi daraja da na tab'a samu a rayuwata.
Sai dai kash.....
Yarena Addini na ya min iyaka da shi, kasancewar shi bahago daga wata duniya na
daban ni kuma ba damiya daga wata dinuya dan haka fatan Alkhairi itace a
tsakaninmu.

Ban san mu iso gida ba, dai da Driven yace.


"Madam mun iso!"
Fitowa nayi na shiga cikin gidan. Na bude d'akina na zuba kayana.

---
"BYC! Ina maka magana kana share ni, ko baka ga yarinyar bace"

D'ago kai yayi a fusace, amma bazaka fahimci hakan ba, sabida ya toshe idanun shi
da wata sun glass! Shi burin shi tunda ta bar cikin makarantar, ya ishe shi.

"Wacce yarinya kenan?!" Yayi mishi tambayar renin hankali.

Tsaki yayi sannan yace.


"Husnah mana!"
"Ai na manta da ita!"
Yarinyar da muka dan yi soyayyar shan minti" ya faɗa a fusace.

"Haba easy! Mutumin! Wallahi na manta ne! Amma yanzun na tunata! Ince kwanaki
kaje gurinta?!".

Tsaki yayi sannan yace.


"Ina naje! Ai ina ganin ba yar garin bace! Domin naje wani mahaukaci ya kusan
illatani shi yasa ban gaya maka ba."

"Ai sabida kaje cutar da yar mutane ce shi yasa ta kare maka, Wallahi ka daina
abinda kake tun kafin lokaci ta kure maka"

Kyalkyalewa yayi da dariya sannan ya ce.

"Allah gafuru rahim ne! Dan halal har yanzun kofafin tuba abude suke ba a rufe su
ba."

Baki sake Dr ke kallon Aahil, sabida don zuciya irin tashi ya rufe ido yana kiran
Allah gafuru rahim ne, shi yasa baya sha'awan musulinci, idan akwai abinda yake
bashi mamaki yadda musulmai ke aikata kuskure su nuna Allah nasu ne, su kadai.

Haka yayi ta hauka a cikin ofishin Dr bai ce mishi kome ba baya daga abinda
ya faɗa mishi.

......
Tunda na shiga gida, na zube a falon, cikin Sa'a suka kawo wuta, har barci yayi
gaba dani.

Karfe biyu dai² na farka, miƙa nayi sannan na nufi cikin dakin nayi alola,
nayi sallah ina idarwa nazo na kwab'a garin dan wake, na fara jefawa. Dake nazo da
garin yaji.

Zafi ya dame ni, na shiga daki na cire kayan jikina, zani na daura a
kirjina sai dan hular da na saka, na cigaba da aikina.

Ban gama ba sai uku Sara, mangyad'an kuli nazo da ita amma na samu ya kawo min
Oky.

Zama nayi na zuba a filet, na koma gefe na yanka albasa, sannan na


zauna na fara ci, ina binshi da yaji.

Buga kofar aka yi, na mike ina tura baki dan nasan ba Lallai bane na kuma
komawa akan abincin.

Ji nake idan na buɗe ba fallawa wanda ya daga ni a cikin abinci na mari,


cikin yar hasala na bude kofar.

Idanun mu ne, suka harde da juna, na wasu dakikai. Nayi maza na janye.

Da sauri na rufe kofar cike da mamaki, tare da wata muguwar kunya, ji nake kamar na
bude kasa na shige.

Daki na koma na saka kayana sannan na fito ina sunkuyar da kai na kasa,

Kamar babu abinda ya gani, dan da na buɗe mishi kofar shigowa yayi yana, shakar
kamshin mangyad'a, sauke idanun shi yayi a filet din dan wake, janye idanun shi
yayi sannan ya cigaba da tsayuwa.
Fito da wayar shi yayi, yana ta danne danne, a raina nace.
Shi kuma haka Allah ya halicce shi bai gajiya da latse latse.

D'ago kai yayi tare da zuba min Ido, sannan ya mai da kan wayar.

Komawa daki nayi na dauki jakata, na ciro wayar sannan na kunnata.

Ina rike da ita, sako ta shigo.


𝗞𝗮𝗿𝗸𝗶 𝗸𝘂𝗺𝗮 𝗶𝗿𝗶𝗻 𝘄𝗮𝗻𝗻𝗮𝗻 𝘀𝗵𝗶𝗴𝗮𝗿 𝘇𝗮𝗺𝗮𝗻𝗶𝗻 𝗿𝗮𝘀𝗵𝗶𝗻 𝗶𝗹𝗶𝗺𝗶 𝗮𝗸𝗮𝘆𝗶, 𝗽𝗹𝘀 𝗸𝗶 𝘁𝗮𝘆𝗮𝗻𝗶 𝗸𝗮𝗿𝗲
𝗮𝗺𝗮𝗻𝗮𝗿 𝘀𝗮 𝗮𝗸𝗮 𝗯𝗮𝗻𝗶|

Kallon shi nayi, sannan na tura mishi.


𝘽𝙖𝙯𝙖𝙣 𝙠𝙪𝙢𝙖 𝙗𝙖!
....
Satar kallon juna muka yi, sannan ya turo min.
𝙄𝙣𝙖 𝙨𝙖𝙠𝙤𝙣𝙖! 𝙔𝙖𝙪 𝙣𝙖𝙠𝙚 𝙨𝙤𝙣 𝙨𝙝𝙞 𝙜𝙖 𝙖𝙗𝙪𝙟 𝙖

Shi kan sa bai san dalilin gaya mata ba, ya dai tsinci kanshi da gaya mata inda
zai je.

𝙤𝙠!!
Shi ga dakin nayi na dauko mishi aikan shi, sannan nazo gabanshi na ajiye mishi.

Sannan na juya, zuwa inda Abincina yake na zuba mishi, zan saka yaji.
"Kad'an bani ci pepper"

Maggi na fasa mishi, sannan na ajiye mishi dan karamar kular.

"Da fatan babu matsala?!"


"Hmm," nace mishi.

Fita yayi bai kuma juyowa ba.

---
Washi gari....
Zaune yake a tsakiyar manyan Pastors da Bishop Yohana!

"Abraham! Muna jinka, meye Matsalar ka da baka son Aure?!" Inji babban su.
Shiru yayi. Can Baban Devanah yayi magana cikin b'acin rai yace.
"Ba yau ba! Devanah take haukar son shi, but yaron nan ido da ido ya gaya mata baya
sonta. Haka ma bai mishi ba, sai da taje inda yake ya wulakantata. Sabida kaf....."

"Ezra! Ka daina aibanta min Yarona! Nasan Abraham mai biyayya ne, kuma zai
auri Devanah shi kenan!"

"Doris dole nayi Magana, ban san meye Manufar ku akan shi ba, amma ai dole wata
rana ungulu zata koma gidanta na tsamiya, ko kunso ko kunki. Dole ya tsallake line
of destiny din shi. Abinda na sani, Y'ata tana son shi, about rayuwar shi kune kuka
sani but bazamu iya changing destiny din shi bane, zamu yi iya yi mu."

"Ezra! Domin yarinyar ka shine kake irin wannan maganar! Eyye don't forget
ba ayiwa namiji auren dole, idan yace yana. Kuma nace maka zai aureta me yasa kake
mana haka ne?"
Sosai tashin hankali ne sosai ya bayyana a cikin Family din dakyar wasu
manyan suka dakatar da haka, sannan aka kuma baikon Devanah da Bature zai ayi bikin
november.

Sai yamma likis ya dawo, ban ganshi ba tunda bai zo ba, sako ya turo
min.
𝘿𝙖 𝙙𝙖𝙬𝙤! 𝘽𝙪𝙩 𝙗𝙖𝙯𝙖𝙣 𝙨𝙖𝙢𝙞 𝙯𝙪𝙬𝙖 𝙞𝙣𝙘𝙚 𝙗𝙖𝙗𝙪 𝙢𝙖𝙩𝙨𝙖𝙡𝙖?!

Ina karatu naji sakon shi, dubawa nayi, sannan na tabe baki nace.
𝘽𝙖𝙧 𝙠𝙖 𝙙𝙖 𝙝𝙖𝙣𝙮𝙖/ 𝙨𝙖𝙣𝙣𝙪 𝙙𝙖 𝙜𝙖𝙟 𝙞 𝙮𝙖.

.......
Bai kuma bin takaina ba, sai dai yana cike da damuwa sosai.
.....
Washegari.

Karfe biyu muka shiga ajin, Shi ya shigo mana aji, ya nutsu sosai yana mana bayani,
cikin gogewa da kwarewa.

Sab'anin Dr A A har ya gama yan mata ne, a gaban shi.

.......
Shigowa yayi ya kalli Dr yace.
"Friend! Excuse me. Idan kun gama ina son gani HUSNAH."

Dr bai ce mishi kome ba, na kauda kaina fuskata a daure nace.


"Bazan sami zuwa ba!"
Har ya juya zai fita na fadi haka.
Takowa yayi, har gabana ya kura min ido, yace.
"Idan nace ayi abu! Ina nufin ayin ne! Dan haka kizo Office dina kina jina"

Banza nayi da shi, sannan ya fita a fusace, d'ago kai nayi naga yanayin
Dr amma fir yaki ya juyo min, sai da ya gama zai fita ne naga fuskar shi babu
annuri!

Murmushi nayi nace.


"Kalabi tsakanin rahuna, nake!"

Haka muka tashi, ofishin Aahil naje, ina shiga na same shi yana matse wata
yarinya, ban damu ba. Domin nasan halin shi.

"Malam ina da abun yi!"


Kallona yayi, sannan ya sake murmushi, yace
"Am sorry for what i did!"

Juyawa nayi ina niman inda yake magana.


"Dake nake?!"
"Ai na zata da wancan kake? Amma ina nice bayawa! Ai zaman duniya iyawa ce, idan ka
iya ka huta."

Murmushi yayi sannan yace.


"Bari na sallami wannan!"
Kallon yarinyar yayi ya nuna mata hanya.

Da sauri ta fita, takowa yayi gaba na, nayi baya kadan ina kallon shi nace.
"Excuse me! Meye haka"

Murmushi yayi a karo na biyu, sannan yace.


"Ina me baki hakuri abinda ya faru, idan da hali ina mu koma kamar da! Kuma ina
son ki kaini gurin Parent dinki, nayi magana dasu."

𝙆𝙖 𝙛 𝙖𝙙𝙤? Nace a raina, ina kallon shi.


Shiru nayi ina kallon shi kamar me nazari, kafin na kuma ce mishi.
"Ok! Ka bani nan da sati!"
"Haba Hussy! Kin san yadda nake ji dake! Don Allah kwana ɗaya ma!"

Kallon sakarai nake, ina mamakin yadda yake nuna min sallamar shi a fili.

Mik'ewa nayi zan fita ya taso kamar zai riko ni, na wani saka fuska. Dole ya
san yashi fasa kudirin shi, ina fitowa, na hango shi daga bakin kofar ofishin sa.

A raina nace.
𝙄𝙣𝙙𝙖𝙣 𝙜𝙪𝙜𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙢𝙖𝙨𝙞 𝙛 𝙖 𝙩 𝙖 𝙩 𝙪𝙣𝙠𝙖𝙧 𝙤 𝙗𝙖𝙗𝙪 𝙢𝙚 𝙞 𝙮𝙖 𝙙𝙖𝙠𝙖𝙩 𝙖𝙧 𝙙𝙖 𝙞 𝙩 𝙖. 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙩 𝙖𝙠𝙖𝙣 𝙨𝙝𝙖𝙛 𝙞 𝙢𝙚 𝙠𝙖𝙣
𝙪𝙬𝙖 𝙙𝙖 𝙒𝙖𝙗𝙞

𝙂𝙖 𝙢𝙖𝙨𝙪 𝙗𝙪𝙠𝙖𝙩 𝙖𝙧 𝙨𝙖𝙮𝙖𝙣 𝙗𝙤𝙤𝙠 𝙙𝙞 𝙣 𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙨𝙪 𝙞 𝙮𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙘𝙘

Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩 𝙖 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞 𝙣 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙩 𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩 𝙪𝙧 𝙖𝙬𝙖/.
+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....

𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......

Nagode 🤝
[7/2, 9:05 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BAHAUSHIYAH 𖣘︎

𝘏𝘢𝘵𝘵𝘢𝘳𝘢 𝘠𝘢𝘯 𝘔𝘢𝘵𝘢

𝘉𝘢𝘣𝘪-𝘢𝘴𝘩𝘪𝘳𝘪𝘯.
Betrayed-Last page..

𝙂𝙖 𝙢𝙖𝙨𝙪 𝙗𝙪𝙠𝙖𝙩 𝙖𝙧 𝙨𝙖𝙮𝙖𝙣 𝙗𝙤𝙤𝙠 𝙙𝙞 𝙣 𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙨𝙪 𝙞 𝙮𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙘𝙘

Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩 𝙖 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞 𝙣 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙩 𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩 𝙪𝙧 𝙖𝙬𝙖/.
+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....
Yan Niger Republic...
Zaku tuntube wannan number ne +227 84 50 64 76👈🏻
𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......

Nagode 🤝

Lallai maza basu da kunya, yanzun duk tilin Iskancin da Aahil yayi min har ya iya
kwaso jiki yazo mu dinke ƙamar da, hmm.

Ban yi mamaki dan na san za arina.

Dan haka tun da ya shigo rayuwata a karo na biyu ya hadu da masifa.


Ai bayi wasa da Damana ba na shiga bashi ciwon kai ta hanyar ajiye
shi na manta dashi, ko yana aji ko baya aji sai ya turo a kirani, ni kuwa naki zuwa
koda na fita wata tsabga na nake zuwa.

Kamar da wasa, sai naga Dr ya dauke wuta. Dama yana cikin damuwa, sai dinkewar
mu da Aahil ta kara mishi sabon tashin hankali.

Sabida ido da ido na fita hanyar shi, yaje Narabi, kuma suka min aika. Bai kawo
min ba ya bawa Driven ya kawo min.

A church ma bawai gane mishi suka yi ba, amma dake suna matukar son
service din shi haka suke lallabani.

......
Na nutsu sosai ina barcin gajiya saboda yau Asabar ce, buga min kofa akayi na
tashi. Na saka hijab dina,

Buɗe kofar nayi, Aahil na gani tsaye. Yana latsa wayar shi, sanye da
Shadda sky blue.

Rike kofar nayi tare da zuba mishi ido, nace.


"Wani abu kake noma?!"

"Please zan iya shiga?!"


Ya tambaye Ni,
Girgiza kai nayi cikin wani irin tsume fuska nace.
"No way, muyi magana a waye"

"Amma ai..."

"Zanje na kwanta fa!"


Na gaya mishi a takaice,
"Ok amma zaki iya rakani, muje mu karya"

"Idan zaka iya jirana nan da sha biyu maybe muje"

Kallon agogon hannun shi yayi, cikin kaguwa yace.


"Amma!"

"Kai jeka babu inda zani!"


Na ja baya na rufe kofar na,

Na koma uwar dakin nayi kwanciyata.


Kamar wanda aka zarewa lakka haka yake bin kofar dakina da ido, ban san
lokacin da ya bar gurin ba. Ni dai na cigaba da barcina.

Wani buga kofar ake kamar za a b'alla min, tsaki nayi, sannan na fito ina
karamin tsaki. A raina nace.
Mayye yaki tafiya, kallon agogo nake naga karfe sha biyu saura. Sake buga
kofar aka yi na fito. Nima cikin masifa na bude zan balbale shi.

Turus nayi ina kallon jar fuskar Dr Bature, cikina ne ya hautsina bakina na
rawa nace.
"Dr!"
Sanya hannu yayi ya bude kofar ya shigo, sannan ya tura kofar ya jingina a kai.

"Bazan hanaki yi abinda kike so ba! Sabida ban isa ba. Ni din waye
Christian."
Daga yadda yayi maganar ya sani fahimtar yana cikin damuwa.

"Amma zan cigaba da kallon ki, idan na gaji zan gayawa Parent ɗinki su
sannan meye faru. And kar na kuma ganin kafar wancan dattin a Estate dina, in ba
haka ba zan iya yin komai! Which mean zanyi abinda dukkan mu zamu yi kuka har iya
karshen rayuwarmu!"

Har gabana ya iso yana kallon cikin idanuna, dan ji yaƙe Kamar ya min mugun duka
ko zai samu sauƙin abinda yake damun shi.

Ni dai ban e kome ba har ya gama zai fita, idanun shi ya sauka akan wayata
da nasaka cahji tana kawo wuta.

Zuwa yayi har gaban wayar, ya duba, ranshi ne ya kara ɓaci.

Cire wayar yayi ya mika min.


"Code"
Cirewa nayi na mika mishi, shiga cikin wayar yayi tare da blocking Aahil,
sannan ya ajiye min wayar a saman frij.

Ko kallo bai isheni ba, ya bani takaici, yana fita naga har number ya goge,
kuma bafa nice na bashi number na ba, tsabar masifa ce, sai da ya nimo ni.

Bayan tafiyar shi. Garin kunun tsamiya na hada tare da soya dankalin
turawa.

.....
Yadda kuka san bindi haka Aahil ya koma min, ni kuwa naki kula yin shi. Ina
sane da hakan.

Ban san me ya faru ba, sai ga Dr ya shigo aji dan wayancewa yayi sannan ya
fita.

A raina nace.
"Kaji da gulmarta"

Bayan wani lokaci sai ga A.A, ya shigo. Kafe ni yayi da ido, har gaba na ya
iso.

Zai min magana na mike da sauri na dauki kayana zan fita.

Ya kuwa biyo ni yana min magana.


Karo muka yi da Dr, yayi maza ya dakatar da Aahil.

"Ka rabu da ita! Domin iyayenta karatu suka turota! Kai kuma bata mata suna
zaka yi a karo na biyu, pls Aahil ka bar musu yar mutane ta sami sallama."

Ture hannun shi Aahil yayi sannan yace..


"Wallahi bazan iya ba! Ita ce sai dai ni! Kome nata dai sau nawa ne, idan na
kyaleta nayi asara babba, Allah kayi wani abu zan aureta."

Janyo shi yayi suka koma Office d'in Dr.

"Baka da hankali, me zaka cewa VC, akanta sannan kai baka tunanin idan
akawa kanwarka ko yar ka zaka ji...."

"BYC! Ina ruwana damu?! Musulmace yar uwata! Ba kada matsala a cikin wannan
yanayin, don Allah bana son shiga abinda bai dame ka ba, Husnah kuwa ko tana so ko
bata so, sai na kwanta da ita, Kum......"

Ture shi Dr yayi har waje.


"Baka isa ba! Kuma zaka gani, Husnah tafi ƙarfin ka har abada, ita ba irin wawayen
mata nan bane tasan me take yi "

Abin mamaki, sai ga rikici ta kunno tsakanin Bature da Aahil abinda ya matuƙar
daga hankalin mutane da yawa, domin ta kai har sai da suka gayawa junansu kalmai
masu zafi.

Dakyar aka shiga tsakanin su, tare da nima na.

Ina kwance bayan na gama shan garin kwaki, kawai naga sakon Dr.

𝙈𝙚𝙮𝙚 𝙩𝙨𝙖𝙠𝙖𝙣𝙞𝙣𝙠𝙞 𝙙𝙖 𝘿𝙧 𝘼.𝘼 𝙈𝙖𝙞 𝙩𝙖𝙢𝙖?!

Shiru nayi kafin nayi nazarin abinda zan gaya mishi.

Tura mishi nayi da sakon na yi tsammanin zai iya zuwa ba.


𝙇𝙊𝙑𝙀!

Banji dadin haka ba, amma bani da zab'in dole nayi haka, Dr nada Zuciya me
kyau, sannan shi ya banbanta da sauran Kiristoci, zai yi wuya ya mara min baya akan
aikin gabana.

Ji nayi an daki kofar, dan an murda yaki buɗewa, shine aka daki kofar, tashi nayi
na bude kofar, shigowa yayi kamar zai yi kwallo dani.
Tsayawa yayi a gabana ya nuna min kan wayar, jikin shi na rawa yace.
"Gaya min! Ki mai maita min naji da kunne na?!"

Na bude baki zan yi magana Aahil ya shigo.

Komawa gurin Aahil nayi, tare da tsayawa a gefen shi.


Ina murmushi nace.
"Yes muna son Juna! Kuma banga amfanin shigowa rayuwata da kayi ba, karka manta
Aahil Musulmi ne! Kuma ko babu dangantaka tsakanin mu, akwai dangantakar musulunci,
Pls ka rabu damu, dan na amshi tuban shi kuma nasan nan da wata uku zamu zauna a
karkashin inuwa d'aya. Ko Dr Aahil."

Kallon mu yayi bakin shi a sake, jikin shi yayi mugun sanyi, a hankali ya juya zai
fita.
"Ina muku fatan Alkhairi!"

Murmushi nayi mishi, sannan ya fita.


B'ata rai nayi sannan na nuna mishi hanya.
"Fitar min a gidana, lokacin da ka wulakantani, a gaban makaranta kayi min haka,
matuƙar kana son mu koma da kake ka fada a cikin makarantar a bani hakuri da abinda
kayi min."

Kamar zautacce ya fita, da mugun sauri, har yana tuntube.


Rufe kofar nayi tare da zamewa na fashe da wani irin kuka, har jikina na rawa.
Innalillahi wa'inna ilaihi rajioun!

Nayi butulci, nayi mishi rashin adalci, ya damu dani nasaka mishi abinda yafi kome
muni. Nayi kuka har naji idanuna suna niman yi min ciwo.

Ban tab'a tir da halina irin na yau ba, na wulakanta mutumin da ya


damu dani.
......
Allah ka dai ya kai shi gidansa, amma bawai dan yana da nutsuwar tuki ba.

Yana shiga gidan shi ya zube a kan kujeran falon ya dunkule, jikin shi na mugun
rawa, ga wata zazzabi da ta rufe shi.

Dakyar ya lallubi wayar shi ya kira likitan shi, cikin yan mintoti sai
ga Likitan, ganin yadda ya same shi ya daga mishi hankali.

Da sauri ya kira motar asibitin shi, aka zo suka tafi dashi.

Suna isa aka shiga sanya mishi ruwa da isar zukar numfashi, cikin
damuwa suke aikin domin jikin shi birkicewa take.
Kiran Bishop likitan yayi ya faɗa mishi halin da dan shi yake ciki.
.......
Bayan awa biyu suka shigo asibiti har zuwa lokacin, suna fama da numfashin sa.

Mommah kuka Devanah kuka, sam Daniel da Bishop ne basu cikin tashin hankali,
suna cika awa daya da zuwan su. Numfashinsa ya tsaya. Jona mishi na wata computer,
sannan suka turo shi zuwa cikin dakin da za a barshi.

Kallon su Mommah Likitan yayi sannan yace..


"Ki biyo ni!"
Abin tausayi yana ce musu, su biyo shi suka bi bayan shi kamar zasu kifa.

Zama yayi sannan ya fara, rubuce rubuce, sannan ya kalle su. Yace.
"Taya kuka bari damuwa tayi mishi yawa?! Gashi nan yau kamar akwai abinda ya gani
ko yaji wanda ya firgita shi, gaskiya zuciyarshi tana cikin kokonto, matukar aka
cigaba da tafiya zata buga! Kun fi kowa sanin ciwon bawai ta bar zuciyarshi bane
baki daya, tana tare dashi, karfin Soyayyarku itace, samun lafiyar shi.

Indai bai rage damuwa ba, toh sai dai a kaishi India su mishi aikin
zuciyar, ko da wani ƙarfe su saka mishi, domin ko wani irin yanayi zuciyar zata
kumbura.

Ni a tunana tun muna can Rome ciwon ya laffa ashe tana nan. Toh ku tambaye shi meke
samun shi.".

"Ba komai bane, sai takura mishi da muka yi ya auri Devanah. Ni dai don Allah ku
taimaka min Yarona ya tashi."

Surutun da Mommah tayi ba iyaka dan gani take auren Devanah da aka kakkaba mishi
itace solar fad'awarshi matsalar.

Haka suka wuni a cikin asibitin suna addu'a. Kwana suka yi a kanshi,
suna addu'a.

.....
Nima haka na kwana cikin tashin hankali da damuwa. Da safe muna da ajin shi karfe
biyu. Koda na shiga makarantar sai na samu wai ashe bai da lafiya, ba zai samu
shigowa ba.

Ban tab'a shiga mafi girman tashin hankali ba irin na yau, dan ji nake
kamar zuciyata zata buga. Da sauri na juya zan fita.

Wannan dan wahalar ya tare ni, wai nazo muje hutawa.


Murmushin bakin ciki nayi mishi na kalli agogona nace.
"Bazan je ba! Ko akwai matsala?"
Ina gama faɗar haka nayi wuccewa na, tare da barin shi a gurin.

Bai fasa ba dan har gida ya biyo ni,

Zan shiga cikin gidan yayi wuf ya fito yana magana.


"Haba Hussy! Don haka ai kece kika ce we are in love;"

"Oho! Really! Toh na fasa!" Na gaya mishi tare da wucewa na,


"Please Please! Hussy don Allah karki yi min haka! Wllhy am fall in love, with
you"

"Are You sure?" Nayi mishi tambayar renin hankali,


"Am seriously"
Ƙamar zai fashe da kuka,
"Hmm! Zan yi tunani akan haƙa, excuse me!"

Ƙamar ya saka hannu a kanshi yayita zuba ihu,

Ina shiga, ban san hawaye na zuba min ba sai da na shiga ban daki naga
ashe kwalla ne yake jike a fuskana, dan ina shigo wa sai da na jingina da bango
tare da rintsa idanuna, kuka na sake me mugun cin rai. Meye matsalata,.meye na
aikata mishi.

Innalillahi wa'inna ilaihi rajioun! Dan bamu Yarena Addini daya me yasa
nayi amfani dashi dan na kusanci Aahil.

Innalillahi wa'inna ilaihi rajioun! Tun ban yi nisa ba, kome ya wargaje min.
Me yasa bani da sa'a....

Haka nayita kuka ina watsar da kayan wakana.

......
Karfe takwas na safe, ya buɗe idanun shi. Ganin familyn shi tare da Devanah, sai
tausayinta ya kama shi for the first time, yaji irin yadda take ji. A gaya maka ba
ayinka. Ashe haka Devanah take ji a lokacin da yake gaya mata magana cikin harsh's
tongue, Mika mata hannu tayi ta kalli bayanta taga itace yake dai kira.

Da sauri ta isa gare shi, rike hannunta.


"Am sorry!"
Kifa kanta tayi a gefen hannunshi ta fashe da kuka,

Murmushi me ciwo ya sake, yana kara godiya ga Yesu da ba son Husnah yake ba, kawai
yana jin ba dad'i ne sabida shi ya daukota. Daga gaban iyayenta.

A haka suka sanya shi a gaba da tambayar meke damun, murmushi yayi kawai domin
bayi da amsa, idan ma ya faɗa tabbas sai kowa yayi mishi tofin Allah tsine. Kuma
shima abin kunya ce yana Pastor guda, me jagorantar church guda, dan haka yayi
shiru yana biye musu suna mishi magana zai ce ALLAH ne ya daura mishi.

.....
Lokacin da me kaini makaranta yazo, har nace mishi bazani ba, sai na tambaye shi
wani asibiti yake.
Cewa yayi na shiga ya kaini, banyi kasa a gwiwa ba, na bishi...

Kash...... Alkalamina na free ya kare! Nayi nayi ya tashi ya tsaya...

Bishop!
Mommah!
Devanah!
Tohfa.... Me zai faru 😲

Aahil..... Is fall in love with Husnah! Or fall in betrayed.

Narabi....
Baba Yawale... Etc...

Yoland.....
Imam Moddibo
Muhmood Dan Kasa
......

🤔🤔🤔 Chakwakiyya na nan fa....


[7/2, 9:05 PM] BAHAUSHIYAH🥰: Babi-As-biu

Zahrah M Chinade 🌺

Zazzaɓin da ya dame ni ya sani tashi dole, na rarrafe zuwa ban daki. Alola nayi
sannan na fito, a zaune nayi sallah. Sannan na kwanta a gurin wani sabon zazzafar
zazzabi yace min bismillah.

Na gigice, bana fahimtar kome. Dole na tashi na shiga niman wayata, dakyar na
samu. Sannan na shiga Nima kowacce layi domin bani gani sosai.

A tunani na shi nakira, ashe number Zahrah ce.


Tana dauka na fara cewa.
"Idan na mutu! Karka ga nayi gaggawar tafiya, pls say something. Dr kayi min magana
na gaji da shir.."

Daga hakan ban kuma fahimtar kome ba, sai bayan wasu awowi na buɗe idanuna naga
karin ruwa. Ina duba gefena na ganshi zaune yana rike da wata yar karamar Bible.

Tashi na fara kokarin yin, ya zuba min rikitattun idanun shi, tab'e baki yayi
sannan yace.
"Welcome back! Daga duniyar matattu"

Ji nayi Kamar ya watsa min ruwan sanyi, idanuna ne suka cika da kwalla. Na
juya mishi baya.
Bai ce min kome ba, illa fita da yayi, can sai gashi da likitan. Yana
zuwa ya cire min ruwan sannan yace.
"A bata abinci koda tea ne"
"Ok!"
Daga haka likitan ya fita, shi kuma ya koma gaban dan drowe ya fara zuba min tea,
sannan ya bude jikata ya ciro maclean, da brush. Ya bani,

Zan sauka ya kalle ni, komawa nayi na zauna, shi kuma ya shiga ban
daki ya dauko. Min wani silver bowl ya samin a gabana.

A hankali na fara wanke baƙin, ina gamawa ya mika min ruwa na dauraye
bakina, kaiwa yai ya zubda sannan ya dawo.

Ya mika min tea, kai Dr Bature halin shi sai shi, har yanzun shiru. Sai wani
karatun da ba fahimta yake ba, rike tea din nayi ina matsar kwalla.

Can na fara jan hanci, kallona yayi tare da zaro ido cike da mamaki.
Kallon tambaya yayi min, aikuwa kamar jira nake, na bare baki zan saka
mishi kuka yace.
"Wait! Me aka miki kuma, ke idanunki basu gajiya da kuka ne"
Dama ba kukan zanyi ba, dan kuma na gaji da kuka sai kace baure, tura baki nayi,
sannan nace.
"A maidani gurin su Innarmu da Babanmu! Dan nasan da sune da sunan nan suna jigila
dani, bawai a sani a gaba ana karatun Bible ba"
Kura min ido yayi, sannan ya bude baki zai magana sai kuma yayi shiru.
Ya cigaba da kallona. Ina rike da tea.
"Kisha dan akwai yunwa a jikinki"
Kallon tea nayi, sannan nayi rau-rau da idanuna ina niman kwallar
fitina.
"Toh kuma meye?!"

Ya kuma tambaya na a dame, tura baki na kuma sannan nace.


"Wancan ranar da nazo wacece wannan da ka daura kanka a kafad'arta?"

Gyara zama yayi inda ya daura daya akan daya.


"Matar da zan aura ce! Devanah Ezra Chibok!"

Rike cup din nayi ina kallon, tea din.


"Allah ya tabbatar da Alkhairi!" A sanyayye nayi maganar, sai yaji ba dad'i.

A hankali yace .
"Amen!"

A hankali nake kurb'an shayin bawai dan dad'i ba, sai dan bani da zab'i, gefe
guda ina sauke ajiyar zuciya.

Ina idarwa na sauka a gadone, kallon kayan jiki na nayi ina kuma
kallon shi.
Murmushi yayi, sannan yace.
"Don't criticism, kawar ki ta kirani da wayar ki, kin kirata kina ce mata Dr zaki
mutu ba"

Bata rai nayi cikin jin haushi, nace.


"Ni yaushe nace zan mutu!? Zata gamu dani, Wllhy idan sharri junarta ne dani take
maganar"

Shikam dariya na bashi, amma amadadin yayi sai ya wayance da murmushi.


Yana zaune na fito daga alola nace.
"Waye kuma ya dauko ni? Lokacin da."

"Duk kina da su, Amsar da question din!"

"Ni wallahi mutum kar ya kuma dauka na."

Na fada a rikice, d'aga kafada yayi sannan yace.


"Ok! Na manta ne da nakira Boyfriend dinki maybe next time zai iya daukar ki"

Shiru nayi, ban kuma magana ba, dan nasan yab'a min magana yayi Allah na
tuba, meye zanyi da Aahil kuma"

Sallah asr da magirbi sai Isha nayi su, sannan nayi addu'o'in, tashi nayi na zauna,
can likitan ya shigo, kallona yayi sannan ya mikawa Dr hannu, yana gama duba ni
yace.
"Dama damuwa ce, zaku iya tafiya."

Kallon shi nayi, ya kalle ni a sace sannan ya mike ya dauki flast ya fita,
kallona likitan yayi sannan yace.
"Yan mata! Ke Bahaushiyah ce ko!?"
Gyad'a mishi kai nayi, gyara tsayuwar shi yayi, sannan yace.

"Ina me baki shawara! Ki fita a rayuwar shi! Domin muna muna bukatar shi a
rayuwar mu! Pastor din mu ne! Don Allah kiyi nesa dashi, shekaru ashirin ina lura
da shi, ban tab'a ganin rikicewar shi ba, sai da ya kawo ki? Muna son shi a cikin
addinmu! Kuma bazamu laminci a maida mana shi wata addini ba, idan baki ji ba! Kiyi
kuka da kanki"

Zama nayi a bakin gadon, tare da sunkuyar da kaina, jikina yayi sanyi.

Har ya shigo muka fita tare sai lokacin na lura da yadda ake girmama shi
tare da niman albarkan shi.
Koda muka fito shi ya buɗe min motar, wanda ya amshi kayan hannun shi ya
buɗe mushi.

A hankali ya shiga ya fara jan motar.


Bai min magana ba, nima ban Mishi ba har muka isa gidana.

Yana isa nayi wuf na ficce, sannan na shiga dibi dibi, dole shi yazo ya
bude kofar tare da ajiye min kayana, bayan fitar shi can sai gashi da magani, mika
min yayi sannan ya kalle ni.

"Drama queen" ya faɗa a ran shi, sannan ya min sai da safe, rufe kofar nayi
tare da saka Kaina a cinyoyina, ina nazarin maganar mutumin nan.

Ina zaune a gurin har sha biyu da rabi, tashi nayi tare da alola na fara
nafilla. Na jima ina kai kuka na gurin Ubangiji, Ban kwanta ba sai daya saura.

Ina kwanciya barci yana gaba dani, wajen karfe biyu naji ana buga min kofar
dakina, kuma ina jin kaman muryan Driven da yake kaini makaranta da likitan nan ne!

Shafo wayata nayi na shiga niman layin shi, banyi mamakin jin shi a bude ba.

"Hello! Hussy!"
"Wasu ne suke buga kofar dakina?!"

"Jesus! Don't go out! Kiyi zamanki gani nan zuwa!"

Yace min, kashe kiran yayi.


Ni kuwa na takure a gadon jikina Yana rawa,
(Karku manta Wannan book din na kudine)

Sai buga kofar suke, tare da kiran sunana, curewa cikina yayi tare da rawan
sanyi. Ga wani shegen fitsari da ya kamani.

Muryan shi naji, ban san me yake fada ba, amma tabbas magana yake
cikin b'acin rai.

Sosai yake musu Bala'i. Hakuri suka shiga bashi.

Buga min kofa

Na diro daga gadon, na fito.

Shigowa yayi yana kallona, kunna wutar dakin yayi, yana had'iye yawu me daci,
sannan ya juya yace.
"Daga yau! Karki na zuwa wani waje, sai da permission dina, koda school ne, dole
sai kin jirani in ba haka ba, don't blame!"
Gyad'a mishi kai nayi, sannan ya fita, rufe Kofar nayi. Duk tsoro ya
dabaibaye ni.

Daga nan church din su ya wuce, anan akayi ta Bala'i har gari ya waye.

Sun kafe yana soyayya ne dani, shi kuma ya kafe akan babu komai, mutuncine a
tsakanin mu. Daga karshe suka mishi iyaka dani, ta hanyar fada mishi kai tsaye zasu
kashe ni.

Kura musu ido wani babba a cikin su yayi sannan ya girgiza kai yace.
"Ba laifi bane! Yayi soyayya da hausa lady, babban Matsalar kuma tab'a yarinyar
abin zai zama fadar Addininmu da nasu, Ni shawara da zan baku shi ne, ku zuba mishi
ido, karku kai Maganar ga iyayen shi, sannan kai kuma ka fita hanyar ta, idan kuma
kaki babu ruwana. Kana da daraja a church din nan dan haka ka kiyayye abinda zai
kai da yadda husuma."

Nan dai aka rabu cikin salama, damuwa ta kuma karuwa, domin yasan suna bibiyar
al'amarin shi, sai ya fita harkata baki daya.

Ko zuwa nayi Office din shi a rufe yake, idan na buga nace nice zai ce baya
son ganina.

Gefe guda, ga manniru! Wato Aahil dan banza ya takurani, sosai fiye da kima ina
dalili.

Naje Office din Dr yaki barina na ganshi, mara mutuncin nan ya tare ni sai
jin hannun shi nayi ya riko nawa, yana fadin.

"Attention every body! Ina son kushedai ni da Husnah mun shir..."


Bai karasa ba na juya na falla mishi mari, na kuma kara mishi. Dama ina cike da
Dr ne sai laifin ya koma kanshi.

Sannan ya wuce shi, abin ya bawa kowa mamaki amma bani da zab'i.

Cike da kunya tare da bakin ciki ya bar makarantar, ni kuwa naje na


hau bus ya maidani gida.

Na turawa Dr sako, bai dawo min ba. Dan haka na shiga damuwa sosai.

Kai tsaye na wuce Gidan su Zahrah.


Duk yadda naso rike kuka na na kasa, kawai zama nayi na fara kuka sosai. Domin
a gidan Yayarta take zama.

Dariya na bata, sannan tace min.


"Waye kuma?!" Ta tambaye ni.
Fyace hancina nayi, sannan na cigaba da kuka kafin nace.
"Dr mana! Baya daukar kirana! Baya reply text dina, Idan naje Office din shi baya
barina na shiga korata yake. Nayi Deserve abin da yake min"

"Me yasa ke baki san Uzuri bane?! Ke kin san meke damun shi ne?! Ko kawai
abinda yayi miki ne damuwarki!"
Tashi tayi ta kawo min ruwa, sannan tace.
"Duk inda yake yana dame da rashin ki! But Dr yana yinki ove, koda ace yau bai
sonki, yana matukar ji dake, balle ni naga abubuwa da yawa akanku, ba iya hakan ba,
kome ma."
Kara wayar ta tayi, tace.

"Gata nan!"
Mika min waya tayi ina Kallon ta, sanyawa nayi a kunne na, nace.
"Hmmm!"
"Drama queen! Yau ba kuka ne?!"

Ban san me zance ba, sai na yi shiru! Can yace min.


"Me yasa baki gaya min zaki zo ba"

Yadda yayi maganar sai da jikina ya amsa, a hankali na bi pillow na kwanta


akai.

"Bayan kana korata a Office dinka!" Na fada mishi muryana na rawa.

"Eh sabida na kusan aure ne nake miki haka bana son matana ta ganki"
Ya fada min a sanyayye.
Tab'e baki nayi sannan nace.
"Hmm! Ai sauya cinye ka"
Wata yar dariya yayi sannan yace.
"Kin tabbatar ta cinye ni, dukka"
"Idan ita mayya ce ba!"

Shiru yayi sannan yace.


"Baki ganta bane baturiya ce fa"
Cikin jin haushi nace.
"Ok! Ina bolar bakakke! Malam fari tass tass"
Dariya yayi sannan yace.
"Lallai baki taba ganin Devanah bqce"
"Itace matsalar ka?! Domin zan kashe wayar!"

"Toh kashe mana! Bayan gulmata kika zo"

Shiru nayi can nace.


"Kai ina akan me zanyi gulmar ka! Kaga mijin baturiya sai anjima!"

"Toh kashe mana!"


Yadda yayi maganar, ne ya kashe min, jiki.

Gabaki d'aya sai na rasa yadda zan kashe, sai na cigaba da sauraron shi.

A hankali barci yayi gaba dani, me cike da ban tsoro, dake la'asar tayi,
shi yasa nake wannan shirmen, buɗe idanu nayi. Sakamakon wani ihun da anji, ana
cewa a mafarkin baki isa ba.

Tashi zaune nayi ina kallon, addu'o'in nayi sannan na tashi ina me son tuna
meye ya faru.....

𝙂𝙖 𝙢𝙖𝙨𝙪 𝙗𝙪𝙠𝙖𝙩 𝙖𝙧 𝙨𝙖𝙮𝙖𝙣 𝙗𝙤𝙤𝙠 𝙙𝙞 𝙣 𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙨𝙪 𝙞 𝙮𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙘𝙘

Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩 𝙖 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞 𝙣 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙩 𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩 𝙪𝙧 𝙖𝙬𝙖/.
+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....
Yan Niger Republic...
Zaku tuntube wannan number ne +227 84 50 64 76👈🏻
𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......
[7/2, 9:05 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BHSY23

Sauka nayi a gadon, tare da shiga ban daki nayi alola, sannan na fito na tadda
sallah, koda na idar abinda nafi maida hankali akai itace Du'a', nayi sosai har
Zahrah ta shigo.

Abinci ta ajiye min nayi murmushi, sannan nace mata.


"Rabona da Abinci na manta ranar"

"Saboda kin sanya damuwa a ranki! Kin manta akwai Allah. Ni dai ki nutsu muyi
maganar gaskiya."

Gyara zama nayi muna cin abinci.


"Hussy! Kina son Dr ne?!" A rud'e na kalleta,
Girgiza mata kai nayi, sannan nace.
"Kawai Abokina ne! Kum...."

"Na zata mahaifarku daya ne?! Dalla tafi can kome sai kin saka shirmen yan
fari. Kina son Dr ko baki son shi?!"

Girgiza mata kai nayi kirjina yana bugawa, da karfi.


Tsame hannuna nayi daga abincin. Na koma gefe..
Na rasa me nake ji akan shi amma presently ina ji kamar idan bashi ba, toh bazan
iya damuwa da wani ba.

Shiru nayi mata duk yadda taso muyi maganar Mali bata fuskar.

Dan haka har muka rabu, ina ta tunanin abinda tace min.

---
Tsakani da Allah! Dr ya yakince ni, daga jikinki shi wanda hakan ba karamin
tashin hankali na shiga.
Yana da mugun dabara, sai da ya cire baki d'aya. Har na fara tunanin ko dama
ba sona yake ba, toh ai bai gaya min ba.

Lokacin muna dabda tafiya hutun mu na farko.

Ina zaune nayi shiru, ban san zuwan shi ba, sai ce min yayi.
"Gani nan tunanin me kike yi?!"
Kallon shi nayi sannan, na mike.
Rike jakata yayi sannan yace min.
"Zauna! Muyi wata magana!"
Komawa nayi na zauna ina nazarin abinda zai fada Min.

"Kina fushi da nine?!" Ya tambaye ni a sanyayye,


. "Dr zan tafi gida!" Ta gaya mishi a takaice,

"Ok! Toh jeki tunda bazaki saurari abinda zance." Shiru ne ya gifta a
tsakanin mu. Can na tsinkayo muryan shi yana cewa.
"Dalilin!"
Sai kuma yayi shiru kafin yace.
"Tashi ki tafi gida, yamma nayi"

Ya fadi haka ne sakamakon hango Aahil da yayi wanda tunda na na kafta mishi
mari, ya kwaikwaice min.

Kuma dake mayye ne, bina yake ina wulakantashi. Amma bai fasa ba.

Ina barin gurin, Aahil na isa.


"Wato dan abu kazan kazan ka, shine ka rabani da yarinyar da nake so. Munafuki
anamimi."
Banza dashi Dr yayi, dan a yanzun bai cika damuwa da haukar shi ba.
Ganin zai wuce shine yaki magana ya sanya ya finciko rigar Dr.

Tare da zabga mishi naushi a gefen idanun shi, Allah ya so da ya tab'a mishi ido,
tabbas Dr yaji ciwon abinda Aahil yayi mishi, amma dake ya iya siyasa konace
dabi'ar Christian yabi jikin shi sai yaki ramawa, karshe sai ga wasu dalibai
musulimai sune suka shiga mishi fadar.

Ba a bawa arne Amana, amma ni nasan Dr ba gama garin arnan nan bane, Ban
san yadda zan muku bayani kan fahimta ba, domin zaku iya tunanin, ina cikin barasar
soyayya ce.

Abubuwan da idan kaga Dr dashi zai sanya ka kaunace shi sun hada.
Sanin Yakamata, nutsuwa, Dattaku, sanin darajar duk wanda yake kusada shi, sai
iya magana, dan shi idan ya fahimci zai gaya maka magana me zafi ya gwammace yayita
kallonka.

Dan haka duk yadda Aahil yaso suyi magana, yaki tanka mishi.

Washi gari.
Ina shiga makarantar sai nuna ni ake duk inda na shiga, har aji. Nan na zubawa
Zahrah ido ina son sanin me ke faruwa.

Murmushi tayi, lokacin da da malamin farko ya shigo, har ya gama zai fita ya
kalle ni.

"Husnah! Ki same ni a Office d'in VC." Yadda yayi maganar sai da cikina ya kad'a.

Kallon Zahrah nayi, rike hannuna tayi cikin kwarin gwiwa tace.
"Bana son kina tsorata ko razana".
Haka na fita zuciyata tana wani irin bugawa, ajiyar zuciya nayi sakamakon hango
shi yana shigowa makarantar.

Kasa tafiya nayi na jingina, ina jiran shi.

Yana zuwa bai kula ni ba ya wuce.


"Ni! Wallahi idan za a cigaba da min shiru toh Allah zan yi kuka"
"Allah ya baki Sa'a! Tunda kukan abin alfahari ne ba"

Sam ban kula da fuskar shi ba, yadda yayi maganar, yasani jan hancina.
Cak ya tsaya tare da juyawa ya kalle ni.

"Meye nufinki!"
Wasa nake da yatsuna wanda na sanya musu lalle, "sunyi kyau. Yar fara tass
tass." Ya fada tare da juya abin shi.

Rike haɓɓana nayi ina nazarin abinda yace har yayi min nisa, na kara sauri da
sarssarfa na isa gare shi. Ina haki,
"Me yasa kike wahalar da kanki?! Ji gudun da kika yi kowa na kallonki, baki san
idan kin.."
Shiru yayi kamar ruwa ya cinye shi, juyawa nayi naga matar nan ce dana ganta
dashi.
A hankali na koma bayan shi na tsaya tare da rike rigar shi.
Dan ta bani tsoro, tawowa tayi da sauri ta fad'a jikin shi. Kauda kai yayi
tare da nuna min hanya.
Kamar wacce aka dasa, na kasa motsi, kallon su nake.
Tsabar tashin hankali, tap din bayanta yayi tare da rarrashinta dan kuka take
har ina jin sautin kukan, a hankali na zame zan bar gurin ya rike hannuna yana me
girgiza min kai, cire hannuna nayi. Cikin sauri na bar gurin.
Sai da nayi tafiya kadan na tsaya tare da sauke wasu irin kwalla masu zafi.
Sabida naji zafin rungume shi.

Share fuskana nayi, na wuce har Office d'in shugaban makarantar, ina zuwa
na sami malamai.

Kafin Dr ya shigo, suka haɗu dukkan su, suka zage Ni tass tare da nuna min
Kuskurena na soyayya da Dr, Ni dai na kasa magana domin kuwa kuka nake, suka kuma
nuna min, irin abinda Dr yasa aka yiwa Aahil.

Sun ci mutumcina fiye da kima, sun zage ni, na fitar hankali.

Wallahi tsabar kuka ina tsaye sai da na durkusa, kuma karku yi tunanin kome,
dukkan sun Hausawa ne, matsalar Aahil ya saye su, koda Dr ya shigo ya manta inda
muke gani na a durkushe ina kuka, yasa shi zuwa ya daga ni tare da tambaya ta,
hakika ni abinda ya faru.

Kasa magana nayi ina kuka, domin ban san me zance mishi ba.

Jan kujera yayi sannan yace.


"Husnah jeki"

"Bamu sallameta ba! Domin zamu bata hut..."


Dukar table din Yayi da mugun karfi, ya kafe VC da ido yace.
"Kalle ni nan! Meye laifinta? Meye Yarinyar ta tsare muku?! Kusan karfin
tsayawa ta a nan? Toh ai sabida itane, bani son Magana shi yasa har yau nake shiru.
Badan ban iya maganar bane sai dan ni nabarwa kowa yayi abinda yake so!."

Cizon leben shi yayi tare da kurawa VC idanu.


"You can change any one! But whatever You change your self is ok"

Jikin sune yayi sanyi, sannan ya cire glass din fuskar shi. Ya nuna musu.
"Kunga abinda yayi min! Yau badan mun san juna ba, tun yaranta babu abinda ya
isa hanani mishi abu. Sannan ya kira yarinyar da zan aura ya gaya mata hauka da
shirme."

Shiru yayi, cikin jin haushi.


"Bana son tashin hankali, shi yasa tun kafin ya lalata musu tarbiyyar Y'AR mutane,
na dakatar da shi, amma yaki. A yanzun ma ya dawo zai kuma cutar da ita, VC kaji a
ranka yar kace ta faɗa track din Aahil, ya zaka ji.

Ka turota karatu, ta koma maka a korarriya, ya zaka fahimta, sannan ku ba


musulman gaskiya bane, domin kuna iya tozarta wanda kuka san bai da galihu a
tsakanin ku, dan biyan buƙatar kanku, irin su Husnah ake tallafawa ba a kore su a
makarantar ba, ku ajiye duk wata damuwarku VC kudi kake so.
Toh ka duba wayar ka sun shigo, sunyi maka?! Akwai na yan korar ka suma ka
basu nasu. Bani son hayaniya shi yasa bani shiga rayuwar kowa. Kai kuma ka fita
harkokin Yarinyar nan ko kuma mu cigaba da samun sab'ani da kai."
.
Cikin d'aga murya Aahil ya ce mishi.
"Toh sonta kake ne?! In dai sonta kake ka musulunta mana sai mu buga wasan amma
kana arne ai baka da..."

Dawowa yayi gaban Aahil, cikin murmushi yace..


"Idan na fara son Husnah! Toh ba iya makarantar nan ba, duk inda zata shiga babu
wanda ya isa tsayawa a gabanta! Idan ina son Husnah. Ba zan musulunta dan ita ba,
sai dan rad'in kai na."
Riko hannun Aahil Dr yayi sannan ya mika mishi wata yar botiri, sannan ya cigaba
da cewa.
"Wannan camera! Da kasaka a dan kunnen Devanah na cire, Aahil ina garin girmanka
karka bari nayi maka magana irin yadda kake min bazaka ji da dadi ba, don Allah ka
barni na huta.".

Yana gama fad'ar haka ya fice abin shi. Ina aji na kifa kaina ina kuka.

Buga kujeran akayi na d'ago kai.


"Wai kije Inji Dr Bature."

Kamar bazani ba na mik'e, sai gashi abinda ya faru ya zama, abin yayatawa.

Koda na isa Office d'in shi a tsorace na tura, kofar.


Yana zaune ta mai da hankalin shi aikin da yake yi.

Da sallama na shiga ya amsa, fuskar shi a sake.

Kallona yayi sannan yace.


"Kun kusan fara jarabawa dan haka ki nutsu, sannan saura wata uku."

Shiru yayi ban san me yasa yake jin nauyin fada min ba, amma koma meye zan ta
zuba mishi ido.

"Bikina da Devanah! Ina kuma nazarin zan ajiye aiki na, me kika gani"

Kura mishi ido nayi kafin nace.


"Allah ya nuna mana lokacin."
Daga haka ban kuma ce mishi kome ba, sai dai na b'ata shiru.

Mik'ewa nayi tare da barin ci


Office din,.

Tun daga ranar na fita hanyar shi. Tare da kame kaina, amma nasan ina matuƙar
cutuwa,

A yanzun mun mai da hankalin mu, kan jarabawar da yake gaban mu,ajiye kome
nayi an fuskanci gabamu.

Jarabawar da ya dauke mu, sati biyu. Muna gamawa tun kafin yayi wani
yunkuri tuni na isa sabon Garin Narabi, cike da kewar Innarmu da Babanmu..

Abin mamaki garin da na bari babu ruwa me kyau sai gashi na sanie su da solar.

Ko ina yayi kyau, Manga yake bani labarin ai, duk aikin Dr ne.

A gaba da unguwar mu ana aikin saka Network.

Dan da sai kafita bakin titi zaka yi waya.


Abincin da aka aka ajiye min kamar wata sarauniya.

Haka akayita riritani ta nan ajiye ni ta nan!

---
Lokacin da yaje gidan da nake aka ce mishi ai na tafi bai wani ji Dar Ba, shima ya
wuce Abuja.

---
Yana zuwa ya samu labarin Baban Devanah bai da lafiya. Suna asibiti.
(Karku manta Wannan book din kudi ne)

Kuma bikin su ya kusa, sosai dole aka daga bikin zuwa nan da wata hudu gaba.

Jikin dai yaki dole aka fitar dashi zuwa kasar waje, daga karshe ya
naushi bokiti aka dawo dashi gida,'.

Mutuwar ya daki kowa, amma babu yadda suka iya, anyi mishi addu'a. Inda aka
ce ya sauka a kofar Aljanna Yesu da tawagarsa zasu zo daukar shi.

---
Hutun sati Uku muka yi, gidan mu ya canza ga katon gen da aka saka mana kai
abubuwan da yawa gasu nan dai.

Ana gobe zamu koma na shirya kayana, zan fita aka ce min gashi yazo.
Ban yi mamaki, dan nasan zai zo dan haka na kau shi dakin zaure tare da abinci
ya zauna yaci kadan sannan ya shigo ya gaida su Innarmu da Babanmu.

Yabi sauran yan uwan Baba ya gaida su, sannan muka tattara, sai Kaduna.

Anan yake gaya min maganar mutuwar da aka musu, nayi mishi ta aziya sannan na
kara mishi godiya da irin taimakon da yake bawa yan garinmu dani kaina,.

---
A yanzun da ya rage min sauran watannin na gama karatu sai na nutsu sosai, har nake
mmkin kaina, Dr ma ajiye shi nayi dan nasan auren shi zai yi burina archieve din
jarabawata, Mantawa nayi da dr.

Shima sabida yace min zai yi aure shi yasa na fita hanyar shi, kuma ina cutuwa
domin ko kirana yayi zai wuya na daga idan na daga toh bana iya cewa kome.
Haka muka cigaba da tafiya.

𝙂𝙖 𝙢𝙖𝙨𝙪 𝙗𝙪𝙠𝙖𝙩 𝙖𝙧 𝙨𝙖𝙮𝙖𝙣 𝙗𝙤𝙤𝙠 𝙙𝙞 𝙣 𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙨𝙪 𝙞 𝙮𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙘𝙘

Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩 𝙖 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞 𝙣 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙩 𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩 𝙪𝙧 𝙖𝙬𝙖/.
+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....
Yan Niger Republic...
Zaku tuntube wannan number ne +227 84 50 64 76👈🏻
𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......
[7/2, 9:05 PM] BAHAUSHIYAH🥰: Babi-As-daya

Silent

Sun zagaye shi kowa da abinda yake bashi, shi kam banda murmushi babu abinda yake,
hannun su na sarkafe da juna shi da Devanah.

"Assalamu alaikum!" Na tura kofar, cike da tsoron abinda zai faru.

Zuba min idanu suka yi kamar zasu cinye ni, banda shi da ya kauda kanshi.

"Hey!" Inji Matar da take jingine da kafad'arshi, cikin tsoro tare da zare ido,
nace.
"Am sorry! Banan nake Nima ba, maybe next room ne! Allah yabawa mara lafiya sauki"
"Amen! My daughter! Thank you! God bless you"

Yake nayi wanda yafi murmushi ciwo, na juya zan fita, sai lokacin ya juya muka hada
idanu, kwalla ne ya cika idona, sannan na fita da sauri.

B'oyayyen ajiyar zuciya ya sauke tare da daura kanshi a na Devanah, kallon


cikin idanun ta kawai ya tabbatar mishi jiya bata samu barci ba.

"B! Ni Yarinyar ban yarda da ita ba" Devanah ta faɗa a shagwaɓe.

"Me yasa Devah!" Daniel ya tambaye ta.

"Sabida yadda naga idanunta! B, akwai abinda take nuf.."

Cikin fada Mommah ta kwaɓe ta tare da cewa.


"Lallai baki da hankali, toh bazaki zauna Bama balle ki fara tunanin wani abu
nadaban, mutum na fama da kanshi kina shirmen banza."

Shiru yayi tare da lumshe idanunshi, har yanzun Fuskar me cike da nadama
yake hangowa, yadda yaga kwalla sun cika mata ido, by now ya san tana can tana
sana'arta na kwana biyu wanda bata yi ba.

Amma dole ya kaurace mata, domin ya nuna mata shima yana da wacce zata iya
bada rayuwarta domin shi.

Zamewa yayi daga jikin Devanah, dan yasan yau barcin Husnah ragagge ne.
Dukda baya son tuna abinda ya faru, amma yayi mata uzuri, har yanzun bata zama
cikakkiyar mace me hangen nesa ba. Kuma matsalar mata ba wani katon lissafi ne dasu
ba.

Duk abinda yazo kwakwalwar su, ciro shi suke su faɗa. But har ta iya yafewa
Aahil.

Kirjinshi ne yayi wani irin nauyi yayinda numfashinsa ya shiga kokuwa da


zuciyar shi.

Ai gani haka dasu Mommah suka yi nan aka shiga kiran Jesus Christ!
"Ohh God! Jesus Christ. My Son don't close your eyes, am is me your mother"
Inji Mommah, da gudu Daniel ya fita, can sai gasu tare da likitan.

Cikin tashin hankali aka mishi allura tare da sanya mishi na'urar taimako,
fita suka yi daga dakin, kowa na bawa Devanah laifin itace musababin tashin ciwon
shi, abin tausayi kuka take sosai ta rasa me zata ce, domin defend kanta amma ina
sun ki sauraranta asalima korarta suka yi daga asibitin.

Devanah tayi haukace akan Bature shi yasa duk abinda zasu mata bai
damunta, the worst abinda suka mata shine kiranta da Witch. Ƙamar ta ciro zuciyarta
ta fidda musu gaskiya amma bata da hali, dan haka ta bar cikin dakin ta fito waje.

Ta zauna tana kuka. Kamar Ance ta d'ago kai sai ta ganni Nima ina kuka a
kasar wata bishiyar maina.

Tab'e baki tayi dan ita bata da son shiga damuwar kowa.

.... Da nayi kuka na ya isheni na mike tare da barin asibitin.

Karshe ajiye zuwa makarantar nayi, abuna domin ko naje bani fahimtar kome,
ga baki daya rayuwata bata min dad'i. Kuma kullum sai naje asibitin.
Idan zanje haka zan tsaya nayi sayayyan fruit, na bada akai mishi.
Ranar farko basu karba ba, kuma na tafi.

Na biyu ma haka, sabida mutumin ya gaya min, murmushi nayi sannan na rubuta.
H²M, da aka kai yana zaune shi da Devanah, tana karanta mishi story of
aledin, wani gurin yayi murmushi wani gurin ya tab'e baki.

Shigo da kayan marmari mutumin yayi sannan ya mikawa Dr yar karamar


takardar, mika hannu Devanah tayi ya kalleta. Dole ta janye hannunta, ya amsa.
Bai buɗe ba, ita kuma tana zargin mace ce ta turo mishi takardan,

Har mutumin zai fita, yace.


"Nace ba!"
Juyowa mutumin yayi, Dr ya ciro kuɗi a cikin wallet din shi ya mika mishi sannan
yace.
"Nagode"

Godiya mutumin yayi sannan ya kalli Mommah yace.


"Mommah! Ki cire min apple da aya ba, ayi min shi slice a zuba madara a ciki ina
son sha."

"Mommah! Karki yanka mishi sai ya gaya mana waye yake kawo mishi wannan
fruit din.,"

Zuba mata ido yayi sannan ya kalli agogon bango yace.


"Mommah ku tafi da ita, domin itama ta isa tasa zuciyata ta buga "

Aikuwa Mommah ta buga tsalle tace tafiya dole, dake sunga jikin da sauki shine
Bishop ya koma, ya bar Mommah, da Daniel.

Sai Devanah, musu suka fara har Devanah tayi fushi ta fita.

Daniel mugu dariya yake, dan yana son ganin rikicin Mommah da Devanah,
bayan karfe biyar Mommah ta bar zaria.

Dayawa yan school sun zo duba shi, har da A.A, wanda yayi ta mishi. Maganar
banza a fakaice, murmushi kawai yayi mishi dan ko humm bai ce mishi ba.

Abinda Dr ya fahimta Aahil so yake ya fadawa Devanah abinda yake faruwa, amma
ganin shirun da Dr yayi sai ya bashi tsoro, domin ance shiru ma magana ce.

..... Bayan tafiyar Aahil ne yake nazarin abinda Aahil din yace.
𝐊𝐚 𝐭𝐬𝐚𝐲𝐚 𝐢𝐲𝐚 𝐡𝐮𝐫𝐮𝐦𝐢𝐧 𝐤𝐚? 𝐝𝐚 𝐚𝐤𝐞 𝐧𝐚 𝐧𝐨𝐧 𝐦𝐮𝐬𝐮𝐥𝐢𝐦, 𝐝𝐨𝐦𝐢𝐧 𝐨𝐥𝐫𝐝𝐲 𝐧𝐚 𝐤𝐚𝐦𝐚 𝐳𝐮𝐜𝐢𝐲𝐚𝐫 𝐭𝐚, 𝐤𝐚𝐧𝐚
𝐲𝐮𝐧𝐤𝐮𝐫𝐢𝐧 𝐰𝐚𝐧𝐢 𝐚𝐛𝐮! 𝐌𝐮 𝐦𝐮𝐬𝐮𝐥𝐦𝐚𝐢 𝐛𝐚𝐳𝐚𝐦𝐮 𝐳𝐮𝐛𝐚 𝐢𝐝𝐨 𝐩𝐚𝐬𝐭𝐨𝐫 𝐲𝐚 𝐬𝐡𝐢𝐠𝐚 𝐫𝐚𝐲𝐮𝐰𝐚𝐫 𝐦𝐮𝐬𝐮𝐥𝐦𝐚 𝐲𝐚𝐫
𝐮𝐰𝐚𝐧 𝐦𝐮 𝐛𝐚. 𝐍𝐚𝐲𝐢 𝐦𝐚𝐤𝐚 𝐤𝐚𝐬𝐡𝐞𝐝𝐢 𝐧𝐞 𝐚𝐦𝐚𝐭𝐬𝐚𝐲𝐢𝐧𝐦𝐮 𝐧𝐚 𝐚𝐛𝐨𝐤𝐚𝐢, 𝐬𝐡𝐢 𝐲𝐚𝐬𝐚 𝐧𝐚𝐤𝐢 𝐠𝐚𝐲𝐚 𝐦𝐚𝐤𝐚 𝐚
𝐠𝐚𝐛𝐚𝐧 𝐲𝐚𝐫𝐢𝐧𝐲𝐚𝐫 𝐝𝐚 𝐳𝐚𝐤𝐚 𝐚𝐮𝐫𝐚! 𝐈𝐝𝐚𝐧 𝐤𝐮𝐦𝐚 𝐤𝐚𝐧𝐚 𝐬𝐨𝐧 𝐢𝐲𝐚𝐲𝐞𝐧𝐤𝐚 𝐬𝐮 𝐬𝐚𝐧𝐢? 𝐖𝐞 𝐬𝐡𝐚𝐥𝐥 𝐬𝐞e

Gaskiya abin ya dame Dr sosai, wanda yasanya shi kinyiwa kowa magana na tsawon
awa biyu da rabi.

Kuma an tambaye shi yaki magana, Daniel ya kira Mommah a waya tayi ta
tambayar shi, amma yaki bata amsa sai ma murmushin da yayi, kawai.

Yau ina shigowa Asibitin naga yan uwan shi zasu fita, suna barin asibitin
na shiga cikin da sauri.

Har dakin da yake, ya bawa kofa baya, na buɗe.

"Assalamu alaika"
Shiga nayi dan nasan ba lallai bane ya amsa min, zuwa bayan shi nayi na tsaya.

Bai juyo ba, kuma bai min magana ba.


"Am sorry for what i did for you! Please firgice me! I no am wrong. But"

Yadda ya juyo ya zuba min jajjayen idanunshi a kaina ne ya sani yin baya, ina
matsawa yana bina, har muka iso jikin kofar dakin saka hannun daman sa yayi ya bude
kofar na juya da sauri.
Kallona yayi sannan ya kuma hade fuska ya nuna min kofar da ido. Hada
hannuna nayi guri daya fashe da kuka. Na kasa furta koda kalma daya ne, jikina har
wani irin rawa yaƙe, juyar da kanshi yayi ya nuna min kofar.
"Don't throw me out! Don Allah, daga Allah sai kai nake dashi a cikin garin nan."

D'ago idanun shi yayi, sannan ya sake murmushin takaici ya finciko hannuna ya
turani waje.
Buga Kofar nake ina cewa.
"Don Allah! Ka saurare ni! Wallahi ban san zan bata maka rai bane! Please let me
explain."
Shiru nayi sakamakon hango yan uwan shi suna dawowa.

Da sauri na bar kofar na kara gaba, kowa kallona yake.


Na koma kamar mahaukaciya.

Koda suka iso sai da suka masa magana ya tashi a jikin kofar da yajingina
bayan shine.

Koda suka ga yanayin shi sun kasa tambayar shi, amma tabbas Dr B yana cikin
matsala.

......
I zuwa yanzun daga ni har Dr, mun shiga kunci sosai, dan shi jikin shi kullum sai
ya motsa mishi, ranar nake jin Aahil yake fada min, ashe cikin zuciya ce dashi tun
yana shekara daya da wasu watannin a duniya, kuma matsalar tunda ya sami wannan
ciwon bazai tab'a fadan abinda yake so ba, sai dai ciwon taci ta cinye shi.

Dake sun saka ido sosai akan shi, shi yasa ciwon yayi kaman ya rabu dashi
domin kuwa suna kokarin noma mishi abinda yake so!

Ganin haka yasa Mommah tace a kawo shi, gida su kai shi India.

Kin amincewa yayi sai da yazo da kanta suka tafi dashi.

Ranar da Aahil ya dibo jiki da gulmar zai gaya min, na birkice mishi
dole ya hakura ya koma.
A yanzun ina tafe ne kawai karatun ma ba wani fahimtar shi nake ba, amma
ina ƙoƙarin shiga makarantar.

Satin shi biyar ya dawo, amma bai dawo makarantar ba sai da yayi wata biyu.

Koda ya iso, abinda yake gaban shi kawai yake yi. Baya ko damuwa da ni,
yaki bani fuskan da zan bashi hakuri.

Haka ya cigaba da min, shiru, yana kuma rakani da ido.

Nakan zauna wani lokacin nayita nazarin me yasa na damu dashi? Me yasa nake
kuka sabida shi.
Ba shakka nayi Kuskuren gaya mishi magana kai tsaye, sannan kuma nayi abu
babu shawaran shi, shi yasa lokaci guda kome ya lalace min tunda yayi advise dina
kar nayi wani abu naki ji, gashi sakamakon abinda ya faru bai min kyau ba, tunda
gashi daga ni har shi.

We are suffer, sabida bani da Manner of approach, babu wata azancin magana daga
gare ni, gashi nan abinda Baba yayi min magana kafin muzo, sai da yace Min kar
nayi, amma dake bani magana, sai da na aikata.
Because am stupid child, bana ji na wawance.

Gashi garin niman gira na rasa idanu baki daya.

Kuma abin takaicin, yadda Devanah ta maida makarantar gurin zuwanta, akala
zata bani shekaru hudu zuwa biyar, dan tana niman talatin da wani abu.

Idan sun gama abinda za su yi sai ya rakota har inda zata shiga motar ta.

Ina ji ranar yan course din mu suna fada cewa anyi baikon su.
Allah ne ya kaini gida. Sabida bakin ciki da tashin hankali.

Haka zan zauna nayita kuka, rashin iya magana ya ja min tashin hankali....
Abinda na fahimta shi babu ruwan shi dan ya manta dani, nice nake ta dawainiyya
dashi.

Ana haka ya bamu group Assigment, wallahi Ni kaina ban san me na rubuta ba, dan
yace matuƙa Assigment din bai yi kyau ba. Toh babu ruwan shi.

Ina zaune na saka abinci a gaba.


Hawaye na zuba a cikin abincin aka buga min kofa.

Goge kwalla nayi na mike, ina bude kofar na ganshi, kafin nayi wata Magana
ya watsa min takardun a fuskana, yana kallon cikin idanuna.

Har ya bude baki zai magana sai kuma ya share yayi tafiyar shi, da sauri
na bi bayan shi.
"Don Allah kayi hakuri! Wallahi na tuba, wannan shirun yana hurting dina Pls am
sorry! Wallahi idan baka kula ni ba yau zan koma naje su aura min Manga!"

Har zai magana sai kuma yayi tafiyar shi fasa wata ihu nayi wanda yasan
sauran makotana fitowa ganina a durkushe yasasu komawa, kuka nake har da shasheka.

Yana bakin get bai tadda motar shi ba, dan ya jingina da kofar gidan.

Sai da nayi kuka ya isheni z sannan na koma ciki.

Zama nayi a falo ina zuba da hawaye tare da watsi, da kome.

Kallon takardun nayi naga RUBUTUN shi manya, jikina na rawa na dauka.
....
𝑾𝒂𝒏𝒏𝒂𝒏 𝒉𝒂𝒖𝒂𝒓 𝒇𝒂? 𝑴𝒆 𝒌𝒊𝒌𝒂 𝒅𝒂𝒖𝒌𝒊 𝒌𝒂𝒏𝒌𝒊 𝒏𝒆? 𝒕𝒐𝒉 𝒌𝒊 𝒈𝒚𝒂𝒓𝒂 𝒌𝒐 𝒌𝒖𝒎𝒂, 𝒌𝒊 𝒇𝒖𝒔𝒌𝒂𝒏𝒄𝒊 𝒄𝒂𝒓𝒊𝒏𝒈
𝒐𝒗𝒆.

Rungume takardun nayi ina wani irin kuka, cikin tashin hankali.
Ina faɗin.
"Wallahi zan yi me kyau, sai kayi proud dani, wayyo Allah karka yi fushi dani.
Innalillahi wa'inna ilaihi rajioun! Ya Rabbi me nayi ne haka. Me na aikata hakan,
Wayyo nayi abinda ya dame ni, hasbinallah waliman wakil,"

Kwanciya nayi a gurin, zazzabi ya rufe ni, a gurin.

A nan nayi barci sabida na ci wahala, sabida nayi.


𝙂𝙖 𝙢𝙖𝙨𝙪 𝙗𝙪𝙠𝙖𝙩 𝙖𝙧 𝙨𝙖𝙮𝙖𝙣 𝙗𝙤𝙤𝙠 𝙙𝙞 𝙣 𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙨𝙪 𝙞 𝙮𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙘𝙘

Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩 𝙖 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞 𝙣 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙩 𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩 𝙪𝙧 𝙖𝙬𝙖/.
+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....
Yan Niger Republic...
Zaku tuntube wannan number ne +227 84 50 64 76👈🏻
𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......
[7/2, 9:06 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BHSY24

Wato idan kana niman mugun dan sa'ido just find Bahaushen mutum,. Da farko ana
ganina da Dr anan jin haushi. Toh yanzun suna ganin mun sami matsala sai ya zamana
ana min dariya, wasu ma har da cewa Dr yaci moriyata ya guje ni.

Karku manta bada wasu suke irin wannan Halayyar ba, Hausawa mu na makarantar, dan
haka sai na kara kame kaina.

Na kuma cigaba da addu'a.

---
"Don Allah! Mommah! Kiyi wani abu Ni bana son auren nan!"
Ya fada a shagwaɓe, kamar zai yi kuka.

Shafa kanshi tayi cikin damuwa tace.


"Amma kasan bazai yu ba, sabida Kaine babban yaron mu! Kuma mu ya dace muyi maka
auren da wacce muke ganin zata gyara maka miracles dinka, kai daban ne a cikin
mutane."

Kara wayar shi yayi ya duba, kashe wayar yayi baki daya, tare da kwantar da
kanshi a kan cinyarta.

"Mommah! Toh yaushe Ni zan auri wacce nake so."

Rufe mishi baki tayi cikin damuwa tana gyada kanta Kamar kadangariya.

"Son! Allah ya albarkaci rayuwarka ce domin kazama mercifully a gare mu, please
son ka bar tunanin wacce zaka so domin zata iya Amfani da sonda muke maka ta rabamu
da kai plss son". Yadda tayi maganar sai ta bashi tausayi sosai,

Haka tayi ta mishi huduba da karya nemi wacce zai fada sonta, idan ya lura
Allah ya bashi Devanah ne kamkar rahama, dan haka ya riketa da hannu bibbiyu, zai
ji dadin zab'in da suka mishi.

Shiru yayi daga kwance yana sauraron abinda take cewa.


A ranshi kuwa ayar tambaya ya daurawa musu.

𝘔𝘦 𝘺𝘢𝘴𝘢 𝘣𝘢𝘴𝘶 𝘴𝘰𝘯 𝘯𝘢 𝘩𝘢𝘥𝘶 𝘥𝘢 𝘸𝘢𝘤𝘤𝘦 𝘻𝘢𝘯 𝘴𝘰? 𝘔𝘦 𝘺𝘢𝘴𝘢 𝘴𝘶𝘬𝘦 𝘨𝘢𝘯𝘪 𝘯𝘢 𝘬𝘢𝘮𝘢𝘳 𝘳𝘢𝘩𝘢𝘮𝘢
𝘯𝘦 𝘢 𝘨𝘢𝘳𝘦 𝘴𝘶? 𝘔𝘦 𝘺𝘢𝘴𝘢 𝘣𝘢𝘯𝘢 𝘫𝘪𝘯 𝘬𝘰𝘮𝘦 𝘢𝘬𝘢𝘯 𝘋𝘦𝘷𝘢𝘯𝘢𝘩? 𝘔𝘦 𝘺𝘢𝘢𝘴𝘢 𝘺𝘢𝘧𝘪 𝘫𝘪𝘯 𝘏𝘶𝘴𝘯𝘢𝘩 𝘢
𝘳𝘢𝘯𝘴𝘩𝘪?

Shiru yayi kafin ya sake murmushi a ranshi ya kuma cewa.


𝘜𝘸𝘢𝘳 𝘳 𝘪 𝘬𝘪 𝘤𝘪 ! 𝘬𝘰 𝘴𝘢𝘪 𝘺𝘢𝘶𝘴𝘩𝘦 𝘧 𝘶𝘴𝘩𝘪 𝘯 𝘻𝘢𝘪 𝘬𝘢𝘳 𝘦.!

Mik'ewa yayi daga jikin Mommah, ya bar falon yana haurawa dakin shi ya kunna
wayar shi, zama yayi ya jira wayar wani sabon sakon ne ya kuma shigowa.
𝘕𝘢𝘨𝘰𝘥𝘦.....

Shafa kanshi yayi zuwa fuskar shi yace.


"Husnah!"
Tura mata yayi...
𝘏𝘦𝘺! 𝘐𝘯𝘢 𝘨𝘢𝘣𝘢𝘯 𝘔𝘰𝘮𝘮𝘢𝘩 𝘯𝘦, 𝘬𝘶𝘮𝘢 𝘣𝘢𝘯𝘢 𝘢𝘮𝘴𝘢 𝘸𝘢𝘺𝘢 𝘢 𝘨𝘢𝘣𝘢𝘯𝘵𝘢!

Ajiye wayar yayi cikin jin dadi, dan har ya na hango yanda hancinta yake
buɗewa, idan tayi fushi

---
Chibok.....

Kallon Eshaya Dan kasa yayi bayan sun gama tattaunawar su.
Fitowa yayi Mr Eshaya Yana biye da Dan Kasa.
"Alhaji! Kasa a ranka kome yazo karshe. Kamar yadda nima Moddibo ya lalata
min rayuwa dole shima tashi ta lalace, sai yayi danasanin yafi cikin kwando"

Murmushi dan kasa yayi sannan yace.


"Ina fatan kun yi min kome yadda ya dace? Bana son asami matsala, kuma bana son
wani destiny ya ratsa tsakanin su biyu, idan hakan ya faru zan iya rasa kujeran da
zan samu na takarar gwamna jahar Adamawa zan iya rasata."

"Ka yarda dani! In dis week zan je ziyara, kuma kome ya faru zan gaya
maka"

Yana fitowa aka bude mishi motar shi ya shiga, sannan yace.
"Domin ganin bayan makiyin ka, kome ta kama ayi za ayi."

Yana fad'ar haka yaja murfin motar ya rufe, sannan suka bar garin baki daya.

---
Da wuri yau muka shiga makarantar, sabida akwai text da Aahil zai yi kuma harin
shi gabaki daya akai na yake. Ni kuma Dr yaki bani damar nayi mishi wani abu dan
yace ana bibiyar alamarina, dan haka nayi watsi da rigimar da ke tsakanin mu, na
fuskanci rayuwata.

---
Wata Rigima da ta fito, a cikin Family Dr, ya kuma daga mishi hankali. Wanda ta
sashi zazzabi me zafi.

Gashi muna tsakiyar shekarun mu na karshe, dan haka yayi kokarin boye min
dukda yana da matuƙar zurfin ciki, zai yi wuya ya fada maka abinda ke damun shi.

A hankali rayuwa take Gara mana, har muka gama makarantar cike da
nasara,

Ban ganshi ba, ranar da muka gama jarabawar sai ranar da aka bikin sallmaar
mu,abinda Aahil yake b'oyewa sai da ya gaza rike shi a ranshi.

Bayan an karrama ni da sakamakon First Class, ga kyaututtukan da nasamu,


kasancewa ta yar arewa kuma Bahaushiyahr da tasami matsala zangota na karshe Bara.

Ina kamar aka bani damar nayi magana. Bayan nayiwa Ubangiji godiya,
wanda na fara yiwa Dr. Sannan nayi mishi yabo akan tsaya min da yayi.
Na fadi wasu abubuwa dangane dashi da halayyar shi, da kuma bashi hakuri abisa
abubuwan da ya fuskanta sabida Ni.
Daga karshe na juya ga Aahil nace yayi hakuri nasan bai so na amshi wannan
sakamakon ba, amma ya gane wani abu a lokacin da kake son ganin bayan wani a
lokacin Allah ke kara mishi nisan kwana.

Daga nan nayiwa Hukumar makaranta, tuni da wasu kusakuran da suke aikatawa,
sannan na rufe da addu'a.

Jikin kowa yayi sanyi ban da Dr da Yan uwana da suka zo min, sai murna
muke.

Duk inda ka ga mutane yabona ake, sabida nayi abinda ba kowacce ya zatayi ba.

Ai tunda muka koma gidan da nake ban ga Dr ba, duk yadda naso mu hadu
abun yaci tura dole muka shiga hada kayana.

Muna gama hada kayan mota na zuwa, na kira layin yaki shiga, ta tura mishi
text har na rasa yadda zan yi.

Koda muka shigo garin Narabi, sake baki nayi dan na tafi babu makaranta sai
gashi har da babban Central Mosque.

Muna shiga cikin gari na ga har da asibiti, dariya nayi nace.


"Baba yaushe gwamnati ta tuna ku?"

"A'a! Asma'u! Allah ya tuna mu dai! Kinga kuwa sai mu gode mishi. Babban burina
a kullum, idan nayi sallah Ubangiji ya karkato mana hankalin Yaron nan Bature ba.
Domin ta ko ina hidima yakewa Musulunci da muslmai."

Abinda Dr yayi a garin ba iyaka, sai da muka shiga naga ana titi sosai.
Gidan mu kuwa, an rusa wani gefe anyi wani hadadden flat.
Daya gefen ana kan aikin shi.

Kunci ne ya ziyarce Ni, gashi bamu hadu ba, har muka dawo.

Kowa sau zuwa yake ana min Barka da zuwa, tare da dubawa ko na kwaso
tsaraba boko, ina son ku fahimta. Wannan kadan ne daga cikin halayyar Bahaushe ne,
bazai kashe damuwar shi ba sai na wasu.
Dukda ina cikin murna amma a zuciyata ina cikin damuwa sosai, a yanzun na
yarda da abinda Zahrah ta gaya min na ina son Dr.

So irin me tsafta nan ba irin wanda nayiwa wancan sakaran ba.

---
Yana gama ganin fitar mu daga school, ya nufi Office din VC ya ajiye mishi
takardan barin aiki,

Anyi juyin duniyar nan fir yaki, yace abinda yazo yi ya gama. Tunda ya samu
abinda yazo nima.

Daga nan gidan shi yaje ya kwashe kayan shi ya tura abuja, dama
tun ana saura kwanaki ya tattara kome.

Yana gama kwashe sauran ya tattara ya bar gidan duk yadda zuciyarshi ya
azzazzale shi yaje ya ganta, ya danne haka.

Da yamma ya isa Abuja dan mota yabi.

Sau uku ana saka bikin shi da Devanah.


(Karku manta da wannan book din na kudine)
A na karshen ne tace ayi musu aure ko ta kashe kanta, jin haka yasa
kowa ya shiga halin shi, aka fara shirin bikin, dan tace kashe kanta zata yi.....

Ana cikin wannan yanayin na bikin su, Kawai ciwon shi ya tashi wanda yayi ta aman
jini, abinda yayi mugun daga musu hankalin kenan, dole aka kuma daga bikin.

Wannan karon Dr sai da yayi sati biyu me kyau yana coman kafin Allah ya d'aga
kafadar shi.
Kowa ya tambaye shi amma fir yaki magana sai dai yace ba komai.
Aka bikin yasha ruwa, babu wani Magana, domin ana mishi maganar
auren zai fara shiga damuwa.

---
Yola...
Shiru yayi sannan ya kuma d'ago kan shi, yace.
"Wannan kamfanin da kuke magana akai nifa bani da wata damuwa akai, domin na kai
takardan barin aikin. Gwamna da Mai martaba yaki, sannan a cikin mutanen da zasu yi
aikin ni bance sai musulmai kadai ba, kowa yana da damar yin aiki a cikin kamfanin,
dan haka sun ga zasu iya ne yasa suke zanga-zangar."

. Abin yayi muni fa, domin rikicin takai an dakatar da aikin Kamfanin.

Haka bai ishe su ba, sai da suka shiga ficce har Kungiyar su ta CAN tayi
magana, akan ana bawa musulimai dama arewa, shi yasa ake wulakanta su. Abinda yakai
har yan kudu suka fara magana.

.........
Alhamdulillah a yanzun abinda ya saura yanzun tafiya service.
Kusan wata uku kenan tun dawowana babu Dr babu alamar shi.
A wannan halin ne aka kiramu, haka na tura mishi sakon.
An kiramu a camp, babu reply. Sakon karshe da na tura mishi shine,
*_My feeling love you, and my. heart just far you. I will love you forever. I
miss you ‘mydear. _*

Ni kaina ban san na tura abin har hka ba, sai da naga an kira ni.

Ina dauka aka fara surfa min Ashariya.


Dake wayar a hannun Devanah yake, kuma bai sanya sunan da zata gane ba, sai
yasaka Hbauchi.

Dan haka da ta gama min Bala'i ta koma kanshi da yake barci.

A fusace ta shiga dakin shi ta zuba mishi idanun ta masu cike da


kishi.

"Husnah Bauchi" ya faɗa kai tsaye.


"Meye alaƙar?!"
Ta faɗa a fusace, kura mata ido yayi, kafin yace.
"Budurwata ce!"
Kura mishi ido tayi bakinta na rawa,
"Your girlfriend!!" Kuka ne ya kwace mata tana shasheka tace.
"Haba ai dole kak'i aurena ashe kana kuma soyayya da Muslim lady"

Murmushi yayi tare da mika mata hannu, yace.


"Na shigar da ita! Zo nan muga ashe tana sona haka."

Kura mishi ido tayi taga gaske manna mata hauka yayi haurawa gadon tayi
ta dauki pillow tana buga mishi, rikota yayi tare da sanya kanshi a kafadar ta yana
dariya.

Aikuwa ta birkice mishi, sai da ya matseta a kirjin shi, shasheka ta sauke,


tace.
"Kasan yadda nake sonka? Me yasa zaka daga min hankali. Kuma wacece wannan hb."

"Ai wata yar wahala ce, amma ina tare dake meye matsalata da wata mace"

Wato dai sakaryan haka ya lallaba ta, daga nan ta shiga bijiro mishi wata
rayen na daban..

Ganin zata sanya shi a mugun yanayin yayi maza ya kwace kanshi, dan ta haye kan
shi (🙄😂 yar banza)

Kafin ya tsare mata sai. Da ta sanya shi fidda abu a jikin shi, tsabar
shaidanci.

.......
Da haka ya kashe bakin yar banza, kuma yaji zafin sanya shi asarar da tayi.

---
Tunda nasha Ashariya ban kuma kiran shi ba, dan wani mugun tsoro.

Kuma dama matsoraciyar ce, amma fa karku dauka bani kwatar kaina bane,
a'a sakon da na tura masa naji kunya sosai.

....
Dake wayar shi iPhone ce sakon na nan, murmushi yayi sannan ajiye a laptop din shi.
Cike da jin dadi.

Duk yadda yaso ya danne abun a ranshi ya ƙasa..


Turo min sakon yayi ran shi fari.
*_I can’t never let you go from my heart, I will love you until the end of my
life. _*

Ga sakon ba sabida ina hanyar Yola domin bautar ƙasa. Tafiyar da ta


maida duniyoyin mutane da dama tarihi, wasu mafarkan da akayi su na rufe su,
boyayyun sirri na bankad'e su......

Yola shine tushen labarina.........


𝙂𝙖 𝙢𝙖𝙨𝙪 𝙗𝙪𝙠𝙖𝙩 𝙖𝙧 𝙨𝙖𝙮𝙖𝙣 𝙗𝙤𝙤𝙠 𝙙𝙞 𝙣 𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙨𝙪 𝙞 𝙮𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙘𝙘

Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩 𝙖 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞 𝙣 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙩 𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩 𝙪𝙧 𝙖𝙬𝙖/.
+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....
Yan Niger Republic...
Zaku tuntube wannan number ne +227 84 50 64 76👈🏻
𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......
[7/2, 9:07 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BHSY25
Garin Yola! Tun da muka shiga naji garin yayi min, wani irin son garin da shaukin
garin ne ya dibe ni, wanda yasani kasa buyewa.

Inyamurar kusadani sai da ta min magana, sabida yadda taga ina


murmushi.
"Da alamu kina son garin nan."
"Kinyi gaskiya, ina son Yoland!" Yuuuu suka min da ido, cike da mamaki.

Bai dame ni ba ni dai burina na sauka naga garin. Shaƙar iska nayi naji
wata nutsuwa ya tasaukar min.

Murmushi nayi tare da duba jakata na ciro wayata, ina budewa naga sakon shi.

Na mai-maita yafi sau goma, can wani ya sake shigowa.


𝘞𝘦𝘭𝘤𝘰𝘮𝘦 𝘵𝘰 𝘠𝘰𝘭𝘢....
𝘛𝘩𝘦 𝘓𝘢𝘯𝘥 𝘰𝘧 𝘉𝘦𝘢𝘶𝘵𝘺/ 𝘺𝘰𝘶'𝘳𝘦 𝘴𝘰 𝘣𝘦𝘢𝘶𝘵𝘺 𝘮𝘰𝘳𝘦 𝘵𝘩𝘢𝘯 𝘵𝘩𝘦𝘮

Wani irin murmushi nayi, tare da tura mishi.

Tura mishi!
𝘏𝘮𝘮𝘮! 𝘺𝘰𝘶 𝘢𝘳𝘦 𝘮𝘺...
Ban karasa ba, na tura mishi.
Can sai gashi ya kuma turowa.
𝘗𝘭𝘴 𝘴𝘵𝘰𝘱 𝘴𝘩𝘰𝘳𝘵 𝘥𝘦 𝘸𝘰𝘳𝘥𝘴...
𝘒𝘪 𝘬𝘢𝘳𝘢𝘴𝘢 𝘩𝘢𝘬𝘢 𝘻𝘢𝘪 𝘴𝘢𝘯𝘺𝘢 𝘯𝘪 𝘫𝘪𝘯 𝘯𝘶𝘵𝘴𝘶𝘸𝘢.

_When I Could be any part .of you, I wish ti be yours forever, to be conCeived in
your soul._

Cusa yatsuna nayi cikin gashin kaina.


Tare da cizon lips Ina me lumshe idanuna, bud'e su nayi tare da juya su akan
wayar, Wani irin iskar kauna yana fincikota.....

Tura mishi nayi.


*'Tsakanin wuta da ruwa akwai, rashin jituwa! Dan kowanne su idan ya hadu da dan
uwansa, so yake ya rinjaye shi, ban san iya adadin lokutan da za'a dauka ana wannan
wasan kusa gidan ba! Dr kai Malamin addinin Christian ne! Dr na fito daga
hausaland! Taya relationship dinmu zai tafi, idan muka cigaba da haka anya bazamu
zalinci zuciyoyinmu ba_*

Murmushi yayi sannan ya turo min da sakon murmushi sosai kafin yace.
*Kina tsoro*
_Yes ina tsoro_
*Toh Kinga Ni bani tsoron kowa! Sai My creator*
*Nima Ina tsoron Allah*
*Toh ki daina tsoron kowa!* *My love for you is true and it’s surfaced the day
I first saw you. I love you more than I will tell you. *

Murmushi nayi sannan nace.


_Tunda nazo ko hutawa banyi ba sai ciyar dani kake da_

Turo min emojin zaro ido yayi, dariya nayi dan nasan bai fahimci Yaren ba.
Sai da na mishi dalla dalla.
Sai ga sakon shi.
*Bafa Yola suka turaki ba*
*Kamar ya*
Nima tura mishi sakon nayi tare da cewa.
*Toh me ya faru*
*Bye*
D'aga haka koda na kira shi ya saka number na, a black list.
Sabida gujewa tashin hankali, dan yasan sarai katon laifi yake aikatawa, duk da
son da lallaba shi da ake bazai hana a karta mishi rashin mutunci ba.

Tashi nayi na fara niman abinda zanci, dambu namar da nazo dashi na hada da burodi
(Gaskiya nayi kewar Parisa 🤣😂kaunarta da burodinta ba iyaka)

Haka na tura sannan na sha ruwa, dake ina hutun sallah, ban wani damu kaina ba. Sai
dai har ga Allah a takure nake, sabida rashin Wadatacce ruwan amfani, na saba ko
nace na fito inda ake wasan ruwa kamar kifi. Allah sarki Innarmu har gori take min
wai na kiyayye zuwa inda babu ruwa sai naji tausayin kaina.

Nifa tsabar wasa da ruwana bani rabuwa da mura, sai kace kwaduwa.
......
Abuja....

Zaune yake ya zubawa wayar ido, bayan ya maida sakon kan kan Email d'inshi.
Shigowa Mommah tayi sannan ta zuba mishi ido.

Kallonta yayi sannan yace.


"Sannu! Mommah"

Zama tayi a kusada shi tana kallon shi.

"Son kana boye min wani abu a mind dinka! Son Ina maka kallon you fall in
love! Sannan d'azun Dr Joshua ya gaya min ka ajiye aiki ne! Sabida wata Hausa lady
gaskiya ne?!"

Gyara zama yayi sosai, sannan yace.


"Mommah! Mutane basu son zaman lafiya! Kuma ni da kike gani na bani soyayya da wata
mace! Mommah!"

Rike hannunsa tayi sannan tace.


" Munyi magana a church! D'azun na gaya musu reasons dinka na rashin zuwa church,
but sun ce ka huta nan da wasu lokuta zasu turaka yola aiki"

Jingina yayi da allon gadon, sannan ya kuma zuba mata ido. Kamar zai magana
sai yayi shiru.

Sam bata kaunar wannan shirun domin yana mugun damunta.

"Son! You keep quiet!"


. murmushi yayi sannan yace.
"Babu komai! Ni dai na rasa me yasa baki son ni nazabi macen da nake so ba! Mommah
shi rayuwar aure daddaiton ra'ayi ne! Idan ban da ra'ayin wani abu ita kuma tana
dashi an cuci yar mutane, ni gaskiya bani da lafiya."

Tab'a wuyar shi tayi cikin damuwa sannan tace mishi.


"Meke damunka? Ina kake jin ciwon?!"
Shiru yayi kawai amma ya fahimci ba wai ta fahimta bane, sauka yayi daga gadon
sai da yaje kofar ban daki yace.
"Mommah nifa bana miji bane"
Sannan ya shige ban dakin da sauri.

Aikuwa da sauri ta fita, can sai gasu tare da Bishop da Devanah.

Kowa yana jiran abinda zai ce, yana kwance ya lullube kanshi, sunyi
maganar duniya nan gayen nan yana jin su. Karshe fita suka yi Mommah a dame, sai
Devanah ce ta rufo kofar.

Kwaɓe kayanta tayi ta haura gadon, tare da shigewa bargo, Shaidaniya tana
shiga, kafin ya ankara. Ja'ira ta riko(Father Christmas din shi 🤣😂😆 zillo zandariya
tayie)
Da sauri ya buɗe kan shi tare da mik'ewa yana zare mata idanu, bai san me
yasa Devah tayi masifar rena shi ba.

"Ke wacce irin macece?! Sam baki san kunya ba a rayuwar ki, dalla fitar min a
daki"

Tashi tayi zaune tana kallon shi, kafin tace.


"Ji min fa! Kai da baka da lafiya, bincike nazo yi! Kuma naji plaintain dinka, is
so bi....."(🤣🤣🤣😂😹🙈 I like romantic names)

Wani mugun tsawa ya buga mata, wanda yasata had'iye sauran kalaman. Da sauri ta
kwashi kayan ta.

Ban d'aki ya shiga ya sakewa kanshi ruwa, bakin ciki ne kamar zata
karshi.

Ina zai iya da zallamar Devanah, idan ya biye mata toh ba makawa tun kafin a
sanya musu zobe zasu cinye dadin su a waje.

Shi idan ba dole ba, ko hannun mace baya son rikewa.

Balle kuma ita da yana sake mata, toh ba makawa fyade zata mishi....

Tafita, tana me cin alwashin dole ma yau tazo mishi kwana.


(Karku manta Wannan book din kudi ne)

---
Lokacin da muka dauka muna daukar horo sati shida zuwa huɗu. Kuma an kai
ni, wani asibitin wajen garin Yola ne, daga Yola zuwa garin 300 ne.

Idan na tafi tun safe sai Yamma likis, dakyar yau na sami abin hawa napep ne.

Irin jarababbun mutanen nan masu shegen fada ne, da farko yace bazai kai ni a
dari uku ba sai dari biyar.

Ban damu ba nace muje, munyi tafiya me nisa, wanda har mun kusan shiga
garin yola sai muka ga wani mutum yana gudun ceton rai.

Mafarin Matsalata..
Tare mu yake me Napep yace bazai tsaya ba, Ni kuwa nace.
"Sauke ni! Wallahi bani binka."
Karshe tsayawa yayi. Yayi na fito da gudu. Naje inda mutumin yake na d'ago shi
muka taso da gudu dan ina jin suna cewa.
"Kai Guys fito kafin ya gudu."

Aikuwa ya tashi, dakyar muka isa gurin napep din, jin karar fitar abu
nayi ta gefen cikina na samu na tura shi ciki, hannun dama na, naji kamar an kuma
soka min abu.

Janyo ni mutumin yayi yace.


"Muje karka tsaya domin dukkan mu baza mu kai ba."

Da gudu me Napep yaja muka tafi. Kamar zasu yi hauka.


mutanen, ID card Dina suka samu.

Ni kuwa jini ne yake zuba min, daga gefen cikina, hankali na zaro
wayata.
Niman layin shi na fara, mutumin da muka taimaka yace.
"Karki gayawa iyayenki!"
Dan shima yaji rauni sosai.
Girgiza mishi kai nayi domin na fara ganin duhu, a hankali na saka wayar a
kunne na, domin yadda nake jin zafin inda aka soka min abun wallahi kamar bazan
kara minti biyar a duniya ba.

A lokacin suna cin abinci, yaga wayar tayi haske.

Dan kar a zarge shi sai ya cigaba da cin abincin.

.... Sake kira nayi bai dauka ba, girgiza kaina nayi, cikin bakin ciki.
Na mikawa mutumin dakyar nace.
"Whatsp"
Shiga yayi ya mika min, "pls check B love!"
I zuwa yanzun bani ganin inda muke ma, mika min yayi kaina a kife akan
kujeran.
Karba nayi sannan na tab'a inda ake Voice, Amma sai da na girgiza kai na.

"Belove! Be for me! Be my lovely! Be my first choice nd my last


choice, My so sorry! But I love you!"

Ni kaina ban san zan kai labari ba, sabida bullet biyu duk da nasan al'amarin
Ubangiji ya wuce haka.

Me Napep kuwa kuka ya fara tare da cewa.


"Wallahi kin cuce ni! Haka kawai kinsani jin zawo, gashi garin fitinarki kin tafi
lahira, yanzun haka wad'ancan masu babaken kayan zasu sakani a gaba da tambayar
k'ak'aba uwarka ta haife ka. Wayyo talatule.

Wannan yar kafiran da tsayi kamar isha, yar banza me kama da kadangariya. Gashi
nan kin macce min a keken mutane, shima ba nawa bane, karba shift nake, domin kula
da Yarana da Matana, amma wannan me kirar agwagwar taja min, iftila'in rayuwa,
domin aka kwace Napep din zaman tagumi, ya ishe mutum.

Yar banza wallahi bani yafe miki, ina dalili zaki sani na shiga tara ba uku.
Ba wannan yan bindiga bala'in kadai sun ishe mutum ya sheka lahira."

Haka yayi ta faɗa yana kuka. Mutumin da ya muka taimaka yace mishi.
"Malam kai mu Jauro Usman Moddibo Hospital!"
Da Mugun gudu yake tafiya, domin ba gane gabanshi yake ba, kuma ba fahimtar
kanshi yake ba.
Burin shi kar yan sanda su samkame shi ya shiga halin rayuwa, ina dalili.
Tsinuwa da Allah ya isan mishi nasha ba iyaka.

Har suka shiga asibitin, kowa cirko cirko dan an gaya musu Imam Moddibo anyi
garkuwa dashi, hankalin asibiti ya tashi, cewa me Napep din yayi "shiga cikin karka
damu"

Dake ta bayan gari suka shigo,

Aikuwa suna shiga kai tsaye aka ga me Napep ya shige ciki. Asibitin kai
tsaye nan aka mike ana mamakin wannan al'amarin.

Suna shiga akawa Me Napep caaaa, ganin Mai asibitin aka kawo,
cikin hanzari aka kawo gadon majinya aka fara fidda ni, sannan shima, domin jini ya
zuba mishi sosai.

Nice dai nafi jigata,...

---
Yana lura da yadda Devanah ta kura mishi ido, bai sanya shi jin ko Dar Ba.

Gashi a gaban abincin amma zuciyarshi babu daɗin ko kadan faduwar gaba
yake ji tare da mugun tsoro, tashi yayi ya bar dinning room din.

Yana shiga dakin shi yabi kiran.


Amma ba a dauka ba, kasancewar yabar data a buɗe sai yayi maza ya bude sakon.

Zai saurara, aka kira shi. Dauka yayi suka fara hira da wanda ya kira shi.

Sosai suke tattaunawa, har zuwa lokaci me tsayi, yana idarwa Daniel yana shigowa,
nan ma suka shiga wasu tattaunawan

Suna cikin hirar sai ga Devanah, itama ta shigo cikin su, amma zaka ga yadda
ranshi ya b'aci dan shaidancinta yafi karfinta.

Koda suka gama hirar ya manta da Sakon Husnah!!!!!

Allah Sarki......Me Napep HUSNAH taja maka masifa🤣😹

𝙂𝙖 𝙢𝙖𝙨𝙪 𝙗𝙪𝙠𝙖𝙩 𝙖𝙧 𝙨𝙖𝙮𝙖𝙣 𝙗𝙤𝙤𝙠 𝙙𝙞 𝙣 𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙨𝙪 𝙞 𝙮𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙘𝙘

Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩 𝙖 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞 𝙣 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙩 𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩 𝙪𝙧 𝙖𝙬𝙖/.
+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....
Yan Niger Republic...
Zaku tuntube wannan number ne +227 84 50 64 76👈🏻
𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......
[7/2, 9:08 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BHSY26

Koda Daniel ya fita Devanah kin fita tayi ta tsaya tana kallon Dr k'asa-k'asa,
burinta ta wurga mishi kwayar da zai kara mishi karfi.

Shima fakotanta yake yana son ganin me zata mishi, kamar baya dakin, kamar
ance ya d'ago kai sai yaga ta jefa abu a cikin ruwan shi.

Mik'ewa yayi yazo gabanta durkusawa yayi ya amshi ruwan, yana kallon
ta.

Kallon kwayar yayi yadda yake narkewa, ajiyar zuciya yayi sannan ya
cigaba da murmushi yana juyawa kafin yace.
"Duk yadda kika kai da son na miki wani abu! Ni nafiki. Ina matuƙar bukatar mace a
rayuwata. Musamman irin macen da take da kunya tare da kamewa.

Devanah tun ina Secondry school mata masu aji, suke kawo min hari, kinsan me? Ba
halittar jikin mace nake nima ba. True love nake nima.

Soyayyan gaskiya nake bukata, idan na kwanta dake, har abada ba zan tab'a dokin
ki ba, amma idan wata Dalili ya faru zan amsheki a hakan babu yadda zan sauya
kaddarata.

Please ba wai ni ba koda gaba, karki kuma min haka,dan ga kika kuma min
tallar kanki, zan more ki kuma nak'i aurenki babu yadda za ayi dani. Ni ina son ci
daga halal ne."
Daga haka ya nuna mata hanya fita tayi, jikin ta a sanyayye.
Domin ya gama kashe mata jiki.

.... Tana fita ya shiga ban daki yayi wanka, sannan yazo kwanta tare
da kashe wayar dan ranshi.

Makala wayar yayi a chaji, sannan ya kwanta bayan yayi dogon addu'o'in
shin

Tunda ya kwanta HUSNAH ke yawo a ranshi, murmushi yayi cike da jin


dad'i, kafin daga bisani barci yayi gaba dashi.

---
Yola...
Anyi nasarar cire min harshen, shima mutumin da na taimaka haka, sai me Napep da
yaki tafiya wai shi baya zuwa ko ina yan bindiga bala'i su kashe shi.

Shigowar Imam Moddibo tare da Hajja Kubrah sai Fatimah da Aminah wanda suka
shigo suna kuka.
Dakin da aka kula da Fa'iz Imam Moddibo ya shiga, kallon shi.
Ganin bai jigata sosai ba yafito.
Akala ranshi yana ɓaci sai dai bai isa yace. Wani abu ba,

Shigowar Dadah da sandarta yana dogarawa. Kowa sai gaisheta yake, tana basar
dasu.

"Kai Mala'ikun duniya? Zo nan ina fakizun yake? "


. Ta tambaya tare da watsr da hannunta,A iska.

"Hajiya yallabai Fa'iz yana ciki ana kula dashi, yarinyar da ta taimake shi ne
dai take cikib wani irin yanayi, domin jiki ne yake zuba daga jikinta,"

Niman guri tayi ta zauna, tare da saka kuka.


"Yanzun Fakizun ma bazasu bar
Min shi ba,sai sun ga bayan shi.... Allah ka zama gatan mu. Allah duk me hannu a
cikin wannan al'amarin Ubangiji tun daga duniya kafata nuna mishi kasawar shi.
Ubangiji ka zame mana garkuwa, kuma wannan aikin Zabba'u ce, munafuka, algunguma
sai ka ganta kamar na Allah amma zuciyata babu Allah sai Ula, uwar shaidanun."

Babu wanda ya dakatar da ita, sabida sun san fadatarta sai ta juye kansu.

An sami fito da Shi, mutumin nice dai sai da aka nimo jini aka samin....

---
Kallon shi suka yi jikin suna rawa, hankalin su a tashe, domin wannan karon
sun fadi.

Ya juya musu baya sai harbi yake, sosai.

"Yallabai mun sami! Id card din yarinyar da ta taimaka mishi, yar


bautar k....."

Tusssss! Aka sake mishi dalma "Asarar da kaja min na miliyan dubu goma be!
Tsinanan ne! Kuma wallahi duk sai na kashe ku..."

Kafin su yi wani yunkurin an zauna musu dalma, sannan ya kona ya cigaba da


ajiyar zuciya.
.....
Abuja...

Sam Dr ya manta dani, bai nime ni ba sai da safe bai ga sakon da nake tura
mishi safe da maraici ba, sam ya manta kome nice kawai yake buqatar na kirashi.

Shiru shiru, can ya kasa hakuri ya kira ni, anan ne yaji wai bani kusa da
wayar.

Kai duba wayar yayi abin tashin hankali yaji sakon da na tura mishi a
firgice ya fita a gidan, dan b'atar basira kawai yaje zai bi motar kasuwa.

Tunawa yayi da akwai jirgin sama ya tafi airport, ya kira layin a a kashe.

Ji yayi kamar baya da sauran amfani dan koda ya isa Yola haka ya gama
yawo bani ba labarina.

Kuma kiran yaki shiga, dakyar ya dawo da sabon zazzaɓi.


(Karku manta Wannan book din na kuɗine)
.....
Wato kuwa abinda ya faru muna shiga asibitin wayar tana cikin Napep din bayan
a fidda mu, shine aka sami wani mara imani ya sunkuce yana dauka ya cire layin, ya
zuba a Napep din yayi gaba abinshi..

...... Sai da nayi kwana Biyar, lokacin yan sanda sai sunturi me Napep yaki
yarda a saka shi acikin maganar, dan mai da Napep yayi ya bar garin.

Kin report akayi sai zuwa ofishin yan bautan kasa aka gaya musu.

...... Mika min tea tayi tana murmushi, tare da cewa.


"Sannu! Ya jikinki?!"

Sai da na mata murmushi sannan nace.


"Da sauki! Amma meye ya same ni"
"Ai lokacin da kika taimaki Yayan mu aka harbeki a gefen cikin ki da bayan
hannunki."

Zan bude baki nayi magana aka turo kofar, dai dai na kai kofin tea din
bakina na ban san lokacin da na furza ba, tare da kwarewa.

Zaro idanu nayi waje, jikina na rawa.

Kafe ni da ido yayi, Nima ma son yi mishi magana nake amma ban san yadda zance
ba.

Rudani na shiga, Dr. Kallon shi na kuma yi kafin na gyada kaina nace mishi.

"Kayi hakuri! Banga phone suna bane."


Irin kallon da yake min ya hanani Magana.
(Karku manta Wannan book din na kuɗi ne)
Kallon mamaki, da al'ajabi. Ni kuwa na cigaba da bashi hakuri. Da yaki
kulani na saka mishi kuka.
Fita Aminatu tayi me jinyata wai zata kira likita.

"Don Allah! Kayi hakuri ka daina min shiru wallahi bani jin daɗin shi, nasan
nayi kasassabar shiga wannan lamari, amma halin taimak..."

Gama duba file dina yayi, sannan ya zuba min wani irin kallo, me cike da tsana.
Takowa yayi. Cikin b'acin rai yace.
"Kee! Kin hanani abinda yake mallakina, idan turoki akayi. Zaki gaya musu.
Har yau babu wanda yake iya banbanta kamanina dana Fa'iz, kin lalata min shirina,
amma zaki amshi hukunci dai dai dake!"

Bakina a bude na zuba mishi ido da hanci, koda suka shigo, rud'ewa nayi
sakamakon shima wanda aka kira likitan kamar su ta b'aci. Kafin su min magana na
sulale na suma.

Nan shi wanda ya fara shigowa, yake cewa.


"Abinda ya faru ina ga ya shafi brain ɗinta, domin daga shigowa na ta fara surutu.
A kaina dakin duba marasa lafiyan brain."

"Yan Sadeeq! Ina gani...."

"Toh shi Kenan, amma duba sakamakon ta, akwai bugawa a kai."
. Haka suka dauke ni, aka kai ni. Inda akayita gana min azabar lantarki,
sabida Kuskurena.

....... Dr ya shigo Yola yafi sau a kirga, sabida sha'anin tsaro anki
gaya mishi inda nake. Kamar mahaukaci ji ya koma.

Dalilin da ya matukar tayar mishi da ciwo, aka fita dashi zuwa India.
...... Haka Narabi babu wanda hankalin shi bai tashi ba.

Abin bakin ciki babu waya ta.


--
Karfi da yaji Mutmin nan ya mai dani, mahaukaciya. Aka ware min d'akina.

Ina zaune na cusa kaina a tsakiyar cinyoyina, ya shigo.

Jan kujera yayi yana kallona, kafin ya sake murmushi,


"bani da burin cutar dake, zan kyaleki. Tunda baki san kome ba, toh amma taya zan
kyale ki haka babu moruwa, gaki mace har mace amma yar baka."

Tashi yayi ya rufe kofar, sannan ya dawo gare ni, "

"Husnah HABIBU Manga. Ina son gwada atisaye na, na musamman akan ki yake nan.?
Kinyi min shishigi, shi yasa na miki horo da cutar hauka, aka ta zubawa kwakwalwar
ki wuta. Toh ba wannan ba, kin tsallake mutuwa ne sabida surar jikinki, na manyan
mata ne!"

A dai dai lokacin da ya nufi Ni. Kwalla ne masu zafi suka zubo min.

Bakina ciwo yake min sabida, saka min wani roba.

Matsawa na fara yi, yana bina. Take kafana yayi sannan ya durkusa a
gabana, ya kifa min mari.
Tare da ture ni, na fadi.

Kai hannun shi yayi tare da tura kayan jikina sama, mugu a cinyoyina kawai
ya sussuce.

Ai kamar wawa ya fara kokarin, ketare iyaka.


Sai dai kash..... Oga me jar mota ya hanashi yin komai, dan babu Always kuma na
b'ata jikina.
Marina ya fara yi, tare da saka min sarkar dake hannuna ya shake Ni.
Kai Wannan mutumin mugu ne, sai da yaga na kusan mutuwa ya kyale ni. Ya kuma
bar dakin.
Bayan tafiyar shi, can suka zo duba ni. Aikuwa suka ganin a mace zance kenan.

Dake da Iyayen su ne, take aka fara yiwa daya likitan fada.

Kiran nurse aka yi suka kaini ban daki, tare da min wanka. Aka dawo
dani bayan sun kimtsa min jikina.

Ruwa aka sanya min, sannan Baban su yace.


"Gaskiya kar a kuma sanya mata karfen, domin zata iya kashe kanta. A lura da ita
sosai. Idan bazai samu ba, za a fitar da ita waje."
(Karku manta Wannan book din na kuɗine
"A'ah! Abba ina ga a barta ma zata ji sauki..."
"Toh algungun algumgumi, jibe shi kamar mutumin Allah nan kuwa ko tsure ya
sallama maka, munafiki! Ince dan kwal Ubanka kaine ka fara kira mata sunan ciwo.
Yarinyar nan ranar da nazo ban ga hauka a jikinta ba, amma dake ka tsotse makirci
sai da ka daura mata ciwo, mugu me kama da tubabbun arna, katara uwar suma kamar
shikar angulu."

Inda take shiga ba nan take fita ba, ga baki daya ta birkice musu, ita
lallai a fitar dani kafin wasu su kashe ni, dan ita har cikin zuciyar ta nake. Sona
take ƙamar ita ta haife ni.

Abun dariya abin tausayi, dan dole aka shirya min tafiya, shigowar wata
mace.

Me matsakaicin tsayo da shekaru, amma sabida hutu ya boye shekarun, tsaki Imam
Moddibo yayi tare da kafe daya likitan da ido kasa yayi da kai, yace.
"Afuwa ! Abba ban san zaka ji ba dad'i ba, amma kuma asibitin muna bukatar Ummi."

"Kai tafi can bar bashi hakurin, ita kanta hakurin taci uwatai, ke Zuhrah duba
min yar mutanen daga abin arziki, sai aka saka mata da Sharri. Eh mana ban da halin
tausayi irin baki ba, har wata munafuka ta isa rabaki da mijinki, wallahi Moddibo,
idan baka dawo da Zuhrah ba, zan sab'a maka. Kai Fakizu Allah ya shimaka albarka.
Kai ma dan banza kaki aure sai tara uwar gemu, ana asuwaki.

Gefe guda ana bin yan mata masu duwaiwai da nonuwa da ido, bar sunkuyar da
kai . Fitsararre kayiwa wancan munafukar wiki-wiki da ido.
Moddibo kamo min, Dan matar ka naci mutuncin sa da sanda na."

Wannan matar yar Bala'i ce, domin kowa sai da ta zage shi tass sai Hajja
Kubrah da Ummi Zuhrah ne bata zage ba, hatta danta sai da ta mishi tass, har da
mishi gorin arzikin shi ta dokar auren Zuhrah yayi shi, sannan yar aiki taci amanar
su. Nan da ta gama ta dawo kaina tana fyace hancinta.

"Yarinya sai Allah ya bi miki hakkin ki, dan nasan lafiyar ki kau. Kawai
cutarwa ce aka miki, gashi, babu hanyar da zamu sadaki da danginki, tunda ance kar
a sanar da kome,. Kai ma Fakizu. Mugu ne taya aka sakewa yar mutane alburushi baka
taimaka mata ba, bayan kai taimaka gaskiya Moddibo makiya na kewaye da kai, sun
lullube masoyanka, abinda za ayi ka zuba min ido nayiwa wasu munafukai tofin Allah
tsine"

"Don Allah! Dadah kiyi hakuri mana, fadar ya isa haka. Mara lafiyar bata son
hayaniya, idan kika cika fada ciwon tashi zai yi tunda Kinga an hana mu shigowa
d'azun."
....... Wai me Dadah zata mayar Allah ya kare likitocin.....😹

𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙨𝙪 𝙞 𝙮𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙘𝙘

Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩 𝙖 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞 𝙣 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙩 𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩 𝙪𝙧 𝙖𝙬𝙖/.
+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....
Yan Niger Republic...
Zaku tuntube wannan number ne +227 84 50 64 76👈🏻
𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......

Don Allah kayi hakuri na saka chaji ashe bai dauka ba....
[7/2, 9:10 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BHSY27.

D'ago kai tayi ta kalli Imam shekeke! Ta tab'e baki sannan tace.
"A dauri kashi ko a b'ata igiya, turancin taci kaniyarta, kaji min yaro zaka mai
dani hudu ila taro sisi! Gani nan jarababbiya ina muku ihu a cikin asibitin ku!
Wato Moddibo!"

"A'ah Dadah lalura irin wannan baiwar Allah ba acika son ana hayaniya akan
su ba, muje a barta." Inji Ita Zuhrah.

Wacce Hajja Nenneh take Binta da mugun kallo.

Rubuce rubuce tayi sannan, ta fito har zata wuce, taje dai-dai fuskar Imam
Moddibo tace.
"Usman! Ayi gaggawar fita da yar mutane! Kuma ayi kokarin bin diddingin mutanen da
suka aikata hakan, in ba haka ba za a cigaba da aiki ta kusakuran baya, kalleta
innocent lady. Daga taimako za a saubanta rayuwarta! Don Allah ba dan nima ba dan
kowa ba. Kodan soyayyar ka da Siddiqu!"

Tana gama fad'ar haka, ta kalle Hajja Kubrah wacce fusakarta babu damuwa
sab'anin Hajja Nenneh, wacce take cika har da hura hanci.

"Kubrah! Sai hakuri fa, dan na kusan dawowa gurina."

Murmushi tayi sannan tace.


"Addah Zuhrah Allah. Ya dawo dake lafiya!"

Cikin dariyar kular da mutum kyalkyale dashi tace.


"Mai Water melo! Sai nazo hira dan wannan zuwan nawa bana kome bane! Mai taburama
yazo...."

Aikuwa Dadah tace.


"Me guri ya naɗe."

Haka suka yita yada magana daga Dadah har Dr Zuhrah, idan kaganta
ta girma amma tana da matuƙar wayewa, na zamani da na addini.

Fushi da b'acin tai yasan ta yin karatun addini da na boko, dan dama
na bokon tafi bada himma akai, kimanin shekaru talatin da bakwai, da rabuwan su da
Imam amma har yau bata ji arangama tayi aure ba.

Tana aiki a wani asibiti a can garin su Gyambo ne! Fa'iz dama ya jima da son
ta dawo asibitin, amma Imam Moddibo yaki fir.
Yanzun ma Dadah ce ta Fa'iz yaje ya dauko ta.

---
A gida kuwa hukumar bautar ƙasa ce ta tura musu, da cewa Allah yayi min rasuwa.

Aka kawo musu kayana, tare da kome nawa.


Duk karfin halin Baba sai da yayi kuka sosai, ga Innarmu da sai da jininta ya
haura.

Ba iya iyayena suka shiga damuwa da rashina ba hatta yan uwan Baba
sai da suka yi kuka sosai.

Haka aka min Addu'ar bakwai da raina aka min Addu'ar bakwai.

---
New Delhi!

An sami nasarar sakawa Dr wani karfe kasancewar zuciyarshi bazata iya daukar
nauyin wasu damuwa ba, sabida tayi rauni.

Yau aka fidda shi daga aikin karshe wanda ake da tabbacin
Successful.

Kullum Mommah suna church. Addu'a Allah ya daga kafad'arshi.

---
An fitar dani zuwa Egypt. Anan likitocin suka yita fada, taya zasu saka min abin
duba kwalkwalwa, gashi badan Allah ya takaita ba, da yanzun na samu matsala a
kwalkwalwar dan da an cigaba da samun lantarki a kaina.

Dake an zuba kudi sosai, sati na Daya, na fara gane mutanen da


suke kaina.

Tunda na dawo hankalina, naki musu magana sai bin su nake da ido,
abinda na fara nima waya ta.

Burina Mutane biyu. Iyaye na, sai Dr.

Shigowar Iyalin Imam ya sani kara firgita, rike kaina nayi. Na fashe da
kuka.

Wanda narasa yadda zan yi. Ja da baya nake sai da na kai can karshen gadon.
Sannan daya daga cikin masu kama da Dr yazo bakin gadon.
"Sannun! Hmm kiyi hakuri yanzun ina ke miki ciwo."

Ciro kaina nayi, hawaye na zuba. Na kura mishi ido, banbancin wannan da na ranar
shi bayi da magana da sauri. Fuskar shi a sake yake.

Ina d'ago kaina muka yi ido biyu da wancan mai da kaina tsankankanin cinyata,
na fashe da kuka nace.
"Ku kaini gurin shi."

Murmushi na bayan yayi sannan yace.


" Na gaya muku yarinyar nan tayi hauka, ku kaita gidan mahaukata kawai."

Tsoro ne ya kamani tare da zaro Ido na waje.


"Idan dan taimakon shi da nayi ne nayi laifi ku gafarce Ni! Wallahi zan bar garin
baki daya na koma inda na fito ni dai don Allah karki kaini ko ina, lafiyata lau."
Shigowar Dr Zuhrah da wasu likitanci yasanya ni, dadda tsorata. Ashe haka
yana kuma karawa mutum shiga halin tab'in hankali.

Ga baki daya na gigice, sai zare ido nake. Na rasa abinda ke min
dad'i. Nasan da yau Dr yana kusadani da babu abinda zai same ni, kuma wadannan
mutanen masu kama dashi, kara tsorata ni, suke.

Daure ni, akayi da wasu belt aka turani a keke. Ina ce musu ni lafiyata
lau, amma fir suka ki yarda.

Haka suka kai ni, dakin duba kwalkwalwa, aka duba babu komai sai tsabar
tsoro da firgici yake sanya ni shiga wani yanayi.

Bayan a dawo ni, suka min alluran barci,

Duk abinda kaga ya sami bawa toh tun asali mukaddari ne! Haka Allah ya
tsara mishi.

A fahimtana akwai abinda yasa wannan mugun me kama da Dr Bature yake nufi
dani, kuma na kasa fahimtar kome.

Abin mamaki, duk shigowar shi zaka same shi yana murmushi.

Da dadare ina kwance ya shigo, zama yayi tare da kura min ido.
Wurga min id card din yayi cikin murmushi.

"Zan baki dama daya! Idan kika gaya min gaskiya zan kyaleki, kuma
zan tabbatar da lafiyarki lau, idan kuma kika min karya. Gobe zan sanya su ta
sanya miki lantarki har sai ya lalata miki kwalkwalwa. Sannan shima mai Napep din
da ya dauke ki, an bi an kashe shi.

Muna goge hujja a kanmu ne dan gudun fadawa matsala.


A ranar da kika dauki. Dan uwansa a hanyar ki na dawowa daga gurin da
kike bautar ƙasa, sunan waye aka kira?!"

Wallahi na manta kome a ranar dan tun daga ranar ban kuma tuna kome ba,
hawaye ne ya zubo min masu mugun zafi.

A hankali na fara magana.


"Dukkanku uku! Kamarku ta b'aci! Bani da abinda zan iya cewa? Iya abinda na tuna
sakon da na turawa My Been! Daga nan wallahi ban san kome ba, ka yarda dani!"

Na karshe maganar cikin Kuka, tasowa yayi zuwa gabana, ya tattara gashina zuwa
baya. Sannan ya sake murmushi kafin yace.
"Husnah HABIB Manga! Yar karamar hukumar toro! Kece babba a gidan ku!
Motsinki da walwalanki shine farin ciki iyayenki! You fall in love! With da Wani
Kirista!! Sannan Fa'iz ya faɗa Soyayyarku! Abbanah ya kuma bashi goyan baya, Abbana
da Fa'iz, sune fuskar da ya hanani nuna nawa fuskar! Kina da kyau! Sosai just ke
bak'ar ce! Idan hakan nasan kome akanki! Tun wancan watan akayi addu'o'in mutuwar
ki!"

Kura min ido yayi sannan yace.


" Baki ji wani abu ba a ranar?!"
"Wallahi ka yarda dani! Ban ji kome ba! Idan da naji Allah zan gaya maka!"

Fuskar shi ya kawo dab nawa, sannan ya ciro wayata, ya mika min.

Da sauri na mika hannun zan amsa yayi baya. Yana kallona.


"Na tura hukumar ku! Nasa ace kin mutum! Nima bayi na bane daga sama ne aka
sani! Kisan sabida me? Don min wancan mutumin da yake daukar nauyin ki! Ji nake
kamar nadauki wukata nayita caccaka mishi har sai ya daina motsi! Sabida shi ya
kashe min gobe na! Ya kuma tab'a min Ji kimata!

Zaki koma garin ku! Amma abisa sharadin bazaki amshi tayin soyayyar
wancan kanin Nawa ba! Domin nima ina son naga na ajiye classic lady irinki! No
karki dauka aure, zan ajiye ki ne dan jin dadin kaina.

Kalle ni ban haɗu bane? Nasan na hadu iya haɗuwa. Sai mun ma Cancare a
gado zaki gane ni na mijin gaske ne! Ya zski bi sharadina ne ko sai na yanka miki
ticket din zuwa lahira kyauta ba sai wani yazo ya karb'a ranki a wahale ba "

Tun da naji haka na fahimci babu addini a cikin rayuwar shi. Ji nake kaman na
tambaye shi akan me zai kashe uban shi, sai naja baki na nayi shiru, domin na
fahimci bai da mutunci duk mutumin da yake tunanin ya kashe Uban shi dan wata
janabi na rayuwa toh ya kwala asara. Taya zan kashe mutumin da ya kawo ni duniya.

Gyad'a mishi kai nayi, daka min tsawa yayi yace.


"Kiyi magana! Da bakin ki not body language."

"Na amince!" Na fada mishi ina kuka.


Murmushi yayi tare da jan hancina, yace.
"Wannan da alamu gayenki ya saba miki da rarrashi ni kuma ban iya ba"

Takurawa nayi guri guda, sakamakon yawon da ya fara da hannun shi a


jikina.

Ganin har zuwa lokacin kuka nake, tare da kame jikina.. yasa shi yin
murmushi, kafin ya cigaba da cewa.
"Ina son mace me tsoro kamar ke! Ina son inga taji tsoro tana fidda idanu a
tsorace. Kamar dai ke! Bani son mace Matsiwaciya, nafi son matsoraciya, wacce da
zaran taji tsoro zaka ga hakan a fuskar ta da idanunta. Ina son ganin tsorona a
idanunki!"

Tura kaina nayi, a cikin cinyoyina. Ina shasheka. Sai da ya gama razana ni
sosai sannan ya dauki allura yayi min yana fadin.
"Ni likitan kwalkwalwa ne, ni nafi dacewa da zama likitan mata, aka dauka
aka bawa wani banza can, mu kwana LAFIYA sleep beauty!"

Yana ganin nayi barci ya isa gabana ya dauke ni a hoto babu iyaka, sannan ya
shiga niman wata layi a watan shi.

Sun jima yana gaya mishi babu abinda Husnah ta sani, don Allah a kyale ni,
kawai tunda ban san kome ba. Yadda yake maganar zaka san yanayi ne, da wani na shi.
Tare da kaskantar da kai.

Yana gama wayar ya fita, cike da jin dadi.

.......
Kusan wata guda tunda aka mishi aikin zuciya yana nan da halinshi na rashin son
magana, sai bin kowa yake da ido, hatta likitocin baya musu magana. Sai da Mommah
ta sashi a gaba da kuka, rike.
Hannun shi tayi cikin kuka da damuwa tace.
"Son! Don Allah ka fada min meke damunka? Son I can't tolerate halin da kake ciki
dan ji nake kamar zuciyata zata bugawa idan baka gaya min abinda ke damun ka ba!"

Kwalla ne suka cika mishi ido, sosai sannan yace.


"Ba zaku bani abinda nake so ba! Ba zaku min yadda nake so ba! Tsanata ne zai maye
gurbin soyayyar da kuke min! Mommah ina sonta! Tab'a kiji duk wani beating da yake
da sunanta yaƙe fita. Duk wani fitar numfashina da HUSNAH yake fita, Mommah zaku
hanani sonta shi, Mommah....."

Kauuuu ta tsinka mishi mari cikin fusata, ranta na kara b'aci.

Idanun shi jajjur ya kalleta, murmushi yayi mata sannan yace.


"Exactly what i think with be happen.! Ni ba musulunta sanyi ba! Ku brni nasota
shine damuwa ta, Nasha tambayar kaina meye take dashi meye tafi sauran, Mommah
Amsar daya ce! Ina sonta! Koda zaki dake ni! Ki zage ni! Ki min kome Mommah am in
love with Husnah, itace mafarkina itace damuwata, farin cikina, Mommah idan zan
mutu zanso na mutu tsakanin laps dinta da arms dinta, Mommah zanyi farin ciki idan
na mutu a chest dinta!

Mommah! Tsawon shekara daya da rabi ina kauce muku akan Devanah! Kin san
sabida Me? Sabida ina Son Husnah, Mommah Husnah itace Line of my Destiny dina,
itace kike kira da evil lady! Mommah ita din yar albarka ce! Please Mommah ki barni
da ita, sabida itace choice ɗina. ITACE Happiness Dina, ITACE Dream ɗina!. Mommah
tun tasowa na nake miki loyalty, sabida zama d'a nagari Please Mommah ki barni da
Husnah! Ina sonta sosai, idan ban sameta ba, of course zan mutu! Baƙi ga jikokinki
ba, banga yarana ba. Shikenan na zama shafaffe wanda bai bar baya ba..........

🙄😏
Chakwakiyya.........

𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙨𝙪 𝙞 𝙮𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙘𝙘

Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩 𝙖 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞 𝙣 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙩 𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩 𝙪𝙧 𝙖𝙬𝙖/.
+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....
Yan Niger Republic...
Zaku tuntube wannan number ne +227 84 50 64 76👈🏻
𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......
[7/2, 9:11 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BHSY28

Tunda ya fara magana take kuka, hawaye na zuba mata cur-cur, kuka take har
da majina.

Tana kallon shi Kamar taga sabuwar halitta, "how? Why de evil lady hit my Son"

"No-no! Mommah ba evil lady bace! Heart Dina ce evil! I don't know anything
after love, and ba. San kome akanta ba sai shi din! Mommah, "

Dafe kanshi yayi sakamakon sara mishi da tayi, jini ne ya digo ta hancin shi.

Ya d'aga ido ya zuba mata sannan yace.


"I love HUSNAH!! More than I love my life! Because zan mutu ko wani lokaci, but
soyayyar Husnah is great a zuciyata!"

Dummmmm! Suka ji faduwar abu, sam bai yi mamaki ba, dan yasan Devanah ce! Kuma
bynow baya jin tsoron kome! Ya cire ya faɗa.

Idan sun so su bashi dama idan basu so ba, su kore shi.

Tashi Mommah tayi jikinta na rawa ta d'aga Devanah fita tayi ta kira
nurse aka wuce da ita dakin kulawa da marasa lafiya.

Komawa tayi kan Devanah, tana kuka. Abinda take gudu ya faru.

Dole koda Bala'i sai an daura auren Devanah da Bature....

Wannan shine abinda tasaka a ranta, kuma ta tsaya ka'in da na'in.

Aka taimakawa Devah ta farka, tana tashi. Tace mata.


"Zaki iya tashi mu shirya dan yau zamo koma gida, cikin week din Nan za ayi
bikinku."

"God bless! Ya dauko issue me girma, which can destroy our family.
will not let him live us," haka tayi ta faɗa tana kuka har suka gama, abinda zasu
yi suka zo dakin da yake.

Tunda ya gansu babu walwala yasan suna cikin tashin hankali musamman da
yace musu shi Hausa lady. Wannan shine de best challenge d'inshi, Dan yasan suna
komawa, abinda zasu mishi ba mamaki a tsare shi na wasu kwanaki.

"Idan ka gama shawara da zuciyarka! Toh ka tawo muje mun gama kome
tafiya zamu yi."

Saukowa yayi daga gadon, ya tattara duk wani abu dake mallakin shi ya
zuba, a jakar shi. Zuciyar Mommah bata jin dadin yadda yake kome da kanshi.

Zuwa tayi ta amshi duk wani abinda yake, ta shiga tattarawa, tana kuka.
Tana masifan son Bature, babu yadda ta iya da shine kawai but tana jin ciwon
baude musu da yake shirin yi.
Kwafa tayi tare da tsinewa Husnah yafi kwando dubu, domin da zata ganta, ba
makawa sai tasa anci mutuncinta.

......

Da misalin ƙarfe biyar na yammacin Lahadi suka sauka a airport na birnin


tarayya Abuja.

Suna sauka basu tsaya a ko'ina ba sai church, Wanda tun kafin su taso
Mommah ta gaya musu halin da suke ciki. Shi yasa daga church din aka zo daukar su.

Tunda suka isa, ake Bala'i, bai d'aga kai yayi magana ba, bai kuma ji a
ranshi yayi magana ba, haka yasa suka fusata, aka ce aje a rufe shi na tsawon sati
Uku.

Babu abinci sai ruwa, tsagal Devanah tace musu.


"Toh ai gwara yaje yayi soyayyar shi jinku shi din lafiyayye ne kamar ku, wannan
shirun da yayi. Ya ishe shi jinya. Tunda zuciyar shi bata da lafiya, idan aka hana
shi abinci Ba wani abu bane. Amma idan aka hana ruwa kune da asara, dan mutuwa zai
yi. Kawai ku nima mishi wani horon amma banda na hana ci dasha domin Ni ina son shi
kuma idan kuka bari ya mutum...... Ni kaina ban san meye zai iya faruwa ba."

Daga haka ta juya tafiya daga church din tana me jin haushin kowa include da
Baturen.

Kuma tana me ji a ran ta idan taga HUSNAH sai ta mata diban albarka dan sai
ta keta mata rashin mutunci.
A cikin church kuwa, kowa ya gama gamsuwa da abinda Devanah tace.

Dan haka suka shiga sabon tattaunawa.

........ Inda aka saka bikin sun cikin kwana goma.

---
Narabi.....
Zaune Innarmu take, tayi shiru. Nazarin taya Husnah ta mutu jikinta bai bata ba?
Har yanzun bata jin kome akan mutuwar Husnah.

Shigowar Baba da Mubarak ya sanyata d'ago Kai, ta kalle su cikin nutsuwa.


Sannan tace.
"Babansu! Nifa bana jin HUSNAH ta rasu! Wallahi na kasa yarda da haka!"

"Nima haka! Innarmu. Sam san na kasa yarda da haka. Gani nake akwai wani abu
dan da za a kawo mana shedar mutuwar ta, amma babu sai dan karen kuɗi da aka kawo
toh me zamu yi da kudin."
"Hmmm! Ga bawan Allah nan shima shiru har yanzun "

Nan aka fara tattaunawa akan alamarin da ya daure musu kai.

---
Kusan har yanzun mugu bai fada min sunan shi ba, sai dai. Ina iya gane dayan wanda
ya gyara gemun shi ya koma dan dai-dai, sai shi kuma mugun ya bar gemunshi buzu
buzun. Tsoron shi nake, da haka nake gane su.

Ban san dalilin da yasa Dr Zuhrah zama dani na, dan gobe zamu bar asibitin.
Bai san tana dakin ba ya shigo. Ita kuma tana sallah..

Ganin ta Bamu baya ya sashi zuwa har da chanza murya kamar daya.
Ya gama abinda zai yi dan dama ba kome yazo yi ba sai ɗaukar magana.

Lumshe idanu na nayi sabida bazan iya bala'ro ba.

Zuwa dai-dai fuskana yayi, ya zabga min sumbatar da ta sani buɗe idanu.

Kashe min ido yayi yana murmushi. Bakin ciki kamar ya kashe ni, sannan ya fita
abinshi.

Kuka nake a hankali, yadda bazata ji ba. Ina kwancen har barci yayi
gaba dani.

...... Washi gari sanye nake da riga da wando. Sai takalmin da na saka,
flat ne, a hankali nake takowa. Babban burina. Na fecce gida.

Ina baya Dr Zuhrah tana gaba ita da Fa'iz, sai ji nayi an fincikoni.
Fadawa jikin shi. Ina ƙoƙarin kwace kaina.
"Kalli cikin idanuna! Ina jin abubuwa da yawa akanki! Meye sirrinki"
Kallon cikin idanun shi nayi, sannan nace.
"So d'aya ne tak! Kuma na bawa Pastor Bature Yohana Chibok! Ka fahimci abinda nace!
Shi ruhina da gangan jikina na baiwa! Rayuwata tankar fansa ce a soyayyar shi,
Burina ya dawo hanyar gaskiya mu zauna a inuwa daya."

Janye hannunshi nayi daga rikon da yayi min, sannan na juya naga Dr da Fa'iz suna
kallon mu!

Cusa hannun shi yayi a cikin gashin kanshi. Ya sake murmushi kafin ya
d'aga muryan shi yace.
"Ki hakura dani! Domin ba zaki samu Pastor a matsayin abokin rayuwarki ba"
. Shiga motar nayi tare da kifa kaina akan cinyata, takaici ya dame ni! Muna
cikin tafiya Fa'iz yace.
"Ummina! Don Allah kiyiwa Abba magana mana!" Ya fada a hankali,

D'ago kaina nayi ina mamakin yadda yayi maganar kamar Dr dina.
Kauda kaina nayi ina gyara zaman gyalena.

"Fa'iz! Babu ruwana da Hamma Moddibo, sabida kai da Siddiqu nake raga
mishi, Amma wallahi zan iya karkace kai na zabga mishi tijara, kuma na kwana
lafiya! Abinda yayi lokacin baya haka yake shirin faruwa, shi bazai bincike ba sai
mugun fadin rai ko waye yafi zuciya."

"Ayya! Ummi Abban kikewa wannan abin!" Share shi tayi sannan ta kalle ni,
tace.
"Husnah!"
Kallonta nayi a sanyayye nace.
"Na'am!".

"Kaddararki ta fado dake cikin Moddibo family! Kuma ba zasu kyale ki ba, zasu ta
bibiyarki! Kuma bamu san wanda yaje ya sanar a hukumance kin rasu ba, dukda me
Napep din ya rasu.

Husnah ban san waye zai iya dakatar da wannan damuwar ba, amma mu ahalin
Moddibo muna cikin jarabtar Ubangiji, shi yasa koda wasa bamu yarda da aminta da
kowa dan kaucewa cutar da wani.

Wannan abun tun kafin a haifi Yayan su Fa'iz aka fara ta. Kuma ban san
yaushe za a gama taba ba.

---
Abubakar Moddibo!
Shine Mahaifin Usman Moddibo.
Bafulatani be gaba da baya, wanda suke zaune a garin Gyambu.

Zuri'a ce babba yake da ita, musamman yan uwan da abokan arziki.


Abubakar Moddibo, yana da rufin asiri ko kuma nace miki attajiri, amma a
hakan bazaka dauka yana dashi ba sabida bai cika nunawa ba.

Matan shi biyu ne!


"Aminah da Fatima! Sune matan shi, kuma Allah ya taimaka suna da hadin kai.

Moddibo yana da dan uwa Adamu.

Wanda ya kasance anan Yola yake zama, shima yana da rufin asiri shi.

Sai dai matsalar shi yana da kyashi da bakin cikin.


Duk abinda yasan Moddibo zai samu tarewa yake..

A cikin Yaran Aminatu Usman shine daya namiji sauran yan uwan shi mata
ne, Ikilima da Jamila, sai Wasika,

yayinda Dakin Fatimah take da yara maza har huɗu sai mata biyu. Nafisa. kamilu,
Abubakar wanda Moddibo yayiwa kan shi ta kwara, sai yan biyu Hassan da Hussaini,
sai Aisha...

Wannan zaman su na burge kowa domin Yaran Fatimah a dakin Aminah suke yaran
Amina a dakin Fatimah suke.
Kasancewar Moddibo yaga dan uwan shi na birni sai ya kawo Usman karatu
nan Yola, shi bai damu ba kome shi yake biya dan bayi son daurawa kowa nauyin.

Matsalar baba Adamu bakin ciki, dan da farko boko aka kawo Usman sai ya dauke
shi ya kai shi har Gombe almajiranci.

Sai da ya shekara goma cif kafin yaje ya dawo dashi, lokacin yana da
shekaru goma sha biyar, haka yayi ta karatun tare da mishi tsallake aji, har ya
gama primary.

Komawa Gyambu yayi, ya huta nan ya kama aikin gona, dan dama suna
yi a Gombe.

Wani lokaci wasu masu sayan shanu sun zo suka ga yadda yake inganta
nomar rani, sai suka bawa Abubakar shawara ya tura shi Secondry, yayi karatun shi.

Dai bai so ba, amma haka ya turashi.

Yana zuwa suka bashi aji uku.


A hankali ya cinye shekarun da ya rage mishi.

Yana gamawa, ya samu jami'ar kano, a can yayi karatun shi na aikin
gona.

Rayuwar shi ta cigaba da mik'ewa cikin ikon Allah,


Kwatsam wata rana da dare maciji ta sari Abubakar.

Kwanan shi biyu Allah ya amshi rayuwar shi, abin tausayi matan shi da
yaran shi dan ma anyi auren Ikimah da Jamilah, wasika da Nafisa ma anyi bikin su
saura A'isha da yan mazan.

Lokacin da mutuwar tajewa Adamu ya niko gari, ya kuma yadda Rigima wai duk
shanun Moddibo nashi ne!

Rikici har gaban me gari kai babu inda basu shiga ba, amma aka bawa Adamu
Dukiyar.

Usman bai damu ba, dan bayan rasuwar baban su aka fara kiran shi da Moddibo
Usman!

Sosai suka shiga kuncin rayuwa, dan haka kudin Hannun Aminah ta
haɗa Moddibo ya koma makaranta.

Inda a can ma Kanon baya zama Haka, dan yana karatun Boko da ta islamiyya, cikin
shekaru da zai gama ya shiga gasar Dawwrah.
Al'amarin da ya kuma daga darajar shi kenan. Lokacin da ya gama Jami'an
har sakamakon shi na daura yafto, take ya dawo Gyambu ya gayawa Aminatu (wato Dadah
bata hana shi ba sai binshi da tayi da Addu'a.)

Mutum ne mai matuƙar Sa'a domin duk abinda Yasaka a gaban shi sai yaga
karshen shi.

Wannan dalilin yasanya ake ganin ya hana wasu cigaba., Wanda ba haka bane.

........ A shekarar shi tabiyu a Saudiya muka hadu dashi, inda ya nuna yana
sona, ni kuma Babana ma aikacine a ofishin jakadancin naija nan Saudiya.

Dan lokacin ban gama Secondry ba, yazo ya cinye iyayena da baki dake suma
yan yolan ne,asalin garin mu daya da Moddibo Usman.
Ba ayi bikin ba sai da na gama Secondry akayi bikin.

Zaman mu a nan karki ga abin burgewa, dan yana samun hutu muka zo yola,
tunda nazo baki jikina inawa Dadah hidima, itama duk inda take zata dawo tana cen
min sannu Zuhrah!

Inda aka fara samun matsalar mu, shine zuwan mu cikin garin Yola
gidan Baba Adamu, anan Muka Hadu da Hindu, wacce tana ganin Usman takasa
sukuni .......

𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙨𝙪 𝙞 𝙮𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙘𝙘

Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩 𝙖 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞 𝙣 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙩 𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩 𝙪𝙧 𝙖𝙬𝙖/.
+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....
Yan Niger Republic...
Zaku tuntube wannan number ne +227 84 50 64 76👈🏻
𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......

Don Allah kayi hakuri na saka chaji ashe bai dauka ba....
[7/2, 9:12 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BHSY29

Wato zan iya cewa Yaran Baba Adamu basu da tarbiyya, domin rashin da'arsu ta zarce
kima.

Idan akwai abinda na tsana a rayuwata! Mace taga Moddibo tace tana sonshi.

Sai ga wancan makirar wai mijina take.

Husnah kinsan Munafikin sarari yafi Munafikin boye......

Hindu tana da wanda suke soyayya!


Mohmood Dan kasa, ganin mijina sai birkice mishi, duk yadda bawan Allah nan
yaso shawo kanta taki fir.

Usman Bai San tana yi, sai tuburewar da kwanan mu biyu, dan na lura
gidan Abinda suka sani. Shine yiwa zuciyarsu biyayya.

Musamman yadda hindu takewa iyayenta ban san me zance ba, amma sam bata da
kirki.

Dan haka koda muka bar garin basu koma soyayyar su da dan kasa ba, sai
wulakanta shi da take ta yi.
.......
Da zamu koma ne muka dauki Dadah, muka tafi da ita.

Tunda muka koma Allah cikin ikon Allah, ya bani cikin. Bayan mu cire rai da
samun shi.

Tun cikin na wata daya nake addu'a, tare da zuwa harami nayi dauwafi.
Fatana abin cikina ya zama me albarka. Ubangiji ya sanya shi ya zame abin alfahari
a musulunci da musulmai.
Ubangiji yayi masa Ni'imar da baiwa na musamman, dan ina son ganin
Yaro me baiwa, sai na nima mishi hakuri. Wanda duk abinda ya taso a rayuwar shi
bazai bashi wahalar rayuwa ba. Addu'o'in sosai nayi mishi, wanda Ni kaina ban san
iyakar shi ba kuma har yanzu ina addu'o'in akan shi a duk inda yake..

Duk sati na Allah addu'ata kenan, tun Dadah da Moddibo basu gane ba,
har suka fahimci ga abinda nake yi, suma sai suka taya ni.

Addu'o'in da muke babu rana babu dare, tare da nima mishi dogon rayuwa.

A hankali cikin yake girma, gashi duk wanda ya ganni sai yayi magana,
saboda girman cikin.
Bai tab'a damuna ba. Dan akwai kuruciya a tare dani, iyayena kullum suna hanyar
duba ni.

Haka muyi ta jan cikin har Allah ya kawo ranar da zamu rabu.

Wani abin mamaki, dogon labor da nayi. Bai sani nace na gaji ba. Dan har
lokacin Addu'o'in nake Allah ya kuma bani wani.

Har ana tunanin shigar dani dakin tiyata. Allah ya sauke ni lafiya, da
kosashen yaro, me kama da Moddibo.

Kowa yazo yaga yaron sai yayi min sannu, kuma abinda ya dame
likitocin rashin kukan da bai yi ba, amma idanun shi biyu. Sai haihuwar shi da
akayi da kaciya, nan Yarona ya zama Celeb a cikin asibitin, larabawa suka fada zuwa
ana ganin shi.

Lokacin da Dadah tazo yaga yaron, karban shi tayi sannan tayi mishi
addu'a, kafin tace min.
"Zuhrah kina da sunan da kike so ko?!"

Girgiza mata kai nayi sannan nace.


"Ai ina tsammani sunan shi Siddiqu ne!"

Hawaye ne ya zubo Mata ta rungume shi, cikin so da kauna. Sannan tace.


"Allah ya raya Jaurona"

"Amin Ya Allah!" Nace mata,


Zabga min harara yayi tare da cewa kina jin kunyarsa mana,.

Dariya nayi kawai domin na tashi cikin Larabawa babu ruwan su da jin kunyar
dan fari.
Ina nawa nazarin sai naji ta yanko wani katon magana wanda ya sani barci dole.

"Zuhrah! Kinga irin Musu halittar Jauro! Toh wallahi sai anyi da gaske domin tun
suna yara zasu fara d'aga bujena yan mata, dan haka kuyi mishi Addu'a, Allah ya
kare shi daga sharrin zina."

Shiru nayi tare da gyara kwanciyata, domin duk abinda ya faɗa gaskiya ne. Amma
tun ina da ciki nake wannan addu'ar, dan haka ban ji tsoron akan haka ba sai ma
kara kai mi da zanyi.

Mun wuni a asibitin sannna aka sallame mu, tun da muka dawo gida aka
hidima, ga wankan Al'ada dake mana,

Ranar suna aka sawa yaro Abubakar Siddiqu, Moddibo na masifar son Siddiqu,
domin shima ya dauki dabi'ar larabawa ne, na kula da yaro mace na barci.
Duk wata kulawa mun samu, Siddiqu na da hakuri sosai, dan a jaririn shi, baya
kuka idan zaka ga kukan shi toh kwalla ce, take zuba zaita kukan zuci.

Shi yasa muke ririta shi kamar kwai, gudun kar wani abu ya tab'a shi.

Watan mu tara, Moddibo ya gama karatun shi a bangaren ilimin addini


musulunci, muka dawo gida.

Dake da zan zo Abbana ya bani dukiya sosai wai na rike in dogara da


kaina.ina zuwa na mikawa Moddibo, inda ya fara harkan kasuwanci da kuma Niman
aiki.

Ina da zafin kishi amma ina ƙoƙarin inganta kishina ta yadda kishi bazai kawo
min kishiya ba, dawowarmu yola sai ya nuna min jami'ar nan Yola inda zan karanci
likitanci.

Tunda na fara karatu, ya takurani a dauki me renon Siddiqu, domin yana ganin
me zai hana mu dauki Hindu. Dan bayan tafiyar mu.

Dukiyar da Ubansu ya kwace.. Allah ya kawo gobara ta cinye har dabbobin..

Dan haka yana cikin wani irin yanayi.

Dukda Yar uwarshi ce, sai da na b'ata Rai. Amma ban nuna mishi ba.

Tunda Hindu tazo Dadah ta tsaneta, na zata Ni daya ce bana yin ta. Sai gashi
har da Dadah.

A hankali muka dan sake da ita, domin yarinyar tana da dan nutsuwa.

Ban tab'a fahimtar kome ba, dan karatuna nake. Kawai sai kula da
Mijina da surukata da Yarona.

Shekarar shi daya da wata biyu, na dawo a gajiye. Na kwanta, shi kuma na
kira Hindu ta dauke shi.

Barci sosai fa, kawai sai naji ana salati akaina.

Na bude ido nagan ni babu kaya, cikin tashin hankali naja bargona na rufe
jikina ina kallon kowa, shi kuma mutumin yana durkushe a kasa, ya rike kayan shi.

Dadah kasa hakuri tayi ta rufe Hindu da duka, sabida shedar da take bawa
Moddibo akaina, zagin ta take tana dukarta tare da fadin.

"Insha Allah! Sai kin haifi mazinata, sharrin da kikawa Zuhrah sai ya zame miki
bakin cikin rayuwa!" Dadah ta fusata ainun.

Ban san meye Moddibo ya dauke ni ba. Amma yaki kallona fir, Dan ko
magana yaki min.

Haka ya fidda mutumin, daga nan aka rufe maganar Dadah ta kore Hinduh...."

Kallona tayi sannan tace min.


"Mun iso airport."
Goge kwallar dake zuba a idanuna nayi, na fito itama fitowa tayi, ta kalle
Fa'iz.

Janyo shi tayi ta daura kanta a bisa kafad'arshi, a hankali hawaye yake zuba
daga idanun ta.
Haka muka gama abinda zamu yi, sannan muka je inda jirgin Jauro
airline!

Privet jet ne, na family Moddibo.


Tunda muka shiga, take kuka sosai.

Ta cigaba da cewa.
"My zaku yi tunanin sabida aurena nake kuka, no! Tunda abin ya faru Moddibo ya
kaurace min, asalima baya barina Naje inda yake, Usman ya toshe kowacce hanyar da
zan bashi hakuri.

Wata Uku da faruwar alamarin sai ga Usman ya auro Hindu! Murmushi nayi na kuma
cigaba da abinda nake na karatu na.

Wallahi ranar da aka kawo Hindu kasa barci nayi sabida Ina da zafin
kishi! Taya zan bari mijina ya tarayya da wata. Amma bani da zab'i komawa gefe nayi
muka zuba musu ido.

Domin an kama wuyar shi sai abinda aka ce mishi.

Duk abinda na sani na dukiyata tuni nayi ta sauya musu suna na, zuwa sunan
Siddiqu.

Ko wata biyu ba ayi ba, sai ga abubuwan sun fara hab'aka.

Siddiqu nada shekara daya da wasu watannin amma baya magana, idan zai kuwa,
toh ba makawa, da Dadah ne nikam bai cika sakewa dani ba kodan yaga ina yawan zuwa
makaranta ne!

....... Wata jumma'a da bazan manta ba, Yaron nan da wasa yafita, har ya
isa bakin kofa ya juyo yana min dariya, abinda bai cika min ba. Dawowa yayi ya
rungume ni. Sannan yace.
"Ummi!"

Yana sauke ajiyar zuciya, daga nan ya fita. Dan dama iyakar shi kofar
gida..

Domin akwai shago a kofar gidan, ashe ranan me shagon baya nan.

Wasa wasa, muka nemi yaron nan ya bata duk inda zamu je munje...

Babu shi babu labarin shi. Haka muka cigaba da niman shi, Ni da na haifi
abinda nafi kowa shan wuya, sai gashi Moddibo ya sake ni, wai na fita na zame mishi
Bala'i.

Nayi fushi sosai amma Dadah ta hanani tafiya, sanya shi dole ya dawo dani,
haka na cigaba da zaman hakuri har na shekara uku, sannan Hindu ta haife Sadiq
ɗinta, wancan likitan da muka barshi a can.

Wulakanci na ganshi kala kala, haka nayi hakuri.

Kwatsam Dadah taje Gyambu,.aikuwa ta nima mishi auren Kubrah, ta gaya min
dalilinta, banji haushin ta ba, a matsayin ta na uwa wannan shine abinda zatayi.
Tunda yace ni ya dawo dani ne sabida ita, sai na cigaba da zuba musu ido.

---
Bayan bikin su da Hadiza yazo min. Abin ya bani mamaki, amma sai na bashi hakkin
shi.
Tun daga nan bai kuma waiwayo na ba, sai da matar shi Hindu tace mishi tana
zargin na kwaso mishi cikin layi.

Nan muka shiga sabon damuwa, ya sake ni.

Kunji saki biyu. A lokacin nayi fushi na hada kayana na koma Saudiya, gurin
iyayena.

A can na haifeka Fa'iz, dan har zuwa lokacin Kubrah bata haihu ba, kiran shi
Abbana yayi ya gaya mishi. Haihuwar.

Bai tashi zuwa ba sai da ka cika shekara biyu cif, sannan yazo ya dauke ka, ya
kaiwa Kubrah.

Ni kuma haka kaddarata take, na haifa a kwashe min,

Tunda yazo ya dauke shi na koma London gurin Yayana Muttaka, sai na maida hankalina
a karatu amma babu sauki akan uwar da tarasa yaranta, lokacin da na gama karatuna
banyi tunanin aure ba na cigaba kawai saboda duk halin Mazan daya ne

Wani abinda ya sani hakuri da Moddibo, shine Duk yadda dukiyar Hannun shi take
bunƙasa yana Turo min, sannan nice na bashi shawara ya raba dukiyar biyu ya bar wa
Siddiqu da kai, daya kuma ya rike sabida iyalinka.

Kana mamakin yadda akayi na barwa Kubrah kai, bayan Hindu tasha maka gorin
Kubrah ba ita bace ta haifeka.

Da fushin da kayi zaka je niman mamanka a inda take, ai ina sane! Siddiqu
ne ban san inda yake ba, amma ina jin na kusan ganin shi.

Nayi aiki a asibitin Queen Mary Hospital London, Kudin ne na bude maka, hannun
jari a Kuwait.
Takardun na hannun Kubrah.
Sannan nice lokacin da aka yi garkuwa da kai takirani tana kuka, ce mata nayi ta
sadaukar da kai indai hakan zai kare kimar Moddibo.

Na gaji da zaman kasar wasu shine na tura mishi kudina na sanya ya buɗe min
asibiti a Gyambu, duk da yaki amma shima ba yadda ya iya da fitinata, a gaban ku
yake pretending, Amma a gabana baya wannan b'ata ran. Saboda Ni kallon wannan
bagidajen bafulatanin nake mishi.

Allah ne ya kafa Kubrah, tare da Addu'ar Dadah, itama da Hindu tayi mata
abinda tayi min. Dan sai da takai Dadah karshe tace Moddibo ya sake Hindu ko ta
tsine mishi.

Ganin haka halin kowa ya tashi , tuni hindu ta shiga hnakalinta.

Allah ba Azzalumin sarki bane, duk cikin gidan babu yara shaidanun irin Ya'yan
hindu da Aminah da Fatimah, a London suka yi Secondry din su.

Wanda Dadah ce ta sa Moddibo kawo min su hutu.

Amma Siyamah! Da Sughra, Rafi'q, da Sadiq. Basu jin Magana.

Ko wancan watan da Moddibo yazo Gyambu, abinda ya gaya min kenan.

Matsalar Moddibo ya cewa hindu bazai dawo dani rayuwar shi bane. Ni kuma
yanzun na dawo rayuwarshi.
Kin fahimci asalin abinda yake faruwa."

-- gyad'a mata kai nayi sannan nace.


"Ina Alhaji Muhmood Dan kasa? Baki fada min kome ba akan shi"

Murmushi tayi sannan tace.


"Ban kuma jin labarin shi ba, sai kwanan can da Moddibo yake gaya min ya dace
Fa'iz, wanda shine yake taimakawa Moddibo. Din"

"Hmmm! Yanzun don Allah taya ni zan fita a wannan fitinar? Wallahi ban
san kome ba!"
Kallona yayi sannan yace.
"Mafita daya gare ki! Ki aureni ko Ummina"

Kankance idanuna nayi, sannan nace.


"Ni ina da wanda nake so! Kayi hakuri bazan iya mishi kishiya ba"

"Shi yasa ranar kika tura mishi da sakon be My love!" Ya fada min, a
sanyayye.

Kamar zanyi kuka domin duk abinda yayi tamkar Dr Bature ne,

Ban san bakina ya furta abinda zuciyata take fadi ba.


"Dukda shi din Ahalu kitabi ne! Kaman da yake da wannan family Moddibo ya kasara
min brain Dina! Ina kewar ka My B"

Kallona Tayi cikin damuwa tace.


"Dama kina da wanda kike so ne? Har muna shirin zuwa ga iyayenki!".

Sosa kaina nayi na bata labarin shi, Fa'iz ya cika tam kafin yace.
"Uwar soyayya, kinsan sai bazaki auri Kirista ba! Ke nifa zaki Aura wallahi"
.
"Allah bazan aureka ba! Bature nake so!"
Na fada mishi a masifance.

"Baturen banza nima Baturen ne!"


"Baka da irin halayyar shi! Baka da irin dabi'ar shi ka cika surutu! Shi
kuwa zai iya kwana ya wuni, sannu ce zata fita bakin shi! Kana da son shiga
damuwar wasu shi kuma bai da damuwar kowa, Ba musulmi bane! Amma kame kanshi da
nutsuwar shi ta wadatar dani.........

𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙨𝙪 𝙞 𝙮𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙘𝙘

Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩 𝙖 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞 𝙣 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙩 𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩 𝙪𝙧 𝙖𝙬𝙖/.
+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....
Yan Niger Republic...
Zaku tuntube wannan number ne +227 84 50 64 76👈🏻
𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......
[7/2, 9:12 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BHSY30

Kana son kasan meye fushi toh ka tab'a, shi nan ne zaka gane asalin shi. Baya da
lokacin kowa sai tashi, don Allah karka shiga tsakanin soyayyar mu."
Na fadi haka ina kuka, sabida ina mugun kewar Dr, ji nake kamar zan mutu idan
na cigaba da zama anan bashi.

SOYAYYAR shi a gare ni gaskiya ce.

Buɗe baki yayi zai magana, ta dakatar da shi, ta hanyar daga mata hannu.

Dole yayi shiru, ni kuma na cigaba da share kwalla na.

---
Abuja...

Kallon abincin da aka saka mishi yayi sam baya jin daɗin kome! Duk ya sukurkuce,
sai uwar hanci da uban kasumbar da ya tara.

Zama Daniel yayi a kusada shi, cikin damuwa sannan yace.


"Kasan badan ana jin kunyar Daddy na da sun kashe ka! Me yasa bazaka hakura da
yarinyar ba?!"

Idanu ya zubawa Daniel sannan ya sake murmushi, bai kuma cewa kome ba.

Sabida baya son magana, kuma baya son yace wani abu, kawai abinda ya
sani, yana Son Husnah! Kuma zai cigaba da sonta.

Dan haka shi din kamar guguwa ce, babu wanda ya isa dakatar da ita sai
Allah.

Suna zaune har Devanah ta shigo, tare da Kawayen ta.

Kanshi a sunkuye har suka gama maganar su da Daniel ya bisu bai d'ago kai ba.

Zubawa wani hoton frame Ido yayi wanda yake gefenshi, asalin hoton
Devanah ce. Duk daddewar da suka yi ganin hoton yake kamar mugun gani abu. Sam baya
jin sha'awan ta, bai jin kome akanta.

Wayar shi ya ɗauka ya shiga dailing number ta, ƙamar kullum wayar a
kashe take.

Lumshe idanunshi yayi cikin damuwa, da kad'aici.

"HUSNAH! Where are you! Ina kika shige kusan wata biyu. Jesus Kaine ka kawo min
ita! Me yasa ka ɗauke min ita why?"

Haka yayi ta tambayar ina Husnah take.

---
Mun sauka lafiya! Sai dai yadda aka tare mu zaka dauka shugaban kasa ne, ko matar
sa, sabida, yan sanda da sojojin da aka kawo mana.

Wanda su kai mu, gidan.


Tunda muka shiga mota nake mamakin wannan karfin arzikin nasu.

Ban tsinke ba sai muka isa Mansion din Wanda zan iya kiranshi da aljannar
duniya.

Kafin mu isa Mansion din sai da muka wuc, Estate guda ukuc kuma duk da
mutane har da dangin matan Imam Moddibo.

Koda muka isa gidan, mu sai na zama wata peasant, Kallon ko ina nake da
idanun.

Iya abinda na sani, a rayuwata had'uwa, toh tabbas gidan ya haɗu. Fitowar
yarinyar da tayi jinyata asibiti, fuskarta ta riko hannuna tana cewa.

"Barka da zuwa! Aunty Husnah!"

Murmushi nayi mata tare da cewa.


"Yawwa! Mun same ku lafiya?!"
"Laa! Ummi ban ganki bane!"
Ta fadawa Ummi,
"Ina zaki ganni tunda kinga Sisi dinki! Tambaya ya kare."

Gyada kai tayi tana kallon Fa'iz wanda ya murtuke fuska tace.
"Yayana! Fushin nan ba kyau! Dan sai ka koma kamar Ya Sadeeq, wani boss da kai "

Hararar ta yayi sannan yace.


"Kin samu bakuwa, kina zuba ba dole ba"

Tura bakinta tayi tare da kwalkwal da idanu, zata mishi kuka ya shareta.

Shigar mu falon idanuna ya sauka akan wani katon hoton enlargement, kurawa
hoton ido ko kiftawa bana yi.

Dafe goshina nayi, tsabar kaina ya hautsine, luuuu na tafi zan fadi. Ummi
ta tare ni,....

---
Abuja...

"God bless! Abinda kake son aikatawa mugun abu, kuma Yesu Chris, zai iya tsine maka
ya bika.
Dan haka ga wannan idan an daura aurenka zaku tafi Yola, sabida akwai wani speech
Wanda Zaku yi da Imam Moddibo..."

Gaban shi ne ta fadi ya tab'a jin wannan suna, a ina ne ma? Nan ya shiga nazarin
inda ya san sunan.

"Gaskiya bazan je ba!"


Ya fadawa Bishop, kai tsaye.

Fita yayi daga dakin ranshi a b'ace yake gayawa Mommah abinda ya faru.

Ita tazo tayi ta rarrashinsa, tare da mishi alqawarin idan yayi yadda suke
so zasu barshi ya nemi HUSNAH.

Kallon Mommah yayi cikin shakku yace.


"Kuna ƙoƙarin sani na aikata wani mugun abun meye ke faruwa?!"

Daure fuska tayi cikin mamaki sannan tace.


"Tunda muke baka tab'a tamabaya akan aikin da aka yi ba, sai da ka hadu da yar
Hausawa! Shine zaka fara tambayar mu! Zo muje kaga abin mamaki."

Jan hannunshi ta zuwa falon kasa, ta dauko wasu takardun. Ta watsa mishi.

Zubawa suka yi a kasa, sai ga hotonan HUSNAH. Daga ita sai Bikini, tana rungume
a jikin wani.

Sai wasu takardu wanda shi kuma cin mutuncin da aka rubuta,Imam Moddibo yayiwa
Christian din garin Yola har da cewa yayi musu barazana zasu bar garin su.

Can hotuna ne, da aka rubuta manyan nace.


*_DUK WANDA YAKE TUNANIN ZANSO ARNE! KAFIRI TOH ya yaudari kanshi! Dan haka Biya na
akayi nasanya shi yayi Addinin Musulunci sabida yanayin shi! I reapeadily fada maka
bana yin Christia_*

Durkusawa yayi ya kasa magana, zuciyarshi tana wani irin bugawa.

Huci yayi kawai irinta b'acin rai.

Ya kurawa hotuna wanda babu kaya, mik'ewa yayi ya bar musu falon.
Har ya kusan kure step din yace..
" A cigaba da shirya hidimar bikin shi kuma Waye can zan ji dashi."

Murmushi suka saka tare da cewa.


"Kome yayi! Doris yanzun saura daukar fansa kuma kome zai faru sai munga karshen
Moddibo."

Hawaye Mommah ta goge kafin tace.


"Bana son faruwar wannan abun da mun barsu su yasu su karata, Amos idan mun lalata
gidan Moddibo meye ribar mu, kuma idan duniya da gaskiya ai kaine kayi laifi shi
bai cuce ka ba halinka ya cuce ka, don Allah a dakatar da wannan abin ba dad'i."

Kuka tasaka sosai, Bishop Yohana Chibok shima ya goyi bayan Mommah, amma haka
Amos yaki amincewa, sabida don zuciya.

---
Yola.
Suma nayi sakamakon ganin hoton da na tab'a ganin irin shi a laptop din shi, sai
kuma kan wayar shi hoton ce a wallpaper shi daga wayar har laptop din.

Ina farkawa naji suna cewa.


"Wallahi kuwa! Abin ba dad'i! Domin kuwa suna son kawo rikicin addini da kabilanci
ne! Amma naji shi Moddibon ya amshi tattaunawar."

Cikin sauri daya matar tace.


"Eh wallahi mutumin babu, ruwan shi da, amma mutane sun sako shi a gaba kamar zasu
ga bayan shi."

Mik'ewa nayi na zuba musu ido, kafin na sauka a gadon.

Ban daki na shiga dukkan su suka mike, ina gama abinda zanyi na fito.

Hijab dina sallah na tadda, ina idarwa na jima ina addu'o'in, kaman daga sama
naji muryan Innarmu.

Ai ban san lokacin da na juya ba, muna hada ido da ita na fashe da kuka.

Rarrafawa nayi naje na rike zaninta, ina kuka, Ummi tayi sannan tace.
"Toh yau kuma naga shagwaɓa! Wa Innar akewa kuka bayan ana nan a manta da ita,"

Soke kaina nayi, ina sauke ajiyar zuciya.


Sabida shafa min kan da Innarmu take.

"Mun zata kin mutu ne! Ashe kina raye! Matsalar rayuwa ya nisanta mu dake!
Alhamdulillah! Sannun Asma'uh."

Na kasa Magana sabida ganin Innarmu, ba ita kadai ba hatta yan uwana da
Babanmu.

Ai ina ganin su na ware, akwai magana a bakin mu, amma babu halin fadar
shi dole muka yi shiru har muka isa inda aka ajiye su.

Estate na kusada Mansion din shi aka sauki su Innarmu, tunda muka huta suke bani
labarin abinda ya faru na dariya nayi dariya na kuka nayi kuka, har zuwa da Moddibo
yayi Narabi nimawa Fa'iz aurena, kuma sun bashi ni. Amma basu sani ba ko ina da
wanda nake so!

Ai zama nayi na fara kuka, me cike da tashin hankali.

Gabaki daya na barkita musu lissafi, na hana su sukuni. Kamar karamar yarinya
haka nake kuka.
Da magrib sai ga Fa'iz, yazo da abincin ya kawo mana, ina ganin shi na ja tsaki
na bar falon.

Ajiye abincin yayi sannan ya bar falon.


Tun daga lokacin ban kuma yarda na shiga cikin gidan Moddibo ba. Sai ranar
wata jumma'a aka kirani.

Koda na shiga gidan na same su, a cikin yar damuwa.


Zama nayi a kusada Dadah.

"Asma'uh!" D'ago kaina nayi tare da kallon shi.

"Mun kiraki ne! Muji ra'ayin ki, akan Fa'iz! Amma bazamu tab'a miki dole ba!
Shin yayi miki."

Bazan iya d'ago kaina nace bai min ba, amma daga yadda nake kuka har da
shasheka, yasanya kowa fahimtar bana yin Fa'iz. Kuma baki cewa kome sai kuka nake.
Daga window sama Ummi ta leko cikin mamaki tace.
"Ikon Allah! Toh Ni dai ban tab'a ganin auren dole ba, yau gashi zan gani! Allah
Moddibo ka daina daukar kanka wani abu, shi yasa yanzun kiristocin suke shirin
kureka, haba kai kuwa! Duk me Hankali yaga kukan da Husnah take yasan ba son Fa'iz
take ba, kuma kai ma Fa'iz ai mun yi dakai haka toh babu wani auren Husnah da zaka
yi dan tana da wanda take so, idan na isa kuma na haifeka. Toh ka janye ka barta
tayi rayuwarta da wanda take so. Kuma Moddibo dole Rayuwar Husnah da ta iyayenta
suka manne da naka,dan wancan ranar da bata taimaki Fa'iz ba, toh da maganar shi ta
kare. Tashi kije haka Moddibo Family suke basu duba matsalar kowa sai tasu.."

... Jikina a sanyayye na bar falon ina share kwalla.

"Toh! Asakatori! Yar sarki me rigar mutum! Dadin abun dakin kikawa bakin ciki ba
nawani ba, kuma ban ga amfanin zaman yarinyar a gidan nan ba, zata bar shi tunda ba
gidan Ubanta bane!"

Inji Hajja Nenneh! Wato Hindu.

Dariya Ummi tayi sannan tace.


"Ni idan zanyi magana da irin Moddibo sanyi sabida shine dai-dai dani! Tambaye shi
size ɗin mu daya! Dan haka kija bakin ki kiyi shiru! Dukiyar da kuke dambe akanshi
ta Siddiqu ne da Fa'iz! Tayu bai gaya miki ba, domin duk motsinki a cikin dukiyata
ce! Ayi a hankali."

Tana gama fad'ar haka tayi komawar ta cikin d'akinta abinta.


--- bayan sati biyu yau na samu aka min welcome back...
Ina saka wayar a cikin wayar Mubarak..
Sai ga sakon Dr.....

*_Macuciya! maciyar amanar ruhi muguwa! HUSNAH meye laifina kika zab'i Cheated dina
meye nayi miki HUSNAH! Meye laifin Innocent heart wacce bata san kome ba sai sonki!
HUSNAH Ni kika yi Betrayed dina har kina kirana arne thank You, Kije na barki da
Allah sai ya daukar min Revenge akan abinda kika min muguwa me mugun nufi. Bazaki
tab'a ganin dai dai ba, a rayuwar ki shine kika zabi rayuwarki ta baya akan kiyi
aure gaskiya kin cuce Ni Nagode_*

Ihu na kwala da mugun ƙarfi, yau na shiga uku, kuka nake tare da birgima. Na
birkice na gigice na rasa madafar kome, iyayena sun shiga damuwa da.

Sunyi rarrashin sun gaji har suka zuba min ido, suma an dawo dasu ne nan sabida
harin da aka kawo akan Babanmu.

Ban fada musu zan tafi Abuja ba, sai da na shiga cikin gidan naji ana maganar
ranar monday za ayi mukaballa da Moddibo da Bature.

Zasu hada su a zauren tattaunawa da soke ra'ayin juna. Kuma Anata yayyata
abin amma hoton Imam Moddibo ne! Babu Na Bature.

Shiga dakin Ummi nayi a roketa kudi. Bata san me zanyi da shi ba sai ta
bani dubu saba'in.
(Karku manta Wannan book din na kuɗi ne)
Ina fita na hadu da wannan dan iskan, kafin nayi magana ya fesa min abu a
fuska ina zuɓewa a jiki. Shi ya fita dani ya sanya ni a mota...

🤣😂👈🏻😎🙄
Allah nayi typing me yawa ya goge 😹😿

𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙨𝙪 𝙞 𝙮𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙘𝙘

Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩 𝙖 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞 𝙣 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙩 𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩 𝙪𝙧 𝙖𝙬𝙖/.
+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....
Yan Niger Republic...
Zaku tuntube wannan number ne +227 84 50 64 76👈🏻
𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......
[7/2, 9:13 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BHSY31
Bayan awa biyu na farka rungume dani a kirjin shi muke ta barci.

Babu kaya a jikina, shi na shi jikin akwai dogon wando.

Mik'ewa nayi a hankali na sauka a gadon, ajiyar zuciya na dauke da na


fahimci babu abinda ya min. Da sauri na kwashi kayana da kudin na fita.

Daga gidan can wajen gari ya kaini. Allah ya bani Sa'a na kwace a hannun
shi.
Iya gudu nayi ba kama hannun yaro, duk na gaji dan ji nake zai iya biyo bayana.

Dakyar na fito bakin hanya ina fitowa na samu wata Babbar Mota sun
tsaya suna gyara, nan na tambaye su inda za su.

Suka ce min onitsha, rokon Driven nayi yace nabiya dubu goma,. Ba musu na cire
na basu.

"Addu'o'in nake Allah yasa mu tashi mugun bai zo ba.

Allah ya taimake ni har muka tashi bai zo ba, abin tausayi a tsaye muka yi wannan
tafiyar har gombe.

Wani mutum ne yaga na gaji, ya mike ya bani gurin shi na zauna.


Muka har muka shiga Jos ban da kwanciyar hankali.
Sai da muka dauki hanyar Nasarawa, nan ne na sauke ajiyar zuciya.
Dan mun yuni a hanya, haka muka kwanan a garin lafiya, daga nan suka ce
min bazasu tsaya a Abuja ba, dole na kuma hawa wata mota zuwa abuja.
Wayar Muba da na dauko cire layin shi, na shiga niman layin Dr yaki fir ya
dauka.

Hikima ce tazo min na amshi wayar wani na kira shi.


Yana dauka na fashe mishi da kuka.
"Ina Abuja! Mutuncina, kimata, darajata duk suna hannun ka. Idan ka zubda min
shi."

"Wato kin fison sakani a cikin damuwa! Kina ina."


Kallon mutumin nayi nace.
"Don Allah ina ne nan?!"
"Yan tifa"
A hankali nace.
"Yan tifa!"

"Amma kinsan yau ne aurena! Kin zo zaki lalata min shirina na aure, me yasa kike
min haka ne? Kin..."

Katse kiran yayi, na zauna ina sharan kwalla,

Kusan awa daya sai ga wata parador, ruwan maroon, fitowa yayi.
Ya fada sosai. D'ago kaina nayi tare da mik'ewa. Na isa gurin shi, kuka ne
ya tawo min.
Kin cire glass din fuskar shi yayi, sai huci yake.
"Kishiga."
A hankali na isa gaban motar na zauna, har lokacin ban dai na kuka.

Sai da muka bar gurin ya sauka gefen hanya ya kwaso takardun ya watsa min,
sannan ya kifa kanshi da sitiyerin mota, yana hucci.

"You break my heart! Kin lalata min gobe na, ina raye ne amma bani da amfani.
Kin kashe ni da sauran numfashina, dubi hotonanki. Har Kunyan fadawa mutane nake
nayi soyayya da Hausa lady wacce tazamo gwanjo. Kin san yadda nake da kishinki
kuwa, wallahi ban dake ban tab'a rike hannun mace ba, Husnah meye laifina?"
Kallon shi nake, yau nice Dr yake min fada, kamar zai dake ni.
Buɗe takardun nayi idanu na suka gane min mugun abu.

Jikina na rawa, tsabar tsoron har hanta cikina kad'awa take, girgiza kai nake,
cikin tashin hankalin na bude baki zan yi magana ya d'aga min hannu.

"Kece ko ba ke bace.?" Hawaye ne masu zafi suka shiga saukowa daga idanuna.
Kaina ya kulle. Bani da mafita.

"Wallahi bani bace! Na ratse mak..."

"Toh a ina aka sami hotonki?! Idan nake nace wannan fa wacece aka yi
hira da ita"
Riko hannun shi nayi cikin tashin hankali ina girgiza mishi kai.
"Wallahi ban cika sati biyu da dawowa ba, dan har mutuwa akace nayi! Bature
nazo da wani al'amari ne! Kai ba musulmi ne! Iyayenka suna Yola! Wallahi babu wasa
acikin"

"Ok! Wasa da so ya kare an koma min karya" ya faɗa min yayi da yake d'aga
motar muka haura kan hanyar.

Duk yadda naso nayi mishi bayani yaki sauraro na, haka muka isa wani Mall
ya saya min wasu gown, ina cikin motar yazo ya same ni, ina zaune wani haye yana
min magana, buɗe gurin da yake yayi ya watsa min kayan.

Sannan ya d'ago ya kai ya zabgawa mutumin harara, sannan ya shiga motar ya


tadda.

Tsaki yayi shi yafi sau ba adadi. Haka ya kai ni wani unguwa gidan yayi ba
karya.

Muna shiga cikin gidan ya gaba ina biye dashi, har falon kallon shi nayi dan
har zuwa lokacin bai yarda dani ba.

Zuwa yau bakin kofar wani daki ya ajiye min kayan sannan ya dawo inda nake.

Takawa nayi gaban shi, kaina a sunkuye bani da zab'i dole na wanke kaina,
tunda zargina yake.

Zare hannun hijab dina nayi, wasu irin kwalla nazuba wannan bai
sauka ba wannan ya kori shi.

A hankali na cire hijab din na sake shi kasa, na kai hannuna bayan doguwar
rigar jikina maka zip din rigar ta fadi kasa, wani irin kuka ne ya kwace min a
lokacin da nake kokarin cire bra dina.
Kifa min mari yayi wanda yasa ni Fad'uwa, cikin hargagi wanda ban tab'a
jin shi yayi ba.

"Me kuka dauke ni? adulterer ko ga dan iskan nan bari ki kwab'e mishi kayanki,
kome"

Raina yazo iya wuya.


"Ni ka mara!? Wanke kaina nazo yi bawai zina zaka yi dani ba! Mr Yohana Idan ka
gadama ka kirani gidan karuwai, na fita hakkinka.
Amma kasani, zafin zubar hawayen uwa da uba suna kwaranya a kasa
kewa tare da kad'aici yana tare da uwar da ta rasa Yaronta! Fararen rikicin yana
nan yana hab'aka, Dr Bature. Speech din da zaku yi karka fara! Mahaifin kane Imam
Moddibo."

Riko wuyana yayi idanun shi a waje, cikin b'acin rai.


"Karki kuma hadani da Mug.."
. Rufe bakin shi nayi tare da fashewa da kuka, cire hannun shi nayi na fada
jikinshi ina wani irin kuka, shima bai kukan ba amma zuciyarshi tana wani irin
bugawa.
First time muna rungume da juna, kamar za a kwace mu.

"Jesus Christ! What my eyes saw? Abraham!!!"

Mommah da tawagarta da suka zo ganin gidan, ai da sauri ya tura ni cikin ɗakin


sannan ya juya yana me mugun jin Kunyar su.
"Me nake gani? Wacece yarinyar?! Ai Bahaushiyar ce ta biyo ka!"
Zai bude baki yayi magana ta kife shi da mari, kuka ta saka.
Wasu daga cikin mutanen ta suka zo zasu fidda ni.

Ya buga musu tsawa dole suka tsaya.


Kayana ya kwaso min ya kai min bakin kofa, ya mika min.
Sannan ya rufo min.

Tsayawa yayi a gaban ta, sai cira take tana mimikewa,

Bai ce kome mi ba, sai kallon agogon shi yake, ina gama sakawa yazo ya
fiddani.

"Mommah! Itace Husnah! Abinda kuka gani. Na rantse miki da Yesu Chris
bamu yi kome ba!"

"Amma ban rabaka da yarinyar ba!? Ko ban gaya maka cewa Shaidaniya bace!
Ok yayi kyau! Ka zab'a ita koni"

Rike hannuna yayi sosai, ina bayan shi a rab'e yace..


"Mommah! Kece na fara sam...."

"Ba ita bace! Dr Zuhrah Hamidu Gyambu tare da Imam Moddibo Usman Abubakar!
Sune iyayen shi! In ma tsintar shi kuka yi im ma sato shi akayi kuka zab'i mai da
Musulmi Christian, nayi imani da Allah! Da yau dan Muslim ne ya....."

Zuɓewa tayi kasa a firgice, ture Ni yayi. Ya koma kanta a tsorace suka
fara niman hanyar fita da ita.
Yayinda wasu manyan mata karti majiya karfi suka juya kaina
a fusace.
Ya daka musu tsawa.
Kai Mommah mota yayi suka jata a guje, cikin sauri ya shiga motar a rud'e
yake.

Gefe guda zuciyarshi na girgiza.


Daya daga cikin matan nan ne, ta samu kiran mutanen church dinsu ta gaya musu
halin da ake ciki.
Nan suka turo karti, ina zaune. Naga an turo kofar da gudu ya riko
hannuna.

Muka fita da mugu muka shiga motar shi.


Gudu sosai yake dani, murmushi yayi min sannan ya mika min hannu.
"Daniel Yohana Chibok! DYC! Muna da broda Joel Yohna Chibok,JYC. Amma sorry ban ce
miki kome ba but Mr Arrogant ƴace yau yake son na kaiki kaduna, idan kura ya lafa
zaki ganshi, da kin kara awa daya a gidan sai dai a samu gawarki! Kingani nan, dan
soyayya ne, nasha ganin sakonki a laptop dinshi, Hotunanki kuwa ki gasu a cikin
laptop din nan, Muaaah shi yasa kika tafi da zuciyar brodana, kinga duk shirun shin
nan. Ban tab'a sanin zai iya soyayya da mace haka ba, macen ma Bahaushiyah! Please
ko nima zaki nima min irinki, wacce zamu dafa kanmu, mu cinye junarmu, babu wanda
zai damu.

I think kina fahimtar shirmen na, shi yasa daga farko na gaya miki Ni din
dan soyayya ne, don Allah karki ce na cika surutu..."

Shiru nayi ina sake murmushi, dan lokaci guda ya sauko min da farin cikin da
na rasa.

A dame na kalle shi sannan nace.


"Ya Mommah da jiki?!"
Tab'e baki yayi, sannan ya kalli gyaran gashin da yayi, kafin yace.
"Duk rayuwar da aka sanya don zuciya! Karshe farga jaji ake, domin baka tashi
nadama ba sai da lokaci ya kure maka, it's game over. Sun k'arba yanzun kuwa suna
girban matsalar su, kingani nan tunda brodana yana raye, ban damu da kome ba,
burina na sami yar kyakyawa irinki, wacce zan dauketa kamar yar baby doll.

Sannan na ginata kamar Yadda Brodana ya gina kida block din soyayyar shi, na
Kawata mata duniyar zuciyarta ni daya kamar yadda Crush guy irin Yayana ya miki,
tunda gaki musulma but zaki iya sacrifice din kome naki kinzo! Ba tare da tunanin
me zaki taradda ba, wato ku mata baku da matsala a rayuwar ku! Abinda kuka saka a
gaba shine kawai maudu'inku."

..."Me yasa baka da tausayi?! Me yasa baka da imanin halin da Mommah tashi ga?!"

Kallona yayi sannan ya juya kan motar sosai, sannan yace.


"Sabida abinda ya faru fault dinta ce, ba laifina bane"

"Toh kai kenan baka tausayin Mahaifiyar ka, ina kuma ni da nazo domin dakatar
dashi Speech din da zasu yi ranar monday! Kasan waye mutumin da ake ta yayyata
hoton shi!?"
. Kallona yayi sannan ya maida kan shi hanya, ya cigaba da tuki. Murmushi nayi
sannan nace.
"Mahaifin Dr Bature ne! really name din shi Abubakar! Yanzun da ace kune aka muku
haka, da yanzun ana nan ana masifa anyi muku ba dai dai ba.

Kuma suka sane suka yi shiru, wannan hakkin da me yayi kama! Allah muna
da son zuciya, nayi Imani ko me za a baku bazaki yarda ba a dauki dan ku ayi mishi
Abinda akawa dr' ba.

Amma ba komai, wannan shine kaddarar shi."

Wayar Daniel ce tayi kara, sannan ya duba yaga Daddy.

Katse kiran yayi, sannan ya katse wayar baki daya ya ciro wata nokia!
Ya ajiye.

Baya da kura...

Muna barin gidan. Kartin nan suka iso babu ni babu dalilinsa, kuma dama tun
zuwan su Mommah Dr ya turawa Daniel text maza yazo ya dauke ni.

(Karku manta Wannan book din na kuɗi ne)

Dan yasan tabbas zasu zo daukar mataki a kaina. Shi yasa bai yi kasa a
gwiwa ba gurin tura sakon.

...... A asibitin kuwa ba a cewa kome!!!!!!!!!!

Huzna ta b'allo August 😂🤣😹


𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙨𝙪 𝙞 𝙮𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙘𝙘

Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩 𝙖 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞 𝙣 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙩 𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩 𝙪𝙧 𝙖𝙬𝙖/.
+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....
Yan Niger Republic...
Zaku tuntube wannan number ne +227 84 50 64 76👈🏻
𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......
[7/2, 9:13 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BHSY32

Ruwa aka karawa Mommah sabida suman da tayi, sai da ta kusan awa biyu
sannan ta farka, kallon shi tayi yana zaune ya sanya hannun shi a haɓɓan shi yana
kallonta.

Idanun shi jajjur suka yi, murmushi yayi mata, sannan yace.
"Zamu iya tafiya gurin daurin auren?!"

"A'ah bazan iya fita ba! Kawai kaje a daura auren"

Ta faɗa mishi a raunane, bai mata musu ba, ya saka ya fita.

Maganar da Husnah tayi tare da halin da Mommah ta shiga shine ya daura ayar
tambaya? Da Husnah da Mommah waye mai gaskiya, kanshi ya rikice!!

A hankali yake jan motar shi har church din da za a daura auren,. Kallon
mutanen cikin church din yake kamar suna mishi dariya. Tsabar ya sanya damuwa a
ranshi.

Koda aka musayan zobe wajen da zasu sumbaci bakin juna ne maganar ta kau
modah, domin da yakai bakin shi. Saman lips dinta ya sumbata.

Daga nan aka cigaba da Shagali, sannan yayi shiru ya zuba musu ido, har aka
gama.

Tunda aka kai Devanah take rawan kai, hankalinta ya kwanta.

A gefe guda kuma shirun da yayi sai suka yi amfani da hakan domin suna gudun
abinda zai iya fitowa bakin shi sai aka ce jinin Mommah ya haura kar a ce za ayi
wata magana gudun matsala.

... A church kuwa hankalin su ya tashi suma, dan abin yana samun su. Amma
gudun kar ya fita musulimai suji yasa suka kame bakinsu .

Kuma dama ai dabi'ar suce.


---
Kwananta shida ko inda take bai kalla, shige da ficcen shi yake kawai.
Abincin da yake shigowa dashi ya ajiyewa yayi a saman dinning table, ya
wuce dakin shi.

Kafin ya fito Devanah dan mugunta ta watsa mishi pills a cikin miyar abincin
dan Sakwara ne da miya egusi.

Sannan ta koma d'akinta, yana canza kayan shi ya fito.


Zama yayi ya fara cin daga shi sai 3qrt da bakin shimi wanda suka bawa surar
jikin shi damar bayyana kansu, fitowa Devanah tayi da wasu mahaukar sexy dress.
Kauda kai yayi.

Ya cigaba da cin abincinsa, tun bai ci rabin abincin ba, ya fara jin marar shi
na daurewa.

Yana gama ci yasha ruwa ya koma falon ya zubawa tv Ido Wanda a zahirance ba
Kallon yake ba, zufa ce ke karyo mishi tako ina na jininshi.

{🤣😒 Sai dai Ayi hakuri Mr Arrogant)


..... Aikuwa Namar wandon ta cika dam, yaci ya koshi toh me ake jira.
Kallon Devanah yayi yaga yadda take lasar, hannunta tana shan wani ice
cream.

Ƙamar Wanda aka janyo . Ai kuwa ya rufa mata, dan kwace abin hannun ta.
Kamar wani zaki haka ya koma mata, dakyar suka shige d'akin ta.

Maganin da ta zuba mishi, sun yi karfi da yawa dan haka ya rufe idanun shi
ya dagargaji yar banza, daya kawarta tace ta saka tsabar muguntar ta zuba mishi
huɗu.

Sai da ya gurjeta fiye da tunanin me tunani, dan shima ya gaji, sosai dan
har sauka yayi a kanta ya kwanta a kasa, yana juyi.
Bai tab'a shiga wannan halin ba, sai yau ji yaƙe kamar ya cire abin ya
huta, ta kanta abun ya dame ta. Dan ya mata mugun wulakancin na fitar hankali.

Tashi yayi ya shiga ban daki ya sake ruwan sanyi akan shi, bai ji dama
dama ba, kawai ya fito.
Bai damu da halin da take ciki ba, ya mikar da ita.
Ganin sake zurmuka mata zai yi ta fashe da kuka.

"Don Allah! Ka barni haka ni fa ban san idan na saka maka zai zame maka matsala ba,
da ban saka maka ba. Don Allah ka barni jikina na ciwo."

B'acin rai da takaici suka hana shi magana, dan haka ya shige ta sosai.

Duka ta kai mishi tana kuka, tare da masifa, buɗe idanun shi yayi akanta wanda
suke kyalin kwalla.

"Meye nayi miki? Me yasa kika zuba min pills, kin san yadda nake ji kuwa!
Maybe Idan kika ji a jikinki ko waye ya baki shawara zaki bar mishi a gurin"
Ya gaya mata, idanun shi a rufe.

Sam bai jin dadin abin amma halin da yake ciki dole ya rabu da
madara me zafin da take kwance bisa marar shi.

Dan haka ya rufe idanun shi ya cigaba da aikinshi son ranshi, sai da yayi
abin ya ishe shi, sannan da yaji zai fidda madarar ya maza ya fiddo da abar shi
waje ya watsa mata madarar a saman jikinta, aikuwa dayawa dasu. Gashi da zafin shi.

Komawa gefe yayi ya a sauke ajiyar zuciya. Sai da huta sannan ya tashi ya
shiga ban daki wanka yayi sosai, sannan ya fito.

Ya sameta a dunkule, zuwa yayi ya haɗa mata ruwan wanka sannan yazo ya dauketa
zuwa ban dakin. Ya sanya ta a ruwan, rike shi tayi tana kuka.
"Wayyo cikina na ciwo! Mara na na zafi"

Ajiyeta yayi sannan ya fita abin shi.


Wanka tayi tare da fasa jikinta.
Sannan ta fito.
Dakyar take hada tafiyar ta, sabida gurjar da tasha a hannun bawan Allah nan
kamar ba gobe.

Koda ta fito tasamu baya nan kamar ma a gidan ne bayi nan


---
Tunda muka shiga kaduna, ya ajiye ni wani gida wanda zan zauna, ya koma.

Dan gidan akwai kome har da masu aiki.


A hankali nake sabawa da wasu abubuwan amma idan na tuna iyayena sai naji
zafin rashin kunya da nayi.

Yau na cika kwana shida da barin gida. Tunda nayi sallar Isha nake zaune.

Ina tunanin zan koma gida kawai, tunda bai zo ba.


Sai ji nayi an turo kofar falon. Kallon shi nayi, sai naga kamar an harbe shi a
bayan shi ne ko sarane.

Ina isa gaban shi ya zube a jikina. Abinda ya fito bakin shi itace..
"Wacece ke? Me kika zo nima a duniya ta? Me yasa suke kokarin dakatar dani? Me yasa
suke son kashe ni?!"

Shigowar Daniel da wani likita, ya sani kasa amsa mishi Questions din shi.

Shiga dashi daya daga cikin dakunar gidan aka yi, ina tsaye a bakin kofar, sai
sintiri nake kamar mahaukaciya.

D'akin da nake kwana naje na dauki wayar.

Innarmu na kira ina kuka, nace.


"Innarmu! Don Allah ku sanya mu a cikin addu'o'in ku! Muna cikin tashin hankali!."

Kashe kiran nayi sannan na kashe wayar baki d'aya, na


nufi dakin shi kallon Daniel nayi wanda suka fito da likitan.
Ban tsaya jin me zasu ce min ba na shige dakin. Yana kwance rubda ciki.

Zuwa nayi na sanya shi a gaba, ina kuka. Haka muka kwana har asuba na
tashi nayi sallar na fita sannan na koma kan gadon naje na dauki kanshi na daura
akan cinyata, ina shafa kanshi.

Hawaye na zuba, shigowa Daniel ya sake murmushi, sannan yace.


"In-law! Ya jikin Bro na"

Goge kwalla nayi, sannan nace.


"Da sauki!"

"Yawwa! HUSNAH! Bamu da lokaci! Ina ga ki kira Imam Moddibo yazo ya dauki ɗan shi
dan a yanzun nasan ana can ana bincike inda muke!."

Da sauri na cire kan shi a cinyata, na fita zuwa dakin na dauko wayata.
H
Cikin sauri har tana faduwa na kiran layin Innarmu nayi ta shiga min
tambaya.

"Innarmu babu lokaci maza ki kaiwa Ummi ko Abba wayar idan baki same su ba toh
Fa'iz"

"Ai gamu a cikin gidan! Bari na basu!"

Tana mikawa Abba Imam Moddibo na fashe da kuka, nace.


"Abba bamu da lokaci! Kasan yadda za a fidda rayuwarmu cikin hatsari! Idan kuma
akwai yadda zaka yi kafin ka iso, a turo mana jami'an tsaron, Siddiqu yana cikin
wannan halin, Rayuwa ko mutuwa. Muna garin Kaduna".

Daga haka na kashe wayar, na koma dakin na zauna. Muka sanya shi a gaba, muna
kallon yadda

Bayan awa guda aka kuma kirana, Abban da kanshi yace min.
"Mun shigo Kaduna! Kuma mun sanya an zuba jami'an tsaron, kuna ina ne!"
Mikawa Daniel nayi wayar suka yi magana

Kashe kiran yayi bayan kamar minti ashirin suka iso.


Sai da Daniel ya bud'e min window Naga Abba be muka je aka bude musu get din.

Shigowa suka yi har da motar asibiti da sojojin kasan nan da Yan


sanda, sai jama'atul nasrin Islam, da wasu daga cikin kungiyar Jama'atul izalatul
bidi'a wa ikamatul sunnah! Sai an Kungiyar Darikatul tijjaniyya, da yan khadiraya..

Dake dukkan su suna da kyakkyawar alaka da Imam Moddibo, shi yasa da ya gaya
musu halin da yake ciki suka bada zukatan da min taimakawa dan uwan su, wanda
yakewa Musulunci hidima.

Daukar shi aka yi tare da saka shi, a saman gadon marasa lafiya, aka
fita dashi. Ni da Daniel muka rufa musu baya.

Motar Imam na shiga, Daniel na asibiti.


Muka bar gidan, cikin ikon Allah muka isa airport, daga nan kai tsaye jirgin
Jauro airline muka shiga.

Lokaci zuwa lokaci Moddibo yana share kwalla, 38 yrs rabon shi da Siddiqu! Yau
gashi cikin wannan yanayin.

Murmushi yayi da ya kalle nie, sannan yace.


"Allah yayi miki albarka! Ke yar halak ce! Kina ta saka rayuwarki a hatsari sabida
ni! Me kike bukata ne Yarinya!"

Kallon inda Dr yake kwance nayi na rufe fuskna, dariya Daniel yayi sannan yace.
"Sir! Ai idan Bro romeo ne! Toh tabbas In-law Juliet ce!"

Murmushi yayi sannan yace..


"Allah yayi muku albarka ya sanyawa soyayyar ku albarka"

Amin nace a raina.


Mun isa yola lafiya, sai dai muna shiga cikin gari muka samu an saka dokar
tab'aci ashe kiristoci ne suke zanga-zanga akan labarin bada suka samu Moddibo zai
dauko mu, a bar musu Pastor din su, shine suka yadda hankalin mutane, jami'an
tsaron suka sake musu ruwan zafi da barkonon tsohuwa.

Tur gas..

Mu dai Allah ya kawo mu lafiya, kuma Alhamdulillah! Moddibo bai kai mu


Asibitin shi ba, ya kawo mu gida, dan yace yana tsoron kar abishi asibitin.

Duk ilahrin yan gidan sun fito, lokacin da muka iso.

Da murmushi na isa gurin Iyayena.


Daukar shi aka yi zuwa cikin gidan, tsayawa nayi ina kallon su.

Yayinda Fa'iz ya riko hannun Daniel Suka shiga cikin gidan, ni kuma nabi
bayan Iyayena.

"Gaskiya kin kware Sosai! Nazata ke kasashiya ce! Ashe yanzun aka fara
gwabzawa! Kin tsallake mataki na biyu! Akwai matakai masu yawa! Taya zaki tsallake
su."

Inji Sadiq mugu,


Juyawa nayi dan har su Innarmu sun shige cikin gidan, na kalli cikin idanun shi
cikin kwarin gwiwa nace.

"Da farko tsoronka nake ji! Sabida bani da namiji a bayana! A yanzun kuwa ga namiji
nan! Sadaukina! Jarumina! Namijin gaske! A yau ya fadi! Ina maka albishir da gobe
idan ya tashi sai ya shafe tarihin kowa a cikin ku! Ban san meye matsalarka da
faffutikar hadama akan dukiyar da baka da kaso a ciki ba! Amma me guri yazo."

Ina gama gaya mishi haka nayi wuccewa ta, dan bazan iya tsayawa a gaban wannan dan
jagaliyar ba! Mutum babu kome a ranshi shi sai Iskanci da rashin hankali.

Ina shiga nayi wanka tare da sauya kaya, na kwanta rama barcin da banyi ba jiya.
.....
A cikin gidan kuwa Ummi da Fa'iz tare da wani likita suka rufa akan shi, duk wani
abinda za a bukata sai da aka kawo daga asibiti, suka shiga niman rayuwar shi
wacce. Numfashin sa take sauka duk bayan minti biyar, life support d'inshi yana
gangarawa ƙasa, da sittin zuwa hamsin da d'aya wani lokacin idan yaja numfashin ba
zai dawo ba, sai bayan minti goma kacal.

Wannan shine mafi girman tashin hankalin da Ummi ta gani a rayuwata, inda a garin
bincike suka gano. Ai na'urar da take kir.......

🙄🙄🙄🤔 A Toh me no go fi tuk

𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙨𝙪 𝙞 𝙮𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙘𝙘

Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩 𝙖 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞 𝙣 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙩 𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩 𝙪𝙧 𝙖𝙬𝙖/.
+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....
Yan Niger Republic...
Zaku tuntube wannan number ne +227 84 50 64 76👈🏻
𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......
[7/2, 9:14 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BHSY33

Wani irin kuka ne! Ya kwace mata, ta dage gadon cikin tashin Hankali tace.
"Fa'iz! Mu kai shi asibiti! Babu koda a jikinshi. Sun kuma saka mishi wani na'urar
da take rage karfin numfashin sa."

Duk sun kasa magana, dole suka sake fita dashi daga gidan, ina barci Luluh
ta shigo ta tashe ni, kaman zanyi kuka na farka ina kallon ta.

"Addarmu! Wannan mara lafiya ne ya.."


Ban gama jinta ba na tattara nayi waje a guje, ina zuwa na samu Sadeeq yana
murmushi.

"Dama d'aya gare ki domin ceto rayuwar saurayin ki ga mutuwa! Shine Mu had'a
shimfida! Kawai hakan ce zai kwace shi daga mutuwa! Domin abinda aka saka mishi ba
wani abu bane, kawai dukar karfen dake jikin zuciyarshi aka yi."

Ta kowa yayi gabana yana gutsirar chocolate, ƴace.


"An jima ana niman rayuwarki! Tun kina A.B.U, da kika shiga rayuwarshi! Koda zaki
gayawa kowa babu wanda zai amince! Sabida dukkan mu, kaman mu daya! Sannan zan iya
pretending as Fa'iz shi nasan abinda zan mishi.
Naji Iyayenki suna cewa zasu koma, well baki tunanin wani abu ya same su ne? Zan
so yadda nake gutsirar chocolate din Nan nayita fu**ck giigghhhhh Ashhhhh! Sannan
ina kiss your lips, neck and beautiful breasts!"

Kauda kaina nayi cikin jin haushi.


"Amma kai kan kayi asara duniya da lahira, tababbe kawai ai ko nafi kowa lalacewa
bazan hada jikina da na kazami irinka ba"

"Ok toh a sauka lafiya!" Yaja bike d'inshi a guje.

Fitowar Hajja Kubrah da su Aminah yasani kallon su.

"Kizo muje!"
Jikina ba kwari na bisu, har asibitin, Ummi kam tunda aka shiga asibitin take
kuka, sosai tare da tsinewa duk wani Kirista Albarka.

Daniel na gefe, ta tashi ta cukumo rigar shi, tana jijjiga shi tare da cewa.
"Gaya min! Me suka mishi! Me suka aikata mishi! Meye laifin shi?!"

Kifa mishi mari take cikin kuka,, tare da dukar shi.


Sunkuyar da kai yayi bai d'ago ba, sai da Imam Moddibo ya rike hannunta,
tare da rungume ta, a kirjin shi. Ta kuma sake wani Irin kuka. Me tab'a zuciya.

"Wato sir! Ban san me zan fara ce maka ba?! On behalf of my family
members muna baka hakurin abinda ya faru! Dukda nasan ba lallai bane su din su bada
hakuri! Amma Ni kam na baku hakuri! Ban san meye ke faruwa ba but zan iya
tambayarka shin kun sami sab'ani ne da Mr Eshaya Amos Chibok?! Your ansa is behind
good or bad! We shall find the solution!

Ban fad'i hakan dan na yaudare ku ba, na fadi hakan ne dan ganin
hawayen Mommy! Tun daga ranar da nasa sabida miracles din Brother ake rike dashi
sai na fara binciken wadanda suke zuwa gurin Mahaifan mu sabida....."

Shiru yayi bai kuma magana ba, sakamakon zuwan Sadeeq Mugu!

Dukkan mu, muka sha jinin jikinmu, akwai abinda yake faruwa.

Wucewa yayi zai shiga dakin da aka ƙwatar da Bature na tafi da gudu na ture
shi. Ina me tsare shi da ido.
Turani yayi cikin dakin Yasaka key.

"Ke har kin isa dakatar dani ne! Tun kafin nazo duniya na iya makirci, dan haka
zan baku dama. Idan kuna son wannan gawar ya tashi. Toh ku juya bayan kuma. Zan
huta da wannan lady, sannan idan kuka yunkurin wani abu, toh dukkanku zaku fuskanci
matsala domin asibitin zagaye yake da mutanen Alhaji Muhmood Dan kasa. Zabe ya rage
muku"

Sulalewa nayi kasa tare da rike kafarshi na fashe da kuka ina cewa.
"Don Allah karka wulakantani!"

Tasowa Fa'iz yayi yazo inda nake ya d'aga ni, sannan ya bude min kofa na fita.

Ban san me ya faru ba, amma tabbas an fito da Sadeeq Mugu cikin wani mugun
hali, domin babu inda jikin shi baya zubda jini.

Haka suka kaishi wani daki, nan aka cigaba da duba lafiyar DR,
Tun safe muke zaune a cikin asibitin har dare.

Da za'a koma gida aka barni, ina zaune a jikin shi, har dare ya raba.
Dare na rab'awa na fara sallah ban tashi a gurin ba sai karfe uku da
rabi.

---
"Amma kusan abinda kuka aika? Mun sani! Kuma dama dole kashe shi ya dace muyi! Amma
tunda bamu kashe ba! Mun raunana lafiyar shi. Zaka iya dayan kome but lafiya baka
sayan shi sabida tsada ne dashi!

Ya gama sanin sirrinmu! Taya zan mu barshi bayan da sanin shi ana kashe musulmai
bai magana ba a yanzun idan muka tab'a musulmi ranka mana zai yi! Karshe ya tsaya
ya kwato musu hakkin su, shi yasa na bari su andrew suka mishi mugun illar, Yohana
kome kaga ana yi a rayuwa is part of business! Dan haka ya saya min sayar mishi!

De next shine maka Imam Moddibo a kotu, na kwace mana yaron mu. Sannnan duk
Bala'in da za ayi ya zama mune da gaskiya ko kuma...

Na rufe idanuna na aikata zunubi me girma! A tunanin ku! Amma a gurin Yesu
hadaya ce da sadaukarwa ce"

Duk sai jikin su yayi masifar sanyi har da Mommah, dan haka bata jin zata
iya barin Yaronta ga musulmai ba.

Cikin damuwa tace.


"Amos baka kyau ta min ba! Koda zasu rabamu dashi bai kamata kayi mishi illar ba"

"Ai dake ance miki, musulmi yana da alkawarine! Toh bari kiji haka da nayi ai
ba domin nayi ba just kept your to seeing wat will happen with Moddibo and the boy"

Kukan da bata san yaushe zata dai nashi ba, ta sake me mugun cin rai, dan
yanzun hankalin ta yafi na kowa tashi! Wani hali Abraham yake ciki!

......
Devanah tun tana saka idon ganin Jaruminta, har ta hakura.

Har ta hakura, ta kwanta tana. Taryo abinda ya faru d'azun nan, kawai sai ganin
Joel Tayi akan ta, yana murmushi.

"Kin bashi. Nashi kason ni bazaki bani ba?!"

Tashi tayi tare da zuba mishi ido sannan tace..


"Amma baka da hankali! Ina matar dan uwanka shine zaka zo niman wani abu a gare ni,
fitar min a daki kafin na jima'i ciwo!"

"Toh! Me farki! Zan fita amma dole sai nayi koda karfin tsaya ne! Bani tun mana
sheda juna!"

A tsorace tayi baya tana zare idanun ta, waje.

"Joe! Please Kar ka min haka! Ni ba yar iska bace! Da mutuncina mijina ya same ni,
please karka aikata min abinda zan daina ganin girm...."

Fincikota yayi da karfin Bala'i ya biya bukatar shi, wanda tsabar tashin hankali
sai da ya sumar da ita, dan sai da yayi mata mugun duka, kafin ya fice daga gidan.

Babu wanda yayi tunanin halin da take ciki sai Mahaifiyarta, tazo gaya
mata abinda ya faru da Bature. Aikuwa taga yarta a cikin mugun yanayi. Abinda yayi
masifar girgiza mata zuciya, ta nemi taimakon driven da ya kawota suka kaita
asibiti.
---
Sati curr Bature yayi akwance ina zaune ina karanta suratul bakara, bawai dan shi
ba sai dan kaina.

Ƙarar computers din da suke jikin shi ya katse min karatun na


zuba mishi ido.
Tashi nayi naje inda yake na zuba mishi ido, shima nice yake kallo kafin ya
kauda kanshi.
Fita nayi ma gayawa Fa'iz wanda yake tsaye suna magana da Ummi.
Da sauri suka shigo, suna duba yanayin lafiyar shi.

Mik'ewa yayi, Ummi ta maida shi sake mik'ewa yayi ta kwantar da shi.
Ya buge mata hannu cikin zafin rai yace.
"Karki tab'a ni! Ku kyale ni"

Cikin jin haushi Fa'iz yace.


"Karka kuma buge mata hannu, ina ba haka ba zan baka mamaki"

Ai kuwa kamar wanda aka zage shi ya mike daga gadon, zai sauka na sha
gaban shi.

Nuna Ummi nayi ina kallon cikin idanun shi nace.


"Mahaifiyarka ce! Shi kuma kaninka ne! Idan yayi maka fine, ka sauko zaka yi
masifa, toh ceto rayuwar ka suka yi.

Dake baka san meke damun ka ba, har da buge mata hannu, wallahi kaci
sa'ar baka da lafiya da sai na kira maka mari kaji yadda take ji! Mu a musulunci
baya ga Allah da Manzonsa! Third uwa ce! Dan haka zaka ajiye wancan akidar na
Kiristocin ka fuskanci rayuwarka"

Dake bai da lafiya bai iya dogon magana ba, sai ya juya mana baya, haushi
ya bani na fita na bar asibitin.

A hanya muka hadu da Sadeeq Mugu, wanda yasha jinyar fadar da suka yi da
Fa'iz, har da yanke juna, wai Fa'iz ya barshi ya a kashe Bature, shine Fa'iz yace
mishi zai barshi amma kafin nan ya fara kashe shi tukun...

Ai dan baka da shekaru bawai yana nufin bazaka iya kwatar kanka bane, ya
nunawa Fa'iz yana da girma, shi kuma Fa'iz ya nuna mishi yana da dabara.

Dan haka yana ganina fara, tunanin yadda zai same ni, ina fahimtar
nufin shi na koma asibitin sai da Fa'iz zai dawo gida muka dawo tare.

---
Jikin Alhamdulillah! Amma babu wata fahimtar juna a tsakanin mu dashi sai da
Innarmu, da Babanmu, sune suke mishi magana yaji, amma babu wanda ya isa dashi.

Da na gane haka sai na daina zuwa asibitin, aikuwa ya kuma kwarkwance musu, da
rigima tare da tashin hankali.

Sai da Ummi tazo tasani a gaba, muka je.

Dake baki shiga daga farko ina baya. Raba idanu yake, yana gani na ya sauke
ajiyar zuciya, sannan ya kwanta. Bai kuma magana ba, duk da maganar da suke mishi
yaki tanka musu.

Abincin ma sai yaga Ummi tana zubda kwalla yake amsa, tsabar sangarta bashi
take a bashi mara kirki, ya bude yayi ta karb'a.
Lokacin da naga wannan kayan bakin cikin, sai da na zabga mishi harara.

Bai kula ni, tunda ya samu suna ririta shi meye matsalar shi.

A hankali ciwon jikin shi yake warkewa, ga karar da aka kai na Moddibo,
wanda aka daga sau uku sabida ciwon da yake fama dashi.

A na hudun ne, aka samu shiga. Ranar naga tashin hankali.


Yadda Ummi take kuka, Mommah tana kuka. Kowacce tana fadin D'anta ne.

A lokacin da lauyansu Ya kafa hujjar da cewa ai ni sani akayi na raba BYC da su


Mommah nayi kuka kamar zan cire idanuna.

Sannan kotu taci tarar Imam Moddibo, kuɗi masu yawa.

Sannan aka kori karar bayan anyi musu iyaka da BYC.

Tsabar bakin ciki yayi min yawa ko magana na kasayi, ashe har na
fito bakin hanya, shi ya hango wata mota da tazo da gudu.

"HUSNAH!!!!!!!!"
Ya kira sunana da karfi, juyawar da zanyi, aikuwa motar tazo ta buge cinyata na
fadi can gefe, kaina ya bugu da gefen hanyar.

Buɗe ido na nayi a hankali na tashi lokacin ya iso, inda nake bashi ba
hatta iyayenshi dasu Ummi.

Kai hannu yayi zai tab'a ni na tsinka mishi mari, jini nuna fita ta hancina. Zai
kuma tab'a ni na sake kai mishi duka, tare da ture shi.
.. matsowa yayi tare da rungume ni, ya sake wani irin ajiyar zuciya, yana matse
kaina.

Daga nan ban zance nasan an kawo ni Asibiti ba, domin dai farkawa nayi na
ganni da uban gamon bandaje, kamar wata sarauniya, yana rike da hannuna. Janye
hannuna nayi ina kallon sama, hawaye na zuba daga Idanuna.

"Yaushe zan daina kuka! Yaushe zaka fahimci gaskiya? Ina sadaukar da
Rayuwata sabida kai meye kafi sauran mazan dashi, karka manta kasan gaskiya me yasa
ka rike sab'anin haka, Please kaje bana son ganinka, da zaran na ganka!toh tabbas
zan cigaba da Tsanar ka har karshen rayuwa ta, Please go away, jeka cigaba da rike
darkness dinka, tunda ka kashe light dinka, Please stay away for me, karka kuskura
na ganka, idan kuma na ganka, toh de next abinda zanyi i with kill my self just
gooooooooo"

Na fada da karfi ina me juya mishi baya.

Riko hannuna yayi..


"Taya zan tafi! Taya zan iya rayuwa babu ke! Kinsan illar da kika min, don Allah
karki kashe min rayuwa dan rayuwar mu a haɗe take da juna, ban san rabona da na
zubda hawaye ba, amma shigowar ki Rayuwata nayi kuka babu adadi, tunda na fahimci
bazasu......

😿😿
Don Allah kuyi hakuri bazan iya kara yakai hudu ba. Ina da yara da miji, nayi
alqawarin uku nan dai amma four wallahi zan shiga hakkin aurena da Yarana, ku
fahimta, nasan baza ku ji dadi ba, amma ba yabon kai ba, kusan bani wasa da typing,
kuma bana kawo muku Uzuri! Don Allah kuyi min hakuri.......
𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙨𝙪 𝙞 𝙮𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙘𝙘
Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩 𝙖 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞 𝙣 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙩 𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩 𝙪𝙧 𝙖𝙬𝙖/.
+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....
Yan Niger Republic...
Zaku tuntube wannan number ne +227 84 50 64 76👈🏻
𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......
[7/2, 9:14 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BHSY34
.......... _For MY VIP Group kuna yin BYC da HUSNAH! Banga Yan Team DEVANAH Ooo🌺😘
MUCH LOVE_
GOYO GUBA..... Ji

Taya zanyi sake nadafe! Hus....."

"Don Allah ka fita nace!?" Na dala mishi tsawa, tare da kwace hannun na.

Wani irin zuciya ce ta ciyowa shi, dukda Ummi da sauran mutane sun shigo, bai
hana shi. Fincikoni yana huci ba.

Lumshe idanuna nayi nace..


"Ai bani zaka nunawa jarumtar ba! Mutanen da suka lalata maka rayuwa zaka nuna musu
kai namiji ne! Ko kana son a kiraka da lusar...."

Ban tab'a sanin zai iya mun wannan abin kunyar ba, dan wallahi suman kwance
nayi.
Yana gamawa ya dire ni ya rab'a gaban kowa ya fita cikin isa da jin kai, haushi ya
kamani na fashe da kuka nace.
"Mara mutunci! Ko kunyar Iyayenka baka ji ba! Allah ya isa min! Kuma sai na wanke
bakina wanda kake cin naman mushe, mugu Azzalumi kawai!"

Kuka nake ina kakarin amai wai ni.


Daniel daga bayan su Ummi yace.
"Nawawo! Nawo tell you yawun zai dawo, ai is olrdy pass kawai kiyi hakuri ku cigaba
da soyayya haka if not , yanzun kika fara karb'an hoto kiss!"

Juyawa nayi zanyi magana, Fa'iz ya make keyar shi, yana fadin "aimu Addinin mu
ya haramta haka, kaga kenan dole tayi aman abinda ta karba a bakin shi"

Kuka nayi ta musu, ina bori dukda fama wuyana da nake yi, sai da Innarmu tayi
min tsawa, sannan nayi shiru.

.......
Lokacin da ya isa gida. Ya sami Devanah bata gidan, tana hannun Mahaifiyarta, dan
haka yana wanka ya wuce gidan Mommah.
A yadda take kallon shi, a tsorace sai duk ta takure guri guda. Kamar mara
gaskiya, zuwa yayi ya zube a jikinta yana sauke ajiyar yake saukewa akai akai, kuma
yaki ce mata kome.

Hawaye ne ya zubo Mata, ya sauka akan goshinsa, a hankali ta furta.


"Ba zan tab'a bari su tafi min da kai ba?! Kai ne farin cikina na! That lady she
deserves to death! Dole ta mutu! She destroy my happiness!"

D'ago Kai yayi yana kallon ta, sannan yace.


"HUSNAH! Kar wani abu ya same ta, domin ba zan iya dakatar da kaina daga fushina
ba, iya ita nake so! Ba wani abun duniya ba, idan kuwa wani abu ya sameta toh ba
shakka zanyi kome dan na tsaya mata!"

Yana gama faɗar haka ya juya ya barta puss kamar kayan wanki.

Tsuhuwar wayar shi ya dauko tare da jonata a charger, sannan ya zauna a


gefen gado, ga dai matsalar a warware take, amma abin tashin hankalin shine, babu
wani wanda zai bada kofar ya fahimci haka.

Kanshi ya daure baki daya bai san inda zai saka kanshi ba.

Ta ina zai fara?! Me zan yi dan na gano gaskiya?! Shine abinda zuciyarshi take
yawan nanata mishi.
Ajiyar zuciya ya sauke sannan ya fito duba kayan jikin shi yayi, yau
kwana biyu da ita yake kwana da ita yake tashi. Bai da lokacin da zai sauya ba.

Dawowa yayi sannan yayi wanka sosai, kafin ya fito daure da towel. Turusss yaja
ya tsaya yana kallon Devanah da tayi wani irin lalacewa.

Zama yayi kusada ita, yana kallon ta.


Riko hannunta yayi cikin nashi sannan ya janyo ta jikin shi.
"Hmmm! Kinsan abinda ya faru ba sai na kuma na bata miki ba! Ina ganin ai
ya kamata..."

Jan bargon gefen shi yayi ya rufe musu jiki, dan tun ranar da ya hadu da ita
yake yawan jin shi cikin dan bukatar mace, amma dake bai saka hakan a ranshi ba,
sai bai dame shi ba. Amma ganinta yau ya sanya shi jin yanayin.

Sun tab'a soyayyar su, kafin suka tsunduma duniyar Maji dad'i.
Bai wani dade kamar ranar ba, kawai ya sauka.

Kallon shi tayi, sannan ta mike zata ban daki ya bi bayanta, suka yi wankan a
nan itace take tsokanar shi take da erotic, Amma yaki biye mata, dan ya sauke
abinda ke damun shi kome zata yi sai tayi, amma baya jin kome sai begen Husnah.

A gurguje ya fito ya saka wata rigar batik, da wandon jeans baki na kamfanin
NDNK, takalmin channel ne a kafarshi, sai gashin kanshi da ya gyara. Sannan ya
fesa turaren Knowlegde rasasi, wayar ya dauka. Sannan ya fita a hankali yake sauka,
yaji muryan Mommah tana fadawa Joe, bai damu da Yasaka kunne a fadar ba, amma ya
fahimci akan mace take mishi fada.

Tana ganin shi ta zare ido, tare da nunawa babu kome bai wani damu ba dan bai san
sanadin fadar ba.
"Mommah! Am went out!"
Ya fada mata a hankali, sannan ya saka glass din shi, ya fita daga
gidan.

"Am glad to you! Kinyi biyu babu! Next sai ki maida hankali akan mu tunda kin
shi Baturen kwace shi zasu yi, am perjury kinji abinda nace bazan tab'a kyale mishi
Devah ba, dan taya ma zan bar mishi ita bayan ya rabamu da soyayyar ku, yanzun kuma
na bar mishi macen da nake so! Dole ya bar min ita tunda ba tashi bace ! Kun nacewa
impious, Wanda yake kan hanya biyu."

Shiru tayi tana mamakin yadda Joel yake, nuna k'iyayyar shi da dan uwansa.

Share kwalla tayi sannan ta zauna tare da zuba tagumi, shigowar. Bishop tare
da Ummi, ya sata d'ago kanta. Ita kuwa Ummi hoton Bature take kallo.

Hawaye na sauka a idanunta, sannan ta zauna, ta kalli wani hoton shi


da yake tsaye a church! Ga hotunan shi na samun nasara tun daga primary school har
Secondry, zuwa University!

Maida idanun ta tayi, kan Mommah suka gaisa.


"Dr Zuhrah Hamidu Gyambu! Mahaifiyar yaron da kika yi adopt, D'ana me Abubakar
Siddiqu! Please Madam ki barni na tafi dashi, more than 38 years Ina kuka, ki
taimaka min na tafi da Yarona."

Wani kallon banza Mommah rayuwa Ummi tare da cewa.


"Maza fitan min a gidana kafin na wulakantanki! Kuma yaro ba zamu baki ba. Idan kin
isa ki rabamu dashi."

Mik'ewa Ummi tayi tare da sake murmushin tace mata.


"Idan jini bane! Insha Allah zai zo gare Ni".

Tana gama gaya mata haka ta fita daga gidan.

---
A asibitin.
Tunda ya tafi bayan na gama kuka na, na juya musu baya.
Sai dai lokaci zuwa lokaci ina tuna abin dan har cikin kwanyata nake jin
bakin shi a cikin nawa.

Haka kawai sai naji tsigar jikina ya mike, lumshe idanuna nayi cikin damuwa
domin kuwa, ina cikin wani irin yanayi wanda ko zamanin da Aahil yake turmushe ni
bani jin haka, yau sumbatar baki na yayi amma duk na mutu da shauki!

Wannan kuma idan ranar da muka mallaki juna fa tabbas akwai cinye juna
wallahi.

Can da yamma ya shigo, sau daya na kalle shi, sannan na kauda kaina.
Zama yayi a gefe yana kallon yadda nake addu'o'in.

Ina gamawa na nad'e abin sallar na zauna a bakin gadon shi kuma yana tsaye a
jikin kofa ya naɗe hannun shi a kirji ya wani b'ata rai, kamar wanda aka zage shi.
Nima b'ata ran nayi dan na fahimci, so yake ya kawo min fi'i.

Zuwa yayi gabana ya ja kujera ya zauna.

"Zan kuma kiss din bakin ki, dan ni yayi min inta tsotsa"
Ya gaya min ko kunya bai ji ba.
(Karku manta Wannan book din na kuɗi ne)

"Me yasa kike.".

"Ka fitan min haka! Bani son ganin ka!" Zuwa yayi ga bana ya tsaya.
"Indai dan kece! Tabbas da na jima a musulunci! Sai dai baki san wani abu
bane! Ni bazan shiga musulunci dake ko wani ba, koda zan shiga sabida Allah zan
shiga dan ki daina jin haushina dan naki su, kuma bani ganin laifin su Mommah,"

Jan kujera yayi m, sannan ya zauna.


"Ban san me kika sani akan Moddibo Family ba, amma ki sani bani da
ra'ayin zama cikin su domin."

Duk maganar yake nayi banza dashi, shima yaji yadda nake ji.
Haka ya gama surutun shi ya fita. Ban kuma jin duriyar shi ba, har aka
sallame Ni, muka koma Narabi. Su Ummi suka wuce Yola...

Duk yadda rayuwa tazowa bawa sai ya godewa Allah, tunda zai baka lafiyar da
zaka fita ka Nima abinda zaka turawa kanka asiri ya gama maka kome.
A hankali wasu shafukan suka rufe, sakamakon a rangama da akayi tsakanin..

Sadiq Mugu. Yayi fada da wasu narasa mutunci irinshi suka mishi dukar Kawo wuka.

Nima naji labarin ne a bakin Aminah.

Sai dai dawowa na Narabi ya kuma sabunta tsohon damuwar da, ya dawo an samun
ido sosai. A bangaren Dr kuwa idan ya kira ni bana dauka, tun yana daukar
al'amarin da wasa, har ya tabbata da gaske nayi fushi dashi.

........
"Sadeeq! Yarinyar zaka je ka kashe mana ita! Matukar tana raye babu wanda ya isa
tunkarar Shi, Ni kuma na maka alkawarin, sai na nima maka ita koda karfin cin tuwo
"

"Shi kenan yallabai kuma zan maka abinda bazaka tab'a mantawa dani ba"
inji Sadeeq din.
"Yawwa that's my Boy! Ka cigaba da sakama muna zamu baka kyauta na musamman!"

----
Tunda safe nake jin faduwar gaba, ga tsoron da ya mamaye min zuciya.

Dan haka na fita ni da Luluh da Meemah dake! Abdul yana Jos.


Muka bar Ghaddafi dasu Innarmu a gida....

Duk da hankalina baya kwance amma dake mun sami hira! Sai muka manta da kome
har yamma, sannan muka taso zuwa gida.
Tun daga nesa muka hango unguwarmu tayi bak'ikirin, sai karar harbe harbe
ake.

Juyawa muka yi na rike hannun Meemah da luluh muka shiga gudu, dan munga
mutane gudu suke, sai da muka nausa daji sosai, sannan muka samu mafaka, a cikin
wani kogon rami, muka boya.
A gurin. Muna zaune muka ji ana niman mu! Sake makalewa muka yi a cikin
ramin. Na tushewa Luluh baki, Maryam ta toshe nata,

Har cikin dare basu bar gurin ba, sai da suka ji kar'ar jirgin sama da,
kuma sojojin na harbi. Shine suka bazama daji.

Muna zaune a gurin, bamu fita ba. Dan gabaki daya tsoron fita muke, bazan
ce ga lokacin da muka dauka ba, amma tabbas muna cikin tashin hankali.

Ihun Bature najiyo yana kirana, a hankali na rike Luluh da take kirjina.

Sake kirana yayi kamar muryan shi zata kare, sai bashi hakuri suke tare da ce
mishi zan fito.
"Addarmu! Shine fa."
Ta faɗa min kamar zata yi kuka.
"Idan ban dawo ba, karki fita sai Kinga masu kawo a gaji! Ki rike Luluh! Don Allah
karki lalata rayuwarki, idan kina da muradin wani abu ga wayar nan akwai layin Dr
da Daniel, Ummi Zasu miki Ni dai karki lalata rayuwarki!"

A hankali na fito daga na fito, ina kallon su, rike shi akayi yana kwacewa
yana fadin .
"Me yasa bata fuskanci kome ba, sai da na fara nimanta! Me yasa basu tsaya iya
kaina ba, why she! What she did? Ina tana nan bata mutu ba, ina jin hak......

Toh ya labarin su Inna da Baba!


Tsakanin Sadeeq Mugu da Mommah waye ya kawo harin.... Ko wannensu su na da burin
ganin karshen Husnah HABIB Manga!!
𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙨𝙪 𝙞 𝙮𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙘𝙘

Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩 𝙖 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞 𝙣 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙩 𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩 𝙪𝙧 𝙖𝙬𝙖/.
+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....
Yan Niger Republic...
Zaku tuntube wannan number ne +227 84 50 64 76👈🏻
𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......
[7/2, 9:15 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BHSY35

Jan shi Daniel da Fa'iz suke yana fadin No! Asma'uh tana kusadani! I hear
dat, ina ji she are luk at me! Karku tafi dani, rayuwata ce ita din.

Ina son kuka amma ba hali dan kukan yaki zuwa. A hankali na shiga bin
cikin ganyayyenki nan, suna jin motsi a bayan su. Suka juya da sauri.

Zubawa juna ido muka yi, sam jikinshi yaki tsayuwa guri guda. Har
inda nake ya karaso gurina.
Babu wanda ya iya cewa dan uwanshi wani abu.
Ajiyar zuciya kawai nake saukewa.
"Husnah! Ina su Maryam da Luluh?!" Fa'iz ya tambaye ni,

Juyawa nayi na shiga bin hanyar da na fito, suna bina bakin Kogon muka bi,
na shiga tare da riko Maryam, ita kuma ta riko Luluh!

Muka fito. Ina jin Yana fada musu cewa.


"Wajen nan akwai mugun cobra! Wanda yake tsakanin nan!"

Muna fitowa ya kalle mu kafarmu babu takalmi. Gashi dukkanmu babu me iya magana,
tsoro da firgici ya hanamu cewa kome.

Wani irin iska da huci muka ji, duk aka juya.

Ashe ramin da muka zauna, nan macizai ne a gurin!

Tsoron ya saka Luluh da Maryam suma! Ni kam dama na jima da zama mara amfani,

Riko hannuna yayi muka fita da dan banza gudu domin macizan ganin mu
yasa sun fusata, wahala ko ta kudi ne babu dad'i balle kuma wanda aka zo dan shi.

Tunda muka gudu musu shi kenan, a hankali muka ido inda motar su
take, aka sakamu.
"Sir! Ina zamu wuce!?"
Shiru yayi yana kallon yadda nayi da idanuna.

"Mu shiga cikin gari, sai mu wuce bauchi."

Tunda muka doshi hanyar gida zuciyata take lugude, muna shiga cikin garin na
hango gidan mu ya kone, kurmus sai tashin hayaki nake, tun kan su tsaya na shiga
kiciniyar bude motar. Yaki buɗewa.
Dole suka tsaya, da gudu na buɗe kofar na fito a guje.

Ina ihu tare da yunkurin shiga gidan, rike ni yayi. Lokacin su Baba Haruna da Baba
Yawale suka iso suna zubda hawaye sosai.
"Asma'uh kiyi hakuri! Haka Allah ya ƙaddara. Habibu da Zainabu, sun
rasu tare da Ghaddafi. Mun so ganin ku kafin muyi mushe jana'iza amma babu ku Babu
labarin ku. Kuyi hakuri Allah zai bi muku hakkinku."

Shiru nayi ban kuma tari ba, sabida abubuwan sun zo min a matsayin bazata,
sai ya zama na bana iya ko tari kome na ciki kwalkwalwana ya tsaya cak!

Sam bani da wani abu da zan iya rikewa a yanzun. Su Maryam ma sun farka inda
suka fito. Sakani suka yi a gaba suna kuka.

Ban san meye Dr ya tattauna dasu ba, sai dai sun fito suna kuka suma.

Daga nan suka mana sallama, bauchi muka je a can muka bi jirginsu.

......
Mun isa Yola lafiya kai, sai dai tunda muka isa gidan. na kasa taki daya daga inda
muka yi parking saboda kafaffuna da suka kumbura.
Dauka ta yayi a kafad'arshi shi muka shiga cikin falon Ummi ya dire
mu, sannan ya kalle yadda na kumshe idanuna, naki kallon shi.

Haka suka shigo da su Maryam da Luluh, Ummi tana d'akinta, tana gama abinda
take tafito.

Ruwa ta kawo a baho ta saka min kafafuna a cikin, sannan ta sake dubawa su Maryam
suma ta sanya musu kafar su a cikin.

Magani ta saka sannan ta fara aiki wanke min, sai da ta gama.


Sannan ta cire kafar, Ta mikawa Amina ruwan. A hankali ta fara cire
k'ayar, sam bani fahimtar kome, domin bana jin zafin. Sam tsantsan zuciyata da take
bushewa.

Ana gama min nawa aka fara nasu Luluh, kukan Luluh ya dawo dani daga
Duniyar dimuwar da na shiga.

A lokacin naji kamar ana warware min duk wani abinda ya zame min, duhu.

Ihu na fasa tare da rike kaina, duk wani abu na gurin wurgarwa nake.

Tsoron mutanen nake, kai ban san me zan fada ba, amma naga rayuwa iya ganin
idona.

Da gudu suka shigo sabida ihun da nake ya wuce misali, yana zuwa ya
riko ni. Yayi cikin damuwa ya rungume ni.
Tare da shafa bayan, kaina na kirjin shi. Ina jin karar abinda ke
jikin shi yana bugawa.
A hankali nace..
"Sun kashe min su! Sun kashe min su! Dr meye laifin iyayena?"

. Sake matse ni yayi, idanun shi na ciko da kwalla, yace.


"Basu da laifin kome!"

Haka yayi ta rarrashina, har Ummi ta shamace ni ta min allura.

Ko minti biyar banyi ba, barci ya dauke ni.

Kallon shi tayi sannan tace.


"Al'adu sun banbanta! Haka addini ya shiga cikin! Dan haka, karka kuma tab'a ta,
sabida ita musulima ce! Kuma Bahaushiyah."

Jikinshi yayi kasa yayi da kanshi sannan yace.


"Am sorry Madam"

A ranar ya koma abuja, inda yake ya sami Devanah ba lafiya, eh ba


lafiya tunda Joe shima turmushe ta yaƙe, kuma bana wasa ba.

....
Tunda ya isa, yake hadda duk wasu takardun shi me amfani, kama daga na makarantar,
da wasu abubuwan shi, sannan ya haɗa su.

Yana gama hakan ya zuba ido yana kallon yadda kome yake tafiya.
A cikin ranshi kuwa bakin cikin abinda Mommah tayi min ne ya hana shi
sukuni, dan duk yadda yaso danne abin ya kasa.

Washi gari.
Suna karyawa ya zauna har sun yi nisa ya tashi. Can ya tattaro duk wani abu da
yasan shine yasa suke tsoron kar ya Barsu.

Ya ajiye musu yayi sannan ya karasa cin abincin shi.


Duk a tsorace suke. Yana gamawa ya fara magana.
"Wancan ranar mutanen can! Sun fiku gaskiya! Ni dan sune! Amma kuka nuna ni bana so
bane! Duk ba abun damuwa bane! Ita yarinyar me yasa aka kashe mata iyayenta?!
Tabbas tunda aka tab'ata toh nima haka za a tab'a ni, kuma nayi haka.

Mommah wancan ranar Dr Zuhrah tazo Mommah kuka tozarta ta, bayan nasan
Mahaifiyata ce! Ban san me zan muku ba, ku fahimci irin son da nakewa Yarinyar ba.
A sabida ni ta rasa Parent dinta! Duk wani na jikinta tsoron ta yake ji! Haba
Mommah! Ai koda albarkacin soyayyar da na nuna miki, Husnah bata yi Deserve haka
ba. Nagode sosai! Sai dai ku sani zan yi nesa daku amma ina cikin addinmu na Yesu
Chris. Kallon Devanah yayi.

Tare da mik'ewa itama ta mike tana bin bayan shi.

---
Kullum muna cure a dakin Ummi, ko fita bamu yi, Sadeeq Mugu, shima yana fama da
kanshi.

Inda muke fuskantar Matsaloli shine Siyamah da Sughra, dan basu da mutunci, ga
wata yar uwansu da tazo gidan Na'ilah.

Bata da hankali Yarinyar, haka zasu yita , tsiya son ransu.

Yau Ummi da Mamie sun tafi Jimeta, domin Dadah tana can Ikilima ba lafiya,
shine suka tafi tare.

Bayan tafiyar su, Ba kowa sai Nenneh! Wato Hindu.


Shigowa dakin tayi, ta zuba min ido.

"Ban so ki kawo labari ba! Amma mun fahimci, taurin kai da lafiya a jininki
yake! Koda zamu hallaka kowa naki bazaki razana ba! Me yasa ba zaki yi tunanin
kanenki! Mubarak,Abdul, Maryam, Luluh"

Zama tayi tana kallona, "koda yake duba nan ki gani"


Mika min wayar hannunta tayi tare da zuba min idanunta.

Kura hoton ido nayi wasu irin kwalla na zubo min, Maryam ce, Sadeeq Mugu
na......
Murmushi nayi sannan na mika mata wayarta.

"Waye ya gaya miki, zai iya! Abinda na sani, shine duba bayanki! Jarumina
ya iso. Sau biyu ina faduwa sai dai na ukun dakin zai tashi a dan kaciya!"

Juyawa tayi taga Bature a bayanta, buɗe kofar yayi, Fa'iz ya shigo da Maryam
wacce take buge.

"Domin! Mu samu nasara a rayuwar mu! Mu kam sadaukar da farin cikin mu


ne! Domin fansar ta ta sadaukar da darajata ne! Ya kike tunani akan ya'yan da aka
rabasu da iyayensu na shekaru! Ai ke baki da amfani, dole akwai mutanen da suke
sanya ku aikin suwaye su?! Idan baki fada ba. Tabbas Daniel zan yanke! Sandar
sunukar d'anki!"

Kurawa Fuskar Bature ido, wanda yake tsaye kamar bashi yayi magana ba.

Dariya tayi sannan tace.


"Kuna da aiki! Domin wanda yake sanya mu aikin yana tare daku! Sannan yana tare da
kowa! Kusan waye!".. ta fashe da dariya.
Tana nuna mu, da yatsa.
"Toh ai shedan ne!"
Takaicine ya sani d'aga hannu zan kwad'a mata mari, ya tare.
"Kyaleta! Tashi ki fita"
Haka ta mike tare da barin d'akin zuciyarta na rawa.

.....
"Me yasa ka hanani?!"
Na tambaye shi a fusace.
"Sabida zata rike marin ya zame miki matsala, by now ku lura da ita. Da kuma
Luluh."

Gyara murya Fa'iz yayi sannan yace.


"Maryam da Luluh ya ka mata a mai dasu Sokoto, gurin Aunty Jamila, idan kome ya
lafa sa dawo, domin na fahimci. Nenneh aiki kawai suke basu san me sasu ba!"

Da wannan shawaran aka kwashi su Maryam zuwa sokoto.


Dake ina daki ban fita ba, kamar ance na fito naga Devanah a zaune a
kujera tayi ɗare-ɗare.

Haushi B ya bani, taya muna cikin damuwa zai kwaso mana kafirar matar shi.
Tsakin da naja ne ya sanya ta d'ago kanta, muka kura juna da ido.
"Bahaushiyah! Sarkin kwaɗayi ana nan ana bin BYC ko?!"

"Toh kafira! Uwar Munafukai! Mayya mara zuciya, ana nan ana bin wanda baya
sonki ko?!"
Kutt ashe ba dad'i, ta gaya min magana, aikuwa ta taso fuuuu.
Ai badan Allah ya kawo su ba, da munyi fada sosai, ashe sun raka Fa'iz ne.
Tana tafiya suka dawo.

Tambayar matar shi yayi ta gaya mishi abinda na gaya mata.

Dariya Daniel yayi sannan yace.


"Allah kin gaya mata magana, ba haka kawai bane!"

Riko hannun matar shi yayi suka fita, daga gidan.


Haushi ya kamani, Daniel na min magana na haushi da masifa.

---
Ranar Juma'a! Daniel ya musulunta, yayinda Iyayen shi suka koka sosai.

Amma Bature ko a jikinshi, domin rana Lahadi, church ya tafi abinshi tare da
matar shi.

Tunda sukawa Sadeeq Mugu duka har suka karya shi. Sannan suka buga
mishi gargad'in ya zuba musu ido, karshe aikin da ake sashi tsoron Bature ya hana
shi yi.

Yau monday, na dauki azumi. Ina zaune Aka kawo min waya wai gashi inji Dr.

Tsaki nayi , sannan na saka a kunne na.

Wani irin sauti nake ji, alamun sunyi nisa, a duniyar mu sun mika duniyar
gajimare.

Kashe kiran nayi, ina zaune raina ya gama b'aci.

Bai shigo ba, sai dare ina ganin shi na dauke kaina. Na cigaba da abinda
muke. Duk suna cikin falon har da Dadah.
Kallon shi tayi cikin jin haushi tace.
"Dan banza kafiri! Goyon nasu fitsari a tsaye, dan kaniyarka dole ma nayiwa Huznah
aure kai Fakizu! Ko nace! Muhammad (wato Daniel dan da ya musulunta Muhammad yace
yake so) ku duba shin tayi muku ko ya, dan bazan bawa jikan Paparoma masu. Allah
uku ba."

Harara su yayi yana cizon lips d'inshi, tare da wasa da gashin kanshi.

"D'an wofi! Kana cizon lebe ai da yar uwarka musulma ka aura! Wallahi babu
ruwan ka da cizon lebe, ka auri aljuhun baya ina zata iya da fitinarka, Fakizu.
Idan kana son Huzna ka gaya min ni da kaina zan tsaya a daura muku aure. Nayi
maganin bamagujen nan tunda bai da lissafi, yaron nan takaici yake Bani, jiya. Sai
ga bcc ne ko bvc, suna tattaunawa wai dan malam Moddibo an ganshi ya shiga Church.

Ita wancan kafirar me kama da nunan rana wai har da bude bakinta, tana jin
dad'i mijinta na kan addinin iyayenta, Wallahi Jauro idan baka musulunta ba, sai na
dambace kawar Uwansa dan banza miskilin wofi, ai Huzna kina da aiki babba domin
yadda kika ganshi fitinanne mutum za ayi dan haka ki kula sosai, dan a haka banda
yana da nutsuwa, ai da wani kafirin ne da anyi gwajin takalmi dake."

.
Kowa dariya yake ban dani wacce muke hararar juna da matar shi, haka kawai
naji a raina na nuna mata matsayina a idanun mijinta, kawai na tashi.

Sai da nake kusada shi, nayi kaman zan fadi....

𝙂𝙖 𝙢𝙖𝙨𝙪 𝙗𝙪𝙠𝙖𝙩 𝙖𝙧 𝙨𝙖𝙮𝙖𝙣 𝙗𝙤𝙤𝙠 𝙙𝙞 𝙣 𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙨𝙪 𝙞 𝙮𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙘𝙘

Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩 𝙖 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞 𝙣 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙩 𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩 𝙪𝙧 𝙖𝙬𝙖/.
+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....
Yan Niger Republic...
Zaku tuntube wannan number ne +227 84 50 64 76👈🏻
𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......
[7/2, 9:15 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BHSY36
Aikuwa na tafi zan fad'i, ya tare ni. Na kalli matar na mata gwalo sannan na
kwace jikina ina sunkuyar da kai na, kasa.

"Auuu! Ke kuma Huzna! Farfadiya gareki ne da kika yi farrr kika zube a jikin
wannan katon bamagujen."

Share ta nayi na bar falon sabida kallon da Ummi take min yasani barin falon.

Ina barin falon Nenneh tazo tana kuka, tare da niman a yafe mata kowa yayi
mamakinta domin taki fadan kome amma yadda take nunawa ayi hakuri kamar tayi
nadama.

Kowa ya amshi tubanta, banda Bature wanda yake kallonta kafin yace.
"Ka yi gaskiya, za ka nuna girmamawarka ga Ubangiji, fee amma idan ka yi rashin
gaskiya, ka nuna rashin girmamawa ke nan ga Ubangiji."

"Siddiqu!" Ummi ta daka mishi tsawa.


Mik'ewa yayi tare da kallon hanyar da nabi, ya juya har ya fara tafiya ya
tsaya sannan yace.
"Hikimar mata takan gina gidaje, amma wauta takan rushe su, a cikin littafi Mai
Tsarki naji haka."

Yana gama fad'ar haka ya haura sama da sauri, yana isa last step muka yi karo, da
shi, dan jingina nayi ina kallon shi.

"Kinyi kuka ko?!"


Ya tambaye ni, girgiza kai nayi, cikin jin wani kukan na tawo min, amma na
danne.

Sunkuyar da kai nayi zan wuce, ya tare Hanyar yana fad'in.


"Me yasa kike bani wahala?! Me yasa baki fahimtar sakon zuciyata! Ina dawainiyya da
sonki."

Hannun shi naji a k'uguna, kallon shi nayi cikin sauri.


Baya nayi, ya biyo ni, yana kallon cikin idanuna.
"Kinsan illar da kika min ne? Kin shiga kin rufe, ki amince su daura mana aure kowa
yayi addinin shi. "

"A wani garin mahaukatan ka tab'a jin wannan haukar! Kaga"

"Matsalar ki baki tauna magana, abinda yafito cikin bakinki sake shi kike
abinki."

"Toh tunda ka fahimci haka toh sai ka kyaleni, tunda ba ayin So dole.
Please ka rabu dani, bana son damuwa. Ka barni naji da rashin iyayena."

Na raba gefenshi na wuce, zan sauka. Da Ummi muka haɗu.


"Husnah! Baki iya magana ba, sam baki san yadda zaki yi magana ba."

"Exactly madam! Ta Mai dani wawa sabida ni ba musulmi bane oho, she can take me
anything, but karta mai dani stupid! Dan abin yana bani haushi. Sam matan Hausawa
basu san darajar wanda suke so ba, idan namiji ya damu dasu sai su mai dashi dan
iska, she doesn't want me to be happy, b'cos she was jealous!"

"Nice nake kishinka! Allah ya kiyaye min nayi kishin ka." Na fada a fusace,

"You see! What shi did?!"


Ya fada ranshi a b'ace, yana nunawa Ummi ni.
"Toh nayi sai me! Kai din banza, anyi maka idan kayi zuciya karka kuma kallona,
arnen banza kaw..."

Buge min baƙi Ummi tayi, kallonta nayi. Idanuna waje, bansan lokacin da kuka
ya kwace min ba, na juya da baya zan koma.
"Mara jin maganar elder dinta kawai, look your uglying face, black
Kawai."

Kura mishi ido nayi, ban san lokacin da na fashe da kuka, ba sabida nasanshi
yana da hakuri sosai. Kuma yana sona sosai. Ya dawo Yola ne sabida ni bawai dan
iyayen shi ba.

Dan bai da lokacin da zai zauna dasu, sai Ummi tayi min magana nace yazo ayi
hira dashi. Idan yazo ma ba magana yake ba, sai dai kuyita satar kallon juna.

"Nice Munmuna?!"
Saka kai yayi zai sauka, ya juyo sannan yace.
"Duk lokacin da kika gaya min magana tabbas zan gaya miki wanda zai sanyaki kuka."

Kamar wanda aka tuzuro shi ya kuma dawowa, ya turani kujeran falon yana
kallona, cikin takaici sannan yace.
" Bazan iya rayuwa babu ke ba, amma dole na koyi halinki, tunda kullum harshenki
bai gajiya da tsartse. Abinda yaso yake faɗa!"

"Zoka fitar min a falo! Idan na kuma ganin ka zan sab'a maka, kuma kar na kuma
jin ka zageta"
Ummi ta gaya mishi,

Juyawa yayi zai fita nace mishi.


"Yau zan bar maka gidan ku! Na shiga duniya"

"Idan kinji kicewa mutanen cikin shi ina gaishe ki! Sannan ai ba sabon abu bane a
gurin ki!"

Cikin wani irin kuka nace.


"Allah zai saka min sharrin da kake ƙoƙarin yi min."

"Wannan matsalar kice! Abu daya na sani kika kuskura wani ya tab'a min ke
wallahi sai dai nayi jail Amma tabbas zan kashe koma waye, dan ke din tawa ce"

Zuba mana ido Ummi tayi, sabida abin namu ya daure mata kai.
" Kuma sai nayi koma me, wallahi baka san halina bane!"

"Idan zaki shiga duniyar zan baki gudunmawar motar da zatayi ta yawo
dake!"

Yana gama fad'ar haka yayi tafiyar shi, ranar nayi kuka har sai da muryana ta
dishe.

Da yamma sai gasu Siyamah da Sughra, tare da Na'ilah.

Sunje gidan Devanah suka ganta classic ce babu ta yadda zasu kawo mata
reni, sai suka mika mata wuya. Dan tafusu wayewa uwa uba. Rabin rayuwarta a roma
suka yi, dan haka dai-dai da Turancinta da kome nata Perfect ne.

Nan suka shiga binta kamar bindinsu. Yayinda Na'ilah ita burinta ta sami
mijinta...
......
Ina kwance kamar wacce aka sanyani dole na fito, na fita baranda sama na
ummi, Dan tsohon Shashin Moddibo ne ya bar mata, a hankali na fita sabida ina cikin
kewa sosai babu Maryam babu Luluh.

Ina fita na tsaya a jikin pillar baranda din.


Hango Nenneh nayi tafito daga Forest din da yake cikin gidan, tana rab'e
rab'e.

Ganin ta nufi cikin gidan, nima na fita da sauri. Dan na manta kayan dake
jikina rigar skirt da top ne na cikin kuwa wit singlet ne, sai karamin mayafi da na
rufe kaina.

Koda na fita banga abinda tayi ba, kawai dai na hango Na'ilah, tana daukar
abu a wayarta. Tab'e baki nayi na bar gurin, har zan wuce sai naji ban yarda da
abinda take ɗauka ba.

Ina zuwa kuwa, naga ashe daukar su Dr take a wayarta suna rayuwar su.
Fauce wayar nayi ina kallon ta.
Cikin rashin kunya, ta kalle ni.
Gaba nayi ai kuwa ta fasa ihu, tare da cewa.
"Aunty Devanah! Ki fito ga BAHAUSHIYA tasani na dauki videon ku zata sake a...."

Tsoro yasani juyawa ina kallon ta.


"Yau zaki bar gidan nan munafuka, sabida ke Siddiqu yaki kallon kowacce mace
da kima! Hatta matar sa, Allah damu kike!"

Bakina buɗe nake kallonta, sabida yarinyar bata wuce sa'ar Abdul ba.

Marin da Devanah tayi min tare da kwace wayar a hannu na, ta ture ni. Sannan
ta duba wayar wanda tayi player d'inshi.

Tagani, aikuwa ta fara dukana. Kamar tasami jaka.


Zuwan shi bai bi, ba asi ba. Ya tsinka mata mari shima ya mata cikin b'acin
rai ya matseta da bango.
"Kashe ta zaki yi? Meye tayi miki? Dan ta dauki videon wayar tace! Duba wayar da
kyau! Karki fara tab'a HUSNAH dan kina tab'a ta zan tab'aki."

Zuwa yayi ya d'agani, bai bi ta kansu ba, ya rakani ina kuka.


"Kazamin kishinki nan ki koyi b'oyewa! Domin shi ya ja miki wannan haukar kika
taka..."
Daga haka bai ce min kome ba yayi wucewar shi.

Ni a tunani na, case din ya wuce. Sai ga wancan munafukar matar ta sake
tadda rikicin ranar da Imam Moddibo ya dawo daga England.
Aikuwa tayi wankan tsarki ta goyi bayan Devanah, inda yake cewa.
"Ai yarinyar ta rufa maka asiri da ta zauna da kai a lokacin da tasan baka asali,
sai rana tsaka ka ɗauko mummunan mara tushe zaka takurani yar mutane da taki
danginta sabida kai, ke Husnah kike ko? Toh ahir dinki, ki nemi mijinki tun wuri ki
barshi da Matar shi ban da masifa mutum yace bazai yi addininki ba, ai yaci ace kin
fahimci baya kaunarki. Amma kin zauna kwaɗayi da son zuciya kina cin arzikin su,
kina mishi rashin kunya. Idan bazaki iya ba tattara ko bar gidan ai ba saki zaman
dole aka yi ba."

"Toh! Gayyar tsiya arna a idi, yaushe kika koma Kanwar Fadar Kirsimeti, ko
sabon salon yaudara ce haka, daga hmm sai hmm. Yar me gulma Tayi ciki. Toh asibiri
digwai, Amra kirjin biki, ba a kasa dake ba kin dauki kashi daya har da bari. Kul
koda wasan wasa, ki kuma yin wankar tsarkin shiga sha'anin Jauro da Huzna, dan dai
kafiri yaki sallah ne, ai da suna can suna gurgurar juna, ga abin fada a dakinki
nayi ba.

Sai yar mutane marainiya zaki saka a gaba, Iskancin da kiyama da sungura
tare da wannan me sunar hailar suke, baki tab'a magana ba, sai Yarinyar da tasan
darajar kanta.

Kema Huznah baki da kunya, ina cike dake, yadda kika sanya min jika a gaba da
rashin kunya bai min dad'i ba na kyakeki me sabida ina tausayin ki! Toh kar a kuma
dan zan miki diban albarka.

Kai kuma kafirin wofi kar na kuma jin ka tab'a mace da sunan duka, ke kuma
dabana kike ko daban sara suka! Ahir dinki kar na kuma jin kin daki Huzna, ina ba
haka. Do me, dukar Kan uwar me jan kunne!"

Karewa Na'ilah kallo tayi cikin b'acin rai tace.


"Ni hailar nan ba yar gidan d'an kasa bace!? Toh tun muna shedar juna ta tattara
tsiyar ta bar min gidan nan kafin naci kawar ubanta, idan taki fita kai Muhammad!
Kafi sunan arna dauketa ka kaiwa karen bayan can ya, yagalgala min Fuskar yar
bautar uwa, me kama da fatalwa."

Sannan ta juya kan Ummi.


"Zuhrah! Kema da laifinki, a matsayinki na babba ya kamata kiyita tsawatawa Huzna,
shima munafuki da idanun shi, kamar na tsaka, kana fiki-fiki kamar na ya'yan
kadangaru, toh wallahi zan sanya kafar wando daya da kai, dan banza da hancin shi
kamar karas!"

Wato yau Dadah rashin mutunci Dadah ya motsa, sai da ta wanke mu sol, sannan
ta barmu a gurin Imam Moddibo ya mana nasiha, duk yadda suke don sakewa da Bature,
amma fir yaki.

Lallai ana tsiya a gidan Moddibo, domin kuwa nida Devanah da kuma Na'ilah.

Domin sun fahimci cewa nice raunin Bature, Ni kuma raunina kishin sa, domin
akan abinda suke yi dashi sai da daina mishi magana, idan ban yi haka ba, toh zan
fasa mishi maganar da sai munyi fada kaca-kaca.

Yana jin ciwon abinda nake Mishi amma baya nunawa, tunda muka yi wani fada
da, Na'ilah ya goyi bayanta, har yana kirana wawuya. Sha-sha-sha, wacce bata san
darajar So ba.

Fushi nayi sosai, har na bar musu gidan, a tasha ya same ni. Ina
jiran motar bauchi.

Yayi maganar duniya naki d'ago kai, kallon mutanen gurin yayi sannnan yace
min.
"Zaki fito ko sai na dauke ki!"

Ban zata da gaske yake ba dan kaina a sunkuye. Kawai sai jinshi nayi ya sab'e
ni, sai kallon mu ake.

Bai damu ba ya saka a cikin motar, sannan ya kalli wani mutum da yake kallon
shi kusa dashi. D'aga mishi hira daya yayi sannan yace.
"Matata ce! Zata yi abin nan da mata keyi idan sukayi fadan. Shine na dauketa laifi
nayi"

"Ayya! Kuyi hakuri, zaman aure sai da hakuri."


Nan dai ya gama gaya musu ni matar shi ce.

Koda muka dawo gida, bakar magana ya gaya min sannan ya daka min tsawa na fice
mishi a mota.

Haka suka sanya ni a gaba da fitina, domin ni din bani da hankali.


Kuma ba kome bane matsalar tunda na fahimci B yanayi na, toh baki daya burina
kar ya kalli wata mace, ban san lokacin da na zama haka ba. Amma ina masifar kishin
Bature.

Abin haushin ya daina bin bayana, yace min bazai b'ata lokacin shi ba idan nasami
miji nayi aure dan bazai bar addininsu...

𝙂𝙖 𝙢𝙖𝙨𝙪 𝙗𝙪𝙠𝙖𝙩 𝙖𝙧 𝙨𝙖𝙮𝙖𝙣 𝙗𝙤𝙤𝙠 𝙙𝙞 𝙣 𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙨𝙪 𝙞 𝙮𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙘𝙘

Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩 𝙖 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞 𝙣 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙩 𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩 𝙪𝙧 𝙖𝙬𝙖/.
+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....
Yan Niger Republic...
Zaku tuntube wannan number ne +227 84 50 64 76👈🏻
𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......
[7/2, 9:15 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BHSY37
Haushin abinda yayi min Ummi taji, kiran shi tayi. Sai ta kasa mishi magana
tace.
"Kaje ka amso mata takardunta, zata fara aiki damu!"

Kallonta yayi cikin matsanancin kishi yace.


"Bafa zata yi aiki ba!"

"Wallahi baka isa ba! Tunda ba zaka musulunta ba, kuma bazaka kyautata mata ba,
tabbas aiki zata yi, kuma tasamo miji tayi aure."z

Ya zata Ummi zata lallaba shine sai yaga tana da mugun zafi rai, kanta na
mugun hayaki.

Dan haka sai yaki amsowa bata mishi magana ba, tsakanin sati biyu. Na fara
aiki, kamar yayi hauka.

Dan haka yayi fushi ya bar Yola, baki daya har da matar shi. Nan na shiga kunci
sabida ina mugun don shi, a gefe guda ina mishi kallon su Innarmu ce.

Lokacin da Abdul suka samu hutu shida Mubarak, Fa'iz ya mana jagoranci
har Sokoto, sai dai muna zuwa yau, sai ga Dr.

Abin dariya, abin ya bani dariya. Ni kuma da niman Tsokana na shiga kula
samarika, aikuwa. Hutun da banyi dasu mabarak ba kenan, ya dauko ni a jirgi muka
sauka a Kaduna.

Anan muka kwana, ya kwanta a falo. Ina kunshi da matar shi, suka kwana
suna hira. Sau uku yana buɗewa yaga ko nayi barci, ina jin shi.

Ban san ya suka kare ba, da asuba yayi ya buga min kofa, na tashi nayi
sallah ina kwance ya shigo.
Ban san me ya shigo dashi ba, ya gama abinda zai yi ina kan abin sallah
ya fita.

Wasa wasa, sai da muka kwashe sati biyu a cikin gidan zai tafi
harkan gabanshi ni ya rufe ni a gida kuma ya sace wayar.
Shirun da Ummi taji ne, kuma bana waya, daddindawa ance mata shi ya dauke ni.

Dan haka takirani shi ta mishi cin mutuncin da ya gaza hakuri yazo zai huce a
kaina, ta hanyar gwada min karfin shi. Dan ya taso inda ba fada ba hantara, kome
kayi dai daine, sai dai abinda bazaka b'ata musu suna ba, ya taso inda koda bai da
gaskiya rarrashin da ake.

Duk abinda zai aikata ana mishi kallon wani waliyyi ko manzo na
musamman, bai kuskure. Sabida shi din d'an alajabi ne, rike hannunsa nayi ina kuka
tare da tuna mishi ina fuskar ta rayuwa ce sabida shi, da bai shigo rayuwata ba, da
babu zai faru dani. Amma idan yaga zai iya, don Allah idan ya gama dani kar ya
barni a raye. Sabida idan ya barni ina ganin shi bazan mori rayuwata ba. Ai idan
duniya da gaskiya, iyayena na rasa shifa yana da nashi iyayen har huɗu.

Jin haka ya sashi fasa kudirin shi, ya rabu dani.

A dare ranar muka kama hanyar Yola a motar shi.

Abinda na sani shine na rabu da Dr koda kuwa shine autan maza.

Bamu isa garin ba sai da asuba, gashi anyi ruwa dole muna sauka gefen
hanya, a wani kauye, takurewa nayi guri guda. Ina jin sanyi.

Cire rigar shi yayi tare da mika min dan riga biyu ne, a jikin shi. Yana
bani na yafa a jikina.
---
A Yola kuwa Ummi ta sami Abba da maganar kawai ya nimawa Fa'iz aurena, dan ita tana
tsoron kar B ya lalata ni, Ummi bata san addu'o'inta ke dawainiyya da d'anta ba.

Allah ya jarabce su da Bature ne dan yaga ya karfin imaninsu, domin lokacin


da Mommah taji daniel ya musulunta, sai da jininta yayi mugun hawa....

*(A wannan bangaren nake so nayi muku tuni masu karatu! Dukkan bangaren biyu
Allah ya cire musu ayoyi, daga gare su! Suratul sajdah! Aya ta sha Uku!Kuma dã Mun
so dã Mun bai wa kõwane rai shiriyarsa to, amma magana ta tabbata daga gare Ni!
Lalle ne Inã cika Jahannama daga aljannu da mutãne gabã ɗaya!...*

*(Dan haka Ummi da Husnah bazasu taba shiryar da BYC, sabida shiryar batasu bace,
ta Allah ce, idan nayi tafiya mai dan ta Zara zan iya cewa mu duba suratul Ruma
aya ta shara ga abinda Allah madaukakin sarki yace. Yanã fitar da mai rai daga
matacce kuma Yanã fitar da matacce daga mai rai, kuma Yanã rãyar da ƙasa a bãyan
mutuwarta. Kuma haka ake fitar da ku)*

Kunga kenan ko wani bangare Allah yayi ikon shi kuma ya nuna karfin Izzar shi.
Sannan ya nuna ikon shi Dr daga Imam Moddibo da Zuhrah! Muhammad daga Bishop da
Doris, wannan ayar kawai ta isa ya jagoranci labarin har karshe!

Dan haka mu cigaba da Addu'a Allah ya kare mana Zuri'anmu daga muguwar
kaddarar da mugun hannun.

.....
Haka yasani Imam Moddibo yayiwa Ummi nasiha da tayi hakuri ta cigaba da addu'a.
Har Allah ya karkato da hankalin shi hanya madaidaiciya.

---
"Asmah! Meye kike son nayi dan mu zauna guri daya dake!?"
Kallon shi nayi, sannan nace.
"Ko yau ka amshi musulunci ina shirye na aureka!"
Kifa kanshi yayi, kamar mai cutar numfashi yace.
"Ki taimake ni! Mu raya wannan lokacin! Ina bukatar mace! Wannan lokacin, bana son
sanyi, ina bukatar dumin mace!"

Girgiza mishi kai yayi cikin tashin hankali, zuba mishi ido.
"Wallahi bazan iya, bazan kuma zina ba. Idan zaka iya ka kaini Yola ka amshi
musulunta, Sadakina na bar maka idan zaka yi musulunci!"

Kunna wutar motar yayi tare da kwantar da kujeran shi, yana sauke
ajiyar zuciya.
Wurga min wayar shi yayi, cikin tashin hankali yace.
"Dr Zuhrah!"
Dake a firgice nake, numberta na fara kuma banga Dr Zuhrah ba, a rikice
nace.
"Bangata ba"

"Please ki duba..." Shiru yayi kafin yace.


"Check first love!"

Ina dubawa na sameta an sa mata heart a jikin sunanta.

"Hello! Ummi bai da lafiya!"


"Waye?!" Tambaye ni waye,
A sanyayye nace mata,
"Ya Siddiqu!"
"Bashi wayar"
Mika mishi nayi bai rikewa ba, ya fara magana, iya abinda yake faɗa kawai ya
firgitani.

Kuka nake, sabida bazan iya ba. Riƙonta yake akan tasa baki. Bai da lafiya. Yana
bukatar taimakona.

Ban san me ta gaya mishi ba, kawai naga ya sake kuka rigis fa, jan motar yayi
muka nufi cikin kauyen da muke kan hanyar, kai tsaye gidan limamin garin, kudirin
shi na musulunta ya fara gabatarwa, aka kuwa bashi, kalmar shahada, sannan ya kuma
biya sadaki me darajar, aka daura aurena a daren, tare da wasu mutane, biyar
dattawa sai matasan da wasu magidanta, aka kaini cikin gidan, inda liman ya tura
wani yaron shi me suna Ado yaje shago dukda ruwan da ake tsugawa, aka dawo janka da
sweet, aka kai shi ban dakin dake zauren sabida baki, da ruwan dumi yayi wanka,
sannan limamin ya kirani, ya tambaye ni akan ilimin addinin da nake dashi, na
karanto mishi abinda na sani na addini, sai ga dattijo nan yana murmushi. Tare da
sanya min albarka.

Sannan ya tura ni cikin gidan, mutane goma sha tara, suka daura aurena da
Abubakar Usman Abubakar (Moddibo) akan sadaki naira dubu dari biyar. Ya zuba musu,
cire dubu goma liman yayi yana murmushi sannan yace.
"A matsayina na waliyinta Naira dubu goma kacal nake bukata a aurenta, sauran idan
ka bata kyautatawa ce! Wannan ya isa."

"Nagode sosai ba, ku dauka dukkan." Iya ita nake bukata.


Haka suka gama abinda ya dace, tsohon yace.
"Ba zamu amshi kudin ba, hakkinta ne!"

Karshe cikin motar shi yaje ya dauko wasu ya basu, tunda aka daura auren ruwa
ya karu, sosai.
Matar limamin wacce ta kasance uwar gidan shi, itace ta sani a gaba da wani abu da
ruwan zuma me yaji, wai nasha. Dakyar nasha.
Muna zaune tana ta bani wannan naci sai ta bani wancan nasha.
Sai a bani wannan na lasa, matar nan ta sani jin kewar iyayena.

Muna cikin haka liman yayi gyaran murya, haka ta ciro wani mayafi daga cikin
akwatin ta, ta bani. Tunda naga haka na fashe da kuka, nasiha sosai tayi min, kafin
liman yayi min nashi, bayan sun raka ni. Gurin shi liman ya haɗa mu yayi mana
nasiha.

Jinsu yake kawai, dan duk wani karin lokaci, kara jin tashin hankali yake
musamman yadda sanyi yake tasowa, ga ruwa kamar da bakin kwarya.

Tunda na shiga dakin na cusa kaina a tsakanin cinyoyina. Nake risgar kuka,
tasowa yayi shima ya zauna yana tayani. Kukan duk mun shiga wani irin yanayi, ni
tausayin kaina, shi kuma sanyi dake cutar da lafiyar shi.

Mannewa yake a jikina, yana rab'ar dumin jikina, shigewa yake a hankali,
yana kuka, har jikinshi na rawa.

Janye jikina nayi ina kara sautin kukana, rike hannun yayi a hankali ya kai
saman marar shi da tayi tauri, jikinshi tayi zafi. Kai hannuna yayi kan namar
wandon shi, a tsorace na cire hannu na tare da jan baya, sabida wannan daren na
rigada na rusa shi tun baya, babu abinda zai dauka a jikina, sai bakin ciki da
b'acin rai.

𝙂𝙖 𝙢𝙖𝙨𝙪 𝙗𝙪𝙠𝙖𝙩 𝙖𝙧 𝙨𝙖𝙮𝙖𝙣 𝙗𝙤𝙤𝙠 𝙙𝙞 𝙣 𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙨𝙪 𝙞 𝙮𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙘𝙘

Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩 𝙖 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞 𝙣 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙩 𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩 𝙪𝙧 𝙖𝙬𝙖/.
+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....
Yan Niger Republic...
Zaku tuntube wannan number ne +227 84 50 64 76👈🏻
𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......

Don Allah kuyi hakuri, na dan fita ne.....


[7/2, 9:16 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BHSY38

Riko hannuna yayi tare da daura kan shi a jikina yana shasheka, wanda zallar
ciwo ne ke cin jikinshi.
Goga kanshi yaki a tsakanin jikina zuwa kafad'ana, tare da zabura
kamar me cutar farfadiya, k'amk'ame yake tare da cusa kanshi cikin jikina ( idan
mai karatu bai manta ba, NA FADA MUKU CEWA BAYA SON SANYIN DAMINA, AMMA NORMAL
SANYIN HUNTURU BAI DAMUN SHI, KUMA A HALIN GASKIYA SANYIN DAMINA YSNA DA MATUKAR
ILLA GA LAFIYAR YARO HAR DASU MAZA, DAN TAKAN SAUKAR MUSU DA KASALA TARE DA JIN
SANYI, UWA UBA BABU ABINDA SUKE NIMA SAMA DA DUMIN JIKIN MACE BALLE KUMA Bature! Ai
Siddiqu)

"Don Allah! Ka kyaleni! Wallahi babu abinda zaka karu dani, sai tashin
hankali."

Janyo fuskana yayi, yana zubda hawaye sosai, kuma yaki cewa kome, burin
shi yaji dumin jikina.
Irin jaridar ciyawar nan itace a dakin, dan haka ya janyo ni, muka
kwanta a kai. Ina kuka shima haka.
Janye mayafin yayi tare da makale ni.
"Don Allah!!" Na rike shi tare da rike hannunsa,

"Bazan iya ba!" Ya bani amsa,

Janye rigar jikina yayi zuwa sama, sanyin da yake ji na kara ta'azzara,
janye rigar yayi sama, ina rikewa. Wani sabon tashin hankali yana kuma kamani.
Yana samun ya rabani da kayan ya turani cikin jikinshi, yayinda tudun
kirjina, ya shiga cikin nashi, kifa kanshi yayi tare da rungume ni, yana sauke
ajiyar zuciya,
Al'amarin namiji ba sabo bane, amma a yau da na watsr da kaina,
wajen mutumin da bai san daraja ta, yau ga daren da ya dace na tattala ya zame min
bakin dare.

Tura kanshi yayi wuyana, yana shimshina. Har ya sauko kirjina.

Daga nan ban iya ko kallon shi ba, idanuna a rufe. Kwalla na zuba min
share shar, rike zanin dake shimfid'e a gadon nayi, ina kuka sosai. Domin bani da
wani tanadi a wannan daren amma yadda Bature yake, dani ko nace,
Wasan kwarzon ya ci a jinjina min.
Gaskiyar Dadah ne, nice bazan iya da shi ba, amma Devanah kan zata iya da
mijinta tunda, tare na gansu. Wani abinda nake ji daban taya Devanah tayi sake
mijinta ya karkato kaina, domin maza irin shi ake nima, amma matar nan ta barshi
yana galudaya tallar tsuntsiya ba dauri.
Rike damtsen hannun na dama nayi, cikin gajiyayyar murya nace..
"Don Allah! Ka barni haka, ba a gidan ku nake ba, a wani gurin muke. Idan ka....."
Toshe ni yayi sai da ya gama sauke gajiyar shi a kaina, sannan ya koma gefe, ya
matse a hannuna a cikin nashi. Yana sauke ajiyar zuciya.

A hankali ya janye hannun shi yana me niman wayar shi, bai samu ba, sai
dai dakyar ya sami rawa da yake aljuhun wandon shi.

Kunawa yayi a hankali yake kallona, yadda ya barni haka nake kwance. Komawa
kusadani yayi ya kwanta a kudani, sannan ya janyo ni jikinshi yana jin sautin kukan
da nake yi.

Wanda yayi dai-dai da saukar irin marka-markan nan.


Sosai ya shige jikina.

Sake haskaka min tocin yayi yana kallon yadda hawaye suke sauka.
"Asmeeh!"
Ya kira sunan a hankali, lumshe idanuna nayi tare da narkewa a jikin shi
sakamakon gajiyar da nayi, domin a da ina kallon Aahil namiji. Amma shiga hannun
Bature sai nake rena Aahil dan kamar wasa dani Aahil yake shi kuma yayi na gaske.

A sannu a hankali barci me cike da gajiya, shi kuma hanunshi na tsakanin cinya
da kirjina, ga baki daya ya zama sussu, ko nace tuttutu.

Ban san lokacin barci ya dauke shi ba. Shima.

Asuba farko aka buga mishi kofa, tare da ajiye mana bokit din ruwan zafi.

Shafa fuska na yayi, yana hura min iskar bakin shi.

"Tashi kinji! Wanka zamu yi."


Kasa tashi nayi sabida kunya, ga baki daya ban ji dadin kwanan dakin
ba, dan ilahrin jikina ciwo yake min.

Janye ni yayi daga jikinshi yaje ya kai ruwan ban daki ya dawo,
Tasoni yayi muka shiga ban dakin, juya mishi baya nayi.

Sannan na shiga mishi bayani akan abubuwan da suke janyo wankan.

Ina kuma mishi bayani, sam baya fahimtana, sabida niman fitina, sai da na kure
shi sannan na fara mishi bayani, lokaci guda ya sanya min tsoron shi. Ban ina
tabbatarwa yayi abinda ya dace na fito na barshi dan gabaki daya muka yi alola,
yana fitowa ya wuce waje gurin motar shi ya cire wata rigar ankara da wandon jeans
Tunda ba saka kayan hausa yake ba, Ni kuma ya dauko min riga da zamu sai hijab har
kasa.

"Ai dole nasaya mata dodon fuskan nan" wato dole ya yi sayo min nikab.

Tana kawo min nasaka, sannan na koma gefe na yadda sallar raka'atul
fijri.

Shima zuwa yayi muka yi sallar tare, duk abinda nayi yake yi.
Muna idarwa na dan gyara zamana sabida dan abinda ya faru bana ce ya farka ni
ba, amma ina jin zafi a gurin, kiran shi Liman yayi, suka tafi masallaci yayi suka
tafi ma a d'akin nayi sallah.

Ina idarwa na mike zan fita matar liman ta shigo min da kwano, ta mika min tace.
"Maza shanye romar da tantabarun. Karki tauna kashin."

Nan matar tafita, na zauna na cinye Ya'yan Barun nan, sannan na shiga
cikin gidan, amsar kwanun amaryan shi tayi ta mika min wani kofi.

"Kije maza ki shanye."

Jikina ba kwari na dawo daki, haka na shanye ruwan abin me kama da


kanunfari. Ina gamawa,

Yana shigowa da sallama, ganin yadda na takure, sai yaji ba dad'i. Takowa yayi ya
durkusa a gabana.
Kaina a sunkuye dan naki yarda mu hada ido, shima kuma ya fahimci
lallai kunyar shi nake ji.
Rike hannuna yayi yana kallon cikin hannuna kafin yace.
"Sannun Asma'uh! Nagode da daren jiya"

Shiru nayi, a hankali naji hannun shi a tsakanin cinyoyina a


firgice na zaro ido, ina kallon shi.

"Nayi magana baki kula ni ba shine nake son, na duba, lambu"


"Don Allah ka mai dani gida!", Mik'ewa yayi ya kwanta a gadon, sannan yace.
"Ummin ki suna can ana shirya shagali, ni kuma gaskiya bazan iya nisa da matata
ba."

"Don Allah, ka mai dani!"


Tashi yayi ya zauna tare da cewa.
"Auuchw! Jiya kin gajiyar dani! Zo na nuna miki wani abu! Domin penis Dina bai."

Cusa kaina nayi cikin cinyoyina, dama haka wannan mutumin yake da rashin kunya.

Janyo ni yayi jikin shi, tare da zuba min ido, kai hannuna yayi. Kan abin na
janye da sauri, ina zare idanuna tare da kifa kaina a kirjinshi.
"Don Allah! Touch my dick, ko zan sami sauki!"
Kwace hannuna nayi, ina kokarin barin jikin shi.

Ban san na Zungure abar ba, sai jin shi nayi yana nishi.
"Tunda kika buge min penis fina Allah sai kin bashi abincinsa, pls ina
bukatar pussy dinki"

Kwalla ce ta zubo min, domin yanzun na fahimci inda maganar Dadah ya dosa, wato
Siddiqu! Yana cikin halittun maza, masu kome nasu daban ne! Gashi ni kuma bani da
lafiyar da zan jure lalarar shi, bawai ciwo nake ba. Dan sai bayan rabuwar mu da
Aahil na fahimci ni bani dashi shauki akan abinda muke aikatawa.

Kodan sab'on Allah ne ban sani ba, cire min hijab din yayi, kafin kace me. Ya
shiga murza min kirji. Haukace kamar ana cewa za a kwace mishi.

Gabaki daya yaki nutsuwa guri guda, ya kai bakinsa nan ya kai bakin shi nan.
Kafin wani lokaci, ya dame ni! Sai da nayi kwalla, kafin ya shiga dan
abinda Aahil ya gaya min kenan! Koda zan iya rabuwa dake idan na tuna irin halittar
pussy dinki sai naji bazan iya ba, ke din tadaban ne!

Aikuwa gashi nan Uban doma, yana gyarawa kanshi hanya don ranshi.

Sai da ya murzani yadda yayi mishi, kafin ya kyaleni.


Yana sauke ajiyar zuciya, kamar wanda yayi tsere, wani irin zafi jikina yayi,
sabida ban san yadda zan fada ba. Fitinar shi daga jiya zuwa yau na daban ne.
Kuka nake ina jan hancina, domin har lokacin yana kaina kamar gajimare,
kura mishi ido nayi cikin kuka nace.
"Wallahi bani jin dadi! Ka kyaleni, bladder na ciwo!"

"A'ah! you wet your pussy is take hot, you are differ da sauran baki dabance
dasu, don Allah karki hanani bliss din da Allah yayi miki. HUSNAH, ke albarka ce!
Kinfi jiya dadi! Meye secret."

Mutumin nan ya mai dani, wata iri fa, kuka nake a hankali dan ni, nasan irin
wahalar da nake sha, kirjina sunci kaniyarsu balle kuma HQ, yafi ko ina daukar
zafi. Sai da ya juye bakar mai sau uku, sannan ya sauka a kaina.
Ni kuma irin mijin da nayi karatu dashi kenan. Shafa bayana yake a
hankali yana magana.
"Hmm! Dama abinda ya hana Aahil ya rabu dake kenan, shi yasa yake hauka, hmm ya
cuci rayuwata, na kwanciya da matar da nake so."

Tsaki yaja sannan ya mike ya fara hada kayan shi, yana gamawa ya duba hanky
din shi ya goge jikinshi sannan ya saka wandon shi, ya tsaya akaina.
"Tashi na taimaka miki ki saka kaya"
"A'ah Nagode zan iya sakawa"
Na tashi a hankali, ina dingisawa. Naka kayana na saka tare da saka pant dina.

A hankali na tattare kome na zuba a jakar da ya bani, sannan na


saka hijab din dake kasa na fito, cikin gidan liman muka shiga tare da yi musu
sallama, aikuwa sauka hanani tafiya musamman uwargidan liman tace..
"Yar nan haka zaki fita kina jan kafa, maza ga ruwa nan kije kiyi wanka da tsarki,
akwai watami kishiga."

Haka na kama ruwan na shige ban daki, ina kuka domin ba makawa Siddiqu ya
dagargaji ni tunda naji matar tana magana, haka na juye ruwan na kasa shiga, sabida
zafi, domin ruwan hadin lalle! Saiwar bagaruwa, saiwar zogale, sai ganyen magarya,
ina shiga naji wani irin zafi ya ratsa ni.
A hankali nasaka hannuna ina wankewa, ina gamawa nayi wanka da ruwan zafin da
na samu a cikin.

Ina fitowa na Uwargidan ta jani zuwa dakinta, mika min wani roba tayi,
sannan tace.
"Man zaitun da Mandamo! Kiyita sakawa da auduga kina matsi dashi, wannan kuma zuba
ce. Zaki sha cokali daya kafin ki shiga gurin shi, wannan idan kin isa gida, kidafa
da madara. Kisha da sugar, ban da yawo ba takalmin, banda yawo ba hula ki kalabi,
karki yasanya cin yaji."

"Yaya ki gaya mata tayi dinga goge gabanta da man zaitun, ga sabulu nan mune
muka hada," kunya ta hanani musu magana sai sunkuyar da kaina nake.

Mai me gurguwa suka bani na sha, tsaf na fito suka kawo min kunun tsamiya
da Yar yau, naci ina kewar bauchi da dangina.

Kaina a sunkuye matar liman tashigo, banga d'aga labule ba, sai ganinta nayi
ta zauna a kusadani.
"Amarya! Ban san me zan iya gaya miki ba, amma dole ki ajiye mijinki a
gefe! Ki kwaci kanki da ahalinki, akwai dabaibayi a rasuwar iyayenki! Sannan Yaron
nan ya Musulunta ne bawai dan ke ko wani ba, Allah ne ya dibe shi da rahama, dan
bamu san meye yayi a cikin wannan lokacin ba.

Tako ina mijinki yana fuskarta, magauta! Wanda suke tunanin kece Makamin shi!
Asma'uh ki ajiye soyayya ki taya mijinki yaki, Allah zai taya ku, muna zamu tayaku,
Zuciyarshi da Zuciyarki masu kyau ne! Allah ya hotel muku gani ne, dan ya kare
addu'o'in Mahaifiyarshi, Allah ya turoku ne, domin ya cika alkawarinsa, na bazai
taba juyawa wanda ya rike shi baya ba, in dai da kyakyawar manufa.

A daren da kuka raya da yarda da juna ita ta raya shine da niman Allah ya kare ku
daga sharrin zina, Asma'u! Kin zamewa Siddiqu! Fitilar makafi, ko babu dan jagora
zaki iya kai shi, sai dai kash kishinki yayi yawa, domin abu kadan zaki juya ki
mishi rashin kunya, wanda ba haka bane, ki nutsu ki kyautata mishi. Kuma ki
kyauttata zato akanshi mijinki mutumin kirki ne! Da kinsan mu suwaye bazaki nutsu
ba daga ke har shi, amma Insha Allah. Daga yau zamu fara bibiyar alamarinki dashi
idan kika mishi ba dai dai ba, zaki fuskanci damuwa sabida son da yake miki
A yanzun ma fushi yake sabida Kuskuren ki na baya, amma Insha Allah kafin mu
isa gida zai manta, sai dai karki kuskura bakinki ya gaya mishi mara daɗi, dan zai
rama."

Haka tayi ta min nasiha ina jin ta, wanda kusan rabi akan kishi ne.
Shima Siddiqu din akan mishi nashi, muna gamawa. Ya shiga yayi musu godiya
tare da Alkhairi, ya kuma musu alkawarin zai kawoni idan mun kwana biyu.

Haka muka bar garin inda matan iliman suka mana Alkhairi sosai, kusan me!
Lokacin da na kalli garin a mudubin motarshi ban ga ko ina ba. Ba sai irin filin
nan mara shuka kuma jiya da anyi ruwa, amma babu alamar haka a gurin.

Kallon shi nayi zanyi magana ya tsare gida......


𝙂𝙖 𝙢𝙖𝙨𝙪 𝙗𝙪𝙠𝙖𝙩 𝙖𝙧 𝙨𝙖𝙮𝙖𝙣 𝙗𝙤𝙤𝙠 𝙙𝙞 𝙣 𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙨𝙪 𝙞 𝙮𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙘𝙘

Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩 𝙖 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞 𝙣 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙩 𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩 𝙪𝙧 𝙖𝙬𝙖/.
+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....
Yan Niger Republic...
Zaku tuntube wannan number ne +227 84 50 64 76👈🏻
𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......
[7/2, 9:16 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BHSY40
Janye jikina nayi tare da zuri kafana kasa, zan mike ya mai dani, jikin shi
yana kallon wayar hannu shi yayi.
"Praying time!"
Ya fadi haka dai-dai kunnena, lagwabe kai nayi tare da zare jikina.

"Asmeeh! Zaki zo mu kwana!"


Juyawa nayi ina kallon shi, kafin na sauka a gadon nace.
"Dad..."
Sumbatar dokin wuyana yayi sannan yace.
"Kizo please!"
Juyawa nayi muka kalli juna, dan tun daga shigowar mu zuwa yanzun bazan ce ga
iya adadin jikewar da nayi, dan har kunyar ya fahimci halin da nake ciki.

Tashi nayi da gaske, tare da ɗaukar alkyabar, na rike sannan na kwashi


takalmina a hannun dan bani da kwarin gwiwar sakasu.

. Mik'ewa yayi, yana bin bayana har muka iso bakin kofar ya juyo dani,
muna kallon juna.

"Baki ce kome ba!"


Kallon shi nayi, sannan nayi kasa da kaina, sumbatar goshina yayi sannan
yace.
"Zan zo daukar ki, sannan babu ruwana da wancan tsohuwar, muje nayi alola a
masallaci, matukar nazo ta rena min hankali xan dauke ki"

Haka na fito jikina a sanyayye, muna dosan gidan nagan su Dadah a tsaye,
komawa bayan shi nayi a tsorace.

"Amma naga bankad'a auren kwalele! Ana tarewa mini nasake ka, ka dawo gari me
gari ya koraka ka koma kogi ya kawo, Jauro kundugurin kaniyarka, anya wannan yaron
kasan kunya kuwa? Dan banza da juyayyen idanunka anan gurin uwar me kayi mata, toh
wallahi sai na sab'awa Moddibo, dan na fahimci shi yake daure maka gindi, dan banza
renon arna jikokinki masu fitsari a tsaye.

Ke kuma wuce da shegen idanunki kamar kamar na tsohon bududdigi, sai anyi magana ki
lafe a bayan mara mutunci, kin barshi yana sukwanar ki, wallahi da zaran yaji kin
sane komawa zai yi gurin Dabana ko sara suka ne, itacen ta sani! Sakarya yana miki
Roman baka.
Inda Dadah take shiga banan take fita ba, sai da ta tsigemu har iyayen
sannan ta finciki hannuna, da sauri aikuwa na tafi zan fadi yayi saurin tare ni,
tare da kwace hannuna a nata, sake baki tayi, taga ya durkusa tare da cire min
takalmina a ramin interlocking, sannan ya cire flat shoe din shi ya saka min.

A hankali na saka, ya rike hannuna har cikin gidan a sannu muke takawa muna
ratsa cikin falo ukun kafin na Dadah, sai bin mu ake da kallo.

Ina cire takalmin ya kai bakin shi dai dai bawa ya bani light kiss,
sannan ya fita.

Tare da tsayawa a bakin kofar yana kallona, nima kallon shi nake, ina wasa da
warwaron hannuna.

Zuba hannunsa dukka biyu yayi cikin aljuhun shi, sannan ya lumshe
idanunshi, kafin ya Turo min kiss ta iska.

Saka hannu nayi kamar na amsa, tare da saka bakina a tafin hannuna na sumbata.

"Allahu Akbar! Da alamu nasarar da suka kuka zauna a garin su sun koya maka,
fetsaran taka, maza fitar min a Shashi ko na Kira Hussaini ya fiddaka, Dan yanzun
Suka dawo daga bauchi"
Ta faɗa mishi hakan tana tsare gida, jan kumatunta yayi, tare da karawa gaba.
Ya barta da surutu. A hanyar falon tsakiya suka haɗu dashi, kallon shi suke,
kowanne su yana masa kallo na musamman.

Dauke kai yayi kamar bai gansu ba.


"Pastor Bature Yohana Chibok!" Cak ya tsaya hannun shi na cikin aljuhun shi, bai
juya ba, dai ma kallon agogon hannun shi da yayi.
"Baka da muhallin a nan gidan! Domin kai ba kowa bane sai matacce d'an
da aka haifa ya mutu." Inji Baba Adamu wanda tsofa ya mishi rubdugu, mahaifin
Hindu.

Takowa yayi har gaban shi, sannan yace.


"Tsohon kwano! Kwantar da Hankalinka, ba zama nazo yi ba. Ni matafiyi ne, akan
hanyar tafiya ta nake."

Yana gama faɗan haka yayi tafiyar shi, bai ko juya ba.
Har ya isa bakin kofa, suka kuma ce mishi.
"Da alamun tafiyar bata zaman Earth bane ta sanyan tikatin zuwa lahira ce!"

"Gaskiya kam, sai dai daga ranar da na shigo gidan nan, aka sauya fasalin
gidan nan."
Yana gaya musu haka ya fita abinshi,

Murmushi yayi bayan fitar shi, yana gyad'a kan shi, tare da cewa.
"Hmm!A Barking Dog Seldom Bites."

Ganin su Fa'iz da Muhammad sun nufo gidan ne ya wuce gidan shi inda yaje
yayi tunanin yayi Sallah amma jin bayanin wankar da na mishi ya sanya shi kokonto.

Wanka yayi sannan ya gabatar da sallar.

Yana idarwa ya kira Devanah, amma taki dauka dole ya kyaleta.


Sannan ya kira Mommah, da kuka ta sanya mishi sosai.
Abinda Ya d'aga mishi hankali, har ya fito.

Shiryawa yayi ya fito, sannan ya kira Fa'iz yake gaya mishi, ya kirani
zai yi min magana zai wuce Abuja a daren nan. Duk yadda Fa'iz yaso ya hana shi
tafiya amma fir yaki.

Dole haka Fa'iz yazo ya tasoni cikin hikima, muka fito.

Har gidan shi muka je yana tsaye a bakin kofar.

Yana gani na, yayiwa Fa'iz godiya da hannu.

Sannan yajani muka shiga, cikin dakin shi. Tunda muka shiga yake rike dani, ta
baya.

"Husnah! Ina sonki! Husnah! Ina sonki! Asmeeh! Ina sonki! Ina sonki sosai,
zuciyata ta cika da sonki."
.... Jin dumin hawayen shi naji a kafad'ana, na janye jikina. Muka
fuskanci juna.

Hannuna na kai keyar shi, tare da karkata kaina, na kara da d'gilgil, na


sumbaci bakin shi, rungume ni yayi tare da d'agani sama, muna sumbatar juna.

Sanya hannun shi yayi bayan rigana tare da jan zip din yayi kasa, janye
zanin da nake daure dashi yayi, sannan ya mai dani, gadon.
Bakina na cikin nashi, ina jin hannun shi a saman clitoris, dina
rike shi nayi gam, jikina yana rawa.
Sake shafawa yayi secondly, tare da sauke kanshi zuwa boons dina, ya kama
daya. Daya kuma yana sucking din shi.

Tura mishi kirjin nayi, tare da ware, masa sahuna.


Hannun shi Yasaka a hole din yana, turawa a slow. Tare da murza boons dina dayan.

Shafa saman abdomen dina, tare da sauko da kanshi yana saka bakinshi
a cibiya na, yana kara zira harshen sa ciki.
Sauko da kanshi yayi, kasar tare da sumbatar gurin, yana me cigaba da
saka yatsar shi a hole din.
Yana kara turawa, matse kafar nayi. Tare da sake wata ƙatuwar nishi.
"B!!!!!!!" Na kira sunan shi a haukace, matsa cinyata yayi dan shima yana
kage da ya shiga amma matsalar yau da safe ya fahimci ko sau nawa zaka shiga ka
fita gurin zai koma ya rufe kan shi.
Shi yasa yake amfani da yatsar shi. Dago kaina nayi. Tare da kamo kan shi
nace.
"B!!! Easy!"
Gyada min kai yayi dan shima ji yaƙe gabaki daya Boxes ɗin shi tana anbaliyar.

Rike gashin kaina nayi, ina kiran sunan shi a haukace. Tare da
sake wani Irin kuka. Wanda ban san na menene ba.

Sake ware mishi kafar nayi, saka tongue d'inshi yayi yana wasa da clitoris.
Na jin ina shashekar kuka ya sashi mik'ewa a hankali ya shiga niman hanyar shiga.
Kallon juna muka yi, sabida gurin ya haɗe, sakamakon gyaran da nasamu a
yau.

Saukowa yayi ya kifa min kamshi tare da hada bakin mu, da sauri na cafke
bakin shi nayi.

A hankali yake shiga, har ya samu shiga. Har ya gama tura penis din shi.
Tare da gyara balance ɗin shi a ciki.

Shiga yayi yana zizarani son shi, tare da rufe idanun shi, ya
cigaba da bani iska.
Sosai naji ina jure wannan abin nashi, tare da rike kanshi gam.

Kallona yake yaga na kumshe idanuna nayi, d'ago ni yayi tare da


matse min cinya ta tare da yin abinda yake so dani, sai da muka kwashe mintinan
arba'in da biyar, kafin ya kama keerrma.
Saka hannun shi yayi a bayana ya rungume ni, tsam sannan ya mike kamar
masu kneel down, ina kan cinyar shi, kafin muka sauke a jiyar zuciya lokaci guda..

Saka kaina nayi a kafad'arshi, tare da rungume shi, ina sauke a jiyar zuciya.
Bakin shi ya kai kunne na.
"Thank you! Asmeeh! Nagode sosai Husnah, me zan biyaki dashi. Nagode sosai, kinyi
min kome kin dauke bukatana. Kinyi hakuri baki daya daga jiya zuwa yau kiata
hakuri. Nagode. HUSNAH!!! Ina sonki!! HUSNAH Nagode."

Janye jikina zan yi ya kuma matse ni, sosai.


"Don Allah! Karki tafi ki barni! Ina jin dadin dumin jikinki! HUSNAH!"

Bugun zuciyata ce ta tsananta, tsoro ya hanani janyewa daga jikinshi.

Matsa mazauni na yayi yana sauke ajiyer zuciya yace.


"Yau zan koma Abuja! Insha Allah! Bazan wuce three days ba, zan dawo gareki. Zan
dawo har abada. Husnah inda ban dawo ba, kiyi min Addu'ar Allah yayi min raha...."
"Insha Allah! Zaka dawo n
Nooruz Zaman, You Are light of my era, don Allah karka sanyani jin tsoron
tafiyarka, bani da Innarmu bani da Babanmu,Dangin Mahaifin mu sun guje mu, sabida
kaddarar mu, idan wani abu ya same ka, Nima bazan kai labari ba, don Allah karka
tafi ka hakura gobe ka tafi."

.sake rungume ni yayi, ina kuka. Tare da k'amk'ame shi, ina shashekar kuka.
Shi kanshi baya jin daɗin yanayin da yake ciki, amma babu yadda ya iya,
janye ni yayi daga jikin shi, sannan ya dauki duvet ya lullube ni dashi. Ya shiga
ban daki hada mana ruwan zafi.

Zuwa yayi ya dauke ni zuwa cikin ban daki. Tunda ya sani cikin ruwan ya zauna a
bayana yake rungume ni, nake zubda hawaye. Wanda ke dauke da zallar tausayin
rayuwata tare da makomata.

Idan yau babu shi, yan uwan Babanmu ba rike ni zasu yi ba, balle kuma su nan
da suka amince na auri dan su, ai inda kunya bazan zauna musu a gida ba.

Haka ya saka hannu yayi min wanka, sannan ni nayi na tsarki muka fito.

Ina saka kaya jikina a sake, har na gama. Sannan na fito na jira
shi ya haɗa kayan shi.

Tunda na fito na lafe a kujera, Ni dai zuciyata na tsananta faduwa,


fitowa yayi tare da jakar.
Ansar jakar nayi, ya rike jk yana murmushi. Sannan yace.
"Yayi miki nauyi, da ina tare dake bazan tab'a barin ki, kisha wuya ba balle ki
dauki, abu. Promise me, duk lokacin da kika ji labarin mutuwata bazaki zubda hawaye
dayawa ba, dan ina sonki har cikin zuciyata, kuma ina son kasancewa dake har
karshen rayuwata.

Kiyi hakuri dani, kuma ki roka min, First love, yafiyarta.


Kice ina sonta ita da Abbana."

Daga haka ya riko hannuna har cikin gidan, ina kallon shi, kowa na falo, ya
kalle ni sannan ya kalli Ummi ya ciji lips din shi, kafin yace.
"First love! Ga pure heart nan na kawo miki ita, Don Allah kar wani abu ya sameta."

Ciro wasu takardun shi yayi sannan ya kira Muhammad, yace..


"Ku shigo"

Tare da wani kato suka shigo, sannan ya mikawa mutumin hannu yace.
"First love! Ga wannan lawyer dina ne, zan saka hannu a cikin wannan takardun, zan
mallakawa HUSNAH."

D'agowa yayi tare da murmushi, yace.


"First love! Ina son wancan Bahaushiyar, sosai. First love idan kika gano Boy dinki
ya saka little Siddiqu, first love... Ki bata kulawa."

Haka ya saka hannu yana ta wasu zantuttunkar da na kasa fahimtar su, har
lawyer Yasaka hannu aka bani.

Kasa rubuta kome nayi jikina na rawa, kuka na saka tare da ɗaukar
takardan na fara kokarin yagawa, B! Baida kunya.

Zuwa yayi ya rungume ni, a gaban kowa nace..


"Na rasa iyayena! Me yasa zaka fara min zantuttunkar da bazan iya daukar su ba."
"Ummina! Ammih! da Dadah Muhammad,! Fa'iz, ga kuma Abbana! Mommah da Father
bazasu tab'a wulakantanki ba,"

Haka ya rike ni nasaka hannun sannan ya mikawa Ummi, sannan ya nemi yafiyar
su kafin muka fita, ina manne a jikin shi, kuka nake sosai. Tare da rike shi, rike
hannuna Ummi tayi tajani, kifa kanshi yayi a jikin murfen motar sannan Fa'iz,
yaj......

Ashe sabo yana dad'i!!!!!


Bankwana! Indai rabo da zafi!!! Bankwana! Gashi zamu yi rabo da juna!!!!
Bankwana! Amma nasani ni ban laifi!!!!
Ka tausaya in nai ma Laifi!??
Bankwana!!! Kai na yafe an kama gaba......
Pity for innocently soul

𝙂𝙖 𝙢𝙖𝙨𝙪 𝙗𝙪𝙠𝙖𝙩 𝙖𝙧 𝙨𝙖𝙮𝙖𝙣 𝙗𝙤𝙤𝙠 𝙙𝙞 𝙣 𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙨𝙪 𝙞 𝙮𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙘𝙘

Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩 𝙖 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞 𝙣 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙩 𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩 𝙪𝙧 𝙖𝙬𝙖/.
+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....
Yan Niger Republic...
Zaku tuntube wannan number ne +227 84 50 64 76👈🏻
𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......
[7/2, 9:16 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BHSY39

Lallubo hannuna yayi ya daura akan zabirar sa, yana tsare gida.

Janye hannuna nayi ina kallon hanya, shima hanyar ya kalla yana tukun.

Daga haka bamu sake magana ba, har muka kusan isa Yola.. ashe tafiya me
nisa muka bari a baya, sai da muka rutsa sosai sannan barci ya dauke ni.

Kwantar min da kujeran yayi, na gyara kwanciyata, dan fitinar shi taki barina na
samu barci ma.

Karfe sha biyu muka isa Yola, tun daga first get din gidansu na muka cikaro
da mutane, masu zuwa barka da arziki.

Muna isa cikin gidan Dadah, kafin ya tsaya ta zabga mishi a harara.
"Dan wofi! Ka d'agawa Moddibo da Zuhrah hankali dan farka, da kanshi kamar kwanon
cibara kallo! Allah sarki Huzna! Sannu kinji! Allah ya hadani da rak'ai Allah yasa
ma kinji barci jiya.
Dan irin shi ba sauki.."

Rike hannuna yayi, yana kallona k'asa-k'asa.


"Idan mutane suka yi sauki! Ina son ganinka!"

Yadda yake murza yatsuna ne ya fara kashe min jiki, a hankali na janye
hannuna zan fita ya fincikoni. Sumbatar goshina yayi sannan yace.
"Ina alfahari dake!"

A hankali na janye jikina sabida salatin da Dadah ta saka tana tafe hannunta.
"Innalillahi! Yau naga rashin kunya. Yau duniya ta lalace. Ta kai ana tayara sirrin
d'aki a waje, ke Huzna fito ki bar ja'irin Yaro. Fito ki barshi, daga haka sai dai
ki ganshi bisa ruwan cikin ki yana shawagi."
Haka na fito kunya yana dawainiyya dani, riko hannuna Hajja Kubrah tayi
tana tangad'a guda, janyo Hijab dina Fatimah tayi ya rufe min fuska.

Yan uwan Ummi da Moddibo, tare da Kawayenta suka amshe ni.

Part din Ammih suka kaini wato Hajja Kubrah.

Fidda kafar shi yayi fuskar shi sanye da sunglasse, yana latsa wayar shi.

Tsayawa tayi tana kallon shi.


"Hi!"
Ta d'aga mishi hannu, tayi tana murmushi.
Zare glass din yayi yana kallon ta, kafin ya juyar da kanshi zai rufe
kofar tayi maza tace.
"Amma ina ganin kamar bakwa Aunty Devanah! Adalci ba."

"Kalle ni!"
Dake ta kware a rashin kunya, ta kuwa d'ago kai zata kalle shi, ya daka mata tsawa.
"Koda wasa kika kuma shiga harkokina da na iyali na. Zan karya miki muƙamiki! B'ace
min da gani"

Da sauri ta bar gurin, tana me rantsewa da Allah sai ta aure shi koda karfin
tsiya.

---
Zubawa Devanah ido likitan yayi, cikin nutsuwa sannan yace.
"Cutar ta kama mararki, shi yayi sanadin zubda cikin jikinki."

A razane take kallon shi, idan hankalinta tayi dubu sai da ya tashi.
"Joel! A jikin shi na dauka. Jesus!" Ta faɗa a raunane tare da safe goshin
ta.

"Indai mijinki ne zaki iya kawo shi na baku magani, idan kuma saurayinki ne,
gaskiya gwara ki rabu dashi domin zai cuce ki nan gaba!"

Rubuta mata magani yayi sannan ya mika mata, tana fita daga dakin ta fashe da
kuka, domin tasan olrdy Mijinta na dashi, taya zata mishi bayani ya yarda,

Haka ta dawo gida tana kuka, kamar daga sama. Joel ya shigo.

"Ya jikin naki"


Tana bari ya iso gurin ta kifa mishi mari, tana kuka tare da tana fadin.
"Ka cuce ni, mugu kasan kana da ciwo ka sanya min, nima na sanyawa mutumin da babu
ruwan shi."

Rufeta da duka yayi dan dama bai da mutunci sai da yayi mata likis.
Sannan ya tsallake ta yana fadin
"mutumin da kuka damu akan shi yana can yana farin ciki, da Bahaushiyah ya
musulunta ya aureta, banza dake ki godewa Yesu da ba."
Shiru yayi yana amsa wayar shi sannan ya fita.

Kuka take kamar ranta zai fita, fitar cikin da tayi duka yayi mata
bayan ya gama sex da ita, sannan ya daketa, shine taje Asibiti aka mata wankin
ciki, sannan ya ta dawo gida bayan kwana biyu ta koma....

---
Tunda aka shiga dani, ake fara min gyaran jiki.
Bayan ya Ummi ya gaya mata, abinda yake bukatar shi, shine ta gayawa Moddibo
shi kuma yace masa, ya tsaya a wani kauye a daura auren.

Bayan an daura auren ne ya kira su ya gaya musu, ya musulunta ya kuma


amshi aurena.
Ai a daren aka shiga turawa, yan uwa. Da abokan arziki.

Aikuwa tun safe gidan ya amshi bakuncin mutane, masu abinci aka dauko za
ayi walima,

Fruit aka bani wanda aka hada da zuma.

Ina sha aka bani wani farfesun, kamar zanyi kuka. Sannan me gyaran jiki ta
fara min dilka.

Muna cikin haka ya shigo, duba agogon hannun shi yai yana kallon yadda
ake gurje min jikina da abin, dan rashin ta ido akwai mutane a falon yayi fuska ya
shige. Sai surutu suke bai da kawaici.

Bai damu ba, dan ba jin fulatanci yake ba.

Gyaran murya yayi, lokacin matar tana gurje min jiki. Tsayawa tayi tare da
mik'ewa zata fita nayi maza nace.
"Aunty Amnah ina zaki kuma?!" Yadda nayi maganar kaman zanyi kuka.

K'asa-k'asa tace min.


"Me gidan ya shigo"

Tafita tayi ta barni da sunkuyar da kai, cikin wannan irin izza da jin kai ya
iso inda nake, ya zauna kamar yadda take gyaran jikin, ya lakuci dilkan ya shafa
min a fuskana, lumshe idanuna nayi na sake wani irin murmushi.

Sake lakutowa yayi ya shafa min, a cinyata zuwa gwiwata. Yana son na
d'ago kai na kalle shi.

Sake lakuta yayi ya shafa min, sannan ya saka hannuna a cikin dilkan
ya lakuto, ya kai fuskar shi yana murmushi.
Nima dariya nake. Tare da goga mishi, muna dariya. Ban san lokacin da na
shige jikin shi, rigar jikinshi fari ne, duk sai da muka b'ata shi da yellow.

Haka nuna kayan jikina ya b'aci dama kuma bawani na kirki bane, domin
kuwa irin doguwar nan ce me tsagu gefe da gefe.

Sabida dilkan da za a shafa min.


Sai da ya bari na sake jiki dashi naji yana zare min pant, a tsorace na juya
muka kalli juna, maida kaina nayi kirjinshi.

A sannu ya cusa hannun shi cikin rigana, yana wasa da boons dina, yana
murza kirjina yake yana gaya min wasu romance words.
*You showed 'me how it is to be loved, and you showed me how it is to be care
of you, I love you forever,*

Sake narkewa nayi a jikin shi, sabida yadda yake murza nipples dina, yana
kara kashe min jiki. Rike hannunsa nayi na d'ago kaina.
Juyar da fuska na yayi ya shiga bani France kiss, wanda ya kuma dulmiyar da
ni, wata duniya na wutar Kaunar shi.

Turo kofar Dadah tayi tare da sake salati, wanda yasamu sake juna ina
zaro ido, ban dashi da ya b'ata rai.
"Dijaahhhhhhh! Zuhrahhhhh! Ikilimaaaaaaa."

Wasa wasa sai da ta tara mana mutane, kunya tasani komawa bayan shi na b'oya.
Fuska yayi alamar babu wasa a tare da shi yace kome ba.

Suna shigowa ya suka yi cirko cirko.


"Mr Siddiqu! Zaka iya fita."
Ummi tace mishi, babu kunya ya saka zai fita na rike mishi hannu.
Juyawa yayi, sannan ya janye a hankali yace.
" Zan kiraki!"

Sannan ya fita yana murmushi.


"Yanzun don Allah, Dadah meye ya faru, ji yadda kika tara..."

"Kaniyarki! Baki ga munafukai bane, yau na shiga uku na lalace, da alamu ciwon
malanta ya kama idanunki, baki ga abinda wancan sakaran yayi bane, yazo ya toshe
yar mutane yana lugwaigwaita mata nono, da idanu na ganshi dan banza dama
miskilancin duk na banza ce, da shegen kanshi kamar tukunyar giyar arnan farko."

Juyawa tayi kaina tana tsare ni da ido ta rufe ni da fada tace..


"Yar banza! Kin barshi yana jagulaki, duk ya kwashe romon kafin a mika mishi ke,
toh wallahi kika bari ya damke ki, sai kin gayawa kawayenki!."

Haka Dadah ta sirfani da Bala'i ba iya ni ba har su Ummi sai da ta haɗa


dasu, wai suna ganin shi yazo.

Tsotse ni, tunda bazasu iya mishi magana ba, na wuce muje d'akinta, dama
tasan haka zai faru.
Hmmm! Haka da dauke ni zuwa shashin ta, aka cigaba da gyara min jiki.

Ta kuma ƙasa ta tsare ita nan kar ya shigo.

Da Yamma aka yi walima, maza da mata, sai shida aka tashi.


A hankali nake takawa cikin alkyabah, zan nufi cikin gidan.
Tsare hanyar yayi tare da leka ko Ummi suna tawowa.

Murmushi yayi, sannan ya riko hannuna muka bi ta corrido din da yake jikin gidan
muka nufi gidan shi.

Ganin bani sauri. Ya juya tare da daukata cak, na zuba hannuna a


kafad'arshi, ina me saukar da idanu na kirjinshi.

Sanya yake da farar shadda, wanda suka amshi kalar shi.


Muna shiga cikin gidan, ya dire ni a falon, yana me zuba hannun shi a
waist dina yana kallon cikin idanuna zuwa fuskana.
"Husnah! Me yasa suka b'ata miki fuska ai ke me kyau ce! Kuma kina
da kyau, koda baki yi kwalliya ba. Ina son natural color dinki, karki b'ata da wasu
damuwa can.

Zare hular alkyabar yayi yana murmushi, yana fad'in.


"Iya yau nake dashi! Ban san gobe yana cikin rabona ba"
Dawo da hannun shi yayi gaban alkyabar ya kunce igiyar, ta zub'e
kasa,. D'ago hannuna yayi yana kallon zanen jan lallen da aka min, wajen karfe
biyu.

Murmushi yayi ya sumbaci hannun, lumshe idanuna kawai nake, sabida


yarenshi kawai ya ishe ni a duniyar soyayyar shi.
Kanshi ya kai kafad'ana ya bani wani, spider kiss. Rike shi nayi dan
na fara jin bazan iya daukar kaina na.

A hankali yake kiss din neck Dina zuwa ear. Tongue din shi naji cikin ear
dina ban San lokacin da na kuma shigewa jikin shi ba, kafafuna na rawa.

Zuɓewa muka yi a kujeran da suke jere a falon, janyo ni zuwa jikinshi na


zama wata sauna.
Bani da katabus sai yadda yayi dani.

Shafa fuska na yayi sannan yace.


"Am feeling happiness! More than kafin na hadu dake, a jiya lalura yasani amsar
Islam, but today ina ji zan iya sadaukar da Rayuwata a cikin ta....."

Rufe mishi baki nayi da hannuna, tare da kwantar da kaina ina sauke ajiyar
zuciya.
*"Every message,'is a smile, every word is like rose, but when you are with
me” .don’t run away"*

D'ago kaina yayi sannan yace.


*"Love is something beautiful, and a feeling that one will like to carch. Love is
the feeling that makes you feel alive."*

Gyara kaina nayi, a kirjin shi ina sauke ajiyar zuciya nace.
*"Ban san iya adadin son da nake maka ba amma nasan har abada bazaka watsa min kasa
a gwiwa ba"*

Matse ni yayi tare da gyaran kwanciya, yana shafa kaina, yana fad'in.
*"one thing which will, never end is our. love with you, to because you’re the only
one :in my heart."*

Sarkafe Hannun Juna muka yi tare da, murmushi ina cewa.


*"Soyayyata a gare ka gaskiya ce, kuma ta ginu ne daga ranar da na fara ganinka,
ina kaunarka fiye da yadda zan fada maka! Ko ya ya ne kasoni Nima kamar yadda nake
sonka"*

Sam bamu san lokacin ya tafi ba, sai jin kiran sallah magarib ne ya dawo damu,
duniyar Soyayyarmu.

𝙂𝙖 𝙢𝙖𝙨𝙪 𝙗𝙪𝙠𝙖𝙩 𝙖𝙧 𝙨𝙖𝙮𝙖𝙣 𝙗𝙤𝙤𝙠 𝙙𝙞 𝙣 𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙨𝙪 𝙞 𝙮𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙘𝙘

Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩 𝙖 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞 𝙣 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙩 𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩 𝙪𝙧 𝙖𝙬𝙖/.
+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....
Yan Niger Republic...
Zaku tuntube wannan number ne +227 84 50 64 76👈🏻
𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......[7/2,
9:17 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BHSY42

---
Lumshe idanuna nayi sakamakon kamshin abincin da aka kawo min, kallon abincin nayi
ina me tsura mishi ido, kafin na fara dariya, na shure da kafa.

Zuba min ido tayi ranta babu dad'i, sannan ta zauna a kusadani tana shafa kaina
tace.
"Ban san iya adadin kaunar da nake miki ba, amma nasan ke din haske ne a rayuwarmu,
uwa uba kin bada rayuwarki da farin cikin ki domin mu, taya bazan damu dake ba?
Taya bazan ji zafin abinda ke damunki ba?! Ni Haihuwar Sadeeq nayi amma ke baki
daya soyayyarshi kika dauke."

Rungume Ni tayi tare da shafa bayana, har barci ya dauke ni.

---
"Wallahi Nenneh abin da ban mamaki yake, domin kuwa ya bar Yola zuwa Abuja, ni
kaina nasaka abi min shi, amma abin tashin hankali daga Abuja babu labarin shi,
kuma an tabbatar min ya shiga cikin airport din Ni na fara jin tsoron abinda zai
faru..."

Shiru Sadeeq yayi yana kallon Mahaifiyarshi.

Shiru ne ya gifta tsakanin su, sannan ya cigaba da cewa.


"Ki gayawa! Kawu yasan halin da ake ciki, domin naga babu wanda ya sani daga shi
har"

Wani mugun kallo tayi mishi sannan ta maida hankalinta kan. Wayar hannunta.
"Matsalar guda daya ne! Ban san me Husnah zata haifa ba, ina ƙoƙarin zubda cikin
amma na kasa. Idan na tunkareta sai naji kamar akwai wani abu da yake"

"Hmm! Amma me kike tunani da mutuwar Amos?! Ƙamar yadda muka kashe iyayen
yarinyar nan ne shima aka mishi, sannan abin bakin ciki yaron nan Daniel Abba ya
bashi aiki ni, ina zargin shi kamar akwai wani abun da yake b'oyewa." Ya faɗa mata
tare da kafeta da ido.

Shiru tayi tare da zaga falon ta, tace.


"Har Abubakar bai mutu ba, toh akwai matsala. Bani son na kuma jin batun mutanen
nan, banza wawa aikin da kaja mana asarar miliyan goma! Ko ce maka akayi zasu
kyaleni haka."

Shiru yayi yana jin yadda take gwab'a mishi bakar magana, kamar zai
fasa kuka yace.
"Toh idan ban yi miki gwaninta ba, ai sai kije da kanki, Allah ban da kece kika
haife ni da na miki rashin mutunci."

Yana gama fad'ar haka yayi waje abinshi, yana me jan tsaki.

---
Duk inda ake saka ran za asami mijina babu shi babu labarin shi, Devanah kuwa yazo
har Yola. Inda, shake ni tayi.

Wai na fidda mata mijinta, nice nayi sanadin kome.

" Munafuka! Tunda kika shigo rayuwar shi, kome ya lalace. Dake din Black destiny
ce, sai da kika rabashi da mu, kika kuma rabashi da kome nashi, hatta Addininmu
kika cire shi a ciki. Muguwa munafuka,"

"Sake mata wuya!! Arniyar banza kawai, dake baki san akwai Allah. Oya fita
kafin nasaka a karya miki kafa, dabana kike ko! Toh Ni nan. Bindiga ce, yar banza
me zubin. Bishiyar kuka."
Inji Dadah...

Dake Allah ya daura mata tsoron Dadah da sauri ta fita, tare da tura baki.
Rike wuya na nayi ina zare idanuna, akan Dadah.

Rike hannuna tayi sannan ta zaunar dani kafin tace.


"Insha Allah! Mijinki yana raye, a duk inda yake zai dawo gareki."

Binta da ido kawai nake, dan ban fahimci abinda take fada ba.

Abinci ta fara bani, ina kauda kaina tare da jan pillow Ina wasa dashi,
dakyar naci abincin.

So shi rayuwar duniya iyawa ce! Kawai abinda zamu ce Allah ya bamu rabon mu na
halal, duk wannan masifar sabida Dukiya! Daukaka! Wanda Allah ya bawa Moddibo!

Mutane ya kamata mu gane wani abu, shifa rayuwar duniyar nan kawo da yadda
Allah ya tsara mishi, taya zaka so kuntatta samun wani, bayan kai baka isa tare
mishi kome ba, shima muka haƙa.

Duk yadda kaso kar wane ya zama wani idan Allah ya nufa Kaine damanme! A
cikin yan uwa. Moddibo ake samun masu niman bayan shi, dan haka basu yi tunanin
Allah yana tare da bayin shi na gari ba, kawai burin su. Moddibo yazama Babu.

Zaman da muke ya fara tsorata Ummi da Ammih, dan haka ta tattaro mana
kayan mu, dukkan mu, muka koma, UK da zama ɗan sau biyu ana Kuskuren Moddibo da
guba, tana da gidanta, da kamfanin Fa'iz. Kuma akwai Ƴayaanta a can dan haka London
gida ne a gurinta, tunda ta muka zo, ta kaini asibiti a, nan London din aka fara
bani magani da kulawa take,

..... Cikina ɗan wata biyu zuwa uku, yabi kirjina. Sai yawan amai da
kasala.

Tunda aka fara bani kulawa. Nutsuwa ta fara dawo min, sai dai rashin
magana ya sani na koma kamar Baturen a can baya, da muke kiran shi Arrogant.

Watanni mu biyar da dawowa London, ga zaune bake a bakin ruwa, ina kallon
yadda ruwan yake tsaye a gurin.

Last words din shi ya shiga dawo min.


_Zanyi farin ciki idan na samu albarka a tare dake_
_Zanfi kowa bakin ciki idan nazo haka na koma bani da wanda zai zamewa
Ummina da Abbana sanyin idanunsu_

Hawaye ne ya zubo min daga cikin idanuna, wutsil naji abin cikina yayi,
shafa cikin nayi a hankali nace.
"Ina kewar Abbinka! Ina kewar kome nashi."

*Zaki iya taimaka mishi da addu'a! Sannan ki farka ki tafi!


Kema zaki iya taimakawa! Domin cikan burin shi dole sai dake! Yakin ba nashi kad'ai
bane*

Juyawa nayi ina niman wanda yayi Maganar babu, tsorone ya kamani ban san lokacin da
na cire kafana a cikin ruwan dake gabana nanufi cikin gida.

Ina shiga na sami Dadah zama nayita mika min bowl din kankana, zama
nayi ina sha. Ina kallon wani film din dake fadin yadda, ake saka mask.

Sauya tashar Siyamah tayi dan basu jima da zuwa ba tare da Uwarsu.

Ban ce mata kome ba, na cigaba da shan kankanar.

Dan yau satinsu daya, ban san me ya faru ba, kawai naga Ummi da Ammih
sun fito daga part din Abba, Ummi har tana goge kwallar ta.
Tashi nayi nabita har cikin dakinta, na tsaya a bakin kofar ina jin
abinda take cewa.
"Wallahi nasan cikin Jikin Husnah na Siddiqu, kawai sun rasa ta yadda zasu salwanta
da Rayuwarta shine aka zo da maganar cikin bana shi bane bai taso ba!"

"Wallahi nasan da haka! Kawai mugunta ce ta motsa. Yarinyar bata


cancanci haka ba" Ammih tayi."

Wani irin Fad'uwar gaba ce ta dake ni, wanda ya dauke min gani na da jina.

Lokaci guda jini ya tsinke min.


Basu sani ba sai da Abba yazo, kawai yaga yadda jini yake zuba.

Salati yayi tare da kiran Ummi, motar asibiti, cikin tashin hankali aka shiga
niman cikin ya tsaya.

Tunda aka kai ni, likitocin suka tsaya a akaina.

Ummi ta rasa inda zata saka kanta, domin a yanzun yadda nake bukatar cikin yafi
dawowar Uban cikin.

Basu fito a kaina ba, sai da suka yi awa hudu, kafin suka fito.
Domin daure cikin suka yi, sannan aka fito dani. Kamar matacciya.

Kura min ido Abba yayi cikin tausayi, da jin ciwon amsa maganar da
Hindu tayi, dan duk mara gaskiya bazai shiga, wannan halin da nashiga.
Tunda aka fito dani, Ummi tabar Asibitin. Zuwa gidan.

Tana shiga ta sami Nenneh tana dariya tare da bada labarin abinda ya
faru, a waya.

Shake wuyarta Ummi tayi tare da zabga mata mari, ta kuwa rufe ta da duka tanayi
tana zagin...,.

_Don Allah kuyi hakuri! Yau abubuwan sun min yawa, Insha Allah zuwa 10pm zan zo da
more kamar yadda na saba_
𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙨𝙪 𝙞 𝙮𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙘𝙘

Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩 𝙖 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞 𝙣 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙩 𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩 𝙪𝙧 𝙖𝙬𝙖/.
+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....
Yan Niger Republic...
Zaku tuntube wannan number ne +227 84 50 64 76👈🏻
𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......
Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩 𝙖 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞 𝙣 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙩 𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩 𝙪𝙧 𝙖𝙬𝙖/.
+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....
Yan Niger Republic...
Zaku tuntube wannan number ne +227 84 50 64 76👈🏻
𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......
Don Allah kayi hakuri na saka chaji ashe bai dauka ba....
[7/2, 9:17 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BHSY41

Kurawa Ummi idanu nayi tare da kifa kaina a kafad'arta ina sauke kwalla masu
zafi.

D'akinta muka wuce, ta zaunar da ni, abakin gadonta.


"Ban san yaushe kika koma haka ba. Ki kwantar da hankalinki muna tare da Allah."

Nasiha tai min sosai, dakyar nayi barci wanda na kwana da mugun zazzaɓi.

Washi gari.
Tunda nayi sallah asuba nake kwance kamar wacce ruwa ya cinye ni.

Kewar shi nake ji, me cike da tausayin kaina.

Wajen karfe goma na safe, naga Ummi tashigo cikin dakin, tattara kome na
electric na dakin tayi hatta wayarta sai da ta dauke.

Uwa uba, ta tsare ni a dakin. Ina kwance sai naga an shigo, an kalle ni sai
kuma su fita. Karshe barcin dole nayi.

Ma cike da abin tsoro da tashin hankali, ban fahimci kome ba, iyakar garin da
aka daura mana aure. Sai wasu abubuwan. Daga nan sai shi dasu Innarmu da nagani.

Ba zance ga abinda na gani ba.


Shafa kaina ake ana kiran sunana, a hankali na bude kanana idanuna akan matar
liman.
Murmushi nayi dan nasan wannan ba really bane, murmushi nayi mata sannan na
gyara kwanciyata na cigaba da jin abinda take cewa.

"Rayuwa abin tsoro ce! Idan muka duba duk akan abinda yake mallakin shi ce
ake wannan ihun.

Kiyi hakuri kiyi hakuri, idan kayi hakuri zaki yi farin ciki a rayuwarku na
gaba. Wasu abubuwan yanzun zasu fara fitowa wasu kuma sai kin bincika da kanki.

Mutanen da suke tare da surukanki mugaye ne, hatta basu san ganin uban
mijinki ya cigaba, kuma wani abu tausayi yana matukar musu adalci. Kawai rashin
imani ce.

Ki kwantar da hankalinki sosai, duk lokacin da kika bukaci sanin


gaskiya, kiyi alola ki sanya wannan zoben,. Idan ba Fa'iz ba Ko Muhammad, ko
Umminku, ko Dadah da Kubrah kar wani ya baki abu ki amsa, koda kuwa bata ci bace,
kiji a ranki kina dashi"

Ta shafi cikina, tana murmushi tace.


"Sannu! Kiyi ta addu'a kina shafawa a cikin."

Tunda na fara mafarkin sanyi ya cika min dakin, Sai Atishawa nake jerawa,
kafin na farka, naga Ummi a kaina tana rufa min duvet cover a kaina, tare da rage
karfin Ac d'akin.

Zazzabin da nake ji ne, ya kuma ninkuwa, haka nayi barci cikin wahala.

.....koda farka hancina ya tsinke, da mura, ban daki na shiga nayi Wanka da ruwan
zafi. Sannan na fito na saka riga da wando normal na kwanta tare da lullebe kaina.

......
Ana gurmi a gidan babu wanda ya sanar dani, domin Abba yayi barazana ga duk
wanda ya kuskura ya gaya min, sai yayi mishi abinda bai tab'a tsammani ba.

A cikin kwana uku, gidan ya koma kamar na yan makoki, Ni dai zanga
an shigo an min sannu. Sai naga an fita kuma,
Daga baya Ummi taga na fara tuhumar ta, da Sannun me mutane ke min, tace.
"Babu!"

Ranar da ya cika sati da tafiya, na saka Ummi a gaba nace..


"Ummi! Ni baki ji labarin shi bane?! Ni bani da wayar da zan kira shi, kuma yace
min bazai jima ba"

Kallona tayi, sai yanzun naga yadda fuskarta ya canza yayi jajjur, murmushi
tayi sannan tace.
"Bana nan! Ya tafi Umrah."

Kallon kasa nayi sannan nace.


"Allah ya dawo dashi lafiya."
Amin tace a raunane.

...... Ranar da ya cika sati Uku da tafiya, na tubure sai sun gaya min
inda yake ai sati biyu ake a Umrah. Dama kuma bani jin dadin jikina baki daya..

Sabida murar da ta sani a gaba bana jin kamshi bana jin wari.
Sai yawan tsinkewa yawu.

Suna zaune a falon sunyi jungun,- jungun.

"Ummi! Ba zaku gaya min inda nooruz zaman yake bane? Na tambaye ki kin..." Da
sauri na tashi zuwa sama, kafin na isa na fara amai, sosai kuwa.

Fatimah ta biyo bayana da goran ruwa, ta bani na wanke bakina.

Ina wankewa ta rike ni zuwa gurin su, three seater aka bani na kwanta.

Yawu ne ya cika min baki, kumshe idanuna nayi, hawaye na zuba,


Tashi nayi zanje zubda yawun Dadah ta mika min dan kwalin ta, karku manta
zanin babba ce.

Girgiza kai nayi, amai na kuma taso min, da sauri Ummi ta kawo min wani bowl da
aka yankawa Abba fruit ya Sha.

"Ayya Huzna, kiyi amanki ai gidankine! Allah Sarki. Ubangiji ya bayyana mana
mijinki!"

Share kwallar idanunta tayi.


Kallon su nake, ina dariya sosai kafin na saka musu, kuka.

Tun daga ranar lalurar hauka ta same ni, Wanda ta sanya Nenneh amfani da wannan
damar na tab'a lafiyar cikina.

Tunda na haukace ai bansan meke da mara kyau ba, ta manta Ubangiji babu
ruwan shi da Azzalumai. Dan haka ta fara kawo min abinci.

Idan na kalleta da sauri take fita.

Ban san waye ya basu shawaran akawo ni Asibiti ba, sai dai wani Abin
mamakin, shine da zaran an kai ni dakin da za a bincika brain ɗina, kayan lantarkin
dakin ke konewa,
Dan haka suka daina yunkurin kaini. Sai kuma aka tsiro shigo min daki
idan dare yayi,

Zaka shigo da kafarka, amma za a fita da kai.

Wannan halin da Ummi ta gani, ta tattara ni aka maida gida.

---
A yau aka samu Gidan Mr Amos Eshaya Chibok ya kone kurmus, yayinda aka fidda
gawarshi dakyar.

Tashin hankalin da Mommah ta shiga babu iyaka, tayi kuka sosai.

Maganar da Mahaifinta ya gaya musu ne ya dawo mata, tsoro da


firgici, ya kuma kamata.

Haka suka yi bison Inda aka kafto addu'o'in.


(Jikar kulu! Mame! Fidausi malami tare da Firddo!🤣😹 Ku haddace)

"Cikin ruhinka me salam, munyi ban gaskiya da salamar ka, Yesu ga bawanka na
yazo kofar aljnnah ka ka buɗe mishi kofa ya shiga cikin gidan ka, Yesu karka
tambaye shi kome domin yayi ban gaskiya da kai, Yesu idan yazo karka yarda wani ya
kawo maka karya akan bawanka domin baya aikata zunubi"

"Ina yan matan zumunta su zo suyi mana wakar yabon ban gaskiya"
*_An dalaye ginshiƙanta da azurfa, An rufe ta da zane da aka yi wa ado da zinariya.
An lulluɓe wurin zama da zanen shunayya. Matan Urushalima sun yi mata irin yayin da
ake yi na ƙauna. Idan Solomon yaganka yasan zaka zama jakadancin na gari, Yesu
kaida Solomon ga bawanku nan yazo_*

"Mungode matan zumunta, muna niman Revran Dauda Chibok. Yazo yayi
fatan shirya gare mu da karin magana ban gaskiya"

Tinkis tinkis mutumin ya fito, tare da amsar microphone din.

"A karin maganar, ban gaskiya ta Ashirin da uku, ga abinda Yesu yace.
_Kada ka ci abincin marowaci, ko ka yi haɗamar kyakkyawan abincin da ya sa a
gabanka. 23:6_

Sannan ya kuma cewa, domin shi din marowaci.


_Zai ce, “Bari a ƙara maka,” amma ba haka yake nufi ba. Kamar gashi yake a cikin
maƙogwaronka. 23:7_

Muna cewa mun bada gaskiya ba haka bane, mune gaskiyar yake badamu. Taya zaka gane
baka cikakkiyar zama ɗan gaban Yesu. Sai ka gyara Mu'amalar mu da masu raunin, idan
muka duba Rayuwar marigayi Amos, yayi ban gaskiya da addinin mu, kuma ya kyautata
hidimarsa da kowa, Amos yayi kyauta me girma ya bada kyauta me girma, kuma yayi
hadaya, Yesu ka dubi karanci irin na Bawanka ka buɗe mushi kofar Aljanna me girma
wanda zai mantar dashi kayayyakin da ya bari a duniya, Yesu ka bashi matan Shagali
wanda zai sanya ya tafi da ruhin shi matar shi tayi wani aure, ka bashi matan
Aljanna kyawawan masu adon zinariya"

Haka yayi ta addu'a kafin ya koma aka kira Mommah. Wacce tazo tare da
Devanah da kuma Joel.

Haka tayi addu'o'in tana kuka, wanda bata tashi yin danasani ba sai mutuwar
Amos.
Bayan sun dawo ne ta zauna tana kuka, Maganar Father Nahir na church din
India da suka kai shi lokacin ciwon zuciyarshi ne ya dawo mata. Inda yace.
"Baki da hurumin dakatar dashi! Ba laifi bane zama da D'an baiwa irin shi, amma
dakatar da kaddarar shi yana da matuƙar wahala, koda kunyi yunkurin cutar dashi
kanku zai dawo, sabida a lokacin da ya hadu da yarinyar kome nashi ya sabunta
kanshi, dole zai koma inda ya dace. Abinda na sani shine koda zaki kashe shi da
hannunki bazai tab'a k'inki ba, kuma da kike gudun karya bar addininku bazai bari
dan kome ba, sai dai zai bari ne sabida kaddarar da zata fito mishi ta jikinshi
wanda wannan wani ikone na Ubangiji!"
Ya d'aga hannunshi sama sannan ya sauke a hankali yana kallonta.
"Zaki iya dakatar da haduwar su, amma bazaki iya dakatar da gaskiya ba, zaki
zubda hawayen da tafi nashi saboda fitar zakkar baki daga jikinki. Madam dakatar da
irin yaron dake hannunki babu sauki, sabida koda kayi ƙoƙarin haka toh kaine zaka
wahala, bari na baki misali.

Shin idan kogi tayi ambaliya, shin kin tab'a ganin an dakatar da
ambaliyarta.?!.".

Girgiza kai tayi, tana share kwalla, yace.


"Toh haka faruwa al'amarin yake, babu wanda zai dakatar dashi."

Dafata Joel yayi ta firgice, mik'ewa tayi, tace.


"Bani takalmina! Zan je gidan, Madam Ruth ne!"

Basu da tazara tsakanin su da matar da sauri ta shiga gidan matar tana


cewa.
"Gafara dai!"

"Lalle maraba da Doris! Ai lokacin ya kure! Kunyi Kuskuren tab'a shi, wanda
yake tare da Addu'ar Mahaifiyarshi shi! Taya zaki tsira daga fushin Allah! Kawai
kije ki fara niman tuba! Domin kinyi son kai. Kinyi son zuciya! Amos shima ya fara
biyan zunubin shine. Amma tabbas zaku biya abinda kuka shuka! Jeki kar laifinku ya
shafe ni, shekaru talatin da shida baya na gaya miki ki maida sakon da aka kawo
miki, what u said?! An baki lada me dinbin yawa kafin ki amshi sakon! Masha ruwa
magirbi! Kada ka yi wa wawa magana irin ta haziƙai, gama ba zai yaba da maganarka
ba, i told you about that boy, akwai matsala you don't listen to me! I'm not sure
that kome zai iya kasance normal Amma dole zaki ga sakayya, sai kun biya sin
dinku."

D'aga haka tsohuwar wacce ta kasance makauniya ta tashigo lallubar


hanyar d'akinta, tana fadin.
"Gaskiya, da hikima, da ilimi, da hankali, sun cancanta a saye su, kome tamaninsu.
Baka iya canza destiny din mutum amma kakan iya dakatar da kanka shiga line of
destiny d'inshi. Parent dinshi Suna da kyakyawar yakini akan shi, Wife d'inshi da
abin cikinta suna cikin hatsari Doris because of you! Two life Suna cikin
dangerous, Why son zuciya ya rufe muku idanunku! Allah kadai zai iya samo abinda
ya faru, but me abani da amsar kome a bakina, zaki iya tafi."

Kuka Mommah take yi, har zata fita Madam Ruth tace.
"You have two options!. Na farko ko dawo da soyayyar da kika mishi na gaskiya na
biyu, ki tashi tsaye, niman inda death body d'inshi yake, idan kin samu ko kaiwa
Family shi haka zai wanke ki daga damuwar da kike ciki."..

Shiga dakinta tayi, kawai.....

Mommah ta fashe da kuka,


𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙨𝙪 𝙞 𝙮𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙘𝙘

Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩 𝙖 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞 𝙣 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙩 𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩 𝙪𝙧 𝙖𝙬𝙖/.
+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....
Yan Niger Republic...
Zaku tuntube wannan number ne +227 84 50 64 76👈🏻
𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......

Don Allah kayi hakuri na saka chaji ashe bai dauka ba....
[7/2, 9:17 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BHSY43

"Hinduh! Wallahi kin kad'e idan cikin HUSNAH ya zube, na rantse da Allah sai na
baki mamaki yanzun ma bazan kyaleki ba, Zan nuna miki wacece ni. Zan nuna miki inda
Kudi da izza ke aiki, Wallahi."

Bata rufe baki ba, yan sanda suka shigo.


"Ku tafi da ita, ku nuna mata iyakar ta."

Su Siyamah da Sughra na gani aka ja Neiunneh aka wurigata a mota.

Kallon su tayi fuskar ta a daure, take kowa ya kama gabanshi. Dan dama bata
dake musu.

Dakinta ta shiga tayi wanka zuciyarta na zafi, bata so Husnah taji


abinda suke tattaunawa.
Tana gama wanka ta fito, agurguje ta saka kayanta ta fita
zuwa ofishin yan sanda.

Nan ta gaya musu zargin da take akan Hinduh kuma, dalilin dawowar da surukarta
London duk sabida Hinduh.

Nan kuwa aka turawa Hindu da abinda ake zarginta, tace ita bazata yi
magana ba sai taga Moddibo, dole aka kira shi.
Gashi ga ita, sannan tace.
"Ka zata wani abu ne?! Kawai nasan zaka iya rabuwa dani! Amma bazaka iya rabuwa da
yaranka ba! Koda yake Ai Sadeeq ne danka wanda Muhmood yake kiranshi da dan shi,
Allah ya nufa kaine zaka haife shi. Amma bai Deserve zama d'anka ba."

"Idan kana son nayi magana kasanya matar ka ta maidamu naija a can
zamu yi kome amma ta kuskura na cigaba da zama a nan tabbas cikin Yarinyar can zai
zub'e, ku baku mamakin taya d'anku ya b'ata daga fita kofar gida, sai labari ba."

Dariya ta kuma sannan tace.


"Kun tawo kun bar yara ƙanana a kamfanin da asibiti, ku kira su muji ko wayar su,
tana shiga! Kinsan taya na tura kwarto dakin ki?! Toh shawara daya ce, ku sake ni
nayi tafiya ta, sai ku godewa Allah Tunda cikin yana raye."

Shiru suka yi, Abba ne yasa aka saketa, bai ce mata kome ba.
Har yazo zata shiga motar su yace mata.
"Na jima da sanin wacece nake aure! Amma bani da hujjar kamaki, tunda baki bari
hujjar. Matsalar bake bace kike aikata hakan, saki ake kuma nasan ba Babanki bane.
koma waye zan kamashi."

Yana gama fad'ar haka, yaja bakin shi bai kuma cewa kome ba, dan ya
lura shaidancinta yafi karfin shi, matsalar da yake samu dangane da kamfanin shi da
aka rufe ashe kwacewa akayi Ummi duk zafin ranta sai taji bazata iya cewa kome ba,
sabida sun baro Fa'iz a Naija.
Tunda Hindu tayi magana take kiransu layin taki shi.

Babban tashin hankali su, ta ina zasu bi da hindu, dan da alamu tana da
wanda suka tsaya mata.

Saketa suka yi dan basu da shaidar kamata, haka tayi tafiyarta ko ta


yaranta bata bi ba.

....
A hankali nake bude idanuna, tare da salati a bakina, sauke shi nayi akan Ummi da
take Sallah, Ammih tana zaune rike da hisnul Muslim.

"Washhh! Ummi!"
Na kira sunanta a hankali, tashi Ammih tayi tana cewa.
"Sannu! Asma'u. Ya jikin naki?"

Lumshe idanuna nayi hawaye suka zuba, shafa cikin nayi sannan na, sauke
sirritaccen ajiyar zuciya.

"Ammih! Wallahi cikin nashi"


Sanya min hannu tayi a bakina tana murmushi kafin tace.
"Mun sani! Allah ya raba lafiya?!"

Kwalla ne suka shiga zubo min, masu zafi. Taya kome yake zuwa min a karkace! Taya
kome yake zame min tashin hankali!

Wayyo Allah na, rana zafi ina kuna!


"Siddiq! Ina kake ne? Yaushe zaka dawo gare ni! Ko ka manta kaine
Inuwar Gajimare na, Ya Allah ka duba maraicina, ka dawo min dashi lafiya! Ya Allah
kaine masanin sirrin boye Ubangiji ka biya min hakkina!"

Wannan ita addu'o'in da nake ina shashekar kuka, ban rasa kome ba, sittira abinci
amma ince na rasa Happiness Dina, Taya zan ji dadin rayuwar.

Zuwa kusadani Ummi tayi tana matsa min kafana, tare da jin ciwon
halin da nake ciki.

A yau tayi danasanin tara dukiyar su, duk kome nasu na gida naija babu, d'azun
tayi waya da Muh'd, yake gaya mata abinda ya faru. Shima yana gudun hijira. Domin
sai da aka kai mishi hari kamar za a kashe shi.

Shi yasa ya koma ya tafi lagos, Jibi Insha Allah, zai wuce Canada. Inda
cibiyar arzikin Jauro yake.

A halin yanzun Moddibo bai da kome nashi na kansa sai inda Ummi ta kawo
shi, duk wani kadarorinshi sun tattara, ta hanyar amfani da sig d'inshi.

Zuwan Hindu dama wani takardu tazo dauka, kuma ta samu. Domin tana samun
takardun har da wanda Jauro ya bani, tana dauka ta bawa Sughra ta saka a gurinta,
lokacin da aka saketa a ofishin yan sanda. Gidan ta dawo ta kwashi yaranta da
takardun suka koma.

Bakin cikinta guda daya da bata sami damar sace.


Takardun kamfanin Jauro Cargo! Da na Jauro aviation industry ba shine. Tayi bakin
ciki domin idan ta sace takardun shine zai iya ruguza family Moddibo baki daya toh
bata samu ba. Gashi ta fatawa kanta bankada.

....
Kwana na biyar suka sallame ni.

Tausayin kaina nake ji, sosai. Tunda abin ya faru. Na daina zama a cikin su. Sai
na koma can swimming pool na zauna nayita tunanin rayuwa, taya haka kome yazo min
cikin kyaftu da bismillah, rayuwar mu ta koma baya.....
Domin ko jiya dana ji Ummi da Ammih suna hirar, wulakancin da aka yiwa mutane a
Moddibo Estate ba acewa kome, ba baki daya an tozarta kome da kowa.

......
Babu kuma jin labarin kowa bada dan ana ta lafiyata, sai Fa'iz da yazo, Ummi
ta sama mishi aiki a nan asibitin shi, yaki domin yaga kamfanin shi na nan tafi
kawo atimin nasara, sai ya ajiye aiki ya kama kamfanin shi kawai.

Wani irin gata suka daurawa cikin jikina, domin tunda na sami matsalar
nan ake sayayyar kayan baby.

Duk inda aka san zai sanyaki farin ciki nan ake kaini.

Idan za ayi bikin bada award na redcafer haka Bawan Allah nan zai
kwashe mu dasu Aminah da Fatimah, muje muyi ta kallo.
Har gida ake zuwa min awo, baa kaini asibitin, sabida gata. Anyi
anyi Ummi ta gaya mana agender na babyn taki.

Dan haka muka barwa Allah saninshi. Addu'o'in da take bani na sha, tare da
tofawa cikin, uwa uba. Azkar ba dare barana.

Cikin nada wata bakwai ta shirya min kaya, muka nufi saudiya, ta kaini nayi
dauwafi tare da addu'a sosai.

Anan muka yi Umrah tare da zaman jiran in haihu a nan.

---
"Wannan aikin banza ne! Zuwanki London bai yi anfani ba, tunda kin kasa yin
abinda ya dace.
Kisan girman darajar takardu da kika bari kuwa, toh bari na gaya miki, nan
Gaba yaron da Husnah zata haife sai yafi kowani Yaro arziki a kasar mu.

Burina na lalata arzikin Zuhrah, domin da ita Moddibo ya yake bunkasa,


idan babu ita kowa rugugujewar zai yi nayi Haihuwar asara, sai wasu takardun marasa
ma'ana."

.haka Alhaji Adamu yayi ta zagin Hindu.

Duk wasu abu masu muhimmanci na Moddibo baya koma nasu, account ɗin
Moddibon ne kawai suka kasa Kwamushe shi, amma tabbas kome sai da suka tattara.

---
Bata rai tayi tana kallon Devanah! Kafin tace.
"Me ya kawo ki dakin Joe? Ko kin manta kina da aure ne? Toh kar na kuma ganinki a
dakin, maza fita."

Da sauri Devanah ta fita, tare da sauke ajiyar zuciya. Dan da Mommah ta


kamasu.

Tana shiga yana fitowa daga ban daki daure da towel, zama yayi yana kallon
Mommah, gabanshi na faduwa yace.
"Lafiya kika shig.."

"Bana son ganinka da Devanah, domin matar Abraham ne, idan kuma na kuma ganin
ka zan gayawa Baban ku! Ya dauki mataki akanku! And ban ji labarin Daniel bane
tunda ya bar Yola"

Shiru yayi sannan ya tab'e baki kafin yace.


"Ai ban san inda yake ba, sai dai muyita niman shi a phone d'inshi."

Shiru tayi kafin ta juya taza fita idanunta ya sauka akan kororo roba,
juyawa yi tana kallon abin, kafin fita tana girgiza kai.

---
Lumo nayi tare da sake murmushin, ina shafa cikin da yake ta watsalniya, sake shafa
cikin nayi a lokacin da ya tokare ni.
"Me kake bukata?! Ko yunwa kake ji?!"

Tausayin kaina naji da kuma abin cikin, zai rayu babu uba. Zai rayu babu
soyayyar Uba. Babu gatan Uba.

Shigowa Ummi tayi, tare da mika min, abinci. A hankali na tashi zan zauna
ta sanya min pillow a bayana. Tana fadin.

"Ni wannan girman cikin ya takura min ke, baki daya baki da sakat, gashi a kowani
scanner baya nuna kome! Maza ci mu tafi , dauwafi. Amma tabbas aiki za a miki dan
wallahi zaki wahala da wannan abin!"

Murmushi nayi, na fara cin abincin ina ci naji ya motsa, murmushi nayi sannan
nace.
"Ummi! Ni har yanzun baku ji labarin Noor Zamn bane?! Ummi Ni kam ko gawar shi a
nuna min sai na saka hakuri a zuciyata, amma babu shi babu labarin shi. Kewar shi
na caccakar ruhina, na kasa yarda yana mace ko yana raye, Ummi nasan kiyi tawwakali
na shekaru! Amma ni bazan iya wannan kasadar ba, Ummi bani da juriya Akan shi.

. Allah Ummi matukar ya tafi yabarni har Abada na ajiye kamar Aure!"

Zama tayi tare da rike hannuna, tana me jin ba dad'i, sannan tace.
"Babu abinda yafi karfin Allah! Duk abinda kike gani ko kike ji, Allah yana sane
kuma yana gani, shin kina rayuwa ne a turban da baza a jarabce ki ba ne, Ubangiji
ya bamu Sadeeq idan ya amshi shi, godiya zamu yi. Ina son Sadeeq! Amma ganin irin
son da kike mishi ya sani jin ashe ni ba kome nake mishi ba."

Rike hannunta nayi, na fara kuka. Nace.


"Namiji irin shi ba a kowani gida ake samu ba, Ummi ke kinji dadinki kin haifi
waliyyi! Domin tun yana Kirista.yake da zuciyar tausayi, Ummi zuciyarshi zinari ce!
Sabida ya amshe ni. Matsayin da ban kai ba, ya tallafawa duniyata a lokacin da bamu
da hali.

Ummi Yaronki Mutumin kirkine! Ban san lokacin da na fada don shi ba, amma
tabbas ina son shi sama da yadda nake son kaina, Ummi Sadeeq!"

Rufe min baƙi tayi tana murmushi, sannan tace.


"Wannan shaukin da kike ji. Zaki sani kuka fa! Tashi mutafi."

Haka na tashi ta ciro min takalmina, na saka sannan muka fito, tana min hira
ina amsawa.

Har muka tafi masallaci muka yi sallah sannan muka nufi dakin ka'aba, anan
nayita addu'o'in ina gayawa Allah kuka na. Dawowa nayi na nemi guri na zauna ina
sauke ajiyar zuciya.

Na gaji da tsayuwar, kallon yadda mutane ke addu'o'in ya sani yarda Musulunci


yayi min gata, kurawa dakin ka'aba ido nayi.
"Sannu! Husnah"
Juyawa nayi na kalli matar, rike bakina nayi, nace.
"Laaa! Mama! Kuma kunzo ne!"

Mika min zam-zam. Da dabino tayi tace.


"Kiyi hakuri. Insh Allah, zaki hadu farin cikin ki idan kika yi hakuri. Kinga ki
nutsu dan matuƙar kika sanya damuwa a ranki, Zaki iya Haihuwa lokacin bai yi ba. Na
barki lafiya sannan kici dabinon da bismillah."

Murmushi nayi na bude goran zam-zam din na saka a bakina da bismillah, kafin
na gama sha matar Nan ta b'ace min, niman ta na shiga yi. Ina me cin dabino. Ina
gamawa ne na mike, ina mamakin abin. Sai nayi tunanin ai ta koma cikin masu dauwafi
ne.

A hankali nake takawa cikin al'ummar musulmai da suke ibada, tsigar


jikina nane ya mike. Kawai na shiga jin kamar yana kusadani, dubawa na fara babu
shi. Ajiyar zuciya na sauke sannan na shiga cikin mutanen, ina addu'a, dan na samu
na kutsawa nayi cikin har Ka'aba.

Kifa kaina nayi a dakin Ka'aba, ina kuka. Ina gayawa Allah kuka na.

Kamshin turaren shi tare da jin hannunshi kan cikina ya zagayo da


kanshi wuyana, yana fadin.
*"My love for you is true and it’s surfaced the day I first saw you. I love you
more than I will tell you."*

Zaro Ido nayi tare da juyawa.......

*Kawata Mmn 2 a cigaba da wanke hannu*


𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙨𝙪 𝙞 𝙮𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙘𝙘

Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩 𝙖 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞 𝙣 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙩 𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩 𝙪𝙧 𝙖𝙬𝙖/.
+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....
Yan Niger Republic...
Zaku tuntube wannan number ne +227 84 50 64 76👈🏻
𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......

Don Allah kayi hakuri na saka chaji ashe bai dauka ba....
[7/2, 9:17 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BHSY44

Ƙamar walkiya na nemi shi a gurin ya b'ace.

Kutsa kaina nayi ina bin kamshinsa da nake ji, har na kusan fitowa naji. An
rike ni.
"Ina zaki? Nazo sabida ke?! Ina raye ne saboda ke! Ina zaki bazaki tsaya ba."

Maida bayana nayi na jingina naji da gaske shi din ne? Kar'ar karfen kirjin
shi naji, na rike hannun shi dake kan cikina.
Sannan na juya a hankali. Na kafa mishi ido.
Jan hannuna yayi muka bar cikin harami, a hankali muke tafiya yana kallon yadda
cikin ya fito.

Wani gida muka nufa, gidan a bude mamaki ya hanani magana, muna shiga gidan
ya zaunar dani a kujeran falon.

Ciki ya shiga ya kawo min kankana da madara, zama yayi kusada ni yana bani. Amsa
na shiga ya ina kallon yadda ya sauya, ya tara kasumba. Zuwa gemunshi. Anyi mata
wata irin gyaran kamar ta Sheikh Mufti Menk Ismail. D'ago idanun shi yayi fess
akaina. Wani irin sheki suke kamar ya diga mai a cikin su.

Lumshe idanun yayi wanda ya sauko da Eye lashe din sa.


Hura min iskar bakin shi yayi. Tare da kura min ido.
Ture spool din Hannun shi nayi na fada jikinshi na daura kaina a dai-dai inda
karfe nan ke bugawa nace..
"WHY?? Noor Zamn! Kasan wata nawa ya dauke ni, ina cike da haukar sonka! Bani da
kowa sai kai me yasa bazaka gane girman son da nake maka ba."

Shafa bayana yayi, a tsanake, sannan ya kai bakin shi kunne na yace.
" Ina sane da halin da kike ciki! Kuma koda zaki fada kin ganni bazasu yarda ba!
Husnah nisantar ki itace kwarin gwiwar karasa aikina, Husnah kowa yasan kece
raunina. Insha Allah ina gamawa zan zo mu koma gida, idan kika tashi Haihuwa Insha
Allah tare zamu yi nakudar mu! Husnah nayi imanin ke din wata bangare ce ta
rayuwata, kuma da ban dame ki ba, har abada bazai daina kuka rashinki da nayi."

Shafa baya na yayi sannan yace.


"Crie Queen! Gaki ga B dinki sai ki bar kuka. Hmm gashi ina son gaisawa da little
Sadeeq"

Duka na kaiwa kirjin shi inda babu matsala, rike hannun yayi. Cikin nutsuwa ya
sumbaci tafin hannun. Sannan ya d'ago kaina yana me share hawayen dake bin fuskana
da harshen sa, kamshin berries yake. Had'iye yawu nayi dan nima kwadayin berries
din ya kamani, Mika mishi bakina nayi, ina had'iye yawun da gaske.

Zaro alawar yayi ya tura min baki na, da sauri na amsa tare da rike lips din
shi na kasa, ina tsotsa a hankali.
Rike kaina yayi cikin nutsuwa yana kara tura min bakin shi.

Hannuna na kai keyar shi ina kara matse bakin shin.

A hankali yayi ta zare bakin har ya gama sannan ya kura min ido, warware dan
kwalin dana nad'e kaina dashi yayi, sannan yakai hannun shi cikin gashin kaina ya
zare bam din yana kallon fuskana.

Rike hannuna yayi yana murza yatsuna sannan yace.


"Ina son hakkina! Amma bana son na takura miki"

Shigewa jikin shi nayi sosai, har ina sauke mishi kiss a kirjin shi.
D'ago Ni yayi muka shiga cikin dakin da yake falon.

Tsayar dani yayi gaban madubin ya shiga cire min rigar jikina yayi, tare da
durkusawa ya sumbaci, cikin jikina d'ago kai yayi sannan yace.
"Kinga yadda kika koma kuwa?! Kalli flat tummys dinki ya koma kato, gaskiya wannan
bsbs din zamu yi fada da kai."

A nutse yake lasar navel zuwa saman cikin, yana kallon yadda nake
erect, murmushi yayi yana wasa da harshen sa a cikin navel din yana me shafa
cikina.
Mik'ewa yayi yajani zuwa ban daki, kusan na manta da Ummi! Tunda na ganshi
na manta da kome.
Kai B ya haɗu, indai har zai iya mantar da mace kome toh ba makawa babu ni ba
wasan kura dashi.

Ruwa ya zuba mana, muka shiga ciki. Bath gel ya diga min a bayana,
zuwa kirjina.

A hankali ya sanya lallausar tafin hannunshi ya fara shafe ni da gel din. Babu
inda ya tafi da imanin shi, kamar dukiyar fulani na, sosai yake murza nipples din
tare da, da goga min fuskar shi da gashin a wuyana yana groaning. Sumbatar wuyana
yake tare da kara karfin groan din shi.
Hannuna na kai bayan na tab'o toys din shi, zabura yayi tare da
k'amk'ame ni.

Wasa dashi na fata ina tab'o dick din.


(Karku karanta domin na kudi ne! Masu fitarwa Nagode 🤝 sosai! Domin Allah yana kawo
kasuwa! Idan baku fitar ba babu cigaba)

Rasa yadda zai yi dani yayi sabida kuwa cikin jikina ya hana shi
zakewa.
Haka ya cigaba da wasa da kirjina yana lasar bayana zuwa wuyana, idan ya isa
wuyar sai ya zura harshen shi cikin kunnena. Sannan ya ciji kunnen a hankali yana
hurawa.

Buɗe mana ruwa yayi kumfa ya cika, abin wankan juyar dani yayi a
hankali tattare gashin kaina yayi wanda suka rufe min fuskanta, sannan ya sumbaci
bakin, shafo boons dina yayi wanda suka kara girma saboda tsofar cikina.

So yake na kalli cikin idanun shi, amma na kasa dan yau jikin wani
irin kunya ce tasani bazan iya kallon shi ba.

Kifa kanshi yayi a kirjina, Yasaka bakin shi akan right boons dina, a hankali
yana sucking like bsbs din da ya rasa nonon na kwana biyu.

Hannun shi nakan left boons dina, yana squeezing d'inshi slowly. Rike
kanshi nayi, tare da bite din bakin nipples din yana lumshe idanunshi, matse
kanshi nayi, ina me wani irin groan, b'cos har cikin brain ɗina nake jin sakon shi.

D'ago kaina nayi tare da cusa hannuna cikin gashin kanshi, kamar wani bsbs yana
wani gyad'a min kai tare da jan wancan yana kuma make ukwu na.

D'ago kai yayi tare da zuba min rikitattun idanun shi.


A shake yace.
"I love you! Baby!"

Cusa hannuna nayi cikin gashin kanshi tare da rikewa ina wani lumshe idanuna,
jin hannun shi nayi a cikin pant dina, yana wasa da clitoris dina, kara nake mishi
nayi a jiki, tare da rike toys ɗin shi. Slowly har kan twins din shi.

Da sauri ya buɗe ruwa ya dauraye mana jiki, sannan ya fito tare da ɗaukar
towel. Ya koma cikin, d'ago ni yayi ya daura min. Sannan ya kuma taimaka min na
fito.

Zama yayi a bakin gadon, tare da zare towel ɗin shi, ya mika min hannu, na
gaji sosai. Amma mun jima bamu hadu ba, kusan 8month, dole na sauke hakkin shi.

Zuwa nayi ya kunce towel ɗin tare da juyar dani, hannun shi nakan
waisting dina, ya daura ni a saman laps dinshi,d'aga Ni kadan yayi. Ya shiga tura
min toys ɗin shi. A pussy dina.
Rike gwiwar shi nayi tare da sake wani irin kuka, sabida yadda nake jin
shigar.

Bai saurari kuka na ba, sai da yaji shi cikin dumi, har yana jin daukar hotmilk!
Sannan naji bugun zuciyar shi ta karu sosai.

Hannunshi ya kawo kirjina ya kifa kanshi a bayana, yana fadin.


"Am sorry! Nasaki kuka, am not a good husban."

Girgiza kai nayi cikin kuka nace.


"No! Ina kuka ne! Sabida ni you're suffer, me yasa ba zaka dawo gare mu ba"

"Zan dawo! Zan dawo! Zan dawo! Hussyna!."


Da sauri da sauri yake Zungura na, tare da matse, boons dina yana sauri, kamar
ba cikine dani ba, komawa yayi da baya.
Ya kwanta cikin gajiyawa, sannan ya mike ya kinshingidani in mu right hand ya mike
a hankali ya cigaba da chill tare da raruka son ranshi.

Gani yadda nake kwab'a fuskana na gaji, ya sashi, yin abin da sauri sosai har
ina yunkurin amai, can kuwa ya matse cinyoyina da karfi. Ya gama saukowa daga
network!

(Karki karanta min book dan na kuɗine! Ke me fitarwa Nagode SOSAI domin kasuwa ce
ta buɗe)

Janye wa yayi tare da zuba min ido, yaga yadda nayi laushi,
murmushi yayi sannan yace.
"Amma nayi hakuri ko! 8months babu mace! Ni me mata biy..."

Rufe bakinsa nayi da yatsar hannuna, ina tura baki tare zubda kwalla.
"Ni ina ruwa! Kaina na sani ba wata ba, dan haka a bar min batun wata arni...."

Sumbatar bakina yayi wanda ya sani yin shirun dole, sumbatar bakin yake kamar
zai cinye min bakina, har sai da na fara ya kushinsa, tare da ture shi, bai bari ba
sai da yaga na daina ina shashekar kuka.

"Karki kuma kiranta pagan! Domin ita Kirista ce, ban hana kishi ba, amma
ayi irin wanda zanyi alfahari da gidana da mata na, Please Amor!"

Ya fadi haka yana kara rungume ni kirjinshi, dan ma cikin yana mana
cikas (🤒)

Sauka yayi daga gadon ya nufi ban daki ya haɗa ruwan zafi, sannan ya
dawo ya kuma taimaka min muka shiga ban Dakin, anan ma yaso ya kuma mai dani ruwa
naki sabida Ummi kar hankalinta ya tashi..
Ina gama wanka, dan na fahimci shi bai jin yin wankar, da sauri nayi na
fito. Ina gama saka kayana yana fitowa.

Zama nayi kadan ina jiran shi ya gama saka nashi kayan. Amma Dr B ya share ni ya
cigaba da gyara kasumbar shi.

"Nooruz zaman! Yunwa nake ji, kuma Ummi"


Kallona yayi sannan ya tako gabana yana me hard'e hannunshi a kirji yace.
"Mahnoor! Nima ina da hakki akanki, koda zan mai dake sai nayi spent oll wunin yau
tare dake, dan haka tashi muje!"

"Don Allah! Nooruz zamn!" Na fadi haka tare da langwabe kaina.


"Ki bar hadani da Allah dan wallahi cutata zaki yi, coman tashi
muje!"

Aikuwa na idanuna suka shiga cikowa da kwalla, suna shirin sauka ƙasa yace.
"If u let dat tear drop, wallahi sai kin kwana! Muga yadda zaki kwashe da Ummi"

Had'iye yawu nayi wanda na hada da kukan.

"That's my girl" ya faɗa min a hankali, cire min kayan yayi ya bani, wani doguwar
rigar, sakar bangaladash, na saka da mayafin shi wanda ya rufe min fuskana."

A hankali ya riko hannuna, muka fara takawa, yana murza zoben hannuna.
Har muka fita waje. Yamma tayi dan lokacin Sallah la'asar tayi, fatana muje
masallaci na gudu, dama idan muka fito tun safe bamu kowa gida sai la'asar shima
sabida yunwar da nake ji ne.

Kaini gurin mata yayi shi ya wuce bangaren maza, canza guri nayi ina idar da
Sallar na gudu gida abuna, tunda na fahimci bai da ta ido.
Allah ya taimake ni, ina zuwa na samu bata dawo ba, na gaji wanka na kuma hada
jikina, ina murmushi, sannan na fito na sauya kayana na bude nashi da nazo dashi.

A hankali na fito, daga ni sai towel, dukda ana cewa barcin bayan
la'asar ba kyau wallahi bazan iya ba, kwanciyata nayi jin cikina na zillo na duba
inda Ummi ta ajiye min takeaway na dauka sai da na cinye tas sannan na kora da
ruwa, na kwanta, sai lokacin naji bsbs........

𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙨𝙪 𝙞 𝙮𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙘𝙘

Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙗𝙞𝙮𝙖𝙣 𝙩𝙖 𝙩𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩𝙪𝙧𝙖𝙬𝙖/.+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....
Yan Niger Republic...
Zaku tuntube wannan number ne +227 84 50 64 76👈🏻
𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......
[7/2, 9:17 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BHSY45

Barci me mugun nauyi ne yayi gaba dani, wanda rabona da nayi tun kafin ya b'ata.

Muryan Ummi naji sama, buɗe ido waɗanda suka rine da barci.

"Husnah! Ina ta nemanki! Ashe kin dawo gida, toh tashi muje magabri"

A sanyayye nace mata.


"Ummina! Barci nake ji!"

"Toh idan lokacin sallah yayi ki tashi dan babu kyau barcin goshin almuru."
Tana gama fad'ar haka ta fita, mai da kai nayi cikin barci.
Kamar a mafarki na fara jin, ana wasa da gashina, gefe daya kuma ana lasar
kunnena zuwa neck dina.

A hankali na bude idanuna, d'aga min gira d'aya yayi tare da cizon lips din
shi.

Tashi nake kokarin yi amma nakasa, d'ago ni yayi tare da jingina min
pillow. Tattara min gashin kaina yayi sannan ya ciro bam suna ya saka min.
"Bana son ana barin gashi a watse, yana sani jin kyankyame!"
Gyada kai nayi sannan ya dauko takeaway, ya bude ya fara bani abincin ina amsa,
har na koshi.

"Me yasa kike barin kanki da yunwa!? Bana so! Dan wallahi bazaki haifa min yaro dan
karami ba. Kuma ya kamata a dinga barin ki da wani a gidan nan domin bana son
mistake da za a kirashi depleted, dan haka Allah zan dauke ki na kuma zuwa naga ke
daya ce."

Ban san me yasa matukar yana gabana bani da bakin magana, ruwa ya bani
nasha sannan ya dawo kusadani ya zubawa cikin ido, bayan ya d'aga rigar jikina,
shafa cikin yake cikin nutsuwa sannan ya d'ago kan shi yace..
"Babyna ne a jikinki?! Hmm! Wancan ranar da ace ban yarda ba amshi musulunci ba, ba
da nayi imani koda karfin gaske sai an. Sami babyn amma dake Allah ba Azzalumin
sarki bane, gashi cikin tsaftaccen hanya aka sami, babyn.

Gashi yau wata takwas har da two wks, da kwana biyu. Alhamdulillah. Allah na
gode maka da ni'imar da kai min."

Murmushi kawai nayi mishi tare da zuba mishi ido.


"Ya kamata kan, ka tafi sallah kar Ummi tazo ta same ka, dan zata iya shiga
damuwa tunda b..."
Maganar ce, ta makale sakamakon, jin hannunshi a cikin tsakiyar cinyata, yana
ƙoƙarin isa cikin na rike hannunshi ina faɗin.

"Kai baka gajiya ne?! Bayana da marata ciwo suke m..."

Had'a bakin mu yayi, tare da tsotsar bakina, rike shi nayi sai da ya nutsu
sannan ya mike tare da zuba hannun shi a cikin aljuhun jallabiyar shi yace.
"Ina miki fatan Alkhairi!"

Daga hakan ya fita daga gidan..


Dakyar na tashi nayi wanka da alola. Nazo na gabatar da sallar.

---
Gyara zama Alhaji Muhmood Dan kasa yayi sannan ya juyar da laptop din ƴace..
"Kimanin kayan dollas mutan dari uku suke son shigowa da shi daga Japan, kuma suna
son kamfani standerd, kamar na mun nan, toh mun yi magana dasu, har yanzun CEO din
su bai amsa tayi mu ba. Kuma idan aka shigo da kayan kaf kasar nan, mune zamu zama
jagoranci a kasuwar duniya. Sai gefe guda, Sadeeq ya saka hannun jari. A wani
kamfanin kasar Saudiyya, na zinariya, kusan U.s dollas miliyan dubu goma!"

Zaro ido Alhaji Adamu yayi a tsorace, yana kallon su kafin yace.
"Kuna da hankali kuwa?! Taya zaki aikata wannan danyen aikin baku gaya min
ba, Shi sadeeq din Uban waye ya sanya shi, kai ma me yasa baka gaya min zaku yi
irin wannan haukar ba? Wallahi ka kuskura dukiyar ta salwanta, wallahi babu abinda
ya dame, dan wallahi kashe ku zai yi."

Zufa ne ya shiga karyo mishi, kurawa Alhaji Adamu ido yayi sannan
yace.
"Wallahi babu abinda zai faru. Ka yarda dani."

---
Mata ido Mommah tayi taga yadda take damuwa, tun lokacin da aka tabbatar da
ba a san Inda Bature yake ba, dan yau ne zuwan su na karshe a Headquarters yan
sanda, da kuka suka fito, abin tausayi har suka dawo gida haka Mommah ta cigaba da
kulawa da ita.
---
Tun daga wannan lokacin ban kuma ganin shi ba, nayi fatar kuma ganin shi.
Ga kulawar da nake samu a gurin Ummi, da Dadah dasu Abba. Dan duk sun zo
wai suna kewarmu da babyn su.

Dariya nake nace..


"Babyn da bai zo duniya ba,"

"Kuma muke son shi, Allah Aunty Hussy, muna son Baby Bamu da karamin yaro Kinga ai
dole mu so wannan."

Dariya suka yi Dadah, ta rike baki tace.


"Sannu! Azakafur! Rago daga kiyama, har kin isa saka baki a maganar da da haihuwa
na kuma jin bakin ja'ira sai na dagargaje shi, marasa kunya kawai."
Dada nada mugun sa'ido, dan ma sun fi gauraya da Fatimah, ina ba haka ba ina zan
iya karar Dadah, ko waye ya gaya mata sunan Rago a lahira Azakafur.

Idan nace ina cikin damuwa toh ta rashin mijina ne, sosai nake kewar
shi.

..... Dukkan mu, muka fita dauwafi, ina zaune dan zuwa yanzun cikina ya
tsofa Haihuwar nake jira.

Na fito na zauna Kenan,.wayar Aminah da ta bani ya fadi. Na durkusa zan dauka.


Aka rigani dauka.

Kanshi turaren me sanyi ya daki hancina, Aahil ne da matar shi da yar shi kuma,
shine aka zo addu'a da ita, tsaki naja sannan na mika mishi hannu ya mika min
wayana yana murmushi, ganin yadda cikin ya mai dani, da uban kumatu.

"Husnah! Kece haka, ayya Ashe abinda ya faru kenan, Dr Bature ya b'ata!"
Tashi nayi dakyar zan bar gurin. Ban san na taka abu ba, kawai naji kamar zan
zame...

Ji nayi an tare ni tabaya, kamshin turaren shi kawai ya tabbatar


min shine ya tare ni, d'ago ni yayi, amma wannan karon fuskar shi kewaye da bakin
mayafi sai kanshi da yayi rawani, rike rigarshi nayi kamar zan yi kuka nace.
"Please! Karka tafi a wannan lokacin da nake dab da sauke nauyin ka,"

mutane ne suka ratsa tsakanin mu, kwalla na shirin sauko min, yace.
"Karki min asarar kwalla, Na kusan dawowa gareki, Insha Allah ina tare dake zaki
haihu."

Tafiya yayi ya barni tsaye, kamar walkiya ya bar harabar Haramin..


.
"Wato sabo da hali! Da cikin ma bazaki hakura ba, Kinga balaraben kauye kin zata
irin kine har da daura mishi kai a kirji! Husnah HABIB."

Kwalla ce ta ciko min idanuna, na juya na kalle shi kafin nace.


"Kai Ubane amma baka san, ciwon kanka ba, idan baka yi da gaske ba, Sai kayi kuka
da idanun ka!"

Daga hakan na bar gurin, na koma gurin su dadah da ake gardama da ita, akan
yau idan suka koma masauki ita bazata ci abincin jajjayen kunne ba, Wallahi a nimo
mata tuwon Shinkafar miyar kuka.

Tana tsaye wani balarabe ya dauki jakar matar shi da kuma babynsu,
tsaki tayi ganin yadda balarabiyar take gaba mijin na baya.
Tsaki tayi tare da tab'e baki tace.
"Banza ta kori wofi! Duk wannan abinda yake miki kamar zai koma cikin ki, ba shi
zai hana ya karo mata ba, ai ku mazajenku na da alkawari, idan banda rashin hankali
ba, kya wuce zokai-zokai! Tamkar amaryan guza, ke gaki nan mace miji na rike da
yaron ke kina tafe kamar an dasawa biyar zogale zani!

Dube ta, kamar babu halittar kashi a jikinta Anya wannan suna amfani da ruwan
zafi kuwa?! Dubeta fa kamar ansanyawa katako zani! Allah Nagode maka yau banta
farin fata, ai da baka ce. Sai muriya tafita ganuwa.

Ke kuma Fatu,! Ki san yadda zaku nimomin abinda zan cusawa cikina, Yawwa dan
wallahi bani kuma cin wancan abincin da kullum sai na kara mishi gishiri da maji
ba, ina dalili in dai baso ake a kashe ni da sauran kwana na ba. Kai Jama'a ina
Huzna?!"

Nan suka shiga Nima na, a bakin kofar masallacin na zauna, bayana kamar zai balle.

"Sannu! Huzna! Anya ba naisa bace, yazo kusa ba!"

Murmushi nayi sannan nace mata


"Dadah, da saura fa. Domin saura kwana goma EDD na, kuma kin san na sami matsala a
cikin, ba lallai bane na...."

"Innalillahi wa'inna ilaihi rajioun!" Dadah ta sake salati tare da dafe kirji
tana kallona.

"Huzna! Yaushe kika iya fede biri har wutsiya! Yanzun Huznah har wancan me
jan kunne zai ce miki Haihuwar sai ranar da yaso, toh wallahi ahir dinki! Muje gida
dan na fara jin karnin Haihuwa"

, tsakani da Allah Dadah ta mai dani gida, inda muka sami su Ummi basu zo ba,
sabida wasu abubuwan da suke yi. Muna shigowa, ta shiga zazzaga musu masifa, wai ta
dawo dani na haihu ne.

Dadah, kuma ta kafa ta tsare babu inda za a kaini.

... Kiran likitan asibitin da nake awo Ummi tayi ta shaida mishi......
Allah yau barci nake ji

𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙨𝙪 𝙞 𝙮𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙘𝙘

Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙗𝙞𝙮𝙖𝙣 𝙩𝙖 𝙩𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩𝙪𝙧𝙖𝙬𝙖/.+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....
Yan Niger Republic...
Zaku tuntube wannan number ne +227 84 50 64 76👈🏻
𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......
[7/2, 9:17 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BHSY46
Bayan kaman minti goma sai ga ma'aikatan asibitin suka iso, dake mata uku ne sai
namiji ɗaya, dadah ta buga tsalle tace.
"Wallahi babu me tab'a min matar jika, Yawwa ku bar min ita na amshi Haihuwar ko
kuma na ci mutumcinku."

Basu damu da ita ba, suka shiga cikin dakin, sai masifa take surfawa. Tunda
ya shigo ya same ni kaina jingina da gadon sai yaji babu dad'i, karasowa yayi
sannan ya durkusa a gaba na yace.
"Sannu! Mahnoor!. Sannu kinji Insha Allah zaki sauka lafiya."

Kallon shi kawai nayi sannan na gyara kwanciyar.

Zuwa kusadani nurse din Tayi ta min magana na gyara ta duba ni, kafin na
kai hannuna ya yayye zanin tare da gyara kwanciya yadda zata saka hannunta, a
tsorace nake kallon ta, ganin da gaske saka min hannu zata yi kawai na rike
hannunta, janye hannuna yayi tare da rungume ni, yana kallon cikin idanuna yadda na
rutsa idanun.
Hura min iskar bakin shi yayi tare shafa bayana. Tana ciro hannun sai ga
wani ruwa kamar an fasa pure water.

"Yallabai zamu tafi da matar ka, sabida Haihuwar tana gab."

"Toh ba damuwa" ya faɗa a sanyayye.

Fita suka yi Dadah ta shigo, ganin yadda nake gyada kaina kawai. Kallon yadda ruwa
ya b'ata gurin ya sata sake salati wanda ya shigo dasu Ummi.
"Toh wallahi basu kuma zuwa,
A zurkumawa yarinyar wata karfe yau naga jalala, nice zan amshi Haihuwar."

Haka Dadah tasaka kowa a gaba da masifa, har suka kuma dawowa, aka saka
ni a keken marasa lafiya. Dan sun zo sun samu tana fada zata shiga ban daki, tana
shiga suka dauke ni a guje aka fitar dani.

Tana fitowa ta samu Ummine kawai a dakin tana gyara inda na b'ata.
"Zuhrah ina yarinyar nan?!"

Cikin girmama al'amarin Dadah tace..


"Suna asibitin!"

"Innalillahi wa'inna ilaihi rajioun! Yanzun da hankalin ki, kika bari wasu
karti zasu d'aga bujen surukarki! Wallahi ban da ina ganin girman ki da na fatsama
miki Mari, Idan baki kishin Jauro toh ni ina kishinsa. Kuma muke naga halin da yar
mutane take."

Hmmm kawai tace a ranta,


"Dadah! Duniya ta cigaba, kuma matukar aka barta a gida matsala ce, sh..."

"Gafara can! Waye ya gaya miki ana shiga, sha'anin dan Fari, kin wani sake
baki zaki sauko min da Ayar Bature! Hadasana masu jajjayen kunne, toh ahir dinki.
Dan wallahi zan sab'a miki. Ina dalilin wannan mulkin mallaka, a dauki yarinya a
kainata gurin wasu kwarata, duk su gama kare mata kallo."

"Ayya! Dadah dakin haihu na miji baya, shiga sab.....".

"Wayyo Allah na! Zuhrah zaki fita idona, na samu arzikin rufewa ko sai na zabga
miki rashin mutunci"

Haka Ummi tayi shiru, bata ce mata kome ba, sai mita take.
"Haka kawai kowani kare da doki, ya d'aga bujen surukarki, amma baki ji haushi ba,
sai kare munafukan mutane kike, maza gama ki kaini inda suke."

Masifar Dadah yayi, haka Ummi ta saka kayanta suka biyo bayan mu.

.. A can asibitin, ana kaini ciwo na cewa gani nan, rungume ni yayi yana
shafa bayana, tare dayi min sannu. Dadah na isowa, aka fara rigima da ita sai ta
shigo.
Su kuma suka hanata, hakan yayi mugun mata zafi. Dan haka tace.
"Nasan hada baki aka yi, domin su wulakantani, amma ba komai. Zan yi hakuri
shikenan."

A wasa wasa, sai da muka wani a cikin Asibitin kamar karfina ya kare, ganin
yadda nayi laushi. Yasa aka wuce da ni dakin Tiyata.

Domin sun gano bazan iya Haihuwa da kaina, ba sakamakon yadda babyn yayi,
kwanta a juye.

Haka suka gama shirya ni, rike hannunsa nayi, kwalla na zubo min nace.
"B! Kanena. Don Allah karka juya musu baya, B! Ina sonka."
Haka ya fita daga dakin domin na karya mushi Zuciyarshi.

Tunda Dadah taga an fito dani, aka fadi aiki zasu min.
Cikin masifa tace.
"Aiko! Babu wani aiki Insha Allah! Da kanta zata haihu! Mayun banza Mayun wofi, ai
ga irin ta nan, an gama zurkula mata hannu za ace bata haihuwa da kanta , kun ci
kaniyarku. Kuma naga dan wofin da zai yanka min matar jika."

Basu kulata ba suka wuce dani, da farko nasan mun shiga dakin amma daga baya,
kuma bazan ce ga abinda ya faru ba, dan muna shiga suka duba ni. Sannan suka min
allura.

......
Cikin nasara aka fito dani, tare da ƙatuwar baby girl. Wacce kamar su ta ɓaci da
ubanta. Dan bude ido nayi na ganshi rike da ita, yana min murmushi, sannan ya
sumbaci goshina. Ya kuma sumbaci yarinyar.

Ban kuma farkawa ba sai washi gari na farka da safe.

Zagaye ni, suka yi Aminah da Fatimah, Ummi da Ammih, gade Dadah kuma da Abba,
ina son tashi amma babu damar hakan.

Kiran likitan aka yi, Dadah ta zabga mishi harara, cikin sabon tijarar smda take
ji tace.
"Toh wallahi, ahir dinka! Dan banza me kama da kankana, kana faduwa dagargajewa
zaka yi."
.
Bai san me take cewa ba, dan haka ya gama abinda zai yi aka daga min gadon
tare da jingina ni.

Duk yadda naso su bani abincin basu bani ba sai ruwan tea.
Aikuwa Dadah ta shiga fada.
"Kashe ta zaku yi?! Yarinya tana son cin abinci a hanata, wallahi sai na Bata"

Haka ta kawo abincin zata bani, Ummi ta hanata.


"Ohni! Jikar Musa! Zuhrah bana hanaki shiga harkan Yarinyar nan ba, ko bance miki
matar dakin nace? Maza fita idona ko na falla miki mari."

Murmushi Abba yayi tare da ɗaukar wayar shi ya fita.

Masallacin harami yaje, a bakin kofar masallacin ya hadu dashi, mik'ewa yayi
sannan ya mika mishi hannu, suka yi musabaha,

Zama Abba yayi sannan yace mishi.


"Ya ake ciki?!"
"Eh toh daga nan na bude wani karamin kamfanin, sannan nayi Invite din, Hinduh
investment. Sannan Muhammad da fa'iz sun bude wani a kasar Japan, matsalar tattalin
arzikin su nake son karyawa, abinda na fahimta. Duk wani kamfani naka sun sayar sun
kasafta dukiyar.

Babban matsalata shine, waye yake tare dasu, domin kuwa bana tunanin su
Hudu ne!"

Shiru Abba yayi na wani lokacin kafin yace.


"Jiya Hassan yake tambayana, ko ina jin labarin ka, nace a'a shine ya kauda zance
yake gaya min, ko akwai inda nasan zanji labarunka dan yana tunanin kana raye nace
babu! Daga haka ya kashe kiran. Gaskiya ya damu sosai."

Gyada kai kawai Bature yayi yana nazarin maganar, kafin yace.
"Karka damu! Idan ya kuma kuma tambayarka kace kaji labarin ina Zimbabwe!"

Kallon shi Abba yayi sannan yace.


"Akan me? Zan gaya mishi hakan bayan kana nan Saudiya!"

Murmushi yayi sannan yace mishi.


"Ka gayawa Ummi hakan ina ga zata fahimta Sosai, dan kai naga ka yarda da yan
uwanka nan"

"A'A Babana! Yan uwana basu da matsalar, Hindu ce me matsalar fa."

Murmushi ya kuma a karo na biyu, sannan ya mike tare da zuba hannun


shi a cikin aljuhun jallabiyar jikinshi wacce bata zame mishi kamar ado! Dan bai da
kayan da tafiya.

"Abba! Na Barka lafiya, amma kasaka kunne,idan ka koma kacewa Dadah sunan
Yarinyar Aminatu zakaji good news!"
Daga haka ya koma cikin Masallacin, shi kuma Abban ya dawo asibitin.

Tun a hanya yake Abba yake murmushi, har ya isa ya samu ana rikici da Dadah ta
hana kowa babyn, murmushi yayi sannan ya zauna a kusada ita yace.
"Dadah Sunanki Yarinyar taci! Aminatu! Amma ban san me Mahaifiyarta zata ce ba!"

Murmushi nayi, kawai. Sannan na kauda kaina. Dan ban isa da nuna tarjiya na
ba.
Kusa dani Aminah tazo tana murna tace.
"Aunty Hussy! Wani suna za a kirata!"

A hankali na furta "Zar-minah"

Ihu tayi, tana tsalle tare da k'amk'ame ni.

---
Bayan Abba yayiwa Ummi bayani, girgiza kai tayi sannan tace.
"Yayi maka kyau ai, dan cikinka ya fahimci yan uwanka suna son ganin bayanka, hmm"

"Amma! Ya zamu fadawa Husnah mijinta yan..." Wani irin kallo tayi mishi, sannan
ta mike. Zata bar dakin, ya riko hannunta.
"Saurareni mana"

"Kai jinka zai iya nisa babu ita ce! Tuni ya bayyana kanshi, kuma ya faɗa min
gaskiya bazan tafi mishi da mata da y'a ba. Kuma ina bayan shi. Ka zata kowa irinka
ne da bai iya bayyana son abinda yake nashi, toh har aikin akan idanun shi aka yi,
dan haka ba kowa ke boye emotions din shi ba."
Shiru yayi, kuma yana hango Maganar da ta gaya mishi kai tsaye, wato
yana sonta yana kuma b'oyewa duniya kar a mishi dariya.

Janye hannunta tayi abinta, domin tana da abinyi. Wayarta ta ɗauka


sannan ta kira layin.
"Hello! Allah yayi maka albarka! Amma ya kamata iyayen ta, su san ta haihu, koda
basu zo ba."

Daga can ya narke murya sannan yace.


"Ummi! Ni kam Ku bani matata ku rike jikarku, in ba haka zan dauke mata ta."

"Allah kaga wancan karon na kyaleka, zan sab'a maka"

Haka yayi shiru, sannan ya gaya mata abinda yake shiryawa, da kuma inda ya
nufa.

Addu'o'i tayi mishi tare da fatan Alkhairi.

---
Sati Uku da saka hannun jarin, aka turo musu ribar da suka samu a cikin wannan
watar, kudin da yaja hankalin Alhaji Adamu da sauran mutane, murna suke!

Sabida a cikin sati Uku miliyan dubu uku ya shigo! Wanda sun san a zahirin
gaskiya ba aka ake dawo da ribar ba, kawai sun yi sa'ar dukan hancin mutanen da
suka sanya su zuba hannun jarin ne.
Yau kuma kayan su ya iso birnin Lagos daga Japan, kayan 300M Suka saya
aka turo musu da ta 700M, suma kamfanin suka ce sun basu kariya domin tallata musu
hajar su.

Kamar mahaukata, suka shiga facakar su da kudin, tare da sake zuba wasu
garin kudin.
(Inji Shata yace gargad'i me gina ramin mugunta)

Sun kuma mika wasu dukiyar , suma kamfanonin suka dawo musu da riba har
da uwar kuɗi, karo na biyu.

A cikin wata uku zuwa hud'u.


---
Ba wani abu aka yi ba, bayan rad'a suna, Dada ta kafa ta tsare. Ita ke kula da Zar-
minah, ko tari yarinyar tayi, toh babu zaman lafiya.

Gefe guda kuwa, hadaddiyar maganin gyara na mata Ummi ta tura aka kawo
min daga Sokoto, dukda nan Saudiya ba daga nan ba a kayan mata, amma Ummi sai da ta
tura can gurin Hajiya Suwaiba, Ummu Abdul! Hmm

( Kai gaskiya ko ni da nayi amfani da maganin 😋🙈🙈🤒🙈🙊🙉 Alqur'an na c.....c....c....k..u!


Idan kuna ganin wasa ne! Gwada hakin dakar nan ki ga, cikin yan mintoti kiji marar
ki ta dauki wuta, wani ruwan dad'i na diga ban aike ki ba Book din na kudine game
bukatar kayan mata masu kyau ga number Ummi Abdul +234 803 350 0707😘 sayan na gari
mai da kudin gida! Oga ya shiga ya jiki zam-zam ya luma zandariya ya jishi kamar a
kogin bagaja)

Ni kaina nasan kayan Hajiya Suwaiba suna da kyau, musamman wani tsuminta wanda
nake kasa duk yamma, ina sha zan fara niman pad, Ina dalili.

Watan mu biyu Zar-minah tayi wayo, ranar mun fita sayayya a wani katin, na
kai hannu zan dauki wani kwalin panta naji ya riko hannuna, dake Zar-minah tana
kafad'ana, kallon shi nayi, tare da tura baki nace.
"Watan mu biyu! Baka zo kaga Zar-minah ba, hatta ni Wat..."

Lashe bakin shi yayi, ya zagayo bayana, ya zuba hannunshi a kan cikina ya
saka kanshi a kunne na yace.
"Bana gari ne! Jiya na dawo, ina kewar ku. Kuma nasan koda nazo haka zan koma
kamar Maraya, mara gata, amma yadda naga fuskar Gimbiya Mahnoor, da alamu zata
taimakawa, dan almajirinta."

Kashe min jiki yayi, idan da sabo yaci ace na saba da karatun B,.Amma
Kullum najini a kirjin Sadauki maza mantawa nake da wacece ni, domin shi kaɗai na
sani a duniya ta.
"Muje na gaisa da Zarh! Har da my lovely wife!"

Dawowa hayacina nayi, tare da barin jikin shi ina tura baki nace.
"Wallahi ban isa ba! Kaje kayi min wani cikin, ce maka aka yi, aikin da sauki ne,
toh har yanzun ban warke ba."

Saka bakin shi yayi a hankali yace.


"Wallahi muna zuwa bazamu jima ba, kuma nasan yadda zan miki bab...

𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙨𝙪 𝙞 𝙮𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙘𝙘

Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙗𝙞𝙮𝙖𝙣 𝙩𝙖 𝙩𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩𝙪𝙧𝙖𝙬𝙖/.+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....
Yan Niger Republic...
Zaku tuntube wannan number ne +227 84 50 64 76👈🏻
𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......
[7/2, 9:17 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BHSY47

Shiru nayi zuciyata na lugude, sabida, Juyowa yayi ya amshi yar shi, yaja hannuna
muka fita.

Munyi yar tafiya sabida akwai tazara a tsakanin gidan shi da mall din.

Kai tsaye dakin shi ya wuce damu, wani katon hoton Zar-minah ce an
nad'e ta da pink showel. Tun ranar suna da aka ɗauki hoton ban kuma saka mata
showel din ba, dan suna dayawa.

Sauke idanuna nayi, akan dan rubutun da yayi, cikin roma language.

Hannun shi naji a waist Dina na juya a hankali, tare da zuba mishi
idanuna. "Nooruz zaman!"
"Yes Mahnoor! Me kike bukata!?" Ya tambaye ni, tare da sumbatar yatsun
hannuna da na saka jar lalle.

"Hmm! Dama"
Na fada a hankali. Janyo ni yayi jikinshi yana fad'in.
"Ina jinki!"

Shiru nayi, na rasa ta yadda zan gaya mishi hannuna na kai botirin rigarshi, ina
ballewa da rufewa.
"Kinyi shiru kuma!"
D'ago kai nayi ina kallon cikin idanun shi? Kafin na sunkuyar kasa ina jin babu
dad'i, kafin nace.
"Hmmm! Dama akan matar can ta naij...."

Murmushi yayi sannan ya sumbaci bakina, sakewa yayi sannan ya kai bakin shi
haɓɓana, yana tsotsa a hankali, kafin ya kama lips Dina yana taunawa cikin nutsuwa.

Rike rigar shi nayi, domin na fara jin kome yana sussuce min, janye jikina
nayi, tare da. Kallon yadda Zar-minah, take barci yarinyar da ko a gida bata kaunar
ka shimfida ta, ta bude ido, gaban gadonta na tsaya. Ina nazarin yaushe rabona da
muyi magana dashi, shiru nayi ina nazarin abin kafin na juya idanuna na kalle shi.

Shima Ni yake kallo, sam idan ba ta kama dole, bai cika tsawaita zantuttunka ba,
sabida hakan ba damuwar shi bace, idan har zaka ga kwarewa shi, toh akan
Headquarter ne, yanzun zaka ga rawan jikin shi.

"Muje muyi wanka!"


"Haba ina nayi, ka bani amsar tambayar da na maka, meye matsayin Devanah?!"

Zuba min ido yayi na wani lokaci kafin yace.


"Wannan matsalar bata shafe ki ba."

Wani irin kallo na mishi, kafin na gintse fuska nace.


"Ta shafe ni! Kalli wancan Yarinyar, nice na sauke maka ita, ashe kuwa babu abinka
da bata shafe ni ba, sai dai idan ban da niyyar shiga ciki."

Rike kafaduna yayi ya jijjiga ni, sannan yace.


"Allah bani son rigima! Muje muyi wanka."

Ture hannun shi nayi duk biyu ina me kara tsuke fuska nace.
"Zaka gaya min matsayinta ko sai na dauki Y'ata na kara gama!"

Sake bakin shi yayi cike da mamakina, kafin ya tsuke fuskar shi fiye da lokacin
baya da muke A.B.U.

"Bazan fada ba! Husnah! Indai dai sai kinyi threaten ɗina, akan hakkina shine zan
gaya miki gaskiya wuce ki fitar min a d'akina, kuma wallahi kar na kuskura na ga
kafarki a waje, ina ba haka ba zan sab'a miki, fitar min a daki."

A fusace na juya zan dauki D'iyata, cikin jin shi din wani ne yace.
"Ajiye min Y'ATA! Sabida da zan dauko ki daga Sokoto, babu cikin ta. Sannan sai da
kika zama mallakina nayi cikin ta, dan haka fita kafin fushina ya ribanya kanshi na
shayar dake danasani, kije ki rike abin da kike da iko akan shi, a yau idan ina
bukatar biyu a take zan same su."

Fuuu na fita daga dakin, na shiga daya dakin na kwanta, cikin bakin
ciki.
Kuskuren mune fa! Da zarar munga miji yana ɗokin mu sai mubi mu shiga jin kai
ai mu din bazamu tsaya a nan ba, sai fangima da fankama ya kara hawa! Kuma duk ba
kome yake janyo haka ba sai akan kishi mara hujja, ina ruwa na da Devanah, zama da
miji da iyawa ce, amma ban fahimci hakan ba gani tunda muna addini daya dole ya
rabu da Devanah, dan nice nafi dacewa dashi.

......
Wato B yayi fushi sosai, dauke min wuta yayi, ga nono ya cika amma ya hanani yar
shi na bata nono, wunin ranar fita yayi ya kaita Gurin Ummi, ita ta ansheta ta Bata
madara, sannan ta bashi ya dawo min da ita, dan tun da taga bana cikin mall din
tasan ya dauke ni.

Taga ranshi a b'ace amma bata tambaye shi, sabida bata son ta same mishi, asusun
ajiye duk wata damuwarshi.
Gani take matuƙa ta shiga al'amarin gidan shi tabbas, zata iya zama mara
adalci. Shi yasa har zai tafi tace mishi.
"Kayi hakuri! Indai laifi tayi maka, tana da dadin zama kuma tana da hakuri.
Ajizanci ne irinta dan adam, domin babu wanda Allah ya halicci shi cikakke, dole
sai ya samu tawaya. Ka gaida min ita, kace Dadah na kewar kawarta!"

Yake yayi sannan ya fito, daga inda yake zama idan yazo, koda suka iso ina
kwance a falo.

Sam ban karb'i laifina ba, sai kawai yana shigowa na fashe musu da dariya.
Kamar wata mahaukaciya, abun ya kashe mishi jiki, sai ya muzanta gashi dai daga Ni
sai shi.

Juyawa yayi ya kalle ni, cikin sanyin murya yace.


"Ni mahaukaci ne?"
Ya ajiye Babyn! Ya taso kaina.

"Ki gaya min! Ni mahaukaci ne? Meye nayi miki da nayi Deserve haka! Meye
laifina! Toh bari kiji wallahi nafi son Devanah sau dubu akanki? Sabida idan itace
bazata min dariya ba, wato dan ina damuwa da alamarinki shine bari ki min dariya!
Sai kin gane baki da hankali, dani kike zancen."

Ya fusata sosai, kuma ya daina zaman gidan da yarinyar nice dai ya hanani fita,
dan ko da Dadah ta nime ni. Gaya mata gaskiya Ummi tayi ina tare da Jauro!

Nan ta balbale su da masifa taya zasu barni na tafi gurin su ba tare da na


gama jego ba.

......
Ban san me yake ciki, ba sai dai naga ya ajiye min yar not.

_Ki fita zuwa gurin su Ummi, za a zo a gyara gidan_

Dama zazzaɓi ya dame ni,dan kwana uku kenan, rabona da yarinyar.

Da murna na shirya na tafi, acan gidan na same su, dan haka na sameta tana
ta, zunduma ihu, ina shiga Dadah ta Harare ni, tare da nuna min na shiga ban daki
na wanke nono nazo na bata.

Da sauri har ina cin tuntube. Ina wankewa na dawo na bata, kamar wacce
ta shekara bata ci komai ba, take sha.

Aikuwa Ammih ta rufe ni da faɗa, inda take cewa.


"Me kika mishi da yake shirin dawowa da wancan matar shi, garin shirmen kin rasa
damarki!"

"Devanah!"
Na fada da karfi kirjina na amsawa.
"Oho can miki! Tunda kin zab'i yar daba ce ko dabana oho! Nan muka yi miki fada
akan karki sake ki dawo da halin kishi idan kina tare dashi, ya faɗa min kome!
Dubeta a ido kamar tana da hankali, amma a zahirance kinfi kowa wauta. Toh yayi
miki kyau, dan wancan kafiran ta musulunta, kuma da alamu dawo da ita nan zai yi
dan naji yana cewa nan da sati me zuwa. Domin yau ya tafi can zungwagwuwe,"

Hankalin Ummi yana kan Laptop, Amma tana kallon yadda nake zubda hawaye, masu mugun
zafi.
Bata min magana ba, ta cigaba da abinda take, daga fada suka dawo yi min
nasiha, yaushe kome ya juye haƙa, kamar wanda aka mishi! Kunji ba sabon Kuskurena.

Ban yarda nice na kunnowa kaina rikicin ba, yanzun na fara zargin an mishi wani
abu.

Sai da na koma dakin Ummi bayan isha, tana rike da Jikarta tana wasa da ita.
"Mutane irin Sadeeq! Basu son aja musu rai da abinda suke da mallakin shi, kuma
basu son titsiye. Taya zaki ce mishi sai ya gaya miki matsayin Devanah!"

Shigowa da abinci Fatimah tayi, tana me son amsar Zarh, mika mata Ummi tayi.

Sannan ta buɗe abincin dan tunda nazo na kasa cin kome sai Kunun
tsamiya.

"Lokacin da ya amshi musulunci! Bazai yi zaman shi a kasar ba, kuma garin da
kuka tsaya ba garin mutane ba, Sharri aka kula muku a hanyar ku ta dawowa gida,
shine Imam Nawaz ya sanya yaran shi suka bude muku, idanu.

Kuka shigo ta alkaryar su, sannan yanayin gurin su, da ruwan da ake ya haifar
mishi da tsananin bukatarsa.

Husnah! Abubakar ya amshi musulunci ne sabida rabon takwaran Dadah bawai dan
yana son Addinin bane, zuciyarshi babu addinin a cikin sa. Koda ya amshi
musuluncin burin shi idan ya same ki, zai dawo addininshi da ya sauka a kai, wannan
itace asalin yaudaran da ya shirya miki, amma Allah ba Azzalumin sarki bane, domin
yi kuka a wancan dakin da yake Tsakiya duniya. Nayi tawassali da sunayenshi
tsarkakka, nayi imani dashi, sai gashi a cikin daren da ya amshi musuluncin, Allah
ya shafe mishi tunanin shi akan yaudaran mu da zayi, sabida Allah ya matsi bakin
shi ya gayawa Imam Nawaz gaskiya, shi kuma yayi mishi fatan nasara. Domin yasan
Allah ne yake shiryawa ba mutum ba.

Shi yasa bai damu ba, ya barshi a wannan daren da ya hadu dake zuwa wayewar
garin da zuwan shi sallar asuba wanda yake ganin kamar takuri ne, yaji duk wata
burin shi ya ƙare, tun daga nan yake jin ya kamata ya nisance ki, domin kece
matsalar shi ta farko!

Kisan sabida me yasa? Sabida kina da zafin kishi. Wanda yake iya rufe miki
ido shima ki mishi rashin kunya. Da ya gaya min burin shi, mice na bashi shawaran
yazo nan yayi karatun addinin musulunci.

Zuhrah, har yau Kungiyar CAN, zuba mishi kudi take dan ya dawo gare su. Saboda
baiwar da Allah yayi Mishi.

Kinsan kuwa idan da zai tsaya yayi taron su na Church, a kauye guda sai
duk mutanen cikin kauyen sun bar Musulunci. Da hannun shi yayi ta bada kyaututtukan
dan musulmai su bar Musulunci, kuma yayi nasaran hakan, sabida ya iya magana irinta
masu hikima!

Kinsan me suke ce mishi a cikin kungiyar su, Man of God! Sabida idan yayi magana
sai an saurare shi.

Ranar da ake wunin nan ya gaya min kudirin shi, nason karo ilimi. Nace
mishi nan ya dace yazo.

A cikin wannan daren da suka fito. Har sun kai shi airport. Suka dawo.

Ashe daga nan Kaduna suka kai shi, inda suka yita gana mishi azaba. Kamar bazai
tashi ba, dake sun san akwai karfe a jikin shi shine suka yita dukar gurin.
Allah yayi yana da nisan kwana, ana yaga Innarki da Baban ki a gurin
su.

Sai da ya kwashi sati biyu a hannun su kafin Allah ya kawo musu dauki ta
hanyar, Kawo Imam Nawaz, inda sanya wuta a gurin ya hallaka wasu sannan ya fidda su
zuwa alkaryan su, kwanan su biyar, suka wuce Zimbabwe. Da Innarki tare dasu Maryam
dukkan yan uwanki, suna can. Husnah duk halin da kike ciki mijinki yana sane bai
manta dake ba, Husnah kina ja ne da Son da Abubakar yake miki?

Da har zaki yi tunanin kiyi amfani da damarki dan yace yana bukatar ki!
Husnah bafa a musulunci ya taso ba, har zaki decided akan ya faɗa miki miye
matsayinta! Waye aike ki yanke wannan hukuncin! Toh kin b'allowa kanki ruwa, dan ya
biya ta gurinsu Innarku..daga can zai tsaya Devanah....
𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙨𝙪 𝙞 𝙮𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙘𝙘

Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙗𝙞𝙮𝙖𝙣 𝙩𝙖 𝙩𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩𝙪𝙧𝙖𝙬𝙖/.+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....
Yan Niger Republic...
Zaku tuntube wannan number ne +227 84 50 64 76👈🏻
𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......
[7/2, 9:17 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BHSY48

Zai dauko matar shi, shawarata dake kiyi hakuri, da halin shi, dan yanzun
ya koyi zafin zuciya, wanda ban san taya yake ba, sabida ba a hannuna ya tashi ba.

Na rike ki da koyi hakuri, shima kuma na gaya mishi laifin shi.

Kuka mara sauti nake, jikina sai rawa yaƙe, abu biyu de samtime, is
not easy, misery nd rapture, nasai naji baki daya duniyar tayi min fad'i.

Wani irin abu ne ya taso tun daga cikin cikina har zuwa kirjina ya tukare min
wuya, hawaye ne yake zuba da mugun gudu.

Tsurawa Yarinyar ido nayi kamarta da ubanta yayi yawa, dan zan iya cewa, har
fatarta kalar nashine.

Dukar da kaina nayi, ruwan hawaye na zuba akan fuskarta.


Ina son na bude baki nayi kuka amma na kasa dan abin da yake tokare a
kirjina ya hanani kuka, jin digar hawayena yasata bude idonta.

"Kuma Insha Allah! Bazan tab'a bari a cutar dake ba, HUSNAH ina sonki
da Mijinki sosai, shi yasa nake gaya miki Kuskuren ki! Shima yaci da zuci. Amma ki
dauka ajizanci ne"

Daga haka tafita daga dakin, zama nayi na sussuce, na rasa inda ke min dad'i. Haka
kawai nake nazarin rayuwarmu da muyi, uwa uba zamanta babu miji! Shin zata iya rike
kanta kamar ni.

Tsoron Allah ne ya kamani, da gudun kar yaje ya dawo da ita tazo min da
Bala'i.

Duk sai na kuma rikicewa, na manta mijinta ne ya aure ni, bani


bace za a kawo min ita.
....... A hankali na suma ramewa. Ga rikicin da Zar-minah take min wanda
rashin ruwan nono ya haifar.

Kwana biyar da tafiyar shi. Ina daki zaune sai ga Dadah.


"Ke! Ni bana son bakin rai, akanki aka fara kishiya da zaki kwazazzabi kanki? Duk
kin kare kamar kudin guziri, dalla matsa can. Ban da zubda haji ake cewa ko aji!
Salon dabana tazo tarena ki, Waye ya gaya miki anan wannan kishin bal-bal d'in,
billahizi, renaki zata yi.

Dubi wuyarki sai ka sanya wawan loma kacinye. Tsabar damuwa, toh ahir dinki. Ban
da jaraba irinta matan yanzun Meye abin kishi, da abinda yafi karfin ki. Dan haka
kul na kuma ganin ki a cikin uwar d'aka, me aka yi dabana balle shi sahoramin,
sakarya kin zauna kishin miji, zai rakaki lahira.

Toh koda wasa, ban yarda ba, kuma ban amince ba. Muna nan dake zai kwaso uwar
kanshi nan kamar tukunyar giyar, yazo Zungure ki, saura ki nuna mishi kiyi misheee
yake ko mieesi, kai can muku wannan abinku nan sai ki barni da dan wofi na gyara
mishi zama."

Karfi da yaji Dadah ta sanyani ina fitowa, ana hira dani, ranar da ya
cika sati biyu ya kwaso jiki ya dawo da ita, dama ya gayawa su Ummi nice dama babu
waya a hannuna bai gaya min ba.

Ina kwance a daki, dan tun safe da naga anata hidimar abinda za a girka, na
fahimci gidan da baki, ashe ba shi daya bane, har dasu Muhammad daga Japan da kuma
Fa'iz, Sai Siyamah da Sughra da Rafi'q tare da Na'ilah.

Ina kwance na rufe fuskana da hisnul Muslim, shine book dina na


biyu, daga Alkur'an sai shi.

Na nutsu sosai ina nazarin shi, har barci ya dauke ni.

Cikin barci naji kamar akwai mutum a kaina, buɗe ido nayi nagan shi
rungume da yarshi yana sumbatar goshinta, gyara kwanciyata nayi. Tare da juya musu
baya. Ashe wai nan ta shi ya b'aci.
Fuuu ya sauka a gadon tare da barin dakin, ban damu ba na cigaba da Barcina.

Lokacin Sallah ne ya taddani,, ban daki na wuce. Naje nayi wanka tare da
saka kayana, na rufe kaina.

Sannan na fito rike da Alqur'ani, zan tafi masalaci, dan na fahimci


gidan namu akwai mahaukata da yawa.

Wani ikon Allah, Siyamah da Sughra, har da Rafi'q sunga Bature amma
zuciyarsu ya kasa nutsuwa su kira mahaifiyar su, asalima, sai ya zame musu kamar
dodo. Domin tsoron shi suke ji.

Ina fitowa naga, yarinyata a dangware a kujeran ga Devanah, tana kallon ta,
tana kananun kuka. Hankalinta yana kan wayarta inda take hira da Joe.

Yana tambayar ta ina take, sai zata rubuta mishi tana Makka sai ya kasa.

Sanya hannuna nayi na dauki yarinyar ko kallon bata ishe ni ba, na leka
kitchen naga Ummi fuskarta a daure.

"Ummi! Zan tafi masalaci, ina ga sai dare zan dawo."

Sake fuska tayi sannan ta kalle ni tace.


"Toh amma kinci abinci?!"
Sam ban tab'a tsammanin yana kitchen din ba amma naji kamshin turaren shi na
zata ko ya shigo ya fita ne, sai muryan shi ce da ta dake ni.

"Ina zata ci! Ta mai dai kowa irinta. Wallahi Ummi ki mata magana, na shiga dakin
na sameta tana barci, an ta bude ido ta kalle ni, ta juya min baya."

"Kayi hakuri! Daddyn Zar-minah!"

"Jeki abinki! Allah ya dawo dake lafiya!" Inji Ummi.

"Ummi! Gata nan kiyi mata maganar, ba sai a wuce gurin ba" ya fada tare da lankwasa
murya da kai,

"Husnah! Jeki abinki!" Tace min, kasa tafiya nayi, jikina yayi nauyi,
kaina a sunkuye.

"Ummi ki gaya mata kawai!"


Ya faɗa a shagwaɓe,
Iska taja sannan tace.
"Kai kake aurenta! Bani ba, sannan da burbushin kimata a idanunta bazan yi sakacin
da zai zube ba, Husnah jeki abinki idan ya matso zai gaya miki."

Jikina a sanyayye na fito, ina jin b'acin rai. Wato Sadeeq nice zai wa Horon
mgn, ba kome.

Ina fita ta juya a fusace, kamar zata kifa mishi mari, har ta d'aga hannu. Sai
ya saka hannun shi biyu ya kare kanshi, sauke hannun tayi ranta na zafi.
"Kaje dakina ina zuwa!"

A tsorace ya fita, kwalla ta maida, sabida tasan tana da zafi. Amma kwana biyu
nan zafinta yana kara yawa, kuma ba akan kowa bane, sai akan Husnah bata son taji
ko taga abinda zai sakata damuwa, shi yasa ko yayya aka tab'ata akan ta take jin
zafi sosai, abinda tasani tun ranar da aka cire takwaran Dadah, take karajin don
Yarinyar, dan koda aka yi maganar an sanya mata sunar Dadah taga tsantsan farin
ciki a idanunta, taga kunya da kawaici. Taga tsantsar tarbiya da hakuri, tare da
sadaukarwa, wanda tayi imani da wata ce, da sai anyi karamin yankin duniya.

Shi yasa daga ita har mutanen gidan suke matukar girmama Husnah, domin ta nuna
musu ita yace, babu inda zaka ce ta cika dari, sabida babu wanda aka haifa da
iyawa, abinda ya sani Husnah na cikin jerin mata masu zafin kishi, wanda take
tsoron kar haka yasa Devanah ta sami logonta.

Tana gama kad'a miyar, ta rufe ganin Siyamah tana rab'e,² yaɗata ce mata.
"Bana son kinibibi, meye kike rab'e."

Kuka yarinyar tasaka, har tana jan majina tace.


"Ummi! Wallahi bani da lafiya! Kuma na kasa zuwa asibiti am scare, kar naje su ce
min, ina da ciki ne!"

Kuka ne ya kwace mata.


"Kema jeki dakin ku! Idan Husnah ta dawo zata duba ki!"

Haka yarinyar tafita, har zata yi nisa ta kira sunanta da sauri ta dawo.
"Me yasa baki gayawa Mamie kuba?!"
Kurawa Ummi Ido tayi hawaye na zubo Mata tace.
"She don't care, for us! Ita kudi Kawai take nima."

"Jeki!" Ummi ta faɗa tare da jinjina kai.


Devanah tana zaune a gurin tare da Na'ilah da Sughra, suna kallon wani
fim,. Ummi tazo ta wuce su. Shekeke suka bita da kallo.

Bata bi takansu ba, dan ita bata damu dasu ba. Tunaninta Sadeeq da
yake daki.
Tana shiga ta same Shi Yana sallah, ban daki ta shiga tayi alola tana
fitowa yana idarwa, kujera dress mirror ya dauka yana kallonta,. Har ta idar sannan
ta cigaba da addu'a. Tana shafawa ya shafa.

Zuba mishi ido tayi kafin tace.


"Kana nufin Husnah ta zauna a nan kai ka zauna da matar ka a can? Sannan dan rashin
kunya nice zan gaya mata ba kai ba, dan haka ishashe ko? Ni bazan gaya mata ba,
sannan idan zaka tafi ka dauki matar ka da Yarka kuyi tafiyarki, sannan ka dauko
Kirista ka kawota har maka, ita da ba tsarki ne da ita ba, Anya kana da lissafi,
koda yake na maka uzuri. Tunda baka gama sanin akan addininmu ba.

Sannan kuma ka gaya mata a nan matuƙar kace zaka yi gangancin fita irinta
rashin hankali zasu sanyata a jirgi ta kaita inda suka yi niyya, kuma wallahi na
samu wata matsala daga gare ka ko ita wannan din wallahi sai ka rabu da ita."

Nan tayi ta Bala'i kamar zata cinye shi da fada.


....

A falon kuwa Dadah ce tafito tana niman me buɗe mata wani dan kwalbar man zafi,
wani kallon banza tayi musu, dake Allah ya daura musu tsoron Dadah, take suka shiga
zare ido.

"Uban me kuke anan?, dama kunzo Makka hutawa ne? Toh maza ku fice min zuwa
masallacin. Gayyar na aye, gayyar arna a ido, maza kufita."

Cikin tsoro Devanah tace.


"Good day Gran mah"

Zuba mata ido tayi tana gyad'a kai sai kace kadangariya.

"Ai dole! Kice min gundai! Garan ma,,,,, wato wani salon cin mutuncin dan
adam ne, ko? Yar banza da fuska kamar kosan manja, Moddibo ma sai naci mutuncin shi
balle ke! Sha-sha-sha, arniyar wofi.

Da shegen jiki kamar an watsawa, burodi ruwan zafi.

Mijinki ma dan kaniyar shi ba zan kyale shi ba, dan banza. Balle ke Yar wofi Kanwar
Paparoma, shima naci uwa tai, dani kuke zance ba dai kin dibo jiki kamar an zubawa
alade ruwan zafi ba, toh naji ko na gani Huzna ta kawo karanku, sai na hada har da
Moddibo da Zuhrah tare da, shima sakaran naci mutumcinku la'ada a waje,.

Yar wofi duk ta cika mana gida da warin nakasa, toh Kubura! Wallahi sai
an wanke gidan nan domin Ni bazan zauna a kujeran da jikar masu fitsari a tsaye ta
zauna ba, kuma ko cokalin gidan nan tab'a idan zaku wanke a wanke sau bakwai, tare
da wankan tsarki. Shima kujeran ayi mishi wankewa bakwai tare da wankan tsarki."

Ganin mutanen gidan sunyi cirko cirko, suna kallon yadda Devanah take kuka,
ya kara b'atawa B rai duk sabida ni ake cin mishi fuska da matar shi.

"Kai! Uwa ka, maza ce min Nagode" shiru tayi ta juya ga Moddibo,
tace..
"Idan baka son b'acin rai na, maza kace ya faɗa min nagode"

Cike da takaicin abinda Sadeeq din yake yi, Ummi ta dube shi.
"Sabida bamu isa da kai ba? Sabida ka rena mu ko? Dadah zage ni, kuma zan ce
na...."

"Nagode sosai! Allah ya huci zuciyarki!"


Murmushi tayi sannan tace.
"Ko kai fa! Ai nan duniya bani da sama da kai, ku kuma lafiya kuke zaro mana idanu,
kamar kunga abin mamaki, jika na ne, kuma ya bani hakuri sai na cigaba da gaba
dashi, ni fa Kubura da Zuhrah bana son sa'ido da munafunci..."

Kafin a kamo sunan Abba ya juya Abinshi.......

𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙨𝙪 𝙞 𝙮𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙘𝙘

Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙗𝙞𝙮𝙖𝙣 𝙩𝙖 𝙩𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩𝙪𝙧𝙖𝙬𝙖/.+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....
Yan Niger Republic...
Zaku tuntube wannan number ne +227 84 50 64 76👈🏻
𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......
[7/2, 9:19 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BHSY50

"Saketa dan uwaka! Saketa ko naci mutuncika! Dan wofi mutumin banza"

Janye hannun shi yayi daga jikina, ya zuba mana ido, haka Dadah tazo ta
fincike ni, tana murguda mishi baki.

Hawayen da ya ciko mishi idanu ya shanye, tare da kwafa. Kamar zai iya
ɗaukar mataki.
"Ko za a dauki mataki ne? Ubana? Da shegen idanu kamar na y'ay'an matsatsaku!"

Yana ji yana gani Dadah tayi wuf dani, tare da ja mishi dogon tsaki.

Kullewa yayi da bakin ciki, a ranshi yace.


"Zan je aiki! Fitinanniyar tsohuwa kawai."

Iya bakin ciki yaji shi, bai iya hakuri ba. Ya biyo mu, har waje, nan Dada ta
tsare ni, da ido wai kar na mishi murmushi, duk salon jan hankali taki barina nayi
ko idan ya zuba min ido na kula shi.

Addu'a Abba yayi mana, yana rungume da Zar-minah. Amsar yar yayi tare
da barin gurin, ya kalle ni da ido, gurin motar Safa da ta kawo shi yaje ya hau.
Shiru kowa yayi tare da zuba min ido, ban damu ba na zauna a cikin
motar da zai kai mu, airport.
"Husnah! Ki gaida Innarki! Insha Allah muna nan zuwa!" Mai da kwallar nayi,
sannan na gyad'a kai na.

Domin kuka zanyi, zama nayi cikin motar Fatimah da Maryam suka shiga kusa
dani, sannan Dadah ta shigo bayan ta gama zubawa Ummi da Abba kashedin.
"Wallahi ku ja mishi kunne, zan rakata aryapo, matukar bai kai yar can ba, zai ga
tijara a garin Makka, nifa ina d'aga mishi kafa shine zai raina ni. Sabida ina
garin fiyayyen halitta shi yasa nake share shi. Idan ya kuskura raina ya b'aci sai
naci mutuncin kowa ba iya shiba, da kanshi kamar faranti. Kai kuma me sudadden kai
muje, anyi magana ka sanyawa mutane dariya"
Ta juya kan Fa'iz da zai ja motar.

......
Haka muka bari gidan Dadah bata bar kowa ba, har muka isa, a gurin da zamu shiga
cikin arrive muka hadu dashi.

Shigewa ciki muka yi, riko hannuna yayi.


"Me kike nufi da ni? Meye nayi miki da zafi haka? Toh wallahi kwana biyar zak.."

"Bata yi kwana biyar din ba , wallahi ka fita idanuna, ko kuma na zabga maka
mari. Wuce ke kuma, bani yarinyar tun ban tara maka jama'a ba."

Mika min yarinyar, na ansheta da sauri, har ina sauke ajiyar zuciya.

"Sorry!" Ya furta min a hankali, sannan ya juya ya bar Airport ɗin.


Kasa tafiya nayi, ina kallon bayan shi.

"Ke dalla can! Muje ko jirgi ya tafi ya barki. Indai wancan me kwalelen kan
nan, rankwal-rankwal."

Haka muka bar garin cike da kewar juna.

Mu hudu muka tafi, kwancan.


Cikin murna da farin ciki, Dadah ta isa gida, tana basu labarin irin wulakancin
da tayiwa Sadeeq.

---
Alhamdulillah! Mun isa karfe takwas na dare. Mubarak da Abdul suka zo daukarmu!

Rasa bakin maganar yi nayi, ga kanena. Sai kuka har muka isa gida, ina
ganin Innarmu kuwa.
Kuka na ya tsananta, karb'an Zar-minah suka yi, aka shiga kallonta.

Dakin Mubarak aka kai Fa'iz, Fatimah da Aminah d'akin Maryama, dare yayi dan
mun gaji, abinci aka kai musu. Ni kam tunda na zauna. Saka Innarmu nayi a gaba ina
kuka na kasa yin komai.

Mika min Yarinyar tayi na fara feeding ɗinta, har Tayi barci. Sannan na
kwantar da ita.

Nuna min ban daki tayi naje nayi wanka da alola, na dawo nayi sallah.
Ina idarwa, ta ajiye min abincin. Kasa ci nayi sannan na zubawa Luluh ido
wacce tazo ta sumbaci kumatun Zar-minah.

Sannan tace min..


"Addarmu, sai da safe."

"Allah ya tashe mu!"


Na fada mata,.
"Ina bazan iya cin abinci ba, nayi mamakin yadda kuka yi nisan kwana. Bayan gidan
ya kone!"

Gyara zama tayi sannan ta fara bani labarin abinda ya faru.


.....
,"A ranar da kuka tafi gidan Yakumbo Salmah, sai Baban ku ya fita zuwa cikin
gidan, duba jikin Yawale. Yana shiga sai muka ji karar motocci, tunda suka shigo
garin kofar gidan mu suka tsaya, nan suka tara mutane wai su fito ke. Aka shigo
kiranki baki nan sai nice da Ghaddafi.

Shi ya fita Ni kuma ina cikin gidan.

Aikuwa suka rufe shi da duka, abinda ya fidda babanku daga cikin gida
shima aka hada da shi, sannan suka fito dani, aka jefani cikin motar, suka kuma
kina gidan, tare da yiwa mutane gargad'in.

Sunyi tafiya me nisa damu, kafin aka sauke mu aka kuma saka mu a cikin wata
mota, daga nan sai tsintar kanmu mukayi a wani gida.

Munsha wahala sosai. Watan mu biyu, Allah ya kawo Baban Aminatu ya fidda mu.
Tunda na fito nayita jinya a nan kasar. Daga baya kawai Babanku yace yafi son zaman
nan ma Kawai.

Daga baya aka kawo su Mubarak da Abdul tare dasu Maryam.

Alhamdulillah! Domin babu abinda muka rasa gashi Baban ku yana sana'ar shi
dai-dai gwargwado.

Da fatan Kema kina lafiya.


Kaina a sunkuye na fara bata labarin irin wuyar da nasha tare da, halin da nake
ciki. Wanda Ummi ta gaya mata, matsalata.

Shiru tayi sannan tace min.


"Kwanta! Idan Allah ya kai mu zamu tattauna akai, amma mijinki mutumin kirki ne.
Kiyi hakuri dashi."

Munyi hirar kamar ba gobe, kafin barci ya dauke ni, sabida Babanmu bai dawo
ba.

---
"Tarewa sahorami fa! Dube shi da wata uwar kafada kaman an sanyawa Katako riga,
Yaro kayi sake domin wannan karon sai dai ka Zungure dabana ba dai, Yar halal ba,
mara mutumci."..

Bai kulata ba ya gaida Ummi da Ammih, dabana tana gefen shi.


"Good....."
"Ke dalla can! Gundai kaniyarki sabo da zagin mutane wani sabon feleke kika samu,
Mangofak din ma yaci kaniyar shi. Yar banza da fuska kamar an murje taliya, kuma
wallahi ka kuma kawo mana ita gidan nan sai na zabga maka mari, Dan bazan lamunta
ba. Kullum sai an yayyafa ruwa sabida rashin tsarki"

Ita kam Devanah komawa jikin mijinta tayi tare da makale shi, dan bata saba
ganin fada ba, kuma Allah ya gani tsoron Dadah take ji.

Idan ran Sadeeq yayi dubu sai da Dadah ta b'ata mishi su, kuma ta shiga gaya mishi
magana, tare da ce mishi ai shi yayi asarar mace, wannan fuskarta kamar an taka
burodi.

Nan ta gama kwashewa Dabana albarka, inda tace mishi.


"Kayi a hankali! Tunda dai tace zata musulunta gwara ta musulunta in ba haka
ba......hmm"

Abincin Ummi ta kira Siyamah ta jera musu, yaja hannunta suka tafi cin
abincin, a hankali take ci, tana gyad'a kai. Suna gama ci mike tare da tattara
kwaninka.

Dai-dai fitowar Dadah daga d'akinta tace.


"Kee Dabana!"
Yadda yadda daka mata tsawa, aikuwa ta sake kwanikan a kasa sai jin tarrssss.

Tsaki Dadah tayi sannan tace..


"Aikin banza! Toh ai bakin san zafin kudin ba ina zaki iya, Ke Zuhrah, gashi maza
kira min Ikilimah."

Karb'an wayar Ummi tayi, sannan ta fara niman layin aikuwa aka ce mata User
busy!

"Dadah suna tace min User busy!"

Baki tayi cikin mamaki, tace.


"Shi wisabisi din Waye shi haka da bazai barni nayi waya da autana ba!"

Dukda ran shi a b'ace yake sai da ya d'ago tare da zuba mata ido, kafin
yace.
"Hmm! Ai shi din wisabisi."
Shiru yayi yana kallon fuskarta, ganin yadda tashin hankali ya bayyana a fuskar ta.
"Toh lalata kunne yake!"

"Mtseew! Nazata wani abun tashin hankali ne! You Allah na tuba ai mun sha ruwa,
tunda gashi nan naga jikar Zuhrah da Moddibo, tunda naga na sauran abokan wasanka,
ai kome ya kare."

Shiru yayi yana mamakin ta, ya zata, zai ga tsoron mutuwa ne a fuskar ta. Sai
yaga sam babu hakan.

Kamar tasan abinda yake tunani kenan, tace mishi.


"Ka zata zan tsorata ne? Toh wallahi bari kaji, Ni nan an tab'a barina da tsohon
cikin Kanwar Ubanka, kuma nahaihu nabi bayan su, ka zata ni Fulanin bogi ce? Ni nan
Fulanin tashi ce."

Shiru tayi tana kuma mikawa Ummi wayar.


Tun daga ranar, suka fara shiri sama sama, bashi zai hana ta sille shi idan
yayi mata laifi ba, ta kuma bishi da gori ba.

Tsakaninta da Devanah babu shiri dan k'iyayyar gaskiya take nuna


mata.

----
Washi gari kuwa Fa'iz da Aminah da kuma Fatimah suka dawo, na cigaba da samon
kulawa daga iyayena, sai dai kishin mijina ya hanani gaba, domin gani a gaban
Innarmu, amma abin takaici bana wani kara gaba, sai da ranar ta fito min a mutum,
sannan na rage zafin kishi, zai kira wayar maryam suyi video call, dan yaga yar shi
amma ni ko muryana yaki zai datse kiran,
( Chakwakiyya! Wannan book din na kudine)

Tunda na fahimci da nice baya son magana ta hadani dashi tuni na yafe shi na
watsar, idan na gadama suna wayar yana kallon yar zan dauke ta, kuma na hana kowa
gayawa Innarmu, bai tab'a zata zan mishi horon haka ba, yazata lokacin da nake kuka
yayi min magana ne, yanzun Wallahi na fi karfin nan, tuni na watsa shi a kwandon
share.
---
A bangar shi da Devanah kuwa, matsalar ta ya hana shi sauke nauyin ta, dukda yana
yi amma ba sosai ba. Karshe idan ya gama shi ya tashi zuciyarshi kamar zata fito
sabida amai ita kuma duk ya yagata, Dan jikinta tsagewa yake, illar Infection
kenan, tayi mata mugun kamu.

Gashi jarababbe, tunda yayi wanka, ya bude laptop din shi ya fara bincike akan
wani irin ciwo ne! Karku manta ilimin kimiyya ce dashi.

Lokacin da yaga dalilin da yake janyo cutar sanyi yayi mamaki, Nan tashi yaje dakin
nan ya sameta tana susa har da hannu bibbiyu. Kamar mahaukaciya, a ranta kuwa zagin
Joe tare da tsine masa yafi sau dubu.

Dakyar da ita yayi, ya tasata a gaba har ban daki, tayi sitbath. Sosai sannan
ya sanyata tayi wanka, a ranar suka bar Makka zuwa jidda.

Ya kashe kudi sosai lokacin da aka gaya mishi ciwon ta rabe shi, amma
zai iya kasheta da wuri dan matsalarta toshe mishi gaba zata yi, ko kuma tashafi
gurin kwayoyin halittar jikinsa.

Kuma abin damuwar, shine ciwon zata iya harban wani, tsoron shi kar
Husnah ta dauka, gashi garin abinda bai kai ayi rigima ba, ya sayo ciwo da hannun
shi ya dibo damuwar da tafi karfin shi, dan yayi Imani da Husnah ce, bazata tab'a
barin ya kusanceta.

Haka suka amshi magani ba allurai, shiru yayi ya zuba mata ido.

Har suka dawo maka washi gari, ya suka fara zuwa ana musu alluran.
Sai dai dake akwai mugun manufa, a ranta. Alluran kawai nake amsa bata
shan maganin da kuma wanda zata cusa a gabanta, kuma ba karamin kudi ya kashe ba.

Arne kenan! Ai idan bata yi hakan ba ai bata cika arniyar ba, domin bakin
cikin yin sallar shi take, kuma a hakan da suke zaune tayi alkawarin sai ta dawo
dashi kan hanyar da ya sauka....
𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙨𝙪 𝙞 𝙮𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙘𝙘

Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙗𝙞𝙮𝙖𝙣 𝙩𝙖 𝙩𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩𝙪𝙧𝙖𝙬𝙖/.+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....
Yan Niger Republic...
Zaku tuntube wannan number ne +227 84 50 64 76👈🏻
𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......
[7/2, 9:19 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BHSY49

Sannan hannun tayi a habbarta cikin son kara mishi haushi tace.
"Yanzun don Allah meye laifin Huznah! Da kaje ka kwaso jajja amaren!"

Dake Hausar da yake ji bata wani nuna ba, sai ya kuma kulewa. Har yaja hannun
Devanah zai fita.
"Meye matsayin Husnah? Tunda itama haka tayi maka tambayar Matsayin Devanah kake
fushi?!"

Juyowa yayi tare da sunkuyar da kai yace..


"Mata tace!"

"Toh yayi kyau! Zata gurin Iyayenta! Itama kaima sai kaji dadin ka"

Da sauri ya d'ago kai, Ummi ta kuwa bone Fuska tace.


"Kasan ni ba sa'arka bace! Dan haka zata gurin iyayenta, tunda Fa'iz ya san inda
suke zai kaita."

"Ummi!!"
Ya kira sunanta a kage! Harar shi tayi, sannan ta cigaba da abinda take a kallon,

Haka ya fita ranshi a jagule, shi bazai yarda da wannan abin ba, dan bai shirya
musu tafiya zimbabwe ba, kuma Allah ya gani yar shi yake bege.
Suna isa gidan, wanda aka mishi gyara na musamman, nunawa Devanah
d'akinta yayi, sannan ya shiga dakin shi. Ban daki ya shiga, ya bude ko ina.

Cire kayan jikin shi yayi sannan, ya sake ruwan, kewar Husnah ce take azazzalar
shi, amma fushin da ya daurawa zuciyarshi, yaki fahimtar kome!

Gani yake ai yayi mata gargad'i, akan maganar Devanah. Toh ina ruwanta da
zata tambaye shi.

_Husnah bata da laifi! Kowacce mace abinda zata aikata kenan! Tunda addinin ku
ba daya ba da Devanah! Sannan koda kake fushi da ita! Ai ta gama da kai, ko kamanta
Uwar Yar da kake so ne! Kasassanta da Husnah shine masalaha_
Kalaman Ummin shi ce! Yake dawo mishi.

Haka yayi wankan ya fito, saka kananun kaya yayi, sannan ya karaso ya
zubawa Devanah ido, wacce take zaune.
"Baki yi wanka ba?!"
Tashi tayi zuwa ban dakinta, tayi wanka, tun da taga akwai ruwa zafi, ta dawo
d'akinta. Ta dauki gishiri da maganin da take sawa a gabanta sabida kaikayi da yake
mata, ta shiga wankewa.

Kamar zata yi hauka, sabida gaban ta, kuraje yayi sosai shi yasa idan
tazo wankewa. Take yi kaman zata yi hauka.

Tana gamawa ta shafa maganin, sannan ta fito ta saka, wandonta. Bayan


ta gyara jikinta, wajen sai zafi yake mata, amma tayi kamar bata jin kome.

......
Tunda na tafi masalaci, a hanya muka hadu da Muh'd, ya dauki Babyn Zar-minah, bayan
munyi sallah, muka wucce dauwafi.

A ka'aba na jima ina kuka, tare da niman sulhu da mijina, kishinsa na kara
samun mazauni a raina da zuciyata, bamu dawo gida ba, sai bayan sallah isha.

Tun da muka dawo naga baya gidan, dakin Ummi na wuce, ina shiga Aminah na
kawo min Abincin kuma ta dauko yar, ta shiga ban dakinta sauya mata pampes, ta mata
wanka.

Tana kawo min ita har tayi barci, sanya mata kayan barci tayi da sabon pampes,
ta gyara mata kwanciya, tare da mata addu'o'in, sannan tace.

"Aunty nagama!" Murmushi nayi sannan nace.


"Kina nuna sonka! Kin mata wanka ni kin manta dani"

Rufe fuskarta tayi ta fece da sauri tana dariya, shigowar Ummi ya sani d'ago
kaina,

" Idan kin gama! Ki hada kayanku! Gobe Insha Allah, zaki zimbabwe."

Kallon ta nayi na wasu lokutan, fuskana dauke da mamaki tare da tsoro! "Kar
dai Daddyn Zar-minah sake Ni yayi"

Tambayar da nake da yakinin a zuciyata nayi sai jin Ummi nayi tace.
"Bai sake ki ba, sai dai bai san darajar ki bane, idan kika yi nisa. Zai nime ki
da kafarshi"

Gyada kai nayi, tare da tsame hannuna, sannan na nufi ban daki. Wanke
hannu nayi sannan nafi.
Zama nayi ina me dafe kaina, sabida nasan yanzun yana can yana fama da
matar shi.

Haurawa gadon nayi ko canza kayana ban yi na, wutar dakin na kashe sannan na zauna
ina kallon hasken farin wata.

Kishin mijina ne da tsananin bukatarsa tare da kaunar shi yake damuna, ban
san iya adadin lokutan da na bata ba. Amma na tsinci kaina da son gayawa Allah kuka
na.

Dan haka na shiga ban daki nayi alola, nazo na fara gabatar da sallar
nafilla.

Tun da na fara har kusan karfe biyu sannan nan idar. Addu'o'in nayi Sosai,
kafin na tashi zuwa ban daki.

Nayi wanka tare da sauya kayana, na kwanta da asuba. Na hada kayan mu tas,
sannan na koma na Kwanta.

Shigowarta ya sani, tashi zaune.


"Ummi Ina kwana? Ya kwanan baki"

"Alhamdulillah! Kun shirya?" Ta tambaye ni a kage,


"Eh mun shirya! Sai dai Zar-minah ce take barci,!" Na bata amsa.

"Toh ba damuwa a barta zuwa lokacin da zata tashi "


Ta faɗa tare da barin dakin.

A gurguje na shiga nayi wanka nazo na shirya cikin, atamfar English. Orange
color.

....... Karfe bakwai na daga ta daga barci naje nayi mata wanka.

Muna fitowa na zauna na bata nono sannan na shiryata tsaf, har ta koma barcin.

Abinci Fatimah ta kawo min, fuskarta kamar gonar audigan, tace.


"Aunty Hussy! Muna zamu raka ki, inji Ummi."

Murmushi nayi, sannan na cigaba da kitsawa, ina saka rai kafin nabar saudiya
bawan Allah nan yazo.

Amma har na kusan gama cin abinci bai zo ba. Bana sonu rabu hakan, atleast
ya kamata mu fahimci juna. Amma bai zo ba.
---
A can kuwa, jiya sun turmushe juna, sai dai matsalar da aka samu. Ciwonta yana
fidda ruwa me wari, wanda ya kusan san ya shi amai. Dame ya rabu da ita.

Tare da nufar ban daki, yayi aman sosai, sannan ya duba, jakadiyar shi, a nan
yaga yadda ya b'aci da jini tare da wasu irin ruwa kamar tumbudi.

Wanka yayi tare da saka jikin shi a cikin ruwan zafi, sannan ya fito,
tsareta yayi da ido. Kafin ya jefa mata tambaya.
"Dama baki da lafiya ne? Meke damunki?"

Cikin damuwa ta zauna sannan ta shiga matsar kwalla, tana fadin.


"Tun ranar da muka dawo daga Yola, nake tunanin na gaya maka, domin anyi min evil
charms, sabida kai shi yasa kayi nisa gashi ni da zan maka addu'a, nima bani da
lafiya."
Shiru yayi ta cigaba da gaya mishi irin faraku da aka masu tare da shiga
tsakanin su da aka yi, tayi mishi bayani tare da kuka sosai.

Ya tambaye ta waye ne yayi musu wankar kauna haka, amma fir taki faɗa, wai
tana gudun tadda husuma.

Har gari ya waye, yana makale da ita.


...... Idanuna akan agogon dakin, jikina yana kara sanyi da gaske,
Nooruz zaman bazai zo ba, kwallar bakin ciki ne suka taru a idanuna.

Har muka fito, aka kaiwa Abba Zar-minah, sannan nima na shiga. Ina
shiga na samu yabawa jikar shi addu'o'in, kunnen dama da hagu, yana gama mata ya
sumbaci goshinta, sannan ya rungume ta, yana kallon Ummi da Ammih. Dan dama kullum
idan gari yawaye za a kai mishi ita.

Yana matuƙa son Jikar shin, kallona yayi sannan ya mai da idanun
shi kan Ummi, yace.
"Ki kira min mijinta! Dan nasan ko sallama basu yi ba"

Tsaki Ummi tayi dan ita bata son mu hadu, tsaf mara kirki zai iya rusa
mata kome.

Can ya kira shi har wayar ta tsinke, sai a karo na biyu.


Devanah ta dauka, sabida ya saka First love.
"Toh mayya! Sai a barni nima na same Kan mijina, kuma na gaya miki mark my words,
kin rabu dashi kenan, domin bazai kuma rayuwa dake ba, shegiyar Yarki da kika kawo
mishi sai God yayi punish you!"

"Young lady! Ummin shi ce ba. Husnah bace."

A tsorace ta kashe wayar tare da zuwa kitchen ta kalle shi yadda yake musu
abin karyawa, wanda tasan al'adar su ce, har namiji ana koya mishi girki.

Bayan shi taje ta runguma, tana murmushi tace.


"Good morning! Honey"
"Good morning! Mahn...! Ohh Devanah ya kike!"

Sama sama, suke hira wanda duk labarin Yar shi ce, bata gaya mishi an kira shi
ba, har ya gama tare da komawa daki nan yaga wayar shi tayi haske, yana dubawa
yaga.

Hero.
Kiran na kuma shigowa, ya dauka, cikin biyayya yace.
"Good Morning! Sir? Yasu First love? Da Zar-minah"

"Morning! Sadauki, Amma ka manta yau iyalinka zasu zimbabwe?!"

Ai bai san lokacin da yace .


"What!!? Yau?!"
Kashe kiran yayi, tare da barin gurin da sauri.
......
Tunda muka fito daga dakin Abba nake danne kuka na, sabida daga wayar da
Ummi tayi d'azun AM sure yana tare da Devanah, rike kafaduna Ammih tayi, na sake
kukan da ya tsaya min a rai.
"Ammih! Laifine dan na tambayi matsayin matar da bata musulunci,
meye laifina dan naso sanin darajar ta, shine Nooruz zaman yake hukuntani da haka.
Inshallah idan na tafi bani kuma dawowa. Yasha zaman shi da matar shine."
"Auu! Dama har yau kina rike da abinda dan kwafa da tokare yayi miki, yar banza
me zubin buzayen. Sai me? Lallai aiki ya tadda meye namiji baka nuna min shi ka
mutu akan shi ba, ya banka maka barkonon wulakanci, tare da yajin tijara.

Maza kashe kanki yar banza mara zuciya, ina dalili. Zaki addabi rayuwarki da
wancan galafirin, Wallahi Huzna kin rako mata ne, meye na kuka."

Mtseew taja dogon tsaki kafin ta kuma cigaba da cewa.


"Aikin banza zani ya mutu! Ya bar duwawu! Maza zauna. Autan maza yazo ya rarrashi
ki, sai ki tafi ganin gida, Sakarya me aka yi akayi Jauro da Dabana take."

Fada Dadah take kamar zata aro wani baƙin tayi fada sosai kafin kuma ta daura
min nasiha, muna cikin haka ya shigo, sai muzurai yake.
"Ke dube ni! Da izinin waye zaki zimbabwe!"
Sabida nasan tsaf idan na kalle shi bazan iya bin maganar Ummi ba, ya sani sunkuyar
da kai na kasa.

"Ba tambayarki nake ba"


Ya kuma daka min tsawa.
"Eh wallahi, gwara ka mata haka, dan talaka bai iya samun gur."
Juyawa yayi, kan Na'ilah wacce ba ita ta kar zomon ba, amma ta sami kyautar marin
da ya fasa mata baki.

Nayi imani da Allah nice, yaso yiwa haka Allah ya maida kanta, dan naga gani-
ganin da take min ya fara yawa, kanta yayi tare da turata kofar gida.

Ya dawo kaina.
Zai hauni da masifa, Dadah tace.
"Kai Ubanka! Dan banza damamme, Uban waye ya saka dawowa da Dabana, dan Ubanka yau
zata ganin Iyayenta sai dai ka mutum, kafiri me kishin Bala'i daga kai har ita
halinku daya, kishi mara dalili, kuma sai taje.
Zungwagwuwen dan Ubanka ka jima karfen dake zuciyarka bata buga ba, kai Jauro na
rantse da Allah zan sanya kafar wando daya da kai.

Tafiya kuma kamar tayi, ka zata kowacce mace tauraruwa ce, sha-sha-sha. Iya
juya dube fuskar ka, wanda ya samu farin ciki, babu bakin cikin da yake sauka akan
fuskar shi.

Kuma Huzna tayi maka nisa, kema tashi maza, domin har dami ayin rakiyar,
domin yanzun muna zamanin kifinatin, sai a iya turawa hanya a sunkuce ki, Tunda
anyi haukar kishi bal-bal baki kula ba."

Daga Ummi har Abba da Ammih babu wanda yayi magana, domin kurar Hajiya Dadah ya
isa, haka suka fitar min da kaya, kowa yafita ina zaune a gurin, tashi nayi nazo
gaban shi, na riko hannun shi.
Sannan na sumbaci, hannun a hankali na zare daga cikin nashi zan tafi, riko
hannuna yayi ban juya ba, amma hawaye na. Suna kara tsannanta zuba.

Kirjinshi ya dawo dani.


"My heart is beating for you! Asmeeh! Me yasa zaki tafi! Munyi dake haka ne! Ko
nace miki bazan iya zama dake ne, wallahi bazan iya..."

"Toh! A sarin fage fallin daki, ka gama mata masifa ka kwakukumeta, zaka
saketa ko sai na sami fuskarka na dalla maka mari........

Dadah😂🤣😆

𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙨𝙪 𝙞 𝙮𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙘𝙘


Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙗𝙞𝙮𝙖𝙣 𝙩𝙖 𝙩𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩𝙪𝙧𝙖𝙬𝙖/.+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....
Yan Niger Republic...
Zaku tuntube wannan number ne +227 84 50 64 76👈🏻
𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......
[7/2, 9:19 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BHSY51

Bayan ta mai dashi addinin da ta baro, ta kuma sanya shi ya wulakantani, fiye da
yadda ya wulakanta ta, da danginta.

Babban burinta bai tsaya a nan ba, abinda take bukata nan gaba. Zar-minah
burinta akan Zar-minah kawai zata yi aikinta, sannan kafin nan sai ta haddasa musu
Muguwar rashin fahimta, sannan ta hanashi zaman lafiya.

Yadda Husnah sai tayi danasanin rayuwarta da Bature.

Ko nawa zai kashe bazata sha maganin ba, domin bata da niyyar samun
lafiya, sai ta haddasa musu wutar gaba. Hmm BAHAUSHIYAH! Ta aure mata mijin da take
so, zaki ga baki da wayo.

---
Muna cikin farin ciki sosai, musamman idan naga yadda ake daukar Zar-minah, kowa
son yarinyar yake, idan muka fita cikin birnin Harare domin ganin yadda garin yaƙe,
toh sai mun sami mutanen da zasu dauki yarinyar ko ayita daukarta hoto,

Haka zamu dawo gida da kyauttatar mutane, a cikin wannan yanayin Muka
fita. Mun dawo kenan muka hadu da wasu, zasu wuce, shine suka dauki hoton mu, dayan
ya dauki yar Maryam ta dauke su, har nima na dan fito cikin su.

Ban san ya akayi Maryam ta daura a Status ba, ko waye a cikin kanena ya
daura. Kawai sai ga Wayar shi, ya kirani ta wayar maryam, kawai mutumin nan ya
shiga gaya min magana.

Kasa nayi da muryana, sannan nace mishi.


"Luk! Nifa ba wayata kayi ba! Dan kaga hoto shine zaka fara cewa da wani dan iskan
nayi hoto dashi, na barshi ya dauki yarka. Hhh B kenan, Nagode. Sai dai wannan ya
zama kashedin da kai na karshe idan ka kuma gaya min maganar banza, zan maka
abinda. Sai ya dame ka, kuma da kake magana akan aurenka ake yawo dashi, har ana
daukar hoto da Yarka baka yafe ba, toh nagode sai dai ka sani, abinda ya faru dani
ma, Qaddara ce.

Allah sai ya saka min, kuma kaje ka cigaba da min kallon mara kamun kai.
Wanda bai san inda ke mishi ciwo ba."

Daga haka na kuma kashe wayar na cigaba da abinda nake. Wai Nice B yake zargi
har da cewa idan zanyi Iskancina bada igiyar aurenshi ba.

Sabida ya same ni, a fanko. Wani ya dauke mishi abinda yake tsammanin. Dan
haka nayi fushi sosai, wanda ya shafi yar dan kuka tayi kamar zata tsaga gidan,
har Innarmu tayi magana, sannan na bata nono.

Ya zata wasa ne, sai da muka dauki sati biyu dama ba waya muke bazan idan
ya kira a dame shi hoton yar shi, na hanata. Kira yayi zai gaya min magana, Ni
dakatar dashi.
"Wallahi baka isa ka gaya min abinda yayi maka ba, akan me yarinya ce bazan bada a
dauka ba, idan ka isa kazo da kanka. Kuma har kana da bakin ce min ba zuwa nayi da
ita ba, kai din zuwa kayi da ita, ka kuma gaya min maganar banza zan rama."

"Shi yasa Devanah ta fiki, bata tab'a min rashin kunyar da kike min ba,
Nagode da kika nuna min halinki, mara kunya."

"Au! Arniyar matar ka kake magana akai toh ni ina Ruwana, ba Devanah ba, ko
Devil ce babu abinda ya dame ni sabida kai ne ka damu da ita ni bata gabana."

"Arniyar! Arniyar!! Arniyar!!! Kika kira ta?!"


Ya jefo min tambaya, cikin gatse nace.
"Eh! Arniyar dai me? Akwai abinda zaka yi? Ok zaka iya sake ni sabida na kirata
arniyar."

Da nasan abinda zai gaya min da ban kula shi ba, na kashe wayar, baki daya.

"Yes ita arniya ce! Sai dai nayi imani ko a cikin Yan matan Hausawa baza a
samu macen da takai shekara talatin da Virgin dinta ba, wasu a kananun shekarun su,
suke kaiwa samarika kansu, sannan su dake, su kuma lalata musu......"

"Thank you! Form Pastor Bature Yohana Chibok! Now Abubakar UA Moddibo!
Young billionia! Ko! Toh Alhamdulillah!

Nagode da ka tunatar dani, bayana, a matsayina na tsohuwar karuwar Aahil.

Mr Arrogant! Kayi da yar halak, Insha Allah. Na gama zama da kai, ni ka


gayawa Magana Sadeeq idan kaine autan maza bazan zauna da kai ba.

Insha Allah, sai kaga abinda zai hana ka barci, sai kaji kuncin da zai
hanaka farin ciki, kuma ina kara tuna maka nice na kaiwa Dr Aahil kaina yayi yadda
yaso dani, kuma da zan ganshi sai na kuma kwanciya dashi, sai Meye, karka manta
idan ka Kuskura kazo inda muke wallahi. Zan tafi na bar da Yarka har duniya ta
tashi, kuma na ciyar da ita da sana'a mafi kaskanci.!

Sadeeq yadda kasani kuka sai kayi fiye da wanda nayi, Bazan zageka ba,
amma Allah yana tare da wanda aka zalunta. Nagode! B"

Daga hakan ban kuma bin takan shi ba, na zauna nayi kuka. Tare da tir da
abinda na aikata abaya, Aahil ya cuce ni, matuka.

Tun daga lokacin ban kuma jin shi ba, asalima zan jishi suna waya su
Innarmu, ana kawo min wayar zan kashe baki daya.

Ban tsaya haka ba, na rufe shi a duk wata layi kanena, domin sai da na amshi
wayar su nasaka shi a blacklist, hankalina ya kwanta.

A yanzun bana jin Dr a raina, koda yake fushi nake.

--
Bayan tafiyata Zimbabwe, su Fa'iz suka gama kwanakin su, suka koma, sannan su
Siyamah suma suna nan, Dadah na cin Ubansu la'ada waje.

..... Shi kuma ciwon jikin shi Allah ya taimaka ya kone, sai dai na jikin
Devanah, wanda suke kara samun mafaka, tunda bata kashe na wajen, sai ya zamana
cikin ya mutu amma waje yana nan danye.

Bai sani ba, dan haka ya cigaba da dangwalar arzikinta..


Sai dai ko wata bai yi ba, ya fara fama da kaikayi me mugun Bala'i tashin
hankali, wanda shi ya kuma kara mishi jin haushina, dan yana ganin kamar nice na
sanya shi dawowa Devanah.

Sosai sandar girman shi, take haihuwar kuraje, ba shiri ya hada musu
kaya, sai Germany!

A can kuwa sai da suka yi fada da ita, wanda yaja ya maketa, domin ranshi yakai
kololowar ɓaci, ga rashin samuna, ga kuma tashin hankali Bala'in da take fama
dashi. Shi yana nan ya bude baki tana kunyar kanta ashe ita nan kanta take kashewa.
Bai iya hakuri ba sai da ya gaya mata magana har da gori yace.
"Wallahi da Husnah ce! Bazata tab'a cutar dani ba, Yarinyar da tasan darajar
rayuwarta.

Haba gaskiya mana take tambayana, matsayinki, ashe tana gurin kar na dawo
dake ki kasheta da ranta, bakar muguwa.

Wato dan baki addinin mu shine ni bari ki kashe ni, hankalinki ya kwanta,
kin sanya min ciwon da ya tab'a min kwayoyin halitta na, ni da Haihuwa sai dai naga
wasu nayi, Allah ya isa Devanah, kin cuce ni. Sai kinga abinda zai dame ki, Badan
Allah yaga zuciyata ba, ya bamu Zar-minah da bansan ya zanyi da hakkin Husnah ba"

Haka yayi mata zagin cin mutuncin, tare da ja mata jarfa, shi damuwar shi,
Haihuwar da bazai kuma ba. Gashi Allah ya daura mishi don yara kamar me. Dan ji
yaƙe kamar ya saka akawo ni daga Zimbabwe. Ga mission d'inshi da ya fara, kai
Devanah ta cuce shi.

Dole ya kira Ummi ya gaya mata, halin da yake ciki. Hankalinta ya tashi
sosai. Dan dama tana kokarin su koma London, aikuwa tace mishi.
"Hakkin Husnah! Tun ba ayi nisa ba, toh ka sani bazan barta ta zauna da kai ba,
domin da lafiyarka ka jajjibo abinda ya dame ka.

Wallahi ba dani ba, kayi ta zama da autar Mata, ita kuma Husnah sai ka
sake musu yar mutane."

Inda Ummi ke shiga ba nan take fita ba, domin taji zafin abinda yayi har
take cewa.
"Daga tambayar Matsayin Devanah kace tana bakin kishi da matar da basu tare, dan
taga kana damuwa da ita, dan taga kana bukatar alamarinta, kasan me yasa tayi maka
wannan tambayar? Gudun faruwar wannan al'amarin ne, yasa take don yiwa tufkar
hancin ne!

Sadeeq kai ba yaro bane! Talatin da wani abu kake wannan shirmen, ka bani
kunya, sosai, ka bani mamaki. Ai nayi shiru ne na zuba maka ido, kasa yar mutane a
gaba da damuwa, ashe rabon ba za a nakasata bane, daga tambaya.

Ce maka akayi kowani arne zai iya daukar kasadar da ta. Dauka ce da har kake
tunanin tana maka bakin kishi akan matar da basu tare, hahh. Toh gata nan tazo maka
da kyautar Alkhairi. Amma ka ajiye min takardan shedar sakin Husnah, tabbas ina
zuwa zan dawo mata da abinta idan ta gama idda tayi aure. Yarinyar nan har rabata
kayi da Yarta, tayi hakuri bata kawo karanka ba, Anya Sadeeq! Akwai son Musulunci a
ranka.kuwa? Domin me wanda yake da addini abinda kake aik...... Sorry ashe yanzun
kake zuba sabon gini Allah ya shirya ka."

Daga hakan bata kuma nace mishi kome ba, sai fatan shirya. Tare da Allah ya
bashi lafiya. Ta kashe wayar baki daya. Tana gayawa sun Dadah.

Aikuwa Dadah tace.


"nasan za ayi haka, Munafukar banza tazo mishi da ciwon zamani, Innalillahi wa'inna
ilaihi rajioun! Amma wannan dabanar Tsinaniya ce, yar gaba da Ifiritai, shedaniya
ce, yar wofi da fuskarta, irinta mutanen boye."

Kamar ta rufe mutanen gidan da duka tsabar bakin ciki, dan ji yaƙe
zuciyarta na tsuma, ji take kamar zata kama da wuta, dan ko Abba da yayi mata
magana, sai da ta balbale shi. Tace ai laifin shi ne, na barin Sadeeq ya dawo da
Devanah, tunda ai shi yake da iko da Sadeeq ba Sadeeq keda iko dashi ba, gashi
garin a faranta mishi rai sunje sun kalato bala'iro, wannan abin da me yayi Kama,
garin gyaran gira an rasa idanu baki daya.

Ta juya kan Ummi tace.


"Ai ke, babu abinda za a ce, domin ta ko ina kina sauke hakkin da yake kanki,
wannan mijinki ne ban san me zan kira shi, sai kace wanda aka bashi mallaka, mutum
sai yadda aka yi dashi.

Toh wallahi bazan dauka ba, kuma Zuhrah kinyi gaskiya baza mu bashi Huzna
ba, domin ba za a cuceta, taya zata zauna da mutumin da baya Haihuwa, ita kuma kowa
yasan zata haihu, sai su cinye juna da dabanar shi, ina Dalili mutum shegen fitina
kamar an mishi gorin jarumta, in ba gorin jarumta aka Mishi ba.....

,
Book dina na kudine!..

𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙨𝙪 𝙞 𝙮𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙘𝙘

Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙗𝙞𝙮𝙖𝙣 𝙩𝙖 𝙩𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩𝙪𝙧𝙖𝙬𝙖/.+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....
Yan Niger Republic...
Zaku tuntube wannan number ne +227 84 50 64 76👈🏻
𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......
[7/2, 9:19 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BHSY52

"Eh idan ba gorin Jarunta ba, kana da kamar Huzna ina zaka yarda ka kwasowa kanka
damuwa, dan banza ya kuwa dibota da gaske. Sai ya cigaba da zama da ita dabanar."

Dole suka tattaro duba shi, abin tausayi. Sai suka rasa me zasu mishi
dan sun kwaaso duk wata Rigima da ta dace su mishi, amma ganin yadda aka daura su a
maganin sai jikin Ummi ya kuma sanyi.

Tunda taga su Ummi sun zo ta saukar da kanta tayita binsu a yadda suke uwa
uba, nuna musu itace mai laifi. Hakuri kuwa yadda take basu dole suka boye
k'iyayyar ta, tunda ta Basu hakuri Dadah ce dai taki hakura dan sai da ta zaunar da
ita, ta mata zagin kare dangi, tare da gaya mata wasu gigging English. Masu mugun
ban tausayi.

Jinya sosai aka musu dan sai da suka sami wata biyu masu kyau,
sannan aka sallame su.
Namiji yana da wani abu daya, daga lokacin da ka Kuskura rashin yarda ya
shiga tsakaninku toh wallahi ka kad'e har buzun ka, abinda ya faru kenan tsakanin
shi da Devanah, dan haka kwanan shi biyar a nan Germany ya tattaro ya batar da su
Ummin inda yace mata.

"Idan kin gadama kisha magani idan kin gadama zauna abinki, Ni baki gabana, Husnah
da Yarta ne damuwa, karki sha kome Kiga idan zai dame ni"
Duk yadda taso ta biyo shi ki yayi, shi dama bawai wani waje zai je ba,
gurin mu zai zo.

---
Watan mu kusan huɗu, kuma muna magana da, dan sun koma London, bata tab'a gaya min
bai da lafiya ba, kawai nasiha take min sosai tare da nuna min nayita addu'o'in
niman kariya daga sharrin mutane da aljanun.

A yanzun kaga Zar-minah tayi katuwa, sabida kulawar da take samu daga Innarmu,
dan tana niman wata shida kenan, nima aikina ya hadu, bana jin kome sosai.
Daga barci na taso, daga ni sai riga da wando, kaina babu dan kwali,
burina kawai naje kitchen. Na dibo abinci yanzun zan ci, amma da zaran Zar-minah ta
kama nono, Insha Allah zan jin kamar anya she ni,

Tunda muka yi fada da Dr na cire damuwar shi a raina, ina fitowa falo, na ganshi
zaune dasu Innarmu tare da Zar-minah tana cinyar shi, tayi luf da ita.

Tsaki naja tare da juyawa zuwa daki, Maryam tana makaranta, Luluh ma haka,
takaici ya ishe ni, kawai na fito naje na zuba abincina. Na koma koma dakina na
zauna, kasa cin abincin nayi.

"Idan bazaka damu ba, kun sami wata matsala ce da Husnah?!"


Innarmu ta tambaye shi, girgiza kai yayi, tare da boye mata gaskiyar al'amarin
yaki kuma cewa kome. Shi baya son zama karamin mutum, ace yana yawan kai kara. Ba
girman shi bane.

Dan haka batayi kasa a gwiwa ba, tace mishi.


"Ga d'akinta can ka shiga mana"
Tana fadar hakan tashi tare da barin falon, tana mamakin yadda muka sami matsala
babu wanda ya sani.

Sannan na kuma iya boye mata, halin da nake ciki. Murmushi tayi tare da jin
dadin boye sirrina.

Ina cikin cin abincin da nake Turawa kamar dole, ya shigo..


Zama yayi gaban abincin dan Ummi ta kawo mishi yaki ci.

Yana ganin na gabana tsohuwar yunwar da ya jima da ita, ta taso mishi.

Zama yayi ya ajiye min Zar-minah, ya mike zuwa ban daki ya wanke
hannun shi, sannan ya dawo.

Yana zuwa yazo ya saka hannun shi ya fara cin abincin, yana lumshe
idanun.

Janye hannuna nayi tare da barin abincin, a raina nace mayye kawai,
abincin ma. Baka barin shi sai ka zauna kaci.

Ban daki na shiga na wanke hannun. Tunda na tashi bai cire hannun shi ba sai
da ya koshi, namar da na zuba ya cinye tas, tsaki nayi ina harar shi.

Yana gamawa ya wankin hannun shi, ya dawo. Kafin nan na tattara kwanon
abincin. Na kai kitchen, ina dawowa ya rufe kofar, tare da zuba hannun shi a cikin
aljuhun wandon shi na jeans.

"Kiyi hakuri da abinda ya faru, babu wanda baya Kuskuren, kuma kinyi min
Addu'ar da Allah ya amsheta, Husnah kiyi hakuri."
Wani irin kallo nayi mishi raina na zafi, kafin nace mishi.
"Haka ne! Toh yayi kyau! I hope ka kawo min sakina, domin na hakura da gidanka kaje
babu ni babu wahala, kuje can ku karanta. Ni din da nake sauran wani ko ka manta Ni
din karuwa ce. Toh Alhamdulillah!"

Kamar wanda aka wurgo min shi yazo gabana yana tsuma, ko kallo bai
ishe ni ba, ina dalilin cin mutuncina.

Ya zata bani da zuciya ne, shi yasa yayi ta min Iskanci da shirme, ina kallon
shi. Yanzun da na mare mishi daya daga cikin halina sai da ya razana.

Lokaci guda na kwayance mishi yadda ya kasa tankwara ni mu dai-dai ta, asalima
kin amincewa nayi nace bazan zauna dashi ba.

Tun muna yi mu kadai, har kowa yasan muna rikici, ranar da kowa ya sani, a
d'akina ya biyo ni. Ya sani a gaba da ban hakuri, Ni kuma takaici na kara cika ni,
shine na shiga gaya mishi magana son raina.

Tare da ce mishi yaje amma wallahi bazan koma gidan shi ba, idan kuma Ya nace
duniya zan shiga.
Jin haka Innarmu ta shigo, tare da kifa min mari, tana cewa.
"Shiga duniyar, shiga mara kunya sai me! Dadin abun ina da wasu yaran ba kece daya
ba, balle har mu shiga kuncin rayuwa, Husnah halin jahilan mata kikewa mijinki,
kina gaya mishi magana tare da mishi barazana. Husnah! Toh Allah ya shirya ki.
Kuma yau zaki bishi."

Fita tayi tasanya Abdul ya kira ba, cikin damuwa Ya kalle ni.
"Don Allah...."

"Wallahi ka kuma hadani da Allah sai na kiraka munafiki!"


Shiru yayi jikin shi ba dad'i. Ya fito daga dakina ya bawa Innarmu hakuri, suna
haka baban mu yazo. Innarmu ta gaya mishi abinda ya faru, murmushi yayi sannan
yace.
"Tsakanin Sadeeq da Husnah! Tsakanin su sai Allah, ni iya abinda zan ce ku barta ta
hucce, zata bika amma yanzun, tana cikin damuwa da matsala ne, idan muka bita da
zafi bazata iya fahimtar abinda muke burin tayi ba.

Sai ma rayuka su kara b'aci, bawai dan na goyi bayanta ba, sai dan ina son ta
koma a d'akinta tana jin a ranta ita ta koma bawai torsasawar mu ya mai da ita,
domin yau da gobe.

Kar wata rana a sami matsala tace maka dolinta ta aka yi ya dawo maka, ita
bata son zama da kai."

Shigowa Baba yayi ya same ni, na tura kaina na a tsakanin cinyata.


"Husnah!"
Ya kira sunana, sannan ya shiga min nasiha masu kashe jiki da zuciya hadi da
ruhi, nayi kuka har na godewa Allah, kafin na shiga jan zuciya.

Ya kuma ɗan sai da ya bani ruwa nasha, sannan yace na kwanta.


Idan da Innarmu da wancan gayen ne tuni na kafe, amma baba ya
rarrashini.
..... .
Dan rigima, kin amincewa nayi nace sai sati na sama zan koma.
Shima kamar mayye haka yayi ta bina yana bani hakuri, ni kuwa ina kuma jan
mishi rai.

Sai da muka kuma sati biyu, sannan muka koma, bai gaya min yayi jinyar Infection
ba, sai da muka isa naga takardun Asibitin tare da wasu abubuwan na lafiya.
Ina kwancen ya hauro gadon, tashi zaune nayi ina binshi da mugun kallo kafin
nace.
"Na zata ka tsane ni! Ne sabida kishi ashe har mutuwa idan ka ganta zaka iya sata
kamani, fitar min a daki."
Na watsa mishi takardun shi. Duk sai ya rikice, kamar zai yi hauka.

"Haba shi yasa kaje ka dawo dani, nima na dauka mu mutu tare, toh tun wuri sake
ni."

Kiran Ummi yayi ya gaya mata borin da nake mishi, tare da cewa sai ya sake ni,
bata wani ji tausayin shi ba, tace eh ya sake ni kuma yazo ya dauki matarsa, abinda
ya kuma d'aga mishi hankali kenan.

Sai da yayi hawaye, dan bakin ciki. Dan haka share mu yayi ya zuba mana
ido.

Muka kwashi kwana uku, muna wannan yanayin, kafin yara min shishigi, ya
dauke ni muka je asibiti, aka duba ni, har dashi inda suka tabbatar mishi babu
matsala, amma naki.

Yarinyar shima da naga zai takura min nayi tsalle nace na cireta a
nono, abinda ya bashi haushi kenan, ya shigo a fusace.
"Meye nufinki?! Meye kike bukata dani, bata abincinta."

Wani kallon na bishi da ita sannan na kalli yarinya nace.


"Bazan bata ba, sai me"

Daukar yarinyar yayi yaje ya bata abincinta, har tayi barci. Yayi mata
addu'a, sannan ya sha maganin shi, wanka yayi tare da fitowa ya shafe magani a
sandar girman shi, ya fito.

---
Ina kwance ya shigo, na zata yar ce ya kuma kawowa, zan balbale shi ya rufe kofar.
Tare da zame boxes ɗin shi, kai na ya tawo irin yau zamu raba renin.

Tunda na fahimci nufin shi da gudu na dira a gadon, zan shige ban daki yayi maza ya
kamani ya wurgani gado.

"Bani da zab'i! Ke kika zaba min abinda zan miki! Husnah Ni nayi laifi me yasa
fushi har da gudan jini na, Husnah meye laifin Zar-minah da baza a bata nononta ba,
tunda baza a bata ba. Toh bari ni na amsa mata,"

"Wallahi ka sake ni! Ka kyaleni ni. Dole ne sai na zauna daku?! Bana son...."
Toshe min baƙi yayi wanda ya sanya ni, had'iye maganar, sakamakon jin
harshen shi, a cikin bakina, yana niman harshen na.

Yana samu ya cigaba da bani wani irin kiss wanda yake cike da kewar juna.
Ƙoƙarin kwace kaina nake, amma ya matse ni sosai, yana cinye bakina hannun
shi yana tsakanin cinyoyina, zuwa kirjina.

Matse su da yake dama sun tara ruwan nono aikuwa suka shiga zuba, kafin wani
lokaci sun jiks min rigar jikina.

Yaga rigar yayi da karfin tsiya, ya saka kanshi akan nonon, ture shi na shiga yi
amma yaki motsawa.

Yana isa gurin naji duk wata karfina ya kare, hawaye ne ya shiga bin
fuskana, sosai har da shasheka.
Bai sanya shi ya bari ba, hannun shi ya kai clitoris dina yana tab'awa, kuka na
kara sosai ina ture shi amma yaki sam bana so shi yasa naki erecti, shi ma kuma
yasan da dane, zan barshi.

Duk yadda naso kin Abin sai da ya dawo yana bina a sannu da hikimomin shi,
lokaci ƙalilan na mika mishi kaina, ba tirjiya.

Aikuwa na durje a hannun shi, nayi kuka har na godewa Allah, na sha azaba sosai
domin, nace min yayi. A daren har kusan karfe ɗaya, ya sauka a kaina, ganin yadda
na takure sai da ya tausayi min.

Sabida na labdattu a hannun shi, bakina ya mutu, karshe shi yayi min
kome, sannan ya taimaka min nayi wanka, kafin na fito, ya gyara gadon tare da
shinfida wani bedsheet din......

𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙨𝙪 𝙞 𝙮𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙘𝙘

Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙗𝙞𝙮𝙖𝙣 𝙩𝙖 𝙩𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩𝙪𝙧𝙖𝙬𝙖/.
+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....
Yan Niger Republic...
Zaku tuntube wannan number ne +227 84 50 64 76👈🏻
𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......
[7/2, 9:19 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BHSY54
Dauka nayi dai-dai yakira, lumshe idanuna nayi sannan na dauka.
Shiru yayi, nima nayi shiru. Huci kawai nake ji yaƙe alamar ranshi ya kai
karshen b'aci.
"Am sorry!"
Nace mishi,
"Dama kinyi hakan ne dan ki ce min am sorry! Ni bana niman tashin, wallahi kika
kuma bazan saurare ki, yar zan dauka na bata. Sai naga karshen rikicin ki."

Daga haka ya katse, ina son nayi kuka, amma nakasa dole nayi shiru, ina nazarin
abinda yace zai bata Yarinyar da na gama wahalar gaske akanta, lallai kuwa.

Akwai gaggarumar rigima, shiru nayi har Ummi tasake shigowa, yadda na zauna
kwayam a dakin ne ya bata tausayi. Zama tayi tare da dauko laptop ɗinta, ta ajiye
min, ta mike tana bani labarin wani shirinta akan jikarta Zar-minah, dan har ta
gama kome,Ummi yar gayu ce irinta ƙarshe.

Idan Ummi zata bude sif ɗinta wallahi tsayawa nake nayita kallon yadda ta
narka da Arziki kuma bai dame ta.
"Ki buɗe project din ki gani, Kamfanin sarafa kayan yara ne, Zar-minah kids
Fashion!, Har yanzun muna dambarwa da Babanta ne, wai kar na saka mishi hoton
yarshi, a jikin kayan.

D'ago kai nayi, cike da hawaye bakina na rawa, nace.


"Ummi!!!"
Murmushi tayi tana duba kayan da zata saka take, karshe ta juyo min.
"Zoki tayani nimen kayan sawa ban gani ba, kuma ban san wanda zan saka
ba."

Dariya nayi sannan na mike, zuwa bakin sif din naje, ina kallon kayan a
hankali naga wata gown, na fito da dan kwalinta, sau hular da zata saka.
Danna wani keypad tayi sai ga wani box ya bude, a jikin sif din,
sannan ta nuna min wani yan kunne na whiter gold, na ciro mata, sannan tasani na
rufe.

"Idan akwai yan abinda yayi miki ki dauka, kiji a ranki kamar dakin Innarki
ce."

Buɗe min sif din tayi, har inda take ajiye kuɗi sai da ta nuna min. Sannan ta
gaya min pin din ma'ajiyanta, abin da bani Mamaki shine saka fingerprint dina da
tayi wanda dole daga Ni sai ita, koda ka shigar da number, dole sai da yatsun mu ni
da ita.

"Kina ganin mun tsane ko?!" Ta tambaye ni yayinda take saka agogon
hannunta.

"Yadda ta nuna bata damu ba, da kika b'ata mata rai, amma dake ta cika mace. A
cikin lokaci ƙalilan ta hautsina mishi lissafi, ba tare da ta nuna ta damu da
abinda kika mata. Don Allah ki ajiye wannan kishin an daina yayin shi, zan fita zan
kuma ce ta dawo miki da yarki."

Gyada kai nayi bance mata kome ba, kallon wani sarka nayi a jikin laptop ɗinta
nace.
"Ummi wannan sarkan yayi min kyau!"

"Na gani"
Na juya mata laptop din, murmushi tayi sannan tace.
"Sun miki kenan! Zasu dace dake kuwa."

Dariya nayi sannan tace mika min atm din, sannan tace.
"Ki saka pin din jikin, bani pen na rubuta miki, code din zaki yi trsfn. Ni dai don
Allah kita addu'o'in Allah ya yaye miki wannan zafin kishin."

Mika mata nai wanda yake gefen gadonta.

Tana gama ta ajiye min wayarta da layin da kome na banki dinta, sannan
tafita da sauri.

.......
Ummi tana da Alkhairi wanda ita kanta bata san tanayi ba, kuma kowa na gidan
yana tabbatar da irin halin girman familyn ta ba iya nata ba, hatta Dadah tana gaya
min irin Alkhairin hatta mutane ada da take aikin asibiti ba damuwanta bane tayi
musu aiki kyauta har ka warke.

A garin su kuwa tayiwa matasa da yawa, hanyar karatu da aiki. Ummi tana da kirki
sosai, dan Ni kaina na shaida.

---
Shi Nenneh, sun mike kafa kudi na shigo musu na fitar hankali. Gashi kudin
basu duk kullum, kuma koda a kasuwan hannun jari ya fadi ba a rage musu kudin su
ba.

Sai ya zama sun fara bude wasu hannun jarin, har sai suka tattaro kudin su,
aka kuma zubawa domin kamfanin ta gaya musu, bata bukatar ƙarin wasu indai basu
bane. Sai da kudin ya tafi.

Washi garin tafiyar kudin.


Cikin farin ciki, Alhaji Muhmood Dan wasan ya shiga, gidan ya sami Sadeeq Mugu da
Alhaji Adamu, suna hira ana Shagali.
"Sannun ku da hutawa, ga labari me dad'i, wata sati zamu tafi riyad taron
kasashen Duniya game da harkan gold, kuma Sheikh Abubakar ya tabbatar min...."

Shiru yayi sakamakon shigowar yan sandan tare da wasu masu farin kaya.

"Lafiya kuka shigo mana gida haka?!"

" Idan muka gama abinda ya kawo mu zamu muku bayani"


, sai da suka gama dubawa tare da niman takardun shaida gidan, anan suka fara jefe
musu tambaya.

"Wannan gidan na waye? "


Cikin fusata Sadeeq Mugu yace.
"Na Ubanka ne!"

"Office sir! Gyara mishi kalaman shi,"


Aikuwa suka rufe shi da duka, da gindin bindiga sai da ya daina numfashi
suka kyale shi.

Nan suka yita musu tijara na fitar hankali, daga nan suka gama tare da tattara
takardun suka tafi.

Suna tafiya suka kwashi Sadeeq Mugu zuwa asibitin.

Suna isa asibitin sai ga mutanen sun biyo su nan ma, aka tattara kome sannan aka
mai da wasu marasa lafiya, zuwa wasu asibitin, sannan aka rufe wannan.

Abin kamar wasa, sai gashi an rufe Asusun bankin Alhaji Muhmood Dan kasa
tare da na Hindu, sannan aka tattaro su aka kai su CID.

.....

"An kawo mu nan baza a gaya mana laifin mu ba, meye amfanin kawo mu!"

"Kai kayi mana shiru, domin zamu dake ka! Wanda ya kawo ku nan baya kasar, sai
jibi idan ya gama abun gaban shi, zai duba ku."
---
"Ga dai gurin da alamar damina, amma abin mamaki zafin da yanayin yake basawa ba
dad'i, dan tafiya nayi na isa wani fadama, hango matan liman din nan nayi, da sauri
kuwa na isa gurin su. K'arban Zar-minah tayi tana murmushi.

"Ranki shi dad'e! Sarauniyar kishi, na gaya miki a baya a ajiye kishi, kinki.
Uwar mijinki tana miki so domin Allah kinki, toh me kike bukata, mijinki yana
kaunarki me kike bukata, Hmm.

Idan baki ajiye kishin nan ba kuwa, kowa sai ya juya miki baya, domin ita
tafiki haukar kishi, kwana take tana kuka. Sabida taso shi tun bata san wacece ita
ba! Ke Sadeeq ya furta yana sonki, ita kuma har yau yana kallonta ne a matsayin
Kanwar shi.

Husnah! Dake mijinki har Yarku babu abinda zai faru da ita sai dai
abinda Allah ya ƙaddara, toh ki sani kishiyarki zata iya sadaukar da kome nata dan
ki bar mata mijinki!

Sabida su dama haka suke, kin zata bata san uwar mijin ku bata kaunarta
bane, koda kika ga tashigo mata, tana haka ne dan tasan sirrinta, sai dai bata san
Allah yana tare da Zuhrah ba, duk ta yadda kazo mata Ubangiji yana bata fahimtar
waye kai."
Cire kayan jikin Zar-minah tayi, sai ga wasu abu, kamar kuraje, sun fesu
jikinta.

Wani ruwa ta dauka tayi guntsa a bakinta ta fesawa Yarinyar, tayi wani irin
kuka.

Wanda ya cika min kunne, ta kuma watsa mata, abokiyar zamanta ta shigo, tana
fadin.
"Kai Amma wannan ta cika Shaidaniya, taso tayi ta bawa yarinyar mugayen abu tana
ci, nan da shekara shida baki isa yiwa Yarinyar fada ba zata ringa taso miki kamar
itace ta haife ki.

Burinta tunda ance bazai kuma Haihuwa ba, bari ta lalata mishi wacce tazo
a duniyar da ba kowa ke ratsa cikin ta ba, sai masu baiwa irin na Ubanta.

Sai dai tayi Kuskuren, domin auren nan babu wanda ya isa rabashi sai Allah,
domin duk cikin wadanda suka shaidar daurin auren babu wanda Shaidani a cikin masu
daura auren, dukkan su manyan malamai ne da alaramomin mu.

Dukka su babu mutanen Banza. Idan kin iya boye kishinki sai ki kokarta. Idan
baki iya ba, toh ranki zai b'aci na kowa zai b'aci. Kaf dangin shi suna girmama ki.
Karki yarda tayi miki abu, karki biye mata shiru ma magana ce, idan ta rasa abokin
yin zata fito da halinta."

Mika min Yarinyar Mama tayi, tayi wani irin kamar bata da rai, kallon
yarinyar nayi hayaki mafita ta hancinta.
"Bakin tsafi! Har can Thailand aka je akayi mata, da zuciyar matashin zaki, me
jida fusata. Tana bata a madara tana sha, sabida kawai ta haukata miki zuciyar Y'a,
yo ko kin fada Umminku ce kawai zata yarda itama sabida tasha wutar kishi ce. Kuma
bata kaunar yarinyar dukda bazata yarda akan idanunki ba.

Husnah! Matar mijinki yasan meye duniya, amma daga yau bazata kuma ɗaukar
miki Y'a ba,, dan zata zame mata, kadangariyar bakin tulu.

Janyo wani kwano tayi, tana murmushin irin na manya tace.


"Mijinki zai dawo, ko Ummin ku bai gayawa ba, gashi maza cinye ki tashi kiyi wanka
ga wannan turaren asaka a kadan a jikin auduga a goge, hammata da duk inda yake
rike tsami, sannan a diga wannan aruwa ayi wanka sosai dan ga samu nan, nasanki
baki da raki, don Allah kiyi hakuri da uzurin da zai zo dashi,"

dukda ina cikin tsoron su Amma sai gani na cinye tantabarun, miyar da yaji normal
kayan kamshin.

Ina gama cinyewan tace.


"Don Allah karki yarda kibiye mata, wallahi haka zai iya sanyawa tayi miki mugun
illa mun warware wannan."

Kuyi maneji.......

𝙂𝙖 𝙢𝙖𝙨𝙪 𝙗𝙪𝙠𝙖𝙩 𝙖𝙧 𝙨𝙖𝙮𝙖𝙣 𝙗𝙤𝙤𝙠 𝙙𝙞 𝙣 𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙨𝙪 𝙞 𝙮𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙘𝙘

Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙗𝙞𝙮𝙖𝙣 𝙩𝙖 𝙩𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩𝙪𝙧𝙖𝙬𝙖/.
+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....
Yan Niger Republic...
Zaku tuntube wannan number ne +227 84 50 64 76👈🏻
𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......

𝙂𝙖 𝙢𝙖𝙨𝙪 𝙗𝙪𝙠𝙖𝙩 𝙖𝙧 𝙨𝙖𝙮𝙖𝙣 𝙗𝙤𝙤𝙠 𝙙𝙞 𝙣 𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙨𝙪 𝙞 𝙮𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙘𝙘

Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙗𝙞𝙮𝙖𝙣 𝙩𝙖 𝙩𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩𝙪𝙧𝙖𝙬𝙖/.
+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....
Yan Niger Republic...
Zaku tuntube wannan number ne +227 84 50 64 76👈🏻
𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......

[7/2, 9:19 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BHSY53

A can kuwa Ummi tana tsammanin ina zimbabwe ne, dan tafi son Zar-minah tayi
kwari sai taje ta dauko ni dakanta, nufinta idan yarinyar ta cika wata takwas, amma
sai me. Ranar da takira Innarmu take gaya mata ai yazo mun koma maka.

Kamar yasan zata nemi shi tayi mishi faɗa ya sanyata a blacklist.

Ba ita ba hatta Abban shi, ran Ummi yayi mugun b'aci, dan tana ganin kamar
bai warke ba yaje ya kwaso ni, ya kuma saka min ciwo tunda abin a cikin akidarsu
take.

Kwana biyu tsakanin, sai gata tazo, dama ya addabi rayuwata, dan ko tafiya
sai nayi dagaske nake, kuka kan nayi har na godewa Allah.

Tana zuwa taga yadda na firgice, dan tasan na sami nutsuwa a can
zimbabwe, tunda taga na ajiye jiki, matsalar D'anta ne kawai ya firgitani.

Ranar da tazo, bata ce mishi kome ba, kawai tace mishi.


"Ka bani abinda na bukata! Sannan kuma ka hada min, da ita zan koma. Nagode sosai
da cin amanar mu, shine kaje ka daukota, sabida rashin adalci.

Toh anyi an gama, idan na amsa suna Fatima, na raba ka da Husnah. Kaje ka
zauna da Matarka dan bakin zalinci, kasan ba haihuwa zaka yi ba. Shine bari ka
kwaso musu yar mutane ka sanya mata ciwo."

Da gaske Ummi tayi mishi rashin mutunci, sannan ta haɗa mana kayan mu washi gari
muka bar garin.

Abinda iyayena suka gaza min, Ummi tayi min.

Dan Innarmu ta gaya mata, irin abinda nayi nace bazan dawo ba.
A inda tayi mishi sassauci tace mishi.
"Kana da abu a gabanka! Ko kamanta ne! Ai an gaya maka itace raunin ka, daga
daukota har ka manta abinda zaka yi, toh baka karasa mission din ba, Waye zai
karasa maka."

Tunda muka koma, naga Devanah, nan abin ya motsa, muka fara yiwa Juna kallon
kallo. Rungume ƴata na wuce abuna, bata kula ni ba, sai da yamma mun hadu a gurin
cin abinci, ganin yadda kowa ke daukar.
Yarinyar kawai ta mika hannu.
Aikuwa Dada tace.
"Kul da wasa Kubura kinaya Yarinyar nan domin akwai daudda a jikinta, so kuke itama
ta harbu da datti! Ke dabana kyale min yar jikana,idan ba haka ba na kira Sarkin
mayu ya buga miki gangan Mayu,"

Duk da bata fahimtar hausar amma ta fahimci Dadah bata son ta dauki Zar-minah,
kallon Ummi tayi kamar zata yi kuka tace.
"Momy! Kice su bani Sweetheart"

Ina cin abinci na d'ago kaina, ina kallon Ummi, murmushi tayi sannan tace.
"Dadah barta ta dauki yarinyar mana, ba a horan horarre, dole sai an mai da asulka.
Dan haka ku bata itama."

Bata rai nayi zan mike, naji kafar Ummi akan nawa, hawayen da nake
kokarin dannewa ne ya shiga saukowa, d'aga kafar tayi, cikin fulatanci tacewa Dada
da Ummi

"Husnah bata da wayo! Rashin hankalinta ya tabbata, ji shirmen da take yi, wallahi
yanzun kuwa zata sanyata a gaba tunda bata son ta dauki Yarta, wannan kishin Husnah
ya zama jahilin kishi mara dalili."

Ta sake sirrin tsaki.


"Ke bata yarta, tunda bata son ki dauka, kuma ai da gaskiyar ta tunda yarta ce bata
uwar wani ba"
Murmushi tayi dan bata fahimci abinda, mik'ewa da yarinyar zata bar
gurin. Nima nayi yunkurin mik'ewa, Ummi tasa kafa ta take ni da karfi. Wanda ya
sani Kallon ta da sauri sabida zafin kafana.

Kwalla ce ta cika min ido, har Devanah ta bar gurin, cikin fushi tace.
"Ke wacce irin mace ce mara kadari! Me yasa baki san kawaici ba, bazaki daina
wannan kazamin kishin ba, toh wallahi kin b'ata kanki a gabanta kike kuka, kike
nuna mata kina kishin yarki, karta dauketa.

Dake sakarci a jininki yake, toh Allah ya shirya ku, keda mijinki dan ban bancinku
ƙalilan ce."

"Toh banda rashin zuciya da mayata, ina ruwan ta da yar Huzna. Tasan tana son Yar
ta kashe mahaifanta, maza wuce ki amso yarki. Koni naje na amsa miki"

"Hande Dadah! Ki bar su, karki shigawa Husnah ai ita mace ce, akan me
bazata amshi kanta ba sai kece zaki kwaceta, kar muyi abinda zai dame mu, Husnah ba
yarinya bace, shekarata ashirin da bakwai,. Ashe kuwa tafi ƙarfin mu koya mata
sanin rayuwa. Jami'an da tayi bada ga ma garin jami'a bace! A kasar nan kusan itace
ta uku zuwa hud'u.

Har sai an koya mata kome, toh Dadah koya mata yadda tayi, Dadah
kusan abinda ya faru, tsakanina da Moddibo shine zai kuma faru da Husnah, Allah ya
sani ina miki son da ko Sadeeq da Fa'iz bana musu, domin kin kaunaci Sadeeq tun bai
da Alkiblan, kuma kin bashi kome kin tsaya mishi a kome, kin amince dashi a kome.

Husnah ai ban isa na juya miki baya ba, dan Hausawa sun ce bakin da yaci
bai gode ba bakin jab'a yafi shi, tsakanin da mijinki sai inda karfina ya kare
tsakanin da kishiyarki babu ruwana, na gaya miki iya gaskiyar kenan. Idan ya miki
ki dauka idan bai miki, wallahi babu wanda zai hanata tayi miki abinda ta gadama."

Tana gama faɗar haka ta mike abin ta.


Ammih ta kalle ni, sannan tace.
"Be a gorgeous, ki zama me aji mana, kin zata bata kishinki ne da zata dauki
yarki? Toh da zata samu hali sai ta miki iyaka da mijinki, amma dake sun tashi da
ikidar boye abu a ransu, bazata tab'a nuna miki tana jin ciwon ganinki ba, zan
baki shawara ki rage wannan damuwar dan dukkanmu nan muna da kishi, amma Classic ba
irin shirmen da kike yi ba.

Akan mijinki zamu tsaya miki akan kishiyar kuwa, bamu da ikon banbanta
tsakaninku! Dan dukkan ku matan Sadeeq ne."

Shiru Dadah tayi, kafin tace.


"Ni zan taya ki kwato yarki, tunda mun ce bamu yinta, yar banza mara zuciya, ta yar
kare ya cinye."

Allah Ummi da gaske take, duk kiran da zai mata, zai gaisheta, amma zata
tambaye shi sakin. Kuma yazo ya dauki matarsa shi dan ta gaji da ganinta. Idan kuma
bai san yadda zai yi da ita ba, toh zata sako ta a jirgi.

Rikice mata yake yayi ta bata hakuri, tare da nuna mata bashi da lokacin
sauraren Devanah, indai zata yarda ta bashi ni da yarshi. Muje can zamu bashi
kwarin gwiwan aikin da yake gaban shi.

Dariya take sosai tace mishi.


"Tunda ba zaka, iya kome ba cigaba da zama har Allah ya kawo maka yadda zaka yi.".

Duk yadda yaso ta fahimce shi, matar shi yake bukata, tace mishi ga
Devanah, haka yayi zuciya yaki kiranta, karshe dake itama ta iya shariyar ta share
shi.

---
Tsakaninmu da Devanah, ya wuce tunanin mutum, domin ta gama karanto ni tsaf, kuma
ta fahimci Iyayen Sadeeq, suna matukar girmama Alamarina, kuma duk abinda take suna
ƙoƙarin kauda kai, tare da nuna min kome.

Abinda gane akaina shine ina nuna kishina a gaban kowa, haka yayi mata dad'i,
dan ta fahimci ta nan kadai zata iya rabani da Sadeeq cikin salama.

Tunda ta sami yarinya a gaba, kullum sai ta dauki Zar-minah.


Wani lokacin muna barci zata zo, Ummi kuwa ta tofa yarinyar da addu'a, ta
haɗa mata da kayan ta, su tafi.

Idan na tashi naga babu yarinyar, fushi nake da kowa, sai baki fita wani
lokacin Ummi tayi min fada, wani lokacin nasiha.

Idan na isheta sai tace.


"Ai bake daya bace da Yar, Itama tana da iko da ita, ko kin manta matar Sadeeq ce,
ita kuma Aminah yar Sadeeq ce, kinga tana da iko da abu indai mallakin shi ne, toh
tana da iko akai, sai dai ina shine yace karta kuma tab'a mishi Y'a."

Da gaske Ummi so take ta koya min yadda zan bi da Devanah, amma fir na ritsa
idanuna daga abinda take min, sakamakon shaidan ya fitsare min zuciya. Sai na shiga
fushi da ita.

Ita kuma mutum ce mai matukar hakuri, sannan zata iya zama da kai kome
munin halin ka sai dai kai ka gaji ka fito da Halin ka amma ita bazata tab'a nunawa
duniya bata tare da kai.

Ummi bata fasa yi min abinda take ba, sai dai muna kebe a daki
bata sake min fuska, sosai ta tsiro da shiri da Devanah.
Haka ya kuma ruruta min tsanar Devanah, wani lokaci haka zasu
shirya su fita da Ammih ko Ummi, soyayyar da take nunawa Zar-minah. Ya sanya har
Dadah ta dan sauko daga tsanar ta.

Sai suka fara ganin laifina, nice bana son zaman lafiya, dan gashi Devanah
ta sake, amma Ni ina can ina zafin kishi.
Har ta kai Ammih sai da ta gaya min magana a gaban Devanah, muna barci tazo ta
ɗauki Yarinyar, kuma mun kwana bata da lafia zata yi hakori. Mun dan sami barci da
ita da safe domin, da nayi mata wanka kawai muna kwance, na daurata a kirjina.

Naji zata dauketa, rike hannun nayi, cikin zafin rai na mai da hannunta baya
ina Binta da wani mugun kallo.

"Nazo daukar Sweetheart ne! Ban ji muryanta ba tun safe."


Ta faɗa fuskarta na fidda wani sirritaccen murmushi, irin na babu yadda zaki yi da.

"Hmm! Karki kuma tab'a min y'a sabida ba kazama bace irinki, me dattin kafirci.
Da zaki sannan irin Tsanar da na miki da har abada bazaki kusanci inda nake balle
yar da na haifa ba, useless kawai."

Murmushi tayi tare da gyara tsayuwar ta, tace.


"Baby na zo dauka. Ba magana nazo yi ba, amma tunda kina bukatar magana, Ni bazan
miki ba. In-laws dinki zasu miki magana. Ko kuma Momy da shi My bon-bon!"

Tana gama fad'ar haka ta fice, da sauri. Zuwa dakinta, ban san me ya
faru ba, sai tashi na Ummi tayi, tace min.
" Gashi inji mijinki, tunda baki jin magana, wallahi da zaki dauki halina, har
abada Devanah bazata tab'a iya kallonki ba balle ta dauki Dadah karama, amma kinki.
Kina haukar banza akan miji mara tabbas, Husnah da zaki bi halina, ko mata dubu
Sadeeq zai auro kece dai sama dasu, Husnah ni da kaina na hada miki maganin dan
Sadeeq yake ji kamar yayi hauka akan ki.

Kullum sai ya kirani sama da arba'in, kawai na bashi ke. Domin kece nutsuwar
shi, amma Husnah kin watsa min kasa a ido, ina ƙoƙarin na kama miki shi a hannun,
ke kina can kina duba bayan ki, toh gashi nan ya kira sai kisan abinda zaki gaya
mishi amma tabbas kinyi wautan gaya mata magana, ina jinku domin nazo zan shigo.

Kike gaya mata magana, gashi har Moddibo sai da ya nuna b'acin rai akan
abinda kika gaya mata, akanki aka fara kishi? Wato zaki nuna mata ke Bahaushiyah
ce, baku iya sarrafa kishin ku ba, Duk wahalar da kika sha keda iyayenki ya tashi a
banzan tunda gashi nan kin kasa rike zuciyar, kin zageta. Dukda zagin ba me illa
bane ita ta kambama shi."
Ajiye min Wayar tayi ta fita

𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙨𝙪 𝙞 𝙮𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙘𝙘

Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙗𝙞𝙮𝙖𝙣 𝙩𝙖 𝙩𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩𝙪𝙧𝙖𝙬𝙖/.
+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....
Yan Niger Republic...
Zaku tuntube wannan number ne +227 84 50 64 76👈🏻
𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......
[7/2, 9:19 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BHSY56
***_Shi al'amarin rayuwa yana tafiya ne da yadda kake tafiya! Nagode sosai MY
VIP GROUP 😍🌺_

Kamar bai da abinyi a gaban shi ya dawo London da zama, Ummi tayi fadar zuwan shi,
amma dan batalikin nan ya kekeshe kasa yace baya barin London sai da matar shi
Dadah kuwa tace.
"Ko Moddibo bai isa ya fita da huzna daga gidan ba dan Ubanka, na hanata sai Dar
karka tafi dan banza me bakar zuciya."

Tsakanin shi da Dadah ba sauki, dan har abinci idan aka gama zata zuba
min ta kawo min daki, ko kuma muke gurin cin abincin tana zaune kusadani.

A gaban kowa Devanah take nuna damuwarta da kinta da Zar-minah take,


kamar tayi hauka, haka zata mika mata hannu Yarinyar zata saka kuka, wanda yasa
dole ta hakura da ɗaukar yarinyar, idan hakan ya faru zama zata yi tayi ta kuka a
gaban mutane, ko kuma a d'aki. Gashi ni Dadah taki barshi ya jagwalgwalani, ita
kuma Infection ya kashe mata jin dadin jikinta, dan baya jin daɗin Mu'amala da ita,
uwa uba warin da take mishi dukda tana gyara jininta.

Gashi duk yadda taso samun shi abin ya faskara, dan haka tayi amfani da
damar ta, wanda ta zauna taci kukanta yana shigowa ya ganta tana ajiyar zuciya.

Ran shi a jagule ya zauna yana kallon ta.


"Meye matsalarki"
Matsowa tayi ta kwanta a jikinshi tana kuka tace.
"Mom Zar-minah ta hanata zuwa gurina, nima ina son Haihuwa, Pls muje ayi wani abu."

Juya mata ido yayi kafin ya rike hannun ta, cikin nashi.
"Husnah bata da laifi! Me yasa tuntuni baki fada min kina da matsala ba, kinga nima
babu abinda zan iya miki sabida nawa kwayoyin halittar sun mutu, taya zamu iya
tayaku bayan sun mutu"

Kuka take sosai, kafin tace.


"Kai baka yarda da Allah da kake bautawa bane! Ni nayi imanin Jesus zai kawo mana
albarka a cikinta, ka yarda dani tunda Ni bazan iya dauka ba, sai a sakawa
Hus....."

Mik'ewa yayi tare da bar mata dakin, dan bai kashe wani bala'in ba taya zai kuma
kunna wani da hannun sa, tabdijam.

Kuka take kamar me, dan haka sai ta daina fita, idan ma tafiyar church
zata.

A tsakanin su kuwa rikici suke, wannan tsabar iya makirci taki barin
kowa ya sani, a gabana kuwa ko ina falon zata rungume shi, su yita wasan banza,
idan naga haka sai na bar musu falon, sabida bakin ciki.

Ga dai ina jin zafin shi amma sai na daina kallon damuwar su. Na mai
da hankali na gurin abinda za ayi na cigaban mu.

Idan ya gaji da masifar da Dadah zai biyo cikin dare yazo ya


sani a gaba na fito ko yayi min Allah ya isa.

Haka zai gama shirmen shi da masifa bana bin takan shi, wata Litinin Bayan
sallah Asuba, kaman ina barci kaman dai a zahiri Mama tazo tayi ta min nasiha da
wasu addu'o'in tare da yawaita karanta suratul Fatiha ummulqur'an! Rahama! Yasin!
Maryam! Da Yusuf! Ina karantawa, kullum ya zamana duk bayan sallah idan nayi su
zame min lazimina, tace Insha Allah zan ji sauƙin kishin da nake sai mijina inda
tace min na sauke nauyin shi dake kaina, ina ba haka ba zan shiga fushin Allah.

Tana tafiya ina farkawa na shiga nazarin, abin.

Ina son mu dai-daita amma fassara da zai min ya hanani na zuba mishi ido.
Sam abubuwan babu dad'i dalilin zaman gurin Dadah Ummi sai da ta dan
sauya min, har ta gaya min magana a fakaice. Domin dai ina shashin Dadah ne, amma
da safe zanje nayi mata gyaran daki, da falonta, na gyara ko ina.

Ina cikin gyara mata kayan ta ne, ta shigo ta same ni.


"Jikar Dadah!" D'ago kai nayi cikin jin kunya na gaishe ta.
Bata amsa ba, ta shiga cewa.
"Anyi magana kakarki tace ba haka ba, koda yake! Ba kome kinsan duk macen da namiji
ya nuna mata a duniya zai iya mutuwa akanta, toh anan ne zata gasa shi kamar aya,
amma ba komai tunda laifin shi ne."

Tunda ta fara maganar zuciyata take kunci, idanuna na zubda kwalla. Har zata
Shiga ban daki, ta juyo sannan tace.
"Itama yarinyar bazamu sami ganinta bane"

Ajiye pillow nayi, cikin sanyin jiki naje na dauko mata yarinyar wacce take
ta barcinta, nazo na ajiye mata Yarinyar zuciyata na bani nayi tafiyata na bar musu
gidan.
Haka na gama gyara dakin na fito, ina me bin shawaran zuciyata, amma
tunawa da nayi mijina yana hannun Devanah sai naji babu inda zani.

......
Tunda na ajiye mata Yarinyar ban kuma komawa takan yarinyar ba, domin wani irin
fushi nayi, tare da bar mata yar baki daya.

Itama bata dawo min da yarinyar ba, har dare na Kwanta abuna, cikin dare
aka kawo min yarinyar tayi kuka har da shidewa.
Kallonta nayi. Na kalle shi, sannan nace.
"Kuje ku cigaba da bata madara dan na yayeta"
Sake baki yayi yana kallon na.
"Baki da hankali ne? Yar wata tara zuwa goma zaki yaye!"
Gyara kwanciyata nayi tare da juya mishi baya, ya ajiye min ita,
Dadah ma tayi magana naki amsar yar, karshe haka suka mayar wa Ummi Yar ina
kwance tazo ta ajiye min yar cikin sanyin jiki tace min.
"Tashi ki bata abincinta! Ba zan kuma ce miki kome ba, kayi hakuri Husnah nasan
kina da hakuri, ban san zaki ji ciwon abinda na gaya miki bane, tashi rike yarki!
Ai kin gama min kome, tunda kika dawo min da Jauro gida! Baki cancanci butulci ba!"

Sunkuyar da kai nayi cikin jin ciwon maganar da tayi min nace.
"Allah Ummi na yaye tane! Don girman Allah kije da ita."
Daga haka na mike zuwa ban daki na shiga, ruwa na buɗe sannan na zauna nayi ta
kuka, kaman raina zai fita.

Ashe faruwar haka zai janyo tabkeken Chakwakiyya, domin har gari ya waye
ana rikici, akan abinda nayi ne, har ta kai Devanah ta tambaye shi meke faruwa ya
gaya mata, aikuwa tayi tsalla ta dire ya gaya mata gaskiya ciki ne dani da bazan
shayar da yar ludiya ba, ya gaya mata bani da kome, tace bata yarda ba.

Nan suka shiga Rigima sai ya mata cikin,(😒😆🤔)

Gani ana Rigima na amshi yar na shayar, shi kuma yana can matar shi tana
wuta. Sai yayi mata cikin.

Abin dariya baya karewa, karshe dai Abban shi ya kiramu, akayi Magana nace Ni
na yayeta ne, dan har Devanah tana gurin.
"Ko kina da cikine?" Ta wurgo min tambayarta kamar zance a'a sai nayi kasa da
kaina, cike da kunya.
Aikuwa ta hau Bala'i, da kuka wato ya munafunceta yayi min ciki ita kuma ya ce
mata baida kwan halitta.

Duk yadda aka so a kashe rigimar taki, daga karshe ta bar gidan, bata.
Tana tashi suka zuba min ido,
"Da gaske cikin ne dake! Husnah?!.

Tashi nayi ina dariya, dan a karon farko da na kunna dabana, nace.
"Dadah wallahi babu kome!"
Sannan na Barsu, babu wanda yaji dad'in abinda ya faru na yaye, Yarinyar dan
bayan tafiyar Devanah har dakin ya biyo ni.

Zai min maganar mara daɗi na dakatar da shi, sannan nace.


"Kai dan masu arziki kudi kake dashi, dan haka Ni talaka ce, baka da ikon takani.
Wallahi na yaye Yarka ne dan na nuna maka kai ma zan iya cireka a rayuwata."
Haka ya fita daga dakin, tun daga ranar, muka kuma bude wani shafin
Bala'i, da Devanah ita burinta ta zubda cikin, cikin da babu data zubda.

A bangaren shi kuwa, Alkhairi yake mata, tare da zuwa mata hira, tunda taga
yadda ya biyo.

Nan ta hada kan iyayen shi nayi musu magana, sannan suka sani magana, inda Abba
yayi mana nasiha.

Shagali, kamar jira yake a ce min mu tafi, bawan Allah nan a gaban iyayen
shi ya nemi daukana a kaucewa nayi.

Ina me jin babu dadi, haka na koma dakin Dadah. Ya zata zan bishi ne, nan ya shiga
zirya.

Tun da rana aka shirya mu, amma fir naki, yarda kula shi.

Da dare Ummi takirani, hakuri ta bani, amma ban iya ce mata kome ba, har yazo
muka tafi part d'inshi.

Tunda muka shiga yake niman tab'a ni, na dakatar da shi. Ta hanyar gaya
mishi abinda ya faɗa min.
"Kaga kyale ni bana son damuwa, don Allah ka barni"
D'ago haɓana yayi cikin wani irin murya yace.
"Mahnoor kalle cikin idanuna, ki faɗa min duk abinda yake bakinki zan jureshi nayau
da har abada."

"Eh mana zaka iya jurewa sabida ka ɗibo jarabarka zaka juye min akaina
ba, ka maidani injin saduwarka da,zaran ka matsu ga baiwarka nan, wai na tambayeka,
tunda kake mu'amala dani, na taɓa nuna maka ina jin daɗinka da har kake da bakin da
zaka faɗa min nasan daɗin namiji wow haka yayi ma jeka gurin wacce bata san daɗin
ba," na faɗa masa haka nayi wuccewata

"Mahnoor! Ki taimaka min mana"


Juyawa nayi sannan nace.
"Wannan karon ba mahnoor din da ka sani ba, Please."

Zagayowa yayi da sauri, ya rike kafaduna, "kiyi hakuri."

Cire hannun shi nayi, nayi cikin damuwa nace..


"Me zan maka? Me kake bukata dani?! Me yasa ba zaka fahimci halin da muke ciki ba"

Janyo ni yayi tare da rungume ni, ya daura hannun shi a k'ugu


na. Yana kallon cikin idanuna,
Sauke fuskar shi yayi a kan nawa, a hankali na rike rigarshi.
Wani hot kiss, yake bani a hankali muke yawo a duniyar gajimare.

A wannan lokacin mun yi farin cikin sake zagayowar, lokacin mu

.....
Washi gari na gyara mishi ko ina sannan, na fito zuwa cikin gidan.

Ganin su nayi a tare suna daukar hoto, tare da yin soyayya abin su.
Ban kula su ba zan wuce.

"My bon-bon! Da alamu hankalinka ya kwanta, kaji abinda kake fushi da hauka
a kai, toh ya za ayi kasan wani abu guda? Ni idan naso ka ji dadi zan iya boye
shekaruna, idan kuwa naki zan iya fidda shi domin na gigita maka rayuwa!"

Sam bai fahimci dani take yi ba, dariya yayi sannan yace mata.
"Dakyau jarumar mata!"
Har kamar zan wuce sai naji bazan iya hakuri da Iskanci ba nace mata.
"Eh toh, ko ba kome za a samu a list din Matar shi Uwar Yarshi, Zar-minah! Ashe ina
cikin masu girmama shekarun su, dan hska. Tunda akwai banbanci tsakanin matar shi
uwar Yar shi da matar shi Kirista wacce bata tab'a Haihuwa ba, ta kawo min mishi
ciwon da ya kashe mishi kwayoyin halittar shi, baki san me ba, musuluncin tayi mana
koyarwa na idan kana da lalura karka barshi ya tab'a wani, balle ka cutar da shi da
sauran al'umma baki daya, wowwww ashe bazaki gane ba, sabida kullum da gajeren riga
da gashin kanta kike yawo."

Wani irin kallo yayi min, nima na mishi tare da d'aga kafadana, na wuce.

Addu'a ce kawai ta kai ni cikin gidan, har na gama kome.. sannan na fito, ina
shiga falon shi na same shi a gabanta tana kuka kamar ance kakanta Paparoma ya
wula.
Kuka take tana birgima, ita wallahi Haihuwa take, so!

"Husnah! Kamar yadda kika goranta mata, dole kece zaki dauki nauyin gyaran,
dan haka ki shirya muje asibitin da za ayi miki dashen kwan haihuwar mu, Ni da
Devanah, idan kin gadama koyi yadda yayi miki amma tabbas kece zaki dauki alhakin
daukar cikin tunda ke kina iya daukar cikin kuma zaki iya Haihuwa"

Sake nayi da bakina....

Toh magana sabuwa....

Hahhhh! Wani Iskancin sai wanda ya rayu babu addinin musulunci, ko nace wata
tsiyar sai wasu addinan....... One baby two Mother........

𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙨𝙪 𝙞 𝙮𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙘𝙘

Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙗𝙞𝙮𝙖𝙣 𝙩𝙖 𝙩𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩𝙪𝙧𝙖𝙬𝙖/.
+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....
Yan Niger Republic...
Zaku tuntube wannan number ne +227 84 50 64 76👈🏻
𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......
[7/2, 9:19 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BHSY55

Buɗe baki nayi zanyi magana, suka dakatar dani, ta hanyar.


"Mun sallame ki, alamarin miji me girma ne, kishi halitta ce, amma kiyita
addu'o'in, Allah zai yaye miki."

Nauyi jikina yayi, murmushi suka min, wanda yayi dai dai da bude idanuna,
yana tsaye akan mu, hannun shi zube a cikin aljuhun wandon shi, rigar jikinshi
armless ce, shafa kan shafa kan shi yake, yana murmushi.

Takwas yayi har gaban gadon ya durkusa, tare da rike hsnnuna. Idanun shi na
kan Yarinyar da take barci.

A hankali ya mike tare da ɗaukar wani box budewa yayi yazo ya durkusa a
gabana,, riko hannuna yayi ya shiga sakamin wata warwaron zinariya wanda aka hada
da diamond.

Buɗe yar shi yayi ita ma ya sanya mata, ya kuma zuba mata ido ganin yadda
take zubda, daukarta yayi suka fita, can sai gashi ya dawo ya mika min hannu.
Mik'ewa nayi bakina yaki ruguza, sai murmusawa nake, fita muka yi daga dakin.

Dakin shi da yake can BQ, ita ya kaimu, tunda na shiga nake kallon ko ina,
sabida iya haduwa ya hadu.

...
Tana ganin wucewar, kallon mu take ta window, a hankali take yanke jikinta, tare da
jera matsatsaku a jikin ciwon, idanun ta jajjaye, tunda suka fada kan ciwon suka
shiga tsotsar jininta, take suka zama murd'ad'a murd'ad'a.

A baya kishinta bai tab'a sata, kauce hanya ba, amma zuwan ta cikin
familyn Moddibo, kiyayyar da suke nuna mata shi ya jagoranceta zuwa ga mugun kishi,
wanda tayi alkawarin boye shi amma, sai ta rama k'iyayyar da suka nuna mata akan
sai ta mayar da shi kan Husnah.

Dan haka tana cire matsatsakun ta nemi abu ta goge jikinta tare da boye
kome, kamar babu abun cutarwa.
Tunda tafito taga babu kowa a falon, dan haka da sauri tafita.

Ta nufi har ta isa baƙin kofar kawai ta dawo, sakinta, yar wukarta, ta dauka
tare da yanka hannunta, sannan ta rike hannun ta fita da sauri.

Tana zuwa ta buga kofar, a haukace, yana tsakiya da girbe nomarshi don
ranshi, ai kuwa ya tsaya cak, a sheke yace.

"Waye ne?!"
Rintsa idanunta tayi sannan ta fashe da wani irin kuka, tana cewa.
"Please! Zoka ga halin da, nake ciki, ina bleeding sosai.

Junshi nayi ya dauke wuta baki daya, a hankali naga yana shirin zare
jikinshi a jikina rike shi nayi kamar zanyi kuka nace.
"Meye laifina? Idan ka barni a wannan lokacin zan iya shiga damuwa don Allah ka
karas...."

"Amma baki ji tana zuba jini bane? Ko baki ji tana kuka bane, dukkan ku, mata na
ne, kuma kuna da hakki a kaina, dan haka kar ki kuma nuna min abinda nake kokarin
yi adalci akai."

Rike wuyar shi nayi cikin tashin hankali jikina har rawa yaƙe, na rike shi
game tare da matse kafafuna.
"Don Allah! Sadeeq mu......"

"Idan bazaka zo ba, ka gaya min mana" tafada a raunane.

"Bazai zo ba, sai dai ki mutu, wawuya sakarya kawai, tunda kika ganshi a
cikin bai fito ba, aikin san abinda yake me muhimmanci ne."
Zucia ta kwashe ni, dukda gargad'in da aka min, kamar ya rufe ni da duka, zai
sauka a kaina nayi maza na riko shi cikin b'acin rai.

"Allah sai ya bi min hakkina, domin bazaka je ka dauko ni zuwa na ba, sannan
wancan mara Alkiblan tazo ta d'aga ba,"

Buge min baƙi yayi, ni kuwa na ture shi, tare da ɗaukar doguwar rigana, na
saka ko takan shi ban bi ba, ina fitowa naga dan yankan, banzan lokacin da zuciya
ta kwashe ni, na fincikota tare da ingiza ta fadi ba. Cikin zafin rai na take
hannun nayi wuccewa ta, ihun da take tare da kiran Jesus.
Shi ya fito dashi yaga irin taasar da nayi, d'agata yayi tare da kaita dakin,
jikin shi na rawa ya daka jallabiyar shi ya fito da sauri.

Ina shiga dakin Ummi na fashe da kuka, dakyar na shiga ban daki, na sake ruwa
a kaina, ba tare da na cire kayan ba, banke ban dakin yayi.

Sam nima babu tsoron shi, sama kishinsa da ya kuma rub'anya.

Kallon juna muke, kowanne mu a fusace, takowa yake ina tsaye a gurin ina
kallon shi, har ya iso gabana.

_Na reni Husnah da sauran yarana kaman Y'ay'an sarki ne! Tunda nake ban
tab'a d'aga hannu akan ta ba, don Allah duk abinda zata maka idan kaga bazaka iya
jurewa ba, ka sako min ita, Allah zai bata wanda zai yi hakuri da ita! Ina son
Husnah a cikin Yarana!_

Wannan itace abinda Baba ya gaya mishi, lokacin da suka sani na dawo gidan shi.

"Ki hada kayanki ki koma zimbabwe! Sabida kishin banza bazai ja ki kashe min
mata ba"

Dariyar renin hankali nayi mishi, cikin tsiwa nace.


"Bazan bar gidan nan ba, sai da shaida na, domin ina fita daga gidanka, wanda zan
aura kasan waye? AAHIL, kuma naje nayi ta Haihuwa dashi, ni can zanyi Bala'i
sabida sani zama da wanda ba zai kuma Haihuwa ba, kai Bature na daketa kuma wallahi
na kuma ganinta, kamar wannan lokacin dukana zanyi idan kayi zuciya ka sauwake min,
.kuma naje na auri wanda bai....."

Ture shi yayi tare da rike min bakina, ya matse da karfi, yana huci, buge
hannun shi nai.

Cikin kuka, ina kuma kara jaddada mishi abinda zan yi mata.

Ya kasa magana sai kallona yake, mamaki na cin shi a rai.

"Mahaukaciyar banza!"
Cak kukan ya tsaya, ina kallon shi.
"Alhamdulillah! Tunda nake ban tab'a yunkurin cutar da lafiyrka ba, amma ni
kunyi hakan, sabida Allah ya hore muku arziki, har kake kirana da mahaukaciya,
Nagode abinda aka min duk mace me hankali bazata iya jurewa ba, tana tarayya da
mijinta aje a katse."

"Ta katse bata gaya miki uzurin ta bane, ko baki ji abinda yake damunta bane,
dake har kin san dadin namiji shi...."

Kura mishi ido nayi, sannan na juya tare da niman towel na cire kayan
jikina na Barsu a gurin.
Wannan fadar da muka yi, babu wanda bai ji ba a gidan hatta Ummi da ta dawo
daga. Wani taro a Manchester.

A kunnenta kome aka yi.


Ina fitowa na fara hada kayana,, iya nawa ni daya ba tare da na kalli inda yake ba,
na gama kome, sannsn na saka riga da skirt dina. Na saka sannan na shiga jan
kayana. Abin dariya ya manta da Devanah ma baki daya.

"Gidan Ubawa zaki!".


Nad'e hannuna nayi a kirji sannan nace mishi.
"Gaban Iyayena, kuma zasu bar maka gidan ka."

"Ke bana son hauka! Ni nayi miki maganar gidane, ina zaki da aurena?!"

Cikin jin haushi nace.


"Gidan kwartona"
"Keeee! Husnah wallahi kika kuma kira min wani namiji sai na b'allaki."

"Haba! Toh na kira, Kwartona Kwartona! B'alla min bakina, dake ni mara
adalci da halaccin, akanka kanwata, aka yi yunkurin lalata mata rayuwa, ban damu ba
still ina tare da kai, aka je domin kashe Ni, haka bai sani jin tsoron rabuwa da
kai ba, katafi abinka akace ka b'ata, na sami toshewar tunani.

Sadeeq ina zaune bada kai, bayan an tabbatar min bazaka haihu, tsabar
ina kaunarka, zan zauna na tarbiyancin yar mu.

Ko kisan kai kayi inada yakinin bazan bada sheda akanka ba. Amma kai har
mahaukaciya ka kirani, sabida ina kuka da kishi a kanka.

Nagode sosai."

Fitowa nayi ban kalli kowa ba, naja akwatina, na fito falo, dukkansu kansu
a sunkuye yake, banda Dadah da fuskar ta, yayi jajjir.

"Zo nan Huzna! Idan kin san darajar furfurana, zo nan ki zauna, zo ni ina tare
dake, duniya da lahira, zo Asma'uh!"

Sake a kwatin nayi, tare da zuwa na kwanta a jikinta, ina wani irin kuka, shafa
kaina take, cikin wani irin murmushi tace.
"Zuhrah!!"

Yadda ta kira sunan Ummi a sanyayye, kasan akwai wata a kasa, sannan tace.
"Dan sonki da Allah da Manzonsa, kisaka Abubakar ya sake Huzna. Inda ba haka ba
zanyiwa Uban shi baki. Ita haka Allah yayi ta, bazata sauyin ba, kishinta shine
mafi alkhairi a gare ku, akan tayi kishin da zai iya halaka muku d'a.

Idan na fahimci fadar nan take musu kai suka tare da juna, Hadiza Fatima,
kuyi min Shari'a tsakanin abinda ya faru, sai dai ku sani, zanyi hukuncine da
abinda kuka bani shawara akai, duk yarinyar bada zata soka, kana arnen ka, kuma ta
zauna da kai har ka dawo ka musulunta, ka aureta a wacce bata damu da kazaman
cigaba ba, ita burinta, taga ta sameka.

Bata da burin da ya wuce, ka zama nata ita daya ba, toh ba damuwa haka ma ya ishe
ta."
Haka Dadah tayi ta gaya musu magana cikin b'acin rai amma a cikin sanyi,
wanda ta dauki laifin ka kacokan ta daurawa Sadeeq da Moddibo, ni kuma ta riko
hannuna tace.
"Ku rike dan ku da Jikarku ni na rike mara iyayen zan riketa,"

Inda Dadah ke shiga banan take fita ba, Dadah sai ta tayi kowa wankin.

A lokacin Ummi take tambayar ina yarinyar, sam na manta, tana dakin shi.

Koda aka je, an sameta ita daya sai dariya take, tana wasannin ta.

Devanah kuwa tunda taga bai dawo ba, tayi tafiyarta asibiti, sannan ta wuce
gurin matar da take mata ke, ita kuma ta kai ta gurin wasu mutane a can wajen
London.

Rike hannunta mutumin yayi, yajima yana rike da hannun ta, kafin can ya
buɗe idanun shi.
Da suka yi mugun ja, yace.
"Idan kika yi asiri ko tsafi, bazai ti tasiri ba, amma idan kika tafi a yadda kike
al'amarin ki, babu wanda zai yar da da ita, akwai sauran lokacin kiyi yadda zaki
juyo da hankalin shi, suna fushi da juna, kawo kunnenki."

Nan ya gaya mata abinda zata shi, sannan ya dauki wani ƙarfe na azurfa ya wurga
a wuta, ya tambaye ta sunan shi da sunana, rubutawa yayi a wani karfe sannan ya
dauko wannan ruwan azurfan ya zuba a karfen.

Yana gamawa ya mika mata, da zafi yace.


"Saka! Wannan zuciyarshi ce! Kuma tana zafi, da zaran kina bukatar yayi mata abu,
bani kunnenki!"

Nan ya gama gaya mata yadda zatayi sannan ya cigaba da cewa.


"Tana da zafin kishi, akan shi da yarta bata da hakuri, amma kisani duk lokacin da
kika bari zoben ya b'ata bazai saurareki, ba, kije yanzun ku cigaba da sanyata
bakin ciki, duk da kakarsu ta shiga tsakaninsu, Auren su ba mai mutuwa bane, akwai
Alamarin Allah a cikin auren, amma karki matsa sai sun rabu, domin kina haka zaki
iya mutuwa. Domin akwai masu tsaya mata, matsalar da tasamu dashi yasanya sun juya
mata baya, kiyi ƙoƙarin kafin su dawo, kin mamaye tunanin shi, ta yadda zaki cigaba
da juya tunanin kowa, sannan yarinyar su ki fita harkokin ta, domin itace yanzun
take cikin tsaron Allah da wasu abubuwan, kina cewa zaki bata madararta, zaki iya
tonawa kanki asiri.

Kitafi yanzun zaki sami yadda kike bukata, kuma ki shigar da abinda na
gaya miki, in ba haka ba zata iya miki illar da ke baki mata ba, mijinki yana
sonta, kema kiyi amfani da sonda yake mata ki nemi abinda na gaya miki, zaki yita
nasara, amma daga ranar da suka kusan fita a zanen kaddararsu toh ina gaya miki,
koni bazan iya dakatar da Hukuncin Allah ba, domin Alkawarin Allah tabbatacciya ce,
(Safiya Musa Hukuma nemi naku a kasuwa)"

"Amma Bana! Ya batun QAUNARMU dashi?!"

"A'a yarinyar! Ba kaunarki bace! Itace mafarkin shi, itace yake iya ambata da
QAUNARMU (Mamuhgee karku bari a baku labari yana nan labari me tab'a zuciya) tun
bai santa ba yake begen haduwa da Ita, lokacin da suka haɗu, zuciyoyinsu taki
haɗuwa, sai da Igiyar zato ta shiga cikin lamarin su, sannan suka fahimci
juna......"

---------------------------
*_Assalamun Alaikum jama'a barkanku da jimirin bin labarin! Kamar yadda nayi muku
bayanai jiya, yau ma ina son na kuma muku bayani! Labarin Bahaushiyah! Labarine da
yake beating ta kowani b'angare, musamman kan Tauraruwan labarin HUSNAH HABIB
Manga! Da Dr Bature! Tare da DEVANAH Ezrah Chibok! A yanzun na san wasu sun fahimci
me zai iya faruwa a Next Pages! Tunda nayi muku bayani 🤔😆 toh Nagode! A farko
labarin 80pages ne, ina tafiya labarin na kara kusanta kanshi ya sake warware wasu
abubuwan! Tabbas kishi halal ce! Sai dai kishi irin na HUSNAH ya kan zamewa mutane
kamar tsohon yayi, Koni idan aka hadani da Husnah zan iya rabata da mijinta, sabida
ina da mugun zolaya, iya wannan ma zan koreta! Wayayyarta bai kai inda zata
fahimci kanta bane, idan ba ragewa Husnah kishi, games din labarin ya kare! Amma
jigon labarin makasudin labarin zafin kishi! Idan na saka zafin kishi kowa yasan
abinda zai faru! Idan nasaka HUSNAH a labarin kowa zai kawo rayuwarta ce! Idan na
saka Dr Bature kowa zai iya cewa nayi Dr wane? Tsaf sai sunan labarin ya dace da
Dabi'u kanwata da kuma sunanta a gurin Babanmu! Asalin Bahaushiyah, zuciyarta babu
mugunta ko mugun nufi! Ta kan tsaya namiji yayi kome a duniya! Ta sayar da kayana
d'akinta domin mijinta, shin da nasaka labarin da Sunan Yar Arewa kowa mita zai yi
akan ai ba dukka matan Arewa suke da zafin kishi ba! Jama'a Kishi kawai da tugga
Nana A'ishah da Hafsah suka haɗawa Manzon Allah akan Zainab bintu Jash! Ya ki shan
zuma da namar karamar dabba da take girka mishi, high quality na rayuwar Manzon
Allah, ya rayu ne da wadannan matan, kuma suka yi mubaya'a lokacin da aka sauko da
sura sukutun da guda akan su! Misalin farko, musuluntar Bature! Bai rayu a cikin
hausawa ba, balle ya fahimci irin rayuwar su, daga roma aka kawo shi, bai san
zamantakewar Hausa ba, Husnah ta taso cikin kuncin rayuwa, iya iyayen su suke musu
gata, bata san yadda zata sarafa abinda ya shigo hannunta ba, shi yasa take mishi
riƙon da bata kaunar wani yace yana so! Devanah! Ta taso da son shi, lokacin
ƙalilan ya koma musulmi, kuma yana nuna mata don Husnah, ya danne sonta, kaunar
Husnah baya hadata da kome. Gashi tana zaune ana wulakanta ta, wani lokacin mune
muke sayan Bala'i da hannun mu, da zasu jata a jiki, ana nuna mata addinin ya bada
dama ayi da ita wallahi baza sauya, dabi'unta, amma ido da ido ake kyamar ta. Nayi
Imanin idan Fa'iz ne da mata biyu, zai iya zama dasu lafiya, amma B fa, Uban rikon
shi Bishop ne! Matar shi daya, kuma bai tab'a ganin tana abinda bai dace ba, akwai
banbancin Muhallin a labarin, banbancin addini! Banbancin Ra'ayin! Sannan matsalar
duka SON abu daya Dukkan su, babu wacce zata iya sadaukar da B sabida a zauna
lafiya, da Husnah zata rage zafin kishinta, tabbas sai Devanah ta fidda nata, ga
abin haushi kowa bakinta suka yi fada a cikin gidan, Lokacin da Devanah ta kirashi
babu wanda ta sani! Amma ita hatta iyayenshi suna jin ta, halittar tace! Muje gaba
ko zata iya ragewa dan samun mijinta, amma ana mata laifi sosai kawai abinda nake
so na nuna muku, ita ake cuta amma mutane ba zasu ga hakan ba, sabida itace take
nuna rashin hakurinta, da koda wasa zata dauki shawarar Mama da Ummi ta danne da an
wuce gurin, amma sai take ganin ai zata iya kwatar kanta, data ga zai sauka, idan
wata ce me wayo, ita ya dace ta amshi mgnr Devanah, ko kuma ta sanya shi yaje ita
ba damuwa, ko a haka ya wadatar da ita, ku nazarci labarin don Allah kuyi hakuri!
Karku damu da sab'anin fahimtar juna, dan ko me zaku yi, idan Allah ya yanko maka
kazar wahalar, a figeta da jin jiki Nagode_*

𝙂𝙖 𝙢𝙖𝙨𝙪 𝙗𝙪𝙠𝙖𝙩 𝙖𝙧 𝙨𝙖𝙮𝙖𝙣 𝙗𝙤𝙤𝙠 𝙙𝙞 𝙣 𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙨𝙪 𝙞 𝙮𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙘𝙘

Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙗𝙞𝙮𝙖𝙣 𝙩𝙖 𝙩𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩𝙪𝙧𝙖𝙬𝙖/.
+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....
Yan Niger Republic...
Zaku tuntube wannan number ne +227 84 50 64 76👈🏻
𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......

[7/2, 9:19 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BHSY58


Zaro idanu Dadah tayi cikin fusata tana tambayar su Abinda suka min.
Amma dake munafukai ne, sai suka b'ata rai, alamar babu abinda suka min, duk
yadda naso sarrafa jikina na mike na kasa, ina kwance a gurin.

A hankali ta d'ago hannunta a babban d'an yatsana kafana, tana kallona.


"Wato dai ba zaki rage jin haushin matar mijinki ba! Ita da take da yadda zata juya
mijinki, shine kike kinta, ga damar ramuwa nan.

Ba an kafa musu doka ba, kawai ki sa musu ido, kira abinda zai faru.
Dukda ban so gaya miki mu suwaye, amma nasan kin fahimci mu ba mutane bane irinki.

Kakan mijinki shine yayi mana Alkhairi, bani Mantawa mun fito daga
birnin Kisra! Kasancewar mahaifina shine Sarkin kisra a Narudeen bin Aslma.

Ina da yayi biyu, Yazid da Aminatu, kanwata Na'imatullah,"

Sunkuyar da kanta tayi tana share kwalla, sannan ta kalli kowa yadda suka damu na
tashi, sannan tace.
"Mu zuri'anmu tafarkin Muslunci muke, bamu tab'a cutar da dan adam ba, koda kuwa ya
kasance Azzalumi.

Mun tashi da gata, tarbiyya uwa uba, ilimi Addinin Musulunci, kuskuren da na
aikata ba kome bane, sai bijirewa Mahaifina, Magajin garin kisra Imaran bin Faris,
(🤔😒 sai kuce kun manta da Zuljah! Imran mijin Zuljah)

Imaran malamine babba a kisra kasancewar mahaifin shi malamine shima, amma
Imran ya haɗa abu biyu, malanta da jarumata.

Gashi mutum ne da yake da hakuri da biyayya, dan haka Mahaifina yaga dacewar
ya haɗa mu a matsayin miji da mata.

Sam ni bana son Imran, kasancewar shi bai cika sakin fuska ba, shi yasa
lokacin da aka bani shi naji bana son shi kuma bazan iya auren shi ba.

Wata jumma'a mun fita kasuwa anan na haɗu da Ayatullah bin Assadullah,
tunda ya ganni yake bina, ganin haka na shiga gudun kar ya ganni, karshe dai yazo
har cikin gidan mu, a matsayin mai kula da wasu abubuwan, dake an sanya auren mu
nan da shekara guda, dan haka na amincewa Ayatullah muna shiga soyayya har muka.

Lokacin da bikin ya karato, a nan muka ji bazamu iya hakura da juna ba, dan
haka muka tattara muka gudu ana gobe daurin aurena.

Bayan mun gudu, zuwa garin su Ayatullah, ashe shima dan babban malamin
ne, kuma babban gidan, Sheikh Najmuddawlah, ya amshe ni hannu bibbiyu, tare da yan
uwansa Ayatullah.

Sai dai matsalar Mahaifiyarshi bata karb'e ni ba, dukda nazo da hatimin
masarautar mu, amma haka Ummi Hurmat takini.

Shekarar mu talatin, a binin askandariya, na kasar Misira. Ina kusan bakin


ciki.

Amma ban tab'a nuna mijina ina cikin damuwa, matsalar da aka samu, duk lokacin da
na samu ciki lalacewa yake, bamu tab'a damuwan ko akwai wani matsala ba, sai
lokacin da tasaka shi ya auri Fanilah.

Abubuwan babu dad'i, dan ki zan kwana na wuni bazaki ji dadin labarin ba, a
hankali ya fahimci halin Mahaifiyarshi, sai ya tattara mu muka dawo yanki nan da
kuka ganmu, shi ya kafa garin.
Wata rana kakan Mijinki ya fito da shanu, nan ya ganmu ni da Fanilah mun
dauki Yarona mai suna Aabis, zamu niman magani dan matsalar da nake samu, idan na
haifi yara sai sun data sai su fara ciwo jikin su na kore.

Anan muka hadu dashi ya kalle mu, sannan yace.


"Bayin Allah! Ku kawo yaron nan na duba shi"

Nan muka mika mishi, murmushi yayi sannan yace.


"Ai Koriya ce! Bata da wata doguwar jinyatuwa, kasancewar idan zamu nime maganinta
TOH nan da wani lokaci zai warke."

Mika min yaron yayi sannan ya shiga cikin daji, yajima sosai dan har mun
cire rai zai dawo kawai sai gashi da ganye aduruku. Da ganye biyinda zugun, sai
hararabi da sabara.
Dan haka ya nuna min sabara da hararabi zan sha biyinda zungu da aduruku na yaro.

Munyi godiya sosai, ganin kayan zai mana yawa, shine ya dauka mana har alkaryan
mu. Tunda muka iso, Malam ya ganmu yasa almajirai suka amshi. Kayan sannan ya tsaya
tare da kallon garin yace.
"Gaskiya garin nan yayi kyau, ga nima iri biyu, TOH bayin Allah na barku da
Alkhairi"

Cikin sauri malam yace.


"Malam Abubakar! Ka manta dani ne!"

D'ago kanshi yayi sannan yace.


"Anyi haka, yanzun na tunaka"
Ashe sun tab'a haduwa da jimawa, lokacin da Malam ya hadu da wata iftila'in, dake
yana fita da'awa, a hanyar dawowar shi wasu shaidanun aljanun suka biyo shi, zasu
far mishi, shine. Kakan mijikin ya far musu, har ya ilata dayan su, TOH dake bai
san cewa mu ba mutane bane, sai suka kula abota da Mijinmu.

Bayan sun gaisa ne, yake tambayan shi sha'anin rayuwa, ban san iya adadin
tattaunawar ba, sai dai yayi mana sallama, inda muke tambayar shi me zamu bashi.
Dariya yayi sannan yace.
"Abubuwa guda biyu, sukan dawowa me shi, Alkhairi da Sharri, idan bai fada kanka ba
zai fada bayanka! Dan haka Nagode sosai"

Tun daga lokacin bamu kuma waiwayo shi, ba amma munyi alqawarin duba bayan
shi, sai dai kuma aka samu akasi domin kuwa, mun koma askandariya

Bamu samu halin dawowa ba sai lokacin da akuka fito da Abubakar aka sanya
muku abu a hanya, shine muka karkato da motarku zuwa alkaryan mu.

Yanzun dai zan barki domin ki kashe rigimar kakanku da mijinki,


sannan zan dawo na baki labarin Yadda suka tafi dashi hannun arna.

---
Tana tafiya na bude idanuna, dai dai Dadah ta rufe B da duka, tana yi tana kuka,
tana fadin.
"Dan ubaka! Gaya min me kuka mata, kai jama'a Haihuwa da makiyi ba abin ka bawa
masoyi ba, wallahi sai nasaka yan sanda sun kamaka, kuma katafi da yar banzan nan
bani son ganinta.

Haba Abubakar! Meye laifin Huznah, dan tana sonka. Tun kana arnen ka. Take
binka me yasa bazaka gane cewa tana yin komai ne dan kai take yi shi me yasa baza
ku fahimta ba, Me yasa ka aureta idan kasan cutar da ita zaka yi.
TOH wallahi zaka rabu da ita dole kasake musu yar mutane mugu Azzalumi.

Kafirci ya gauraya jinin jikinka, shine bari ka kashe mus..."

"Dadah!"
Na kira sunan ta a hankali, da sauri ta juya tana kallona, mik'ewa zanyi Devanah
tayi saurin dakatar da ni ta hanyar cewa.
"Karki kuskura, ki takura min Yarona, dan haka ki kwanta. Sai a kira likitan ta
duba ko ya zau..."

Dafe goshinsa yayi a tsorace, yace.


"Devah!"

Take kirjinta ya shiga bugawa, tare da tsoron abinda ta aikata, nan ta shiga
muzurai.

Kafeta da Ido Ummi tayi sannan tace.


"Me kike nufi! Ciki kuma? Taya?"

Cikin makirci tayi maza tace.


"A'ah ina nufi tayi a hankali domin faduwa tayi a ban daki, cikin ta ya bugu da
abin bayan gida shine aka ce karta na motsa jikinta."

Shiru suka yi basu ce mata kome ba, suka ci-gaba da tambayana me nake so.

"Yunwa nake ji!"


Na gaya musu, a hankali.

Komawa gida yayi shi da Devanah, a hanya ya mata rashin mutunci, tare da
gaya mata magana.
Wanda yasata kuka. Dan har da gori yayi mata, sannan yace mata.
"Zaki koma naija! Soon, idan zan tafi tare zamu tafi. Ki bar min mata da dangina su
zauna cikin salama, ke Shaidaniya ce, babu Alkhairi a tare dake, haba wannan wacce
irin masifa ce.

Wallahi idan dangina suka gane abinda kika sani na aikata, sallame ni zasu yi
ke muguwa ce, kin sani ina ta ganin laifin Husnah, bayan kece da son zuciya.

Ita dan nayi farin ciki take kome, kefa dan nayi bakin ciki iyayena suji
badadi kike kome, zaki koma."
Yadda yake mata, zaka sha mamaki. Da ta gaji da masifar shi ta amsa ya kuwa dalla
mata mari, dama yana niman inda zai sauke haushin Dadah ya sauke akanta.

Ya mata rashin mutunci, karshe suka sauka akan hanya suka yi kaca-kaca, har tace
mishi.
"Na rantse! Sai na sanya ka kuka da idon ka, sai na rabaka da ita Husnah! Ciwon
sanyi da nasaka maka, wallahi ban so ya kasance sanyi bane, so nayi yafi cutar
muni, wanda zaka gane kayiwa Addininmu butulci, bayan mun gama maka kome, shine
bari ka koma wani addinin.

Zaka yi dana sani, zan dawo kuma zaka sha mamakina, domin dana na jikin
Husnah tawa ce. Domin kai babu kwan halittarka da zai iya sarrafa d'a, shi yasa na
dulmiyar da kai bayan na sanya an maka Karyan zaka iya Haihuwa bayan kuma bazaka
iya ba, kaga kenan kana kishin matar ka karta bi maza, toh ai idan na gaya maka dan
waye a cikin ta mutuwa zaka yi da bakin ciki, Hahhhh ka zata zan yarda na shanye
bakin cikin da danginka suka min ne?!

Toh albishirinka, mahaifinka. Yanzun za a kiraka domin ya fadi!


Mahaifiyarka ce na kasa nakasata, idan kayi wani yunkuri, Next abinda
zai faru. Shine za a iya tuhumar ka da taaddanci, kakarka na kyaleta ne sabida
shekarunta da kuma ita daya ce bazan iya da ita ba.

Amma Imam Moddibo aikin da aka sani akan shi ya ƙare, muje gida na dauki
kayana, sauran kuma Yan kungiyar CAN zasu ji da kai.

Ina sonka amma Uncle Amos yana bukatar jin labarin mutuwar Babanka.

Shi yasa na zabi ajiye ganyen tea din da za a na dafa mishi yana sha,
kullum.

Yana lalata kome"


Shafa fuskar shi tayi tana ce mishi.
"Dauki wayarka, tana kara"

Hero!
Ya fito baro baro, a sannu tayi swip din wayar cikin tashin hankali Ummi take ce
mishi.
"Kayi maza kazo Abban ku ya fad'i"

Katse kiran yayi yana kallon Devanah. Murmushi tayi sannan tace.
"Kana mamaki, Cheated, naive,betrayal,hypocrisy, duk a jinin mu yake kai ne bako a
cikin addinmu, shi yasa baka sani ba, mu kuma zamu iya aikata hakan.

A lokacin da kaso yaudaran kanka kace baka son Husnah, tun a lokacin na
daura d'amara wargaza ka bai kai iya ba hatta kazar gidanku sai na lalata mata
suna, naso na fara daga yarka.

Sai uwar Yarinyar ta shiga tsakaninmu, shi yasa na koma kan Mahaifinka, kaji
yadda mahaifina yaji lokacin da kace baka sona.

Shi yaso na hakura da kai sabida yasan ko bijima ko badade zaka koma gurin
danginka, amma ina baki karshe nice na zuba mishi guba, yaci ya wula, sabida kar ya
min sanadin da zan rasa miji irinka.

Hhhhh! Ai nasan addininku ya hana wannan abin, amma na cusa maka tausayina
da rashin son kuka na, kai kuma kayi abinda na saka, bayan kasan Husnah zata iya
kin amincewa, amma sabida tana sonka ta amince, dan ta sami kusanci da kai, toh ka
gaya mata na bar mata kai, dan nasan baka da amfanin da zaka yi Mata, sai na S**x
shikenan, ba kai ba Haihuwa, amma dan makiyinka yana cikin ta.

Ranar da ta haifa ranar zan gabatar maka da Ubanshi, sai kasan Yaren da zaka
mata bayani.

Shi yasa na hanaka........


𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙨𝙪 𝙞 𝙮𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙘𝙘

Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙗𝙞𝙮𝙖𝙣 𝙩𝙖 𝙩𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩𝙪𝙧𝙖𝙬𝙖/.+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....
Yan Niger Republic...
Zaku tuntube wannan number ne +227 84 50 64 76👈🏻
𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......
[7/2, 9:19 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BHSY57
_Ki amince Ubangiji yana madakata! Shi kuma ki mishi uzuri kaidin mace yafi
na shaidan kaifi_
Naji muryan Mama, sunkuyar dai kaina nayi jikina na rawa ji nayi kamar bana
fahimtar kaina, nace.
"Na amince! But i have little requirement!"

Zama nayi a daya daga cikin kujerun falon, idanuna a rufe nace.
"Zan muku aikin kuma Insha Allah za a samu nasara ina jin haka a jikina, amma
sharadin farko! Babu ruwan ku da cikin jikina! Na biyu dole ki bar min mijina, na
uku dole ki biyani kudin daukar cikin, sannan babu ke babu mijina, kina bukatar
haihuwa ni Bahaushiyah mara galihu zan miki ina nufin babu ruwan ki dashi, idan
kina bukatar shi sai kin tuntubeni, idan yayi miki toh idan bai miki ba zan iya
tafiya."

Shiru suka yi tare da kallon Juna suka yi tare nitsa tunanin su.
"Mahnoor! Ki bamu lokaci muyi nazari, kar ya wuce awa daya dan zan iya
gayawa kowa yaji abinda kuke bukata dani."

Mik'ewa nayi na bar musu part din, ina shiga falon Ummi na zube a gurin, na
fara wani irin Barci.
......
"Devah ki hakura da idan kin yarda, dan bana son na gaba mu sami damuwa a cikin
alamarin,"

"Hmm! Nasan yau da Husnah ce ta kawo wannan shawaran hatta familyn ka zasu
amince, amma dake nice na kawo shine bari ka juya min baya, karka manta kai ka min
alkawarin zaka min duk abinda nace idan na dawo shine zaka juyawa min baya!"
Aikuwa ta sanya shi a gaba da kuka tare da kananun magana. Tana kuka hada kayan
ta ta fara, ya riko hannunta ta kwace, ya kuma rikota tare da rungume ta, yace.
" Shi kenan! Amma kinji requirement ɗinta kin amince!"

Wani katon faint smile ta sake a fuskar ta, tare da sauke kanta a kirjin
shi, tana kara jin dole ta dawo dashi hanyar da ya sauka dole ta dawo dashi dai
dai.

Daga haka suka tayar da shawarar, indai zata yi nasarar cutar dani bata da
matsala.

---

Kura mata ido nayi cikin damuwa idanuna suna dab da zubda hawaye.
"Ko ya-ya a rayuwar duniya kowa dama yake jira da kai, ita tafiki sanin kan shi,
dan tasha wutar wulakancin shi, kuma gashi yau tana tare dashi, kece baki san halin
kishiyarki ba. Domin kuwa bata da mutunci da sanin ya kamata.

A baki na sakarya zaki ce bazaki yarda ba, matsalar mijin ki bai gama
sanin ilimi Addinin Musulunci bane, su kuma iyayen shi ganin yana fama da cutar
zuciya shi yasa basa iya tsawatar Mishi.

Kina da option biyu da zaki iya ramawa, na farko dole ki ajiye kishin
tunda mijinki zai dawo hannunki, ko kuma ki cigaba da kishi ki rasa shi tayi ta
gana miki matsalolin rayuwa."

"Mama baki ganin akwai matsala daukar cikin!"


Murmushi tayi sannan tace.
"Ta yaro kyau take bata karko, toh ya kenan ita ta iya makirci sai kece bazaki yi
makirci ba, kinsan me ta gaya mishi, dan haka sharuddan da na gaya musu ta amince,
sai ki taimake ni ki rage damuwar su, wannan cikin da take buƙatar ki ɗauka shine
makamin ki, karki yarda ki bada wannan damar ki rike shi sosai, zan taya ki."
Buɗe baki nayi zan mata magana, naji hannun shi cikin rigana, yana wasa
da abinda yafi damun shi kenan.

Make hannun shi nayi, sannan na tashi tare da tsuke fuskana, "Husnah mun amince."

"Hmm! Kace mata nice zan sanya lokacin ba kune zaku sanya min lokacin ba!"

Daga haka na wuce dakin Ammih, ban kuma jin duriyar su ba, sai da dare da yazo
muje mu kwanta.
Tunda muka shiga dakin naga take taken shi, tuni nayi Fuska, tare
da kwanciya a falo, yana zuwa zai dame ni na sanya shi a gaba da kuka, ina gaya
mishi irin abinda yake min, tare da cutarwa da suka min. Yanzun kuma suce na haihu
musu, ga wulakancin.

Duk masifa da mita da kukan da nayi bai hana shi, sai da yaci abinda ya samu
kafin ya iya barci.

....

Idan zauna ina tunanin abinda suke buƙatar nayi musu, sai naga kamar mun rena
Ubangiji ne, ko nuna mishi bai iya ba.

Sam bana son Abin dan ina shirin musu, bayani bazan yi ba, Mama ta bani
addu'o'in na istahara, nayi tare da azumi.
Ni Ko alamar wani abu banji ba, kawai dai nasan zamu je gurin.

Ummi tayi tayi ta san meke damuna naki gaya mata, har ranar da aka shirya
mana tafiyan bayan sun roke ni.

Tunda muka isa Asibitin, aka fita aka barni da likitan, dan mace ce.

Yan tambayoyin tayi min, na bata amsa, tare da dogon hira, har muka shiga
wani daki anan na kwanta.
Tayi min alluran, da zai sani barci daga nan kuma ban kuma farkawa ba, sai bayan
awa guda.

Cikin damuwa ta kalle ni, sannan tace.


"Bamu karasa aikin ba, aka sami matsala, Wata sati ku dawo."

Haka na fito jikina a sanyayye, inda ta musu bayanin da tayi min. Muka dawo
gidan.

Sharadina bai fara aiki ba, dan haka yau na sake mata mijinta na
cigaba da zama a cikin dakin Ummi.

*
Yau ake bikin bude kamfanin kayan sawa na Zar-minah kids Fashion.
Tun daga gown din da nasaka, zuwa sarka da yan kunne, da warwaron da nasaka
Ummi ce ta saya min

Sai Zar-minah, da aka mata wasu irin kwalliya me shegen kyau, tare da wani
gown me matuƙar kyau.

Lokacin da muka je, aka fara bikin, Devanah da ta ganmu sai da ranta
ya b'aci, domin Ni nasaka gown din amma na rufe jikina sosai, bata ga yan kunne da
sarkan wuyana ba, awarwaron hannuna ta gani.

Tana zaune ta dauki hoton kayan jikina da abin hannun ta shiga niman prize din
kayan, haka ta cigaba da nima, dakyar ta samu. Kamfanin da Ummi ta saya min kayan
dan daga U.S ne, shiru tayi, tana jin daci a ranta.

Amma da ta tuna abinda zata min bayan na haifa mata cikin sai ta sake dariya.

Haka suka yita daukar hoto da Zar-minah, wacce bakinta babu kome sai wawulo,
idan tayi dariya sai kace tsohuwa.

Anyi taron buɗewa lafiya, domin kuwa lokacin da Devanah taga sunan
Zar-minah, bakin ciki ya sata tayi ta shan ruwa, har aka tashi itama tana hango
itama ta kusan samun yaron ta, dan ta ruwa likitan da zata yi abin ta tabbatar mata
da namijine, zata biyata.

Abin bai kuma damunta ba, sai da aka ce an baiwa yarinyar kudi na hauka
nan ne. Hankalin ta ya kuma tashi tana mamakin wani irin arziki Ummi take dashi ne
haka, kafin mu bar gurin sai da tasha kwalba uku ta wine.

Ina halkance da ita a raina nace.


*Zaki mutu da bakin ciki na kuwa muna nan dake mu zuba.*

Har aka tashi taron bamu sami kan mu ba sai da Bakin Ummi suka tafi.

---
Bayan kwana bakwai muka koma, nan matar ta kuma shiga dani dakin da aka kwantar
dani, ta min Allura, sannan ta kama aikinta. Tana gamawa, aka fito dani. Ina barci
toh ban san inda kaina yake ba.

Tun sha biyu ya dace na farka har dare wajen karfe biyu, tsoro ne ya kama su, dukda
asibitin babba ne, kuma sananne.

Sai aka shiga damuwa, har Yakira Ummi ya gaya mata bani da lafiya ne tun safe,
toh gamu a asibiti, an kwantar dani.

Hankalin ta yayi mugun tashi, tunda tazo take musu kallon tuhuma, amma basu
nuna alamar rashin gaskiya ba, har aka gari ya waye.

Ban farka ba sai da na cika lokacin da aka min Allura, ina farkawa na zuba
musu ido. Ina kallon kowa, kafin na mike Devanah ta kai hannu zata tab'a ni na
buge hannunta, dan wannan bugewar sai da zoben hannunta ya cire tare da faduwa, da
sauri tabi zoben ta dauka tana sauke wani B'oyayyen ajiyar zuciya.

Shigowa Abbansu yayi ya mikawa B hannu suka yi modification, sannan suka


shiga tattaunawa akan abinda ya dame ni...

Lokacin da Dadah tazo ritsashi tayi, tana tare gida, kamar zata rufe shi da
duka, dole ya sunkuyar da kanshi.
"Wannan kafiran tasanya ka a gaba dole mu tayata da addu'a, dan ta gama sid'e maka
zuciyarka, baka iya fahimtar kowa sai ita nakira me kama da fadar kirimesi, wannan
munafuka banda farin fatar ta ba da baka aka yota, tabbas da sai bala'in ta yafi
haka, toh annami tsutsar shadda, zaku gaya min me kuka yiwa yar mutane ko sai na
hadaku maci banten iyayenku.......

𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙨𝙪 𝙞 𝙮𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙘𝙘

Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙗𝙞𝙮𝙖𝙣 𝙩𝙖 𝙩𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩𝙪𝙧𝙖𝙬𝙖/.+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....
Yan Niger Republic...
Zaku tuntube wannan number ne +227 84 50 64 76👈🏻
𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......
[7/2, 9:19 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BHSY59

"Shi yasa na habaka kusantar Inuwar Husnah, kasan dan me. Dan na b'atar da
kai, shi yasa naki barin Husnah ta rab'eka jin ka zan so kane domin Allah, ko ɗaya
burina na Kenan na tarwatsa duk wanda zai juyawa Addininmu baya, iya haka ma kawai
ya isheka, domin nasan zaka rasa yadda zaka yi dani.

Kuma dama babu yadda zaka yi dani, haka akewa mutanen da basu godewa Allah
ba, a yanzun kaga dalilin da yasa Husnah ta tsane ni.

Yarinyar tana da kaifin basira, sai dai tana da zafin kishi. Idan nace
zamu yi da ita ne, har abada nice da nasara, amma idan na cigaba da tunzurata
tabbas, zata iya kunco min kura.

Zaka iya yadda mota, Mr Arrogant!"

Ƙamar wanda aka zarewa laka, haka ya cigaba da tafiya, har gida.

Tana sauka ya juya, zai tafi kamar zai tsaya ya sake ta, sai ya fasa ya juya da
mugun gudu, cikin ikon Allah ya isa asibitin.

Koda ya isa basu tare dani sai Dadah, wacce take kuka ina tayata, jingina
yayi da kofar.

Yana min kallon taya haka ta faru. Saukowa nayi naje inda yake na kwantar da kaina
a kafad'arshi.

"Ka dauki hakan a matsayin kaddarar ka! Babu wanda ya isa kauce mata,
Allah yana tare da musu hakuri" janyo ni yayi gabanshi ya rungume ni, yana sauke
ajiyer zuciya. Yayinda karfe kirjin shi take wani irin bugawa.

"Me yasa? Me nayi Mata? Me na tsare mata da zata min haka, son shin me yasa
mutane suke son ganin na kasa?"

Sanya hannuna nayi na kara rungume shi, ina ce mishi.


"Kayi hakuri! Kayi hakuri! Kayi hakuri"

Janye jikina nayi na riko hannun shi, kamar zan yi magana sai na fasa
haka naja shi har inda Su Ummi suke, tana ganin shi. Jikinta yayi sanyi,

Zuciyarta tayi rauni, kauda kanta tayi, tana kallon ICU.

"Meye likitocin Suka ce?!" Ya tambaye ta, muryan shi a sanyayye.


Kafin yayi magana Dadah ta amshi maganar,
"Meye kuwa zasu ce! Bayan guba aka bashi yayi taci, ta lalata mishi kayan
cikin shi. Komawa gida zamu yi, domin kuwa babu amfanin b'adda kudi domin bazai
tashi ba."

"Dadah!"
Ammih ta kira sunanta, daga mata hannu tayi, tana murmushi. Sannan tace musu
da gaske mutuwa zai yi, dan babu wasa batuna. Kin tab'a ganin wanda yayi aman
hantar shi ya tashi."

Da sauri ya shige dakin, duk da ana rike shi, haka ya shige ciki yana
kallon yadda suketa fama dashi, sai yau ya lura da yadda Abban nashi yayi wani
fari, kamar babu jini a jikinshi.

Fitar dashi aka yi, jingina jikin shi yayi da bango yana lissafin
goma da ishirin, danna wayarshi tayi,
"Ok! Thanks"
D'aga haka bai kuma cewa kome ba.

---
Tun daga ranar bamu kuma gane kan Sadeeq ba, bai da lokacin kowa sai na Abba, sosai
yake gayyato manyan likitoci daga duk wata shahararrun Asibitin yazo yaga Abba
sakon daya ce Ayi hakuri,

Hankalin shi yayi mugun tashi, baya ko ina rintsa idanun shi, kullum yana
hanyar niman masalaha.

Satin mu biyu aka sallame Abba zuwa gida, kai tsaye ya tattaro mu dukkan mu
zuwa kasar nigeria.

A garin Lagos muka sauka, a lekki, anan gidan shi yake, wanda babu wanda
yasan da gidan sai Daniel.

Tunda muka iso gidan ya shiga damu, wani part. Su Ummi ya bar musu
main house din, Wanda yake zaman gidan sama da wasu dakunan.

Tunda muka shiga gurin mu, naga ya b'ata rai sosai sai na fita sha'anin
shi, naki zama inda yake.

Sosai yake jin haushi na, da naga haka sai na tattare kome na, na
koma gurin su Dadah. Dan ya shiga wanka ne.

Yana fitowa yaga bani nan shine ya shirya cikin kananun kaya, ya tawo. Tun a
kofar Dadah yake harara na.

"Zoki wuce!"
Ba musu na wuce, muna shiga ya fincikoni. Idanun shi jajjir yana huci,
"Wallahi ki nimawa cikin ki, Uban shi dan ba kwayoyi halitta na bane."

Kura mishi ido nayi cikin tsoro da farga ba,

Cire hannun shi nayi daga rike ni da yayi.


" Bazan nima mishi uba ba, sabida bai da uban da yafika, dama wacce tasaka ba kana
ganin kaunarka take ba. Toh ni bazan zubda cikin ba, kuma ina haifa sununka zan
saka, tunda baka da tsoron Allah, kai abinda ranka yake so shi kake aikatawa.

Ko tausayi na baka ji, abinda yazo maka shine me kyau wanda bai zo ba, ko oho.

Kun mai da Bahaushen mutum mara kima, da sanin ya kamata, ku babban


damuwarku shine ku ci gajiyar shi, sannan ku yarda shi sabida bai da amfani,,
Sadeeq kana moruwa dani, amma kana iya cutar dani ta kowani fuska, kai baka damu
yadda nake ji ba, kai idan buƙatar ka zata biya, shikenan!

Sadeeq baka da tausayi, kana da mugun nufi sosai, sannan bana raba daya biyu
kaine kake son kashe mahaifin....."

Tasss ya kifa min mari, rike gurin nayi. Tare da kafe shi da ido, sannan
na cigaba da cewa.

"Eh mana, kai nake zargin za ka kashe mahaifinka, kuma wallahi ciki ko kana so ko
baka so sai na haife shi.

Kuma ya kiraka da Uban shi, mara alkibla kawai. Allah zai bi min hakkina,
Insha Allah."

Tun daga ranar, na fara ganin wulakanci mara iyaka, wanda ta kai baya iya b'oyewa
a gaban kowa, zai min sabida rashin adalci.

Mahaifin shi da yake cikin wani yanayi kullum sai ya kirani, ya ce.

"Asma'uh! Kiyi hakuri, kiyi hakuri da Sadeeq, kowani mutum da kika gani yana
tare da jarabtar shi. Ke taki jarabtar sai ya zamo a cikin ahalina ne, gashi
shigowar ki abubuwa da yawa sun fito fili. Don Allah kiyi hakuri da mutumin da
kike tare dashi, wallahi zai sauya"

Wannan shine kullum abinda Abba yake ce min, haka ma ummi da


Dadah.

Har zuwa yanzu jikin Abba sai godiyar Ubangiji, amma babu wani canji.

Haka kullum suna hanyar asibiti, abinda ake gaya musu kullum suyi hakuri.
.....
Watan mu biyu da dawowa, Sadeeq yayi wata tafiya, wanda sai da ya shafe kwanaki
goma sha biyar, ya dawo. Sannan ya kuma sake tattarawa ya dauki Abba da sauran
mutane ya tafi dasu India, ku kuma ya turani gurin Iyayena, sabida yace na zubda
cikin da yanzun tabbata, wahalar da nayi a cikin Zar-minah ashe wasa ne, domin
wannan sai da akaita sanin ruwa, tare da karin jini.

Bana cikakken sati Daya zan kwanta a asibitin.

Tsabar wahala har ta kai na fara tunanin nima na zubda cikin tunda bai so.

......
Wato tun ranar da yazo Asibitin, na bashi hakuri, shine kawai idan ya zauna sai
yaji ranshi ya b'aci, sabida cikin jikina.

Da zaran ya tuna cikin bana shi bane, sai yaji kamar ya saka hannu ya fincike
cikin, tsabar kishin da yake damun shi.

Lokaci guda ya daina jin ko sha'awan kallonta, damuwa ta yawaita mishi, ya


shiga tashin hankali.

Dan lokacin da yace mu koma zimbabwe, Ummi sai da ta d'ago mishi abinda Devanah
ta fada. Nan ya fara kame kame.

Karshe dai sai da ta bugi cikin shi taji gaskiya ko nace Allah ya matsi bakin
shi, ya fadi abinda suka min.

Bata iya cewa kome ba, ta kirani tayi ta faɗa, sannan tace min.
"Insha Allah! Idan muka gama abinda muke zamu dawo."

---
Har ila yau, Su Hindu basu fadi kome ba, asalima sunce basu san kome ba akan b'atar
shi da yayi dan basu da masaniyar haka.

Dan haka yan sanda suka tura su kotu, inda aka ka kuma gabatar
da abubuwan da suka aikata, har da yunkurin kisan kai.

Da haka Alkalin ya dakatar da yanke musu hukunci har zuwa lokacin da


Abubakar zai zo.

---
Cape town...
Na kasar Afirka ta Kudu...

A hankali take jan motar ta, har zuwa Nelson Mandella stree, cikin kwarewa tayi
parking a kofar gidan, tare da zama cikin motar ta, kafin ta fito.

Tana waya cikin murya me matuƙar kasala, tace.


"Na gama maka aikinka! Saura mu ruguza duk wani aikin da yayi, kaima kana yunkurin
cin amanata zan yi wasan mage da b'era da kai."

Katse kiran Devanah tayi tare da murmushi, sannan ta shiga cikin gidan.

Da Joel suka fara karo, rungume ta yayi sannan yace.


"Good Girl! Kin gama aikin ki, saura Sakamakon ki, me kyau!"

Kafin tayi wani yunkuri, Joel ya burma mata, wuka sai da ya fito ta bayanta,
murmushi yayi sannan yace.
"Dama na gaya miki! Idan kika zab'i Sadeeq zan kashe ki! Kin dauka wasa ne! Sannan
kika yaudari mutumin da ya yarda dake sama dani."

Hawaye ne ya zuba, sannan tace.


" Bani bace Devanah Ezra Chibok ba."
Ta faɗa dakyar, tare da cire mask din fuskar ta, tare da.

Saketa yayi cikin tsoro, kafin yayi wani yunkuri yan sanda sun shigo gidan, tare da
Devanah.

Tana murmushi, ta kalli yarinyar da har ta shuri bokiti, tace.


"I pity for you Ada, ka zata zanzo maka ne kai tsaye, ga yan sanda nan zasu maka
jagora har gidan yari nan hukuncin su na irinta naija bace. Sauka lafiya."

Tayi ficewarta, bayan ta gama da Joel, dan.

---
Tashi nayi na zauna, tare da matse cinyoyina, sabida cikin ya sani mugun buƙatar
mijina, haka zan zauna nayita kuka.

Gashi ko fahimtar watanni cikin ban sani ba, haka.

Ban daki na shiga na sakewa kaina na ruwa, ina jin shi har cikin zuciyata
saboda bakin ciki abinda Sadeeq yayi min.

Ina gamawa na fito, na saka kayana, na kwanta ina nazari.

Hamma na fara yi daga nan kuma ban zance ga lokacin da tashigo ba.

"Surikinki! Gubar da yasha bata da makari, sai dai kuyi hakuri su dawo
dashi gida, dan itace wasu bishiyoyi ne, tare da saiwowin su, itacen da bishiyoyi
asalin su guba ce bata cika fitowa a ko ina ba, sai a can kudancin CHINA, Al'amarin
Ubangiji sai kiga ya sami lafiya.

Batun cikin ki kuwa, kiyi hakuri. Shima mijinki kishi ke damun shi Insha Allah
zai dawo gareki.

Bana son kina yawaita tunani akan cikin ki, dan baki san me Allah ya baki
ba, sannan haka kawai bazan ce ki amshi tayin su ba.
Zaki samu farin ciki amma sai kinyi gwagwarmayyan, domin wasu dalilai,
kafin kuci moriyata Soyayyarku.

Karki bari Iyayen ki su fahimci matsalar ki, domin zasu iya rike mijinki har
abada, amma idan kika shanye sai ma ki Basu labarin daga baya, yanzun babu wata
damuwa sai ta ciwon Uban mijinki.

Daga nan zaki iya fahimtar irin tasirin hakurin da nace kiyi, da kin
Kuskura kince bazaki amshi cikin ba, da kece zata yiwa mugun kulli, Dan tayiwa Dan
uwansa ma, balle ke.

Zan tafi amma koda yazo karki nuna mishi kina jin ciwon abinda yayi miki,
cikine dai dai kin haifa koda kuwa ana mutuwa a dawo sai kinyi shi, Idan yazo nima
zan zo Insha Allah, dan na fahimci sai mun fada da shi kafin ......

B! Toh kayi a hankali dan akwai masu shigarwa Husnah rigima, gaskiya bana son kalen
dangi Mama Aljana mun yafe 😏
𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙨𝙪 𝙞 𝙮𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙘𝙘

Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙗𝙞𝙮𝙖𝙣 𝙩𝙖 𝙩𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩𝙪𝙧𝙖𝙬𝙖/.+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....
Yan Niger Republic...
Zaku tuntube wannan number ne +227 84 50 64 76👈🏻
𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......
[7/2, 9:19 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BHSY60

_Wooow nice har Page na 60 ni da iyakata 😆🤣🙄 59 Nayi breaking record dina_

"Ba zan kuma barin shi ya cutar dake, dan muma da sauran danginki muna matuƙar
kaunar ki.

Zaki sha mamakin yadda Allah zai baki nasara, akan duk wanda ya
tunkareki da wata matsala. Allah zai baki nasara.

Amma sai kinyi hakuri fa."

Ta jima sosai a gurina, sannan ta bani shawara tunda ba cin abinci nake ba, na fara
azumi kawai shima zai taimaka min.

Bayan tafiyarta ne na ji jikina na ciwo.


Abubuwan da suke wakana ban sani ba.

---
Abba ya kare sosai, domin ciwon ya ci jikin shi ainun, dan haka suka sallame su,
kawai dan babu amfanin zama a can, dole tasanya su dawowa har da su Muhammad da
Fa'iz.

Suka sauka a Yola, washi gari suka tafi kotu, abin tausayi.

Hajiya Hindu ta fita hayacinta, kana ganinta kaga wahala, kuka suke sosai.

Lokacin da Alkalin ya fara yanke hukunci.


Hindu ta fashe da kuka tace.
"Alkali! Kayi mana, afuwa. Nice na kai Sadeeq gidan Amos! Sabida ya biyani kudi,
domin daukar fansan abinda Moddibo yayi mishi."

Bayan dawowar Moddibo daga Saudiya ne, ya fara aiki a jami'ar Yola,
wanda aka dauke shi tare dasu Amos tare da Alhaji Aliyu Maitama, duk lokaci guda
aka dauke su.

Ta gefe guda kuwa yana aiki da ma'aikata noma, ga kasuwanci, da yake yi ba


kama hannun yaro.

Lokacin ƙalilan Allah ya albarkaci rayuwarshi tare da arzikin ban mamaki duk
da sun san yana ƙoƙarin Niman na kanshi sai suke tambayar shi ko yana da wata
B'oyayyen sana'a ce.
Yace a'a bai dashi kawai dai yana rike da dukiyar matashin ce, amma bayan nan
wallahi baya wani abu.

Basu yarda ba, sai suka shiga zagin shi tare da, yayyatawa a makarantar wai
yana cikin kungiyar Asiri, haka yaja mishi damuwa sosai, wanda Allah ne kaɗai ya
fidda shi, daga baya aka fahimci sharrin Amos da Aliyu Maitama ne.

Sai aka dakatar dasu, wanna dakatarwan itace ta kuma haihuwar sabon gaba, me
cike da bakin ciki da hassada, Aliyu ya ajiye aikin shi Bayan an dawo dashi, sabida
lokacin an nime shi a kasar waje aiki.

Sai ya rage Amos, wanda yake kallon Moddibo a matsayin wanda ya hana shi
cigaba, domin kuwa kullum arzikin Moddibo kara yawaita yake, amma Amos baya tunanin
cewa Allah ne ya sanya Albarka a cikin dukiyar.

Bayan wani lokaci, Amos ya shiga harkan cin hanci a makarantar, duk abinda
za'a yi sai yayi ha'incin, amma babu wanda ya fahimci haka Sai Moddibo, yayi mishi
magana yace ai shima abinda yake kenan ya tara dukiyar shi.

Dan haka ya zuba mishi ido, kwatsam aka turo jami'a, daga can Abuja, suna
zuwa kuwa suka yi gaba da Amos.

A can yaje yayi ta karya da Karerayi.

Karshe dai da aka fahimci babu gaskiya a maganarshi, aka kore shi, tun
daga lokacin ya fara fadi tashin sai ya ruguza Moddibo, ana cikin haka ya hadu da
Mohmood wanda shima kuma yana da bakin cikin. Na rabu dashi na auri Moddibo.

Haka ya kuma karawa musu tsanar Moddibo, bayan wani lokaci ne, kuma suka hade
kai har da Mahaifina, tare da wani na kusada Moddibo, suka shiga da fita hanyar da
zasu kuntatta Moddibo.

Shine tunanin su ya fada kan Yaron shi Sadeeq, inda Ni na taimaka musu yaron ya
isa hannun su.

Da farko sun so kashe shi, amma suka kasa, sabida bokan su ya gaya Musu, ba zasu
yi nasara akan yaron ba, kai tsaye ko a yanzun fi. Shi sabida Allah baya kare shi,
kuma bazasu iya nasara akan kowa a gidan ba, matuƙar yaron yana gidan.

Sai dai su mai dashi Kirista, ta yadda bazai ji tausayin iyayen ba, a duk
lokacin da aka ce ya tozarta su zai aikata, amma sai me lokacin da muka dauki shi
sai ya zamana yaron yayi kuka, har yayi zuciya, ki magana wanda Ni nasan yana
magana.

Wannan rashin maganar da bai yi ba, shi ya hana k'iyayyar da zamu cusa
mishi na iyayen shi, kuma dama bokan ya faɗa.

Dan haka yana gani na zai tab'a guri can, daga gidan shine Amos ya wuce da shi
Chibok, daga nan kuma ban kuma sanin abinda ya faru ba, dan bana da lokacin bibiyar
al'amarin yaron sai wani lokaci da naje biki garin naje har gidan Amos na nime
ganin Yaron anan yako ya mutu.

Ai kuwa ina zuwa gidan ya tarbe ni, dan nayi sa'a matarshi bata nan.

Nan muka sheke ayar mu, sannan na tambaye shi, amsar bakin shi ce ta bani tsoro
wai yaron ya mutu saboda ciwon zuciya naji tsoron kar bincike ya sanya so kamo
Ni...

Tun daga ranar ban kuma tambayar shi ba, sabida nasan ya mutu, kwatsam wata rana
naje italy kawai naga yaron, dan yafi kama da Moddibo, kasancewar nice na fita
dashi daga gida, sai nayita bibiyar alamarin shi har nasan inda suke suna rome

Naso na kuma tunkarar Amos sai naga babu ruwa.

..... Nice na shigo da Namiji dakin Zuhrah dan su rabu da Moddibo, sai
naga ashe koda nai haka bai san Yasu rabuwa ba, sai ma makale mishi da Zuhrah tayi.

Haka na bani haushi, sosai.

Kuma karku manta nice nake sanya shi yayi wani abu, sabida tsanar Zuhrah.

Koda nake da miji bai hanani bawai Alhaji Muhmood kaina ba, inda muke
masha'ar mu, Sadeeq ne kawai dan shi, amma Siyamah da Sughra, da Rafi'q yaran
Alhaji Muhmood ne, na gaya muku ne, dan ku kama dangin ku.

Ya mai Shari'a ayin min Afuwa, da abinda na aikta, Amma nasan hakkin
Moddibo na bina.

A sanina bokan yace babu abinda zai tab'a dawo da Sadeeq gida, sai gashi daga
Shigowar ta gari ta fara rufe mana aikin mu, dan haka ranar da aka tare Fa'iz, a
daren da Sadeeq a gurin har kashe me Napep din da Sadeeq, sabida shine mutum na
farko da ya bada shaida akan mu,

Husnah itace ta lalata min shirin mu, domin itace takawa yaron da muke da
yakinin ya mutim.

Lokacin da ta kawo shine, na sami Amos da maganar nan ya gaya min, zamu iya
kashe shi sabida akwai karfen. Da aka saka mishi a kirjin shi, lokacin da yayi
ciwon zuciya.

Ranar nayi farin ciki, domin nasan bayan mun gama dashi, zamu kashe kowa
mu mallaki kome nashi. Domin duk sun tattara kome sun zubawa yaron suna."

Haka tayi ta bada labarin abinda suka aikata,har da mahaifinta, Sadeeq kuka yake
sosai sabida tausayin iyayen shi, dan bai tab'a kawowa sun wahala garin niman shi,
sai yau.

Da yaji fitar dashi aka yi bashi ya fita da kanshi ba, ko sakacin


Mahaifiyarshi.

Bayan alkali ya gama jin kome, ya gama rubuce-rubuce, kafin ya d'ago


kanshi, yace.
"A yau sha uku ga watan Mayu na dubu biyu da sha bakwai, kotu tana son a nimo mata,
inda Dangin Bishop Yohana Chibok, tare Amos, a gurfanar dasu a wannan kotun ranar
sha biyar ga watan Yuli, dubu biyu da goma sha bakwai, tare da Aliyu Maitama ana
buƙatar ganin su, sannan kotu zata bukaci Imam Moddibo a wannan kotun domin
jin.yadda zata kasance. A cigaba da tsare masu laifi, har zuwa sabon zaman da za a
kuma yi.

Kotu ta sallama kowa..."


Nan ya buga gundumar nan, sannan kowa ya mike tare da cewa koooooootuh.

Jikin Sadeeq a mace ya fito daga kotun yana sanya abu yana boye fuskar shi dan
har yan jarida sun mishi caaaaaa.

Dakyar aka matsa musu suka shiga motarsu,

Kwantar da kujeran yayi baya hawaye na zuba mishi.

Yana mamakin yadda mutane suka kware da cin amanar juna, haka kawai an dauke
shi an kai shi wata duniya na daban sabida rashin adalci da imani, abin mamaki har
da Mahaifin Aahil, ashe yasan shi, shi yasa da zaran ya ganshi da Aahil yake daure
fuskar shi, ko kuma yayi rawa Aahil fada, shi ya zata dan yana Kirista ne, ashe
sabida yasan ko shi waye!

𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙨𝙪 𝙞 𝙮𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙘𝙘

Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙗𝙞𝙮𝙖𝙣 𝙩𝙖 𝙩𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩𝙪𝙧𝙖𝙬𝙖/.+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....
Yan Niger Republic...
Zaku tuntube wannan number ne +227 84 50 64 76👈🏻
𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......[7/2,
9:19 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BHSY61

Koda suka isa gida jiki. Kowa yayi sanyi musamman yadda su Siyamah suka
takurawa kansu zaman wani gefe, tausayi suka bashi yana shiga gidan ya mika musu
hannu da gudu suka rufa mishi suna wani irin kuka.

"Kuyi shiru Ni One above mistake!"

"A'ah Yaya is not mistake son zuciya ne, ashe shi yasa muke abinda babu
kyau sabida mu din
illegitimacy ne, Nenneh ta cuce mu, Allah kayi mana sakayya!"

Wani irin tausayin yaran yaji ya sake kama shi tare da tsoron Allah.

"Dan Uban ku! Alqur'an fita zaku mana a gidan, kuke can ku cigaba da zama da
shaidanun iyayenku, haba ashe shi yasa baku gajiya da bin maza,.kamar bunsuraye,
ashe barbaran gado ce, maza ku b'ace min a gidan mu."

Cikin damuwa Fa'iz yace mata.


"Tunda bai san da yaran ba, kuma cikin su ya kai tsawon wata shida. Aure ya bashi
babu yadda zayi dasu. Suma zasu zauna damu tunda kanen mune"

"TOH basu zauna ba, dan banza mara kishin iyayen shi, baka ji abinda ta
aikata ba?

Ko tsabar son kai da kalan dangi zaka, shishigi fitar takaba da molo, Toh
tafiya gurin dangin Ubansu zasu yi."
Muhawaran su yaƙi karewa tasa B barin gurin su, ya nufi shashin Abba.

Anan ya zauna, yana kallon yadda Ummi taci kuka har ta godewa Allah.

Daura kanshi nayi akan cinyarta, yana sauke wasu irin kwalla. Amadadin
farin ciki, sai gashi sun buge da kuka.

"Ka tashi kaje ka dawo da Husnah!"


"Ummi! Cik....."

"Bana son Musu! Babu yadda za ayi Husnah ta cire yarinyar wata tara to ten a
nono, babu reasons, kaje ka dawo da ita, idan ta haihu sai mu duba muga dan waye!"

Mik'ewa yayi cikin damuwa, dan wallahi baza a haifa mishi shegen ba, haka kawai.
Kuma yasan halin Devanah ntunda ta fadi haka babu karya tasan kome akan babyn cikin
Husnah.

Kawai Ummi tana nuna mishi bangaren ci ne zan bai da Wadatacce ilimin addini.

Shafa kan shi yayi, tare da barin gurin su, zuwa can inda ya zauna.

Dukda irin kewarta da take addabar ruhin shi, amma ya gwammace ya zauna babu ita,
da ya ganta da cikin wani, a jikinta kai Devanah ta cuce shi.

Tunda yake bai tab'a jin tsanar wani a duniya sama da Devanah ba, haka ya shiga
had'a kayan shi.
A ranshi yana alkawarin sai ya zubda cikin kota halin k'ak'a ne.

Kwana uku yayi a Yola sannan yayi musu sallama, sai Zimbabwe.
---
Ban san watannin cikin ba, ni burina kawai na samu maganin da zai b'arar min da
cikin.

Dan haka bayan na samu Innarmu tayi barcin rana, Dama ba kowa a gidan sun tafi
makarantar, daga ni sai Innarmu Babanmu ya tafi kasuwa.

Ban dauki Zar-minah ba, na lallaba a hankali har nafita dan bani da karfi
ko kadan. A hankali nake tafiya.

"Lallai baki da hankali! Cikin zaki je a zubda shi! Husnah zaki biyewa
zuciyarki da ta mijinki! Wallahi kin bani mamaki, maza juya ki koma gida dan ba
magani ba ko asibitin zaki dura a cikin ki bazai fita ba, ke ko jini bazaki gani
ba. Duk wanda ya matsa cikin ya fita, Allah sai na shafe mishi kafaffunshi da ganin
shi, sai an haifi abin cikin zai budewa ganin shi ba shi daya ba, hatta ke.

Da kike uwar cikin bazan kyaleki, ba dan wallahi sai na nadeki guri guda har
sai kin kusan haihuwa zan warware ki, fita. Maza ki koma dan mijinki ya kusan
isowa. Kuma zaki sha mamaki dan wallahi sai kin nime ni da kanki"

Daga haka tayi b'acewarta cike da damuwa na juyo gida, ina shiga ko minti sha
biyar ban yi ba, sai gashi ya iso.

Dole nice nayi ta hidima dashi kafin Ummi ta tashi.

Kallon yadda na rame, sosai sai cikin da ya danno. Rintsa idanun shi yayi,
bakin ciki yana kara samun matsuguni a ranshi.

"Me yasa baki fidda wannan kadararren cikin ba?!"


Juyawa nayi na sake mishi murmushi, sannan nace.
"Ba zan iya ba!"
Daga haka na juya zan fita ya taso ya tsaya a bayana yace..
"Ki zubda cikin! Ko muje mu zubda"
Juyawa nayi tare da dafe cikin nace.
"Ina son cikina! Kuma ko me zaka yi bazan fidda shi ba, zaka iya sani nayi maka abu
kuma yi sabida biyayya, amma akan cikin jikina!

Gwara ka sake ni, sakin ma ba daya ba, ba biyu ba, kuma ba uku ba.
Zan dauka a matsayin line of my destiny."

Daga haka na ficce a dakin, ran shi kuwa kamar tayi bindiga.

Dole ya sab'awa Husnah, ta cika taurin kai, dole ya hukunta ta, ayi mace bata
jin maganar ka.

Shi yasa yake jin tsanar cikin, dole ma a barar da cikin.


Zama yayi bakin kishi na turmushe shi, a gurin.

Barci ne me mugun dadi, ya kwashe shi a gurin.

Cincirindon mutane ya gani a kofar dakin Innar Husnah, ka wasu na kuka. Wasu
na alhini.

Zar-minah kuwa ihu take tsallawa, cikin sassarfa ya isa bakin kofar Innar Husnah,
yana d'aga labule yaga mutum cikin farin kaya a kwance, ga jini na malala.
A dimauce ya isa kan gawar ya shiga buɗe suturar da aka mata, yana jin
wata na cewa.
"Wannan shine sakamakon zubda cikin da kuke buƙatar yi.

Matuƙar kuka nace zaku zubda cikin haka zai koma muku, wannan baka ga kome ba."

Buɗe gasar yayi yaga fuskana, da sauri ya rufe tare da. Kwala min kira.
"HUSNAH!!!"

Da karfi hakan ya farka dashi daga barcin da yake.

Shigowa nayi da sauri har muna buge juna.


"Baki mutu ba! Sannu babu abinda ya same ki, muje asibiti.

Muje su duba min ke, babu abinda zai faru, bazan kuma cewa a zubda cikin ba, ina
sonki fiye da cikin."

Ga baki daya ya rude, ga tsoron Allah da nagani a idanun shi, haka na saka
abaya muka tafi wani asibitin a cikin garin.

A cikin gwaje-gwajen da suka min, aka gano cikin kamar biyu ne, watanni
cikin biyar.

Shiru nayi ina nazarin fuskar shi.


Sai naga bai damu ba, sai ma damuwar shi lafiyata.
Magani suka rubuta min dan har yanzun bana iya cin abinci.

Muna dawowa, Muka samu Innarmu ta tashi, gaisawa suka yi. Sannan ya gaya mata
jibi zamu koma, amma akwai abinda zai yi a garin nan kafin ranar kuma yana son ya
tafi dani.

Bata ce kome ba sai fatan a dawo lafiya.


Kayana jikina kawai na bishi dasu, dan da kunya na koma daki daukar kayana,
tunda muka isa masaukin shi, na gane take taken shi, ya kawo ni ne dan ya roke ni.

Sai na shiga fushi, amma dake bai da kunya duk wannan tijarar da ya min sai da ya
turmushe ni, ko tausayin cikin jikina bai yi ba, haka ya murza ni son ranshi.

Kwanan mu biyu, koda yake nima cikin ya sani damuwa dan haka ban wani daga
hankalina ba, nabi yarima aka sha kid'a.

Tun safe yake ta shirin kallona yayi, yaga yadda na samu.


Dawowa kusada ni yayi, sannan ya riko hannuna yace.
"Kiyi hakuri! Wallahi ni kaina ban san me yasa nake yawan jin zafin ki ba, nasan
dai ina sonki sosai."

"Na san da haka, sai dai ina tsoron kar na koma, ka kuma juya min baya,
tunda cikin kace babu naka a ciki, ina son ka barni na haihu, idan yaso kaga zan
zame maka nauyi zaka iya sak...."

Rufe bakina yayi da hannun shi, yana kallon cikin idanuna. A hankali na janye
idanuna daga nashi na kuma zare hannun shi a bakina, ina kallon kasa, d'ago haɓɓana
yayi.

*_You’re all l never dream of all want, all I need, not even a billion
dreams could not describe what you are to me only these words can._*

"A da can idan ka fadi haka zan iya yarda, amma a yanzun tsoron kalaman nake
domin ba zasu tab'a zama gaskiya ba.

B ka koya min abubuwa da yawa, a ciki kuwa har da rashin halacci, B ina sonka
shi yasa bana iya rike laifinka, da za a duba zuciyata, Toh tabbas za sha tarin
laifuffukan kane a dankare a zuciyata, Amma har kullum zuba musu ruwa nake na wanke
su.
Domin kar su zame min madubin dubawa na, B son da nake maka, shi ya haifar min
da mugun kishinka, kuma bazan daina kishin ka ba, matukar zan ganka da wata mace ba
makawa, zan iya haukacewa.

B ina masifar kishin ka, shi yasa nake ganin tafiyar mu bazata yi daya ba,
kawai kaje kayi rayuwarka nima zan yi nawa."

Rike hannuna yayi tare da sakawa ya tallabi fuskar shi, cikin tashin
hankali. Yace,
"Karki juya min baya man, ina sonki haƙan, idan kishi ne Nima ina dashi don Allah."

Kura mishi ido nayi, hannun shi ya kai fuskana, yana goga min hancin shi
akan nawa, murmushi na sake, tare da d'ago idanuna ina kallon shi, gira d'aya ya
d'aga min, na kuwa sake mishi murmushi, Wanda ya fidda kyan fuskana, dan cikin ya
karar dani.

Hannun shi naji akan cikin, da sauri na kalli cikin idanun shi, kashe min idon
nayi.
"Ina son shi! Kuma na shirya tsaf domin yakin duniya akan shi, koda zanyi zan rasa
kome nawa, na shirya tsayawa Yan biyu na"

Zuba hannuna nayi a kafad'arshi, ina me daura fuskana akan nashi.

"Kasan farin cikin da nake ji! Amma ya naga sauyi far daya."
Ware idanun shi yayi, yana wurgasu ko ina kaman me niman wani abu.
"Mafarki nayi wai sanadin zubda cikin ki mutu"

Yana dasa aya ya kai bakin shi kan cikin yana sumbatar.

Cusa hannuna nayi cikin gashin kan shi.


Sannan na sumbaci goshinsa, ina me cewa.
"Allah ya tabbatar mana da farin ciki a rayuwarmu, ya kuma kara mana kaunar
junarmu, B!"

D'ago kai yayi yana kallon cikin idanuna yace.


"Amin! Mahnoor! Ki barni naji shawara da babys dina, indai ba fara kishi zaki yi
akan su ba."

Wasa nayi da gashin kan shi nace.


"Karka manta yau zamu bar kasar baki daya, hmm Su Innarmu, zasu zo ganin gida.
Shine ka boye min, batun Fa'iz da Maryam, sai da yazo yake gaya min, aikuwa na zuga
Innarmu da Baba, dan haka sun ce ya turo."

Mintsinina yayi, tare da kai wa boons dina riko yana murza nipples din.
Tura baki nayi tare da ture kan shi nace.
"Kyale ni, baka da wani aiki sai s**x shikenan fa, mayyen mata kawai."

Zuba min ido yayi sannan ya d'aga kafadar shi yace.


"Eh naji, kuma maitar ma kece na kama, naci nama na ci kashi."

Zaro ido nayi ina me mamakin wannan maganar tashi, anan yake gaya min abinda ya
faru a shigar dasu Hindu kara da akayi da kuma irin abinda suka aikata.

Sai dai yaƙi gaya min kome akan yaran gidan, iya tausayi na tausaya mishi, ba
iya shi ba hatta iyayen shi da kowa na kusa da shi, Amma ba komai, dan kowa Ni
mutun da irin tashi kaddarar.

Mik'ewa yayi sannan yace..


"Idan aka gama case din zamu koma Saudiya bazan dawo kasata ba, sai na tanadi
makaman kare kaina, b'arnan da nayi nake son na gyara kafin lokaci ya kure min, da
fatar zaki taimaka min, koda kuwa ban yi dai-dai ba."

Mik'ewa nayi a hankali tare da sake mishi murmushi, nace.....

Ku gama kome Devanah na zuwa zata ci kaniyarku

𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙨𝙪 𝙞 𝙮𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙘𝙘

Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙗𝙞𝙮𝙖𝙣 𝙩𝙖 𝙩𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩𝙪𝙧𝙖𝙬𝙖/.+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....
Yan Niger Republic...
Zaku tuntube wannan number ne +227 84 50 64 76👈🏻
𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......
[7/2, 9:19 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BHSY64

Dadah ta dawo, ita ta fara cin karo da abinda Sadeeq da Na'ilah suke, kunsantar
bata kwanan kwab'a.
Bata musu magana ba, sai ta fara shigowa part dina, nan tazo taga kayan
bakin ciki, ranar farko da tazo ta same ni da doguwar rigar da na makalewa.

Bata damuwa, muka zauna can muna hira ya shigo.


Zama yayi suka gaisa, sannan ya mika min wata laida.

Karba nayi cikin jin dadi sannan nace.


"Nagode!"
Ina dubawa naga sabuwar waya ce, dan tun ranar da nace ya bani wayar shi ya shiga
rike abinsa koda wanka zai shiga da itace zai shiga.

Ganin hankalina ya tafi kan waya, ya sashi cewa.


"Bari na shiga cikin gidan."

"Ka zauna a nan Husnah, ina abincin shi."

Mik'ewa nayi cike da kunya, dan wani lokaci shi yake dauko abincin shi, na nufi
kitchen ɗin na dauko abincin na ajiye mishi.

"Ina ruwa da cup"


Komawa nayi na dauko, na ajiye mishi, daga nan na koma kan wayata da zan saka a
charger.

Tunda ya zauna ya sawa abincin ido, bawai ban da iya girki bane, no na sami kwarewa
a girki Sosai kawai abinda yake bukata shine a zauna ana tattalin shi, amma na
kasa.

Yana fara cin abincin ya fara tsaki, kallon shi mu kayi, tare da tambayar
shi.
"Lafiya?!"

Tsaki yayi tare da tashi ya bar abincin, ya fita.


Daukar abincin Dadah tayi taci yaji babu matsalar kome, can itama ta koma cikin
gidan.

Tana shiga cikin gidan ta same shi yana cin abincin, fuskar shi a sake,
Na'ilah na zaune kusada shi sai surutu take zuba mishi, bata bi kansu ba. Tayi
wucewarta.

Anan ta fahimci matsalar daga nice, kada kanta tayi.


Washi gari ma tazo, mun jima da ita, abin dariya kayan jiyan nan dai, shi ta
same ni dashi.

A can kuwa ta bar Na'ilah ta caba ado tana jiran shi.

Kuwa na gyara ko ina, amma banda jikina. Haushi ne ya kamata, lokacin da yazo
zai koma cikin gidan cin abinci.

Yana fita tace min.


"Amma Huzna kinyi wauta sosai! Meke damunki? Yarinya aure ko shekara biyu baki yi
ba dube ki fa, sabida baki da hankali.

Kullum mijinki sai ya dauki abincin yaje inda zai samu kulawa, ke kina zaune da
wata shegiyar doguwar riga.

Anya kinyiwa kanki adalci, dubeki fa, me kika fi wata mace. Kinsan yadda
mutane da yawa suke niman doguwar mace irin ki, amma kin zauna kamar namiji wata
halitta.
Wallahi ki sake lale, domin duk wannan kishin banza ba zai hana shi karin aure
ba, ki canza kaya yanzun kuma wallahi kika min shirme, sai na fantsala miki mari a
fuska."

Haka na tashi na saka kayana, ina jin haushin Dadah, ina fitowa tace.
"Koma kiyi kwalliya yar wofi samodara."

Haka na koma na shafa gida da kwalli, sannan na fito.

Muka nufi cikin gidan ina rike da hannun Zar-minah.

Muna shiga falon, nayi mugun gani, Na'ilah ce ta dibo abinci, zata kai mishi bakin
shi na shiga da siririn murya nayi sallama, idanuna ya sauka akan nata, sake
cokalin tayi tare da mik'ewa zata gudu.

Gabaki daya ji nayi bana gani, na soma dauke wuta, dafa kujeran nayi sabida dan
fadi.

A hankali na zauna, ina sake wani ajiyar zuciya, kafin wani irin kuka
yazo min. Kallon shi nayi, shima kuma jikin shi yayi sanyi.

Da nasamu na ji dai dai, sabida addu'o'in da suka zo bakina. Tashi nayi


da sauri na bar gidan, Shashina na nufa.

Shima ya tashi zai bini Dadah tace mishi.


"Munafuki! Dole wancan yarinyar bata bar gidan, kuma kai ba dan Ubanka ka tattara
ka koma makarantarka"

Haka ya bar falon, yazo ya same ni, ina hada kayana. Tare da kuka sosai,

Yayi juyin duniyar nan na kula shi naki, karshe shima hada kayan shi yayi, tare
da na Zar-minah.

Ganin ina jan kwatina zan fita, yace min.


"Kika kuma wani taki ban yafe ba"
Ya tawo har gabana, yace.
"Wallahi babu so..."

"Don Allah ka kyale ni na tafi Bauchi!"

Duk yadda yaso min bayani kin kula shi nayi, karshe a daren ranar muka
bar kasan, domin nace mishi zan kashe Na'ilah, kuma yadda na hau din nan zan iya
aikata haka.

Mun isa kano dan tacan muka bi, tunda muka shigo garin har muka bar garin, ina
kuka kuma nak'i mishi magana tsabar bakin ciki, da yar shi yake hira.

Ban san iya adadin bakin cikin da na kunsan ba, amma tabbas ina jin da zan
fidda zuciya na waje, babu wanda bazai ga halin da nake ciki ba.

......
Naso na sauya sosai, domin na dan fara yin abin arziki amma bana mishi magana. Duk
abinda zan mishi bana magana dashi, hakkin shi ma, in zai shekara a kaina juya kai
nake yi yayi ya bani guri na sami kaina.

Tsakanin shi da Na'ilah bata sake zani ba, dan muna dawowa suka ci-
gaba da hidimar su ta Whatsp, idan ya tafi makaranta, a can suke shan soyayyar su.

Idan ya dawo gida zai kashe kome.


Sai cikin dare kuma ya tashi ya bar dakin suyi ta hirar su a can dakin shi,
cikin dare na farka na zata yana ban daki ne naga ashe baya cikin.

Ina gama abinda zanyi na fita zuwa falo kawai naji yana hira har da
dariya.

A ranar haihuwa ce kawai bata zo min ba, amma naga tashin hankali. Kamar
zan buga mishi kofar na kyaleshi.
Dawowa d'akina nayi na zauna ina kuka.

Har ya gama ya dawo dakin ina kuka, yayi tambayar duniyan nan ban bashi amsa ba.

Take yasha jinin jikinshi, ya shiga kame kame.

Washi gari na gama abinci, sannan na shirya musu, na koma dakin, dan ina dan
ƙoƙarin zama muyi dan hira sama sama.

Yana cin abincin ne yaga wata karamar not.


_Zan shiga Masallacin_

Bai ce kome ba, ya rubuta min.


_Allah ya dawo dake lafiya! Kuma kiyi hakuri ki mana addu'ar zaman lafiya_

Yana gamawa ya fita, nima da na gama shiryawa na fita da Zar-minah.

Tunda na isa masallacin naji sauki sosai, sai dai bana jin zan yafewa
Na'ilah mijina, bayan nayi addu'o'in, tare da niman Ubangiji ya sassauta min kishi
na, sai kuma Allah ya shiga tsakanin mijina da matan banza nayi kuka sosai, sannan
na fito.

Ina zaune Zar-minah tana kan cinya ta, kaina a sunkuye. Naji muryan Fatima
Adamu².

Naji tanawa wata fada. Me irin halina.


"Fisabilillahi! Iman kinyiwa kanki adalci, wannan b'atar basirar fa, sai kace baki
yi zaman aji ba, keda kanki kike banzar da mijinki, taya ba zai makale da matan
waje ba."

D'ago kai nayi, ina kallon yadda ta kara gogewa, dan ko a makarantar ita wayayya
ce, nice ban shiga cikin alamarinta.

"A²"
Na kira sunanta, zaro ido tayi waje tace.
"H² Manga!"

Aikuwa ta iso kusadani, muka fara gaisuwar bayan rabuwa, tare da bata labarin mijin
da nake aure.

Tayi dariya sosai, sannan yace.


"Da juyayyen idanun sh...".
Kai mata duka nayi, tana dariya tace.
"Ko ba haka ba, ga kuma saka din shi nan a gabanki."

Nan muka yi hira, bayan munyi ibadarmu, na dauketa zuwa gida na, taji dad'i sosai
dan da kanenta ne, muna cikin hira ya dawo, take na sauya fuskana,. Dauki duk wani
abin bukatar shi na kai mishi dakin shi, yaso ya tsare ni muyi magana naki, karshe
na fashe da kuka, na fito da sauri, na wuce d'akina.

Fitowa yayi zai bini, tace..


"Mr Arrogant! Kyaleta, itace zata baka hakuri not you"

Juyawa yayi ya fara tunanin inda ya sanya.

Shigowa dakin tayi taja kujerar ta zauna, tana kallona.


Kafin ta shiga bani labarin, irin cigaban da tasamu, dukda mijinta babba ne, ya
manyanta, amma ya zame mata chewgum, ko superglu, yanzun ma tare suka zo.

Uwar gidan su ta girma, haka ma ta tsakiyar ta, wacce take bi ce bata wani
girma can ba.

Ta kuma kara dacewa, a yanzun haka cikine da ita wata uku, suka zo Umrah.
Tana da Yaronta ta barshi a gurin Uwargidan.

Sannan ta kara min dacewa.


"Nayi ƙoƙarin gano ainiyin matsalar shi, ta hanyar haka na sace zuciyarshi, dan
Baban Ahmad bai da matsala. Dole Zama da miji yana bukatar, kissa, kisisina,
shagwaɓa, tattalin miji. Zama dashi kina bashi labarin ban dariya.

Amma kin zauna kina b'atawa kanki lokacin da shirme kishi waye zai saurare ki.

Ki godewa Allah yana ganin girman ki, shi yasa baya iya ci miki fuska, da
wani ne kin isa ki nuna mishi kinji haushi ne,, wallahi bazai fasa ba, sai manya
cigaba.

Husnah yanzun an daina haukar da kike kira Sunan kishi, domin mata sun waye,
baki da hankali, har yanzun kina nan da yadda nasanki da gidadanci.

Ki dube shi bafa, ta ko'ina ya tsare miki, amma kulawa dashi ya gaggara,
wallahi kwalin degree ba dake ya dace ba, kamata yayi a sayi miki tsire a cikin shi
ci, maybe ki fahimci katon Kuskuren ki.

Kinsan yadda maza suke buƙatar mace me wayewa kuwa, wacce bata boye
halinta, amma ke kin zauna kina kishin banza.

Bani numberki na sanya Aunty Fareeda ta sanyaki a Group din mu na Whatsp."

"Nifa bana yin su!"


Zaro ido tayi, ta zauna cike da bakin ciki.
"Wallahi ji nake kamar na rufeki da duka, mara mutunci. Dalla bani wayarki."

Tunda muka zo ya saya min layin mtn na nan, ina kiran su Innarmu.

Dauko wayar nayi, na bata ta karba tana hararar na, ai bani da


tacewa, tunda gashi nan tana shirin dawo dani kan hanya.

Cikin damuwa nace mata.


"A² yarinyar da taja hankalin, sannan Ni ban iya shagwaɓan nan ba, ban san yadda
zanyi na dawo dashi hanyar da ya sauka ba."
Murmushi tayi sannan ta dafa kafad'ana, tace.
"Insha Allah! Daga yau kina tare dani, babu abinda bazaki iya ba, amma abu na farko
kina karanta littafin Hausa Novel!?"

Girgiza kai nayi, sannan nace mata.


"Ban iya ba ma!"
"Toh zan saka a sanya ki a Group, na Ladies Forum! Sakarya kome sai an gaya
miki, Husnah first Class kika fita dashi, amma da alamu me tallar awara da yaji
tafiki hankalin iya biyar da namiji, yara ƙanana zaki ji an kamasu a dakin zabga-
Zabgan maza.
Wa'enda suka fi mijinki a shekaru, sannan lalata su, dan dai baki aikine, sai
kin je kiga yar sha biyar tazo na maganin hana daukar ciki, Husnah mufa yan Health
care ne, idan bamu san yadda zamu yi da mazajenmu ba ya kike so a kiramu, sam baki
da hankalin da zaki wabce mijinki, kin tsaya."

Dake na samu lamban yabo a sakarci har labari na bata yadda yake son Kulawa,
kamar ta kare ni, cilla min wayar tayi, tace.

"Na saita miki Whatsp, zan miki magana zuwa an jima, Ni cigaba da ajevo karki kwato
mijinki, yanzun babu lokaci amma zan miki bayani ta Whatsp."

Har waje na rakota, sannan muka yi sallama, ina komawa ciki na ganshi rike da
Zar-minah, ya mika min ita.

Kunya da nadama ya sani kasa kallon shi, ganin na kasa amsata ya wuce min da ita
daki, tsayawa nayi a bakin kofar, ya juyo ya kalli yadda nake rab'ewa, saukowa yayi
shima zai fita.

Kallona yayi bai kuma ce min kome ba, Nima haka.


Yana fita nabi bayan shi da kallo, hawayen bakin ciki.

Ko shekara biyu ban yi ba, amma na koma kucaka, mata aji, sai kace ba mace ba,
duk na surkurkuce, na koma baya Kamar bani ba, Allah Nagode maka da ka kawo min
dauki.......

𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙨𝙪 𝙞 𝙮𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙘𝙘

Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙗𝙞𝙮𝙖𝙣 𝙩𝙖 𝙩𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩𝙪𝙧𝙖𝙬𝙖/.+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....
Yan Niger Republic...
Zaku tuntube wannan number ne +227 84 50 64 76👈🏻
𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......

Yau kun hanani barcin Safiya...😎😗


[7/2, 9:19 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BHSY62
"Ashirye nake na tallafawa rayuwar mu, ta hanyar kiyayye duk abinda zai sanya ka
b'acin rai. Amma karka manta ina da zafin kishi, don Allah kar kayi abinda zai,
fidda halina."

Tashi yayi ya rungume ni, ta baya tare da daura hannun shi akan cikina yace.
"Insha Allah babu abinda zanyi ya fida miki kishinki, ina tare dake."

Sam bana jin zan iya barin shi ya rab'i wata dan B nawa ne ni daya, inyi
shi dan nice. Bana kuma jin zan rabashi da wata,

Kusan shi ya taimaka min na shirya tsaf, ni kuma na koma gefe ina kallon
shi, wanda hakan kuskure ne, damu matan hausawa muke yi, sam bana tab'a nuna mishi
ya burge ni, amma shi sau goma idan zanyi kwalliya zai ce min wow, kai ko a rayuwar
auren mu ne, bana nuna mishi naji dadi.
Amma shi zai nuna min yaji kasancewar shi dani, idan zan fadi Kuskurena
ina ga dayawa mata daina jin tausayi na zasu yi, sabida Namiji irin b yana son
kulawa da tattali, shi mutum ne da yake bukatar a ririta shi, amma Ni ban iya ba,
domin ganin ririta namiji.
Tankar b'ata lokaci ne, B yana son ayita narke mishi a jiki da wasu irin
soyayya irinta turawa, amma ni Allah ya gani bazan iya wannan ba, duk da bai da
yawan magana, amma yana son ana hira dashi ana mishi yar shagwaɓa.
TOH wallahi a duniya ta babu abinda na tsana kamar shagwaɓa, duk yadda
yaso nayita sake jiki dashi muna kyakyawan soyayya fir baki nuna mishi bawai ban
iya bane, kawai bana jin a raina nayi din ne.

Yasaba ganin matarsu na Kiristoci, sune suke bautawa mazajensu. Dan


haka yana son na ririta shi, amma na kasa.

Haka muka nufi gidan mu, muna, cike da farin ciki. Lokacin da muka isa daukar
Zar-minah nayi wacce ta manta damu, sai da taga mun shigo zata botsarewa Innarmu.

Daukar ta yayi tare da durkusawa ya gaida Innarmu, cikin farin ciki


ta amsa, lekowa Maryam tayi tana dariya tace.
"Addarmu! Barka dawowa daga Honeymoon."

Dakuwa nayi mata, ina murmushi, nace.


"Ina wasa dake? "

"Daddyn Zar-minah! Kajita ko tana zagina" ta faɗa tare da tura bakinta.

Jan kumatuna yayi tare da kallonta, aikuwa ta saka dariya.


Murmushi tayi cikin shagwaɓa tace .
"Madalla an ramin!"

Sai ta bani dariya saboda ban ga abin narke fuskar ba.

Matse hannu na yayi yace.


"I like! Yadda take spoiled, son Allah kema kiyi min,"

Daure fuska nayi nace.


"Wallahi ban iya ba,.kuma bazan iya ba. Haka kawai"

Matse hannuna yayi, tare da narka fuskar shi.

Muna zaune baba yazo, nan muka gaishe, tare da dan tab'a hira sannan maryam ta
fito mana da kayan mu.

Addu'a Baba yayi mana, muna cikin haka ne, Mubarak da Abdul tare da Ghaddafi.
Nan muka yita kuka, sannan muka fito.
Har airport suka rakamo, sunan har muka bar garin.

---
Karfe takwas muka iso garin Lagos, bayan mun dan zauna kaɗan. Sannan muka taso zuwa
Yola.
Da murna su Fatimah da Aminah, tare dasu Siyamah. Da murnar, buɗe musu
hannu yayi suka shiga, sai murna suke suna mishi barda hanya.
Fatima da Amina ne suka juyo gurina, suka ce.
"Aunty Hussy! Barka da zuwa, ya hanya."

Murmushi nasake tare da bude baki zanyi magana, kawai naga wancan Yarinyar nan
me sunan haila inji Dadah ta rungume mijina, tana kuka.

Dauke wuta nayi baki daya, ban san lokacin da nayi wani irin zabura na ture
Yarinyar nayi cikin zafin rai ya kifa mata mari, idanuna ya rufe, kawai nayi kanta
zan rufeta da duka.
Fincikoni yayi tare da daka min tsawa.
"Ki nutsu! Hauka kike yi."
Fadawa jikinshi nayi tare da fashewa da kuka.
"B! Huging dinka tayi da, very close, B ji yadda zuciyata ke bugawa. Wallahi kashe
yar iska zanyi ta tab'a abinda nake so."

Jan hannuna yayi muka shiga cikin gidan, ina hararar shegiyar Yarinyar, dan
sai naci Uwata.

Ina shiga falon naga Ummi na isa gabanta, na fada a jikinta na fashe
da kuka, harda shasheka nake.
"Ummi! Rungume shi tayi nay..."

"Kai Husnah! Duk kanenki ne fa, wacece ta rungume mishi."

Zama yayi rai a jagule, yake bata labarin abinda ya faru, juyawa tayi,
tana kallon Na'ilah da take share kwalla.

"Karki kuma! Idan na kuma jin labarin kin rungume wani, sai na koreki gidan ku,
kije ki zauna ke dayan ki. Ku wuce ku bani guri."

Suna barin falon ta shiga min nasiha.


"Husnah! Bana son wannan abun ai zasu renaki ne! Kishi hauka zai saki, don Allah
bana son haka."

Ajiyar zuciya nayi ta saukewa.


---
Shafa fuskarta tayi tana kallon kanta a madubi.
"Husnah! Kika mare ni! Allah sai na rama a ruwan sanyi, zata gane bata da
hankali."

"Kina jin abinda Ummi tace ai, don Allah ki bari kuma."
"Sughra ina zaune ne a gidan nan sabida shi, wallahi ko ban ci ba, sai na b'ata."

Tana gama fad'ar haka ta bar dakin,


...
Na shiga na gaida Abba da jiki, sannan na fito na sami Ummi da Ammih suna aiki
gefen su, Fatima da Siyamah ne, suke aiki dan haka nima na shiga aikin da suke,
muna yi ana hira duk da dare ya ɗan yi, amma haka bai wani, dame mu ba

"Ammih! Banga Dadah ba?!" Na tambaye su.

Dariya Siyamah tayi sannan tace.


"Rigimality! Bata nann. Tana Gyambu, wai taje bikin jikar kawarta zasu saka
yarinyar A lalle, kuma kin san Dadah da shishigi. Allah ina gaya muku idan ba ayi
da gaske ba zata iya lalata musu aure ta dawo abinta.

Yanzun shekaranjiya da Kawu Hassan yazo, take tsafe Aunty Sadiya, wai haka
kawai da lokacin ka , kaje shan wani kwayar hana daukar ciki, Toh wallahi Sai yayi
aure tunda ke baki son ya haihu ya tara zuri'a da dangi, ji min tsohuwa da fitina,
wai idan ita baza tayi ba toh yabawa masu yi hanya su yi."

"Aikuwa keda sauki jiya ban san meye Muh'd yayi mata ba, amma ita yakira
suka gaisa. Bayan sun gama ne take ce min wai, dan banza matsolo, ya cika son abin
duniya, ko irin dan abin Toshin nan baya yi, sai kullum ya kira yace ooni, Ni kuma
sai na makale murya nace baibi, tace da shegen murya kamar na fataken dare.

Ni kuma da murya kaman an matse, munmuki"


Me zanyi ban da dariya, nace.
"Sai na gaya mata, kunyi gulmarta, da bata nan."

"Ai dole ce ta kama, Allah idan da za ayi film toh idan za a bada award na
comedy Dadah zata cinye ta hana kowa, kuma zata yi magana bata yi dariya ba, sabida
rashin kirkinta yayi yawa."

Haka muka gama aikin, sannan muka nufi part din mu nayi wanka da alola,
sannan na gabatar da sallar isha, kafin na daura da shafa'i da wutir.

Ina zaune sai gashi ya shigo, fuskar shi a daure ya zauna, tashi nayi na
zubo mishi abinci na ajiye, sannan na koma can gefen shi na zauna, ina kallon tv.

D'ago kai yayi cikin takaici Yace.


"Baki iya bada hakuri bane?!"

"Toh amma meye nayi ma...."


Katse wayar shi, wanda yake dab dani, duba screen ɗin nayi naga lil sis!
Dauka yayi tare da sakawa a kunne, yace.
"Mimih!"
Shiru aka yi yace, ya sake mai-maita kiran mimih.

A sanyayye tace.
"Yaya Sadeeeeq! Kacewa Aunty Hussy tayi hakuri bazan kuma ba. Na'ilah ce"

Ta karshe da shashekar kuka.


"Hey! Kiyi shiru, babu kom...."

Zaro ido nayi waje, da mace yake waya, fauce wayar nayi.
"Keeee! Na'ilah! Wallahi kifita idona uban me kika kira min miji."

"Hhhh! Dama ai nasan sai kin nuna hali, kuma wallahi bazan barki ba sai na
rama marina, ko ban dake ki ba, sai na sanyaki kuka, gaki ga mijin ki, sai kinyi
kuka da idanunki"

Tashi nayi na fita da wayar ban ce mishi kome ba, ni nan zanje Bala'i,
koda na fito duhu gurin ya sani komawa.

Ina huci, zuba min ido yayi tare da mika min hannu na bashi wayar shi.
"Kiyi hakuri! Insha Allah haka bai kuma faruwa ba."

Kuka ne ya kwace min, nayi kuka sosai, sannan na tashi na kwanta,


ina ajiyar zuciya.
......
Mun shirya dashi, amma wani abu daya dana fahimta, yana ƙoƙarin kashe wayar shi
idan muna gida, zai yi wuya ka sami wayar a bude, da zaran yazo inda nake toh,
bazai kuma kunna wayar ba, sai gobe ko kuma in ya tashi a gabana.

Wai dan mu zauna lafiya, duk abinda yasan zai b'ata min rai, kokari yake ya
guje shi,kuma abin bakin cikin, shine ban san yadda zan tattala shi ba, ban san
yadda zan ririta shi ba.

Nifa kawai ina aure ne, abinci ma dan ya zama min dole ne nake girka mana, amma
da za a barni bazan yi ba, zan amso daga cikin gida ne.

Ban san cewa kashe kaina nake ba, domin shi mutum ne me son kulawa,
satin mu daya da dawowa ashe da safe ina gama abin karyawa zai dauka ya kai cikin
gidan.
Yana kaiwa Na'ilah zata amsa ta ajiyewa su, Ummi ta bashi wanda ta girka. Tana
bashi suna hira tana kuma fada mishi irin halin maraicin da take ciki, da dailin da
yasa ta dawo, gidan nan da zama.

Ummi tayi mishi gargad'in, amma ya faɗa mata cewa babu wata soyayya kawai. Tausayin
su yake ji ita da su Siyamah.

...... Idan rana tayi yazo cin abinci, baya samun nutsuwata, ko ina
kwance ko kuma ina wani abu can, duk sai yaji ba dad'i, karshe daukar abincin yake
ya dawo cikin gida, ya tura mata sako.

Karku manta zuciya tana son me kyautata mata, kuma tana iya kin me
kuntatta mata, a cikin yan kwanaki ƙalilan yar banten uba, tayi min min wuf da
miji.

Koda kuwa abincin dare ne, a can yake ci, ban. Tab'a fahimtar kome ba.

Idan ya saka kaya zai fita, ina ya shiga cikin gidan tana kallon shi zata
tura mishi. Wannan shigar batayi ba, a sake wani.

Ina zaune zan ganshi yazo ya saka wata ya fita, ban kai da tunanin mace ke sanya
shi. Yayi komai.

Dake Ummi bata fahimci, irin alaƙar da ake a cikin gidan ba, kawai dai tana
ganin shi yana shigowa cin abinci bata kawo, zumuncin ya kai haka ba...
Kuma ban da sakarya irina, ban tab'a fahimtar kome ba, dan ko mun hadu a cikin
gidan zai yi wuya su nuna abin su a gaban mu, sai dai zasu yita chat.

Tana murmushi, idan ta kalle ni, sai ta fashe da dariya.

Wallahi duk ban san inda suka dosa ba, tunda ba wai ina shiga harkanta nake ba
abin gabana ya ishe ni.

Wani lokacin haka zata saka shi a gaba ya kaita shan ice cream, ko ya rakata
bikin kawarta, so alamarin su yayi tsamari sosai, sabida sakacin irin nawa ta
Bahaushiyah........

𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙨𝙪 𝙞 𝙮𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙘𝙘

Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙗𝙞𝙮𝙖𝙣 𝙩𝙖 𝙩𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩𝙪𝙧𝙖𝙬𝙖/.+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....
Yan Niger Republic...
Zaku tuntube wannan number ne +227 84 50 64 76👈🏻
𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......
[7/2, 9:19 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BHSY63
_Insha Allah kayana sun kusan isowa! Set na miski ga me bukatarsa yayi min magana_

Alaƙar su tayi nisa sosai, wanda yayi karfin haifar da yar karamar alaƙar da ba a
fatan faruwar shi, domin Yarinyar tayi mishi wani irin kamun da bazai iya kwacewa
ba.

A cikin yan kwanaki ta gayyace shi, zuwa bikin karin shekarun kawarta,
kuma ya shirya ya fita ya dauketa a gidan Kanwar mamanta, wani shaidanin shiga da
tayi, sai da ya sanya shi dauke wuta, na wasu yan lokuta kafin ya dawo kan hanya.
Tana shiga ta juya mishi baya tana fadin.
"Please! Zuge min zip!"

Mutun ne da yake son irin wannan rayuwar, bai sannan lokacin da ya kai hannun shi
ya zuge mata ba, ya kuma zubawa bayan ta ido. Sabida rigar bayan net ne, incompelet
ne.

Janye hannunsa yayi cikin nutsuwa, yana me tattaro nutsuwar shi, har suka fara
tafiya. Har sun yi nisa, ta juya ta kalle shi, cikin damuwa sannan tace.
"Kana fushi dani ko?!"
Yadda tayi fuskar mage, sai ta bashi tausayin, kauda kanshi yayi tare da mai dan
idanu shi bisa hanya, yana me bawa motar wuta.

Hannunta ta daura akan cinyar shi, tsigar jikin shi ne, ya mike ya zuba mata
ido, a hankali ya janye hannunta a gurin, ya cigaba da tukin shi.

Juyar da kanta tayi, kuka ta sake mishi, juyawa yayi yana kallon
fuskarta, kafin ya janyo hannunta ya daura a saman kan steering din ya cigaba da
tuki, yana kuma tsare gida.

Har sunyi tafiya mai dan nisa, ya kalleta da wutsiyar idon shi.
"Ina ne sunan unguwar da zamu."

"Chiroma street!"

Tab'e baki yayi, sunyi tafiya me dan nisa, ta juya tana kallon shi sannan
tace.
"Amma ai ba kayan nan zaka saka ba."

Shiru yayi yana tuna dalilin shi naki cire kayan da yasa, lumshe
idanunshi yayi.

"Zar-minah ce ta zuba min tea a jikina"

Murmushi tayi kamar abin bai dameta ba, amma kuma taji haushi domin har ta gama
fesawa Kawayen ta, zasu yi shiga iri daya.

Sai gashi Zar-minah ta lalata mata kome, haka suka shiga har gurin da ake
taron, ya juya bayan motar ya dauko wasu kwalaye guda biyu, ya mika mata.

Zaro ido tayi, tana mamakin yadda ya shammace ta, kasa magana tayi, dan bata san
meye ya saka a ciki ba, kallonta yake itama tana kallon shi, dukda yana jin haushin
abinda yarshi tayi amma bata wannan kyautar ya sanyata Mantawa da kome.

Bai kawo zata iya mishi wani shaidanin kiss ba, kawai sai jin bakinta
yayi tana mishi lazard kiss!

Wanda shi ba French kiss, gabaki daya ya dauke wuta, janye ta yayi cikin
sauri, tare da b'ata rai yace.
"Meye haka? Kinsan irin Kuskuren."

Kwab'a fuska tayi kamar zata yi kuka tarike kunnen ta, tana zubda hawaye
tace.
"Am sorry!"
Nuna mata hanyar fita yayi, har zata fita ya dawo da ita tare da mika mata
hanky.

Haka ta goge fuskarta, tare da goge kwalliyar.


Kallonta yayi yaga har lokacin kuka take bata daina, jan motar yayi suka
nufi Lamido Zubairu road, ana akwai wani katon shagon Saloon, ana ya zauna ya biya
kudi aka mata wani mugun kwalliya, kallonta yayi a madubi yaji ina ma da Husnah
ce..

Sai dai yasan bata da lokacin shi sai na shiru, wannan abun yana mugun samun
damun shi.

Duk wannan lokacin kamata yayi a ce da Husnah yake spent din shi amma abin
bakin ciki Husnah bata da lokacin shi, har Na'ilah tazo. Kusan dashi bai sani ba
sai da ta kanta tayi, tana kallon madubin tace.

"Hmm! Momy Zar-minah ko?!"

Wannan dan blush ya bata tare da juya mata ido yace.


"Muje dan zan koma gida."

Haka suka fito, har inda motar shi yake, suka dawo gurin Birthday din, zama
yayi a can inda babu yawaitar mutane, yana kallon yadda ake ta Shagali.

Mik'ewa yayi zai bar gurin ta rike hannunsa, tare da mika mishi wani cup da
juice din Grape a ciki.
Girgiza kai yayi, alamar ya koshi,

Cikin shagwaɓa tace.


"Please!"
Tsigar jikin shi ce ta mike, a rayuwar shi yana son shagwaɓa, amsa yayi
yasha, sannan ta mike ta kai kyautar ta dawo, suka fita.

Tun da suka fito, take ta barke mishi. Kamar yayi hauka, burin shi su isa
gida kawai domin kuwa yana ganin i dan bai yi sauri ba, zata iya san yashi ya
aikata mugun abu.

Addu'o'in babu wanda bai yi ba, har ya iso gida. Yayi rayuwa a Kirista bai
tab'a haduwa da Bala'in mace ba, amma yau da Allah ya gama shi da Na'ilah.

Yaso rena kan shi. Suna isowa gida ya sauke ajiyar zuciya, tare da ce mata.
"Fita"

Da sauri ta balle shi, ta kuma sauya fuskarta.

"Please! Can i hug you!"


B'ata rai yayi, ya kalli gaban gidan, yace.
"Out!"

Kafin ya dawo da hankali shi gareta, ta kuma bashi kiss a cheer din shi na
dama, ta fita da gudu, ta rufo kofar motar ta mishi gwalo sannan ta zura a guje.

Murmushi yayi dan ta bashi dariya.


Fita yayi shima zuwa cikin gidan shi, babu abinda na rasa na kima na mace, amma
ina kula da mijina abu yaci tura.

Wallahi mijina ba manemin mata ba, mutum ne na gari me halin dattako, yana da
kyawawan dabi'u, dan tun a Kiristan shi bai yi niman mata ba, amma shigowa ta
rayuwar shi madadin na gyara shi sosai sai gashi ina b'ata sanwata.

Ko yaushe zan fahimci abinda nake aikatawa oho. Allah shi kyau, mu muke jefa
mazajenmu a cikin halaka, daga baya mu kare da cewa. Sun tafi sun kawo mana abinda
yafi karfin mu.
Zaka ga matar Kiristan idan mijinta na gida, bata hada kome nashi da
kowa, amma abin bakin cikin, mu da musulinci ya bamu kome, sai gashi mune bamu da
dadin alamari.

Sauran kabilu, suna da dadin alamari, musamman zaka ga mazan mu suna gudun
Bahaushiyah suna auro, irin su Fulani! Kanuri! Tangale! Ko yoruba, sabida kana
tab'a su zasu ce matan suna da kishi amma kuma sunan iya tattalin namiji.

Idan kana niman mattatara marasa kirki, toh ka samu Bahaushiyah, iya
kokari B yana min toh me nake bukata bayan haka.

Tun yana Kirista yake min hidima, har ya musulunta, kuma har yau hidima yake
dani, amma na kasa sauke nauyin da yake kaina, ga bakin kishin Bala'i.

.....

Muna shiga sabon watan July, aka koma kotu. Har dasu Mommah.

Wannan karon shara'a tayi zafi dan an kawo wasu, amma an tashi Lafiya.

Tunda aka yankewa su Nenneh hukuncin zama gidan yarin na dindindin,


hankalin kowa ya kwanta,

Koda muka dawo gida, zama nayi a gajiye, dan naga tunda muka dawo bai da sukuni,
lokaci zuwa lokaci yana kallon wayar shi.

"Bani wayar ka na kira, Innarmu!"

Diriricewa yayi kamar wanda nace ya bani Rayuwar shi baki daya, idan
idanuna bai min karya ba, tabbas naga har jikin shi na keerrma, kura mishi ido nayi
na kuma cewa.
"Bani wayarka na kira Innarmu!"

Tashi yayi, ya kasa zama ya kuma kasa ci-gaba da zaman kai, gabaki daya ya koma
kamar wanda aka jona shi da wutar lantarki.

Karshe fita yayi tare da manna wayar a kunne yana cewa.


"Hello! Fa'iz!"
Ya fita abinshi, ashe dalilin shi naki bani wayar wani shegun hot Picture ɗinta
daga ita sai kayan barci ta turo mishi, yoni kam rabona da kayan barcin na manta,
sabida sakarci irin nawa, aure ko shekara biyu banyi ba, amma na kashe kaina karfi
da yaji.

Mama, kuwa fushi tayi dani, baki daya. Tun akan batun cikin. Kuma dama tazo
zata gaya min zasu birnin Kisra ne, yazo ta same ni zanje zubda cikin...
𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙨𝙪 𝙞 𝙮𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙘𝙘

Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙗𝙞𝙮𝙖𝙣 𝙩𝙖 𝙩𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩𝙪𝙧𝙖𝙬𝙖/.+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....
Yan Niger Republic...
Zaku tuntube wannan number ne +227 84 50 64 76👈🏻
𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......
[7/2, 9:19 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BHSY65
Shiga kitchen nayi na rasa me zan dafa mishi, haka na fito.
Na shiga dakin na same shi, yana aiki da laptop. Ina shiga yace min.
"Baby zo Nan!"

Jikina ne ya mutu, yana kallon laptop din. Nufin shi nazo na zauna akan cinyar shi.

Kasa motsi nayi daga inda nake, ina kallon shi, hawaye na cika min ido, a hankali
na isa gabanshi. Kamo kanshi nayi na rungume a kirjina, hawaye na zuba a kanshi
zuwa kafad'arshi.

"Don Allah! Ka gaya min ta yadda zan gyara, wallahi kome ya kunce min"

D'ago min kai yayi yana murmushi, sannan ya rike ni na zauna akan cinyarshi.

"Ni bani da buri, akan irin macen da nake so. Amma ina son a kula dani, ina son a
tattalani. Bana son tuna miki baya amma idan na ganki a ciki wani irin yanayi,
mamakin ki ne yake damuna.

Nayi ta tambayar meye ya sauya ki, ina son Abubuwa da yawa amma naga kamar ke
ba damuwarki bane, Husnah ina son Naga idan ina rayuwar aure dake ki nuna min jin
dadinki, Husnah. I need every thing.

Husnah! Na zata koda wani bai nuna miki ba, kina da hankalin fahimtar
wani abu, Don Allah karki sani nayi auren dole."

Kwalla ne ya cika min ido, na kara rungume shi, cikin kuka nace.
"Kayi hakuri! Zan gyara!"

"Tsakani da Allah! Yaushe rabonki da ki bani hakkina, yau naji kunya


da naji kina fadar abinda nake aikata miki, sam naji ba dad'i sosai, amma Insha
Allah zan gyara, kome zamu nayi tare dake."

Duk nice mai laifi, dan haka zanyi yaki da sakarci na auri zimma da
ƙoƙari dan na rike kimata.

"Me zan dafa mana?!"


"Ki bari zamu fita cin abincin kawai!"
Shiru nayi ina kallon abinda yake.
"Oooh Ni zan dafa mana da kaina!"
Da sauri ya kalle ni, aikuwa nayi maza na mike a kan cinyar shi, na bar d'akin.

Duba abincin mu nayi, na fara kokarin ganin na gyara kayan miya, sannan
na fito zan mishi magana, sai naji an buga kofar gidan.

Fitowa yayi ya amshi abubuwan da ya saya. Ina tsaye a kofar kitchen ya shigo
min dashi, dashi ya saka wasu a firij.

Kallon kayan miyar yayi, ya dauki wuka ya fara yanka albasar, yana ni
kuma na kama kayan miyar cikin sauri yace min.
"Madam! Idan kika zo wankewa Zar-minah bom ɗinta fa."

"TOH bani albasar!"


Bai kalle ni ba har ya gama, sannan ya shiga gyara kayan miyan, Ni kuma na shiga
b'are kazar da a kawo.

Na shiga yanyanka shi, ina gamawa ya amsa ya wanke, haka kawai sai nake jin
farin ciki a raina.

Haka kurum zan janyowa kaina iftila'in kishiya, duk maganar da muka yi da A²
yake mai da min yana murmushi.
Sannan yace.
"Gaskiya! Bazan yi fatan ki kuma samun irin wannan cikin da ya mai dake wata iri
ba, saura kiris da na fada mugun yanayi, sabida wofantar dani, da kika yi.

Kuma nagode da kika hadu da kawarki dan badan ita ba, Toh ba makawa da na
zama, mijin mata biyu."

Duk sai na diririce, na rasa me zanyi, dan wani sabon kunya nake ji,(😏
Addah Ramlat kice su daina zagina domin zan iya turawa da Devanah number kowa)

A hankali yake aikin muna hira, dukda shine karfin hirar, har muka gama.

Muna Gamawa ya fara goge inda muka b'ata, yana gama gyara gurin, kawai ya
lakuci kumfa ya shafa min a fuska.

Murmushi nayi na goge, sannan na gudu wanka.

Bayan na fito ne nazo na samu har ya fito, nima Zar-minah ce ta tsare


ni, sai da na gama mata muka fito tare,

Yau kam atamfar GTP na saka, ban yi wani kwalliya ba, farin hoda da kwalli na
murza, tunda na fito yake kallona.

A kunya ce nazauna muka fara cin abincin, ni nake ci shi kuma yana
ta juya cokali, ajiye cokalina nayi nace.
"Me kake bukata?!"

Yake yayi min, kawai sai na mike na nufi d'akina, da ido ya rakani, daukar
wayar shi yayi yana son kiran Na'ilah amma yana jin ba dad'i.

Ina shiga d'akina na kira Aminah, cikin hikima na tambaye ta meye yake faru,
idan ya shigo cin abincin Na'ilah dan ranar da akayi abin a idanuna ne, naji Dadah
tana bayanin ai sun jima suna wannan abun.

Iya gaskiya ta gaya min, sallama nayi mata na kashe kiran, sannan na kira
Number A².
Na gaya mata, dariya tayi tace.
"An sanya ki a Group din Ladies Forum, sauran sai kiyi aiki da abinda Kanwarshi ta
gaya miki, sauran zaki tsinta a idan ana gudanar da aji, kinga mijina yana jirana"

Ta katse kiran, fitowa nayi naga yana dariya, kuma waya yake.
Kamar zan koma, kawai sai na daure na karasa, yana wayar yana cin abincin, yana
gani na ya katse kiran, sake kiran shi akayi ya kashe wayar baki daya.

Tunda na zauna sai na rasa me zanyi, kamar na fasa kuka. Tsabar kishi na cin
zuciyata, d'ago ido nayi naga shima ya hakura sosai, da farkon zuwa na, cikin
abincin yake sosai, yanzun kuwa tsakura yake.

Buɗe data nayi, cike da bakin ciki, dan ban san me zanyi a gurin ba.

Abin mamaki group biyu aka sani, da Ladies Forum da Taskar Khadijah
Candy.

Mik'ewa yayi zai tashi cikin sauri nace.


"Kayi hakuri!"

Na fada a raunane, kallon na yayi sannan yace.


"For what?!"
Mik'ewa nayi ina tattara abincin, hawaye na zuba min, rike hannuna yayi domin kome
na hannun nawa rawa yaƙe.

Amsar kayan yayi tare da kaiwa kitchen, na koma d'akina na zauna a bakin
gado, na sake wani Irin kuka.

Biyo ni yayi da yarinyar, ya zauna kusadani, yace.


"Kiyi hakuri!"
"Ba kome! Da ace Na'ilah ce"
"TOH ya kike so nayi?!"
"Ai tambayata kake? Toh ka aurota"

"Idan na aurota sai me! Meye kika tsare min! Yarinyar nan tana iya
kokarinta a kaina, tana min abinda kika gaza shi..."

"Dalla dakata min! Ince karshen kyautatawa shine aurenta shi kenan kaje ka
aureta, Allah ya baku Sa'a"

Sosai nayi zuciya da abinda yayi min, amma ban yi zuciya da niman masalaha
ba, duk yadda yake tsammanina, Ni kuma na nuna mishi nafi haka,

A hankali na fara, duba tattaunawar da ake a Group da kuma irin shawarwarin da


suke bayarwa a Group din nan, da na nutsu a cikin sai naga ashe group ɗin ya haɗa
manyan mashahuran mata yan boko da kuma yan kasuwa, uwa Uba! WRITERS.

A wani tattaunawa da suka yi, akan illar mace macen aure, da kuma yadda mata
suka bada lokacinsu, akan yadda za a magance abin sai naji jikina yayi sanyi, har
aka kawo misali a cikin wasu littattafai guda biyu.

Samu yafi iyawa, da Matar so, haka kawai naji ina son karanta books, din ban
tab'a magana ba. Amma nayi ranar dan kusan kwana goma da sakani amma ban tab'a ko
tari a cikin group ɗin ba.

An turo min samu yafi iyawa, Marubuciyar da kanta, matar so ne kowa


yace min sai na saya, dan haka nace bari na gama wannan samu yafi iyawa.

---
Kamar da wasa Sadeeq yayi fushi, wai ashe maganar da muka yi ne, zai cika wai aure.

. Lokacin da nayi labarin, na kira Fatima dan sun koma dama Umrah tazo yi,
ina kuka na gaya mata kome.

Tsaki tayi sannan tace..


"Kiyi hakuri, domin zan zage ki.! Wawuya kawai! Toh sai me? Ki nutsu, ki zuba mishi
ido. Kulawar kuwa ki cigaba karki fasa."

Nan tayi min bayani, sosai kafin muka rabu. Ina kuka domin ina cikin bakin ciki
sosai.

Kwana biyu ko online ban buɗe ba, shiru ne ya dame ni na bude, datar.
Group ɗin Ladies Forum na leka naga anata muhawara, sosai a hankali nabi chat
din.

Wai mijinki yayi sabon aure har sun gama satin su na amarci, shine ya nemi
karin kwanaki, zai bada kudi.

Wata jan fuska na tura, tare tura musu.


_Ce mishi zanyi bazan kara ba, kwashi kudinka bana so!_
Aikuwa wata ta turo stickers, tana dariya sannan tace.
_A zamanin da kai Ya waye! Mace me zafin kishi mahakauniya ce! Indai zaka bani Owo,
Malam go weti yor Amarya 🤩 inji Jan parih_

Shiru nayi dan na fahimci basu san meye suke ba, ni kuwa na fada musu
bazan tab'a sayar da kwana na ba,

Aikuwa aka min caaa, karshe bani da zab'i nayi shiru, nan suka bude tattaunawa
akan nace musu ina da zafin kishi.

Tsabar yadda suke kalubalantar mata masu kishi har ji nake kamar dani,
suke.

Kiran A² nayi ta katse kiran tayi min magana ta Pc, nan na nuna mata ban ji dadi
ba, dariya tayi.
Sannan ta min, da gaskiyar su ai dukkan mu mata ne, kuma dole akaru da juna.

Yadda tayi min bayani, har ta Hadani da Daya daga cikin Admin din group ɗin,

Yadda matar ta tarb'i matsala ta, sai da naji sanyi na kuma gaya mata
aure zai yi.

Addu'o'in, daga hisnul Muslim da kuma wasu surorin Alkur'ani, ta bani


domin na rage zafin kishi, sai kuma shawarwari yadda zan kamo wuyar wancan renon
Bishop.

Wai zama da miji sai an koya min.


Godiya nayi mata, sannan na rufe datar.

A cikin sati hudu me kyau, na fara dawowa daga dogon sumar da nayi, haka zan
tambaye shi zuwa kasuwa zan sayo kayan kwalliya, da gyaran jiki.

Har gurin masu Saloon nake zuwa wanda yake dan wajen maka, a min lalle da
gyaran gashi, ni baka ce idan naje na suke min, ana wanke min gashina zan dawo
gida.

Tunda na fara gyara kaina, idan mun zauna, na dinga bashi labari kenan,
musamman Nasaka aka hada ni da Marubuciyar matar so.

Yana zaune na fara karantawa ina bashi labarin, murmushi yake kawai, har idan
zan tashi zuwa kitchen. Zai ce min don Allah zauna ina zaki Kuma, kina bani labarin
Rahilah me Yaren Novel.
. Ina Addu'o'in ina kuma mika kokon barana, gurin Ubangiji, cikin wata
biyu Allah ya fara karkato min hankalin shi, dan har dakin ka'aba nake zuwa,
addu'o'in na.

A yanzun bana nuna mishi naji haushi dan yana waya a gabana.

Sabida gudun abinda zai dame ni, ranar ina jin su ranar suka yi fada, tayi
mishi rashin kunya ya masifeta, ban ce mishi kome ba, ina zaune inawa Zar-minah
kalaba.

Sako naga an turo min da number Naija.......

𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙨𝙪 𝙞 𝙮𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙘𝙘

Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙗𝙞𝙮𝙖𝙣 𝙩𝙖 𝙩𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩𝙪𝙧𝙖𝙬𝙖/.+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....
Yan Niger Republic...
Zaku tuntube wannan number ne +227 84 50 64 76👈🏻
𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......
[7/2, 9:19 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BHSY66

Daukar wayar nayi naga wani sakon na kuma, shigowa mika mishi wayar nayi dan bazan
iya ganin abinda zai b'ata min rai ba.
Dubawa yayi yaga sakon Na'ilah ce, dama Zar-minah nake gyarawa farce,
dawowa yayi kusadani, ya ajiye wayar ina jin hannun shi a cikin rigana.

Murmushi nayi, sannan na d'ago kai muka kalli juya a hankali. Dake yarinyar
hankalinta baya kanmu, ina juyawa ya sumbaci bakina,

Lumshe idanuna nayi tare da zuba mishi fararen idanuna cikin nashi, sosai muke
kiss. Har Yarinyar ta farga muka rabo.

Dama dare yayi, tashi nayi naje nayi mata wanka, ina kwantar da ita barci na
gaba da ita.
Gyara mata kwanciya nayi bayan nagama mata addu'a, sannan nayi wanka na
saka wata rigar barci wanda kwanaki nasayo, riga da wando.

Ina sakawa na shafe jikina, sannan na fito, ina me saka wani. Sweet a bakina na
kankana, ko ya-ya mutum ya saka a bakin shi, indai yazo kusada kai, za kaji
kamshin.

Kallon cikin jikina nayi ya takurani sosai. ina isa kusada shi, na zauna a
gefen shi sosai, gyara min zama yayi na kwantar da bayana a faffardar kirjin shi.

Kallon tv nayi nace mishi.


"Kayi hakuri! Amma bai dace kayi fus..."

Da mamaki a kwance a saman fuskar shi, ya juyo ni tare da kallon fuskana yace

"Ba dai akan wancan Yarinyar kike bani hakuri ba, Yaushe kika daina sona?! Akan
wancan Yarinyar kike bani hakuri toh tashi a jikina."

Kara shigewa nayi ina me sumbatar wuyar shi, zuwa kirjin shi.
A hankali na kai bakina haɓɓarshi ina tsotsa, hannuna kuwa yana kan
nipples din shi ina wasa dashi, sosai na kunna mishi, na kuma cigaba da wasa da
toys ɗin shi ina lasar nipples din shi.

Banga alamun ya dauki wuta ba, sai da na kai bakina, kan toys ɗin shi,
na shiga mishi. Beautiful sucking, har sai da ya rike kaina. Sabida yadda nake yi
mishi. Kuma yadda cikina ya girman nan.

Aikuwa yaji haukace min, cikin wani irin jin dadi, na cigaba gaba da gigita
mishi alamari sai da naga ya rage yayinda ya juye min, ruwan madararsa a bakina,
d'ago ni yayi yana kallon fuskana, yaga na rufe idanuna da karfi ya hadiye, amai ne
ya tawo min na zubda a kafet, dariya yayi.
"Yan mata karki damu!"

Jikina ya mutu sosai,


Juyar dani yayi tare da shafa p² na sannan ya sumbaci goshina, mamaki na yake
ha hankali ya shiga murza bakin boons dina Wada suka mik'e sosai.
Dan haka daga kansu ya fara, har ya iso kasa.

A nan ne, na gagara rike kaina, gyara min zama yayi sannan ya bude sosai
ya shafa gurin So wet, tongue din shi yakai jikin clitoris dina, ji nayi kamar an
jona ni da wuta, jina har yana vibret, tsabar shaukin abin da nake ji a cikin
ruhina.
Sake bude mishi nayi ina me cusa kanshi gurin nayi cikin wani irin Groaning.

Sosai yake lasar gurin yana kuma, ponding hannun shi cikin hole dina,
sabida bude kofar shiga.

Wani irin shasheka nake wanda na san bana hawaye bane, kawai na mugun
dadin da ake ji ne,bai wani dauki lokaci yana abu ba, kawai sai ga warm water ya
fara zuba, d'aga fuskar shi yayi yasa second finger d'inshi ya shiga kad'a yar
tsakar, aikuwa wata ruwan dad'i ya fetso, bai fasa ba, na rikice sosai.
. Tsiyayya nake sosai, tare da mikar da kafaffuna, ganin haka bai wasa da damar
shi ba.

Ya saita toys ɗin shi ya kuwa shiga bude kofar, rike hannun kujerar nayi, tare
da kiran suna. Shi da karfi.

Sosai yake zage min, yana kuma kwasar baiwar da Allah yayi min na jikina.

Mun kusan awa daya a falon, kafin muka sauke ajiyar zuciya, babu yadda
zai rungume ni, kawai ya kuma Zungure ni tare da, matsa cinyoyina, yana sauke
ajiyar zuciya.

Dama mace ke wasa da damar ta, yanzun kuwa mijina yana sama da kome..

A dakin shi muka yada zango, kafin muka shiga wanka, muna ta wasa da ruwan.

---
Tun daga wannan lokacin muka yi wani irin dinkewa, abu daya ke hanani sukuni cikin
jikina, wanda da nake rike da watannin shi amma yanzun na manta, ina tare da Mr
Arrogant, Baban Love.

Ba dama yace yana son na dafa mishi ruhinshi da shagwaɓa ba, aikuwa har shi
kanshi mamaki yake yi, domin idan na fara shagwaɓa sai ya rasa yadda zai yi da kan
shi.

Haka muka cigaba da samun farin ciki a cikin gidan mu wanda muka hade kan
mu dan niman masalaha, a yanzun idan Na'ilah ta kira shi kashe wayar yake, yayi ta
mata fada ita kuma ta juye kaina, ban gaya mishi na.

---.
Watan azumi na kamawa, lokacin cikin jikina yayi kasa sosai, dan haka na fahimci na
kusan Haihuwa, sai ga Dadah da yan matan sun zo har da Na'ilah,

Ban damu ba, dan shi yaje ya dauko su, suna zuy wai sun zo Umrah, sun rigashi
isowa.

Yana shigowa da Jakar Dadah, kallona tayi, taga bana ta kanta, ƙoƙarin
mik'ewa nake, ya ajiye jakar da sauri ya iso gare ni,

Rike kanshi nayi na sumbaci goshinsa, shi kuma ta sumbaci kamar mayya, haka ta
zuba mana ido.

Duk yadda taso ya kulata sai da ya zabga mata ranshin mutunci kafin ba kyale
shi.
Anan ma naga zata min iyayi na taka mata barki, na kuma nuna mata mijina
sama da kome yake.

Satun su biyu yan matan sun koma, aka bar min Dadah.

----
Ranar da aka kai azumi ashirin da daya, ranar na tashi da nakuda.
Dole muka nufi asibiti, lissafina nayi naga cikin bai kai watannin ya dace na haihu
ba, amma ban wani daga hankalina ba.

Awa na biyu wannan karon na sauka lafiya, inda na samu yan biyu duk maza,koda
aka shirya yaran aka gaya mishi.

Tsoron ganin su ya hana shi, shigowa, sabida bai san sawa suke kama ba, dakyar
ya shigo.

Kurawa Hassan ido yayi da sauri ya kalle ni, murmushi nayi sannan nace.
"Dawa suke kama?!"

Da sauri ya iso gurina, ya rungume ni, sannan yace.


"Taya hana! Kome nasu nawa ne! Sai dai zasu yi kalar fatarki"
Daura kaina nayi a kirjin shi, nace.
"Ba damuwa! Indai zaka amshe su, ina farin cikin haka"

"Taya haka ya faru?!"


Rike hannunsa nayi sannan na shiga bashi labarin abinda ya faru.
---
Lokacin da na dawo daga gida, ka matsa min da fitina, ban kawo a raina zan dauki
ciki ba, tunda nasan cewa ka sami matsala,, toh sai gashi jinin period suna ya
dawo.

Sosai. Ranar da Nayi tsarki, a ranar nake da yakinin ko de next day, kwana
goma tsakanin shine muka yi fadan akan Devanah,

Har na koma gurin Dadah, kawai sai na fara jin kaikayi a nonona, tare da
jin heart burn.

Wasa wasa, ya cigaba da min haka, ranar da muka yi fada na karshe da Devanah
tace na dauki cikin ta, raina bai so ba, dan nima ina zargin cikine dani, shi yasa
nayi saurin cire. Zar-minah daga nonon na kuma cigaba da bata kulawa da taimakon
Ummi, dan ta matsa min sai na gaya mata, akan me zan yaye Yarinyar, ta zata akan
fadar da tayi min ne.

Lokacin da muka je da ita aka. Duba ni, dan itama bata yarda ba, sai da aka
tabbatar mata da cewa cikin kwanaki ne! A jikina.

Nan tayiwa likitan bayanin halin.da kake ciki, ya kuma tabbatar mata ana
samun haka, an lallai bane, abin sun mutu. Sai dai ko karfin su ya ragu.

Kuma Al'amarin Ubangiji, daga nan muka ja bakin mu shiru, kwatsam. Sai gashi
kun zo min da bukatar na dauki cikinku, da ban soba, aka bani shawaran na amsa.

Koda muka je matar ta gama dubani, nan ta d'ago kanta tana kallona tace.
"Amma cikin jikinki basu sani bane?!"
. Gyada mata kai nayi na bata labarin kome, Alluran barci tayi min sannan ta fita.

Bayan na tashi ne, take gaya min babu abinda tayii min kuma naje wata sati na
dawo, ta kuma duba cikin.
Haka kuwa aka yi, muka sake kowa tace.
"Cikinki satin shi uku, dan haka kike babu abinda zan miki! Suma suyi hakuri"

Dan haka tana gama min bayani nayi min wannan alluran da ake tunanin na mutu, a
ranar Abba ya fad'i.

Toh kaji yadda akayi cikin ya zauna, domin nima kaina wani lokaci sai nayita
tunani, idan na tuna ikon Allah sai naga ashe bani da bakin magana.

A hankali cikin yana girma matsalolin ka suna kara yawaita. Karshe


sai da nayi da gsky lokacin da na.koma gida, dan ina tsoron kar kaki amsar cikin,
haka nayita raba dare ina kuka, kuma bana son wani ana ya san halin da nake ciki.

Ranar da kazo naso na zubda cikin, dan nima na shiga wasi-wasi, sai gashi.

Karshe dole na hakura, har muka dawo, am sorry ban boye maka dan kome ba, sai
dai."

Rufe min bakina yayi da nashi, ban kuma cewa wani abu ba.

Sabida ga baki daya, ya haukata ni da wasu irin kiss.

"Yau naga jafa'i! Toh cinyeta da danyen jiki, dan banza mayyen mata, zaka saketa ko
sai na gaura maka mari, kuma ni da kaine, dan wofi! Ke kuma sakarya kin sake baki
da jiki, zai turmushe ki.

Yaushe kika gama dudduke, dan kawai na zuba muku ido, Toh wallahi baku isa ba,
yan banza marasa kunya, ban da damuwa me zaki yi da namiji, bayan aika-aikar da
yayi miki har zaki ji sha'awan shi, Toh ahir dinki, koda wasan wasa."

Inda take shiga bana take fita ba, sai da ta gama bala'in ta, Sannan ta dawo kan
yaran ta shiga murmushi, tana kallon shi ta lalle shi kafin tace.
"Yanzun kai dan Ubanka! Ka dauki yaran? Bana son Shashanci, maza zoka musu huduba,
kafin nayi musu."

Kallon juna muka yi, sannan.muka yi murmushi, na daura kaina a kirjin shi,
dake yana zaune kusa dani.

"Toh kiiyi kawai mun baƙi gari!"


Muka fada mata, haka

Zumbura mana baki tayi tare da mika min yaron farko Hassan, sannan ta mika mishi na
biyu hussain.

Huduba yayi musu, sannan ya kuma mika mata, yace.


"Sunan shi Habibullah!"
Da sauri na lalle shi, murmushi yayi sannan ya amshi na biyu yayi mishi huduba da,
kallonta yayi sannan ya mika mata yaron.
"Sunan shi Usman"

Wani irin kuka ne ya kwace min na rungume shi,.tare da cusa kaina kirjin shi,.
ina kuka sosai.

Shafa bayana ya fara, har nayi shiru, sannnan ya d'ago kaina, ya fara lashe
hawayen dake fuskana yace.
"Bana son kukan nan haka, yana tab'ani sosai! Please barshi haka!"

"Kai yau naga rashin kunya, Toh ku sake juna haka, wallahi huzna ina rabaki da
makalewa namiji, idan ya kuma turmushe shi zaki shiga uku, ayi yara da shegen raba,
toh kyaleta kafin na zagi.....

Dadah an daina wannan jegon


𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙨𝙪 𝙞 𝙮𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙘𝙘

Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙗𝙞𝙮𝙖𝙣 𝙩𝙖 𝙩𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩𝙪𝙧𝙖𝙬𝙖/.+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....
Yan Niger Republic...
Zaku tuntube wannan number ne +227 84 50 64 76👈🏻
𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......

Yau kun hanani barcin Safiya...😎😗


[7/2, 9:19 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BHSY69
Tunda na gaya mata haƙa ta rage gaya min magana, sai dai kawai ban isa bude data
ba, mutane maza da mata, sun dinga min magana kenan.

Nice Husnah yar harka, a wani gari nake, da na gaji da damuwa, sai na same shi da
maganar, halin da nake ciki.

Karb'an wayar yayi, ya cire layin ya sanya min wani, sannan ya ce min zan mai
da miki numbers dinki da kika rasa.

Abubuwan ba dad'i balle kuma yadda take kallona, abin yana damu na.

Ina mamakin yadda yaki wani magana akai, haka na bani haushi. Sai zuba
mishi ido.

Ko ya akayi ya same videon, yana shiga hannun shi, ranar yayi mata
wani irin wulakancin, wanda ban da yayi tunanin yana da Ƴa mace ba,
Da sai ya mata sama da abinda tayi min.

Sai ya fasa, sannan ya koreta. Daga gidan, sannan ya kuma mata gargad'in,
idan ta dawo gidan duk abinda yayi mata. Kar ta ga laifin kowa nata ne.

Da wannan ta bar gidan amma bawai ta saduda bane, sai dan ta kuma shirinta.

.......
Kallona yayi ya zabga tagumi, hannu biyu, ga yarana suna ta wasan su.

Zama yayi sannan yakira, me mun renon yaran, tazo ta kwashe su, suna barin
falon.
Daukata yayi muka wuce gurin cin abinci, duk yadda yaso nayi hakuri na kasa, dole
ya zuba min ido, har nayi kuka na godewa Allah.

"Indai akan video ne, bar kuka domin na gama da case din yarinyar bazata
kuma da munki ba."

Murmushi yayi ganin yadda nake kallon shi, sannan ya ciro min wayata, ya
ajiye min,

"iPhone shegen waya ce, duk yadda kaso goge kome yana dawowa, shi yasa na amshi
wayar, idan taki jin abinda nace ta dawo, tabbas zan bata mamaki."

Lafewa nayi a jikin shi, ina saukar da ajiyar zuciya, numfashina na sauka
a wuyar shi.
"Zuba min abincin da yanzun zancen wani abu sai a fara kirana. Mr
Arrogant, a bani abincin ko na gwaguye wata."

Da sauri na mike, na zuba mishi ina dariya.


---
Satin mu biyu muka tattara zuwa inda muka fi wayo.

Sosai ya mai da hankalinsa gurin karatu da kuma aikin da yake yi.

.....
Zaria...
Bayan ya gama tsara mata yadda zasu kashe mun aure Ita ta same Sadeeq shi ya same
ni, kashe wayar yayi sannan ya juya zuwa ban daki, yana shiga ana banko mishi kofa,
a tsorace ya fito.

Kartin maza rai goma cif, da manyan bindiga su ya gani, suka daka mishi
tsawa.

Da sauri ya fito yana me zuɓewa a kasa, nan suka shiga duba, kudi da wasu abubuwan.

Sai da suka gama kwasar kome, sannan daya daga cikin su ya fara magana cikin
ƙatuwar murya.
"Oga bazamu bar shi ba, dole ne mu dauki fansa abinda yayiwa Kanwar mu, dan haka
dole mu rama."

Zaro ido Aahil yayi, yana basu hakuri, aikuwa sai jin muryan matar shi da yar
shi wanda aka shigo dasu, kuka ya fashe dashi.

Musamman da yaji yar makiran shi daddy!

Mik'ewa yayi cikin kuka yace.


"Don Allah kuyi min kome! Su ku Barsu, na yarda nayi laifi amma ni na dace da amsar
laifina ba Matana da yar yarinyar da bata da laifi ba."

Make shi suka yi da gindin bindiga, Babban su ya kauda kanshi sannan ya yace.
"Ina ji ina gani ka lalata min rayuwar kanwata, karshe da bakin ciki ya kasheta.

Yar kunama, keda hanjin jimina. Ku hake mishi karku bar min shi haka,
sannan idan kun gama..
Yautai da ungulu, kubi shi ta baya.
Ku ragargaza min dan banza, wanda bai da buri sama da lalata wasu."

Kuka Aahil yake, dan yana ji yana gani, kartin mata.

Masu manyan duwawu da ruguza-rugyzar nonuwa, suka kwab'a, tare da yin Super, akan
shi (😂🤣😆)
Yar kunama, ta riko sandar girman shi, ta kalli ogarsu tace.
"Gaskiya na gode! Dan rabona da naga, Ayaba irin wannan dubeta fa, wata yar doguwa
bata cika girma ba, kai ni dai ina son haka."

Aikuwa ta kaiwa abar duka, ya fasa ihun, Mazan da suka rike shi, suka kifa
mishi mari.

Suka yita mishi tsiya da a barshi, kafin ta luma a cikin gabanta, yana
kuka yana rikonshi, sai da tayi mishi fyade. Tare da mishi dukar tsiya.

Sannan dayar itama ta haye shi, suka ci-gaba da cin dan Iska, suna mishi diban
albarka.
Suna gamawa aka kifa shi, sau rai biyar haka suka bishi, bakin dayan su.

Sai da ta kai Aahil ko motsi baya yi, idanun shi a rufe.

A ranar kome da yayi da Ƴaƴan mutane ya dawo mishi, suna gamawa,


shugaban yan fashin ya durkusa a gaban matar yace.
"Ban zalince shi ba, da ace na rama akan ki ko akan yar ku! Har abada bazaki manta
da bakin dare ba, amma tunanina, fansata, zubar hawayena, zan share shine akan
mijinki.

Yana da kyau kafin kayi aure ka fara sanin waye abokin tarayyarka, bawai ka
aure shi dan kudi ba, kayi hakuri madam Nima na Wanke dattin da take dankare da
zuciyata ce, kiyi hakuri da hanaki barci da nayi"

Yana gama fad'ar haka, ya fice haka sauran. Suka ficce.

Da gudu matar taje kan Aahil wanda tsabar wahalar da suka bashi ya sumar dashi
ga jini kaca².

Ihu da niman taimako ta fara, Dakyar wasu makotansu, suka kawo mata dauki.

Aka kai shi asibiti ranga², sannan ta kira iyayen shi.

Sosai hankalin mutane ya tashi musamman drs din da suke kewaye da shi.

Sabida jinin dake fita, ta anul d'inshi, ya kazamta. Dole aka shiga
da tiyata.

---
Life is beautiful....
Haka ya kasance damu, domin kuwa, mijina da Yarana, sun zame min jini jikina, sune
farin cikina.

A gajiye na kalle su, sabida ina kwashe kayan zasu sake wargazawa, kamar
zanyi kuka nace.
"Abu Zar-minah! Wallahi zan tattara na gudu cikin Makka ku nime ni kurasa ina
dalili, ina gyara gida kuna kuma b'atawa, Allah zan tafi sai ka koyi yadda ake kula
da yara zan dawo."

Zaro ido yayi maza yayi suka rike kunnen su, shida Zar-minah.
"We are sorry! Oum Zar-minah!"

Ya faɗa, suna kallon juna, tsaki nayi.


"Wallahi bazan yi hakuri ba, sai ka gyara kayan da kuka wargaza in ba haka ba,"

"Sai me?! Ya taso min tare da zuba hannun shi k'ugun shi, yana kallon yarinyar
shi sai dariya take tace.
"Abbi! Oum taji tsoro! Mu mata gwalo! Oum kinga abbina Super Man ne, ko! Abbi nuna
mata muscle dinka."

Kallon su nayi, sannan na juya zuwa cikin dakina, kallon yarinyar yayi, sannan
yace mata.
"Kinga Zuciyar Abbinta zauna bari naje na bawa Oumnki hakuri."

"Abbi! Kaima kana Jin tsoron Oum, lallai kana shiga zata ce maka get out"
Ta kwashe da dariya, narkewa yayi da fuska sannan ya langwabe kai yace.
"Kuma haka ne, ya zamu yi"
D'aga kai tayi, tare da cewa.
"Ina da abinda zamu yi! Zo inganta maka!"

Mika mata kone yayi, tana gaya mishi, ya kalleta yar shekara uku da wannan
kazamin dabara, kallonta yayi tare da rike hannunta, yana durkushe a gabanta yace.
"Waye ya gaya miki haka"
Dariya yayi tare da jan kumatun shi kamar yadda yayi mata.
"Babu"
Ta watsar da hannunta, aikuwa kamar yadda tace mishi haka yayi, ta fasa ihu.

Ina cikin ban daki, na fito dan ban gama uzurina ba naji ihunta.

Ina fitowa na ganshi a kwance baya numfashi, ji nayi kome yana shirin tsaya
min, wani irin kuka ne ya kwace min, nayi kanshi a guje ina jijjiga shi.

"Tashi B! Don Allah tashi! Wayyo Allah na mutu na lal!"

"I love you! Am sorry"


"Me too!Oum we are sorry"

Ai sai yanzun na fahimci abinda suka min, ban san lokacin da wani sabon kuka ya
kwace min ba, na rufe su da fada.

Sosai raina ya b'aci dan haka na tattara na bar musu gidan, zuwa harami.

Duk sun kasa zaune sun kasa tsaye, har dare ina dawowa naga gidan ba a kuna
wutar falon ba, ina shiga.

Na kunna, wasu katon harufa suka ajiye sun rubuta SORRY.

Tsaki nayi, ina na shige d'akina shima an ajiye katon harafin SORRY.

Kai duk inda suka san zan yi abu a gurin sai da suka saka sorry.

Ina gama cire kayana na fito, leka kicin nayi na ganshi a tsaye, yana girki dama
duk ranar da nayi fushi. Haka ce take faruwa kuma bashi zai hana gobe a kuma min
wani tsiyar ba.

Babu yadda na iya dashi, Allah sarki yan yarana suna ganina suka taso,
durkusawa nayi tare da rungume su, ina shimshina kansu.

Kallona Zar-minah tayi cikin damuwa tace.


"OumKiyi hakuri! Abbi ya shiga damuwa ko Abbi, ba zamu kara ba, we are very sorry"

Janyota nayi jikina, ina dariya, nace.


"Kin fison Abbinki ko?!"

D'ago kanta tayi tana dariya sannan tace.


"Oum ina sonki sosai! Amma nafi ji da Abbina!.kinsan shine My Hero"

"Ni kuma shine lion Man Dina."

Zaro ido, ta kalle shi.


Sannan ta saka dariya tace.
"Abbi Ashe Kai Lion ne! Toh Oum baya baki tsoro."

Shafa kanta nayi domin shegen tambaya ne da ita, kallona yayi sannan ya zuba mata
abincinta, ya kuma kira me renon Yan biyu, ya bata nata da na yan biyu, suka fita
ya fincikoni ni kirjin shi tare da zaka hannun shi zuwa cikina.
"Idan Ni zaki ne ke mece ce?!"
Ya tambaye ni, bakin shi a dai-dai kunnena.
"Kirani kome zan amsa!"
Na gaya mishi haka, juyar dani yayi, tare da jingina da bango, yana kiss din neck
Dina, Yana fadin.
"Am feeling lust! Ban tab'a Jin irin na yau ba, kuma bazan jira yara suyi barci
ba."

"Am always ready!" Na gaya mishi, tare da kai hannuna, saman trouser dinshi,
Ina Jan zip din.
Sake juyani yayi, yana kallon cikin idanuna yana fadi.
"Kinsan rabona dake tun kafin naje d'ayifa, almost ten days! Gaskiya na kwaru, Dan
haka babu raki, babu na gaji."
Jingina ni yayi da jikin kofar kitchen din ya saka ki, yana touching boobs
Dina, cikin wani irin yanayi yi me mugun tafiya da hankalina, lick Dina yake tun
daga neval dina har zuwa bakina, yana sake min wasu sex words.

Masu mugun dadi, kai ni kan kitchen iland yayi, ya shiga sucking dina, ƙamar
mayunwancin zaki, kamar zai haukace.

Dakyar ya kai karshe, sai da ya sake ruwan dad'i sau uku! Kafin na
hudun, ya tabbatar nima na sake, sannan ya shiga, kodumo

_(😂🤣😆Koda turmushe sai muny tsiyar, Allah ya gani bazan iya book babu romancing ba,
sai Hakuri singul Ladies shi yasa HABEESHAH! Sai nayi screening kafin na dauki
mata, dan bazan dauki nauyin cin mutumci ba! Is story about industry! Life of
celeb! Lifestyles! lifetime! More love! More Sexually! Karku manta labarine da zai
zo bani gishiri na baki manda)_

𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙨𝙪 𝙞 𝙮𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙘𝙘

Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙗𝙞𝙮𝙖𝙣 𝙩𝙖 𝙩𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩𝙪𝙧𝙖𝙬𝙖/.
+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....
Yan Niger Republic...
Zaku tuntube wannan number ne +227 84 50 64 76👈🏻
𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......
[7/2, 9:19 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BHSY68

Kallona shi nayi, tare da ture shi, da sauri na isa gurin window, ina leke
leke.

"Ya dai?! Yan mata!"


Juyawa nayi a shagwaɓe na kwab'a y nace.
"Not!"
Rungume Ni yayi tare da cewa.
"Toh meye kuma?!"

"Nifa"
"Kefa me?!" Yana me tsare Ni da idanun shi.

"Ina sonka!"
Kura min ido yayi, ya kai hannun shi kan cinyata, zuwa bom² dina yana mamakina.
"Me too! Husnah! Ina sonki sosai, Ina kece rayuwata."
Kifa kanshi yayi tare da cewa.
"Ina iya hakura da kome dan cigaban ki, Husnah Soyayyata dake gaskiya ce! Domin har
yanzun ke din wani Shashine na rayuwata."

Kwantar da kaina nayi a kirjinshi, ina sake murmushi.


"Ina sonka sosai! Kuma zan cigaba da sonka har karshen rayuwata."
Jan hannun shi nayi muka nufi ban daki, anan mun jima a cikin ban daki,
kafin muka fito.

Shiryawa muka yi, shi ya cigaba da aikin shi, ni kuma na shiga kitchen na fara
shirya mana abincin da zamu ci.

Ina cikin hada coconut rice, sai pepper meat, Ina cikin aikin dan har na
kusan gamawa, naji sallamar Siyamah.

Fitowa nayi a hankali, nagansu tare da Na'ilah. Tsakar ka ta kalle ni. Kawai
sai nasha jinin jikina. Sai na share kawai na cigaba da sauraron Siyamah.

Wani irin kallo take min, share kallon nayi na wuce, dauko mata aikan da Ummi ta
turo su.
Kawai sai naji ta fashe da dariya, ban kulata ba nayi tafiya.

Ina dauko musu.


"Wow! Baby so sweet! Bsbs fuck me Crazy."

Abinda naji, kenan na fitowa daga wayar ta, domin tazo ta tsaya min a
dai-dai kofar d'akina da ajiyar Ummi yake.

"Indai har na sake a Media! Sai ki san bayanin yi!"


. Kai hannun na nayi zan kwace wayar ta dawo dashi baya, wani yawun tsoro ne
ya kamani,

"Wai meye na miki ne haƙa? Meye na tsare miki da kika son b'ata min suna!? Don
Allah ki kyale ni, ki bar min mijina.

Baya son damuwa, ba dan ina tsoron ki ba, sai dai dan darajar Aurena"

Dariya tayi sannan ta saka hannu ta amshi kayan hannuna, tayi tafiyar ta.

Dakin shi je, na tsaya na rasa yadda zan mishi bayani, nasaka mishi kuka, tare da
fadawa jikin shi.

Kuka nake sosai, tsabar tashin, kawai abinda na iya fada Na'ilah, amma
kuka ya hanani magana.
"Me tayi miki!"
Na kasa ce mishi kome sai kuka kawai, fita zai yi na rike shi.
"Kar kaje zanyi mata magana."

Na fada mishi ina me rintsa idanuna.


Dawowa yayi ya rungume ni, ina kuka a kirjinshi. Duk yadda yaso nayi magana,
baki cewa kome.

Had'iye kukan nayi na fito na karasa aikina, ina kukan. Sabida duk abinda
muka yi ta nad'e tas. na san halin shi, tsaf zai iya mata abinda ba shine ba, yadda
na fahimceta so take ta min wulakancin. Nan kuwa Allah ya fita.

---
Haka na wuni har dare bani da kuzari, jan wayata nayi zan duba The Ladies Forum, da
group ɗin Khadijah Candy, dan akwai wasu books guda biyu nake son su, daya Oum
Nimrah! Daya kuma Nanny.

Wani group na gani a raina nace yaushe aka sani a wannan group ɗin tunda
bana joining group, tun ranar da Mom Abul da AieeshaFareeda na group ɗin The Ladies
Forum, suka yi bayani akan joining group. Tsoro ya shige ni.

Sukan groups din na gani an rubuta da Manyan Harafi! PARADISE HOT LADIES..

Kamar ance na bude naga nasa Only admin can send messange!

Abinda na fara gani shine, stickers na Vaginal, sai joystick.


Kafin nayi yunkurin wani abu, Whatsp din ya daina aiki baki daya, a kudine na shiga
gyara Whatsp din, yaƙi yiwa dakin shi nazo na same shi yana duba Alqur'ani me
fassara da turanci.

Durkusawa nayi a gaban shi na daura kaina akan cinyarshi, ina ƙoƙarin rike
hawayena, dumin su yaji ya ajiye Alkur'ani, ya d'ago ni.

Mika mishi wayar nayi ya duba.


"Anyi hacking dinki ne! Kawo na gani"

sai da ya gama duba min sannan ya shigar da sakon da yaga kamar ana bukatar, sannan
ya kalle ni, bayan ya haɗa da computer din shi da wayar, yana dubawa yaga location
din biyu ne!

Daya Zaria a.b.u, staff quarts, na daya cikin gidan nan.


Akwai abinda yake yi, sai yayi dariya sannan yace.
"Yan mata! Tashi ki je ina son tuwo miyar kub'ewa,"

Kallon shi nayi, hawaye na zuba sosai nace.


"B! Baka damu da halin da nake ciki bane?!"

Dariya yayi tare da d'aga min shoulder, duka na kai mishi kafin na fita, dan fuskar
shi ya sake sosai alamun babu matsala.

Haka na fita, na shiga hada mishi abincin hawaye na zuba min.


Ina gamawa na kai har dakin mutumin nan babu abinda ya dame shi da kuka,
haka ya sani a gaba muka ci abincin.

Yana gamawa yace shi da sai yayi linkaya, kuka nasa mishi wi-wi, tare da
rike windows da sake labulen, dariya yayi ta min.

Sai da ya gurzani Sosai kamar me, tun ina korafi har na hakura, yana yi
yana gaya min abinda nake boye mishi.

Kuka nasaka ina ce mishi.


"Toh ya zanyi? Kana gani dai"
Rufe min baƙi yayi da nashi, sannan ya kyale ni sannan yace.
"Me yasa da kika ga an lekamu baki min magana ba, sannan kika yi shiru, kalli
abinda aka turo bayan na gyara kan internet dinki. Nasan wacece mata.

Duba, kiga abinda yasa na hukuntaki kenan, gobe idan wani abu ya taso kiyi
kokarin boye min.
Cin da zan miki tuwo ma albarka, dube wasu kananun idanunki, kin b'ata min rai
Ove.

Hotona ne aka ɗauki fuskar, sauran jikin kan ba nawa bane, aka dauka da wasu videos
guda biyu da goma.
Anyi Editing. Amma babu asalin wancan videon, wanka muka yi, sannan ya tayani
nasa kaya. Muka nufi cikin gidan.

Ya kira Na'ilah, yayi binciken duniyan nan babu videon, babu dalilin shi.

Dan haka ya tattara kome ya watsa gefe.

Dake hutunshi bai kare ba, sau muka cigaba da zama, har muka tafi Narabi.

Kwanan mu goma muka juyo gida, inda muka yadda zango a Gyambu, zuwa na na
farko, kai garin akwai sanyi, wani sanyi me mugun dadi da shiga gari, aikuwa Sadeeq
yace bai san zancen ba, nan ya shiga addabar rayuwata da bompjump, duk yadda naso
guduwa sai ya ritsani.

Garin yayi min amma bazan yarda mu Cigaba da zama ba, dan halittar mijina
sabonta kanta take ina dalili, tuni na dame shi muka dawo gida.

---
Tunda muka dawo, nake jin gajiya, dan haka na watsa ruwa, domin daga cikin gida ake
kawo mana abincin kafin na fara, ina zaune shiru dan baya gari ya tafi Abuja.

Kawai kamar ance na duba wayata, sai ga sako.

Ina gane number Na'ilah ne, ban buɗe ba naki dubawa. Sannan nayi wuccewa ta. haka
zata Turo min sako ban tab'a damun kaina ba, sai wani da ta turo min.

_Wani malami ne yayi miki aiki haka da Sadeeq, bai kula wata Y'a mace sai ke_

Murmushi nayi sannan na mai da mata da sakon.


_Ai mace in tacika mace, namiji bai isa tayi mishi tallar kanta ba, kimarta da
darajata sun wadatar_

Dariya ta turo min, tare da cewa..


_Allah! Naga dai shima samun sauran wani kato yayi ko karya ne?!"

Wannan sakon ya hanani barci, amma ganin karta yi tunanin cin nasara
akaina na tura mata dacewa.
_Gaskiya kam! Amma kinga shi da yasan sauran wani ne, baki ga yadda yake ihu ba,
yaji dad'i ga dumi ga ruwan dad'i, kinsan ba kowacce ƙasar keda irin namu suffar
ba, wasu sabida rashin zuciya da gidan Ubansu suke makalewa a gidan samarika,
karshe su maida kansu jakuna, Kan wata kin fahimta_

Daga haka nayi blocking yar banza, nasan yanzun tana can tana jin ciwon abinda
na gaya mata.

Kirana tayi na katse na sanyata a blacklist, duk yadda takai da son min
rashin kunya, na rufe gurin, dole ta hakura, ta kuma cigaba da ganina, sai dai muna
haduwa a cikin gidan zata yita habaici gashi bata iya ba.

Sau daya na gaya mata magana a gaban Ummi, ta gama zagina kenan, na gaya mata
maganar da ya dameta, domin ce min tayi..
"Karuwai da iya rike namiji!"
. "Eh kaai! Musamman idan mun tab'a harka da tsohon wata, dole ka rike
namiji....."

Sorry!

𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙨𝙪 𝙞 𝙮𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙘𝙘


Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙗𝙞𝙮𝙖𝙣 𝙩𝙖 𝙩𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩𝙪𝙧𝙖𝙬𝙖/.+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....
Yan Niger Republic...
Zaku tuntube wannan number ne +227 84 50 64 76👈🏻
𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......
[7/2, 9:19 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BHSY67

"Maza saketa ko na zagi uwaka, ke ma kuma biye mishi ina son miki gaya kina bani
kunya Huzna, toh kyale shi yar kaniyar uwa, maza janye kafin na falla miki mari."

Wayyo Dadah tana son hana masoya, haka ta samu muka yi break huging da muka
yi, da safe aka sallame ni, ni da Yarana.

Dake mun bar Zar-minah a gidan kusadamu, suma yan 9ja ne, toh suna shiri
da yar matan, kuma mazajenmu, suna gaisuwa.

Tunda muka shigo gidan shi ya amshi kome na gidan, ruwan zafi, girki da kuma
wanke kayan mu. Musamman wanda na b'ata.

Haka yayi ta kiran Abokan shi yana gaya musu, har dasu Ummi.

---
Kwana biyu da Haihuwa, Innarmu da Maryam suka iso, tare da Luluh.

Ranar da na cika kwana biyar yan Yola suka zo suma,

Murna kamar na dafa kaina na raba musu, kowa ya ganni sai ya san nasami peace and
love with blessing na rayuwa.

Komawa hotel yayi har aka yi suna.


Sai da suka yi kwana goma kafin suka watse ya rage daga mu sai Dadah, Allah
Dadah tana da dadin zama amma akwai kayan takaici.

Dan baki daya ta sanya mana ido, ta hana mu rawan gaban hantsi.

......
Yau tun safe na lura da sauyin yanayi a tare dashi, dan duk labarin da nake bashi
akan buk din Mrs AMIDUD, bai yi dariya ba.
Sai dan murmushi da yake min, rike hannun shi nayi ya d'ago kai ya kalle ni.
"Meke damunka?!"

Murmushi yayi sannan yace.


"Na samu sakon Devanah! Kin haihu zata zo, ta amshi yaran. Shine nace mata yaran
nawa ne ba na dashe bane."

Sauke numfashi yayi, sannan ya cigaba da cewa.


"Tana min barazana da rayuwar,kanena Fatimah da Aminah, bayan nasan bata ƙasar sai
dai in gaya mata akayi."

Kwantar da kaina nayi a kirjin shi, a hankali nake wasa da hannuna a kirjin
shi, ina jin sautin bugun zuciyar shi, tare da karfen da take taimaka mishi.

"B!"
Dan matse Ni yayi, na d'ago muka kalli juna, yatsar hannuna na kai beard
din shi.
"Karka karaya mana! Har nawa na Devanah take? Ka dauki hankalinta ta wani waje man,
babu yadda za ayi ace bata da rauni.

Ka duba rauninta, zaka ga tayi ladab, kuma zata iya mika wuyarta."

Kifa kanshi yayi a nawa yana kallon cikin idanuna, yace


"Ke kina da abin al'ajabi! Ga baki daya na sare, amma ke har kin samo min"

Fidda harshena nayi, tare da lasar lip din shi na kasa, hankali na kamo ina
tsotsa.

"Wallahi idan kika je ya kuma danna miki wanin cikin zaki nemi me miki zaman biki,
ja'ira, da idanu kanana kamar na y'ay'an marena.

Kai kuma idan kayi hakuri sati hudu suka rage na tafi. Uban yan barbara.
Sai anyi magana nayita kyafkyafta idanu, Toh ahir dinka, idan na tafi tsabar
jaraba ku cinye kanku."

Haka ta balbale mu da masifa, ba shiri ya bar gidan, sannan ta daura


min da bayanin irin nasu na manya da dabarbaru.

---
Haka ma Na'ilah ta makale shi, sosai, amma haka ya finciketa karfi da yaji. Amma
tace mishi matukar tana raye sai ta bata min suna.

Eh abin mata yar na gada ce banyi mamakin haka ba.

Muhammad ya kira shi ya gaya mishi halin da Mommah take ciki, dan haka ya
dauketa ya kaita, Canada.

Dan haka ya samu lokacin Cin Uban Devanah, har South Africa yaje, yasa
aka kawo mishi ita.

Ta lalace, ciwon nan ya dameta.

Dariya tayi, sannan tace.


"Dan cikin matar ka ko nace a yaran da ta Haifa, kasan yaran waye? Toh Yaran Aahil
Aliyu Maitama ne, kuma nasan zai zo amsar yaran shi.

Ni kaga bani da wata matsala, dan haka sai kaje kayi ta niman maganin
Haihuwa, dan na gam...."

Kifa mata mari yayi sannan ya shureta da kafa, kafin ya riko gashinka.
"Nutsu na nuna miki abinda zai kashe ki!"

Buɗe tap din shi yayi, ya ciro mata hotunan mu, ya mika mata.

"A lokacin da kike niman na zalinci rayuwarta! Ashe har Allah ya bamu, bamu Sani
ba. Toh duba Alhassan da Elhussain, duba idanun su, sosai. Kinga Ikon Ubangijin da
Ya samar da Jesus Christ! Dube kiga Ikon Ubangijin da yayi halitta,

Toh baki isa yin abinda Allah ya tabbatar zai wanzu ba, jahila dabiya, Idan
kika kuma shiga harkana, sai na kashe ki."

Daga haka ya barta tana ihu, da bakin cikin rashin nasarar da bata samu ba.

---
Washi gari ya dawo, muka cigaba da samun kulawa ta ɓangaren shi da kuma Dadah, sai
da tayi mana wata uku cur, har ta Sanya shi aka kawo mana jikar Goggo kilimah,
yarinyar me suna Shahidah..

Dama baban su ya rasu, shine aka bamu ita, kuma bata da matsala dan
Yarinya ce karama.

Bayan tafiyar Dadah, ranar da na koma hannun My Man, Bazan ce ga


lokacin da nayi barci ba, domin yayi abinda yake marmari, ni kuma na d'aga mishi
kafa yayi yadda yake so dani.

Haka rayuwar mu ta cigaba da tafiya, yana kuma maida hankali.

Watan su Alhassan biyar muka zo bikin Maryam da Fa'iz, Fatima da Muh'd, Aminah
da Mubarak.

Bikin da aka fara shi tun daga Bauchi har Yola, Har Mommah tazo, inda ta
musulunta a hannun Muh'd.

.....
Kusan Nice babba a ko ina daga Bauchi har Yola, mun yi bikin lafiya, an kai
Aminah bauchi wacce zasu wuce Zimbabwe, Fatimah Canada.

Fa'iz da yanzun ya koma London da zama sabida kamfanin su na can ya tafi


shi da matar shi.

Sai da muka yi kwana biyar muna hidimar sallamar baki, Na gaji na shiga
falon cikin gida na same su a barbaje, zama nayi a ƙasa tare da gaida Ummi da
sauran jama'a.

A gajiye na yadda kaina nace.


"Dadah! Wallahi jikina kamar ba a kamar ba nawa ba."

"Sannu! Husnah aikin yi kokarin, daga Bauchi zuwa Yola daga Yola
zuwa Chibok,"

"Toh gaskiya bazan yar da ba, dan an samin mata aiki, a kawo kudin Fansa."

Dariya akayi Ummi ta wurga mishi apple, ya kama yana dariya, gutsira yayi yana
min gwalo.
Na kuwa tura mishi baki, ina cewa.
"Wallahi kaga nawa kace na baka bani ba dawa. Me kwaɗayi me rowa."

"Ai wallahi idan na kama Zar-minah sai na zaneta, Yarinya ta dame ni shiga closet
dina, tasan key dina, wallahi sai naje na sameta a cikin gurin tana min b'arna wai
gilanmah ina koliya ne"

Dariya muka saka, can kuwa su gata da sarkan Ummi wanda tayi fitar bikin
dashi, har da medical glass din Ummi, Dafe goshina nayi, tana tafiya tana faɗin.
"Hucina, kayan galan yan Cibak da kayan galan yan Nalabi, a saka a jfai, ciyama.
Cugula. Zo ku hada kayan walima"

"Masha Allah! Haka Dadah ta iya"

Inji Abba da yake zaune a wheelchair.

magana, tashi Ummi tayi ta shiga cire mata, sarkar ta masu daraja, kallon Ummi tayi
sannan tace.
"Gilanmah! An coli! Ki balmi nayi koliya. Please"
Shafa kanta tayi sannan tace.
"Akwai naki, irin na sofia the first, ko kuma irin na Neela queen for knight!"

Kwab'a fuska tayi tace.


"Gilanmah! Ni wannan ana so"
Aikuwa Haushi ya kama Ummi cikin fada tace.
"Babu kudin Babanki balle na Uncle dinkin, maza bani kayana"

Kuka tasaka tare da cire mata abinta,ta nufi gurin Babanta, tana kuka tana
cewa.
"Abbi! Gilanmah"
"Gaskiya Ummi kina da kayan kawa dayawa, kawai muzo ki bamu namu rabon In
ba haka ba wallahi zamu miki kifinatin."
Ya kalli dadah,

Watsa mishi harara tayi cikin fada tace.


"Kundun Ubanka, meye laifina da nace Kifinatin! Ko ban fada dai-dai bane Huzna?!"

Ta juya kaina, ina dariya nace.


"Dadah ai correct! Ma kuwa ai shine bai iya fada ba."
.dariya muka saka bayan mun kalli Juna dashi,

"Sannu munakifa! Ni kiwa nune, Toh yan wuta ne, wato dai wannan me fuska kamar
tunkuzan ya koya miki, dan wofi. Zaka zo ka same ni. D'aga kai har matar ka, sai na
ci mutuncin ku."

Inda take shiga banan take fita ba, sai da tayi mishi tass, sannan ta tashi ta
wuce.
"Wato bazaku daina tsokanar Dadah ba ko"

Murmushi Muka yi, nan aka baza sabon hira, Siyamah ta kawo min Elhussain, na
bashi mama, wani irin kallo yake jifana dashi.

Ina ganin haka na mike zuwa dakin Ummi, ina dariya dan kwana biyu ina gudun
shi ne.

Ina zama ko cikakken minti biyar banyi ba, ya shigo.


Kallon yadda yaron ke shan nono yayi, sannan ya kauda kai, yazo ya zauna kusa dani,
yace.
"Kinga yadda wandona ya kumbura, don Allah muje muyi karatu."

Harar shi nayi sannan na kuma juya ga yarona, ina murmushi nace.
"Kamar yadda muka yi cikin su, Zar-minah tana six months, don Allah rufa min asiri
na gama idan na yaye su na dauki wani."

"Don Allah! Ni Ko banyi ba ki barni nayi wasa dake, plss"

Ware idanuna nayi sannan nace.


"Nan dakin Ummi ne! Muje gidan mu,"

"Toh zan je na jiraki, please don Allah karki b'ata min lokaci"

Yana fita, nima na fito, Ummi ta tsayar da ni.


Ina gama abinda zan mata na ajiye yaran a dakin su Siyamah na wuce.

Dakina na wuce shiga ban daki, na duba jikina sosai, sannan na wanke p² da fem
washe na goge wurin da miski, zama nayi na gyara jikina, sannan na fita zuwa dakin
shi.
Ina shiga na same shi, a zaune.
Yana aiki, zuwa nayi na zauna a gefen shi, ina shafa bayan shi, har zuwa kwarmin
bom² dinshi, dan dama a kwance yake yayi tun da ciki, hawa bayan shi nayi bayan ya
cire pant dina, na shiga mishi tausa, ina mishi wani irin tausa, olive oil na gani
na dauka, a sider na shiga shafa mishi, a baya ina kuma matse mishi jikin.

"Baby! You wanna kill me" ya fada a hankali.

"Hmm! Sweetie! Idan ka mutu nima bazan moru ba."

Haka na cigaba da yi mishi tausa, har ya juyo min, nan na zare boxes ɗin
shi, nace.
"Hey! Baby"
D'ago Kai yayi, nace mishi.
"Not you! Da wannan babyn nake!"
Murmushi tayi tare da lumshe idanun shi, na shafa man na shiga sarrafa, Toys
d'inshi, cikin kwarewa, kamar yadda naji ake bayani sosai a The Ladies Forum,

Sai da na rage mishi tsayin tafiyar shi, kafin nasaka bakina, na fara
mishi oral sex, sosai nake tsotse abata, sai da na gama ya kusan zuwa na cire
bakina. Na koma gefe ina sauke ajiyar zuciya, da sauri ya juya kaina ya shiga juye
min zazzafar condense milk dinshi, a jikina, Ni kuwa ba shiga shafewa a jikina,
sannan ya janyo ni yana kallona, yace.
"Kullum sake zagewa kike meye sirrin!"
Ya fad'i haka yana wasa da kirjina.
Sosai ya dulmiyar da dani, dan sai da ya wanke fuskarshi da ruwan marana,
sai ya nemi hanya zai hakemin, na zaro.
"Bamu haka da kai ba!"

"Allah hakuri zaki yi mu cika ladar mu,"

Babu yadda na iya, gayen nan ya turmushe ni, son ran shi,.kamar ance na kalli
window kawai naga an sake labulen window da sauri. Gabana ne ya fad........

Ina tunanin case ya kare.....

𝙣𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙨𝙪 𝙞 𝙮𝙖 𝙗𝙞 𝙮𝙖𝙣 𝙩 𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙘𝙘

Acct: 0472282105
𝙍𝙖𝙢𝙡𝙖𝙩 𝘼𝙗𝙙𝙪𝙡 𝙍𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣 𝙈𝙖𝙣𝙜𝙖
𝙂𝙏𝘽𝙉𝙆.....
200 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠
300 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣 𝙙𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙗𝙞𝙮𝙖𝙣 𝙩𝙖 𝙩𝙖𝙣𝙖 𝙜𝙖 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙣𝙪𝙢𝙗𝙚𝙧 𝙯𝙖𝙠𝙪 𝙩𝙪𝙧𝙖𝙬𝙖/.+2347035133148👈🏻
𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙨𝙝𝙞𝙜𝙖 𝙑𝙄𝙋 500/ 𝙩𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠/600 𝙩𝙖 𝙠𝙖𝙩𝙞𝙣 𝙢𝙩𝙣....
Yan Niger Republic...
Zaku tuntube wannan number ne +227 84 50 64 76👈🏻
𝙄𝙙𝙖𝙣 𝙯𝙖𝙠𝙖 𝙨𝙖𝙮𝙞 𝙆𝙪𝙢𝙖 𝙄𝙣𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙂𝙖𝙟 𝙞 𝙢𝙖𝙧 𝙚 𝙣𝙚 200 𝙩 𝙖 𝙗𝙖𝙣𝙠 𝙞 𝙙𝙖𝙣 𝙠𝙖𝙩 𝙞 𝙣 𝙢𝙩 𝙣 300.......
[7/2, 9:19 PM] BAHAUSHIYAH🥰: BHSY70

Allah yayi aure da mara kwabo! Masu fitarwa da masu karantawa! Allah ya shirya mu!!

_Speacial Thanks! Ga mutanen da sauka sadaukar min da Soyayyarku! Wanda lokaci


bazai bani dama na kawo ku ba! Allah Yasaka da Alkhairi! Nagode sosai Nagode sosai!
Allah ya bar zumunci Allah yasa muyi tarayya a aikin Alkhairin cikin labarin!
Godiya babu addadi group ɗin BAHAUSHIYAH😊! Tare da VIP Nagode sosai Allah ya kuma
hadamu a wani labarin_

😎😎😎😗
Na gaya muku gaskiya akan HABEESHAH! Banda sungul laidi 😜

Finally..... Miss Mr nd Mrs Sadeeq Moddibo 😌😴

Allah ka kara mana hakuri da juriya😊 ka bamu ikon yin kawaici

_________________________________
"Abbi!!!"
Yar shi ta kwala mishi kira, shareta yayi yana fada min a kunnena.

"Wannan yarinyar da alamu gadon Dadah tayi, haka kawai zata hanani sukuni, bayan
hakurin da nayi, kinga tsaya mu karasa, domin Insha Allah wannan karon kwallona zai
fada raga."

Duka na kai mishi a kafada, tare da tura mishi baki, ina kiciniyar kwace kaina.

"Kyale ni na gaji!"
Nace mishi,
"Allah baki gaji ba, domin ban koshi ba!"

"Ai ba tuwo bane, balle kace sai ka koshi, d'aga ni na nafita."

Narke fuska yayi, kamar yadda nayi nawa.


"Abbi!!"
Dariya ya bani.
"Sweetheart! Ina zuwa, ina koyawa Oumnku yadda ake dafa coffee ne"

Kallon shi nayi tare da d'aga mishi gira, d'ago ni yayi ya jingina ni da
bango, yana jin yarinyar tana ihu, a raina nace.
"Zar-minah! Abbinki yayi nisa, baya jin kira."

Sai da muka shafe mintinan arba'in da uku, Sannan ya k'amk'ame ni, yana sauke
ajiyar zuciya.

Shafa kanshi nayi, ina murmushi.


"Toh sauke ni!"
A hankali ya dire ni, yana murmushi, yace.
"Allah bawai ya ishe ni bane! Idan aka barni zuwa an jima zan kara koda sau daya
ne!"

Daukar kayana nayi, na saka sannan na nufi inda mopping stick nazo na goge
abinda ya zuba, ina jinshi naki magana, saka wandon shi yayi, tare da zuwa bayana
yana me janyo ni jikinshi yace.
"Kiyi hakuri!"

Ajiyewa nayi na juya ina kallon shi.


Dariya ya bani nace.
"Kana da katon matsala! Kai baka gajiya ne"

"Bari na gaya miki wani abu! Duk abinda kake so! Baka tab'a gajiya dashi,
Ada bani da yawan bukata, amma a zamana dake. Na koma fitinanne, bazan iya sati ba
tare da na tsunduma koginki ba, idan kuwa kika ga na kai satin, toh Allah azumi
nake kullum, shi yasa nake fatan ki samu ciki."

Ture shi nayi, tare da wucewa, na fito.


Dakin yaran na leka na samu sunyi barci, addu'a muka musu. Sannan muka
fito.
A ban dakin shi muka yi wanka, sannan muka fito. Abinci naso ci kawai nasha tea
na kwanta dan dako muka dawo inda muka yi hira, sannan muka koma cikin daki.
Ina ganin ya fara, niman fitina na fara nishi,(😜🤣😂 Allah sarki maza da yawa mata
haka suke, suka ganin za a dame su. Kawai sai kiga mata ta fara nishi 😜🤣😂)
Haka ya kyaleni ni, amma bawai ya hakura bane, kawai can ɗin ne
baki bari a shiga, amma waje kan, kamar ya cinye ni danye. A rai na nace.

Duk jarabakar bani baka kome sai asuba, dan nasan wannan jazamun ne, goshin asuba
zai turmushe ni.

Ai kuwa haka ce ta faru, mutum da bakin fitina.


----
Bayan shekara biyu.

Hidimar bikin gama karatun shi na tsawon shekaru biyar da yayi, a fannin
ilimin addini musulunci, ake wanda ya haɗa da bikin Siyamah da Sughra.

Anata hidima ba kama hannun yaro, da gudu Fatimah ta biyo ni, tana kirana,
"Addarmu"

Juyawa nayi ina kallonta nace.


"Kije Muh'd yana kiranki!"

"Addarmu! Kayan fitar bikin Siyamah, wai yana dakin ki! Kuma ta tura
Na'ilah kin hanata"

Luuuu nayi da idanuna, na zube a gurin, ihu tayi tare da salatin niman
taimako.

Abin da ya firgita kowa, kenan dan Ni ban tab'a nuna alamar ina da wata
lalura ba, sai ranar.

Yana can gurin Walima aka janyo shi, aka fada mishi halin da nake ciki.

Tun a can ya ajiye babban rigar jikinshi ya iso gidan, kamar zai tashi.
Tun kafin ya iso, yaji ina gurnani.

A gigice ya iso, rungume ni yayi ya fara tofa min addu'o'in.

Fashewa da kuka nayi, bai fasa addu'a ba har na fara magana da cewa.
"Maza Na'ilah taje ta cire abinda ta saka ko kuma yanzun a bata mamaki!"

Musu tayi, wai bata saka kome ba, har da kuka. Take wasu da suka ji labarin
kishina..

Suka shiga cewa sharri nake mata, nima karya nake bani da wani jinnu.

Sai da aka shiga dukanta, kowa ga tana ihu, sannan tafadi gaskiya.
Ai take bakin mutane ya mutu. Nan aka wuce ta ciro abinda ta saka. Tazo
ta ajiye.

Sallama Mama tayi musu, tare da yin nasiha sosai akan Na'ilah, sannan tace
mata.
"Kinzo zaki kashe musu aure! Har kika bada kanki! Allah sarki. Mutumin da kika
bashi kanki, shi bada jininki yayi ga wasu mugayen aljanun, naso dakatar dasu, sai
dai akwai yarjejeniya a tsakanin mu dasu babu cutarwa, dan haka ki je ki girbi
abinda kika aikata musu.

Idan na cire kishin da ke damun Husnah, wallahi bata da mugun hali."


Nan tayi musu bayani akan halin da nake ciki.

Sannan tayi musu Sallama tace ta tafi baki daya, sai wani lokaci kuma
inda nisan kwana.

---
Bayan tafiyarta na shiga barci, Na'ilah kan tun kafin tabar gidan, hauka tuburan
take, tana gayawa mutane abinda aikata.

Bayan sallar magirbi na farka, da ciwon kai yana jingine da allon


gadon, Ni kuma ina kwance a jikin shi. Buɗe ido nayi na lalle shi.
"Nooruz zaman!"

Kallona yayi, yana murmushi sannan ya kara rungume ni.


Nan nake tambayar shi me ya faru.
Sai da ya taimaka min nayi wanka, sannan ya samun abin salla nayi,
ina idarwa ya kawo min abincin.

Shi da kanshi ya bani, ina idarwa ya zuba min ido, dan yana addu'o'i a
cikin ruwan zam-zam. Ya mika min ina sha, ya zauna kusadani yana tambayar tun
yaushe na fara mu'alamar da aljanun.

Na fada mishi kura min ido, yayi sannan yake bani labarin halin da Aahil yake
ciki na lalurar hauka, sakamakon fyade da aka mishi, ban ji tausayin shi ba, sabida
ni yaso jefawa cikin haka, Allah ya taimake ni.

Fatan sauki na mishi dan matar shi an raba auren.

Dr Imran Shaikh Abdul yake gaya mishi.

Sai batun Devanah ita yake gaya min tana gidan Yarin South Africa, sabida
kamata da akayi tayi kisan kai, Joel kuwa dakyar aka fidda shi.

Babban matsalar B, shine bin kauyinkan da suka kafirtar dasu yayi musu da awa.

Sai kuma kungiyar CAN, sun nuna ya dawo musu da dukiyarsu, baki daya.

Wanda ya haɗa har da account dina, ya tattara kome nasu ya kai musu, sannan ya rike
dukiyar shi ta Canada da England, wanda yafi nasu ma. Albarka.

----
Bayan wata shida. Ina kwance da tsohon cikina, sai cin farar kasa nake, ina ci ina
lumshe idanuna, dan tun su Alhassan ban kuma haihuwa ba, duk kuwa nacin shi da son
Haihuwar baki gaya mishi.

Shigowa yayi ya zauna tare da janyo farar kasar yayi, ya saka a bakin shi yana
b'ata fuska kamar naci mishi yaci dole.

Komawa yayi kafana ya fara min tausa yana bani labarin, abinda ya gani, na
tashin hankali a wani kauyen da yaje da'awa.

Basu da asibiti ba suda hanya me kyau, babu ruwan sha me kyau, nan yake fada
min yadda yaga suke rayuwa.

Shawara tafarko da na bashi ya taimaka musu, ba sai lallai gwamnati tashigo


cikin alamarin ba.
Murmushi yayi tare da jan kumatuna.

Murmushi nayi, na tashi dakyar na fara hidimar kawo mishi abincin ina gamawa,
na zauna muna hira dashi. Wanda duk na cigaban da yake samu ne..

----
Bayan sati biyu, yayi tafiya taron wa'azi na kasa, na tashi da nakuda.

Sanin Dadah ko Ummi zasu iya gaya mishi naki fada musu, ina aikina ina gwada
kaina, har yamma dama Dadah yakan zo duba ni, yau kuma sai Allah ya taimaka bata zo
ba.
Dan haka na cigaba da murkususun, har dare.

Dake Zar-minah a cikin gidan take, bata shigowa sai ya zama dole..
Ina zaune har karfe biyu lokacin ne ciwon yashi, dan haka na kira.
Driven mu, muka tafi asibitin Jauro Hospital, a can Mijin Sugrah yakira
Sadeeq ya gaya mishi.

Tsabar tashin hankali, kamar zai yi diro ta wayar,

Shi ya gayawa Ummi, da Dadah.


Ai a cikin daren suka iso, nayi dogon nakuda kamar kaina zai kunce, ban haihu ba
sai karfe tara nasafe, sai da aka gama gyara ni, sannan aka fidda ni.

Zuwa dakin hutu, kallon yarinyar da nahaifa Ummi tayi tana murmushi.

Haka kowa yake daukar yar gata tubarkallah.

Kamar wanda aka wurgo shi ya shigo dakin, kallona yake ina murmusa mishi, takowa
yayi har gabana, ya rungume ni ta baya ina jin saukar kwalla yana fad'in.
"Allah ya cika miki rayuwarki da albarka Husnah! Nagode sosai, da haifa min
Innarmu."

D'ago kai nayi ina mamakin shi, dan nafi tunanin Ummi zai saka sai ya samun
Innarmu, kallon Ummi nayi naga tana sumbatar goshin yarinyar tare da cewa Allah ya
raya Zainab Abu!

....rufe idanuna nayi, Dadah ta tab'e baki tace.


"Hmm! Haukar tsofa rashin ganin jika, yo me najin kunya, salon."

Kunya ce ta kuma kamani bance kome ba, sai murmusawa kawai nake.

Bai dauki yar ba sai nanike min da yake aikuwa Dadah ta hau Bala'i zamanin su
nada, mace ta haihu, babu ruwan namiji da ita sai ta yaye.

Zaro ido yayi ko ya manta da Ummi ne yace mata.


"Ai zamaninku da namu da banbanci da wallahi kafin shekara daya nan sai dai na
mutu, dan bazan iya wata biyu me kyau babu mata..."

"Innalillahi wa'inna ilaihi rajioun Allah Nagode maka da ka kawo ni karshen


duniya, Jauro Ni kake gayawa bazaka iya wata biyu babu mace ba, toh zoka fita dan
banza me sufar ayu.

Toh Husnah ba ayu bace sai dai kaje can ka sami ayi irinka!

"Dadah wallahi ni ayi ce! Ko Abbin Zar-minah! Babu ayun da zata mishi sai ni, dan
haka bar kira min macen a nan dan wallahi mutuwa zan yi."

Fita Ummi tayi ta barmu da rashin kunyar.


..---
Sati na zagayowa akayi shagalin suna dan Walima aka yi, mijina baya son taron suna,
yarinya taci sunar Innarmu, muna kuwa kiranta da Inan.

---
Rayuwarmu gwanin sha'awa, A yanzun Mubarak Yana aiki da yan sanda ciki SS, Abdul
kuma Soja, Ghaddafi kuma yana karatu a fanin kimiyya da fasaha.

Sai Luluh, da ta kafe Medicine zata karanta, Maryam kam Dama zane zane, ta
maida hankali akai.

Karshe dai mune muka zamewa Yan garin Narabi fitinar ganin su, domin duk
wata cigaba yazo ne daga gare mu, Manga yayi aure har da yaran shi, domin B ya
taimaka mishi sosai ya tafi yaki da jahilci a garin bauchi can kangere.

Idan muka je Narabi, kamar a lashe mu, anyi ta zuwa gaishe mu, dan
shekara guda kenan da dawowar Su Baba, Inda ya zama wani Alhaji, take aka fara
mishi wani gulma ya kara aure da kuruciyar shi.

Dariya yayi sannan yace.


"Babu ni da maganar aure, domin ai nayi yanzun kuwa da jikoki suka kewaye ni ne
zanyi aure, toh Ya'yan Husnah hudu, gana Mubarak biyu, Gana maryam Daya. Ina zan
kai wata mace su zauna lafiya."

Da haka ya kashe bakin yan tsurku.

---
A yau Allah ya amshi rayuwar Uban mijina bayan yasha fama da jinya, ya rasu yabar
yara hudu, dan sai a rasuwar shi naji labarin Siyamah da Sughra da Rafi'q ba nashi
bane, na tausaya mu.

Naga karfin hali, a gurin Sadeeq, dan bai yi kuka sai da dare yayi, ya rungume ni
yana kuka, sosai.

Dakyar na shawo kanshi, sannan yayi shiru.

......
Bayan rasuwar da wata biyu suka raba gadon su, kafin rasuwar Abba ya ajiye
wasiyya inda ya cire kuduo me yawa ya bawa su, Sugrah.

-----

Kwance nake akan cinyarshi, muna hira yace.

"Ni kam dani dake waye ya fara dafawa son ɗayanmu."

Kallon shi nayi, sannan nace.


"Ni dai nasan ina jin haushinka! Sabida saka ido da girman kai!?"

"Kuma ai sona kike Yan mata, Nima kusan haka ne idan naganki kin zo gurin
Aahil,"

"Kenan mun fada soyayyar juna kafin kome ya faru..."

Hada fuskana da nashi yayi, muka fara wani kiss me tafiya da ruhin mu, kafin
wani lokaci mun gigita kan.........
Alhamdulillah......

An fara da kodumo an gama da kodumo...... Nagode sosai...

Insha Allah.. zan cigaba da Kwarkwarah! Gobe da safe.


HABEESHAH kuma😎🤩

Wannan month da next month akwai Shagali, dan zamu yi bikin kanwarmu🤩💝...... Amma
Insha Allah zaku ji... Ni soonnnnnnn

Yar Manga nake,


Ba gaba da gaba ba, kota baya sai ka Shirya 😎😜
Fil Aminallah💝

You might also like