Professional Documents
Culture Documents
DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery,
Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from
our blog.
Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa
novel ko kuma post.
Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search
na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu.
********************** ⬇ **************************
*************** Ai Hausa Novels ****************
********************** ⬆ **************************
17/06, 11:03 PM] Maryamu dasoooo.. 🥰😍🥰😍🥰😍🍎: 🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹
_*SANADIN BARAH*!_🪹
_page one_
07045465268
_dukkan godiya su tabbata ga ubangiji mai kowa mai komai, wanan book yana tafiya
bisa tsarin rayuwar da wasu suke fuskanta dakuma yadda zamu magance_
_____________________
"Yanayin yadda hayakin yake tashi a dakin girkin. Gashi babu wata wadatacciyar iska
dazai fita ya haifar da cunkushewa waje daya.
"Baxakayi tunanin akwai mutum a wajan ba saidai tarinsa ne zai sheda maka da wani a
wajan.
"Saddika ce tamike tana shartar gumi idanuwanta sun kumbura sosai. Sabida hayakin
har muryarta tafara dashewa.
"Kama kugu tayi ahankali tace waiyoni Allah yazanyi wanan hutar da takama.
"Inna batulu ce ta hankado labulan dakin Wanda hujojin jikinsa sin isa akira dakin
babu labule.
"Ke wacce irin shashashar yarinya ce kin hadawa mutane hayaki kinkasa magancewa.
"Inna dan allah kabani Leda na hada hutar taki kamawa wallahi. Ican danyene wlh.
"Eyeee ni kike fadawa ice danyene. Kin koyi hali irin na uwarki ko, to idan kikace
halin shaffatu zakiyi bazaki ci riba ba..
"Kuma kiyi kidafa abincin nan wallahi ko jikinki yafada miki acewar inns batulu..
"Ahankali ta furta inns nagama. Ki dauko tukunyar ki kahomin daki. Sanan kuma ga
kayan wanki can. Na hada miki.
"Idanuwanta tasauke ahankali akan tulun kayan Wanda tayi kiyasin ta fara wankesu
sai dare.
"Amma inns dakin bari wanki nan sai gobe inaso nayiwa su musa nasu.
"Karaf taji a buge mata baki Wanda hakan yasa jini yafara zuba.
"Ke kin isa inna tafada, kifada. Wanki ne saikinyi shi wallahi. In banda inna tana
rufa muku asiri ke kin isa kikaho haka.
"Ganin jinin yana zuba a bakinta yasa tace yaya zuwaira. Jini fa kika futarmin.
Idan biki shiga hankalinki ba wallahi sainayi maganinki.
"Ganin sunshige dakin ta janyo wata Leda dake gefanta. Tafara zuba abincin. Sanan
ta lallaba ta tusashi cikin kayanta.
"Ta sabi tukunyar Tashige dakin saidai kafin takai takalmin juwaira ya hardeta
tukunyar tayi gefe abincin ya zube .
"Zare ido tayi tare da dafe kirji. Ta dora hannunta akai tana rafsa ihuu tasan ko
zata mutu yau sai sun hulakanta ta..
"Bura, ubancan zuwaira tafada abincin namu wallahi yau saikinyi nadama.
"Wani irin wawan Mari inna batulu ta sakar mata. Da Karfe ta dafe wajan idanuwanta
suka kaho ruwa.. Dan Allah kiyi hakuri wallahi be laifi na bane..
"Tayi hurgi da ita jikin bango sanan ta take kafarta. Abbas yau tasha wahala. Koda
baa fada ba
"Musa busu shigo gidan ba sai Ana kiran sallah magariba. Sabda haka. A rarrabe suka
dinga bin bango.
"Musane ya rike hannunta, yaya saddika menene innace ko, Kitashi munsamu wake da
shinkafa. Kici
"Ahankali ta bude bakint sanan tace musa bana hanaku barah ba,
"Wallahi aunty saddika babu inda mukaje illh gidan su faisal. Mamansu tabamu.
"Mikewa tayi tana kallan hanya sanan tace ungo wanan ledar kuje kuhada da ita kada
kubari inna tagani
_*SANADIN BARAH*!_🪹
_na maryam Ibrahim_
_page 2_
07045465268
_dukkan godiya su tabbata ga ubangiji mai kowa mai komai, wanan book yana tafiya
bisa tsarin rayuwar da wasu suke fuskanta dakuma yadda zamu magance_
_____________________
"Babu komi
"Aa wallahi da wani abu kodai innace ta mareki
"Mikewa tayi hade da dafata, saddika kiyi hakuri kinji Allah yana sane daku.
"Bana rabaki da ita ba sokike Muma acinyemu. Kaman yadda uwarta ta cinye
Mahaifinsu.
""jimm tayi kafin tace dan allah gwaggo kimin afuwa. Amma ni bansan kina cemin
mayya.
"Yoo ba mayyar bace uhmm ai gaskiya na fada miki idan Biki yadda ba to Kije ki
tambayi asalinki..
"Kuka take sosai dama gurin salame take zuwa taji afuwa amma itama gashin
gwaggwanta ta koreta.
"Bata yadda tashiga gidan ba tayi zaune a kan dandamalin kofar gidan tana kallan
yadda yammatan suke wasa.
"Aguje yaran suka mike suna fadin ga mayya nan kowa yayi ta kansa.
"Uhmmm
"Yanayin yadda taga musa ajikin turke taji wani irin Abu ya tokareta.
"Musa!!
"Yaya saddika inna tace wai na satar mata kudi, kuma aradu bani n dauka ba hedai
batasan inda ta ijje ba.
"Ta sauke kallanta kan hannunsa Wanda yaji igiya abinka da Farar fata yayi jajur.
"Hannu tsa da nufin t kwance shi. Saidai kafin ta kwance taji anyi hurgi ta ita
gefe.
"Ni nasan kece kika turoshi to wallahi ni zanyi maganinki daga ke harsu. Dangin
mayu kawai.
"Nice mlm idirisa Kwanaki naji matarka tana hodin kana neman dan jagora ko?
"Yashe baki yayi sanan yace Hakane. Kinga su muzammil ankaisu bara shiyasa.
_washegari_
"Bayan t tulata mata kayan wanki. Tagama sanan tace Kitashi ki dauki gyallanki
mlm idirisa zaizo kuhuce barah.
(Barah).?
"Huce Kije kuma wallahi yafadamin g abinda kike masa kinsan sauran, tasauke mata
ludayin dayake hannunta aka.
"Nawace yabayar. Ta kalli kudin hannunta. Nara 1000 ce amma saitace Dari biyu ce
fa.
"Mikewa tayi taruga aguje. Provision din kusa da ita tamika sanan tace temakamin
dasanji zan ba wani.
"Yabata tamika masa Dari biyun sanan ta soke Dari takwas din.
Fellow page 3
[17/06, 11:04 PM] Maryamu dasoooo.. 🥰😍🥰😍🥰😍🍎: 🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹
_*SANADIN BARAH*!_🪹
_page 3_
07045465268
_dukkan godiya su tabbata ga ubangiji mai kowa mai komai, wanan book yana tafiya
bisa tsarin rayuwar da wasu suke fuskanta dakuma yadda zamu magance_
"Magariba fa gaskiya banjin zan iya Idan zaka iya tasowa tom Idan kuma bazaka taso
ba nabarka anan
Takurawa hannunsa idanu. Yadda suka luma acikin fatarta.. Abinka Da farar fata jini
yafara taruwa.
"Karfi tasa ta finke hannunta sanan tace. Idan kanason wanna barar ta dore Kada ka
kuma saka hanninka akan jikina.
"Ta kalli tulun kudin. wazobiya kuma ai bata isa na Nasai koda koka Da safiya.
"Tom dauki dari. Durkusawa tayi ta dauki dari sanan tace nagode Da siririyar
muryarta.
"Ganin juwaira zaune a tsakar gidan ta baje wani katan Leda mai cike Da tsire. Gefe
daya kuma irin wanna madararce ta kwali wadda har zufa take sabida sanyi..
"Yeef tafada kanta ruwan ya zube kan nama. Hannunta ya fada kan madarar suke zube a
tare.
Kambuuu. Tafada tana hulli Da ita gefe. Abinda na ajiyewa innata kika zuba kayan
wanki ciki.
"Tasa Hannu ta figota. Tare Da sa Hannu ta makure huyanta. Saina kasheki.
"Kuka take sosai har muryarta tafara dashewa Saida sukayi mata lilis sanan suka
kuma gwarata Da bango.
"Turus suka ja dinga. Yaya waye yamiki duka. Janyosu tayi jikinta Kafin tace musa.
Kunajin yunwa ko?
"Musa kudena zuwa bara kunji hannunta tasa tazaro kudin d t soke. Dari biyar din
kai t ciro sanan t mika musu.
"Kusiyi shinkafa Da nama na dari ² Sai kusai ruwa na ashirin saura nawa? Tafada
ahankali.
"80hamza yace.
"Tom kusiyamin magani na ciwan jiki na ashirin. Ruwa na goma Sai ku aje hamsin din.
"Yaya kefa?
"Jikinta yayi zummm kaman wadda ake gasawa. Har sun mike ta janyosu ta soke musu
kudin jikin tazugen sa.
_Fatima na acewar baba. Kinga nasan wanna rayuwar bazata cimin gababa, duk rintsi
ki kula da ibada. Ki kula da bautar Allah , Kada wahala tasaki ki mance wanene
mahallacinki, sanan saddika ki kula da rayuwa Kada kibiyewa rudin shedan wani
namiji yayi amfani dake, nasan karatu zaki dade bikiyi ba amma nasan wataran Sai
labari inasan ku jinina. Kirike yan uwanki da haka, fa haka tari ya sarke babarta_
"Jin an rafka salati yasa tadawo hayyacinta. Yanzu wanna tarin kayan wanken wanken
uwarki ce zatayi kafeta tayi fa ido.
"Duk da jirin datake bai hanata cewa yanzu zan tashi ba.
"Washegari
"Bata vari gari ya waye ba tatashi su hamza ta damka musu dari biyu. Sanan tace ka
boye awajan jiya. Dana nuna maka.
"Idan kunje masallaci Kada kudaho kuhuce jan rumfar kunu kusiya day kosai.
"Tom suka fada atare amma yaya Idan muna wasa Sai idih yadinga ce mana mayu.
"Shafa kansa tayi Kafin tace duk wanda Yakuma fada muku to kuce.
"Maimata muji suka maimata atare sanan suka faki ido sika fice
"Tum bayan fitarsu Babu abinda yake damunta face ciwan Kasan cikinta gumi ne ko ta
Ina yake yanko mata.
Da kyar ta lallaba ta tayi sallah. Ahankali take nanata aduar da mamanta take
biyawa alokacin data ke kasa bacci.
_lailaha ha illallahu wahdahu lasharikalahu lahul mulku walahul hamdu wahuwa Alla
kulli shaiin kadeer_
"Batayi aune ba Sai jin muryar malm idirisa tayi a kofar gidan.
"Kinsan zaki fita kaskantacciyar sanaarki amma kika kwanta kina sharar bacci ko?
"Iyee kenan hutu kikazo duniya. Ai inda mero bata huta ba kema bazaki huta ba
, ahankaki takama sandar mlm idirisa wlh bani da lafiya kozaka iya tafiya.
"Kiyi hakuri Fatima ta Allah yajikan mahaifiyarki ya jikan ale mudi.
"Saidai yau salan baran ya sanja domin kuwa yarane sika tireta. Tayi kuka har
tagaji.
"Tunda sukaje tanemi guru ta zauna tanajin yadda kasan cikinta yake Kada mata.
"Tun ahanya takejin yadda wani abu yake hi mata jiki amma bata maida hankalinta
akansa ba
"Da Sauri tafada gidan. Ganin inna bata tsakar gidan tayi sum sum,. Har ta Dora
kafarta taji ance
"Shikenan tafaru ta kare saddika!!!! Maza kika koma biii....... Lallai yau kisa ya
tabbata akanki.
"Fellow me in page4
[17/06, 11:04 PM] Maryamu dasoooo.. 🥰😍🥰😍🥰😍🍎: 🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹
_*SANADIN BARAH*!_🪹
_page 4_
07045465268
_dukkan godiya su tabbata ga ubangiji mai kowa mai komai, wanan book yana tafiya
bisa tsarin rayuwar da wasu suke fuskanta dakuma yadda zamu magance_
_____________________
"Abun har yakai da bin maza. Kishigo min gida jina jina. Yau nikam naga abinda
yadameni.
"Duk abinda take fada bata fahimce ta ba. Saida takuma jin jini yabiyo kafarta.
"Fitowa tayi da idanta sanan tce inna wallahi bansan waye namiji ba.
"Saita fashe da kukan makirci. Yanzu duk abinda nake miki, duk kular danake baki
Saida kika bi maza.
"Inna wallahi bansan ta inda jinin nan yake zuba ba wallahi ko. Karaf tasa Hannu ta
hade mata baki.
"To uban waye yafito miki da jini. Wallahi inna Ina tafiya naganshi bansan Mene shi
ba.
"Bayan tadauki awanni akulle. Jini Sai malala yake kuma yi sabida ranar dayaji.
"Ga zuwaira ce suna fada da wasu mata. Har an yaga mata kaya.
"Aa yaro badai juwaira. Yarinyar dabata kula kowa. Awanan garin Kafin ta rufe baki
wasu yaran ma sunshigo.
"Mayafinta taja tafice ganin haka yasa. Saddika takama hannun wani yaro.
"Hannu tasa ta kwance ta sanan tamika Mata hijjabinta tace maza kishige gidanmu.
"Ruwa tazuba mata sanan tasaka mata sabulu shiga kiyi wanka saddika.
"Bani dashi😣
"Wando fa na ciki.
"Uhmm tace.
", wani ta dauko mata. Sanan tace kinga wannan wandon banawa bane na buahura ne
Idan kika Bari tagani shikenan.
_wanan jinin dakike gani nima sanda nafarayinsa na tsorata da yawa amma da gwaggo
tamun bayani nagane. Shi yana zuwa ne tagaban mace batare da rauni ko haihuwa ba
allah ne ya kaddarawa yaya mata shi kuma shi yana zuwa daga rana tafarko zuwa kwana
uku, hudu, shida, takwas, harma kwana shabiyar amma Idan ya haura yazama na cuta.
Wanan jinin duk kwana ashirin da biyu zakiyi shi_
(Jinin)
_sanan zaki kare kanki ga dukkan wani namiji dazai rabi jikinki indai BADA aure ba_
.
"Taji dadi sosai da kulawar data bata .har zata fita ta kirata .
" saddika !!
" uhmm inayi.tom kitsaya raayin daka wajan kwatowa Baba yancinta .duk wani Wanda
zai ci mutumcinsu sai inda karfinki ya tsaya.sanan ko inna idan tayi miki kirama
"Dafe kirji tayi sanan tace na Rama kuma wlh bazan iya ba .to kitsaya kada kirama
"Dasauri tashige tayi kwance maganganun saude yadinga dawo mata .especially ma
wanda tace .
_dole saikin kauracewa sallah har na tsawan kwanakin jinin_'dama akwai abinda zai
hanani sallah wannan kenan .
"Washegari tana tashi ganin busu fito ba tafada bandakin ta wanke wanan jinin da
abinda ta saka ajikinta .tayi wanka tafito .
" lahhhh!innace take fada kina fada .lalai zaki raina kanki.hannu tasa da niyyar ta
mareta amma da mamakinta taga t tarike hannunta .
"Da kika sani amma banda yanzu .tadauke hannun ta ta ajiyeshi yiff akasa ..
Fellow me in page 5
[17/06, 11:04 PM] Maryamu dasoooo.. 🥰😍🥰😍🥰😍🍎: 🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹
_*SANADIN BARAH*!_🪹
_page 5_
07045465268
_dukkan godiya su tabbata ga ubangiji mai kowa mai komai, wanan book yana tafiya
bisa tsarin rayuwar da wasu suke fuskanta dakuma yadda zamu magance_
_____________________
"Kafin tamike ta saka kafarta ta tadeta hifff tafadi.
"Idan ma banda abun kazamar yarinyar nan yazaayi kina fada tana fada.
"Zuruu tayi dama tace aranta nafadawa saude bazata dena zalintarmu ba..
", tasauke masa kallo gumi yaketo mata. Ga jinin daya fara zuba harta fara
galabaita.
"Ko hannunta bata iya mitsawa. Gashi idan bata fita vara ba su musa basu da abinci.
"Taja kafarta ta koma daki. Kuma lekawa tayi Dan ganin tsumman data saka.
"YanZu saddika sabida wasa da maza har kirjinki yayi girman haka.
"To meyasa kirjinki yafito haka. To wallahi ni shatuu bazan yadda ba saina maidasu.
Jin tatafi neman wani abu yasa tafita da gudu. Har tuntube take.
"Da gudu tafada Gidan mlm idirisa. Saidai ya baiyyana mata bazai fita ba vashi da
lafiya.
"Fatimatu bazan iya ba. Kinji jikinta kaman an jefi kaza da gishiri haka ta koma..
"Bashi da lafiya.
"Ganin tafara damunta da magana tamike. Batare da sanin Ina zata ba.
"Site daya tafara dubawa. Tama manta Ana kallan daya bangaran.
"Aa
"Dasauri yafice. Zuwa wani lokaci saigashi da shayi wanda da kyar yake daguwa
sabida madararsa.
"Sai katan bread da wainar kwai guda uku wanda aklla zaikai kwai 10
"Me neman kukane aka jefeshi da kashin awaki. Dasauri taja cup batadau lokaci ba ta
cinye. Yabata magani sanan yace tashi muje gida ko?
"Dan allah ayi hakuri tsautsaine yafada min na kadeta . Bada ganganci ba..
"Jin abinda take fada yasa yace kiyi hakuri. Ga wannan adinga bata na shan kunu.
"Tasa kafa ta taketa. Shigiyar kaya. Ai mero bazata taba jin dadi a kabarinta ba
wallahi. Tunda taci kurwar musulmai.
"Kuma wallahi indai Ina doran kasa keda farinciki har abada.
"Kuma. Sallamar da ake ne ya katse mata maganar dazatai. Hajiya zulai ce..
"Aa bikiso mufitarba dai. Tun yaushe ki hada mata kayanta muhuce da ita. Duk wata
saidai kiji kudi.
"Jin haka kuwa tamike ta shige dakin tanajin yadda zuciyarta take mata soya.
"Dasauri tanufi wajan. . hamza hamza musa, musa. Nashiga wani hali
", inna zata bawa zulai ni tatafi dani . musa yazanyi daku.
"Hamza ne yace. Tom yaya kibari zamuje wajan ayuba sai mudinga yimishi kullin ice
"Idan yaso saimudinga cin abinci. Suna cikin maganar. Taji Ana cewa.
"Gata nan ki janyota mana. Haka aka rabasu tanaji tans gani.
"Gari ne makeke wanda idan k gansu zaka san manayan mutane ne suke rayuwa.
"Uhmm ga wata nan na kaho muku. Amma ba anan zatayi aiki ba gidan maude zatayi.
"Tom ku nunamata.
Tashiga bandakin.
"Nakasance wanan watan nafara ganin jini amma bansan yadda zanyi wanka ba.
"Uku.
_kisamu ruwa mai kyau wanda launinsa bai chanza ba. Ko dandanasan ko kamshinta.
Idan. Acikin bokiti mai murfi ne ko buta saiki ajiyeshi a bangaran Dama Idan kuma
budaddene bangaran hagu. Dama kinyi niyarki da cewa (nawaitu gusulul haibati
rafaaul hadasil akbari) saiki zubo ruwanki kiyi tsarki sau uku, saiki wanke
hanninki sau uku. Saiki wanke daga cibiyarki zuwa kafa amma fa duk wani lungu da
sako saikin tabbatar ruwan yshiga saiki kuma wanke hannunki saiki dibi ruwan ki
buga a kanki sau uku ko Ina yaji. Idan mai alwala zakiyi saikiyi alwala amma komai
zaki wanke sau daya. Saiki raba jikinki ki wanke bangaran Dama sau uku hagu sau uku
daganan saiki wanke jikinki duka. Saiki matsa baya ki wanke kafarki_
"Nagode sosai. Tana rufe baki. Wata matar tashigo. Wace wadda akace zaa kaita gidan
maude.
Cikin farloon tashiga. Ganin wata jibgegiyar mata yasa tayi saurin gaidata.
"To ga daki can ki ajiye. Ki hau saman bene da kayan wanki ki wankesu sanan kuma
kizo ga shara.
"Jin iska tadan fara kdawa tafara lumshe idoo. Bacci yafara yahoo da ita har saida
mai nauyi ys dauketa.
"Hajiya kubra ganin andauki wani tsawan lokaci bata fito ba harduhun magariba
yafara yasa ta haye saman.
Fellow me in page 6
_*SANADIN BARAH*!_🪹
_page 6_
"""
_dukkan godiya su tabbata ga ubangiji mai kowa mai komai, wanan book yana tafiya
bisa tsarin rayuwar da wasu suke fuskanta dakuma yadda zamu magance_
_____________________
"Sai anyi magana kidinga kasa da kai kamar mai askin gaba.
"Wacce inna! Tafada a razane kada kikuma cemin inna ba Suna na bane.
"Sunana madam.
"Tagumi takuma rafkawa waiyo ni allah, ya ubangiji kaine kake kaddarawa bawanka
wani lamari, kuma kaine kake fiddashi allah ka fiddani acikin wanna yanayin
"Tana sauka dakin dakaa bata tashiga da mamakinta taga abinci harda ruwa.
"Bata tashi ba Sai Ana kiran sallah isha'i. Wata matace tashigo da alama itama aiki
take agidan.
"Ehhh, toki je chan dakin griki zakiga. Wani katan plate da kayan abinci aciki
kidauka kikai sama. Zakiga wani daki mai flower ajiki. Kafin kishiga ki kwankwasa.
"Yes come in taji ance. Tasan Ana nufin tashiga kawai tasa kai.
"Abun farko aka kuma gaya mata Dan haka ta bude tashiga.
"Ke wacce irin wawiyace dakikiya. Dazaki zubawa mijina ruwan zafi.
", kukane ya kwace mata. Tace kiyi hakuri wlh nikam bada sani na nayi ba.
"Haba hajra Dan tazuba min kunu basai na wanke shi ba.
"Tahau saman Tana kuka. Tama rasa yadda zatayi ta goge masa.
"Zan goge maka kunun.
"Tasa tahul din da niyar ta goge. Yasa hannunsa ya karba.
"Ya sunanki?
"Jeki.
"Tana fita zaune tayi kan step din Tana rangada kukan.
_da daddare_
"Marwan. Maude Idan yarufe idansa babu abinda yake tunani inbanda gurin da fatimatu
ta zuba masa kunu.
", ki kwant kihuta Kafin madam tafito naji tace office zaki dinga rakata.
"Office kuma
"Ai ban iya komai bah
"Tana rufe baki taji hayaniyar su da alamun sun shirya fita zasuyi.
"Zamu fita amma kada nazo naga gidan nan so dirty. Ke ki gyaramin dakina toilet
dakuma haraba ta.
"Allah ya stare..
"Yaso tadago amma takasa hada ido Dashi sabida laifin da tayi masa.
"
"Saida suka dade da tafiya sanan t mike tafara aikin tanayi Tana hada gumi.
"Duk fan din datake dakin. Bata dauke mata shi ba.
"Yanayin iskan tayi daban data harabar domin kuwa har bargonta take shiga.
"Tafara saukar da fulan kasa sanan tafara janyo bed shirt din. Wata iska taji ta
yayo.
"Wanda tasa tayi zaune bakin gadan. Tun Tana gyangyadi har bacci yafara daukarta.
Ai nan da nan tayi kwance tayi daidai kan bed din..
"Busu shigo gidan ba sai kusan uku. Atunanin habee aikin take.
"Madam Nashiga dakin. Taganta tayi daidai da ita. Komai nata da ban.
", Dan kwalin Kanta tayi gefe gudu gashin Kanta wanda yayi waje daya. Shima yana
nasa wajan.
_buraubahhhh!!!!_
"Fellow me 😂😂
[17/06, 11:04 PM] Maryamu dasoooo.. 🥰😍🥰😍🥰😍🍎: 🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹
_*SANADIN BARAH*!_🪹
_page 7_
07045465268
_dukkan godiya su tabbata ga ubangiji mai kowa mai komai, wanan book yana tafiya
bisa tsarin rayuwar da wasu suke fuskanta dakuma yadda zamu magance_
"Amma kekam baki da hankali kina kazama kizo har kan gadona ki kwanta.
"Dafe wajan Marin data yi mata tayi Sanan ta fashe da kuka mai ciwo
"So kuma
"Takuma janta suka fuce atare. Ita dai habbe da kallo tabisu..
"Wani irin damka yakaimata Wanda yasa tasaki Kara mai Sauti.
"Fuzge fuzge take domin ta kwaci kanta amma abun yaci tura.
"Gabaki dayansu hankalinsu yafara fita daga jikinsu. Kokari suke suka sun cinma
burinsu akanta.
.
""Wani irin haske ne ya kauraye tashar da alamu motar dare ce tashigo.
"Kauyan yobe"
"Nawane kudin ya jefawa mai motar tambaya.
_2000_
"Shigo.
"Tana shiga dakinta ta fada. Abun mamaki saitaga dakin an gyarashi harda labule.
"Inna nice.
"Lallai saikin samin bakin jini agun mutanan unguwa, ace Bana kulawa dake.
"Na kaiki inda asirinki zai rufu. Shine kika bankadashi ko?
"Kissa?
"Kaska"
_ataimakawa baiwar allah sadaka sabida allah bata da kowa sai Allah_😂
"Ki yadda kibini zan baki Wanda yafishi ba wani abu zan miki ba.
tassssssss
Tassssssss
_waye yafada maka wasu suna bara Dan wannan abun. To kasani Bana cikin Matan dakake
zato. Ina bara domin naci da kaina Bawai na yi alfashaba idan kana mafarkin cewa
kudinka zaisa nabika na sabawa allah to ka farka. Macuci, azzalami, maiyin amfani
da niimar da allah yabaka ka cuci wani_
_to abun duniya bamai dorewa bane. Hakkin wani kuma allah haya kwatarwa bawansa_
"Wani mutum ne ya taso Wanda shima barar yake awajan amma busu taba ganin
fuskarsaba.
"Saddika kiyi hakuri kinji. Ya kalli matashin yace saikasan inda zakayi alfasha
naka. Kuma kaji tsoran Allah.
"Hunun ranar haka tayishi babu dadi amma saidai tanajin zuciyarta tazama kakkarfa.
"Aa nkoshi.
"Tana komawa. Gida. Tulun aiki ta tadda wanada tayi kiyasin saita kai gobe bata
wanke ba.
_uwarki ce_
"Uwata fa kikace.
*************************⬇**********************
************* Ai Hausa Novels ****************
*************************⬆ **********************
DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery,
Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from
our blog.
Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa
novel ko kuma post.
Email > aihausabooks@gmail.com
Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search
na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu.
********************** ⬇ **************************
*************** Ai Hausa Novels ****************
********************** ⬆ **************************
Fellow me
[17/06, 11:04 PM] Maryamu dasoooo.. 🥰😍🥰😍🥰😍🍎: 🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹
_*SANADIN BARAH*!_🪹
_page 8_
07045465268
_dukkan godiya su tabbata ga ubangiji mai kowa mai komai, wanan book yana tafiya
bisa tsarin rayuwar da wasu suke fuskanta dakuma yadda zamu magance_
_____________________
"Nashiga uku na takashemin yarinya. Zuwaira, zuwaira tashi mana Dan allah.
"Kiji Idan da dadi kaman yadda bakyasan wani Abu yafaru d yrki. Haka muma
mahaifiyar mu bataso wani abu yafaru damu.
Zare taklmanta tayi tashige daki tayi kwance. Zuciyarta babu nadamar abinda ta
aikata.
"Bayan yashirya sosai yadauki jakarsa. Kuramasa ido tayi kafin tace.
"Mene nufinka naga zaka tafi karbarni. Uhmm kishirya driver yakaiki zan biya
unguwa.
"Motar bata shigowa gidan Dan haka kawai yayi parking dinta a baya.
"Mene sunanka?
Sule yafada Yana wasa da robarsa
"Wani gumi ne yake keto mata. Waiyo ni allah. Yabiyoni ya hukuntani akan abinda
nayi masa.
"Munafuka. Yanzu ke saddika rayuwar dakika daukarwa kanki kenan. Har gida zki dinga
kahomin maza.
"Batace mata komai ba. Ganin tamaidata mahaukaciya yasa ta janyo kafafinta. Tom..
Idan wannan hasken fatar da hancinna ne yake rudarsu. Tozan maidaki. Dodanniya.
Yadda duk wanda yaganki ya kauda kai.
"Wani irin dunkule Kanta tayi waje daya. Kuka kuwa kaman an kunna famfaooo.
"Dago masa idanta tayi wanda har yafra kumbura sabida murza.
"Katafi kabar kofar gidan nan tunkafin inna tafito zata cimaka mutunci
"Ai basai kashigo kaji ba ni zan fito nafada maka acewar inna.
_wannan yarinyar daka gani. Karuwace. Kuma babu mai binta sai ku. Kudinga binta
kuna lalubeta. To nibazan dauki karuwanci. Ba.
"Babi ta Kanta ba yashiga yadauko mata zaninta. Sanan yace zaki bini.
. Aa bazan bika ba sabida Idan nabika za shiga damuwar datafi wannan
"
"Girgiza Kanta tayi bazan karba ba. Sabida inayin bara inasamun abinda zan rufawa
kaina asiri.
", kawai dai kaje nagode da kulawa dani. Babu yadda Baiyi ba amma taki karbar
komai.
"Itakuwa inna takasa zama tayi nan tayi nan nutsuwar ta ta kauce.
"Tasan komai zatayi bazata kwana gida ba. Dan haka tafada gidansu saude.
"washegari tana tashi tataya saude aiki sanan tace zantafi nagode.
", gashin kansa yayi luf luf... Tamkar wanda yafito daga bangaran larabawa..
Fellow in page 8
[17/06, 11:04 PM] Maryamu dasoooo.. 🥰😍🥰😍🥰😍🍎: 🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹
_*SANADIN BARAH*!_🪹
_na maryam Ibrahim_
_page 9/10_
07045465268
_dukkan godiya su tabbata ga ubangiji mai kowa mai komai, wanan book yana tafiya
bisa tsarin rayuwar da wasu suke fuskanta dakuma yadda zamu magance_
_____________________
"Kaiama mayya zakacemin. Wallahi bantaba maitaba bansan yadda ake ba.
"Tom kaima Ina mamanka da babanka.? Duk runa raye. Yaushe zaka kaini nagansu. Ko
yanzu taso muje.
"Tana sona mana kawai dai kasan manyace irin na mutan da.
"Ta kura masa ido Kafin tace nagode allah ya biya yajikan mahaifa.
"Koda taje gidan boye abinda ya bata tayi bata Bari inna tagani ba.
"Abinci na nake jira Idan zansamu. Idan mero ta dafa kizo kidauka.
"Kwanta kwanta babata kiji dadin rayuwarki☺️
wata kuwa. Kabari ma bazai dauke ta ba
sabida yawan zunubanta.
"Duka ta kaimata.
"Amma ta goce
"Lokacin da zuwaira tafito da gudu tana amai.
"Yamutsa fuska tayi sanan tace, allah ya maida ai rogo. Baya fiddata ba.
"Inna cikina Waiyo inna. Wani abun kikaci? Aa wlh inna babu abinda naci. Zaune tayi
tana maida numfashi.
"Hijjabine, sai silafas, sai wata doguwar Riga mara nauyi, sai pant da biriziya.
, ", Washegari tana tashi. Tayi sallah ta dade a zaune tana aduaa.
"Saurinta kawai tasaka wanan kayan. Tana saka biriziya chif jikinta. Karewa kanta
kallo take Kuma zan iya fita, Kodai na cire. Wata zuciyarce tace kawai kibata.
"Komai da ya siyo mata tasaka. Tayi kyau sosai kamar ba ita ba.
"Har zagawa take a tsakar gidan ko inna zatayi magana amma tanuna kaman bata ganta
ba.
"Nagode kaji. Yau bazanyi bara ba zuwa nayi na nuna maka sanan na koma..
"Ya juya bayansa Suna magana. Daidai lokacin da fadawan mahaifinsa motarsu ta
tsaya.
"Barde ne yace wancan kaman shi fa.
"Tunanin danake kenan. Ko mudan karasa.
"Ai wani irin juyi yayi. Da nufin ya ruga da gudu saidai sunmasa kawanya.
"Sallamar me.?
"Zanatafi Dake garinmu.
"Kukane ya kwace mata. Aa habib bazan iya tafiya nabar hamza da musa ba!
"Shan gabansa tayi. Kaidin waye, ehhe zakazo har gida kadauke ta.
"Lafiya saddika Ina zakije wallahi bansani ba. Amma nasan duk inda zanje wataran
zandawo.
"Jan hannunta yayi duk daki dakin mutane babu Wanda ya riketa haka yadinga janta.
"Sundau Kwana daya Kafin su isa garin yamen. Dake gefan agadas.
Cuncirundon jamaa yagani kowa yana fadin barka, fuskarsa babu annuri Sam.
"Ita kuwa rabe rabe take ganin jamaar da ke garin. . balkisa kuwa rungumeshi tayi
tana kukan farin ciki.
"Wanan itace ganimar Dana samo. Akai yaran bangaran yantttun bayi..
"Itakuma ashige da ita bangaranki
"Ta bude baki zatayi magana yashigo fadawa Suna rufa masa baya.
"Yarima na!
"Meyasa ka gujemin bayan kasan.
"Sanan yace. Inasanku iyaye na. Bawai na guje muku maganarku ba. Saidan nasamu
fuskanta da yan uwana.
", bani na dace da kujerar mulki ba. Kuma na fuskantar daku buku gane ba shiyasa
nabaku hutu.
"Ya numfasa amma saidai zaku ganni da yara har uku. Inason kudaukesu tamkar ni
awajanku hakan zaisa naji dadi
"Menene sunansu,?
"Kai wanan ganimar ai tawace ma sunan jinina ne ma. Ubangiji yabamu ikon nuna musu.
Kauna.
"Ado a gefe.
"Kuyangar ta risina. Tace sunana falmata Kuma nice wadda yarima habibullah yace na
kula Dake. Duk abinda kikeso kisa akirani
"Aa kiyi hakuri zuwa anjima zan dawo. Inai miki fatan alkhairi.
"Gabadaya tsoro ne yakamata. Saita taba gadan saita janye. Haka tadinga yiwa.gadan.
"Itakuwa jidda. Tana zuwa jikin sareena tafada. Tana kuka harda gunji
"Kuma dannata tayi ajikinta tana shafar gadan bayanta. Sorry my real meyasa bazaki
janye son wanda baya tataki. Ba
", kada kidamu indai yarima ne zaidawo tafin hannunki. Ko balkisu saidai taganshi
Dake ta kyalle.
", yarima habibullah yafito jikinsa sanye d wata jibba. Wanda aka kawata dinkinta
da pink da fari.
"Gashin kansa ya taje shi sosai kaman balarabe. Kasunbar daya Tara. Yasa an saisaye
mai ita.
"Rashin ganinka cikin wanga gida munsha fama amma yanzu kam komai ya ware allah
yakiyaye gaba.
"Ya kalli maga rakiya yace kaje sabgarka zanshiga bangaran ganima ta.
"Koda yashiga dakin. Kwance take kan makekiyar darduma. Baccinta da alama yayi
nisa..
, yadinga kare mata kallo daga sama har kasa.
"Habibullah ne fa.
"Bashi bane. Cutar dani zakayi shiyasa kamin shiga irin tasa kabaro ni da garinmu.
"Kamo hannunta yayi. Nine habibullah fatimatu wannan itace siffata ta ainihi.
"Zan baki labari. Amma meyasa bikiyi aduaar tashi daga bacci ba"
"To daga yanzu Idan kika tashi haka zaki dinga fada.
Kinyi sallah?
"Tom kitashi kishirya zan turo falmata. Bayan sallah ishaii zaki zo kigaida.
Sarauniya. Da Kuma mai martaba.
"Tom.
"Kuma kidena kwanciya akasa wanan gadan naki ne
"Yanuna mata sanan yace zan tafi babu abinda zaki bani?
"Nagode.
"Uhmm nagode.
"Tana shiga tace ranki y dade badan kada kice na kaho miki gulma ba. Danace naga
yarima yafito daga bangaran ganimarsa.
"Kiramin falmata.🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹
_*SANADIN BARAH*!_🪹
_page 9/10_
07045465268
_dukkan godiya su tabbata ga ubangiji mai kowa mai komai, wanan book yana tafiya
bisa tsarin rayuwar da wasu suke fuskanta dakuma yadda zamu magance_
_____________________
"Kaiama mayya zakacemin. Wallahi bantaba maitaba bansan yadda ake ba.
"Tom kaima Ina mamanka da babanka.? Duk runa raye. Yaushe zaka kaini nagansu. Ko
yanzu taso muje.
"Tana sona mana kawai dai kasan manyace irin na mutan da.
"Ta kura masa ido Kafin tace nagode allah ya biya yajikan mahaifa.
"Koda taje gidan boye abinda ya bata tayi bata Bari inna tagani ba.
"Abinci na nake jira Idan zansamu. Idan mero ta dafa kizo kidauka.
"Duka ta kaimata.
"Amma ta goce
"Lokacin da zuwaira tafito da gudu tana amai.
"Yamutsa fuska tayi sanan tace, allah ya maida ai rogo. Baya fiddata ba.
"Inna cikina Waiyo inna. Wani abun kikaci? Aa wlh inna babu abinda naci. Zaune tayi
tana maida numfashi.
"Hijjabine, sai silafas, sai wata doguwar Riga mara nauyi, sai pant da biriziya.
, ", Washegari tana tashi. Tayi sallah ta dade a zaune tana aduaa.
"Komai da ya siyo mata tasaka. Tayi kyau sosai kamar ba ita ba.
"Har zagawa take a tsakar gidan ko inna zatayi magana amma tanuna kaman bata ganta
ba.
"Nagode kaji. Yau bazanyi bara ba zuwa nayi na nuna maka sanan na koma..
"Ya juya bayansa Suna magana. Daidai lokacin da fadawan mahaifinsa motarsu ta
tsaya.
"Ai wani irin juyi yayi. Da nufin ya ruga da gudu saidai sunmasa kawanya.
"Sallamar me.?
"Zanatafi Dake garinmu.
"Kukane ya kwace mata. Aa habib bazan iya tafiya nabar hamza da musa ba!
"Shan gabansa tayi. Kaidin waye, ehhe zakazo har gida kadauke ta.
"Lafiya saddika Ina zakije wallahi bansani ba. Amma nasan duk inda zanje wataran
zandawo.
"Jan hannunta yayi duk daki dakin mutane babu Wanda ya riketa haka yadinga janta.
"Sundau Kwana daya Kafin su isa garin yamen. Dake gefan agadas.
Cuncirundon jamaa yagani kowa yana fadin barka, fuskarsa babu annuri Sam.
"Ita kuwa rabe rabe take ganin jamaar da ke garin. . balkisa kuwa rungumeshi tayi
tana kukan farin ciki.
"Wanan itace ganimar Dana samo. Akai yaran bangaran yantttun bayi..
"Ta bude baki zatayi magana yashigo fadawa Suna rufa masa baya.
"Yarima na!
"Meyasa ka gujemin bayan kasan.
"Sanan yace. Inasanku iyaye na. Bawai na guje muku maganarku ba. Saidan nasamu
fuskanta da yan uwana.
", bani na dace da kujerar mulki ba. Kuma na fuskantar daku buku gane ba shiyasa
nabaku hutu.
"Ya numfasa amma saidai zaku ganni da yara har uku. Inason kudaukesu tamkar ni
awajanku hakan zaisa naji dadi
"Menene sunansu,?
"Kai wanan ganimar ai tawace ma sunan jinina ne ma. Ubangiji yabamu ikon nuna musu.
Kauna.
"Ado a gefe.
"Kuyangar ta risina. Tace sunana falmata Kuma nice wadda yarima habibullah yace na
kula Dake. Duk abinda kikeso kisa akirani
"Aa kiyi hakuri zuwa anjima zan dawo. Inai miki fatan alkhairi.
"Gabadaya tsoro ne yakamata. Saita taba gadan saita janye. Haka tadinga yiwa.gadan.
"Itakuwa jidda. Tana zuwa jikin sareena tafada. Tana kuka harda gunji
"Kuma dannata tayi ajikinta tana shafar gadan bayanta. Sorry my real meyasa bazaki
janye son wanda baya tataki. Ba
", kada kidamu indai yarima ne zaidawo tafin hannunki. Ko balkisu saidai taganshi
Dake ta kyalle.
", yarima habibullah yafito jikinsa sanye d wata jibba. Wanda aka kawata dinkinta
da pink da fari.
"Gashin kansa ya taje shi sosai kaman balarabe. Kasunbar daya Tara. Yasa an saisaye
mai ita.
"Rashin ganinka cikin wanga gida munsha fama amma yanzu kam komai ya ware allah
yakiyaye gaba.
"Ya kalli maga rakiya yace kaje sabgarka zanshiga bangaran ganima ta.
"Koda yashiga dakin. Kwance take kan makekiyar darduma. Baccinta da alama yayi
nisa..
"Habibullah ne fa.
"Bashi bane. Cutar dani zakayi shiyasa kamin shiga irin tasa kabaro ni da garinmu.
"Kamo hannunta yayi. Nine habibullah fatimatu wannan itace siffata ta ainihi.
"Zan baki labari. Amma meyasa bikiyi aduaar tashi daga bacci ba"
"To daga yanzu Idan kika tashi haka zaki dinga fada.
Kinyi sallah?
"Tom kitashi kishirya zan turo falmata. Bayan sallah ishaii zaki zo kigaida.
Sarauniya. Da Kuma mai martaba.
"Tom.
"Kuma kidena kwanciya akasa wanan gadan naki ne
"Zaro ido tayi kafin tace ban iya hawa ba.
"Yanuna mata sanan yace zan tafi babu abinda zaki bani?
"Nagode.
"Uhmm nagode.
"Tana shiga tace ranki y dade badan kada kice na kaho miki gulma ba. Danace naga
yarima yafito daga bangaran ganimarsa.
"Kiramin falmata.
"Kaini wajanta.
"He is my blood 😂
11
[17/06, 11:04 PM] Maryamu dasoooo.. 🥰😍🥰😍🥰😍🍎: 🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹🪹
_*SANADIN BARAH*!_🪹
_page 11/12_
07045465268
_dukkan godiya su tabbata ga ubangiji mai kowa mai komai, wanan book yana tafiya
bisa tsarin rayuwar da wasu suke fuskanta dakuma yadda zamu magance_
_____________________
"Kallarki, kucaka, kazama wawiya. Amma kike kiran kanki blood dinsa.
"To wallahi Tun muna bu 2 ki hada naki naki kibar wananan gidan ko nasa ayimiki
korara hulakanci.
"Tace. Hauka da izza, mulki takama, dakuma ihuu basa mallakawa mace namiji.. "
"Rarrashi, tausayi jinkai, jarumta, addini kulawa, da wasu abubuwan sune suke
mallakawa mace namiji.
"Sabida haka kin rasa abubuwan da yarima yakeso agun mace. Ke Idan banda ma ke
yarinyace. Shekarau da dama kin kasa gane me zabinki yake so ba.
"Idan ba haka ba zaki yanke gaisuwarku da yarima domin yana sona tamkar carbin
kwai.
"Tana gama fada ta ajiye hannunta ta zauna bata kuma cewa komai ba.
"Kissa kuma?
"Ta hanani farin cikina yasamu.
"Haba jiddah menene nadamuwa. Kada kimanta mahaifina shine mai halwar tsafi.
", idanuwanta ta dago ta zuba mata suu. Kintabbata sareena. Ehh mana kada ki wani
damu.
"Amma kema zaki bani gudun mawarki. Wajan ziyarta duk inda yake. Dakuma
tarairayarsa shine zaisa na cika miki burinki.
"Toke Idan banda abinki yarima fa Ribarmuce ga kudi ga milki kinga kuwa ai mune da
jin dadi.
"Acikin kayan da balkisu ta kaho mata. Tazaba mata wani launin pink d fari sabida
kalace da yarima yake sonta.
"Tamkar tadade da zaman gidan sarauta. Tayi kyau sosai Abun burgewa.
"Lebanta Wanda aka Dora masa lipstick . yanata shiny Abun Abun burgewa.
"Falmata ce tace ranki yadade yarima bayasan tsayuwarki Idan su hamza ne zaa kaho
miki su.
"Lafiya kalau.
"Kinyi kyau sosai. Aa kai zance kayi kyau sosai cikin wanan shigar wallahi.
"Banci🤨
"Kawai Tana burgeni sabida hotan I love you din Dake jiki.
"Takuma maimaitawa.
"Aa fatimatu Idan kikace I love you kina nufin kina sona fa.
"Me kace!
"Karuwar kauye. Anan zaki zo kimin karuwanci, to wallahi bazan lamunce ba.
"Kafeta da ido tayi amma ganin girman yarima yasa tayi kasa da kanta.
"Ranki yadade kiyi hakuri duk abinda kike fada bangane komai ba.
"Jidda kiyi hakuri nadena rabar yarima. Tazura takalmanta. Har sauri take sabida
kada ya tsayar da ita.
"Ashigo da ita.
_*SANADIN BARAH*!_🪹
_na maryam Ibrahim_
_page 13/14_
07045465268
_dukkan godiya su tabbata ga ubangiji mai kowa mai komai, wanan book yana tafiya
bisa tsarin rayuwar da wasu suke fuskanta dakuma yadda zamu magance_
_____________________
"Yarima!!
"Kuka tafashe dashi kafin tace habibullah dama Ashe haka kaje kayi awajan ganimar
taka...
"No sai abu ya faru kadinga cemin calm down I should not calm down now.
" kin shige jikinsa babu shi babu farin ciki Idan bada ke ba.
"Manyan idanuwanta ta hulla mata. Idan kunayin Abun ku, kidena sani.
"Shine naki dan haka Idan kinasan zaman lafiya. Tom kifita safga ta Idan kuma
bakyaso ashirye nake nayi abinda naga dama.
"Jikinta n rawa tace atunanina babu wata alaka a tsakaninsu saidai kulawa.
"Ehh to Idan ma sunayi saidai a boye kokuma shi yarima yana sonta.
"Zuciyarta taji tana bugawa da karfi kafin tamike tafice daga dakin.
"Tayi zaune gefan sareena lokacin datake zuba mata ruwan magani ajikinta.
"Wani kwatashi na kwalli ta dauko sanan tace kisa wanan. Yanzu nasan Idan yaganki
komai zai zamo tarihi.
"Allah uwata.. Hakane kada kidamu akan abinda nagayamiki kidauka kunyi aure kawai.
"Rungumeta tayi sosai sanan ta sakar mata kiss I love you my lovely mammy.
", ;bayan tayi sallah .. Ta shirya kanta sosai cikin wani cotton mai kyau bata
daure kanta ba. Kawai tasaka reboon.
"Ta mika mata sanan tace. Fatimatu.yarima yace agaidaki. Sanan kuma yace yana
gayyatarki fita Karfe shida na yamma.
"Yauwa lelena.
"Bayan sallar laasar ta Shirya sosai cikin .alkebba Mai launin pink .
"Ya Bude mata kofar da kyar yasamu tashiga gaba ,dasai baya .
"Aguje jakadiya tafada bangaran Jiddah .har haki take .tana dafe kirji takasa zama
ma kwata kwata ..
"Allah ya ja da ranki yasa kiyi dogon zamani .wani Abu ne ya daure min Kai
sosai ..yanzu yarima naganshi tare da ganimarsa .sunfice amota .
"Dafe wajan Marin tayi Sannan tace .hakika hannunki yana da Dadi .zanso ki cigaba
da marina har abada .
,"Menu aka Kaho masa..yasauke kallansa akanta mene kikeso akaho Miki
"Sungumemiyar jarka madara yamika mata yace wanna shine sabon jamilu yogurt din
"Ganin ana kiransa waya yace Mai martabane yake nema na .bari nadawo .
"Aah wallahi ni saina bika saboda kana tafiya sanyin zai cigaba da shiga jikina .
"Kawai taji batasan Shan komai .tace nifa bana cin komai ma .
"Chokalin taja tafara shansa ahankali . Tinda tayi chokalin biyu taji wani irin
yanayi a bakinta .ta ajiye chokalin idanuwanta suka kada sukayi jajur saboda
kwayar.
_ni ka sakeni idan ba haka ba zan maka duka ni nafisan kayi min duka .gida
zanje .bacci .ba bacci ba kuka_
"Yakasa Saka hannunsa ajikinta .ganin da gaske faduwa zatayi yarike ta.
"Yogurt din yakai bakinsa Jin test mara Dadi yasa yafara.tunanin abinda yake faruwa
...
"Ya balle murfin kofar yafice .ahankali ya sabota .wadda hankalinta baya jikinta .
"Cikin rashin hayyaci yasa tasa hannunta ta sakalo huyansa .tana Kuma zullo cikinsa
.
"Jidda jitayi kaman tayi hauka tafice daga garin gabaki Daya .
"Wallahi Bansani ba kawai dai munje Shan ice cream ne naga takusa faduwa.
"Kaje Babu matsala zata iya kasancewa ko wani ciwan ne Wanda ya danganta da mata .
"Sareena wallahi saita bar gidan Nan ko Kuma shi Mai martaba nafito Fili nafada
masa abinda yake zuciyata ..
"Ranka ya Dade .wallahi Ina sonsa sosai idan baka bani shi ba zan rasa
Rayuwata .zan mutu ka temaka min .
"Fellow 15
[17/06, 11:04 PM] Maryamu dasoooo.. 🥰😍🥰😍🥰😍🍎: 🪹🪹🪹🪹🪹🪹
_sanadin bara_
Page 15
07045465268
"Tashi Yayi daga kashingedan. Habibullah kuma dama akwai zancen nan a tsakaninku?
"Wallahi ina sonshi. Koda ace shi baya sona ka temakamin mai martaba.
"Sorry kinji jidda Kibari zansa muyi magana dashi kidena kuka.
"Ranki ya dade jikinta da sauki amma naji tana kukan ciwan ciki.
"Jakadiya ce tashigo sanan tace ranki yadade yarima yana niyar shigowa.
"Koda yashigo kallan fatimatu yasa har yakusa taka sarauniya balkisu.
"Cikin risinawa tace ranki ya dade nagode sosai da kulawarki. Hakika samun iyaye
Kaman gidan nan sai antona.
"Hakanee Dan nasan tana da kunya bazata iya fadar abinda takeso ba.
"Fatimatu Komai zaki gani tsakani na da jidda kada kidamu kanki tana da mental
problem.
"Yama zaayi na damu yar uwarka ce fa. Kuma wacce aka baka a matsayin mata.
"Tom allah yabaka ita. Tafada tana maida kafafunta saman bed din.
"Jiya maiyasa nace ki karbomin wayar yarima amma kika kasa karbamin..
"Aa ranki ya dade jiya danaje cewa Yayi natafi sabida ganimarsa bata da lafiya baya
nutsuwa.
"Tom.
"Tana fita ta karewa kanta kallo. Sareena Wai Dan allah ni bani da kyau ne?
"Tom amma meyasa yarima baya sona Kodai nidin bani da wani abu ne.
"Kyahunki dakuma dirinki ba kowa ne yake dashi ba kuma gashi kina da kamala.
"Nagode mammy.
____________
"To yanzu yakikeso nayi da rayuwata. Dama kece kike kaho mana Dan abinda zamuci,
kuma gashi kin zo kin zauna.
", tallafe hannunta tayi tana fadin shikenan ai ni nafara fita na nemo..
___________
"Tunda ya mika mata wayar take karewa pic din ta kallo ciki harda Wanda tarike
sandar malam idirisa.
"Dama Ashe kaskantacciya ce wanan ballagazar yake hulakanta ni akanta haryake fita
waje da ita
"Wallahi saita gwammace tashigo gidan nan wallahi saita fita ko ni nafita.
"To wallahi dole saikin bar gidan nan yanzu ba sai anjima ba.
"To kisani dangi sai Dan dangi ballanta ma sarauta da bata bukatar tusa kai.
"Wani idan yabi namji anbashi kudi wani idan Yayi duka zai Sha.
"To kisani allah daya hallici Dan Adam be barshi Kara zube ba.
"Kuma bara. Wani yanayinta Dan kare kansa da abinda kike fada. Wani kuma yanayi ne
Dan yakare martabarsa.
"Saikin fita wallahi. Kazama kuchaka da buku iya samun waje ba.
.
"Jin hayaniya yasa mutan gidan sika fito gabaki dayansu.
"Fulani. Maryam.
16.
"200only.
"Account
"Or recharge card.
Mtn
"7045465268
Maryma Ibrahim hamza opay.
*************************⬇**********************
************* Ai Hausa Novels ****************
*************************⬆ **********************
DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery,
Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from
our blog.
Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa
novel ko kuma post.
********************** ⬇ **************************
*************** Ai Hausa Novels ****************
********************** ⬆ **************************