You are on page 1of 61

*************************⬇**********************

************* Ai Hausa Novels ****************


*************************⬆ **********************

DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery,
Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from
our blog.

Visit > https://www.aihausanovels.com.ng

Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa
novel ko kuma post.

Email > aihausabooks@gmail.com

******* FOLLOW US ******

Facebook: Ai Hausa Novels

Twitter: Ai Hausa Novels

Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels

Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search
na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu.

********************** ⬇ **************************
*************** Ai Hausa Novels ****************
********************** ⬆ **************************
17/06, 11:03 PM] Maryamu dasoooo.. 🥰😍🥰😍🥰😍🍎: 🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹

_*SANADIN BARAH*!_🪹

_na maryam Ibrahim_

_page one_

07045465268

_dukkan godiya su tabbata ga ubangiji mai kowa mai komai, wanan book yana tafiya
bisa tsarin rayuwar da wasu suke fuskanta dakuma yadda zamu magance_

_____________________

"Yanayin yadda hayakin yake tashi a dakin girkin. Gashi babu wata wadatacciyar iska
dazai fita ya haifar da cunkushewa waje daya.
"Baxakayi tunanin akwai mutum a wajan ba saidai tarinsa ne zai sheda maka da wani a
wajan.

"Saddika ce tamike tana shartar gumi idanuwanta sun kumbura sosai. Sabida hayakin
har muryarta tafara dashewa.

"Kama kugu tayi ahankali tace waiyoni Allah yazanyi wanan hutar da takama.

"Inna batulu ce ta hankado labulan dakin Wanda hujojin jikinsa sin isa akira dakin
babu labule.

"Ke wacce irin shashashar yarinya ce kin hadawa mutane hayaki kinkasa magancewa.

"Inna dan allah kabani Leda na hada hutar taki kamawa wallahi. Ican danyene wlh.

"Eyeee ni kike fadawa ice danyene. Kin koyi hali irin na uwarki ko, to idan kikace
halin shaffatu zakiyi bazaki ci riba ba..

"Kuma kiyi kidafa abincin nan wallahi ko jikinki yafada miki acewar inns batulu..

"Haka takuma rankwafawa ta cigaba da hada hutar.

"Kafin tagama tayi hujuga, hujuga.

"Ahankali ta furta inns nagama. Ki dauko tukunyar ki kahomin daki. Sanan kuma ga
kayan wanki can. Na hada miki.

"Idanuwanta tasauke ahankali akan tulun kayan Wanda tayi kiyasin ta fara wankesu
sai dare.

"Amma inns dakin bari wanki nan sai gobe inaso nayiwa su musa nasu.

"Karaf taji a buge mata baki Wanda hakan yasa jini yafara zuba.

"Ke kin isa inna tafada, kifada. Wanki ne saikinyi shi wallahi. In banda inna tana
rufa muku asiri ke kin isa kikaho haka.

"Ganin jinin yana zuba a bakinta yasa tace yaya zuwaira. Jini fa kika futarmin.
Idan biki shiga hankalinki ba wallahi sainayi maganinki.

"Tana gama fada ta bude labulan ta afka daki.

"Ganin sunshige dakin ta janyo wata Leda dake gefanta. Tafara zuba abincin. Sanan
ta lallaba ta tusashi cikin kayanta.

"Ta sabi tukunyar Tashige dakin saidai kafin takai takalmin juwaira ya hardeta
tukunyar tayi gefe abincin ya zube .

"Zare ido tayi tare da dafe kirji. Ta dora hannunta akai tana rafsa ihuu tasan ko
zata mutu yau sai sun hulakanta ta..
"Bura, ubancan zuwaira tafada abincin namu wallahi yau saikinyi nadama.

"Dan Allah Kuyi hakuri natuba wallahi.

"Wani irin wawan Mari inna batulu ta sakar mata. Da Karfe ta dafe wajan idanuwanta
suka kaho ruwa.. Dan Allah kiyi hakuri wallahi be laifi na bane..

"Suna ganin abincin haka ya lalace a kasa.

"Tabbas yau ko ruwan mutuwa tasha sai sun mata illah.

"Dan kwallinta ta fnciko Wanda yataho da gashinta.

"Tayi hurgi da ita jikin bango sanan ta take kafarta. Abbas yau tasha wahala. Koda
baa fada ba

"Haka ta huni babu mai rarrashinta.

"Musa busu shigo gidan ba sai Ana kiran sallah magariba. Sabda haka. A rarrabe suka
dinga bin bango.

"Ta taga suka hangi saddika Wadda ta tukure waje daya

"D alamu zazzabi ne jikinta.

"Musane ya rike hannunta, yaya saddika menene innace ko, Kitashi munsamu wake da
shinkafa. Kici

"Ahankali ta bude bakint sanan tace musa bana hanaku barah ba,

"Wallahi aunty saddika babu inda mukaje illh gidan su faisal. Mamansu tabamu.

"Mikewa tayi tana kallan hanya sanan tace ungo wanan ledar kuje kuhada da ita kada
kubari inna tagani

"Amma yaya kefa?.

"Kada kadamu musa nima na rage zan ci.

"Juyi take sosai tama rasa madafar dafawa

"Jan kafata tayi tasaka wani tsinkanken takalmi tayi waje.

"Gidansu salame ta fada

_sanadin bara kenan kubiyomu danjin ya labarin yake_


[17/06, 11:03 PM] Maryamu dasoooo.. 🥰😍🥰😍🥰😍🍎: 🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹

_*SANADIN BARAH*!_🪹
_na maryam Ibrahim_

_page 2_

07045465268

_dukkan godiya su tabbata ga ubangiji mai kowa mai komai, wanan book yana tafiya
bisa tsarin rayuwar da wasu suke fuskanta dakuma yadda zamu magance_

_____________________

"Salame ce ta ajiye rariyar datake hannunta da kalleta da cewa.

"Saddika mai yafaru dake naga fuskanki harda shatin hannu.

"Babu komi
"Aa wallahi da wani abu kodai innace ta mareki

"Kukane ya subuce mata.


"Salame wai yaushe zamuga yan uwan baba ne. Hakika munacikin tashin hankali sosai.

"Gadan ubanmu ne amma bamu da ikon amfani dashi.

"Ko bandaki sau daya sukace mudinga shiga.

"Mikewa tayi hade da dafata, saddika kiyi hakuri kinji Allah yana sane daku.

"Yanzu bikisan hanyar zuwa garinsu baba ba.?

"Hmmmm kinsan fa tun Bayan yaye bansake zuwa ba.

"Wai suwaye suke damuna da hayaniya. Acewar gwagwan salame..

"Kamar bazatayi magana ba saikuma tace gwaggo saddika ce fa..

_"Inalliahi wainna ilahi rajuun_

"Yanzu bakyajin abinda nake fada miki ko?

"Bana rabaki da ita ba sokike Muma acinyemu. Kaman yadda uwarta ta cinye
Mahaifinsu.

"Futarmin daga gida, daga yau kada nakuma ganinki a gidana.

""jimm tayi kafin tace dan allah gwaggo kimin afuwa. Amma ni bansan kina cemin
mayya.

"Yoo ba mayyar bace uhmm ai gaskiya na fada miki idan Biki yadda ba to Kije ki
tambayi asalinki..

"Kuka take sosai dama gurin salame take zuwa taji afuwa amma itama gashin
gwaggwanta ta koreta.

"Taja kafarta sharf sharaf ta juya.

"Bata yadda tashiga gidan ba tayi zaune a kan dandamalin kofar gidan tana kallan
yadda yammatan suke wasa.

", wasan yafara burgeta tamike da nufin tashiga wasan.

"Aguje yaran suka mike suna fadin ga mayya nan kowa yayi ta kansa.

"Durkushewa tayi tana rafka kuka kaman zata haukace.

"Ganin hamza yafito aguje yana haki. A razane tadago Kanta

"Menene? Hamza wani abu ya faru?

"Uhmm inna, inna, inna

"Me innar tayi ne kake wanan hakin.?

"Ta kulle musa ajikin turke.

"Turke ? ta maimata ahankali

"Uhmmm

"Hannusa takama muje nagani.

"Yanayin yadda taga musa ajikin turke taji wani irin Abu ya tokareta.

"Bakinsa dayake zubar da jini yasa tadago kansa.

"Musa!!

"Waye yayi maka haka?

"Yaya saddika inna tace wai na satar mata kudi, kuma aradu bani n dauka ba hedai
batasan inda ta ijje ba.

"Musa kadauka ko?

"Girgiza kansa yayi. Aa wallahi.

"Ta sauke kallanta kan hannunsa Wanda yaji igiya abinka da Farar fata yayi jajur.

"Hannu tsa da nufin t kwance shi. Saidai kafin ta kwance taji anyi hurgi ta ita
gefe.
"Ni nasan kece kika turoshi to wallahi ni zanyi maganinki daga ke harsu. Dangin
mayu kawai.

"Hamza ne yace yaya dagaske mu mayune. Kuma mene maye?

"Uhm uhm nima bansan mene maitar ba.

"Ficewa tayi fuuuu

"Natayi burki ba sai gidan idirsa makaho.

"Muryarta kawai yagane sanan yace batulu ce agidan?

"Nice mlm idirisa Kwanaki naji matarka tana hodin kana neman dan jagora ko?

"Yashe baki yayi sanan yace Hakane. Kinga su muzammil ankaisu bara shiyasa.

"Tom gobe daka shirya kazo zan baka saddika.

"Saddika kuma, ina takoma dangin mahaifanta.

"Ai ni n hanata tafiya sabida kasan munyi sabo sosai

"Nidai zan tafi duk yadda m akai Goben ina jiranka

"Murna yayi sosai.

_washegari_

"Bayan t tulata mata kayan wanki. Tagama sanan tace Kitashi ki dauki gyallanki
mlm idirisa zaizo kuhuce barah.

(Barah).?

"Tafada tana zare ido Saikuma tafashe da wani irin kuka.

Bata idda kukan ba. Taji muryar mlm idirisa.

"Sallama yake sosai. Kafin innabatulu tace gatanan fitowa.

"Huce Kije kuma wallahi yafadamin g abinda kike masa kinsan sauran, tasauke mata
ludayin dayake hannunta aka.

"Kaman wata doluwa. Haka ta rike Sandar.

"Nifa bansan inda muka dosa ba?

" titin namadi.

amma kasan titin namadi mazane fal KO?

"Yata nafi samun mutane awajan.

Haka tadinga jansa. Nemar waje tayi tayi zaune.


Wata katuwar motace t parka agaban tsohon.

"Ahankali y sauke glass din.

"Baba Ina Wanda yake mg jakora?

"Kina Ina saddika taso mn kinji

"Ganin mutumin yasa tace ka hullo zan dauka.

"Haba yammata daure kizo ki karba.

"Hannu biyu tasa takarba. Mungode Allah ya karba ya biya. Tafada.

"Nawace yabayar. Ta kalli kudin hannunta. Nara 1000 ce amma saitace Dari biyu ce
fa.

"Kahomin ita nasa a aljihu.

"Mikewa tayi taruga aguje. Provision din kusa da ita tamika sanan tace temakamin
dasanji zan ba wani.

"Yabata tamika masa Dari biyun sanan ta soke Dari takwas din.

Fellow page 3
[17/06, 11:04 PM] Maryamu dasoooo.. 🥰😍🥰😍🥰😍🍎: 🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹

_*SANADIN BARAH*!_🪹

_na maryam Ibrahim_

_page 3_

07045465268

_dukkan godiya su tabbata ga ubangiji mai kowa mai komai, wanan book yana tafiya
bisa tsarin rayuwar da wasu suke fuskanta dakuma yadda zamu magance_

_____________________ganin yamma tafara gabatahowa yasa tamike tace mlm idirisa


zantafi gida sabida nabar kannena.

"Haba saddika baki barin ayi magariba.

"Magariba fa gaskiya banjin zan iya Idan zaka iya tasowa tom Idan kuma bazaka taso
ba nabarka anan

"Charaf yasa Hannu y riketa.

Takurawa hannunsa idanu. Yadda suka luma acikin fatarta.. Abinka Da farar fata jini
yafara taruwa.

"Kiyi hakuri kinji bazanku ma ba.

"Karfi tasa ta finke hannunta sanan tace. Idan kanason wanna barar ta dore Kada ka
kuma saka hanninka akan jikina.

"TOm tom tom nagode.

"Haka ta cigaba Da jansa ranta duk a bacce.

"Bayan takaishi gida ta nemi guri tayi zaune.

"Aa mlm saddika wani abun kike jirane?

"Iyy mana ladan barana zaka bani

"Zare hularsa yayi sanan yace dauki wazobiya.

"Ta kalli tulun kudin. wazobiya kuma ai bata isa na Nasai koda koka Da safiya.

"Tom dauki dari. Durkusawa tayi ta dauki dari sanan tace nagode Da siririyar
muryarta.

"Gobe ki shirya Da masallacin jumaa.

"Tom tafada sanan tafice.

"Tana shiga gidan Da sanda tafara bin bango.

"Ganin juwaira zaune a tsakar gidan ta baje wani katan Leda mai cike Da tsire. Gefe
daya kuma irin wanna madararce ta kwali wadda har zufa take sabida sanyi..

""Idanu tafara binsa Dashi . Tasan ko zata mitu saitayi aiki.

"Ke mayya Sai yanzu kika dawo Daga gantalin.

"Maza ki dauki wancan bawan ki wankemin kayan ciki.

"Biriziyace guda uku Sai wando..

"Ta sunkuya Da kyar tafara cudawa.

"Ganin hayakin dayake tasowa. Yasa tamike Da niyyar chanza waje.

"Tafiya take a hankali tana kuma kallan takardar naman.

"Yeef tafada kanta ruwan ya zube kan nama. Hannunta ya fada kan madarar suke zube a
tare.

Kambuuu. Tafada tana hulli Da ita gefe. Abinda na ajiyewa innata kika zuba kayan
wanki ciki.
"Tasa Hannu ta figota. Tare Da sa Hannu ta makure huyanta. Saina kasheki.

"Dan Allah Kiyi hakuri ki ceceni.

"Sabida kurwata bazata ciwo ba shine zakimin wanna hulakancin.

"Daki shegiya. Kada ki raga mata Idan kingama ki miko minta

"Kuka take sosai har muryarta tafara dashewa Saida sukayi mata lilis sanan suka
kuma gwarata Da bango.

"Ahankali taja jikinta tafada. Akurkinsu.

"Idamuwanta har rufewa suke. Kuka take sosai.

"Hamzane suka shigo tare Da musa Da alamu yunwace ta korosu.

"Turus suka ja dinga. Yaya waye yamiki duka. Janyosu tayi jikinta Kafin tace musa.
Kunajin yunwa ko?

"Yaya Da harmun fara bara amma bumu sami komi ba.

"Musa kudena zuwa bara kunji hannunta tasa tazaro kudin d t soke. Dari biyar din
kai t ciro sanan t mika musu.

"Kusiyi shinkafa Da nama na dari ² Sai kusai ruwa na ashirin saura nawa? Tafada
ahankali.

"80hamza yace.

"Tom kusiyamin magani na ciwan jiki na ashirin. Ruwa na goma Sai ku aje hamsin din.

"Yaya kefa?

"Hamza bakina afashe yake bazan iya cin komi ba.

"Jikinta yayi zummm kaman wadda ake gasawa. Har sun mike ta janyosu ta soke musu
kudin jikin tazugen sa.

"Kada kabari inna tagani fa

"Tom Angode Allah yajikan baba.

"Idanu ta kafeshi Dashi. Kafin tace ngde

"Suka fice saidai tafada dogon tunani.

_Fatima na acewar baba. Kinga nasan wanna rayuwar bazata cimin gababa, duk rintsi
ki kula da ibada. Ki kula da bautar Allah , Kada wahala tasaki ki mance wanene
mahallacinki, sanan saddika ki kula da rayuwa Kada kibiyewa rudin shedan wani
namiji yayi amfani dake, nasan karatu zaki dade bikiyi ba amma nasan wataran Sai
labari inasan ku jinina. Kirike yan uwanki da haka, fa haka tari ya sarke babarta_

"Hawaye yafara wanke mata kuncinta.


"Waiyo babata. Kintafi kinbarmu acikin kazamar rayuwa.

"Jin an rafka salati yasa tadawo hayyacinta. Yanzu wanna tarin kayan wanken wanken
uwarki ce zatayi kafeta tayi fa ido.

"Idan ma tunaninki yana baki ki cinyeni tonidai kurwata. Tafi maina.

"Duk da jirin datake bai hanata cewa yanzu zan tashi ba.

"Washegari

"Bata vari gari ya waye ba tatashi su hamza ta damka musu dari biyu. Sanan tace ka
boye awajan jiya. Dana nuna maka.

"Idan kunje masallaci Kada kudaho kuhuce jan rumfar kunu kusiya day kosai.

"Tom suka fada atare amma yaya Idan muna wasa Sai idih yadinga ce mana mayu.

"Shafa kansa tayi Kafin tace duk wanda Yakuma fada muku to kuce.

_lailaha illa anta subahanaka innee kuntu minazzalimi_

"Maimata muji suka maimata atare sanan suka faki ido sika fice

"Tum bayan fitarsu Babu abinda yake damunta face ciwan Kasan cikinta gumi ne ko ta
Ina yake yanko mata.

Da kyar ta lallaba ta tayi sallah. Ahankali take nanata aduar da mamanta take
biyawa alokacin data ke kasa bacci.

_lailaha ha illallahu wahdahu lasharikalahu lahul mulku walahul hamdu wahuwa Alla
kulli shaiin kadeer_

"Har bacci ya dauketa tana nanatawa.

"Batayi aune ba Sai jin muryar malm idirisa tayi a kofar gidan.

"Jin ansheko Mata ruwa yasa tamike fa hanzari

"Kinsan zaki fita kaskantacciyar sanaarki amma kika kwanta kina sharar bacci ko?

"Inna wallahi bazan iya zuwa bara ba banajin dadi.

"Iyee kenan hutu kikazo duniya. Ai inda mero bata huta ba kema bazaki huta ba

"Haka tamike har tangadi take tafice

, ahankaki takama sandar mlm idirisa wlh bani da lafiya kozaka iya tafiya.
"Kiyi hakuri Fatima ta Allah yajikan mahaifiyarki ya jikan ale mudi.

"Yakashe mata jiki murus haka takama sandar

"Saidai yau salan baran ya sanja domin kuwa yarane sika tireta. Tayi kuka har
tagaji.

"Tunda sukaje tanemi guru ta zauna tanajin yadda kasan cikinta yake Kada mata.

"Alhamdullilah yaukam sun sami kudi masu yawa.

"Ahaka ta zare 1000


"Ta zuba masa sauran.

"Tun ahanya takejin yadda wani abu yake hi mata jiki amma bata maida hankalinta
akansa ba

"Mlm idirisa yau anan zamu rabu kafafuwana sun gaji.

"Ngde fateema yafada yana dafa bango.

"Da Sauri tafada gidan. Ganin inna bata tsakar gidan tayi sum sum,. Har ta Dora
kafarta taji ance

"Shikenan tafaru ta kare saddika!!!! Maza kika koma biii....... Lallai yau kisa ya
tabbata akanki.

"Fellow me in page4
[17/06, 11:04 PM] Maryamu dasoooo.. 🥰😍🥰😍🥰😍🍎: 🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹

_*SANADIN BARAH*!_🪹

_na maryam Ibrahim_

_page 4_

07045465268

_dukkan godiya su tabbata ga ubangiji mai kowa mai komai, wanan book yana tafiya
bisa tsarin rayuwar da wasu suke fuskanta dakuma yadda zamu magance_

_____________________

"Abun har yakai da bin maza. Kishigo min gida jina jina. Yau nikam naga abinda
yadameni.
"Duk abinda take fada bata fahimce ta ba. Saida takuma jin jini yabiyo kafarta.

"Hannunta takai bayanta wanda jini yayi masa kawayan.

"Jin ruwa a hannunta yasa tayi saurin dubawa. Jini tagani

"Fitowa tayi da idanta sanan tce inna wallahi bansan waye namiji ba.

"Bansan shi ba Dan Allah kimin rai..

"Karasowa tayi inda take. Tare da rankwafar da kanta.

"Kwakula kikeyi saddika.

"Saita fashe da kukan makirci. Yanzu duk abinda nake miki, duk kular danake baki
Saida kika bi maza.

"Inna wallahi bansan ta inda jinin nan yake zuba ba wallahi ko. Karaf tasa Hannu ta
hade mata baki.

"To uban waye yafito miki da jini. Wallahi inna Ina tafiya naganshi bansan Mene shi
ba.

"Janyo ta tayi tahada da jikin rufin kwano ta kulle.

"Wai bin maza nikam mero tabarmin baya da kura.

"Bayan tadauki awanni akulle. Jini Sai malala yake kuma yi sabida ranar dayaji.

"Wani matashin yaro ne yashigo yana haki innar zuwaira.

"Ga zuwaira ce suna fada da wasu mata. Har an yaga mata kaya.

"Aa yaro badai juwaira. Yarinyar dabata kula kowa. Awanan garin Kafin ta rufe baki
wasu yaran ma sunshigo.

"Mayafinta taja tafice ganin haka yasa. Saddika takama hannun wani yaro.

"Dan allah kasan gidansu saude.


"Eh

"Kace mata Dan allah tazo inji saddika.

"Tom yaran yafada sanan ya juya yafice.

"Bata dauki lokaci ba tashigo gidan.

"Dagudu tafada kanata. Lafiya meyake faruwa saddika.


"Saude kitemaki ni. Wanna jinin fa na jikinki. Bansan inda yake ba tun dazun yake
fita daga jikina.

"Hannu tasa ta kwance ta sanan tamika Mata hijjabinta tace maza kishige gidanmu.

"Aa saude wallahi nafita kinsan Sai inna ta kashe ni.

"Muje kawai tafada tana kallan idanta.

"Ahankali tamike ga yunwar datake damunta. Ga jinin datake zubda wa.

"Ganin tasamu nasarar shiga gidan yasa tabi bayanta.

"Ruwa tazuba mata sanan tasaka mata sabulu shiga kiyi wanka saddika.

"Ajiye nimfashi tayi raban ma datayi wanka tama manta..

"Duk da wankan datayi jinin baidai na zuba ba.

"Tana fitowa ta tsaya.

"Taho mana Sauri.

"Inna wandanki tafada tana kallanta.

"Bani dashi😣

"Wando fa na ciki.

"Uhmm tace.

"Bari Muga ta janyo bakkonta.

", wani ta dauko mata. Sanan tace kinga wannan wandon banawa bane na buahura ne
Idan kika Bari tagani shikenan.

"Wani zani ta dauko mai kyau sanan tarabashi shida.

_wanan jinin dakike gani nima sanda nafarayinsa na tsorata da yawa amma da gwaggo
tamun bayani nagane. Shi yana zuwa ne tagaban mace batare da rauni ko haihuwa ba
allah ne ya kaddarawa yaya mata shi kuma shi yana zuwa daga rana tafarko zuwa kwana
uku, hudu, shida, takwas, harma kwana shabiyar amma Idan ya haura yazama na cuta.
Wanan jinin duk kwana ashirin da biyu zakiyi shi_

(Jinin)

" saude shi jinin bazaa iya daukeshi gabaki daya ba .

"Babu yadda zaayi adaukeshi hakuri zakiyi wanan shine gajiyawa .

" wanan shine alamun zaki iya daukar ciki.

_sanan zaki kare kanki ga dukkan wani namiji dazai rabi jikinki indai BADA aure ba_
.

"Duk wani namiji dazai kaimiki wasa kiyi kokarin hanawa


" wanan kitafi dashi kada kibari jinin y huda jikinki .yafito agani sanan kuma
kidinga chanzawa gawani wandan nabaki .

"Sanan idan kingama zanfada miki yadda zaki tsarkake kanki .

" nagode sosai saude banda kamarki .

"Taji dadi sosai da kulawar data bata .har zata fita ta kirata .

" saddika !!

"Amma dai kinayiwa Baba aduaa ko?

" uhmm inayi.tom kitsaya raayin daka wajan kwatowa Baba yancinta .duk wani Wanda
zai ci mutumcinsu sai inda karfinki ya tsaya.sanan ko inna idan tayi miki kirama

"Dafe kirji tayi sanan tace na Rama kuma wlh bazan iya ba .to kitsaya kada kirama

" taji dadin jikinta sosai .

"Data shiga gidan tsit da alamu ko suna daki.

"Dasauri tashige tayi kwance maganganun saude yadinga dawo mata .especially ma
wanda tace .

_dole saikin kauracewa sallah har na tsawan kwanakin jinin_'dama akwai abinda zai
hanani sallah wannan kenan .

"Washegari tana tashi ganin busu fito ba tafada bandakin ta wanke wanan jinin da
abinda ta saka ajikinta .tayi wanka tafito .

" tayi kyau sosai fatarta ta goge takuma yi danya .

Hijjabinta ta janyo tafito sanan tashige dakin inna

"Inna ina kwana muntashi kalau.

" da bumu tashi ba ai da biki ganmu ba .

"Ko maitar ce katashi kika biyomu daki.

" inna gaskiya fa muba mayu bbanee

"Kullum baki da abun ce mana sai mayu .

" lahhhh!innace take fada kina fada .lalai zaki raina kanki.hannu tasa da niyyar ta
mareta amma da mamakinta taga t tarike hannunta .

"Da kika sani amma banda yanzu .tadauke hannun ta ta ajiyeshi yiff akasa ..

Sanan tace kada kikuma gangancin marina .

Tana fada tace natafi sanaata .

_lallai saddika girman da haka yazo? Kokuma shawarar saude ce.?_

Fellow me in page 5
[17/06, 11:04 PM] Maryamu dasoooo.. 🥰😍🥰😍🥰😍🍎: 🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹
_*SANADIN BARAH*!_🪹

_na maryam Ibrahim_

_page 5_
07045465268

_dukkan godiya su tabbata ga ubangiji mai kowa mai komai, wanan book yana tafiya
bisa tsarin rayuwar da wasu suke fuskanta dakuma yadda zamu magance_

_____________________
"Kafin tamike ta saka kafarta ta tadeta hifff tafadi.

"Kanta ya bugu da garu take wajan y dauke jini yafara zuba.

"Nice maganinki kinsani uwarki ma ban raga mata ba saike.

"Idan ma banda abun kazamar yarinyar nan yazaayi kina fada tana fada.

"Yoo badole ba tafara bin maza.

"Zuruu tayi dama tace aranta nafadawa saude bazata dena zalintarmu ba..

"Kuma bazaki fita agidanga ba saikin wankemin wanan kayan tass.

"Sanan wanan dutsen markadan ki markadamin waken suya aciki.

", tasauke masa kallo gumi yaketo mata. Ga jinin daya fara zuba harta fara
galabaita.

"Zaki tashi kosai zauna akanki. Kaska kawai..

"Kuka take sosai.


"Waiyo ni baba kitemakeni kidawo rayuwarmu. Idan bahaka ba zamu mutu.

"Dakyar ta iya wanki. Tanayi tana kuka..


Hannuwanta duk sunfashe.

"Ga yunwar data dameta.

Bata gama ba saikuksan 12"

"Ko hannunta bata iya mitsawa. Gashi idan bata fita vara ba su musa basu da abinci.
"Taja kafarta ta koma daki. Kuma lekawa tayi Dan ganin tsumman data saka.

"Takuma fitowa. Sunkuyarwa dazatayi huwan rigarta ya wangale.

"Ai ina inna tadinga binta da kallo.

"Sauri tayi ta zura hannunta aciki.

"YanZu saddika sabida wasa da maza har kirjinki yayi girman haka.

"Zoki gayamin suwaye suke tabaki.

"Aaaaaa inna walh babu Wanda yake tabani.

"To meyasa kirjinki yafito haka. To wallahi ni shatuu bazan yadda ba saina maidasu.

Jin tatafi neman wani abu yasa tafita da gudu. Har tuntube take.

"Da gudu tafada Gidan mlm idirisa. Saidai ya baiyyana mata bazai fita ba vashi da
lafiya.

"Tom mlm ko bakin titi bazaka iya zuwa ba?

"Fatimatu bazan iya ba. Kinji jikinta kaman an jefi kaza da gishiri haka ta koma..

"Saidai kawai ta yanke shawarar tafiya ita kadai.

"Har juwa take gani sabida yunwa.

"Guri ta nema ta zauna..

"Dayake da yammata masu BARAH awajan.

"Sakina ce ta karso inda take.

"Fatimatuu yau ina malam din naki?

"Bashi da lafiya.

"Tom amma kikazo ke kadai. Zaabaki sadakar ne?

"Mezai hana abani indai sabida allah ake badawa..

"Wai baki d uwane!?

"Ganin tafara damunta da magana tamike. Batare da sanin Ina zata ba.

"Mikewa tayi da niyar ta tsallaka titi.

"Site daya tafara dubawa. Tama manta Ana kallan daya bangaran.

"Wani irin frighten tayi Kafin motor ta tabata tafadi .

"Atsorace yafito ganin goahinta da jini. Atunainsa shi ya fasa mata.


"Ya dagota sannu kinji baiwar allah.

"Wlh ba tukin ganganci nake ba, bansan kin shigo ba.

"Idanuwanta suka fara lumshewa , waiyo baba ta waiyo ni allah.

"Ajiye motar yayi a gefe sanan yakama hannunta.

Mutane Dake gefe ne sukace. Ga asibiti chan.

"Andubata sosai. Amma kuka yaki ya dauke daga fuskarta.

"Anrubuto mata magani. Sanan likitan ya kalleta da cewa kinci abinci?

"Aa

"Dasauri yafice. Zuwa wani lokaci saigashi da shayi wanda da kyar yake daguwa
sabida madararsa.

"Sai katan bread da wainar kwai guda uku wanda aklla zaikai kwai 10

"Maza kisha kinji.

"Me neman kukane aka jefeshi da kashin awaki. Dasauri taja cup batadau lokaci ba ta
cinye. Yabata magani sanan yace tashi muje gida ko?

"Aa gaskiya kaje kawai ni zanje gida.

*haba yarinya tunda akasamu matsalar nan ai Saina kaiki gida

"Babu yadda batayi ba saida yace zaikaita gida.

"Ahankali take tafiya kaman bazata taka kasa ba.

"Saida sukazo kofar gidan sanan tace wanan ne gidan.

"To muje to.

"Ahankali ta fada gidan.


"Sororo ta tsaya tana kallan ta.

"Da nutsuwa ya sunkuya yana gaidata.

"Dan allah ayi hakuri tsautsaine yafada min na kadeta . Bada ganganci ba..

"Ai da ka kasheta ma wallahi hankalina saiyafi kwanciya. Yarinyar da mutuwarta hutu


ce agareta da bin mazan datake.

"Inagama zuwa wajan namijin ne yasa tafito agigice har ka kadeta.

"Jin abinda take fada yasa yace kiyi hakuri. Ga wannan adinga bata na shan kunu.

"Hannu tasa ta karbe sanan tace kaje abinka kawai.

"Jikinsa yayi sanyi yafice.. Tausayin yarinyar ya kamashi.


"Yana fita ta fitsgota. Tasa Hannu ta daye bandage din Dake goshinta.

Ai tunda kika Sai rariya saita zubarmiki da ruwa.

"Hannu tasa ta dafe ciwan tanajin radadi.

"Ta zube kafafunta akasa tana rafka kuka..

"Tasa kafa ta taketa. Shigiyar kaya. Ai mero bazata taba jin dadi a kabarinta ba
wallahi. Tunda taci kurwar musulmai.

"Kuma wallahi indai Ina doran kasa keda farinciki har abada.

"Kuma. Sallamar da ake ne ya katse mata maganar dazatai. Hajiya zulai ce..

"Da faraa ta fadada fuskarta.

"Yau agari ai nayi tunanin bakya gari.

"wallahi kinsan kasuwancinmu.

"Ta dinga kallan saddika sanan tace.

"Waidama biki kaddamar da wanan yarinyar ba.

"Duk wata hanya da zanbi nakasa samun mufita..

"Aa bikiso mufitarba dai. Tun yaushe ki hada mata kayanta muhuce da ita. Duk wata
saidai kiji kudi.

"Dagaske? wlh kam kinsamomin mufita naji dadi.

""Bari naje na debo wasu yaran.

"Jin haka kuwa tamike ta shige dakin tanajin yadda zuciyarta take mata soya.

"Dasauri tafice har gudu take.

"Shaaibu tagani hannunsa da allo.

"Shaaibu Dan allah Ina kaga su hamza.

"Sunje tsangayar mlm liti.

"Dasauri tanufi wajan. . hamza hamza musa, musa. Nashiga wani hali

", inna zata bawa zulai ni tatafi dani . musa yazanyi daku.

"Dan allah kada kubari murabu.

"Bansan baba tayi fushi dani.

"Tom yaya zamu Viki. Bazata Bari ba. Niyanzu yazanyi.

"Hamza ne yace. Tom yaya kibari zamuje wajan ayuba sai mudinga yimishi kullin ice

"Idan yaso saimudinga cin abinci. Suna cikin maganar. Taji Ana cewa.
"Gata nan ki janyota mana. Haka aka rabasu tanaji tans gani.

"Ahaka tatafi tabarsu. Idanuwanta cikeda kwalla.

"Sundau lokaci mai tsayi Kafin su isagarin.

"Gari ne makeke wanda idan k gansu zaka san manayan mutane ne suke rayuwa.

"Suka sauka a motar kafafunta sun kumbura.

"Gashi saude bata gaya Mata yadda zatayi tsarkin ba.

"Wani gida suka shiga. Yammata. Ne agidan makill

"Ganinta yasa kowa yayo kanta.. Hajiya barka da zuwa.

"Uhmm ga wata nan na kaho muku. Amma ba anan zatayi aiki ba gidan maude zatayi.

"Zuwa dare zaa dauketa.

"Dan allah zanyi bandaki.

"Tom ku nunamata.

Tashiga bandakin.

"Saidai jinin yadauke mata. Tama rasa yadda zatayi..

"Tafito ta kalli wadda acikinsu tafiso girma.

Dan Allah inda tambaya. Ina jinki.

"Nakasance wanan watan nafara ganin jini amma bansan yadda zanyi wanka ba.

"Ayya Tahoe nan kizauna.

"Kwana Nawa kikai ta tambayeta.

"Uku.

", to kinsan yadda zakiyi.

_kisamu ruwa mai kyau wanda launinsa bai chanza ba. Ko dandanasan ko kamshinta.
Idan. Acikin bokiti mai murfi ne ko buta saiki ajiyeshi a bangaran Dama Idan kuma
budaddene bangaran hagu. Dama kinyi niyarki da cewa (nawaitu gusulul haibati
rafaaul hadasil akbari) saiki zubo ruwanki kiyi tsarki sau uku, saiki wanke
hanninki sau uku. Saiki wanke daga cibiyarki zuwa kafa amma fa duk wani lungu da
sako saikin tabbatar ruwan yshiga saiki kuma wanke hannunki saiki dibi ruwan ki
buga a kanki sau uku ko Ina yaji. Idan mai alwala zakiyi saikiyi alwala amma komai
zaki wanke sau daya. Saiki raba jikinki ki wanke bangaran Dama sau uku hagu sau uku
daganan saiki wanke jikinki duka. Saiki matsa baya ki wanke kafarki_

"Wanan shine yadda ake wankan.

"Nagode sosai. Tana rufe baki. Wata matar tashigo. Wace wadda akace zaa kaita gidan
maude.

"Nice tafada ahankali taso muje tafada.


"Gidane katoo sosai daidai misali.

Cikin farloon tashiga. Ganin wata jibgegiyar mata yasa tayi saurin gaidata.

"Kece wacce aka kahomin zaki iya kuwa wanna aikin.?

"Uhmm zan iya. Tafada.

"To ga daki can ki ajiye. Ki hau saman bene da kayan wanki ki wankesu sanan kuma
kizo ga shara.

"Tana samun Dama tayi wanka. Sanan ta kurawa kayan ido.

"Ta fashe da kuka mai ciwo ganin kayan manya.

"Jin iska tadan fara kdawa tafara lumshe idoo. Bacci yafara yahoo da ita har saida
mai nauyi ys dauketa.

"Hajiya kubra ganin andauki wani tsawan lokaci bata fito ba harduhun magariba
yafara yasa ta haye saman.

"Da mmakinta taganta tana ta sharar bacci.

"Toilet din ta bude tare da ciro shayar ta watsa mata ajiki.

, "wani ajiyar zuciya tayi tamike furgigit

Fellow me in page 6

"Gamasu bukatar akara typing. Ayimin afuwa. Plsss


[17/06, 11:04 PM] Maryamu dasoooo.. 🥰😍🥰😍🥰😍🍎: 🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹

_*SANADIN BARAH*!_🪹

_na maryam Ibrahim_


07045465268

_page 6_

"""

_dukkan godiya su tabbata ga ubangiji mai kowa mai komai, wanan book yana tafiya
bisa tsarin rayuwar da wasu suke fuskanta dakuma yadda zamu magance_

_____________________

"Dama ankaho ki gidan nan danki hutane?


"To bazan dauki wanna shashancin ba be careful, kudi na biya dole kiyi aiki.

"Sai anyi magana kidinga kasa da kai kamar mai askin gaba.

"Kiyi hakuri inna. Yanzu zanyi

"Wacce inna! Tafada a razane kada kikuma cemin inna ba Suna na bane.

"Sunana madam.

"Tom tafada. Tana gamawa ta juya ta sauka daga kan benan.

"Tagumi takuma rafkawa waiyo ni allah, ya ubangiji kaine kake kaddarawa bawanka
wani lamari, kuma kaine kake fiddashi allah ka fiddani acikin wanna yanayin

"Bata sauko daga kan benan ba saida tagama wankin tass

"Tana sauka dakin dakaa bata tashiga da mamakinta taga abinci harda ruwa.

"Bata nemi shawara ba taci sanan tayi sallah.

"Dan kwanciya tayi barci mai nauyi ya dauketa.

"Bata tashi ba Sai Ana kiran sallah isha'i. Wata matace tashigo da alama itama aiki
take agidan.

"Sannu fatimatu kinsha wanki kina iya kuwa?

"Uhmm na wanke kinci Abincin naki?

"Ehhh, toki je chan dakin griki zakiga. Wani katan plate da kayan abinci aciki
kidauka kikai sama. Zakiga wani daki mai flower ajiki. Kafin kishiga ki kwankwasa.

"Tom tamike da kyar. Har wani gani gani take.

"Tadauki Trey din da kyar take taka step din benan.

"Kaman yadda ta baiyyana mata haka ta kwankwasa kofar dakin.

"Yes come in taji ance. Tasan Ana nufin tashiga kawai tasa kai.

"Zaune take da wani a gefanta sa alamu mijinta ne.

"Ta ajiye trey din. Babu uhm babu uhm uhm.

"Kinci abinci tafada Tana danna wayarta.

"Ehh naci nagode allah yayi albarka.

Alhaji marwan da Sauri ya dago kansa.

"Kanta asunkuye yake. Dan haka busu hada ido ba.

"Kin iya hada kunu?


"Ehh na iya amma dai saida tsamiya.

"To kisauka habee ta kunna miki kidamoshin yanzu.


"Tom

_gaba kura baya siyaki_

"Ni yaushe zan huta ne?

", ta gangara ta sauka kasan. Azaune taga habee din

"Madam tace ki kunnamin na Dama mata kamu.

"Tamike dasauri muje kinji. Amma dai kinada hankali wallahi.

"Tadama kunun sosai yayi abun shaawa

"To yanzu saiki dauka ki kaimata ko?


"Yaya habee banjin zan iya kuma hawa wanan benan wallahi

"Daure kinji. Tom tafada sanan tamike.

"Kullar kunun t dauka. Akaro na biyu ta kwankwas kofar

"Abun farko aka kuma gaya mata Dan haka ta bude tashiga.

"Tana tafiya Tana tadewa sabida kallan da marwan yake mata.

"Har takusa karasowa baidena kallanta ba.

"Kafin ta ajiye kular kunun ta subuce ta zubar masa ajiki.

"Tayi saurin rike ragowar.

"Dasauri suka mike Atare. Da madam.

"Wani gigitaccen Mari tasakar mata bangare biyu.

"Ke wacce irin wawiyace dakikiya. Dazaki zubawa mijina ruwan zafi.

", kukane ya kwace mata. Tace kiyi hakuri wlh nikam bada sani na nayi ba.

"Aradu banma san zai Zube ba

"Haba hajra Dan tazuba min kunu basai na wanke shi ba.

"Jeki daukomin tahul kizo kuma ke zaki wanke masa wallahi.

". Batasan menene tahul din ba kawai dai ta sauka.

"Habee ta ruga da gudu tafada jikinta.

",laifi kikayi ko?

"Kunun ne ya zube ajikin mijinta menene tahul?

"Abun goge goge kinganshi maza kiji ki goge mta.

"Tahau saman Tana kuka. Tama rasa yadda zatayi ta goge masa.
"Zan goge maka kunun.
"Tasa tahul din da niyar ta goge. Yasa hannunsa ya karba.

"Ya sunanki?

"Fatimatu amma Ana cemin saddika

"Zubomin ragowar kunun nasha. Ta tsiyaya masa.

"Jeki.

"Tom nagode sosai

"Tana fita zaune tayi kan step din Tana rangada kukan.

_da daddare_

"Marwan. Maude Idan yarufe idansa babu abinda yake tunani inbanda gurin da fatimatu
ta zuba masa kunu.

"Washegari. Tun asuba ta tashi tayi wanke wanke.

"Tayi wanka. Har ta janyo rigar jiya. Habee tace Aa fatimatu.

", kisa wanna rigar saiki hada da zani na da Dan kwali.

"Hakan kuwa tayi..

"Ba laifi tayi kyau kuma ramar nan duk babu..

", ki kwant kihuta Kafin madam tafito naji tace office zaki dinga rakata.

"Office kuma
"Ai ban iya komai bah
"Tana rufe baki taji hayaniyar su da alamun sun shirya fita zasuyi.

Dasauri habee ta durkusa.

"Ganin haka yasa itama ta durkusa.

"Zamu fita amma kada nazo naga gidan nan so dirty. Ke ki gyaramin dakina toilet
dakuma haraba ta.

"Kinji abinda nace KO saura nazo naga ba daidai ba.

, "ke kuma habbe kiji da girki.

"Allah ya stare..

"Yaso tadago amma takasa hada ido Dashi sabida laifin da tayi masa.

"
"Saida suka dade da tafiya sanan t mike tafara aikin tanayi Tana hada gumi.

"Duk fan din datake dakin. Bata dauke mata shi ba.

"Ganin tagama da harabar sanan tafada dakin.


", binsa take da kallo wanna shi ake Kira aljannar duniya.

"Tasauke kallanta kan glass din sif dinta.

"Yanayin iskan tayi daban data harabar domin kuwa har bargonta take shiga.

"Takasa taba komai saima hamman datake yi.

Tamike dai ta doshi bed din

"Tafara saukar da fulan kasa sanan tafara janyo bed shirt din. Wata iska taji ta
yayo.

"Wanda tasa tayi zaune bakin gadan. Tun Tana gyangyadi har bacci yafara daukarta.
Ai nan da nan tayi kwance tayi daidai kan bed din..

""Bacci take sosai. Tadau wani lokaci Tana baccin.

"Busu shigo gidan ba sai kusan uku. Atunanin habee aikin take.

"Madam Nashiga dakin. Taganta tayi daidai da ita. Komai nata da ban.

", Dan kwalin Kanta tayi gefe gudu gashin Kanta wanda yayi waje daya. Shima yana
nasa wajan.

"Takare mata kallo Kafin tace

_buraubahhhh!!!!_

"Fellow me 😂😂
[17/06, 11:04 PM] Maryamu dasoooo.. 🥰😍🥰😍🥰😍🍎: 🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹

_*SANADIN BARAH*!_🪹

_na maryam Ibrahim_

_page 7_

07045465268

_dukkan godiya su tabbata ga ubangiji mai kowa mai komai, wanan book yana tafiya
bisa tsarin rayuwar da wasu suke fuskanta dakuma yadda zamu magance_

_____________________wani irin duka tasakar mata.

"Amma kekam baki da hankali kina kazama kizo har kan gadona ki kwanta.

"Dole kibarmin gida. Bazan iya zama dake ba.


"Tabbas nan gaba kuma wanka zakiyi.

"Dafe wajan Marin data yi mata tayi Sanan ta fashe da kuka mai ciwo

"Zaki tashi kosaina hallaka ki.

"Kiyi hakuri madam wallahi bansan haka zata faru ba.

"Marwan ne yace haba madam she is young girl.

", but baikamata kinamata haka ba.

"Eyye lallai marwan. Kafito fili kacemin Santa kake.

"So kuma

", meyakaho wanan maganar.

"Tamkar hannunta tayi tare da figarta sukayi kasan benan

"Habbe na zaune tana hadin fruit juice..

"Tagansu tamike tare da fadin wani abu ya faru?

"Dole saita barmin gida wallahi koda me take yawo.

"Banda tsabar ta rainamin hankali. Bacci adaki na.

"Bacci habee tace wani irin bacci kuma.

"Daukomin kayanta. Asabule tamika mata kayan.

"Takuma janta suka fuce atare. Ita dai habbe da kallo tabisu..

"Daga bakin gate da jefata Sanan tace kisan nayi. Kwarkwasa.

"Ahankali ta llaba tamike

"Shin ina ma zanje ne?

"Cikin tashar ta dosa.

"Saidai aka tabbatar mata angama loading garinsu.

"Kuka yakuma kwace mata.

Jikin Wata tsohuwar mota ta lallaba tayi zaune.

"Kusana karfe 9 nadare tashar tafara raguwa. Hayaniyar mutane ta ragu.

", tsoro yacika zuciyarta. Takuma takurewa.

", Ahankali bacci yafara daukarta.

"Jin wani irin wari yafara dukan hancinta

"Bude idonta tashiga yi cikin nutsuwa.


", ganin zaratan maza a saman kanta yasa, Takuma sunkuyar da kanta kasa.

"Daya daga cikinsu ne yace. Ke ubanwaye yakaho ki nan.

"Bayan kinsan wajan jin dadinmu ne.

"Dayanne yace kawai mu kaddamar mata.

, _laila ha illa anta subahanaka inni kuntu minazzalimi_

"Haka kawai ta tsinci bakinta yana maimaitawa. .

"Wani irin damka yakaimata Wanda yasa tasaki Kara mai Sauti.

"Gyalan dake huyanta ya zareshi.

", tare da kulle mata bakinta.

"Fuzge fuzge take domin ta kwaci kanta amma abun yaci tura.

"Gabaki dayansu hankalinsu yafara fita daga jikinsu. Kokari suke suka sun cinma
burinsu akanta.

.
""Wani irin haske ne ya kauraye tashar da alamu motar dare ce tashigo.

"Dasauri suka shiga gudu.

"Ganin haka yasa ta ranta Ana kare. Gudu take sosai.


"Tanafaduwa tana tashi tabar tashar.

"Wani gatan guri ne Wanda da alama abinci ake saidawa.

"Ciki tafada tana haki.


"Da kyar suka barta ta kwana washe gari kuwa asubar fari sukace tafice.

""Jin Ana loading garinsu gashi bata da ko sisi.

"Tayi tsaye abakin motar.

"Ke batafiya zakiyi bane?

"Wani ya jefa mata tambayar.

"Tafiya zanyi amma bani da kudi.

", Ina ne zaki?

"Kauyan yobe"
"Nawane kudin ya jefawa mai motar tambaya.

_2000_

"Shigo.

"Busu kai gida ba sai kusan biyu.


"Suna karasawa babu inda ta dosa sai wajan da su hamza suke.
"Amma haka aka tabbatar mata inna batulu takaisu bara..

"Tayi kuka sosai. Kaman ranta, zai fita.


"Tama rasa ta inda zata fara shiga gidan. Dan yau wallahi saita raina kanta.

"Tana shiga dakinta ta fada. Abun mamaki saitaga dakin an gyarashi harda labule.

"Tana budewa. Juwairace da wani katan saurayi.

"Ya rufeta baa iya hangota.

"Tasaki labulan takoma da baya.

"Karo sukaci da inna hannunta rike d pure water.

"Tasaki ruwan ta dafe kirjinta da hannu biyu

_saddika mutum ko aljan_

"Inna nice.

"Lallai saikin samin bakin jini agun mutanan unguwa, ace Bana kulawa dake.

"Na kaiki inda asirinki zai rufu. Shine kika bankadashi ko?

"Tana kai karshan maganar tawani janyota

"Ihuu tasaki waiyo allah zata kashe ni.

"Kissa?

"Ai wannan aikin merone. Har hanjinka saita cinye.

"Tayi mata lilis idanuwanta har kumbura suke sabida kuka.

"Kuma tunda kinki zaman can bara babu fashi.

"Kaska"

""Zuwa yanzu tasaba da bara.

"Kamar kullum yauma tafe take tana hada hanya.

_idanuwanta sunyi jajur. Sabida wahala da yunwa.

Mota mota take bi tana fadin.

_ataimakawa baiwar allah sadaka sabida allah bata da kowa sai Allah_😂

"Wani yaganta ya huce wani yabata.


"Wata irin motace. Ta tsaya gabanta.

"Wani matashi ne yafito hannunsa dauke da damin kudi.

"Ganinsa yasa duk wani mai bara yayo kansa.


"Dakatar dasu yayi sanan ya kalli fatimatu yace.

"Ki yadda kibini zan baki Wanda yafishi ba wani abu zan miki ba.

_idan mai rubuta littafin ta motsa itama ta motsa_

"Yakumayin kanta. Yana kokarin shigewa jikinta.

"Dago jajayan idanta tayi ta kalleshi.

"Pls baby muje ko?

tassssssss
Tassssssss

"Tasauke hannunta akan fuskarsa.

_waye yafada maka wasu suna bara Dan wannan abun. To kasani Bana cikin Matan dakake
zato. Ina bara domin naci da kaina Bawai na yi alfashaba idan kana mafarkin cewa
kudinka zaisa nabika na sabawa allah to ka farka. Macuci, azzalami, maiyin amfani
da niimar da allah yabaka ka cuci wani_

_to abun duniya bamai dorewa bane. Hakkin wani kuma allah haya kwatarwa bawansa_

"Mutane sunyi makil suna kallanta.

"Wani mutum ne ya taso Wanda shima barar yake awajan amma busu taba ganin
fuskarsaba.

"Saidai idanuwansa sai kuma karan hancinsa.

"Saddika kiyi hakuri kinji. Ya kalli matashin yace saikasan inda zakayi alfasha
naka. Kuma kaji tsoran Allah.

Habibullah yakuma cewa. Kije kizauna.

"Hunun ranar haka tayishi babu dadi amma saidai tanajin zuciyarta tazama kakkarfa.

"Babu laifi tasami kudi kusan 750

"Tasamu tasiyi abinci na 200

"Bissimilah tacewa habibullah.

"Aa nkoshi.

"Amma meyasa bakasan cin abinci. Kaci ko kadan ne.

"Saidai nacinye babu damuwa wallahi nabaka duka m.

"Juyin duniya taki karba saida ya cinye.

"Zuwa karbar robar tayi.


"Yamika mata. Tadinga bin hannunsa da kallo babu alamun wahala. Fatarsa lulube da
gashi.

"Ganin tana kallansa yasa yayi saurin janye hannusa.


"Zantafi gida saida safe idan kuma kaga banzo ba to kayafemin abinda nayi maka Dan
na mutuuu

"Garaffffff haka zuciyarsa ta buga da sauri.

"Haba mutuwa kuwa ai bayanzu ba insha Allah.

"Tamike yaukam datajinta da nauyi.

"Tana komawa. Gida. Tulun aiki ta tadda wanada tayi kiyasin saita kai gobe bata
wanke ba.

"Tana zaune ta hada kai da kuywa. Juwaira ta fito.

"Ke tsintacciyar mage. Wadda bata mage.

"Ubanwaye yace kishogomin daki babu dalili.

"Harta bude baki zatace ubanta ne. Saikuma tace

_uwarki ce_

"Wlh tsorata tayi tamatsa baya.

"Uwata fa kikace.

"Ehh uwarki nace inna batula.

"Kuma matsawa baya tayi atunaninta. Ko hauka take.

"Hannu tadaga zata Dora mata a fuska.

"Kafin takai hannunta ita takai nata.

"Ta sharara mata Mari.

"Tare da dankar huyanta


_uwa fa batafi uwa ba_

"Duk sanda kikayi kokarin tabamin uwa to wallahi saikinyi nadama.

"Ta turata Jikin bango tayi taga taga. Zata fadi

"Daidai lokacin da inna ta shigo gidan;

*************************⬇**********************
************* Ai Hausa Novels ****************
*************************⬆ **********************

DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery,
Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from
our blog.

Visit > https://www.aihausanovels.com.ng

Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa
novel ko kuma post.
Email > aihausabooks@gmail.com

******* FOLLOW US ******

Facebook: Ai Hausa Novels

Twitter: Ai Hausa Novels

Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels

Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search
na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu.

********************** ⬇ **************************
*************** Ai Hausa Novels ****************
********************** ⬆ **************************

Fellow me
[17/06, 11:04 PM] Maryamu dasoooo.. 🥰😍🥰😍🥰😍🍎: 🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹

_*SANADIN BARAH*!_🪹

_na maryam Ibrahim_

_page 8_

07045465268

_dukkan godiya su tabbata ga ubangiji mai kowa mai komai, wanan book yana tafiya
bisa tsarin rayuwar da wasu suke fuskanta dakuma yadda zamu magance_

_____________________

"Aguje tasauke kullin kayan data shigo dashi tayi kansu.

"Kashemin ya zakiyi. Kurwar bazata ciyuba saidai kiyi amfani da Hannu.

"To Kafin ki kasheta ni zan kasheki.

"Tayi ciki fuuuuu. Tama rasa mezata wawuro.

"Dutsan markade tadagashi da kyar tayo Kanta Dashi.

"Kafin ta karaso. Tasa. Kafarta ta tankada zuwaira.

"Tasauke mata shi agadan baya😳


"Wani mahaukacin ihuu tasaki Kafin ta shimfide awajan.

"Nashiga uku na takashemin yarinya. Zuwaira, zuwaira tashi mana Dan allah.

"Itakuwa boss din ko gezau batayi ba.

"Ruwa ta kantamo ta sheka mta.

"Kafafunta ne suka shiga motsawa.

"Ta lallaba ta tayar da ita zaune.

_hmm kdan ma kika gani_

"Kiji Idan da dadi kaman yadda bakyasan wani Abu yafaru d yrki. Haka muma
mahaifiyar mu bataso wani abu yafaru damu.

"Amma kinmaida mu wulakantartu. Ki tozartamu, wanan itace rana ta farko takarshe


dazan raga muku.

"To d alama hauka ne yazo miki. Wlh sainayi maganinki.

_saikin gwammace kida da karatu_

Zare taklmanta tayi tashige daki tayi kwance. Zuciyarta babu nadamar abinda ta
aikata.

_alamarin_ Maude kuwa Sam baiji dadin abinda yafaru ba.

"Bayan yashirya sosai yadauki jakarsa. Kuramasa ido tayi kafin tace.

"Mene nufinka naga zaka tafi karbarni. Uhmm kishirya driver yakaiki zan biya
unguwa.

"Bata Kuma tofa komai ba tabishi da ido.

"Gidan hajiya zulai ya nufa. Yadauketa. Sai kauyan yobee..

"Motar bata shigowa gidan Dan haka kawai yayi parking dinta a baya.

"Wasu almajirai ya tadda.

"Kai saurayi yaka mana.

"Mene sunanka?
Sule yafada Yana wasa da robarsa

"Nan ne gidansu saddika!?

"Iyy amma inajin tana bara. Saidai Idan tadawo.

"Bara Kuma barar me?


"Bara take zuwa bakin titi. To Sauri ka kiramin ita.
"Alamjirin ya ruga da gudu yashige gidan.

. innace ta rike hannunsa lafiya zaka fadomin kai.?

"Wani mutum ne yace wai Ana kiran saddika.

"Saddika Kuma ame yake? A mota. Saddika ko zuwaira. Saddika yace.

"Kaje kace inji wa?


", yakuma dawowa. Inji alhaji Maude.

"Wani gumi ne yake keto mata. Waiyo ni allah. Yabiyoni ya hukuntani akan abinda
nayi masa.

", kora yaran tayi. Sanan ta banka dakin.

"Munafuka. Yanzu ke saddika rayuwar dakika daukarwa kanki kenan. Har gida zki dinga
kahomin maza.

", yanzu kwakular dakike ta shara ko?

"Batace mata komai ba. Ganin tamaidata mahaukaciya yasa ta janyo kafafinta. Tom..
Idan wannan hasken fatar da hancinna ne yake rudarsu. Tozan maidaki. Dodanniya.
Yadda duk wanda yaganki ya kauda kai.

"Hannunta cikin nata tajata zuwa bakin murhun.

"Wani katan ice ta janyo da niyar ta shafa mata a fuska.

. "waiyo allah na jamaa kukahomin dauki zata kashe ni.

"Kokari. Ta kauda Kanta take.

"Dan kwalinta ya kwance zaninta ya kwance..

"Wani irin cizo tabawa kuncinta. Take fatar gun tadauke.


Tayi waje aguje...

... Har lokacin Maude na tsaye.

"Wani irin dunkule Kanta tayi waje daya. Kuka kuwa kaman an kunna famfaooo.

"Maude yakau da kansa Kafin ya rufa mata rigarsa.

"Kiyi hakuri kinji fatimatu menene yake faruwa.

"Dago masa idanta tayi wanda har yafra kumbura sabida murza.

"Katafi kabar kofar gidan nan tunkafin inna tafito zata cimaka mutunci

"Gadan gadan yayi zai shige gidan.


"Na rokeka kada ka shiga. Idan ba haka ba ni zaka jawa.

"Kibari naje duk abinda yake faruwa ma zanji.

"Ai basai kashigo kaji ba ni zan fito nafada maka acewar inna.
_wannan yarinyar daka gani. Karuwace. Kuma babu mai binta sai ku. Kudinga binta
kuna lalubeta. To nibazan dauki karuwanci. Ba.

"Idan Kuma bakabarmin kofar gida ba sainasa anyimaka korar kare..

"Babi ta Kanta ba yashiga yadauko mata zaninta. Sanan yace zaki bini.
. Aa bazan bika ba sabida Idan nabika za shiga damuwar datafi wannan
"

"Kudi yadauko mai yawa ya mika mata.

"Girgiza Kanta tayi bazan karba ba. Sabida inayin bara inasamun abinda zan rufawa
kaina asiri.

"Meyasa bazaki bini ba"?

", kawai dai kaje nagode da kulawa dani. Babu yadda Baiyi ba amma taki karbar
komai.

"Itakuwa inna takasa zama tayi nan tayi nan nutsuwar ta ta kauce.

"Tasan komai zatayi bazata kwana gida ba. Dan haka tafada gidansu saude.

"Dan allah saude kissnmun shimfidarki.

"washegari tana tashi tataya saude aiki sanan tace zantafi nagode.

", amma meyasa bazaki dena zuwa bara ba?

", sabida itace sanaata. Amma

", kiyi hakuri saude. Har gudu take hadawa dashi.

"Yau kam mutane da yawa sunkaru a yan bara.

"Wani mutum ta hanga ta bayansa. Gadan bayansa tamkar tsada.

", gashin kansa yayi luf luf... Tamkar wanda yafito daga bangaran larabawa..

"Jin muryarsa Yana tsaye, Yana raba almajirai.

"Ya tabbatar mata da cewa habibillahi ne.

"Cikin karaji tace. "Habibullah"

, ", dasauri yaja rawaninsa yamaida....

Fellow in page 8
[17/06, 11:04 PM] Maryamu dasoooo.. 🥰😍🥰😍🥰😍🍎: 🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹

_*SANADIN BARAH*!_🪹
_na maryam Ibrahim_

_page 9/10_

07045465268

_dukkan godiya su tabbata ga ubangiji mai kowa mai komai, wanan book yana tafiya
bisa tsarin rayuwar da wasu suke fuskanta dakuma yadda zamu magance_

_____________________

"Kaiama mayya zakacemin. Wallahi bantaba maitaba bansan yadda ake ba.

"Tom naji biki taba maitaba. Kiyi hakuri..

"Meyasa naga fuskarki tayi haka. Kuka kikai?

"Bakaine kasani kuka ba kace min Mayya. Dariyace ta subuce masa.

"Yanajin dadin hirar tasu.

"Tom kaima Ina mamanka da babanka.? Duk runa raye. Yaushe zaka kaini nagansu. Ko
yanzu taso muje.

"Aa ni ba yanzu ba kabari nasamu kudi nayo musu tsaraba. Tukun.

"Meyasa innarku bata sonki.? Yakuma jefa mata tambayar.

"Tana sona mana kawai dai kasan manyace irin na mutan da.

"Hankalinta yakuma burgeshi. .

"Nasiyo miki wani abu amma kada kibude saikinje gida.

"Wani abu ne?


"Idan kikaje gida zaki ganshi.

"Kunshin bakar Leda ce wata cikin wata.

"Ta kura masa ido Kafin tace nagode allah ya biya yajikan mahaifa.

"Saroro yabita da kallo. Kafin yace tashi kitafi gida.

"Babu musu tamike tana tafe tana waiwayansa.

"Koda taje gidan boye abinda ya bata tayi bata Bari inna tagani ba.

Tayi tsaye tsakar gidan.

"Abinci na nake jira Idan zansamu. Idan mero ta dafa kizo kidauka.
"Kwanta kwanta babata kiji dadin rayuwarki☺️
wata kuwa. Kabari ma bazai dauke ta ba
sabida yawan zunubanta.

"Duka ta kaimata.

"Amma ta goce
"Lokacin da zuwaira tafito da gudu tana amai.

"Yamutsa fuska tayi sanan tace, allah ya maida ai rogo. Baya fiddata ba.

"Lafiya zuwaira menene

"Inna cikina Waiyo inna. Wani abun kikaci? Aa wlh inna babu abinda naci. Zaune tayi
tana maida numfashi.

"Zuwaira kodai ciki ne Dake?


"Ciki Kuma inna wlh bashi vane..

"Zuwaira kadafa kijamin magana a Gari tafada ahankali.

"Bikisha maganin Dana baki ba, ko biki daura gurin ba,

"Wlh inna duk nayi to lallaba mushiga ciki.

"Koda saddika tashiga daki ta kwance ledar.

"Hijjabine, sai silafas, sai wata doguwar Riga mara nauyi, sai pant da biriziya.

, "kunyace ta kamata sosai. Ganin biriziya. Ta Kara a kirjinta. Saikuma tasaki


dariya.

"Lallai ma habibullah. Waye yace masa na isa saka su..

Ta turasu cikin bakonta.

, ", Washegari tana tashi. Tayi sallah ta dade a zaune tana aduaa.

"Jin masu talla yasa tafita tasiya kosai da koko.

"Takuma komawa dakin.


"Da Gari yayi shaaa. Tashiga tayi wanka.

"Saurinta kawai tasaka wanan kayan. Tana saka biriziya chif jikinta. Karewa kanta
kallo take Kuma zan iya fita, Kodai na cire. Wata zuciyarce tace kawai kibata.

"Komai da ya siyo mata tasaka. Tayi kyau sosai kamar ba ita ba.

"Har zagawa take a tsakar gidan ko inna zatayi magana amma tanuna kaman bata ganta
ba.

"Hartaje gun barar amma takasa hada ido Dashi.

"Kai amma saddika kinyi kyau. Kinzama malama

"Nagode kaji. Yau bazanyi bara ba zuwa nayi na nuna maka sanan na koma..

"Ya juya bayansa Suna magana. Daidai lokacin da fadawan mahaifinsa motarsu ta
tsaya.
"Barde ne yace wancan kaman shi fa.
"Tunanin danake kenan. Ko mudan karasa.

"Haladu ne yace babu yadda zaayi habibullah ya zauna Ahaka.

"Mudai karasa ko?

"Ai wani irin juyi yayi. Da nufin ya ruga da gudu saidai sunmasa kawanya.

"Habibullah "suka fada Atare.

"Ina kashige ka tada hankalin mai martaba. Kamashi suka sosai.

"Ya kalli saddika Kafin yace bani hannunki.

"Ba musu ta mika masa.


Ku biyoni.

"Haka suka rufa masa baya.

"Gaban inna ya ajiyeta. Sanan yace kimata sallama.

"Sallamar me.?
"Zanatafi Dake garinmu.

"Kukane ya kwace mata. Aa habib bazan iya tafiya nabar hamza da musa ba!

"Tashi muje a daukesu.

"Shan gabansa tayi. Kaidin waye, ehhe zakazo har gida kadauke ta.

"Ihuuu jamaa ga mafiya. Atemakamin zai daukemin yarinya.

"Jin ihunta yasa kowa yafito ciki harda saude.

"Lafiya saddika Ina zakije wallahi bansani ba. Amma nasan duk inda zanje wataran
zandawo.

"Idanuwanta suka kaho ruwa.

"Saddika kikula fa kada rayuwa ta rodeki.

"Jan hannunta yayi duk daki dakin mutane babu Wanda ya riketa haka yadinga janta.

"Ya sakata a mota. Tanaji Tana gani tabar garin yobee.

"Sundau Kwana daya Kafin su isa garin yamen. Dake gefan agadas.

Cuncirundon jamaa yagani kowa yana fadin barka, fuskarsa babu annuri Sam.

"Ita kuwa rabe rabe take ganin jamaar da ke garin. . balkisa kuwa rungumeshi tayi
tana kukan farin ciki.

"Tasauke idonta kan fatimatu. Wadda ta zube dan gaidata.

"Wanan itace ganimar Dana samo. Akai yaran bangaran yantttun bayi..
"Itakuma ashige da ita bangaranki

"Kuyangu ne suka Kama hannunta.

"Maimartaba yaji dadin ganin dansa tilo.

"Suna niyar shiga cikin gidan. Jidda ta shararo da gudu.

"Ganin kuyangu rike da matashiya yasa tayi turus.

"Ta bude baki zatayi magana yashigo fadawa Suna rufa masa baya.

"Yarima na!
"Meyasa ka gujemin bayan kasan.

"Daga mata Hannu yayi kafin yace Ina bukatar hutawa.

"Pls. Don't beat me.


"Kuma rugawa tayi kaman mai shirin hauka.

"Bayan yasamu nutsuwa. Sunsami daidaito da iyayansa.

"Sanan yace. Inasanku iyaye na. Bawai na guje muku maganarku ba. Saidan nasamu
fuskanta da yan uwana.

", bani na dace da kujerar mulki ba. Kuma na fuskantar daku buku gane ba shiyasa
nabaku hutu.

"Nikam tunda naganka wallahi komai ya huce acewar sarauniya balkisu.

"Ya numfasa amma saidai zaku ganni da yara har uku. Inason kudaukesu tamkar ni
awajanku hakan zaisa naji dadi

"Aini wallahi inaganin su naji banda tamkarsu.

"Menene sunansu,?

"Inji mai martaba.


"Macen sunanta fatimatu amma Ana cemata saddika.

"Allah sarki Ashe sunan mai baban daki ne ma.

"Mezan Kuma da hamza da musa.

"Kai wanan ganimar ai tawace ma sunan jinina ne ma. Ubangiji yabamu ikon nuna musu.
Kauna.

"Bari nashiga ciki zan dan kwanta.

"Yarima habib yamike jikinsa duk a mace.

"Itakuwa saddika. Wani nahaukacin daki aka shigar da ita.

"Wanda ko amafarki bata taba ganinsa ba


"Gado biyu ne sanan akwai shimfida ta alfarma saikuma wani katafaran.

"Ado a gefe.

"Kuyangar ta risina. Tace sunana falmata Kuma nice wadda yarima habibullah yace na
kula Dake. Duk abinda kikeso kisa akirani

"Mirza idonta tashiga yi a tunaninta mafarki ne take ba ido biyu ba.

"Dan allah kada kitafi kibarni awanan dakin.

"Aa kiyi hakuri zuwa anjima zan dawo. Inai miki fatan alkhairi.

"Gabadaya tsoro ne yakamata. Saita taba gadan saita janye. Haka tadinga yiwa.gadan.

"Sabida gajiya bama tasan bacci ya dauke ta ba.

"Itakuwa jidda. Tana zuwa jikin sareena tafada. Tana kuka harda gunji

"Narasa yadda zanyi da rayuwana. Yarima yaki kulani.

"Kuma dannata tayi ajikinta tana shafar gadan bayanta. Sorry my real meyasa bazaki
janye son wanda baya tataki. Ba

"Ni Ina sonsa Ahaka wallahi.

"To yanzu me kike so?


, "ni so nake yasoni sosai.

", kada kidamu indai yarima ne zaidawo tafin hannunki. Ko balkisu saidai taganshi
Dake ta kyalle.

_bayan sallah magariba_

"Gidan yacika da zikirin jumaa


"Fadawa Suna ta fareti a harabar gidan.

", yarima habibullah yafito jikinsa sanye d wata jibba. Wanda aka kawata dinkinta
da pink da fari.

"Gashin kansa ya taje shi sosai kaman balarabe. Kasunbar daya Tara. Yasa an saisaye
mai ita.

"Takalminsa ya zura sanan yadinga zagaye harabar gidan.

"Manyan dattawa suka dinga samasa albarka.

"Rashin ganinka cikin wanga gida munsha fama amma yanzu kam komai ya ware allah
yakiyaye gaba.

"Amen gaisuwa. Yace sanan yamike.

"Ya kalli maga rakiya yace kaje sabgarka zanshiga bangaran ganima ta.

"Afito lafiya yariman kyawawa.

"Koda yashiga dakin. Kwance take kan makekiyar darduma. Baccinta da alama yayi
nisa..
, yadinga kare mata kallo daga sama har kasa.

"Waje yanema ya zauna.

"Dayaga bata da alamun tashi kawai yace..

_ataimakawa almajiri sadaka sabida allah_

"Furgigit tayi tatashi.

"Fara ja da baya tayi tana fadin Waiyo ni Allah.

"Habibullah ne fa.

"Bashi bane. Cutar dani zakayi shiyasa kamin shiga irin tasa kabaro ni da garinmu.

"Kamo hannunta yayi. Nine habibullah fatimatu wannan itace siffata ta ainihi.

"To meyasa da baka nunamin ba sai yanzu?

"Zan baki labari. Amma meyasa bikiyi aduaar tashi daga bacci ba"

"Ban iya ba tafada a kasale

_alhamdullilahi laze ahyana baada ma amatana wailaihi nushur_maimata muji lebanta


yadinga juyawa a hankali.

"To daga yanzu Idan kika tashi haka zaki dinga fada.

Kinyi sallah?

"Aa sabida me?

"Kasa tayi da kanta hakan ya nuna masa tana cikin yanayi

"Tom kitashi kishirya zan turo falmata. Bayan sallah ishaii zaki zo kigaida.
Sarauniya. Da Kuma mai martaba.

"Tom.
"Kuma kidena kwanciya akasa wanan gadan naki ne

"Zaro ido tayi kafin tace ban iya hawa ba.

"Yanuna mata sanan yace zan tafi babu abinda zaki bani?

"Nabaka jinina. Tafada da Sauri

, "hmm you are my blood ai.

"Kawai ta mAimata kalman yamata dadi

, "amma fa Idan zaki gayawa wani ni jininki ne. He is my blood zakice.

"Nagode.

", Sauri yake sosai..

"Yana fitowa sukaci Karo da kuyangar jidda.


"Rabewa tayi sanan tace barka da dawowa.

"Uhmm nagode.

"Tana shiga tace ranki y dade badan kada kice na kaho miki gulma ba. Danace naga
yarima yafito daga bangaran ganimarsa.

"A tsorace tamike, kinsan inda aka kaita.

"Aa amma falmata itace kadimatu dinta.

"Kiramin falmata.🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹

_*SANADIN BARAH*!_🪹

_na maryam Ibrahim_

_page 9/10_

07045465268

_dukkan godiya su tabbata ga ubangiji mai kowa mai komai, wanan book yana tafiya
bisa tsarin rayuwar da wasu suke fuskanta dakuma yadda zamu magance_

_____________________

"Kaiama mayya zakacemin. Wallahi bantaba maitaba bansan yadda ake ba.

"Tom naji biki taba maitaba. Kiyi hakuri..

"Meyasa naga fuskarki tayi haka. Kuka kikai?

"Bakaine kasani kuka ba kace min Mayya. Dariyace ta subuce masa.

"Yanajin dadin hirar tasu.

"Tom kaima Ina mamanka da babanka.? Duk runa raye. Yaushe zaka kaini nagansu. Ko
yanzu taso muje.

"Aa ni ba yanzu ba kabari nasamu kudi nayo musu tsaraba. Tukun.

"Meyasa innarku bata sonki.? Yakuma jefa mata tambayar.

"Tana sona mana kawai dai kasan manyace irin na mutan da.

"Hankalinta yakuma burgeshi. .

"Nasiyo miki wani abu amma kada kibude saikinje gida.


"Wani abu ne?
"Idan kikaje gida zaki ganshi.

"Kunshin bakar Leda ce wata cikin wata.

"Ta kura masa ido Kafin tace nagode allah ya biya yajikan mahaifa.

"Saroro yabita da kallo. Kafin yace tashi kitafi gida.

"Babu musu tamike tana tafe tana waiwayansa.

"Koda taje gidan boye abinda ya bata tayi bata Bari inna tagani ba.

Tayi tsaye tsakar gidan.

"Abinci na nake jira Idan zansamu. Idan mero ta dafa kizo kidauka.

"Kwanta kwanta babata kiji dadin rayuwarki☺️


wata kuwa. Kabari ma bazai dauke ta ba
sabida yawan zunubanta.

"Duka ta kaimata.

"Amma ta goce
"Lokacin da zuwaira tafito da gudu tana amai.

"Yamutsa fuska tayi sanan tace, allah ya maida ai rogo. Baya fiddata ba.

"Lafiya zuwaira menene

"Inna cikina Waiyo inna. Wani abun kikaci? Aa wlh inna babu abinda naci. Zaune tayi
tana maida numfashi.

"Zuwaira kodai ciki ne Dake?


"Ciki Kuma inna wlh bashi vane..

"Zuwaira kadafa kijamin magana a Gari tafada ahankali.

"Bikisha maganin Dana baki ba, ko biki daura gurin ba,

"Wlh inna duk nayi to lallaba mushiga ciki.

"Koda saddika tashiga daki ta kwance ledar.

"Hijjabine, sai silafas, sai wata doguwar Riga mara nauyi, sai pant da biriziya.

, "kunyace ta kamata sosai. Ganin biriziya. Ta Kara a kirjinta. Saikuma tasaki


dariya.

"Lallai ma habibullah. Waye yace masa na isa saka su..

Ta turasu cikin bakonta.

, ", Washegari tana tashi. Tayi sallah ta dade a zaune tana aduaa.

"Jin masu talla yasa tafita tasiya kosai da koko.

"Takuma komawa dakin.


"Da Gari yayi shaaa. Tashiga tayi wanka.
"Saurinta kawai tasaka wanan kayan. Tana saka biriziya chif jikinta. Karewa kanta
kallo take Kuma zan iya fita, Kodai na cire. Wata zuciyarce tace kawai kibata.

"Komai da ya siyo mata tasaka. Tayi kyau sosai kamar ba ita ba.

"Har zagawa take a tsakar gidan ko inna zatayi magana amma tanuna kaman bata ganta
ba.

"Hartaje gun barar amma takasa hada ido Dashi.

"Kai amma saddika kinyi kyau. Kinzama malama

"Nagode kaji. Yau bazanyi bara ba zuwa nayi na nuna maka sanan na koma..

"Ya juya bayansa Suna magana. Daidai lokacin da fadawan mahaifinsa motarsu ta
tsaya.

"Barde ne yace wancan kaman shi fa.


"Tunanin danake kenan. Ko mudan karasa.

"Haladu ne yace babu yadda zaayi habibullah ya zauna Ahaka.

"Mudai karasa ko?

"Ai wani irin juyi yayi. Da nufin ya ruga da gudu saidai sunmasa kawanya.

"Habibullah "suka fada Atare.

"Ina kashige ka tada hankalin mai martaba. Kamashi suka sosai.

"Ya kalli saddika Kafin yace bani hannunki.

"Ba musu ta mika masa.


Ku biyoni.

"Haka suka rufa masa baya.

"Gaban inna ya ajiyeta. Sanan yace kimata sallama.

"Sallamar me.?
"Zanatafi Dake garinmu.

"Kukane ya kwace mata. Aa habib bazan iya tafiya nabar hamza da musa ba!

"Tashi muje a daukesu.

"Shan gabansa tayi. Kaidin waye, ehhe zakazo har gida kadauke ta.

"Ihuuu jamaa ga mafiya. Atemakamin zai daukemin yarinya.

"Jin ihunta yasa kowa yafito ciki harda saude.

"Lafiya saddika Ina zakije wallahi bansani ba. Amma nasan duk inda zanje wataran
zandawo.

"Idanuwanta suka kaho ruwa.


"Saddika kikula fa kada rayuwa ta rodeki.

"Jan hannunta yayi duk daki dakin mutane babu Wanda ya riketa haka yadinga janta.

"Ya sakata a mota. Tanaji Tana gani tabar garin yobee.

"Sundau Kwana daya Kafin su isa garin yamen. Dake gefan agadas.

Cuncirundon jamaa yagani kowa yana fadin barka, fuskarsa babu annuri Sam.

"Ita kuwa rabe rabe take ganin jamaar da ke garin. . balkisa kuwa rungumeshi tayi
tana kukan farin ciki.

"Tasauke idonta kan fatimatu. Wadda ta zube dan gaidata.

"Wanan itace ganimar Dana samo. Akai yaran bangaran yantttun bayi..

"Itakuma ashige da ita bangaranki

"Kuyangu ne suka Kama hannunta.

"Maimartaba yaji dadin ganin dansa tilo.

"Suna niyar shiga cikin gidan. Jidda ta shararo da gudu.

"Ganin kuyangu rike da matashiya yasa tayi turus.

"Ta bude baki zatayi magana yashigo fadawa Suna rufa masa baya.

"Yarima na!
"Meyasa ka gujemin bayan kasan.

"Daga mata Hannu yayi kafin yace Ina bukatar hutawa.

"Pls. Don't beat me.


"Kuma rugawa tayi kaman mai shirin hauka.

"Bayan yasamu nutsuwa. Sunsami daidaito da iyayansa.

"Sanan yace. Inasanku iyaye na. Bawai na guje muku maganarku ba. Saidan nasamu
fuskanta da yan uwana.

", bani na dace da kujerar mulki ba. Kuma na fuskantar daku buku gane ba shiyasa
nabaku hutu.

"Nikam tunda naganka wallahi komai ya huce acewar sarauniya balkisu.

"Ya numfasa amma saidai zaku ganni da yara har uku. Inason kudaukesu tamkar ni
awajanku hakan zaisa naji dadi

"Aini wallahi inaganin su naji banda tamkarsu.

"Menene sunansu,?

"Inji mai martaba.


"Macen sunanta fatimatu amma Ana cemata saddika.
"Allah sarki Ashe sunan mai baban daki ne ma.

"Mezan Kuma da hamza da musa.

"Kai wanan ganimar ai tawace ma sunan jinina ne ma. Ubangiji yabamu ikon nuna musu.
Kauna.

"Bari nashiga ciki zan dan kwanta.

"Yarima habib yamike jikinsa duk a mace.

"Itakuwa saddika. Wani nahaukacin daki aka shigar da ita.

"Wanda ko amafarki bata taba ganinsa ba

"Gado biyu ne sanan akwai shimfida ta alfarma saikuma wani katafaran.

"Ado a gefe.

"Kuyangar ta risina. Tace sunana falmata Kuma nice wadda yarima habibullah yace na
kula Dake. Duk abinda kikeso kisa akirani

"Mirza idonta tashiga yi a tunaninta mafarki ne take ba ido biyu ba.

"Dan allah kada kitafi kibarni awanan dakin.

"Aa kiyi hakuri zuwa anjima zan dawo. Inai miki fatan alkhairi.

"Gabadaya tsoro ne yakamata. Saita taba gadan saita janye. Haka tadinga yiwa.gadan.

"Sabida gajiya bama tasan bacci ya dauke ta ba.

"Itakuwa jidda. Tana zuwa jikin sareena tafada. Tana kuka harda gunji

"Narasa yadda zanyi da rayuwana. Yarima yaki kulani.

"Kuma dannata tayi ajikinta tana shafar gadan bayanta. Sorry my real meyasa bazaki
janye son wanda baya tataki. Ba

"Ni Ina sonsa Ahaka wallahi.

"To yanzu me kike so?


, "ni so nake yasoni sosai.

", kada kidamu indai yarima ne zaidawo tafin hannunki. Ko balkisu saidai taganshi
Dake ta kyalle.

_bayan sallah magariba_

"Gidan yacika da zikirin jumaa


"Fadawa Suna ta fareti a harabar gidan.

", yarima habibullah yafito jikinsa sanye d wata jibba. Wanda aka kawata dinkinta
da pink da fari.
"Gashin kansa ya taje shi sosai kaman balarabe. Kasunbar daya Tara. Yasa an saisaye
mai ita.

"Takalminsa ya zura sanan yadinga zagaye harabar gidan.

"Manyan dattawa suka dinga samasa albarka.

"Rashin ganinka cikin wanga gida munsha fama amma yanzu kam komai ya ware allah
yakiyaye gaba.

"Amen gaisuwa. Yace sanan yamike.

"Ya kalli maga rakiya yace kaje sabgarka zanshiga bangaran ganima ta.

"Afito lafiya yariman kyawawa.

"Koda yashiga dakin. Kwance take kan makekiyar darduma. Baccinta da alama yayi
nisa..

, yadinga kare mata kallo daga sama har kasa.

"Waje yanema ya zauna.

"Dayaga bata da alamun tashi kawai yace..

_ataimakawa almajiri sadaka sabida allah_

"Furgigit tayi tatashi.

"Fara ja da baya tayi tana fadin Waiyo ni Allah.

"Habibullah ne fa.

"Bashi bane. Cutar dani zakayi shiyasa kamin shiga irin tasa kabaro ni da garinmu.

"Kamo hannunta yayi. Nine habibullah fatimatu wannan itace siffata ta ainihi.

"To meyasa da baka nunamin ba sai yanzu?

"Zan baki labari. Amma meyasa bikiyi aduaar tashi daga bacci ba"

"Ban iya ba tafada a kasale

_alhamdullilahi laze ahyana baada ma amatana wailaihi nushur_maimata muji lebanta


yadinga juyawa a hankali.

"To daga yanzu Idan kika tashi haka zaki dinga fada.

Kinyi sallah?

"Aa sabida me?

"Kasa tayi da kanta hakan ya nuna masa tana cikin yanayi

"Tom kitashi kishirya zan turo falmata. Bayan sallah ishaii zaki zo kigaida.
Sarauniya. Da Kuma mai martaba.

"Tom.
"Kuma kidena kwanciya akasa wanan gadan naki ne
"Zaro ido tayi kafin tace ban iya hawa ba.

"Yanuna mata sanan yace zan tafi babu abinda zaki bani?

"Nabaka jinina. Tafada da Sauri

, "hmm you are my blood ai.

"Kawai ta mAimata kalman yamata dadi

, "amma fa Idan zaki gayawa wani ni jininki ne. He is my blood zakice.

"Nagode.

", Sauri yake sosai..

"Yana fitowa sukaci Karo da kuyangar jidda.

"Rabewa tayi sanan tace barka da dawowa.

"Uhmm nagode.

"Tana shiga tace ranki y dade badan kada kice na kaho miki gulma ba. Danace naga
yarima yafito daga bangaran ganimarsa.

"A tsorace tamike, kinsan inda aka kaita.

"Aa amma falmata itace kadimatu dinta.

"Kiramin falmata.

"Falmata tashigo da Sauri. Inaganimar habibullah?

"Kaman tana wanka.

"Kaini wajanta.

"Suka shige dakin nata. Fitowarta daga bandaki kenan.

"Takare mata kallo tsaf sanan tace. Menene hadinki da habibullah.

"He is my blood 😂

11
[17/06, 11:04 PM] Maryamu dasoooo.. 🥰😍🥰😍🥰😍🍎: 🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹

_*SANADIN BARAH*!_🪹

_na maryam Ibrahim_

_page 11/12_
07045465268

_dukkan godiya su tabbata ga ubangiji mai kowa mai komai, wanan book yana tafiya
bisa tsarin rayuwar da wasu suke fuskanta dakuma yadda zamu magance_

_____________________

_DUMBIN GODIYA GA JAMAAR GORAN DUTSE SECONDARY SCHOOL_📚

"Kallarki, kucaka, kazama wawiya. Amma kike kiran kanki blood dinsa.

"Kinsan kuwa menene blood?

"To wallahi Tun muna bu 2 ki hada naki naki kibar wananan gidan ko nasa ayimiki
korara hulakanci.

"Domin gidan sarauta dani yadace. Kuma yarima shine zabina.

"Murmishi tasaki sanan ta gyra tsayuwarta.

"Tace. Hauka da izza, mulki takama, dakuma ihuu basa mallakawa mace namiji.. "

"Rarrashi, tausayi jinkai, jarumta, addini kulawa, da wasu abubuwan sune suke
mallakawa mace namiji.

"Sabida haka kin rasa abubuwan da yarima yakeso agun mace. Ke Idan banda ma ke
yarinyace. Shekarau da dama kin kasa gane me zabinki yake so ba.

"Jiyowa Tayi da niyar ta sharara mata Mari.

"Amma tasa Hannu tarike.


"Kada kitaba yin ganganci marin ganimar yarima.

"Idan ba haka ba zaki yanke gaisuwarku da yarima domin yana sona tamkar carbin
kwai.

"Tana gama fada ta ajiye hannunta ta zauna bata kuma cewa komai ba.

"Ficewa tayi fuuuuuu.

", kuka yakuma kwace mata.

, "jikin sareena tafada Tana kunshekan kuka.

"Sareena wanan kuchakar ganiman yarimar wallahi Saina kasheta.

"Kissa kuma?
"Ta hanani farin cikina yasamu.

"Haba jiddah menene nadamuwa. Kada kimanta mahaifina shine mai halwar tsafi.

"Zansa yarima yadawo hannunmu domin mu muka dace dashi..

"Itakuma Zansa ayimata kurciya. Bat ta bace.

", idanuwanta ta dago ta zuba mata suu. Kintabbata sareena. Ehh mana kada ki wani
damu.

"Amma kema zaki bani gudun mawarki. Wajan ziyarta duk inda yake. Dakuma
tarairayarsa shine zaisa na cika miki burinki.

"Wanan ba komai bane sareena mutukar zan samu yarima.

"Toke Idan banda abinki yarima fa Ribarmuce ga kudi ga milki kinga kuwa ai mune da
jin dadi.

"Washegari tunkafin tatashi falmata ta ajiye mata komai.


"Bayan tafito daga toilet ta gyara kanta sosai.

"Falmata ce ta mika mata damin kaya.

"Wanan yarima ne yace akaho miki..

"Nagode kawai tace. Sanan tace falmata. Inason kisamomin tea.

"Angama ranki y dade

"Bayan takaho mata tea din yarima yakirata.

"Kisanar da fatimatu Karfe hudu ki kahomin ita lambu.

"Risinawa tayi a karo na biyu tace insha Allah.

"Bayan an idar da sallah laasar.

", falmata tashigo hannunta dauke da kum.

"Yarima yace ashiryaki ki kaimasa ziyara. Lambu.

"Amma falmata wallahi inajin sanyi sosai.

"Haka zaki daure.

"Acikin kayan da balkisu ta kaho mata. Tazaba mata wani launin pink d fari sabida
kalace da yarima yake sonta.

"Gashin kanta ta gyra mata shi sosai.


"Sanan ta rufa mata wani mayafi.

"Tamkar tadade da zaman gidan sarauta. Tayi kyau sosai Abun burgewa.

"Lebanta Wanda aka Dora masa lipstick . yanata shiny Abun Abun burgewa.

"Tafiya take cikin nutsuwa.


"Abinda yabata mamaki bata taba fita ba amma duk Wanda yaganta sai ya risina.

", Kwana suka shiga wadda zata sadasu da lambu.

"Hamza da musa tagani sunata tamola.


"Da gudu suka karaso inda take yayarmu. Kinyi kyau. Muma yarima yasai mana kaya
yasamu a makaranta.

"Falmata ce tace ranki yadade yarima bayasan tsayuwarki Idan su hamza ne zaa kaho
miki su.

"Tayi mata rakiya har wajansa.

"Tunda ya hangota yakasa dauke idansa daga kanta.

"Kallanta yake a tsanaki harta nemi waje ta zauna.

"Amincin allah ya tabbata agareka. Dafatan ka yammata a koshe.

"Bakinta ya kurawa ido. Fatimatu. Ya gajiya yakuma zamankadaici.

"Lafiya kalau.

"Kinyi kyau sosai. Aa kai zance kayi kyau sosai cikin wanan shigar wallahi.

"Dama ka zauna naita kallanka.

"Ganin jidda da kuyangunta Hannu rike da fruit yasa ya yi kasa da kansa.

"Suna ajiyewa suka fice.

Zuciyarta tamkar tafito takeji amma ta Dake.

"Yarima na. Dafatan mun yini cikin koshin lafiya.

, "ga kayan marmari. Ko na temaka maka. Da mikowa.

"Nagode sosai zaki iya zama. Bangaran sa n dama ta zauna.

"Fatimatu mekikeso acikin wanan kayan.

"Banci🤨

"Tahade girar sama da kasa.

"Ni nace kici ai


"Gudun kada ransa ya bace tasa hannu ta dauki apple.

"Lumshe ido yayi kafin yace meyasa kika dauke ta.?

"Kawai Tana burgeni sabida hotan I love you din Dake jiki.

"I love you fa kikace.

"Uhmm I love you

"Takuma maimaitawa.
"Aa fatimatu Idan kikace I love you kina nufin kina sona fa.

"Kaman an juyo da huyanta. Ta kalleshi awani fusace.

"Bahaka nake nufi ba.

"Tom kice mai hotan heart maana zuciya.


"Badai sunan ta tufa ba. To inason tufa😅

"Nikuma inasan mai hotan I love you.

"Tasa hakoranta ta kutsere gefe.

"Bani nima. Abaki.

"Me kace!

"Jiddah ce tamike kaman zatayi hauka.

"Tasa Hannu ta warce tufa din.

"Ke yar talakawa. Kazama kucaka.

"Karuwar kauye. Anan zaki zo kimin karuwanci, to wallahi bazan lamunce ba.

"Kinsan shine rayuwata meyasa zaki shigo rayuwata ki hulakantani.

"Kafeta da ido tayi amma ganin girman yarima yasa tayi kasa da kanta.

"Ranki yadade kiyi hakuri duk abinda kike fada bangane komai ba.

"Kawai abinda nasani. He is my blood. 😂

"Tamike da niyar tafiya. Yasa Hannu ya kamota tadawo jikinsa.

"Kallan kallo suke sosai. Tasa hannu ta fincike. Kanta.

"Kayi hakuri banasan na haramta abinda allah ya hallata. Wato zumunci.

"Jidda kiyi hakuri nadena rabar yarima. Tazura takalmanta. Har sauri take sabida
kada ya tsayar da ita.

Tana zuwa bangaran sarauniya balkisu ta nifa.

Jakadiya ce tace. Ranki ya dade ganimar yarima Tana nufin shigowa.

"Ashigo da ita.

"Ta shigo fuskarta babu alamar fushi

"Ta rusuna tace


[17/06, 11:04 PM] Maryamu dasoooo.. 🥰😍🥰😍🥰😍🍎: 🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹

_*SANADIN BARAH*!_🪹
_na maryam Ibrahim_

_page 13/14_

07045465268

_dukkan godiya su tabbata ga ubangiji mai kowa mai komai, wanan book yana tafiya
bisa tsarin rayuwar da wasu suke fuskanta dakuma yadda zamu magance_

_____________________

"Rufe bakinta tayi da hannunta tare da zaro idoo.

"Yarima!!

"Dama Ashe kaine kake koya mata karuwanci.

"Pad with pant as your hand.

"Kasa yayi da kansa kafin yace haba jiddah

", she is young girl.

"So Tana bukatar kulawa.

"Kuka tafashe dashi kafin tace habibullah dama Ashe haka kaje kayi awajan ganimar
taka...

"Calm down jidda.

"No sai abu ya faru kadinga cemin calm down I should not calm down now.

"Karaso wa tayi Wajan Kafin ta Kama hannunta.

"Ke kuchaka. Kazama. Menene nufinki. Akan sa ehh

" kin shige jikinsa babu shi babu farin ciki Idan bada ke ba.

"Manyan idanuwanta ta hulla mata. Idan kunayin Abun ku, kidena sani.

"Shine naki dan haka Idan kinasan zaman lafiya. Tom kifita safga ta Idan kuma
bakyaso ashirye nake nayi abinda naga dama.

"Shiru mana fatimatu. Is your sister. Kada ki kuma cewa komai.

"Mikewa tayi Tana juya kugunta tahaye kan gadon.

"Ta juya bayanta ta kyalesu a tsaye.

"Mamaki ne ya kamashi ganin abinda take.


"Shima fita yayi yabarta awajan.
"Bata da zabin daya wuce itama tabi bayansa.

Dakin falmata tashige.

"Tana zaune Tana saka hula.

" tana ganinta ta mike tsaye sannu da zuwa ranki ya dade.

"Menene hadin habibullah da fatimatu?

"Jikinta n rawa tace atunanina babu wata alaka a tsakaninsu saidai kulawa.

"Amma wani lokacin inajin sa yanace mata my baby. Ko yace dear.

"Kashingida tayi da jikin gadon sanan tace dear kuma.?

"Ehh haka nakeji. Amma bata taba maida masa ba.

"Bakya ganin kaman Suna soyyaya?

"Ehh to Idan ma sunayi saidai a boye kokuma shi yarima yana sonta.

"Zuciyarta taji tana bugawa da karfi kafin tamike tafice daga dakin.

"Tayi zaune gefan sareena lokacin datake zuba mata ruwan magani ajikinta.

"Wani kwatashi na kwalli ta dauko sanan tace kisa wanan. Yanzu nasan Idan yaganki
komai zai zamo tarihi.

"Zai soki kaman baya son kansa.

"Allah uwata.. Hakane kada kidamu akan abinda nagayamiki kidauka kunyi aure kawai.

"Rawa tafara takawa kaman me shirin hawa borii..

"my daughter ko kunya bikiji ba ko so ya rufe miki ido ko.

"Rungumeta tayi sosai sanan ta sakar mata kiss I love you my lovely mammy.

", ;bayan tayi sallah .. Ta shirya kanta sosai cikin wani cotton mai kyau bata
daure kanta ba. Kawai tasaka reboon.

"Sosai jikinta yacika. Kugunta ya fashe sosai.

"Ta koma gadan tayi kwance.

"Falmata tashigo hannunta dauke d cup n matsatsun kayan itatuwa.

"Ta mika mata sanan tace. Fatimatu.yarima yace agaidaki. Sanan kuma yace yana
gayyatarki fita Karfe shida na yamma.

"Bazanje ba. Idan kinfita kice masa babu inda zanje.

"Me😳kikace afada masa bazaki je ba.

"Kinsan kuwa wa kikace.


"Ehh yarima kikace. Cewa nayi bazan je ba.
"Babu inda batai da itaba tace bazata je ba.

"Haka takoma ta sanar da shi sakonta.

"Yayi mamaki, sosai to Mene ya hanata zuwa.

"Haka yadinga jefawa kansa tambayar da bashi d amsa.

"Wayarsa ya zare sanan yakomar da falmata.

"Idan kika je kibata.

"Da kyar takarbi waya.


"Haba lelena meyasa kikace bazaki je ba. Nine fa.

"Kawai dai haka nace bazan je ba..

"Fushi kike dani?

"Fushi kuma name. Kawai dai bazanje ba.

"Haba nine fa habibullah Wanda kikace bazaki gujewa umarni ba.

"To Ina ne zamuje😂

"Zaki rakani nasha ice cream.

"Menene ice cream kuma"

"Sorry yoghurt zance.

"San yoghurt ko?

"Wanda mai dururo yake saidawa.?

"Ehh shi. Zanje to

"Yauwa lelena.

"Ya kashe wayar.

"Jingum yayi yana Tinanin yadda yarinya tafara kishi haka

"Bayan sallar laasar ta Shirya sosai cikin .alkebba Mai launin pink .

"Dan karamin takalmi tasa fari Wanda ya cika kafarta sosai .

"Ahankali take takawa falmata tana biye mata baya.

"Tinda ya hangota yakasa saita nutsuwarsa .

"Maga rakiya ne yace yallabai gata Nan tafito fa .

"Murmushi yasaki sannan yace hakane Bude mata mana.

"Ya Bude mata kofar da kyar yasamu tashiga gaba ,dasai baya .

"Tom yanaga kin ci kunu kiyi dariya mana .


"Nifa kasan bana son tafiya unguwar Nan ka lallabani.

"Tom naji .na lallabani.

"Aguje jakadiya tafada bangaran Jiddah .har haki take .tana dafe kirji takasa zama
ma kwata kwata ..

"Allah ya ja da ranki yasa kiyi dogon zamani .wani Abu ne ya daure min Kai
sosai ..yanzu yarima naganshi tare da ganimarsa .sunfice amota .

"Acikin shiga Mai ban shaawa .

"Wani irin wawan Mari ta sakar mata .TAs TAs 😳😆

Bansan shashancin banza kinsan me kike fada kuwa.

"Dafe wajan Marin tayi Sannan tace .hakika hannunki yana da Dadi .zanso ki cigaba
da marina har abada .

."inane suka tafi haka .

"Cikin risinawa tace tare da magana rakiya suka fice .

"Jiff tazauna akan gadaon Sanan tace jeki kawai .naji .

"Koda suka shiga cikin wajan ..

"Sarakai ne suke zama awajan .

Yanayin AC wajan ne yasa tafara takura kanta..

"Amma kasan Bansan Sanyi ko"?

"Wannan ba sanyi bane kawai Hutu ne .

,"Menu aka Kaho masa..yasauke kallansa akanta mene kikeso akaho Miki

"Jimm tayi kafin tace .kawai jamilu yogurt nake so 😆

"Dariya yasaki amma ya waske yace shi kikeso?

"Uhmm .shi nakeso akahomin

"Yacike Sanan aka Maida musu .

"Baadauki wani tsawan lokaci ba aka cika musu gabansu da kaya .

"Sungumemiyar jarka madara yamika mata yace wanna shine sabon jamilu yogurt din

"Tom nagode sosai .

"Tafara janshi gabanta ..

"Saikuma wani launin fan vanilla yamika mata ..


"Sosai take kallan abubuwan .

"Ganin ana kiransa waya yace Mai martabane yake nema na .bari nadawo .
"Aah wallahi ni saina bika saboda kana tafiya sanyin zai cigaba da shiga jikina .

*Tom Babu damuwa .muje kawai .

,"Wasu samari take gefansu .suna kallan tashinsu.

"Mukewa sukai hannunsu rike da kwaya .ta maye .

"Fakar Ido yayi ya jefa Sanan suka huce.

"Bayan ya daga wayar suka dawo .

"Kawai taji batasan Shan komai .tace nifa bana cin komai ma .

"Haba lelena kisha mana ko kadan ne .

"Idan ba haka ba zanyi fushi .

"Chokalin taja tafara shansa ahankali . Tinda tayi chokalin biyu taji wani irin
yanayi a bakinta .ta ajiye chokalin idanuwanta suka kada sukayi jajur saboda
kwayar.

"Ya kalleta Sanan yace lafiya ?

"Dafe kanta tayi tana Jin yadda yake juyawa .

"Waiyo ni Allah .habibullah .

"Nan da Nan tafara Jiri .

"Atsorace yamike yayi kanta ...

_ni ka sakeni idan ba haka ba zan maka duka ni nafisan kayi min duka .gida
zanje .bacci .ba bacci ba kuka_

"Haka tadinga rubbish speak

"Yakasa Saka hannunsa ajikinta .ganin da gaske faduwa zatayi yarike ta.

"Menene wai .fatimatu

"Yogurt din yakai bakinsa Jin test mara Dadi yasa yafara.tunanin abinda yake faruwa
...

"A tsorace ya Mike ya sabeta suka koma motar .

"Cikin tashin hankalin maga rakiya yafada Jan motar .

"Koda suka ye .Jiddah na zaune tsakiyar gidan ..

"Ya balle murfin kofar yafice .ahankali ya sabota .wadda hankalinta baya jikinta .

"Cikin rashin hayyaci yasa tasa hannunta ta sakalo huyansa .tana Kuma zullo cikinsa
.

"Jidda jitayi kaman tayi hauka tafice daga garin gabaki Daya .

"Yarima with ganima ahaka .


"Ko wayan ta Bata tsaya dauka ba tashige cikin gidan .

"Akan gadon sarauniyar balkisu ya shimfedeta .

"Hankalinsa a tashe .ya ce ranki ya Dade akwai matsala fa .

"Matsala me yake faruwa da ita haka .?

"Wallahi Bansani ba kawai dai munje Shan ice cream ne naga takusa faduwa.

"Shikenan kaje zansa Fulani ta tubata .

"San samu ne adubata agabana naga lafiyarta.

"Kaje Babu matsala zata iya kasancewa ko wani ciwan ne Wanda ya danganta da mata .

"Baasan ransa ba yafice daga dakin .

_,jidda fara buga kanta tayi da bango tana ihuu .

"Haba daughter menene Hakan Kuma .kada kiyiwa kanki illa fa .

"Sareena wallahi saita bar gidan Nan ko Kuma shi Mai martaba nafito Fili nafada
masa abinda yake zuciyata ..

fakan fakan take tafiya Tama manta da zancen sarauta .

"Tashige cikin dakin NASA..zaune yake da singileti .

"Ta xube agabansa tana ihuu .

"Ranka ya Dade .wallahi Ina sonsa sosai idan baka bani shi ba zan rasa
Rayuwata .zan mutu ka temaka min .

"Meyake faruwa ne ni nakasa gane abinda kike nufi .

"Inason abani auran habibullah"

"Fellow 15
[17/06, 11:04 PM] Maryamu dasoooo.. 🥰😍🥰😍🥰😍🍎: 🪹🪹🪹🪹🪹🪹

_sanadin bara_

Page 15

07045465268

"Tashi Yayi daga kashingedan. Habibullah kuma dama akwai zancen nan a tsakaninku?

"Wallahi ina sonshi. Koda ace shi baya sona ka temakamin mai martaba.

"Sorry kinji jidda Kibari zansa muyi magana dashi kidena kuka.

"Ya rarrasheta sanan tamike jikinta da power.


.. Tunda fulani take duba jikin fatimatu bataga Wata alama ta ciwo ba.

"Tasauke kallanta kan balkisu.

"Ranki ya dade jikinta da sauki amma naji tana kukan ciwan ciki.

"Babu damuwa zansa doctor yazo ya dubata kije kawai.

"Zuwa yamma taji sauki. Saidai rashin kwari dayake damunta.

"Balkisu tasa aka gyara mata jikinta.

"Jakadiya ce tashigo sanan tace ranki yadade yarima yana niyar shigowa.

"Babu damuwa yashigo

"Koda yashigo kallan fatimatu yasa har yakusa taka sarauniya balkisu.

"Afuwa nake nema mai baban daki..

"Ya mai jikin. Jiki da sauki. Gata nan tana kwance.

"Ya karasa inda take. Fatimatu ya jikin naki?

"Dasauki amma inason nakoma dakina.

"Zaki iya tasowa.

"Uhmm tafada Ahankali.


"Tom sauko muje ko.

"Takawa take Kaman Batasan taka kafet din.

"Cikin risinawa tace ranki ya dade nagode sosai da kulawarki. Hakika samun iyaye
Kaman gidan nan sai antona.

"Allah ya ja darai yakuma raya zuri.a

Dadin aduaar datakewa iyayansa yaji. Kawai murmishi ya subuce masa

"Zan kaita bangaranta sabida tabukaci haka

"Hakanee Dan nasan tana da kunya bazata iya fadar abinda takeso ba.

"Koda yakaita. Kuri Yayi mata da ido.

"Fatimatu Komai zaki gani tsakani na da jidda kada kidamu kanki tana da mental
problem.

"Yama zaayi na damu yar uwarka ce fa. Kuma wacce aka baka a matsayin mata.

"Waye yafadamiki ita zan aura?


"Alamu nagani.

"Kidena fadin haka ni banasan kowa sai jarimar mata.

"Jarimar mata kuma.


"A ina take?
"A xuciyata mana

"Tom allah yabaka ita. Tafada tana maida kafafunta saman bed din.

"Nizan kwanta sai anjima.

"Yatashi da kyar. Yafice.

"Haka kurum taji wani abu yanayimata yahoo akanta.

"Meyasa habibullah yake damuwa dani haka ne.?

"Kuma yake bani labarin jarumarsa.

"Haka tadinga juyi akan bed din.

"Jidda da kuyanga ke mata tausa. Yasa tace dakata haka.

"Jiya maiyasa nace ki karbomin wayar yarima amma kika kasa karbamin..

"Aa ranki ya dade jiya danaje cewa Yayi natafi sabida ganimarsa bata da lafiya baya
nutsuwa.

"OK Yayi hakan dinma daidai ne.

"Yanzu kitashi kije ki karbo min.

"Tom.

"Tana fita ta karewa kanta kallo. Sareena Wai Dan allah ni bani da kyau ne?

"Kina da kyau mana kinganki rangadediya Kaman a site line.

"Tom amma meyasa yarima baya sona Kodai nidin bani da wani abu ne.

"Ya ta kenan kinda Komai da namiji yake bukata.

"Kyahunki dakuma dirinki ba kowa ne yake dashi ba kuma gashi kina da kamala.

"Kinsan aikin mu bazai baci ba dole yarima yasoki Kaman me.

"Nagode mammy.

____________

"Zuwaira Takuma tofar da yahun bakinta.


"Yanzu ke zuwaira da gurin Dana baki baimiki amfani ba saida kika daukomin ciki.

"Wallahi inna saidai ashiru ne yayimin.

"To yanzu yakikeso nayi da rayuwata. Dama kece kike kaho mana Dan abinda zamuci,
kuma gashi kin zo kin zauna.

"Inna banasan fita wallahi banasan warin kwata ne 😂

"Idan ina gifta kwata sainaji Kaman nayi hauka.

", tallafe hannunta tayi tana fadin shikenan ai ni nafara fita na nemo..
___________

"Tunda ya mika mata wayar take karewa pic din ta kallo ciki harda Wanda tarike
sandar malam idirisa.

"Dakuma wanda take sanye da yagalgalun kaya.

"Dama Ashe kaskantacciya ce wanan ballagazar yake hulakanta ni akanta haryake fita
waje da ita

"Wallahi saita gwammace tashigo gidan nan wallahi saita fita ko ni nafita.

"Mikewa tayi tashige bangaran nata.


"Tana zaune tana had a kayanta. Tashigo.

"Ke makaskanciya. Mai makaskantaciyar sanaa.

"Dama Ashe bara kike yaganki ya dauko.

"To wallahi dole saikin bar gidan nan yanzu ba sai anjima ba.

"Kingama yawan bin mazanki shine zaki zo ki shige mana dangi.

"To kisani dangi sai Dan dangi ballanta ma sarauta da bata bukatar tusa kai.

"Ahankali tace. Ai nafada miki bin maza ma iyawa ne.

"Wani idan yabi namji anbashi kudi wani idan Yayi duka zai Sha.

Kuma ke kike ganin bara kaskantacciya.

"To kisani allah daya hallici Dan Adam be barshi Kara zube ba.

"Kuma bara. Wani yanayinta Dan kare kansa da abinda kike fada. Wani kuma yanayi ne
Dan yakare martabarsa.

"Wallahi ko fitarmun daga daki ko nayi miki mugun duka.

"Hannunta taja. Fuuuuuu. Tare da daukar bakkon gefanta.

"Tana janta fuuu. Har tsakiyar farlon.

"Saikin fita wallahi. Kazama kuchaka da buku iya samun waje ba.

.
"Jin hayaniya yasa mutan gidan sika fito gabaki dayansu.

"Taja bakkon nata tayi wani hulli dashi.

, "daidai lokacin da yarima yakaho. Kansa bakkon ya fadi kan kirjinsa.

"Ya tarwatse. Wata bakar leda Tayi gefe

"Abin ciki Yayi wani irin gefe. Yafitoo


"Photo ne da yawa. Aciki kowanne Yayi gefe.

"Tare suka kai hannu kan photan.

"Maryam mai martaba yafada da karaji.

"Balkisu ma fada tayi tana zaroo ido

"Yarima ya dafe kirji tare da cewa.

"Fulani. Maryam.

"Tsorata tayi tace kunsanta ne?

, "saraki yace she is my sister..

"Zaro ido tayi tace babata ce fa...

16.

"Time for payment

"Last free page kenan da yarda allah maiso tobe a register.

"200only.

"Account
"Or recharge card.

Mtn

"7045465268
Maryma Ibrahim hamza opay.
*************************⬇**********************
************* Ai Hausa Novels ****************
*************************⬆ **********************

DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery,
Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from
our blog.

Visit > https://www.aihausanovels.com.ng

Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa
novel ko kuma post.

Email > aihausabooks@gmail.com

******* FOLLOW US ******

Facebook: Ai Hausa Novels

Twitter: Ai Hausa Novels

Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels


Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search
na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu.

********************** ⬇ **************************
*************** Ai Hausa Novels ****************
********************** ⬆ **************************

You might also like