You are on page 1of 219

Caɓɓullenta.

Wani irin abu yaji zir-zir-zir-zirrrrr yana tafiya daga cikin tafin hannunshi har
zuwa tsakiyar maɗigan kanshi.
Da sauri ya rumtse idanunshi tare da matseta a jikinshi sabida wani irin abu da
yaji yana sokin sashin jikinshi har zuwa cikin tafin ƙafarshi har kan manyan yatsun
sawunshi dukansu biyu.

Wani irin karkarwa lips ɗinshi Suka farayi kamar zasu tsinko suyi ƙasa.
wani irin ja sukayi suna sheƙi kamar an shafa musu mai, suka zama tamkar tattausan
kunnen fure.

Tsikar jikinshi gaba ɗaya tashi tayi saye, har tsakiyan kanshi.
Idanunshi ya buɗe cikin yanayin sauyin fitar numfashin.
Kasa buɗe su gaba ɗaya yayi, sabida wani irin masifeffen abu da yakeji kamar
hawayen da yakeji suna tsastsafo mishi kuma ba hawayen bane.
Yaune karo na forko a rayuwarshi lokaci na forko da hannunshi ya taɓa Caɓɓulle da
ganinsu ziraran miraran a kundin tarihin rayuwarsa, shiyasa abun yazo mishi a
bazata ya hautsina mishi kwanya.

A hankali ya ƙara haɗe ta da jikinshi.


Ya buɗe lips ɗinshi a hankali murya na rawa magana can ƙasan maƙoshinsa yake cewa.
"Alhamdulillah! Alhamdulillah!! Yah Subahanallah. Tsarki ya tabbata ga Ubangijin
talikai."
Gaba ɗaya muryarshi sai ta kuma narkewa ta koma can ƙasan maƙoshinsa cikin wani
irin yanayi mai wuyar misaltuwa yace.
"A'ich! Ahhhh'i! chhhhh!!!".
sai kuma yayi shiru jin numfashin sa na shirin fiffizgewa.

Ita kuwa Aysha cikin baccin.


Ta mirgina ta juyo jikinshi ta ruggumeshi gam-gam cikin magagin baccin ta fara
rawan sanyin.

Karkarwan da jikinshi keyi ya tsananta.

Hannunshi yasa ya tallabeta da kyau, tattaro sauran kuzari shi yayi.


Ya cicciɓeta ya nufi bedroom da ita.
Kan gado ya kontar da ita kana ya kashe wutan ɗakin.
Sannan ya kwanta gefenta, borgon ya jawo ya rimufesu.
Jawota jikinshi yayi, jin ɗumin jikinshi yasata manne mishi da kyau.
hannunshi yasa a tsakiyar bayanta, a hankali ya zura yatsarshi tsakiyan kormin
bayanta, daga ƙasa kan ƙugunta, a hankali yake jawo yatsar zuwa sama yanayi yana
tafiyar tsutsa.
A hankali ta fara gantsarewa tana ƙara turo mishi ƙirjinta cikin jikinsa,
tare dasa hannunta ta saƙalo wuyan gam-gam.

A hankali yace.
"Wash Allah na Mamey zata shaƙe miki ni".

Sai kuma ya mirginata, tayi ƙasa shi kuma ya zama yana samanta.
Sake mata nauyinshi yayi kaɗan.
Da sauri ta buɗe idonta tare da cewa.
"Wayyo Yah Sheykh".
Da sauri ya haɗe goshinsu wuri ɗaya, haƙoranshi yasa ya ɗan kama lips ɗinta duka
biyu ya ɗan ciza a hankali.
Zilllo ta kumayi tare da janye kanta kana tace.
"Wayyo Ummey na bakina".
Kanshi ya manna kan ƙirjinta,
bada saninshi ba kuma bada niyarshiba ba kuma da sonshi ba, ba kuma da zatonshi ba.
hakanan yaji ya manna bakinshi kan Nipples ɗinta.
Zillo tayi da ƙarfi.
shi kuwa danneta yayi da kyau, kana ya liƙa tattausan harshensa ƙan Nimple ɗinta.
ya kamashi tamkar wanda ya samo tom-tom.
Wani irin fitinenne numfarfashi suka sauƙe a tare.
da ƙarfi tasa tafin hannunta cikin sunan kanshi murya a daburce can ƙasa tace.
"Washhhhh Yahhh Sheykh!".

Karkarwa jikinsu ya farayi a tare,


wani irin kukan da bata san na menene ba ta sake.
tare da yayyarfa hannunta.

Hakane ya sashi mirginawa ya konta gefe kana ya jata ya ruggumeta tsam a jikinshi
hancinshi ya cusa a wuyanta tare da shaƙan dogon numfashi mai cike da zallan wutar
fitina.
hankali murya can ƙasa maƙoshi ya fizgo mgnar murya can ƙasa yace.
"Tsami kikeyi bakiyi wonkaba".
Ya ƙareshe mgnar yana cusa hancisa cikin wuyanta da kyau, tare dasa hannunshi bisa
breast ɗinta.
Maƙe kafaɗarta tayi tare da yin lib a jikinshi.
shi kuwa ɗan ɗaga ƙafarshi yayi ya ɗaura kanta.
kana ya lumshe idonshi yana kanainaye da ita.
A haka bacci ya kwasheta. Shi kuwa Sheykh al'amarin ya zarce zaton mai zato abun ya
wuce tunaninku, haka nan yake jin wani irin yelwatacce kuma mashahurin sanyi na
ratsa zuciyarshi.

Washe gari da Asuba su Galadima da sauran tawagar duk kowa ya fito.


A falon ɗakin da Galadima yake suka haɗu suna jiran Sheykh ya iso ya limamcesu.

Shi kuwa Sheykh, karo na forko kenan da ya makara,


sallan asuba sabida wani irin baccin da yayi mai cike da ma'anoni.

A hankali ya buɗe idonshi.


Ganin yadda suke kwance liƙe jikin junane ya sashi tuno abinda ya faru tsakanin su,
daren jiya.
Fuskarshi ya haɗe tare da hararanta.
Kana ya miƙe da sauri ya shiga, bathroom, wonka yayi kana yayi al'wala.
Sannan ya fito.
Wata al'kyabbar da jallabiyar ya fidda.
Ya saka kana ya ninke waɗanda ya cire da kuma kayan baccinsa.
Ya maida cikin jakar.

Yana fisa turare a jikinshi ya ɗan matso bakin gadon yana cewa.
"Aich! Aich tashi kiyi salla zamu tafi".

Miƙa tayi tare da ƙara jan borgon.


Ganin haka ne, ya juya ya fita.
Ita kuwa ganin ya fitane ta koma ta kwanta abinta.

Shi kuwa yana zuwa ya limancesu suka tada salla.


Bayan sun idarne sukayi Azkar kana yace, duk su shirya suci gaba da tafiya da
abinda ya fito dasu.

Miƙewa Galadima yayi tare da cewa.


"Duk a shirye muke ai, mu tafi kawai".
To sukace kana suka fito.
Su duka suka nufi parking lot da yan jakukkunan kayansu a hannunsu.
Shi kuma ya nufi ɗakinsu.

A kwance ya sameta kamar yadda ya barta.


Fuska ya haɗe tare da matsota yana cewa.
"Ke kin tashi kinyi sallan ne ko yaya?".
Da sauri ta tashi zaune, jin muryarshi a sama.
Tama mance babu riga a jikinta.

Ido ya zubawa ƙirjinta.


a da sauri ta kalli inda yake kallo.
Da sauri taja borgon ta rufe ƙirjinta.
Shi kuwa tsaki ya ɗanja tare da cewa.
"Tashi daga nan kije kiyi wonka kizo kiyi salla".
Ya faɗi mgnar yana bata baya.
Da sauri ta juya ta shiga bathroom.
Wonka tayi da ruwan zafi.
Haka yasa ta ɗanji daɗin jikinta gajiyar ta ragu.

Shi kuwa rigarta da bra ɗin ta dake falon ya ɗauko.


Yana isowa ya ninkesu.
Ita kuwa kai ta ɗan leƙo tare da cewa.
"Yah Sheykh!".
Ido ya lumshe tare da jin wani sanyi a ranshi Allah ya sani sunan yana mishi daɗi,
ko dan salon yadda take fidda sunanne.
cikin wani irin yanayi yace.
"Na'am".
Ƙeyarshi ta zubawa ido tare da cewa.
"Ayyah jakata na cikin mota, a ɗauko min".
A hankali ya ɗan juyo tare da cewa.
"Nine ɗan aikenki kenan?".
Da sauri ta jujjuya mishi kai.

Shi kuwa jakarshi ya buɗe yasa rigarta da bra daya ninke a gefen da yasa nashi daya
cire.
Wata doguwar riga ya ciro sabuwa fil da gyalenta babba.

Juyowa yayi tare da cewa.


"Fito min da towel na".
A hankali ta fito ɗaure da tattausan towel.
Da wondonta a hannunta.

Motsata yayi ya miƙa mata rigar tare da cewa.


"Gashi inji Aunty Hafsat itace ta saya miki, zuwanmu Umrah".
Da sauri ta amsa tare da cewa.
"Ngd matuƙa Allah ya ƙara girma ya biya mata bukatarta".

Da sauri yace.
"Amin".
Ta lura ta kuma fahimta yana matukar son tayiwa Ya Jafar addu'o'in samun lfy, tana
ganin farin cikinsa a kan haka.
Kuma ta gane yanajin daɗin ta mishi addu'o'in Allah ya biya mishi buƙatar sa dasu
Umaymah.
Hakane yasa take zaton sunada wata babbar buƙata a duniya a wurin mahalinmu."
Cikin sanyi tace.
"Yah Sheykh".
Juyowa yayi yana kallonta.
Allah ya sani yana jin wani abu na dukan zuciyarshi duk sanda ta kirashi Yah
Sheykh.
A hankali tace.
"Bra ɗina".
Baki ya ɗan taɓe tare da cewa.
"Yana tsami".
Ya juya yana rufe jakar.
Tura baki tayi tare, da zura rigar.
Yane gyalen tayi a kanta kana,
ta kabbarta sallah.
Bisa sallayar daya shimfiɗa mata.

Gefenta ya zauna yana kallon yadda take sallan.

Bayan ta idarne, ta ninke sallayar.


Kana ta miƙe tsaye sallayar ta miƙa masa.
Kana ya riƙe jakar yace.
"To mu tafi tun ɗazu ke ake jira".

Su Jalal kuwa Affan dariya yayi hangosu suna tahowa.


A ranshi yace.
"Uhumm Hamma Jabeer ai duk saurinka a tafiya in dai da macece sai ta jaza maka
tsaikon.

Yana zuwa suka shiga Mota, dama su duk suna cikin.


Jan motar Ado yayi suka tafi.

Bakwai dai-dai ta ɗan kalleshi ganin zasu fita subar cikin gari a hankali tace.
"Yunwa fa nakeji".
Juyowa yayi ya ɗan kalleta tare da taɓe baki yace.
"Bubbuga rumbun Abboi".
Da sauri ta juyo ta kalleshi cikin mamakin sunan daya kirata.
Shi kuwa kauda kanshi yayi.
Tafiya kaɗan sukayi taga sun tsaya a gaban wani katafaren Restaurant mai masifar
kyau da tsaruwa.
Jim kaɗan Affan da Jalal da Sulaiman da Laminu suka fita.
Suka shiga ciki.

Jim kaɗan suka fito da ma'aikatan ciki da ledodin masu kyau a hannunsu.
Affan ne ya nufi motar Sheykh da leda biyu ɗaya babba ɗayar kuma yar dai-dai.
Ado ya miƙawa ɗayar kana ya buɗe baya gefen Aysha yace.
"Aunty Aysha ga breakfast".
Murmushi tayi tare da cewa.
"Sannu".
Yauwa yace kana ya juya ya nufi motarsu.
Dan tuni Jalal Laminu da Sulaiman sun mimmiƙawa sauran nasu.
Nan sukaci gaba da tafiya.

Juyowa yayi ya ɗan kalleta tare da cewa.


"Sai kici kada ki cinyeni ɗanye". Ya ƙarashe mgnar yana kallon gefen fuskarta
Gyara zamanta tayi kana ta buɗe ladar ta fara cin abinda ya mata.
Shi kuma yaci gaba da wayar da yakeyi da Umaymah.

Haka dai wunin ranarma suka wuni, sunje rugagen Arɗon Arɗaɓen uku a ranar.
Yayinda Duniya ke ganin ziyar GARKUWAN FULANI, zuwa ga dajukan da fulanin ke
rayuwa, ta sanadin ɗaukar Laminu da Jamil.

Suna turawa ma aikatarsu a jaridu da kuma tv da gidajen rediyo.

Yau kwanansu hudu yau wunin na biyar kenan.

Tunda sanyin safiyar suka tashi daga masauƙinsu na Barata state.


Wanda yanzu sun zagoyo.
Sun dawo kusa da gida daga Barata zuwa jihar Ɓadamaya ba wani State ɗin.
Sai dai tafiyar mai nisace sosai hakane yasa.
suka tashi da wuri dan gefe zasu kuma nufa kafin su dawo hanyarsu.
Ƙarfe takwas dai-dai suka isa Rugar Arɗon Arɗaɓen na Rugar Bugem .
Dai-dai lokacin kuma makiyayan wurin keta sake dabobbi su dan tafiya kiwo.

Cike da mamaki gaba ɗaya su Sheykh suke kallon dabobbin mutanen wannan yanki da
suke masu jajayen shanu babu shanu ko ɗaya da zaka gani mai farar fata.
Duk jajaye ne gaba ɗaya iya ganinka.

Koda suka isa, bayan sun gaisa Sheykh ya musu bayani kamar yadda suka san da
zuwansu.
Buɗan bakin Arɗon Arɗaɓen sai cewa yayi.
"To in bamu ciyar da dabbobinmu da ciyawar manoba to da mi zamu cidasu?.
Ai dole mu shiga muyi kiwo du inda mukaga dama, dan aradun Allah da dabbobinmu su
kwana da yunwa gwara mu bamuci ba".
Ya ƙareshe mgnar da gurɓata ciyar hausarshi.
"Cikin fushi Sheykh yace.
"To ku gwada ku gani".
Cikin tijara ta wasu daga cikin ƙabilun fulanin daji Arɗo yace.
"Ba mu gwada ba zakaceba GARKUWA. ai munayi, mu ƙara dai mu gani zakashe!
Kuma babu abinda zamu gani, mu ko ina garinmu ne".

Jamil ne yayi dariya tare da ɗaukar duk wani motsinsu yana turawa kai, tsaye.

Jalal kuwa tuni ya kira het kotan Sojoji na jihar ya sanar musu.
Dasu zo su binciki mutanen.
Domin gaba ɗaya kowa ka gani da wuka ko arda a jikinsu.
Sun tara wani shegen gashin da babu gyara.

Daga nan suka miƙe suka nufi inda motocinsu suke.

Ƙarfe biyar suka fito cikin dajin suka dawo cikin birnin Barata.
Nan sukayi salla.
Kana sukaci abinci kafin suka kama hanyar jihar Ɓadamaya.
Wanda zasuyi isan dare duk gudun da zasuyi.

Suna shiga Mota sukaci gaba da tafiya.

Ta gefen idonshi ya kalli Aysha,


da tayi shiru tana kallon gefen titi tana murmushi.
Hankalinshi ya ɗan maida kan System ɗinshi dake kan cinyarsa.
"Murmushin me kikeyi?".
Yayi mgnar tamkar ba shi yayi mgnar ba.
Juyowa tayi ta ɗan kalleshi tare da cewa.
"Ba murmushi nakeyi ba!".
Cike da mamaki ya juyo ya ɗan kalleta a fizge kana yace.
"Kuka kikeyi kenan?".

Kanta ta ɗan sunkuyar cikin tura baki tace.


"A a kam".

Ajiyan zuciya mai tsawo ya sauƙe tare da lumshe idonsa.


Kana ya koma ya jingina bayanshi da kujerar yana lissafi yau sallan layya saura
kwana takwas.

Ita kuwa Aysha shiru tayi tana nazarin.


Toshi wannan wanne irin mutum ne?
Taya zata iya fahimtar harshensa?
Yanada iya sarrafa harshe duk dagiyarka sai ya kureka.
Ba'a gane ina alƙibilarsa ta dosa.
Cikin sanyi ta juyo ta kalleshi.
Jin ya matso kusa da ita sosai.
Kanshi ya ɗan juyo ya kalleta.
Sannan ya kalli madubin motar Ado bazai ganshiba kuma bazai jisuba.
Cikin fidda sassanyan numfashi yasa hannunshi ya kamo hannun ta.
Zamewa yayi susai bisa kujerar ya zama tsawonsa dai-dai dana juna sajenshi ya manna
a fuskarta.
A hankali ya ɗan goga mata sajen.
Tare dasa hannun shi. Ya ɗan tallabo haɓarta ya ɗan juyo fuskarta kusa da tashi
fuskarshin.
Al'amarin Yah Sheykh na dabanne komai nashi na dabanne.
Shiyasa gaba ɗaya ta gaza yin komai sai zuciyarta dake harbawa.

Shi kuwa Yah Sheykh hannunshi na kusa da ita yasa ya zagayo ƙugunta.
Kana hannunshi ɗayan kuma.
Ya kamo ɗaya hannun ta. Ya matse a kafaɗarshi.

Ita kam Aysha shiru tayi, tana ji da ganin ikon Allah.


jikinta kuma karkarwa yakeyi a hankali amman can cikin naman jikinta takejin rawan.
Tattausan lips ɗinshi ya manna da kunnenta, a hankali murya can ƙasan maƙoshinsa
yace.
"Aish!".
Cikin sanyi taji sautin muryarsa.
Idonta ta juya tana.
maimaita sunan a bakinta.
"Aish!". Taji ya kuma kiranta, a hankali tace.
"Na'am".
Hannunta ya murza a wuyanshi tare da cewa.
"In tambayeki wani abu mana?".
Kanta ta gyaɗa a hankali al'amar eh.
Gyara zamanshi yayi tare da cewa.
"Naga fulanin nan duk ko wani yanki da sashin da mukaje yanayinsu zai banbanta
dana saura.
Wasuma basa fulataci.
Wasu kuma hausa sukeyi wasuma wani yare sukeyi.
Kuma duk fulanine?".

Cikin sanyi tace.


"A a ba duka fulani bane, akwai ƙabilu mabanbanta a cikin daji da dabobbin a
gabansu.
Yayinda in mutane gama gari suka gansu sukeyi musu kuɗin gorowa wato sai ace duk
fulanin ne".

Lips ɗinshi ya ɗan goga a kunnenta.


Yana shaƙar daddaɗan ƙamshin jikinta.
ita kuwa da sauri ta ɗan maƙe kafaɗarta jin yadda ya goga mata tattausan laɓɓansa.
kana ya hura mata isa a kunnenta.
A hankali yace.
"To menene babbancin gayamin inji".

Haka nan taji kasala tarufeta.


Shi kuwa cire tafin hannunta yayi a wuyanshi ya manneshi da nashi tafin hannun.
Kana ya sauƙeshi kan System ɗinshi.

A hankali yace.
"Ina jinki gaya min a hankali, kada kimin ihu a kunne kinji ko Aish kiyi hankali".
Numfashin ta fesar a hankali kana tace.

"Ka tuna Rugar forko da mukaje?".


Dan matse hannunta yayi tare da cewa.
"Muhammad Jabeer baya mantuwa, gaya min kawai, kaina ba irin naki bane, da wasu ke
birki tashi".
Ɗan hararanshi tayi tare da tura bakinta kaɗan.
"Karon forko a iya tsawon watannin da ta zauna dashi da taga yayi murmushi, kuma
murmushi yayi masifar mishi kyau.
Cikin murmushin yace.
"To ni dai gaya min ba tsiwa nace kimin ba".
Ya ƙarashe mgnar yana haɗe fuskarshi da gefen fuskarta.
A hankali tace.
"To a cikin fulanin ko ince makiyayan dake cikin daji da kiwon dabobbi akwaisu
daban-daban.
Akwai.
1 JAFUNAWA, 2 UDAWA, AKWAI 3 KASINAWA, AKWAI KUMA 4 KASINALLE, AKWAI 5 SULLUƁAWA,
AKWAI 6 DAƊA WOGGA, AKWAI 7 YAN JAJAYE, AKWAI 8 JOTTAN MA'EN AKWAI 9 TEMA'EN akwai
Kuma 10 ƳAN BOKOLOJI."
Kanshi ya gyaɗa tare da cewa.
"To menene babbancinsu."
Kanta ta ɗan ɗago ta kalleshi, tattausan gemunshi na gogan goshinta.
Shi kuwa idonshi ya ɗan rage tare da cewa.
"Na'am Yah Aish".
A hankali taci gaba da cewa.
"JAFUNAWA, sune masu sa manyan kaya jomfofinsu masu faɗi da zurfi.
Asalin fulanine basa son fitina ko kaɗan, sune wanda muka fara zuwa wurinsu.

Akwai Katsinalle su kuma sune masuyin kitso mazansu da matansu Hausawa ne makiyaya
ashar a bakinsu kamar ruwa.
Basu da kunya sai dai sunada tsoro, yanzu zasu fetsare ido zuwa mutun rashin kunya
barazana kaɗan zaka musu su tsorita.

Kana sai SULLUƁAWA sune, masu yin kitso da man shanu.


In Suka wuceka zakaji suna ƙarni kaga maiƙon man shanu na bin wuyansu, basu fiye
yin fillanci ba sai hausa.

Sai kuma UDAWA sune masu tasowa daga wata ƙasar su zo nan sunfi zama ƙasar Chadi.
Sam ma ba funin ƙasarnan bane, kuma bama Fulani bane, su kashe mutun bai zame musu
abin tsoroba, mugayen.

Sai kuma BOƊEJIN masu Ƴan JAJAYEN shunu.


Suma zuwa sukeyi mafi akasari daga kasashen Arewa suke zuwa.
Shanayensu duk jajayene, babu wata ƙabila cikin masu bin daji da suka kaisu jaraba
da son mata.
Mazansu basa gajiya da mata.
Matansu basa gajiya da maza.
Suna iya tare mace a daji suyi mata fyaɗe su wuce ta ba damuwarsu bane mafi akasari
daga Senegal, Chadi, suke tahowa duk sanda suka san damuna ta ɗauke anyi amfanin
gona ba'a gama tattateshi ba."

Ɗan ɗagowa tayi ta kalleshi jin ya ruggumeta tsam a jikinshi tare da cewa.
"Ashe Allah ya rufa min asiri yamin gata".
A hankali tace.
"Kamar yaya?".
Cikin taɓe baki yace.
"Da basu cinye min hadiman Gimbiya Aminatu na data haɗomu dasu dan yi miki hidima
ba".
Uhum tace tare da yin mgnar zuci.
"Lallai ma Yah Sheykh watoma shi Hadiman gidansu ya jiwa tsoro ni Ko oho ko?".

Sassauta riƙon da yayi mata yayi tare da cewa.


"Ina jinki Yah Aish sauran fa?".

Kanta ta manna a damtsen hannunshi tare da cewa.


"Sai ƴan BBOKOLOJI sune zakaga shanayensu basu da ƙaho, ɗaɗɗaya zaka samu cikin
shanayensu masu ƙaho, shima sai ka samu ƙahon ɗan ƙanƙanine kuma, in ka ɗan taɓashi
sai kaji yana girgiza.
Kuma a haka sunfi shanaye masu ƙaho masifa da zafi.
Kuma duk cikin shanaye babu shanun daya kaisu ƙiba in an kiwatasu, makiyayan
BOKOLOJI asalin fulanine kuma na ƙasar nan.
Su in suje gari, to sarakunan garin suke zuwa su samu, su biyasu kuɗi su saida musu
dajukan manoma su.
Daga nan Duk gonar wanda suka samu sai su shiga su kiwata abunsu su fita.
In mai gona yayi mgna sai suce.
"Mufa sayan gonakinku mukayi sarkinku shiua saida mana".
Cike da mamaki ya kalleta tare da cewa.
"Kenan ɓarnan da wasu ma kiyaye sukeyi dasa hannun sarakunan?".
Kai ta jinjina tare dace mishi.
"Tabbas kuwa".
Idonta ta ɗan zubawa hannunshi daya cusa ta tsakanin bayanta da kujerar motar.
Ya ruggume ƙugunta, hannun ya dawo har cikinta,
a hankali ta lumshi idonta jin yana cusa hannunshin cikin rigarta kasancewar yau
riga da zanine a jikinta.

Sajenshi ya ɗan goga mata tare da cewa.


"Kalli nan baki gamaba ai su waye JOTTAN MA'EN?".

Ɗan matsowa jikinshi tayi jin yadda ya cusa hannunshi ya zira yatsarshi cikin hudar
cibiyar ta.
A hankali tace.
"Hhhhh washhh".
Idonshi ya ɗan zuba mata kana yasa bakinshi saitin kunnenta a hankali yace.
"Yah dai Aish. Ci gaba mana".
Wani irin masifeffen abu taji yana yawo a dukkanin jikinta, cikin sanyi kamar raɗa
taci gaba da cewa.
"JOTTAN MA'EN sune, Fulani mazauna wuri ɗaya, a ƙalla su shekara ashirin ko talatin
zuwa sama kuma su basa ƙaura to sune JOTTAN MA'EN kamar dai fulanin Rugar Bani".

Shiru tayi jin yadda ya liƙa lips ɗinshi a kunnenta a hankali yace.
"Shhhhhhyyyy Yah Aishhhhhhhh. To kuma su waye TEMA'EN?".

Murmushi tayi tare da cewa.


"Ku mana!".

Da sauri yayi sama da hannunshi, Caɓɓullenta ya ɗan cafke tare da cewa.


"Mu kuma?".

Hannunta dake cikin hannunshi ta fara ƙoƙarin ja,


dan janye hannunshi dake cikin rigarta.
Ƙara rumtse hannuntan yayi cikin nashi yanajin yadda Shey ɗinsa ke amsa amo da
tsallen neman agaji.
Dan ma ya samu System ɗinshi ta danneshi ta hanashi harbawa yadda take son tona
mishi asiri.

A hankali tace.
"Eh mana fulanin cikin birni.
Sune TEMA'EN dan in kunyi mgna kune kuke cewa Tema.
Ma'anar tema (wata ƙil) shine Tema."

Kanshi ya sunkuyar Sosai

Yana sunsuna wuyanta, kallonshi tayi, shi kuwa a hankali yayi mata wani irin kallon
dake nunida yana gab da fita haiyacinsa yace.
"To ke kuma wanne babin kike?".

A hankali tace.
"Ni dai Aysha Aliyu Garkuwa Fulata marace. Da kuma JOTTAN MA'EN.".

Cikin sanyi yace.


"Menene fulata mare".

"Fulata mare shuwa Arab kenan, Babana su fulata marane, asalin fulanin tsatson
Shuwa'arab ne.
Mamata kuwa JOTTAN MA'EN ne, Wuitin'en."

Kanta ya manna kan ƙahon zuciyarshi dake harbawa.


Shiru tayi tanajin yadda sautin bugawar keyi.

A hankali yace.
"Ngd da wannan bayani Shatu Bororiyar daji mai tallan nono da kiwo".

Cikin jin daɗi tace.


"Asalina kenan tushena bana ɓoyeshi.
Ina al'faharin kasancewata bafulatanar daji makiyayiya yar Fulani makiyaya kuma
manoma".

Idonshi ɗaya ya lumshe tare da buɗe mata ɗayan.

Ita kuwa a hankali.


Bacci ya fara surarta sabida jin yana hura mata sassanyar iskar bakinshi.

Da sauri yace.
"Kada kiyi bacci Tashi muyi salla, sai mu wuce."

Buɗe idonta tayi a hankali, kana suka fito.


Su suka shiga wani gida dake kan hanya sukayi salla.
Su kuma maza suka shiga Masallacin.

Bayan sun idar sun fitone.


Sukaci gaba da tafiya.

Baifi awa ukuba su isaba aka kira sallan magriba.


A wani ɗan kekyawan ƙauye suka tsaya sukayi sallan magriba da isha'i.
Kana suka shiga Mota sukaci gaba da tafiya.

Kasan cewar dare yayi kuma ga garin hadari ya ɗauro


Haka yasa cikin motocin yin duhu.

A hankali ya jawota jikinshi da kyau.

Ruggume ta yayi gam a jikinshi.


Lafewar tayi a jikinshi dan ba abinda takeson yi sama da bacci.
Dan taci gaseshen naman da Affan ya saya mata.
Tayi haniƙan tasha Dudunta mai sanyi.

Tayi salla ga gajiya ga kuma.


Bacci.

Numfashin gajiya taja a hankali tare da shaƙar daddaɗan ƙamshin jikinshi.

A haka tayi baccinta kana sukaci gaba da tafiya.

Ƙarfe goma da rabi tayi musu cikin masarautar Joɗa.

A hankali aka nufi bakin part ɗin kowa.

Har bakin mashigar hawa barandar falonshi motar ta ajiyesu.


Ya sani Ummi bata nan tana sashin Gimbiya Aminatu shi yasa.

Yace.
"Alhamdulillah Ado fita jeka kawai, saida safe kazo ka ɗauke motar a nan".
Cikin girmamawa Ado yace.
"To".
Daga nan ya fita ya juya ya tafi.

Shi kuwa a hankali ya ɗan ɗagota tare da cewa.


"Aish tashi mun isa gida".
Ido ta ɗan lumshe tare da cewa.
"Yah Sheykh Na gaji".
Buɗe marfin motar yayi kana ya fito.
Tallabe da ita.
a bakin ƙofar falon ya direta, kana ya kalli inda Ummi ke ajiye mishi key ya ɗauka.
Buɗe wa yayi ya shiga, riƙe da hannunta.

Binshi kawai takeyi idonta, a lumshe alamun tana baccinta.

Shiru Side ɗin. Sai dai komai yana share yana goge ko ina fes-fes sai ƙamshi
yakeyi.

Side ɗinsa ya wuce da ita.


Tana dai biye dashi kamar yar yaye.

Har cikin Bedroom ya wuce da ita.


Tana ƙoƙarin konciya kan gado, ya jawota suka nufi Bathroom.

Har cikin wurin wonkan ya shiga da ita.

Kamar daga sama kamar mafarki taji sauƙan ruwan sanyi a jikinta.
Wani irin zaro ido tayi tare da firgici tace.
"Innalillahi".
Sai kuma ta kalleshi ya karkata kai ya tsura mata kyawawan idonshi.

Cikin tsiwa tace.


"Nifa bazanyi wonkaba".

Juyawa yayi ya fita tare da cewa.


"Ashe kuwa yau a ciki zaki kwana".
Yana fita ya maids marfin ya rufe.
Da sauri tasa hannu ta rufe ruwan sanyin.
Kana ta buɗe na ɗamin.

Dole ta cire wannan kayan ta saƙalasu gefe.


Kana tayi wonka fes.
Sannan ta fito a zatonta yabar cikin bathroom ɗin bata san yana cikiba.
Ta fito ɗaure da ɗankalinta daga gugunta zuwa guiwarta ta fito da niyar ta ɗauka
towel.
Tana fitowa ta ganshi tsaye a gefen wurin da al'kyabbar jikinshi yana brush.

Da sauri ta juya.
Shi kuwa bayanta yabi.
Ya kamota buɗa al'kyabbar shi yayi gaba ɗaya kana ya haɗa da ita ya rufe kirif tare
da cewa.
"Ina zaki je?".

"Zan ɗauko zaninane in ɓoye jikina".

Ɗan taɓe baki yayi tare da cewa.


"Meme za'a gani a nan?."

Ya ƙareshe mgnar da ware al'kyabbar, da sauri tasa tafin hannunta ta tare ƙirjinta.
Juyawa bayanta yayi ya cire al'kyabbar tashi.
Kana ya zura mata a jikinta tare da rufeta kirib yace.
"To jeki kwanta".

Da sauri ta ware hannayenta ta sasu cikin hannun al'kyabbar kana ta haɗa bakinshi
ta riƙe ta juyo ta fito.
Kan gadonshi ta hau ta shiga borgon ba tare da ta cire al'kyabbar ba.

Shi kuma wonka yayi kana ya shirya cikin kayan baccinsa.


Sannan ya fito.
Yanata zuba ƙamshi.

Ita kuwa cikin ɗan baccin data farajin yana fizgarta ta ɗan buɗe idonta a hankali
ta kalleshi sai kuma ta maidasu ta lumshe.

Wutan ɗakin ya kashe kana yazo ya zauna gefen gadon.


Hannunshi yasa ya lalubo wata yar mitsitsiyar waya dake kan Bedside drower'n dake
gefenshi.

Wasu yan danne-danne na 5 minute yayi.


Kana ya juyo ya hau gadon ya kwanta yana fuskantarta.

A hankali yasa hannunshin ya kamo hannunta ya jawota jikinshi.


A tare suka sauƙe numfashin,
Murya can ƙasan maƙoshinsa yace.
"K....!

Uhummm wani kayan sai amale. Wata soyayyar sai malamai ma gada annabawa. Wannan
shafin nakune matan malamai da ustazai Dan ku kaɗai ne kuka san irin salon Sheykh.

Littafin GARKUWA na kuɗine akwai Normal group da a wata ɗaya za'a gama Part two, ki
sayi katin mtn ki kofi numbobin ki turomin ta wannan number da nakeyin whatsApp da
ita 09097853276. Akwai kuma Special Group wanda a sati biyu kacal za'a gama Part
two da izin Ubangiji a shiga Part 3 Shi Special Group 1k ne zakiyin min transfer'n
ta asusuna na Jaiz bank 0005388578 Jaiz bank Aisha Aliyu Garkuwa. Sai ki turomin
shaidar biyanki ta wannan number ta WhatsApp 09097853276. Dan Allah kada kiyi min
VTU kada kiyi min TRANSFER ɗin katin waya bana so. In kinyi min VTU wlh ba ruwana.

Uhummm Ya Allah ka bani sa'a mu gama littafin nan kafin azumi al'farmar Annabi da
al'ƙur'ani.

By
*GARKUWAR FULANI*
3/23/21, 5:06 PM - ": "Ke zo nan, zoki cire min rigata."
Da sauri tasa hannunta tattare rigar ta riƙe gam tare da cusa kanta cikin
pillow'nshi tana ƙoƙarin juya baya tace.
"To ai kai ka samin ita".
Da sauri yasa hannunshin ya riƙo hannunta tare da cewa.
"To dana sa miki ita ce miki nayi rigar baccice?.
Tashi ki cire min riga kar ki yamutsa min ita".

"Uuuhmmm ni kam ka barni inyi bacci na".

"Anƙi a barki ɗin, cire min rigata sai in barki kiyi baccinki daga nan har safiyar
gobe".

Cikin baccin daya buwayeta.


Ta zare hannunta cikin rigar tare da matsawa gefe, kaɗan zare ɗaya hannunma tayi,
sannan ta migirna ta matsa gefen
Blanket ɗin ta jawo ta dugungune a jikinta.

Shi kuwa Sheykh zare al'kyabbar yayi ya maidata gefe.


Kana a hankali ya mirgina ya isa inda take.
A bayanta ya kwanta.

Kanshi ya ɗan ɗago ya tallabeshi da hannunshi na hagu.


Fuskarta ya ɗan leƙa ila kuwa ta lumshe idonta alamun zata maida baccin koma ta
medashi.

Janye borgon yayi da ƙarfi.


Da sauri ta yunƙura ta juyo.
Hannunshi ya ɗan buɗe hakan yasa ta faɗa jikinshi.
Meda hannunshi yayi ya ruggumeta tsam a jikinshi sabida wani irin kallo da yayiwa
ƙirjintan.

Lib tayi a jikinshi tana jin ɗumin jikinshi da ƙamshinsa.

Shi kuwa Sheykh gyara kwanciyarsa yayi da kyau kana ya jawo musu borgon ya rufesu
dukansu kab, daga samansu har ƙasansu.

Hannunshi ya ɗaura kan cikinta tare da ɗan taɓa wa a hankali yace.


"Yunwa kikeji ko?". Ya faɗa a hankali.
Cikin baccin tace.
"A a ni a ƙoshe nake".

Uhumm yace tare da juyota da kyau ya haɗe ƙirjinta da nashi wuri ɗaya.
Lumshe idonshi yayi sabida wani abu da yakeji yana bin dukka jinin jikinshi yana
zaga sasan jikinsa gaba ɗaya.

Hannunshi yasa kan ƙirjinta.


Da sauri ta maƙalƙale shi gam ta hanashi samun hanyar saka hannunshin.

Hancinsa yasa yana shaƙar ƙanshin jikinta.

A haka sukayi bacci.

Washe gari da asuba shiya fara tashi.

Bathroom ya shige yaje yayi wonka yayi al'wala.

Kasan cewar ko kiran forko ba'ayi bane, yasa ya shimfiɗa sallayarshi ya yayi
nafila.
Kana ya fara karatu.
Har sanda akayi assalatu.

Nan ya miƙe yazo bakin gadon.


Ɗan sunkuyowa yayi tare da cewa
"Aish tashi kiyi salla".
tanada nauyin bacci shiyasa ko motsi batayi ba.
Hannunshi yasa ya ɗan bugi pillow'n da kanta ke kai, tare da cewa.
"Tashi kije kiyi al'wala kizo kiyi sallah Aish".

A hankali ta buɗe idonta tare da kuma maidasu ta lumshe.


Jin ya ɗan bugi ƙafarta ne yasa ta ɗan buɗe ido tare da yunƙurawa ta tashi zaune.
Sam ta mance daga ita sai ɗan kwali iya ƙugunta.
shi kuma juyawa yayi ya fita.

A hankali ta miƙe taje ta shiga Bathroom tai wonkanta kana tayi al'wala sannan ta
fito.

Ganin kayanta a shanye a kan wani ɗan ƙarfen da yake shanya ƙananan kayanshi ne,
yasa tasa hannu ta ɗauki zaninta.
Ta ɗauka kana ta fita.
Ɗakinta ta wuce, shiru dai babu motsin kowa a Side ɗin.

Haka nan sai taji gidan ya mata girma ita ɗaya.


Tsoro ya ɗan ɗarsu a ranta.
Gsky in babu Ummi a nan bazata iya zama ba.

A hankali cikin ɗan tsoron ta saka kaya.


kana ta fesa turare, sannan ta zura hijabi ta shimfiɗa sallayarta.
Ta kabbarta sallah.

Bayan ta idar kuwa, Azkar tayi kana ta ɗan taɓa karatun al'ƙur'ani.

Sai bakwai dai-dai ta miƙe cikin kasala da gajiya.


Ta nufi kan gadonta.

Ba tare da ta cire hijabin jikinta ba, ta kwanta.

Mintu goma sha biyu tsakani tayi bacci.


A hankali ya shigo falon.

Shiru babu kowa, sashin ya nufa.


Nanma shiru bedroom ya shiga da sauri ya kuma fitowa, juyowa yayi ya nufi falonta.

Daga nan ya wuce bedroom ɗinta.

Yana tura ƙofar kuwa ya jita a buɗe.

Wani irin ja'irim murmushi yayi tare da nufar kan gadon a hankali ya hau.

Sannan ya motso kusa da ita.


Konciya yayi.

Tare dasa hannun shi ya jawo hijabin cikin baccin tace.


"Uhum". Shiru ya kumayi sai da yaga ta kuma maida baccin.
A hankali ya cire hijabin, kana ya ɗan kalleta idonshi ya lumshe tare da lasan lip
ɗinshi na ƙasa.

Wuyan rigarta irin mai faɗin nanne,


haka yasa yadda take konce a rigingine rabin ƙirjinta duk yana woje.

Cikin wani irin masifeffen yanayin buƙatar kasantuwa da itane ya sashi.


Cusa hannunshi cikin wuyar rigar a hankali.

Miƙa tayi tare da gyara konciyarta.

Wani irin numfashin yaja a hankali ya sauƙeshi jin.


taushin fatarta, da kuma laushin lutsama-lutsaman csɓɓullenta, masu girma dai-dai
misali.

Hannunshi duka biyu ya cusa,


cikin rigar.
A iya zatonta na cikin bacci Sheykh ne, dan ta lura ya zama wani irin mutun yanzu.
Especially zuwansu rangadin nan, bini-bini ya cusa mata hannunshi cikin riga yayi
ta kwance mata lissafin kai.

Shi kuwa Jahan yatsunshi yasa ya fara murza modonon caɓɓullenta.


Yana wani irin lumshe ido tamakar wanda zai suma.

Allah ya sani yana son waɗannan abubuwan masu masifar kyau da tsada da daɗin
taɓawa.

A hankali ta buɗe idonta jin yana ɗan goga fuskarshi jikin tata fuskar tasan Yah
Sheykh nada saje da gyemu wannan fuskar kuma ta jita sulum.
Wani irin zabura tayi tare da buga tsalle sai gata a ƙasa a tsakiyar ɗakin jiki na
rawa cikin kaɗuwa firgici tsoro tashin hankali ta kurma ihun kiran sunan Jabeer.
"Yah Sheykh!. Wayyoooooooo Yan Sheykh".
Tanayi tana tsalle a gigice.

Kanshi ya ɗan shafs tare da cewa.


"Matar liman kiyi ihun a hankali yana can har masallaci ba jinki zaiba, kiyi a
hankali kada ki yage wannan ɗan kekyawan ƙaramin bakin naki da nake jin daɗin
tsotsa."
Da gudu ta juya.
Ta nufi hanyar fita.

Kai tsaye Side ɗin Yah Sheykh ta nufa tana danna mishi kira.
Baya cikin ɗakin ganin hakane yasa ta juyo da sauri.

A corridor'n shigowa falonshi sukayi kiciɓis da ƙarfi ta faɗa jikinshi tare da


ruggumeshi gam-gam cikin kiɗima jiki na rawa tace.
"Yah Sheykh, Jahan ya sake zuwa har cikin ɗakinan.
Yah Sheykh har kan gadona ya hau".
Tallaɓe kanta yayi cikin mamakin tashin hankali da take cike, danne murmushin sa
yayi tare da cewa.
"Me ya miki?".
Sai kuma ya janyeta a jikinshi tare da juya wa da sauri ya nufi sashinta.
Da gudu ta biyo bayanshi tana cewa.
"Yana ciki muje wlh yana ciki".
Shiru tayi ganin babushi babu dalilinshi.
Cikin tashin hankali tace.
"Wlh yazo har nan har kan gadona.
Da ina ta kiranka yace min wai Matar Liman kiyi a hankali ba jinki zaiba dan yana
can masallaci".
Gaba ɗaya dariyar mugunta ke cinsa.
Sanin in yayi dariyar zata iya fahimtar wani abune yasashi zuba mata ido.
Sosai ta gigice, hannunta ya kamo suka nufo babban falon.
Suna fitowa Ummi da Saratu na shigowa.
Da sauri Saratu ta nufi kitchen.

Ummi kuwa ta nufi kansu.


Cikin kaɗuwa tace.
"Sheykh meya faru?".

Yana riƙe da hannunta yace.


"Ummi wai cewa tayi yauma Jahan yazo har cikin ɗakinta.

Ni kuma tun kwanaki da take cewa, yazoma na bincika akace min baya ƙasar nanma gaba
ɗaya.

Ya fita UK kuma ance zai kai wata shida kafin ya dawo.


To waye Jahan ɗin da take gani, taketa ihu duk jama'ar masarautar Joɗa naji in ba
aljanunta ba."

Cikin damuwa Ummi tace.


"To wake firgitata har hakane".

Cikin riƙo hannunta gam ganin yadda taketa fizge-fizgen tana rantsewa wlh ƙarya
akeyi yana garin.
A hankali yace.
"Kawai fa Ummi al'janunta ne ke zuwa da wani sabon salo.
Kuma zanci musu mutumci, bazasu medamin gida sansanin ihu da kururuwa ba".

Cikin sanyi Ummi tace.


"Babu maijin ihunta fa Sheykh, kai dai ka ƙara bincike da kyau akan al'amarin."

Sai ta kuma kalli Aysha da har yanzu a gigice take.


"Ki nitsu ko Aysha gani gashi ga Saratu.
Babu wanda zai shigo nan zamu ganshi".
Cikin sanyi ta gyaɗa kai.

Jan hannunta yayi suka nufi falonshi.

Ummi kuwa wurin Saratu taje suka fara aikinsu.


Shi kuwa yana riƙe da hannunta ya zauna bisa kujera kana ya zaunar da ita.
System ɗinshi dake hannunshi ya ɗaura kan stoll ɗin dake gabanshi.

Tare da buɗe wa, ɗan juyowa yayi ya kalleta.


jin har yanzu jikinta rawa yakeyi, a hankali yace.
"Ke wai me ya miki".

Cikin rawan murya na tsoro tace.


"Abunda kakeyi min".
Da sauri ya juyo ya fuskanceta tare da zaro idanunshi woje cikin ɗan ɗaga sauti da
haɗe fuska yace.
"Me nakeyi miki da yayi miki?".
Ya ƙarashe mgnar a fakaice.
Cikin takaici tace.
"Hannunshi yasa a rigata".

Jawota yayi jikinshi tare da miƙewa tsaye.


Cikin faɗa da zafi rai a ɓace na fatar baki yace.
"Zancen banza kenan.
Ko iskarki ce, ta isa in haɗa muhalli da itane, bare wani can Jahan da ba'a san
asalin menene shiba menene addininshi ba.
Ke wacce iriyar yarinyace, da zaki tsaya har ya kalli abinda Muhammad Jabeer ya
kalla har ya taɓa min kayana.
Lallai ya nemawarwa kansa masifa da yayi gigin kai hannunshi inda hannuna ya
kuskura ya taɓa."
Juyawa yayi a fusace ya nufi.
Bedroom wayarshi ya ɗauka tare, da kiran Jamil wanda ma'akacine a ma'akatar su
Jahan.
Cikin kausasa murya yace.
"Ka binciko min waye Jahan ina yake suwa yakewa aiki nanda rabin sa'a ina son
amsoshi na".

Da sauri Jamil yace to.

Ita kuwa Aysha a inda ya tashi ta kwanta.

Bayan wani ɗan lokacin.


Jamil ya kira Hamma Jabeer ɗin ya shaida mishi cewa da tabbas Jahan baya nan.
Baya ƙasarma gaba ɗaya tsawon watanni biyu.
Kuma babu wani Jahan da ya sani."

Jin hakane yasa Sheykh, yin wani sihirtaccen murmushi da kyau.


Ko Jamil bai san komai kan Jahan ba.
Murmushi yayi tuno yadda yake cewa al'janin Aysha ke zuwa da salon iskanci.

Ranar dai a gida ya wuni, yana fakewa yaita murmushi lokaci zuwa lokaci.

Ita kuwa Aysha wurin Ummi ta koma.

Sai da Yamma Sheykh da Galadima sukaje suka samu Lamiɗo sukayi mishi dukkan bayanin
tafiyar da sukayi da nasarorin da suka samu a ciki, da alamar matsalar da suka
tarar, nan sukayi tattaunawa tamu sannan kan al'amarin.

Aysha kuwa sai washe gari Ummi ta mata jagora taje, Sashi Gimbiya Aminatu.

A can ta samu, Aunty Juwairiyya da Mamin Affan.


Nan suka zauna sunata hira.

Sai yamma ko wacce ta nufi Side ɗinta.

Yau sallan layya saura kwana uku.

Mutane nata shiryawa shirin ƙaramar salla.

Yau tunda safe da Sheykh ya fita bai dawoba sai dare.

Washe gari da Safe, Junaidun ya kira Aysha bayan sun sha hira yake cemata.
"Adda Shatu, jiya Dr Sheykh yazo Rugar Bani, wurinsu Arɗo Bani da Babanmu.

Sunata godiya dai sunce ince miki ki ƙara yi mishi godiya kan hidimar da yayi
mana."
Cikin mamaki tace.
"Au dama shine likitan da ya maidaku asibitinshi ya kula daku?".

Da sauri yace.
"Eh amman nima ban san shine kuma mijinki ba sai.
Yau da yazo.
Ni nayi zaton wurinmu yazo sai naga su Baba da Arɗo Bani sunata murnar zuwanshi,
sai na gane bafa wurinmu yazo ba".
Uhum tace tare da cewa.
"To ba matsala in sha Allah zan masa godiya".

Daga nan sukayi sallama.

Konciya tayi tana nazartan takun Yan Sheykh sai dai duk nisan da zurfin tunaninta
kafin taje wuri a tunani ko bincike tuni ya wuce ta.
Abu ɗaya ta fahimta, yana bin diddigi akan abubuwa da dama shi mutumum ne bauɗaɗde
mai algibata tako ina ka buga zaka sameshi.

A ranar bata ganshi ba.


Hakama washe gari.

Sai da asuba Ummi ta tasheta akan ta kai mishi.


Abun yin sahur sabida gobe za'a tashi da azumin arfa.

A tsaye ta sameshi a falo da waya a hannunshi.

Bisa alamu da Aunty Hafsat yake mgn.


Gabanshi ta ratsa ta ajiye mishi tray'n a kan stoll dake gabashin.

Ba tare da ya kalletaba ya kamo hannunta ya riƙe lokacin da zata juya ta fita.

Sai kuma yaci gaba da wayar.


"Aunty Hafsat wai har bikin ya isone?".
A can ɗaya gefen murmushi tayi tare da cewa.
"Sosai ma kuwa Sheykh saura wata ɗaya da kwanaki ne zulhajji na ƙarewa da kwana
biyar na sabuwar wata za'a fara bikin".

A hankali yace.
"To kuma shine zakuzo tun bayan salla da mako ɗaya, yanzu ita Ramatu da wa zata bar
mijinta ta taho wata kusan biyu".
Hannunta dake cikin nashin hannun ya ɗan ƙara matsewa.
Tare da janta jikinshi.
sai kuma ya ɗan gyara tsayuwarshi tare da cewa.
"A a Aunty Hafsat ku bari in bikin saura mako ɗaya ko biyu sai kuzo".

Da sauri tace.
"Sai dai biyun".

Uhum yace. Ita kuwa cewa tayi ina.


"Ya Ɗiyata Aysha kuma yar uwata aborso a rayuwarmu".
Murmushi yayi a hankali tare da lumshe idonsa yanaji wasu zafafan hawaye na tashin
hankali na tsastsafo mishi yace.
"Gata".
Yana faɗin haka ya liƙa mata wayar a kunnenta.

Da sauri ta ɗago ta kalleshi.


Tsareta da ido yayi. Jin muryar Aunty Hafsat ne yasata ɗan murmushi tare da cewa.
"Aunty Barka da asuba".
Cikin tarin so tace.
"Barka dai Aysha yasu. Jalal da Jamil ya kewan Hibba".

Cikin murmushi tace. "Suna lfy Aunty ina kewar Hibba kam sosai ma".

"Kada ki damu mun kusan haɗuwa ai muma zamu zo ai. Ya Jazlaan yana lfy ko".
Cikin jin daɗi tace.
"Allah ya kawoku lfy Aunty".

Amin Amin tace.


Kana tace.
"Ya Jazlaan yana lfy ba wata damuwar ko".
Ɗago kanta tayi ta kalleshi,
Kwaɓe mata fuska yayi tare da mata alamun bata amsa.
Cikin sanyi tace.
"Uhum Alhamdulillah".

"Masha Allah. To sai anjima ko kada in hanaku yin sahur".

Ɗaga nan sukayi sallama.

Shi kuwa a hankali ya zauna tare da zaunar da ita gefe.


Kana yace.
"Kinyi niyar yin azumin arfanne?".
Kai ta gyaɗa mishi alamar eh.
Kauda kanshi yayi tare da cewa.
"To kin nemi izinine?".

Tura baki tai tare da cewa.


"Izinin wa?".
Kanshi ya gyaɗa tare da cewa.
"Ok haka kikace ko baki san izinin wanda zaki nema bama kenan ko?."
A hankali ta ɗan kalleshi sai kuma tace.
"Kayi haƙuri. Ina son yin azumin, ka amince inyi?.
Kanshi ya jinjina tare da cewa.
"Uhuumm ai da kinyi ba neman izinin sai da yamma in karyashi".
A hankali tace.
"Ka karya min shi kuma ɗura zakayi min ne?".
Kanshi ya kauda tare da cewa.
"Aikin wani ladan zanyi dai in Kauda naki da nawan, Ni na samu lada biyu na niyan
azumin da ladan raya Sunnah".
Shiru tayi tana jin yadda yake murza yatsarshi ma nuniya cikin tafin hannunta.
Ganin lokacin sahur na tafiya ne yace.
"To tashi kije kiyi sahur".
Miƙewa tayi ta fita.

Shi kuwa sahur ɗin ya fara.

To Alhamdulillah Azumin Arfa dai yayi zafi sosai kowa ka gani kamar yayi azumi
goma.

Kuma yaune Lamiɗo ya ware raguna aka bada duk cikin masarautar Joɗa ahilinshi da
bayinshi da hadimai kowa da ragonsa.

Sheykh Jabeer kuwa shima yasa su Jalal sunje sun raba a cikin gari sadaka.

Da yamma suna zaune Aunty Juwairiyya ta shigo gefen Ummi ta zauna.


Ita kuwa Aysha tana kwance bisa kujera kamar sumemmiya. Azaban ƙishirwa da yunwa ne
suka dabaibaye kuzarinta.

Cikin sanyi Aunty Juwairiyya tace.


"Aunty Aysha sannu fa, Azumin da daɗi kam yau".
A gyatsine ta kalli Aunty Juwairiyya, sabida zuwa yanzu zarginta da takeyi yamafi
na baya.

Ummi ce ta ɗan kauda zancen da cewa.


"Ya shirye-shiryen aiyu kam salla".

Murmushi ta ɗanyi tare da cewa.


"Alhamdulillah Ummi wannan karon ai aiyukan zasu zo mana da sauƙin.
Dan nan za'a kawo ragunan Jamil da Jalal Amarya ta gyara musu."

Ni inji dana Ya Jafar da nawa dana Hajia Mama".

Cikin murmushin Ummi tace.


"A a kada ki mana wayo kinada masu tayaki aiki ga Ladi da Lami duk zasu tayaki."

"Ummi kuma ga Saratu ga Larai gaki ga Aunty Aysha".


Cewar Aunty Juwairiyya.

"Duk da haka aikin da yawafa anan ga na Sheykh ga na Mamey ga ganawa gana Aysha
kana ga na Jalal Jamil. Kuma suma su Saratu sunada aikin nasu."

A hankali Aysha ta miƙe zaune tare da cewa.


"Ummi aiki ai ba abin tsoro bane, ba damuwa".

Tana faɗin haka ta juya ta nufi ɗakinta.


Tazo gab da bakin ƙofar shiga falonta kenan taga wani irin duhu ya rufe mata ido
sai jiri da sauri ta zauna.

Sheykh kuwa da yayi al'walan la'asar zai fitone ya ɗan zuba mata ido tare da cewa.
"A azumi ɗayan ne kike neman faɗuwa zaki sune min ko".
Dariya Ummi tayi tare da cewa.
"Azumin fa da zafi Sheykh".

Kanshi ya ɗan juyo tare da cewa.


"Kaiya Ummi ragwanci dai".
Murmushi sukayi ya wuce ya fita.
Ita kuma da ido tabi bayanshi ƙeyarshi ta liƙawa wani mayataccen kallo.
Kana ta miƙa tsaye ta nufi ɗakinta.

Ummi kuwa cikin gyara zama tace.


"Gsky Juwairiyya aikin nasu Jamil ayishi a sashinki.
Kinfa San na Sheykh ma biyu ne".
Dariya Aunty Juwairiyya tayi tare da cewa.
"Kai Ummi to shi Sheykh ba a ana tashi sallan idi a wurin ake yanka nashiba, tunda
shine liman baza'ayi layya ba sai yayi.
Yanayi kuma a wurin ake rabashi sadaka.
Daga nan kowa ya dawo gida yayi nashi".

Murmushi Ummi tayi tare da cewa.


"Eh to ai akwai wanda Lamiɗo ke bashi kuma za'a kawoshi nan".

Miƙewa tsaye tayi tare da cewa.


"To shike nan Ummi a bar na Jamil tunda shi zaima je ya tayamu aikin ku ku gyara na
Jalal".

"To shike nan". tace kana suka tafi salla.

Bayan sun idarne suka fito suka fara aikin buɗa baki.

Bayan sunsha ruwa sun hutane.


Suka shiga kitchen kimtsa kayan aikin da aka lodo musu sukayi.
Kana suka ɗan haɗa aikin da zai iya faruwa a lokacin.

Washe gari aka tashi ranar Sallan layya.


Yara da manya mata da maza al'ummar Annabi na duniya baki ɗaya anata shiryawa zuwa
idi.

Babu wanda ya tsaya karyawa sabida duk suna azumi.


Wanda sai bayan an sauƙo idi anyi yanka mai layya yayi buɗa baki da hantar
dabbarsa.

Sauri-sauri yake kimtsawa cikin wata kekyawar al'kyabbar mai taushi baƙa sai farar
jallabiya da yasa a ciki.
Hiraminshi ya kimtsa kana ya fisa turare.

Sannan ya fito da sauri ganin lokacin nata gaba towa.

A falo ya samu Ya Jafar. Tare suka fito babban falon.


Nan suka samu su Ya Hashim, Jalal, Jamil, Imarn, Affan, Sulaiman. Da sai sauransu.

Nan suka rakaya suka nufi masallacin Masarautar Joɗa inda nan yake limancin Sallah
idi.

Masallacin da ƙaton filin harabar masallacin duk ya cika yayi maƙil tako ina
al'ummar Annabi ne keta shigowa.
Cikin shiga mai kyau ta al'farma da tsabtar addini.

Ita kuwa Aysha a hankali take kimtsawa sabida ciwon da mararta keyi.
cikin sanyi ta buɗe wodurob ɗinta.

Wani tattausan Boyel mai taushi da sheƙi mai ɗan karen kwai ta zaro, dinkin zani da
rigace borno sitayel mai masifar kyau.
Kalarshi Sky blue an watsa mishi aiki da zare Pink color mai sheƙi.

Bayan tasa bra and pant wani tattausan ondawuya dan guntu iya guiwa tasa, kana
tasa.
Ɗaura zanin ta dai-dai-ta shi.
Rigar ta zura a jikinta tayi mata cib-cib gwanin burgewa ƙirjinta ya zauna daɓas.

Ninke ɗan kwalin tayi tare, murza asetta ta ɗan karkatashi kaɗan jelan gashinta da
bata kitseshi ba, ta barshi kwance a bayanta.
Turare mai masifar ƙamshi ta fesa.

Sannan tasa wani sarka da yan kunne masu kyau.

Gyale pink color ta yafa.

A hankali ta fito falo.


kiciɓis sukayi da Ummi tana cewa.
"Aysha mu tafi ko".
A hankali tace.
"Ummi kuje kawai. Bazan jeba".

Ɗan jim Ummi tayi sai kuma ta juya kawai ta tafi.

Ita kuwa Aysha kitchen ta nufa.

"Special Arish". tace a hankali kana ta.


Ɗebo dankali da sauran kayan da zata buƙata

SPECIAL ARISH
1.dankalin turawa
2.nama, kwai, tumatur
3.kabeji, bama , maggi
4.tafarnuwa ,man gyada.
Da farko dankalinki ta fara ferewa ba tare da daddatsashiba ta wanke saita-ta
tafasashi da ruwa da gishiri kadan.
Sai ta kada kwai da albasa d curry da Maggi Tafarnuwa.
Daga nan saita dinga tsoma dankalin tana soyawa.
Sai ta kuma tafasa nama da maggi da gishiri da curry da tafarnuwa da al'basa har
yayi laushi saida ruwan ya kusa tsotsewa saita kara wata al'basa da timatur suka
nuna saita kwashe.

Ta yanyanka kabeji kanana sannan ta dafa kwai ta yanyan kasa da. Dan girma sannan
ta zuba Maggi da bama ta gaura yeshi .
Sai ta samu Foodflaks ta zuba Irish a gefe sannan hadin namanki ta shina ta sashi a
wani kulan shi kuma haɗin kabejinki ta sashi a wani kulan shima

Kasan cewar da yawa ta ɗan yi shi.


Tana gamawa taje ta jerashi a kan Dinning area.
Sannan tazo ta kimtsa wurin.

Tuni kuma an idar da salla.

Affan dake kusa da Sheykh ne ya ɗan matso tare da cewa.


"Hamma Jabeer gacan ragon an kawo mutane nata son tafiya gida suna jiran kayi
yankan."
Da sauri yajuya tare da cewa.
"To muje".

Bayan yayi yankanne ya juya ya tafi.


Yasan na cikin gidanma duk shi ake jira.

Affan kuwa a gefen wurin ya tsaya saida aka gama fiɗan dogarin dake raba naman ya
yanko hantan yasa a leda ya miƙawa Affan.
Daga nan Affan ya juya ya tafi cikin gida shi kuma yayi ta rabawa mutanen wurin
naman.

Yayinda duk sauran mutane gari kuwa aketa tafiya.

A can mayankansu na cikin Masarautar Joɗa nan Sheykh ya nufa shida Lamiɗo da sauran
manyan masarautar baki ɗayansu.

Daga nan ya fara yanka bayi masu fiɗa suna amsa suna feɗewa ko wanne ana kaishi
sashin maishi.

Affan kuwa kai tsaye Side ɗin Sheykh ya nufa.

A falo ya samu Ummi da Aysha,


ledan hantar ya miƙa mata tare da cewa.
"Gashi a gasawa Dr Liman Sheykh Akarmakallu Hamma Jabeer kafin ya dawo.
Yanacan yanata yanka zai dawo a gajiye a yunwace".
Dariya Ummi tayi tare da cewa.
"Gsky kam Aysha amshi ki fara da wuri".
To tace kana ta amshi ledar.

Kitchen ta wuce. Ummi na biye da ita a baya.

Juyo naman tayi a roba, ta wonkeshi Sannan tasa wuƙa ta fara yankashi dogo-dogon
yanka sala-sala.
Kara lallaɓesu tayi, kana ta tasashi a wata robar, al'basa ta yanka mai yawa, dai-
dai yadda zaji mata, citta kanamfari Curry da maggi da ɗan gishiri ɗan mitsilili ta
tarfa a ciki.
Ta gaggaureyasu.
Kana ta juye a tukunya sannan ta ɗauka a kan gas, tasa wutan dai-dai misali.

Ummi kuwa al'basan taketa gyarawa tana yankawa a wata roba. Attaru da basufa takwas
ba ta, gyara kana ta jajjaga matasu.

Tuni naman kuwa yana tsilala yanata ƙamshi ya tsastsafo ruwan jikinshi, ya haɗe da
kayan ɗan-ɗano dana ƙamshi.

Jajjageggen Attaruhu da al'basan da Ummi ta miƙa mata, ta amsa. Kana ta buɗe


tukunyar, ta juyeshi ciki ta ɗan motsa naman.
Haɗin duk ya shiga ciki.
maggi da Curry ta ɗan ƙara.
Sannan ta rufe tukunyar nan take tafa bararraka bul-bul sai wani irin ƙamshi yake
fesorwa.

Jamil da ya shigo da bayi uku ko wanne da roban kayan ciki a ciki an wonkesu fes,
hanji an kitsesu gwanin kyau.
Shima ajiye robar hannunshi yayi tare da cewa.
"Wannan ƙamshi shine ƙungiyar yunwa."

"Allah ko Jamil". Ummi ta faɗa tana kallonshi.


Shi kuwa, kanshi ya jinjina tare da cewa.
"Sosai ma Ummi, gashi wannan nakune Sheyky Aunty Ayshan, Mamey ke, Jalal ya
kwautar da nashi wa abokinshi".
"To yayi kyau, bari mu fara aikin."
Cewar Ummi juyawa yayi ya fita yana cewa.
"Afa ajemin wannan gashi na Sheykh da yake ta zuba ƙamshi".

"Kaɗan ba". Cewar Aysha dariya yayi tare da cewa.


"Kai Aunty Aysha rowa ba kyau fa".
Murmushi tayi tare da cewa.
"Yoh naji Affan yace Hammanku zai dawo a yunwace".

Dariya yayi ya fita.

Ummi kuwa tukwane ta ɗauka kana ta kalli Saratu da yanzu ta shigo tace.
"Yanka min al'basan da yawa.
Ke kuma Larai zoki riƙe min mu yayyanka tunda a gyare suke".
To sukace kana duk suka fara aiyukan da tasasu.

Aysha kuwa buɗe tukunyar tayi ganin. Yadda yayi kauri romon yayi yadda takeso.
Yanata ƙamshi sai ta ɗauko wani kekkeyan ɗan Foodflaks karamin.
Ludeyi tasa ta rinƙa korfe romon tana sashi a kular da zafin shi.
Saida ta korfeshi kab.

Kana ta rufe kular sannan.


Ta matso kusa da tukunyar ta fara, motsa naman wuta yanaci daki-daki tana motsashi
tana gaurayashi.
Yana ɗan kame jikinshi yana ɗan zama kamar gashi wuta.
saida taga ya tsane yadda takeso.
Ta kwasheshi da zafinshi tasashi a kula kana tasa wani a ɗan madaidaicin kula mai
ɗan karen kyau.
Rufeshi tayi sannan ta raba romon biyu, a ƙananan kulan.

A tray'n ta jera Foodflaks masu ɗan karen kyau ɗin kana tasa plate spoon and fork,
sannan ta ajiyesu gefe.
Kana ta ajiye mai yawan shima gefe.

Inda Ummi take ta matso kana ta fara taya wonkewa tana tsaneshi tana zubawa a
tukunya.
Tare da turbuɗeshi da al'basan da citta kanamfari Curry da maggi tafarnuwa da a dai
sauran kayan ƙamshi dana ɗanɗano, saida suka gama komai cikin ƙanƙanin lokaci kana.
Su Sara suka kullace wuri.
Sannan Ummi tace to suma suje suyi nasu aikin.
Ta basu duk wani kayan haɗin da zasu buƙata duk da tasan ana kaimusu.

Falon suka dawo suka zauna.


Bayan Ummi ta zubo musu hanta gashin tukunyar ta yarfa musu romon a samanshi.

Plate ta miƙa Aysha.


Da sauri ta jujjuya mata kai tare da cewa.
"Bana cin kayan ciki".
Cikin mamaki tace.
"Allah sarki Aysha am na manta, da ban haɗaki da aikinshiba".
Shiru tayi ganin ta rumtse idanunta tare dasa hannunta ta kama mararta.
"Sannu baki da lfy ko?".
Ummi ta tabayeta cikin kulawa.
Kai ta jinjina tare da cewa.
"A a ba komai ai da sauƙin".

Jalal, Jamil, Affan, Imran, Sulaiman, Y Jafar ne suka shigo a jere.


Kai tsaye Dinning area suka wuce.
Da sauri Ummi tabi bayansu tana cewa.
"Sannunku an gama yankan ne?".
Baki Jalal ya tsuke tare da cewa.
"Inafa aka gama gajiya kawai mukayi muka gudo .
ALLAH ko Hamma Jabeer har tausayi ya bani mutun kusan awa biyu a sunkuye, ba hutu,
fuskarshi kayanshi duk sun cika da jini".

Jamil ne yace.
"Ummi da Allah zubo mana abin ci".

To tace tare da shiga kitchen ɗin gaseshen naman ta ɗauko musu.


Ta zuzzuba musu kana Special Arish ta saka musu da haɗin naman da kabejin da Aysha
tayi musu.
Sannan ta ɗauko Drinks ta jera musu, nan suka faraci.

A hankali Aysha tace.


"Shine kuka gudo kuka barshi shi ɗaya a can ko?".
Murmushi Affan yayi tare da cewa.
"No Madam Jabeer ba gudowa mukayi ba shi yace mu dawo da Ya Jafar".

Sulaiman ne yayi dariya tare da cewa.


"Yo gskyanta taga an bar mata miji shi ɗaya duk mun gudo".

Dariya sukayi duka.

Sha ɗaya da rabi. Dai-dai ya shigo, cikin tarin gajiya.

Da sallama a bakinshi, da sauri ta buɗe idonta dake rumtse dan ciwon da cikinta
keyi.

Su Jalal kuwa daketa hira suna cin abinci da korawa da Drinks mai sanyi ne suka
juyo suka kalleshi tare da cewa.
"Sannu Hamma Jabeer sai yanzu kanshi ya ɗan jinjina kana ya wuce.
Cikin kula Ummi ke ce mishi sannu.
" Sheykh sannu da aiki Allah ya maimaita mana".

"Amin Amin". yace kana ya wuce.


Ita kuwa da ido ta rakashi.
Ɗan juyowa yayi ya kalli bayanshi ko ta biyoshi
Ɗan gajeren tsaki yaja tare da kallon duk jikinshi jini ya tsastsalu ga riƙewa da
bayanshi yayi sabida dogon sunkuyo.

A falon kuwa cikin kula Ummi tace.


"Sannu ko Aysha dauki tray'n ki tafin masa dashi".
To tace kana ta miƙe a hankali ta nufi cikin kitchen tana jin mararta na kartawa.

Shi kuwa Ɗan juyowa yayi tare da ɗan buɗe muryarshi a gajiye yace.
"Aish! Aish!!".
Juyowa su Affan duk sukayi suna kallon hanyar falonshi, salon yadda ya kira sunan a
kan harshenshi da yadda ya fitar da ƙal-ƙalan yasa amon sunan ya fito da daɗin
sauraro da armashi na musamman".

Murmushi Sukayi baki ɗayansu,


wannan salo na manya ne.

Ummi kuwa murmushi tayi tana sunkuyar da kanta.


Affan da Jamil kuwa kallon juna sukayi tare da yin Murmushi.
Ita kuwa Aysha a hankali ta fito da tray'n a hannunta ta nufi falon nashi.
Tanasa ƙafarta kan steps ɗin da zai sadata da corridor'n taji muryarshi ta ratsa
mata kunne a karo na ukku yace.
"Ahh'ishhhhh".
Cikin sauri ta haura tare da cewa.
"Na'am Yah Sheykh".

Kai Affan ya jinjina tare yin dariya yace.


"Zuwa gidannan yanzu ɗaukan darasi ne kan sarrafa salon so mai zurfi da inƙanci
irin na masana ilimin addini, nasu ba irin namu bane na turawa".

Dariya yayi ganin Ummi ta mishi daƙuwa.

Shi kuwa Sheykh a hankali ya kwaɓe fuskarshi.


Tana shiga ya bita da ido sosai shigar da tayi. Yayi masifar amsarta.

Kan dinning table taje ta ajiye tray'n kana ta juyo.


Gabanshi ta zo tare da cewa.
"Gani".
Zo yace a taƙaice ya nufi bedroom tana biye dashi a baya.

Kai tsaye ƙofar Bathroom ya tura ya shiga.


Juyowa ya ɗanyi ganin ta tsaya tare da ce mata.
"Dan Allah kizo nan".

A hankali tabiyoshi.

Tana shiga ya maida ƙofar ya rufe.

Sai kuma yazo ya tsaya gabanta,


tare da cewa.
"Cire min al'kyabbar".
Cike da mamaki ta kalleshi ganin ya tsuke mata fuska ya kuma buɗe hannayeshi ne
yasa ta ɗan matso.
A hankali tasa hannunta ta buɗe al'kyabbar.
Juya mata baya yayi.
Ta zare rigar.
Sake juyowa yayi ya fuskanceta sunkuyowa ya ɗanyi tare da cewa.
"Cire min jallabiyar".
Kauda kanta tayi tare dasa hannun ta kan wuyanshi inda masaƙalin jallabiyar suke.
Boturan ta ɓalle kana ta janye hannunta.
Tsaki ya kuma ja tare da kwaɓe fuskarsa da cewa.
"Kiyi sauri ki cire minsu ƙarni nakeji zasu sani amai kuma fitsari nakeji.
Bana son hannuna ya sake taɓa jinin."

A hankali ta matso gabanshi sunkuyowa ta ɗan yi cike da kunyar wai fitsari nakeji.
Ƙasan jallabiyar ta ɗago kana ya sunkuyo ta cire mishi.
Ta ajiye gefe.
Ƙara matsota yayi dagashi sai fararen tattausan gajeren wondo iya guiwa sai boxes
dake can ciki
Sai Senegal fara, daya sata cikin ƙugun gajeren wondon.

A hankali yace.
"Ciremin mana". Yayi mgnar yana matsota, a hankali tace.
"Ta yaya?".
Ƙugunshi ya nuna mata.
Tare da cewa.
"Zaro snglet ɗin daga cikin."
Cikin sanyi ta motso kauda kanta tayi gefe, sabida nauyinshi da kunyarshi da
kwarjinshi sun mata yawa.
A hankali ta kai hannunta kan ƙugunshi da nufin ta kamo snglet ɗin ta zaroshi sama.
sai kawai yaji sauƙan hannunta kan Sheykh ɗinsa dake ts....!

Littafin GARKUWA na kuɗine Special Group 1k Normal group 300 ki sayi katin Mtn ki
copy NUMBERS ɗin ki turo min ta number nan da nakeyin whatsApp da ita 09097853276.
In Kuma special Group kikeso wanda za'a gama Part two a maƙo biyu, to Kiyi min
transfer'n ɗin 1k a susuna na Jaiz bank.
0005388578 Jaiz bank Aisha Aliyu Garkuwa. Sai kiyi screenshort na shaidar biyanki
ki turo min ta wannan number din da ta whatsapp 09097853276.
Banda VTU bana so in kinyi babu ruwana.

By
*GARKUWAR FULANI*
3/23/21, 5:06 PM - ": Ɗinshi, ta ɗan shafa, wani irin Yar-yar haka tsikar jikinshi
ta mimmiƙe a take wani abu yaji yana game jikinshi.
Ita kuwa ba tare da ta fahimci ina ta taɓa ba, ta kuma yi sama da hannun hakan yasa
yaji.
Kamar tana mishi wani abune da zai iya tafiya da numfashin sa.

A hankali yace.
"Ha'ahhhhsshh".
Da sauri ta juyo lokacin kuma hannunta ya isa kan gunshin.
Zaro snglet ɗin tayi ta gaba.
Kana ta tura hannunta ta baya ta jawo, ta fito dashi, tare dasa hannunta biyu ta
ɗagoshi tayi sama dashi.
Karo na forko kenan da taga surar jikinshi ziraran miraran tana cikin haiyacinta.
Domin wacca ranar da har ta riƙe baki robar wondonshi bata cikin haiyacinta.

Cikin wani irin yanayi ta zubawa faffaɗan kekyawan ƙirjinshi ido, wanda tattausan
gargasa tsilli-tsilli ya yi masa ƙawanya.

cire mishi tayi.


Kana yace.
"To sasu cikin washing machine ki wonkesu."
To tace kana ta tattarusu ta juya ta nufi inda washing machine ɗin yake.

Shi kuwa sunkuyowa yayi ya cire gajeren wondon ya rage dagashi sai boxes.

Ita kuwa buɗewa tayi ta sakasu ciki.


Da sauri ta juyo jin yana ce mata.
"Amshi wannan ma kisa".
Da sauri tayi ƙasa da kanta sabida ganinshi haka yayi matuƙar zuwamata a bazata.
Ya razanata.
Rumtse idanunta tayi kirib.

Ajiyeshi yayi a kafaɗanta kana ya juya ya shiga cikin bath ɗin.

Ya fara sakarwa kanshi ruwan ɗumi ya kori duk ƙarnin kana ya fara sa sabulu.

Ita kuwa da sauri ta sasu.


Ciki ta wonkesu a gaggauce.
Ta tsanesu, kana ta shanyasu inda taga ya shanya mata zaninta randa suka dawo,
rangadin.
Tana gamawa ta fita.

Shi kuwa kusan awa ɗaya yayi yana murza jikinshi.


Allah yasani baya son ƙazanta ko kaɗan bare ƙarnin jini.

Koda ya fito sha biyu tayi, har ta wuce.


Kimtsawa yayi cikin wasu manyan kayan yadi Getzner mai masifar kyau da tsada lemon
green kalanshi, sai aikin da aka yarfawa babbar rigar da zare Royal blue, mai ɗan
karen kyau.

Hularshi Royal blue da ratshin lemon green da black blue kaɗan kalanshi mai kyau.
Wasu takalma masu taushi da kyau Black blue, wani turare ya fesa mai ɗan karen
daɗin shaƙa.

A hankali ya fito falon sabida ƙarfe ɗaya dai-dai lokacin.


A konce ya sameta bisa 3 str da alamun bata da lfy.
Cikin gajiya yace.
"Yunwa nakeji".
Jin hakane yasa ta taso a hankali.
Bayanshi tabi.
Kujera yaja ya zauna.
Ita kuwa gefenshi ta tsaya,
gasesshen naman tasa mishi a plate kana ta tasa mishi daddaɗan romon.
Sannan ta ɗan ɗebi haɗin kebeji da nama tasa mishi.
Spoon and fork tasa mishi kana ta ajiye mishi a gabanshi.
Hannunta ya zubawa ido yana kallon jan lallen da tayiwa yatsunta, sai kuma ya ɗan
kauda kanshi.
Ita kuwa flaks ɗin tea ta jawo.
A hankali tayi taku zuwa jikin show glass ɗin shi.
Buɗewa tayi cup and tea spoon ta ɗauka.

Zama tayi jin cikinta na kartawa.

Tea ta haɗa mishi kana ta miƙo mishi amsa yayi tare da cewa.
"Jazakallahu khairan". Tea ɗin ya kurba ba tare da yaci komaiba.

Ita kuwa a hankali ta kifa ƙirjinta kan, table ɗin tare da rumtse idanunta.
Murya can ƙasa tace.
"Amin".
Ido ya zuba mata, har saida ya shanye rabin kofin.
Sannan ya fara cin naman.
Ido ya lumshe jin ɗanɗanon naman ya ratsa mishi jijiyoyin baki, yawunshi sun
tsinke.

Yana kallonta yana ci, har saida ya cinye na plate ɗin data zuba mishi tas, kana ya
shanye tea ɗin gyatsa yayi tare da cewa.
"Alhamdulillah".
Miƙa wa yayi ya nufi wurin washing hand Baby, wonke hannunshi yayi kana ya kuskure
bakinshi.
Zuwa lokacin har an kira sallan azahar ana gab da shiga Masallacin.

Da sauri ya fito. Ba tare da yace mata komaiba.


Ba kowa a falon, sai dai yaji motsin Ummi a kitchen.
Da alamun ta fara suya ma.

Da sauri ya fita, a can masalacin ya samu su Jalal.


Ita kuwa Aysha a hankali ta miƙa ta tattara plete da spoons ɗin da yayi amfani dasu
da kofunan, ta fito falon.
Tanata haɗa zufa.

Kitchen ta shiga.
Nan ta samu Ummi da Saratu suna ta aikin suya
Larai kuma tana can tanayi musu nasun.

A hankali tace.
"Ummi kawo in karbeki jekiyi salla kinga har lokacin ya tafi".

Cikin kula Ummi tace.


"Zaki iya kuwa Aysha nafa lura baki da lfy".

A hankali tace.
"Zan iya jekiyi salla".

To tace kana ta fita ta tafi.

Ita kuwa ta amsheta.

Tana idar da salla ta dawo tace.


"Jeki kwanta ki huta".
Batayi musuba sabida tana jin masifeffen ciwon ciki jikinta har rawa yakeyi.

Wonka ta farayi wai ko zata denajin zufar.

Tana fitowa tasa wata tattausan atampa, riga da siket, kalarta orange mai kyau sai
rashin yellow-yellow kaɗan a ciki.
Batayi wata kolliya ba, amman tayi kyau sosai kalar kayan yazo kusan iri ɗaya da
kalan fatarta,
ɗinkin ɗan ɗagos.
Ɗaurin ɗankwali mai sauƙin tayi.
Kana ta fesa turare.
Da sauri ta konta jin cikin ya murɗa ko mayafin bata yafaba.

Tana kwanciya kiran Hibba na shiga wayarta.


Da sauri ta ɗauka tare da cewa.
"I miss you Hibba".
Murmushi tayi tare da cewa.
"Nanda wata ɗaya dai zakuzo auren Ya Haroon sai kin mana wata uku muma yadda nayi
muku".
Dariyar ƙarfin hali tayi tare da cewa.
"Har biyarma zanyi".

A hankali ta juyo ta kalli Ummi dake bakin ƙofa tana sallama.


"Wa alaikissalam. Ummi shigo mana".

"A a sauri nakeyi ki fito Sheykh ne yace kije".

Fuska ta kwaɓe tare da cewa.


"To".
Hibba ce tace.
"Aunty Aysha bawa Ummi wayar".
Da sauri tace.
"To Ummi ga Hibba zaku gaisa".
Murmushi Ummi tayi kana ta juyo tazo ta amshi wayar.
Sannan suka fito tare, da mayafin a hannunta.
Tana worworeshi ne ta nufi falonshi.

A falon ta sameshi, zaune a Dinning area.


Kujera ya nuna mata, a hankali ta zauna.
Shi kuwa tasowa yayi ya dawo kujerar dake kusa da ita.
Foodflaks ɗin ya buɗe, plate ɗin da ya ɗauka a show glass ɗinshi.
Yasa mata Special Arish da haɗin naman da kwai.
Da kuma na Kabejin.
Tura mata gabanta yayi tare da cewa.
"Kici".
Fuska ta ɗan yamutsa tare da cewa.
"Banajin yunwa".

Tea ya haɗa mata tare da miƙo mata yace.


"Kici ko".
Tea ɗin ta amsa sanin ruwan ɗumi ne.

Shi kuwa ido ya zuba mata dole yasa taci.


Bayan ta ɗanci ne yace.
"Meyake miki ciwo".

Kai ta girgiza alamun babu.


Hularshi ya ɗan tura ya maidashi ƙeyarshi kaɗan tare da cewa.
"Kenan ƙarya Ummi tayi cewa baki da lfy kuma tunda gari ya waye bakici komaiba".
Da sauri tace.
"A a ba ƙarya bane".
"Uhumm!". yace tare da tura mata plate ɗin dole taci, kaɗan kana tace ya isheta.

Miƙewa yayi tare da cewa.


"Meke miki ciwo?".
A hankali itama ta miƙa tare da cewa.
"Ya bari".
Kanshi ya gyaɗa tare da cewa.
"To muje kiyi min tausa bayana ciwo".

Ya ƙarashe mgnar yana kamo hannunta suka nufi bedroom.

Da goran zam-zam a hannunshi.


Bedside drower'n ya buɗe.
wasu magunguna ya fitar, ya ɓalli guda biyu a ciki ya miƙa mata.
amsa tayi,
"Sha wannan sauran na wancan wotan ne". Yace mata.
sashi a baki tayi shi kuma ya miƙo mata goran zam-zam ɗin ta sha ta haɗiye mgnin.

Gariyar jikinshi ya zare ya saƙala cikin durowa, kana ya cire rigarma ya saƙala.
Hakama dogon Wondon da hularshi.

Hannunta yaja suka hau kan gadon.


A nitse yace.
"Ɗan daddanna min bayan".
Ya kwanta a kife.
Shiru tayi sabida rawan da jikinta keyi.

Juyowa yayi ya ɗan kalleta tare da cewa.


"Umarnine fa ba shawaraba".

A hankali tace.
"Yah Sheykh cikina marata ciwofa".
Jawota jikinshi ya kontar da ita, kana ya juyata rigingine.
Hannunshi yasa kan cikinta.
A hankali ya ture rigarta sama kaɗan.
kana yayi ƙasa da siket ɗin.

A hankali yake shafa mararta-ta yanayi yana ɗan lallatse wurin da danneshi.
Shiru tayi sabida tanajin daɗin yadda yake matan.
A hankali ya ɗan manna bakinshi kan goshinta.
Kiss ya manna mata tare da cewa.
"Na sani ai baki da lfy, ɓoye min kikeyi. Sannu".
Kanta ta gyaɗa tare da lumshe ido.
Cikin sanyi tayi bacci tare dasa hannunta kan sajenshi lokacin data juyo ta konta a
rigingine.

Gyara musu kwanciyar yayi.


Lokacin ɗaya sukayi baccinsu.

Ummi kuwa da Saratu cikin sauƙin suka gama aikin hajji.


Jannama sai gobe.
Bayan sun gama suyan ne, Ummi ta dama musu kunun shinkafa kyau.
tasa manyan flaks.

Sannan ta koma ɗakinta itama ta ɗan kwanta.

A can jihar Tsinako kuwa, sosai fa shirye-shirye bikin Haroon da Jannart ya


kankama.
Tuni an haɗa kayan lefe a saura kaiwa kuma sai bikin yazo a kai.
Haroon ya shiga ribibi.
Yau tunda gari ya waye baiyi waya da Jabeer da Ibrahim ba, sai yakeji kamar shekara
yayi baiyi mgna da suba.
Kiran Sheykh ya farayi sai kuma ya tuno, yanzu duk inda yake lokacin baccinsa ne,
in kuma baiyi baccinba to yana babban uzurin da bazai barshi ya ɗaga wayar Bama.

Umaymah kuwa tunda safe tayi mgn da AYSHA data kirata tayi mata barka da salla.

Ibrahim ma ya kira Jabeer ba'a ɗagaba.


Wayar Aysha kuwa Rafi'a da sauran ƙawayensu duk sun kikkira.
Bappa ya kirata.
Hakama Junaidun da Binto budurwar ya Gaini.

Sannan ƴan uwanta ahlin Abboi duk sun kirata.


Wani Ummi ta amsa wani ta bari.

Kiran salla ne ya tadashi a bacci.


A hankali ya zare jikinshi daga nata.
Ya shiga bathroom yayi al'wala kana ya fita sukaje sukayi salla.

Ƙarfe huɗu dai-dai ya kuma dawowa.


Dasu Jalal a falon suka zauna wurin Ummi suna cin soyayyan naman.

Shi kuwa cikin ɗakin nashi ya wuce.


Har yanzu tana bacci.

Wayarshi ya ɗauka Haroon ya fara kira, sukayi hira kana ya kira Ibrahim.

Yana cikin mgna dasune yaga ta tashi da sauri.

Sauƙowa tayi tana kallon jikinta, dasa hannun ta shafa bayanta dai-dai mazaunanta.
juyowa tayi cikin tsarguwa irin ta macen da takejin alamun jikinta ya ɓaci.

Ta gefen ido ya kalleta ganin ta juya zata nufi hanyar fita.


Da yatsarshi ya nuna mata jikin sawunta, da jini ke ɗan gangarowa.
A hankali alamun yanzu ya samu tsinkowa yadda yakeso.
Dan tun lokacin data shiga yin wonkan idi taga zubowanshi kaɗan sai kuma yanzu.

Ganin ta tsaya ne ya sashi kwaɓe fuskarshi tare da nuna mata hanyar bathroom nashi
yana cewa.
"Kiyi sauri ki shiga kada ki samin najasa a tsarkakken ɗakina".
Hannu tasa ta tattare bakin siket ɗin kana ta nufi ban ɗakin.

Tana shiga ta ɗan leƙo tare da cewa.


"Ayyah Yah Sheykh dan Allah a kawo min zani mana".
Shiru yayi itama shiru tayi tana leƙenshi.
da alamu abu yake rubutawa a wayarshi.
Saida ya gama har ta buɗe baki zatayi mgna.
Sai taga ya miƙe ya fita.

Bai kula su Jamil da Affan ba ya wuce.

Yana buɗe durowar, ya shaƙi ƙamshin sabbin kayayyakin dake jere.


Wata doguwar rigar material Sky blue ya ɗauko da ɗan kwalinta, ganin akwai rasin
fari a jikine yasashi ɗaukar mata farin gyale.
Har ya rufe zai juya sai kuma ya dawo.
sunkuyowa ya ɗanyi. Inda yaga jerin bra and panties ɗauka mata yayi fara.
Sai kuma yaga audugar mata a gefe.
Kwaya ɗaya ya zaro kana ya juya ya fita.

A kan gado ya ajiyesu.


Kana ya juya ya fita ya koma falo bai ce mata komaiba.

Sake leƙowan da tayine bayan tayi wonka, taga ya ajiye mata kaya kuma ya juya ya
tafi.

Da sauri ta fito da towel ɗin shi a jikinta.

Sauri-sauri ta kimtsa jikinta,


ta shirya tsab, sabida taji sauƙin marar tata sosai.

Bathroom ɗin ta koma ta wonke wanda ta ciren ta shanyasu a cikin, kana ta fito.
Gaban dreesing mirror ta tsaya, turaren shi ta fesa, kana ta juya ta fito.

Hanyar fita ta nufa, shi kuwa yana tsaye ta sameshi da alamun wani wurin ya nufa,
har taje bakin ƙofa yace.
"Zo".
Ɗan juyowa tayi ta kalleshi ganin kamar bashine yayi mgnarba, yasa ta juya ta nufi
hanyar fita.
"Zo". Ya kuma cewa.
A hankali ta juyo, ta nufi inda yake gabanshi ta ɗan tsaya.

Kanta a sunkuye.
"Waya baki izinin samin turarena?".
Da sauri ta ɗan kalleshi tare da girgiza kai alalum a a.
Fuskar shi ya tsuke tare da cewa.
"Ƙarya nayi miki kenan".
Still kanta ta jujjuya, shi kuwa kallonta yayi sama da ƙasa ya kalli iya tsawonta
da ɗan jikinta da wuraren da sukafi abki a jikinta welcome and bay-bay ɗinta.
"Baki da turaren ne?".

"Inada shi".

"To meyasa kika samin nawa".

Baki ta ɗan zumbura tare da cewa.


"Nifa bansa maka tutarenka ba".
Tana faɗin haka ta juya ta nufi hanyar fita.

Da ido ya rakata, tana fita shi kuma ya buɗe ƙofar da zata sadashi da Garden ɗin da
ke bayan sashin nasa.

Washe gari kuma ranar suyan jan nama, sosai Aysha ta tsaya kan aikin, dan cikinta
yabar ciwon nanda nan sukayi aikinsu suka gama.

Haka dai akayi shagulgula bikin ƙaramar salla lafiya.

Yau kwana huɗu da yin salla a wuni na biyar ne.

Affan da Aunty Juwairiyya kusan a tare suka shigo.

Wani roba mai kyau Affan ya miƙa Aysha tare da cewa.


"Aunty ƙarama gashi inji, Mami a kawo miki".
Murmushi tayi tare da amsar robar.
Soyayyan namane yayi kyau ya samu kekyawan aiki sai nason mai yakeyu.
"Kai a lallai nako gode sosai".
Murmushi yayi tare da cewa.
"Wai tasan naku duk muke haɗuwa muna cinyewa, wai kowa ya bar na gidansa yazo ya
cinye naku".
Murmushi Ummi tayi tare da cewa.
"Tayi gsky ai haka kuke gaku bakwa gajiya da cin nama kamar ba Fulani ba.
Gwara ma Jalal shi bai fiye damuwa da namaba amman Kai Affan Jamil Imran da
Sulaiman ko kuraye sai haka".
Murmushi sukayi.
Kana Aunty Juwairiyya ma ta miƙo mata robar da tazo dashi tare da cewa.
"Gashi wannan a bawa Sheykh".
Fuska ta ɗan yamutsa tare da cewa.
"A a barshi kawai".

Shiru Ummi tayi dan tasan za'ayi hakan.


Ta rasa dalilin da yasa Aysha batason kyautar komin na wurin Juwairiyya da Hajia
Mama.
Su kuma basa gajiya da ba amsa takeyin ba sai sun bata.
Cikin tsareta da ido Juwairiyya tace.
"To aini ba ke na bawaba Sheykh nace a bawa".
Fuska a daƙile tace.
"Bazan bashi ba, bazai ciba.
Kije kici abunki. Baya buƙatar nakin".
Da mamaki Affan yace.
"To Aunty ƙarama meyasa".
Juyowa tayi ta ɗan kalli Affan tare da cewa.
"Ita ai tasan dalili".
Daga nan ta juya ta nufi ɗakinta.
Sosai Affan yayi mamaki.
Ita Juwairiyya kuwa, ciki takaici tace.
"Uhumm lallai ma yarinyar nan, bansan me take nufi da niba, ban san me nayi mata
ba, shiyasa yanzu ni bana ko son shigowa nan".
Ta ƙareshe mgnar tana miƙewa zata fita.
A hankali Ummi tace.
"Kiyi haƙuri JUWAIRIYYA KINSAN abubuwan sai a hankali kada ki damu, kin san mutun
in yanada ƴar matsala wasu lokutan ma, ba yin kanta bane".
Uhum kawai Juwairiyya tace ta fita.

Sukuwa sukaci gaba da hirarsu.


Washe gari Hajia Mama ta aiko hadimanta su kawowa Sheykh dambun nama.
Suna shiga tace, suje su rabashi an basu.

Dama Ummi kam tasan za'ayi hakan.


Sheykh dake shigowa kuwa cewa yayi.
"Ke aka bawa ne da zaki kyautar dashi".
Fuska ta ɗan yamutsa tare da cewa.
"Bazaka ci bane".

Amsar kwanon yayi a hannun Ummi tare da cewa.


"Kuje kuce ngd".

Daga nan ya nufi ɗauki shi.


Da sauri ta miƙe tabi bayanshi.

Yana shiga ya ajiye kwanon kan Bedside drower'n.


Ɗauke kwanon tayi tare da cewa.
"Dan Allah dan Annabi kada kaci, ka barshi, in dambun kakeso ai nayi maka".
Taɓe baki yayi tare da cewa.
"Nata yafi daɗi akan naki ai".
Da sauri ta kalleshi idonta na cicciko da hawaye.
Juyawa tayi ta fita da kwanon.
"In kinje kin boye kizo".
Yace mata, to tace.
Ai kuwa taje ta zubar dashi ta bawa Saratu kwanon tace ta maida mata.

A zaune ta sameshi da wata leda a gabanshi.


Nuna mata ledar yayi tare da cewa.
"Gashi ni na mance tun zuwanmu Umrah Aunty Hafsat da Umaymah suka bada sukace in
baki".

Sunkuyowa tayi ta ɗauki ledar tare da cewa.


"Ngd matuƙa Allah ya biya musu buƙatunsu".

"Amin Amin". Yace.


Juyawa tayi ta fita.

Shi kuwa wayarshi ya zaro yabi bayan kiranda Haroon yaketa mishi.

Ita kuwa Aysha tana shiga ɗakinta ta buɗe ledar.


Turarukane masu kyau da ƙamshi.
Harda setin na miski da manshi da samubulunshi da turaren.
Taji daɗin su sosai.
Dan dama yanzu take shirin tayi wonkan tsarki.
zata ci gaba da salla daga la'asar.

Wonkanma ta shiga, ta fitowa tasa ɗaya daga cikin dogayen rigunan da suka turo
mata.

Yau kwana goma da yin salla ya kama saura kwana sha biyar auren Haroon da Jannart
ƙanwar Juwairiyya.
Tako ina shirye-shiryen biki ya kankama.
Washe gari kuwa su Aunty Hafsat da ahlinta duk suka zo.

Kai tsaye masarauta Leddi julɓe suka nufa.


Daɗi a wurin Sitti babu bayani.
Ga ƴaƴanta ga jikokinta, dan Umaymah ma ta kasa jira su iso wurinta randa sukazo da
safe suka iso ita kuma da yamma ta iso.
Farin cikin Sitti da Jadda basa faɗuwa.
sai dai duk sanda sukayi irin wannan haɗuwar, yana tono musu tabo da damuwarsu da
tashin hankali su.

Hibba ce ta kira, Aysha, take sanar mata.


Su Aunty Hafsat sun iso. Yanzu an fidda ankon aure da tsara duk abubuwan da zasuyi.
Kwanan Umaymah uku a can ta koma ita da Hibba da Isha yar Aunty Hafsat budurwa,
kamar Hibban komai na biki Umaymah ta shiryawa Aysha shi.

Yau auren kwana bakwai bikin.


Suna zaune shida Ummi suna tsara tafiyar tasu.
Dan dole Juwairiyya zataje, amman zata tafi da Ya Jafar da yaransu da Jalal.
Su kuwa zasu tafi da Jamil da Ummin.

Sai Hajia Mama da su Ramla da Batool da har yau bata komaba.

Kiran Haroon ne ya shigo wayarsa.


Bayan sun gaisa ne yake cewa.
"Wai kai Sheykh yaushe zaku zone? Dudufa yau saura kwana bakwai ne, kuma daga gobe
za'a fara hidimomin".
Da sauri yace.
"Kai haba Haroon ka nitsu mana kaja numfashi kayi mgna a hankali.
Ni dai bazan je duk sauran shagulgula kiɗe-kiɗe da raye-raye kuba bazan ce kada
kayi bane, sanin Abun harda Aunty Rahma iyayen bidi'a."
Cikin hatsala Haroon yace.
"Za dai kazo kayi mana walima kam".
Kanshi ya gyaɗa tare da cewa.
"Eh walimar maza ba, shima dan Abba da kanshi ne yamin mgn da dan ta kaine ba yi
zamba sabida, ba amfani da abinda ake faɗa a walimar akeyi ba".
Dariya Haroon yayi tare da cewa.
"To Ustazu Allah ya kawo ka lfy".
"Amin". yace
"To yaushe zaku zone?".
Jibi ya bashi amsa a taƙaice."

Daga nan sukaci gaba da hira.

Yau saura kwana biyu bikin kuma yaune zasu tafi.


Aunty Juwairiyya da Ya Jafar da Jalal kuwa tun jiya suka tafi.

Su kuma yau zasu tafi da dare.

Ƙarfe takwas dai-dai jirginsu ya tashi zuwa jihar Tsinako.

Tara dai-dai jirginsu ya sauƙa cikin birnin Tsinaku.

Bayan sauƙansu da wasu ƴan daƙiƙu, aka buɗe jirgin, kana aka fara fita, daki-daki.
Kasan cewar Ummi da Jamil na ta bakin ƙofar sune suka fara fita.
Sheykh Jabeer da Aysha kuwa suna can VIP Side. Hakan yasa kusan sune ƙarshen-
ƙarshen fitowa.

A hankali yake taku cikin nitsuwa da kamala ta nitsastsun malamai magada annabawa.
A hankali ya saƙo ƙafarsa kan step ɗin forko na farfin jirgin.
ido ya lumshe tare da buɗesu yana son jihar Tsinako so mai tarin yawa sabida,
yanada jigo shaƙiƙai masu sonshi fiye da yadda suke son kansu.
Su Umaymah, Haroon, ga ƙarinsu Aunty Hafsat, da Aunty Rahma, da ahlinsu.

Hannunshi yasa ya tattare bakin faffaɗan al'kyabbar jikinshi mai masifar kyau da
taushi tare da sheƙi.

Yanayin garin da ɗan hadari, ko ina yayi lib, garin yayi duhu yayi baƙi mai kyau,
gajumare masu duhu sunyisa sararin samaniya ƙawanya.
Ga wasu kyawawan ciyawi kore shar da suka malale can baya kaɗan, iska mai sanyi ke
busowa tana ratsa jiki da jinin mutanen dake wurin.
A hankali take biye dashi a baya inda ya taka ƙafarsa ya cire nan take taka tata
ƙafar.

Tayi shigar larabawa tayi masifar kyau, kasan cewar tasa Niƙabi baka iya ganin
komai sai fararen idanunta da take ɗan jujjuyawa.

A hankali ya gama sauƙa kan, steps ɗin.


Yayinda ita kuma take step ɗin ƙarshe.
Kanta ta ɗan juyo jin dirin wani jirgi a bayansu yana tashi, yana keta gajumare.
Hannunshi yasa a hankali ya kamo nata, da sauri ta ɗan juyo jin hannunshi cikin
nata.
Takowa tayi ta sauƙo kana ta fara bin takunshi sabida bai rigaya ya sake mata
hannun ba.

Suna sauƙa gefen jirgin kaɗan baifi taku bakwai sukayi ba, suka isa gaban wata
tsaleliyar mota fara ƙal mai sheƙin sabunta, ganin dogarai guda biyu a gefe da
gefen motar sanye da jajayen kaya da surkin kore, sai tabka-tabkan rawuna, ne ya
tabbatar mata su akazo ɗauka.

Shi kuwa tafin hannunshi ta haɗe da nata ya sarƙafe yatsunshi cikin nata.
Wasu dattawane suma sanye da kaya da rawuna amman su ba shigar dogarai sukayi ba,
bisa alama suma, sunada ƴar saurata.

Da sauri suka nufi gabasu.


Suna isa dottawan suka ɗan saki murmushi tare da cewa.
"Barka da isa lfy Malam Jabeer".
Murmushi ya ɗanyi tare da cewa.
"Barka dai Baba Wambai".
Sai kuma ya juya wurin ɗayan tare da cewa.
"Barka da yamma Malam Liman".
Ya ƙarishe mgnar yana miƙa musu hannunshi na dama,
dan dana hagu yake riƙe da hannunta.
Cikin kulawa Malam Liman ya amshi hannunshi tare da cewa.
"Allah yayi maka al'barka ya bada ladan raya zumunci".
Amin Amin yace.
Cikin nitsuwa Aysha ta gaidasu, cike da jin daɗi suka amsa, tare da juyawa suka
nufi motar, da tuni dogaran nan biyu sun buɗe musu, bayan motar.

A hankali suka nufi can yayinda Wambai kuma da Malam Liman suka kama hanyar tafiya
dan motarsu na can woje.

Shi kuwa Sheykh suna isa ya ɗan ja da baya tare da sakin hannunta, ya nuna mata
hanyar shiga da hannunshi.
A nitse ta rusuna kana ta shiga.
Bayan ta shiga ne, ta gyara zamanta tare da lumshe idonta sabida wani irin
masifeffen ƙamshi da sanyi da sukayi mata sannu da zuwa a lokaci ɗaya.
Gyara zamanta tayi ganin yana shigowa, can gefe ta matsa,
shi kuwa yana shiga ya zauna, da sauri dogarin dake gefenshi ya kamo bakin
al'kyabbar jikinshi ya samishi ita, ta ciki. Sannan ya maida ƙofar ya rufe.

A hankali motar ta fara juyawa alamar direba na ciki.

Su kuwa dogaran suka fara bin motar a hankali, har ta gama juya kanta, ta dai-dai-
ta.

Sannan suka fara sauri yadda tafiyarsu zaiyi dai-dai dana motar dake tafiya a
hankali.

A haka suka fito asalin farfajiyar kowa da kowa.


Nan Ummi da Jamil suke cikin motar da aka ware musu.
Kana Baba Wambai Wanda yake Aminin Abban su Jabeer ne ƙut da ƙut, shida Malam Liman
suka shiga motarsu.
Suma dogaran suka shiga tasu motar,
haka suka jera motoci biyar tasu Sheykh ce a tsakiya, ta fadawa a gaba sai tasu
Jamil sannan tasu, sai ta malam Liman sai kuma ta dogarai can baya.

A haka suka nufi masarautar Tsinako. Cikin mota da Sheykh da Aysha suke kuwa,
waya Aysha keyi bisa alama da wata ƴar uwarta ce.
sabida yaga tarin farin ciki a fuskarta.
A hankali ta ɗan juyo ta kalleshi lokacin da Junainah tace.
"Adda Shatu ina mijin naki baki taɓa bashi waya mun gaisa ba, ko bakice mishi
kinada ƙanwaba?".
Da sauri ta ɗan janye idonta tare da cewa.
"Gashi nan, na gaya mishi mana".
Da sauri Junainah tace.
"Ayyah Addana dan Allah bashi wayar."
Juyowa ta kumayi ta kalleshi cikin raɗa dayin ƙasa da murya tace.
"Junainah shi miskiline, yayi fuskar bosawa, baya dariya baya son mutane, kada ki
damu dashi badai gani kina gaisawa da yar uwarki ba, mai ruwanki da wani can
bare".
Da sauri ta juyo ta kalleshi, jin yasa hannunshi ya zare wayar a kunnenta.
Ido ta zuba mishi ganin ya manna wayar a kunnenshi.
Ita kuwa Junainah baki ta tura tare da cewa.
"A a Adda Shatu, shina ɗan uwanane, tunda yana tare dake yar uwata. Kuma ma Bappa
yacemin da baki da lfy shi yake miki mgnin har kika samu lfy, Ni dai ko yayi fuskar
bosawa bashi mu gaisa ina dai ba dukana zaiyiba".
Wani irin bugawa da ƙarfi zuciyarshi tayi jin sautin amon Muryar yarinyar tamkar
sautin amon da bazai taɓa mancewa a duniya ba.
hakane yasa yayi shiru yana jin muryarta na dukan dodon kunnenshi da zuciyarshi,
jin tayi shirune ya sashi yin sassauƙan numfashin tare da cewa.
"Ƙarya takeyi miki Baby sherri take min.
Ni Bana fuskar bosawa, kuma ina son mutane sabida Allah da kanshi yace.
"Walaƙat karram'na bani Adam.
Toni waye da zanƙi mutane, bazan dakekiba kinji ko".
Ya ƙarishe mgnar yana kallonta tare da tsuke fuskarsa ya ƙanƙance idanunsa ya tsura
mata su cikin nata, yana mai son ganin iya tsaurin idonta.
Ita kuwa Aysha da sauri ta janye ƙwayar idanunta Allah ya sani batayi zato ko
tsammanin zaiji abinda ta faɗa cikin raɗaba.
Towai shi wanne irin kunnene dashi a rayuwarsa.

Junainah kuwa cikin jin daɗi tace.


"Yauwa Ina kwana Hamma".
Ido ya lumshe tare da cewa.
"Lfy Baby me sunanki".
Da sauri tace.
"Junainah, wani lokacin Adda Shatu na cemin Junnu ko tace min ƙanwaliya ko tace min
Baby Ummey'nmu kuma tace min Mamana ko tace min auta".
baisan sanda wani murmushi ya subce mushiba.
Lokacin ɗaya yaji son yarinyar a ranshi.
cikin nitsuwa yace.
"Toni kuma da wanne sunan zan kiraki?".
Da sauri ta kuma cewa.
"Junainah dan Bappa na yace in dena bari ana ɓata min sunan.
Hamma kai me sunanka, yaushe zaka kawo mana Addana".
Juyowa yayi ya kalli gefenshi ganin sun isa cikin masarautarsu Haroon.

A nitse Suka nufi Side ɗin Umaymah.


dasu a cikin motar.

Shi kuwa Sheykh Jabeer gyara zamanshi yayi tare da cewa.


"To Junainah, Sunana Muhammad Jabeer, yanzu munyi tafiya sai mun dawo zan roƙi
Bappa a kawo mana ke mu zauna ko".
Cikin jin daɗi tace.
"To Hamma Jabeer Allah ya dawo daku lfy, bari in meyarwa Bappa na wayarshi kar ya
dawo ya sameni."
Kafinma yace wani abun ta katse kiran.

Dai-dai lokacin kuma motar su ta isa bakin farfajiyar shiga Big Part ɗin Umaymah,
parking akayi.
hakama motar Ummi da Jamil.
bin wayar yayi da ido yanajin wani abu na musamman a zuciyarshi.

Ita kuwa Aysha da sauri tasa hannun ta, zata buɗe marfin motar ganin Umaymah,
Hibba, Aunty Hafsat da wasu ƴan mata da samari ƴan saffan-saffa kyawawa masu suffar
larabawa sun fito daga wata babbar ƙofar suna tako wani babban steps masu faɗi dake
jikin barandar wurin.

Zura wayar yayi cikin al'jihunsa.

A hankali yasa hannunshin ya kamo nata, jawota yayi kusa dashi tare da ɗan juyawa
ya fuskanceta da kyau fuskarshi ya haɗe tare da cewa.
"Nine mai fuskar bosawa ko? Ina zaune a gabana kikemin sherri da ƙazafi. Nine bana
son mutane ko wato bana dariya".
Bakinta ta turo ta cinnnashi sama.
Idonshi ya tsurawa tattausan red lips ɗinta masu masifar taushi sai sheƙi sukeyi.
mui-mui tayi da bakin alamun zatayi tsiwar Tata.
Cikin murza bakin tace.
"To kanayin dariyar ne? Ban taɓa ganin k..!"
wani irin zaro ido tayi da ƙarfi cike da bugawar zuciya.
Lokacin data buɗa lips ɗin ta tare da rabasu biyu zata furta kalmar K.

Da sauri ya lumshe idonshi tare da kusanto da fuskarshi kan tata manne gishinsu
wuri ɗaya,
tattausan lip ɗinshi na na sama yasa cikin bakin ta, tare da kamo lip ɗinta na
ƙasa, yasa cikin bakinshi ya zama nashi na sama yana cikin bakinta.

Da sauri yasa tafin hannunshi ya tallabo ƙeyarta da kyau.


Wani irin gigitaccen rugguma yayi mata.
cikin rawan jiki ya c...!
Littafina GARKUWA na kuɗine

By
*GARKUWAR FULANI*
3/23/21, 5:06 PM - ": Idonshi ya lumshe jin fatar idanun sun mishi nauyi.
Wani irin abu yakeji yana yawo a dukka cikin jininshi yana zaga jikinshi, manne
lips ɗinshi da nata yayi, suka haɗe tamkar mayen ƙarfe.

Hanunshi yasa ya ƙara tallabe kanta da kyau.

Ita kuwa Aysha wani irin tsuma jikinta keyi tare da miƙewar tsikar jikinta, a
lokaci ɗaya taji wani irin masifeffen mamaki, tsoro, kaɗuwa, domin abun yazo mata a
baka-ta-tam ba zato ba tsammanin hakan daga gareshi domin bai taɓa gwada yin
hakanba koda a kamace ne.

Jin yadda yayiwa lip ɗin ta wani irin lasa da kuma tsotseshi tamkar ya samu tom-tom
ne yasata.
Yin yunƙuri da kiciniyar ƙwace kanta.
Ronƙofawa yayi kanta da kyau jin zata kawo mishi wargi.
Nauyin ƙirjinshi ya sakar mata ya danne nata ƙirjin da ƙirjinshi, kana ya buɗa
al'kyabbar shi, ya rufesu ruf, wani irin numfarfashi yake fesarwa da sauƙewa a
jere-a-jere.
Cib tayi jin yadda ya mata ƙawanya da jikinshi kana ya sakar mata nauyinshi da
yimata garkuwa da al'kyabbar jikinshi.

Buɗe idonta tayi ta zubasu kan kyakkyawan fuskarshi, da take yalwace da.
Hasken addini, ta ƙawatu da kyawun sura da hali da nagartacen haiba da imani.
Gashin girarsa ta zubawa ido,
tana kallo tare da sajenshi.
a hankali ta shaƙi ƙamshin turaren OudKareem dake tashi a jikinsa.
meda idonta tayi ta lumshe da sauri ganin Umaymah ta iso har gaban motar kusa da
ƙofarsu.
Mutsu-mutsu ta farayi.
Sam ta kasa zillewa.
Hakane yasa ta ɗago hannayenta, tasa bisa fuskarshi ta tallabe gefen hagu da
damanshi ya zama tafin hannunta na kan sajenshi duka biyu.
A hankali ya buɗe kyawawan idanunshi ya zubasu cikin nata.
Da sauri ta janye nata, kanshi ya fara janyewa still dai yana liƙe da lip ɗinta kan
harshensa.
da sauri ta turo kanta jin kamar zai tsinke mata shi.
Ɗouhh haka ya saki mata wani sauti mai kashe jiki da zuciya cikin kunnenta lokacin
daya saki laɓɓan nata.
Da sauri tasa tafin hannunta tana fifita lips ɗin tare dayin rau-rau da ido tace.
"Zafi! zafi!! Zafeeeh!!!." Hannunshi yasa ya kama tsinin hancinta da yatsu biyu
kana ya ƙanƙance idanunsa, cikin wata iriyar fitinenneyar murya yace.
"In kika sake murguɗa min bakin, haka zan miki. In kuma kika sake yimin sherri ko
ƙazafi tsinke bakin zanyi".
cikin kwaɓe fuska tana fifita laɓɓan tace.
"Ka tsinke min baki kamar maye".
Kafaɗunshi ya buɗa tare da ɗagasu sama ya taɓe baki kana yace.
"Mayen ne ai ni. In na tsinkasu haɗiyesu zanyi sai kije in sa miki na Aku kinji
daɗin yin surutu da kyau".
Ya ƙareshe mgnar yana janye al'kyabbarshi daga jikinta yana gyara shi.
Hannunshi yasa ya jawo niƙabinta daya ɗage ya rufe fuskarta tare da cewa.
"Ki rufe fuskarki kar Hibba tayi miki dariya tace kin zama mai dogon baki dengin
jaɓa".
Yana faɗin haka yasa hannunshi ya buɗe marfin motar tare da saƙo ƙafarshi ta dama
waje.
Wani irin murmushi mai cike da tarin.
So, ƙauna, shaƙuwa, tausayi, da kulawa. Umaymah tayi mishi.
Hakama Aunty Hafsat.

Ita kuwa Aysha bakin ta ɗan tura tare da cewa.


"Allah ko sai na gayawa Umaymah ka cinye min lips ɗin a".

Juyowa yayi yana kallonta, tare da murmushi a fuskarshi.


Sai kuma ya juyo da sauri jin Umaymah da Aunty Hafsat su ruggumeshi ta baya.
Hannunshi ya miƙo mata tare da cewa.
"To fito ki faɗa kada in rigaki yin nawa sharhin".
Ture hannunshi tayi ta fito.
Shi kuwa tana fitowa yasa hannunshi ya kamo nata tare da jawota bayanshi.
Da sauri Aunty Hafsat ta sakeshi tare da komawa bayanshi hannunta ta jawo tare da
Ruggumeta tana cewa.
"Masha Allah diyar kirki".
Da sauri tasa hannunta ta yaye niƙabin.

Umaymah kuwa murmushi tayi cikin tsananin jin daɗin ganinsu take kallonsu cike da
so da kulawa tare da cewa.
"Jazlaan naji daɗin ganinku".
Murmushi yayi tare da cewa.
"Muma haka".
Sai kuma ya juyo da sauri ya kalli Haroon da Ibrahim da suka fito can gaban motar
bisa alamu duk Ibrahim ne yaja motar.
Haroon kuwa yana gefen mai zaman banza.
Cikin dariyar tsiya Haroon ya matsoshi tare da ruggumeshi ta gefe, dan su Umaymah
duk sun sakeshi sun koma kan Aysha.
Cikin tsiya yace.
"Ur welcome Mr Jabeer Ustazu ƙalilan iya shege kasiran".
wani irin tsare fuska da gira Sheykh yayi tare da watsa Haroon kallon. "Hegen
munafurcin sa ido".
Ya faɗa tare da Ruggume Haroon da ƙarfi yadda zaiji zafi.
Da sauri Haroon yasa ƴar ƙara tare da cewa.
"Wayyo Aunty Hafsat zai karyan baya in rasa na amarci".
Dariya sukayi dukansu.

Shi kuwa Sheykh ture Haroon yayi yana mamakin subutar baki irin na Haroon, kwaffa
yayi tare da Ruggume Ibrahim murmushi Ibrahim yayi tare da cewa.
"Barka da zuwa Garkuwan Masarautar Joɗa".
Shima murmushi yayi tare da cewa.
"Barka da zuwa, magajin masarautar Leddi julɓe".

Hibba kuwa baki ta tura tare da cewa.


"Aunty Aysha wato kinga su Umaymah ni Ko ki kulani ko?".
Da sauri ta juyo ta ruggume Hibba tare da cewa.
"Oh sorry my Hibba ai ke ta dabance".

Da sauri ta juyo ganin wata kekyawar budurwa kamar Hibba ta gane Azeema ce yar
Aunty Hafsat.
cikin bagwariyar Hausa Azeema tace.
"Wato mu bana musamman bane ko Aunty".
Da sauri ta jawo hannun Azeema ta haɗa su ta ruggume.

Da sauri Umaymah ta juyo ganin Ummi ta fito.


Ruggume juna sukayi cikin jin daɗin ganin junasu sun kasa mgn sai murmushi.
Jamil kuwa da sauri yaje ya Ruggume Abudul-azeez da Sadiq ta baya.
Juyowa sukayi suma suka ruggumeshi suna farin cikin ganin juna.

Sheykh kuwa sake Ibrahim yayi ya kalli Sadiq da Abdul-azeez ya shafa kan ƴan
matasan.

Umaymah ce ta juya ta nufi cikin gidan tare da cewa.


"Ku shigo, maza ku taho ko".
To sukace kana duk sukabi bayanta.

Wani babban falo mai zaman kanshi wanda yake ɗauke da lumtsuma-luntsuman kujeru set
biyu da Dinning table a can babban Dinning area da ƙaton fili a tsakiyar falon.
Suka zauna.
Su Hibba da Azeema sun sa Aysha a gaba.

Haroon da Ibrahim dasu Sadiq kuwa suna ɗaya sashin.

Umaymah da Aunty Hafsat da kansu suka rinƙa kawo musu abubuwan ci da sha.

Bayan sun gaggaisa ne.

Suka ɗan zauna suna hirar Yaushe gamo.

Ummi ce ta ɗan kalli Umaymah tare da cewa.


"Ina Rahma ne ban ganta ba ita".
Aunty Hafsat ce ta amshi zancen da cewa.
"Tab uhum Rahma taji biki ta zauna.
Ɗazu da safe jirginsu ya wuce.
Leddi julɓe, kinsan gobene za'ayi kamu, to taje ita da su Isha dasu Farida, sun
haɗu dasu Juwairiyya sunacan suna shiryawa hidindimun da za'ayi".
Ɗan juyowa sukayi suka kalli Azeema da ke cewa Sheykh.
"Hamma Jabeer zamuje da Aunty Ayshan can ko gobe in Allah ya kaimu".
Ba tare da ya ɗago kanshi bare ya kalletaba ya ɗan jujjuya kanshi alamun.
A a, da sauri Azeema tace.
"Ayyah dai".
Umaymah ce ta ɗaga mata hannu alamun tayi shiru.
Ummi da Aunty Hafsat kuwa murmushi kawai sukayi.
Hibba kuwa ƙasa tayi da muryarta tare da cewa Aysha.
"Zamuje ai".
Kai Aysha ta gyaɗa mata alamun eh.

Haroon kuwa juyowa yayi ya kalli Sheykh tare da cewa.


"Yaushe kace zamu tsaida lokacin walimar?".

Kanshi na sunkuye yana kallon wayarshi yace.


"Na gama mgn da Abba, babu wani Dinner'n da za'ayi.
Madadin dinan shi zamuyi waliman".
Da sauri Haroon yace.
"Wannan ai tatsuniya ce".
Ibrahim ne ya ɗan kalleshi tare da cewa.
"Wlh sun gama mgn da Abba, yace tunima ya gaiyaci manyan mutane duk akan walima
za'ayi.
An gama shirya komai ma, kuma babban wurine aka kama gefen, maza da matane, za'ayi
walima mai kyau da ma'ana.
Yafi akan yin wannan bidi'ar nan da zamuje mu gwamutsu maza da mata a wuri ɗaya a
rinƙa kiɗe-kiɗen da bushe-bushen da raye-rayen banza da wofi".
Murmushi Umaymah tayi ganin yadda Haroon ya haɗe fuska kamar zaiyi kuka cikin
takaici yace.
"To Ni yau ma zan tafi dan inje mu shiryawa kamun da kyau, duk sauran abokanmu zasu
je".
Ya faɗa yana kallon Sheykh, kafaɗarshi ya ɗaga tare da buɗawa kana yace.
"Ya rage naka, Ni nan Muhammad babu inda zanje walimace da ɗaurin aure ya kawoni.
Dan dole in jamaka kunne kasan tsarin zaman aure a musulunci ba a yahudance ba".
Dariya sukayi sosai.
Aunty Hafsat ce ta ɗan gyara zamanta tare da cewa.
"In anyi bikin a can, kana in mun dawo nan anyi walima, washe gari ayi fansan ido
da daren ranar Lahadi da dare zamuyi mother's day, dan ranar tamuce kuma biki
biyune, tunda bamu samu zuwa na Jazlaan ba.
Anyishi babu bikin komai to in sha Allah mu dai iyaye zamuyi namu shagalin wannan
umarnine ba shawara ba, bakuma neman iziniba".
Ido Sheykh ya zuba mata cikin sanyi yace.
"Mom".
Hannu ta ɗaga mishi, alamar yayi shiru.
Sai ta kuma juyo ta kalli Ummi tare da cewa.
"Ummin Jabeer kunzo da shiri ko?".
Cikin murmushin Ummi tace.
"Sosai ma kuwa".
Nan dai sukayi hirarsu da tsara yadda abin zai kasance.

Hibba ce taja hannun Aysha, ɗakin Umaymah Suka shiga.


Suna shiga tayi wani irin tsayuwa tana kallon tsarin ɗakin yayi masifar kyau.
Wasu ƴan mata da manyan mata suka samu a zaune.
Cikin murmushin Hibba tace.
"Aunty Rabi'atu ga matar Hamma Jabeer Aunty Aysha da nake faɗa miki".
Da sauri duk suka juyo.
Masha Allah shine abinda suka faɗa kusan a tare.
Ɗan rusunar da kai tayi ta gaidasu.
Murmushi tayi ganin Aunty. Kubra ƙawar Umaymah dake Ɓadamaya.
Motsowa tayi kusa da ita ganin tana miƙo mata hannu cikin kunya tace.
"Aunty Kubra Ina wuni. yaushe kika zo".
Murmushi tayi tare da cewa.
"Alhamdulillah Aysha.
Ni tun jiya nazo, ina ɗan nawa yana lfy ko?".
Murmushi tayi a kunyace tace.
"Alhamdulillah yana falo".
Nuna mata sauran matan tayi tare da cewa.
"Kinga nan duk ƙawayen Umaymah ne yawanci daga wasu garuruwan sukazo.
Kin san Umaymah taku ta jama'ace".
Sannu ta sake yi musu.

Ita kuwa Aunty Kubra miƙewa tayi tare da kamo, hannun Aysha.
"Zo nan". Tace tare suka fita Hibba na biye dasu a baya.
Juyowa tayi ta kalli Hibba tare da cewa.
"Jeki kira min Hafsat kice ina ɗakin can".
Da sauri Hibba tace to, kana ta juya taje falo.
Ta kira Aunty Hafsat kamar yadda Aunty Kubra ta umarceta.

Tare suka juya suka tafi.

Haroon da Ibrahim da Sheykh kuwa miƙewa sukayi suka nufi wanni babban part dake
bayan na Umaymah wanda yake da yalwan ɗakuna babban falo sai 3 bedroom sai ƙaramin
falo.
Nan suka nufa, wanda akwai wani a gefenshi kuma nanne Haroon zai tare da Amaryarshi
Jannart.

Suna shiga suka samu abokansu.

Hunnu sukayi ta bawa juna suna gaisawa cike da fara'a sukeyiwa Sheykh tsiyar yayi
auren sirri wato dan baya son suje susha rawa ko.
Murmushi yayi tare da cewa.
"Mazarai sarakunan rawa yanzu ai kun samu wurin rawan ko?".
Dariya sukayi.

Aunty Kubra kuwa suna shiga ɗakin.


Ta jawo wani matsakaicin akwati.
wasu zafafan ɗinkuna ta fara fitarwa. Ko wanne da mayafinshi da takalminshi da jaka
ko fosa.
Shigowar Aunty Hafsat ce yasa tace.
"Yauwa Hafsat Ni ina anko ɗin su na ƙawaye da a abokai wanda za'asa a kamun.
Zama tayi gefenta tare da cewa.
"Gashi nan gefenki ɗazu aka dawo dasu daga ɗinki.
Harda na Farida shine fa tun ɗazu ta buwayeni da kira kadafa a manceta".
Jawo ledar tayi ta firfito dasu, kowa da sunanshi a jikin nashi, shiyasa babu wuyan
ganewa.

Kala shida Aunty Kubra ta miƙawa Aysha tare da cewa.


"Gashi dana kamu dana walima dana Dina na wuni, ne a nan sai waɗannan kuma kyasasu
sanda kikeso".
Aunty Hafsat ce ta ɗan kalleta tare da cewa.
"Dinar dai mijinta ya hana, gacan Haroon kamar yayi kuka, Jazlaan kuwa ya gama
karya zancen a wurin Abban su Haroon ɗin".
Dariya sukayi kana Hibba tace.
"Aunty Aysha zo muje ɗakina, ki gani nida Azeema ce kaɗai a can".
Da sauri ta miƙe da tana jin nauyin sun Aunty Hafsat.

Suna shiga ta zauna bakin gadon Hibba tare da cewa.


"Iye ashe dai my Hibba ba dama wurin tsabta".
Murmushi Hibba tayi cike da jin daɗin yaba mata da Aysha tayi.
Ita ko Aysha numfashin gajiya ta sauƙe tare da cewa.
"Yanzu bari inyi wonka wlh na gaji".
Azeema da yanzu ta shigo ne riƙe da ƙaramin yaron Aunty Safiyya wacce itace ƴar
farin Aunty Hafsat kuma itace matar Ibrahim.
Yaron bai wuce shekara Uku bane.
Tace.
"My Aunty kamar tafiyar mota kikayi".
Hannu tasa ta amshi yaron tare da cewa.
"Masha Allah yaron waye wannan mai kama da Jalal".
Hibba ce ta ɗan shafo kansa tare da cewa.
"Aunty Aysha kice kawai mai kama da Hamma Jabeer ko".
Yi tayi kamar bataji Hibba ba.
Azeema kuwa cewa tayi.
"Yaron Aunty Safiyya ce, kin santa ko".
Kai ta jujjuya alamar a a.
Da sauri Hibba tace.
"Itace matar Ya Ibrahim ƙanin Aunty Juwairiyya".
Murmushi ta ɗan yi tare da cewa.
"Ok na gane masha ALLAH".
Tace tana sumbatar goshin yaron.
juyowa suka ɗanyi jin motsin buɗe ƙofa da kukan yaro.
Safiyya ce ta shigo mai kama da Azeema sak.
murmushi Safiyya tayi tare da cewa.
"Iye Aunty Aysha kice kin gane Angon naki kenan".
Murmushi tayi tare da cewa.
"Angona kuma".
Azeema ce tace.
"Eh ai mai sunan Hamma Jabeer ne."
Kai ta ɗan sunkuyar ta kalli yaron tare da cewa.
"Eyeh kai mun gode kuwa".
Kallonta Safiyya tayi cikin sakin fuska.
gyara riƙon da tayiwa ƙaramin ɗanta, Salim tana bashi nono tace.
"Yanzu muka dawo kasuwa akace min kun iso ko ruwa ban shaba.
Azeema kawo min abinci tun safe muna kasuwa".
Da sauri Azeema ta miƙa taje ta kawo musu abinci.
Bayan ta zubane tace.
"Aunty Aysha sauƙa kuci kema bakici komaiba tunda kukazo".
Zatace a a .
Safiyya tace.
"A a dan Allah kada muyi haka dake sauƙo muci, Ni fa yar uwarkice kuma matar abokin
wasanku kinsan ɗan kawuna aka auramin, ni matar abokin mijinki ne kuma Aminiyarki
sannan ƙawar mijinki".
Dole Aysha ta sauƙo sukaci abinci tare.

Sannan ta miƙa taje tayi wonka.


Tana fitowa Hibba na shigowa da jakar data amso a wurin Ummi a can ɗakin dasu
Aunty Kubra suke.

Fita sukayi Safiyya kuma ta shiga Bathroom ɗin.


Nan ta samu ta kimtsa.

Wani Shadda lace red color sai ratsin white blue a jiki wanda kamar zanen bakan
gizo ta saka doguwar rigace
Ta zauna a jikinta ras, tayi masifar kyau, bata wani yi kolliyar azo a ganiba.
Gyalen shi farine ta yafa, bayan ta murza ɗaurin ɗan kwalinta.

Turarenta mai ƙamshi ta fesa.


Kana ta ninke kayan data ciren.
Da sauri Hibba da yanzu ta shigo ta amshisu tace.
"Yauwa bari in kai a wonkesu agoge kadama su tarun miki."
"To". tace, kana ta maida marfin jakarta ta rufe.
Safiyyah na fitowa ta kimtsa itama nan suka zauna suna hira har dai aka kira sallan
magriba.
Bayan anyi magriba anyi ishane.
Duk suka fito babban falon.
Sai Umaymah dake can cikin ƙawayenta da matan abokan Abbansu HAROON.

ita kuwa Aunty Hafsat ta Tara zuriyarsu kab sunata hira.

Suna tsara tafiyarsu da za'ayi gobe jumma'a da hantsi, zuwa Leddi julɓe.
Da yamma ayi kamu jibi a asabar ɗaura aure da hantsi sannan su dawo da amarya da
daren ranar kuwa ayi walimar washe gari Lahadi kuma ranar wuni ce ayi fansan ido da
yamma, da dare kuma ayi shagalin mother's day.
Duk yadda sukaso ayi bidi'a da yawa, Sheykh ya karya musu logo daya samu Ibrahim da
Abbansu Haroon da kawunshi Baban Aunty Juwairiyya dasu Ibrahim da amarya Jannart
ɗin.
Ya dai tsara yadda yaga dama a bikin.
Haroon kamar ya rinka ihu.
In ya kufula sai Sheykh ya koma gefe yana kallonsa yana taɓe mishi baki.

Shi da Ibrahim dama su sunce sai jibi zasuje asabar zasu sammaka da tawagarsu zuwa
ɗaurin aure da ɗaukan amarya.

Washe gari ranar Jumma'a da hantsi jirginsu Safiyya, Hibba, Aysha, Azeema, Aunty
Kubra, da wasu ƙawayen Umaymah da ƙannen baban Haroon jirgisun ya isa birnin
Jalaluddin.
Sheykh kuwa shi tunda sukazo idonshi ma bai sake ganin Aysha, duk da tana ɗan faɗo
mishi a rai lokaci zuwa lokaci sai dai baya bin ta kanta.

Dan hidimomin sun sha kansu.

Suna isa masarautar Jalaluddin.


Kai tsaye suka wuce Side ɗin kakarsu.
Sitti kenan wacce taketa dakon zuwansu dan ganin Aysha matar jikanta mafi soyuwa a
ranta.

Suna Shuga babban falonta Safiyya ta fara kiranta.


"Sitti! Sitti!! Sittin Jadda ko dai kina can wurin tsohon zumanki ne".
Dariya tayi ganin Sitti ta fito da sauri.
hannu ta buɗe wa Aysha irin dai al'adar su ta larabawa.
Cike daso tace.
"Iye masha ALLAH Jazlaan ya samu kekyawar mace mai nagarta".
A kunyace fuska ɗauke da murmushi Aysha ta isa jikinta.
Ruggume ta tayi tare da cewa.
"Sannu da zuwa masarautar julɓe, jikata".

Cikin sakin jiki da ita Aysha tace.


"Yauwa Sitti na sameku lfy?".
Alhamdulillah tace.
Tana kallon tsohuwar da kyau tana gani wasu kamannin Ummey a fuskarta.
Jansu tayi har cikin Bedroom ɗin ta.
Duk jikokinta ne.

Safiyya ce ta zaro wayarta ta kira Aunty Rahama tace mata sun isofa.

Aunty Rahma kuwa dake tsuma Jannart da kayan gyara na al'farma Juwairiyya da Jazrah
da Saddiƙa na gefenta.
Da sauri tace.
"Gani nan zuwa yanzu kuwa, Safiyya".

Tana katse kiran tace.


"Muje Side ɗin Sittiina.
Su Safiyyah sun iso."

A tare suka miƙa suka nufi ƙofar Sitti.

Tafiyar a kwai yar tazara tsakaninsu.

A can Side ɗin Sitti kuwa, Bayan sun zauna Sitti tasa hadimanta sun kawo musu abin
ci dana sha.
Sunaci suna hira.

Ita kuwa Aysha Ishma ƴar Aunty Rahma dake bacci kan gadon Sitti ta zubawa ido.
Duk da bata ganin fuskar yarinyar gaba ɗaya amman ta hango wani irin masifeffen
kama da takeyi mata da Junainah.
Shiyasa gaba ɗaya hankalinta na kan yarinyar.

Hibba ce ta ɗan kalleta tare da cewa.


"Aunty Aysha kici mana, kin tsaya kallon Ishma".
da sauri ta ɗan rusuna ta fara cin Couscous da miyar hanta da Sitti tayi musu da
kanta.

Suna shigowa Aunty Rahma ta tsaya tana kallonsu cikin sakin fuska tace.
"To yau duk kamar takuma ta zama ɗaya ina surkar tawa".
Sitti ce ta kalleta cikin son yar autar tata tace.
"Gata nan a gabanki".
Ta ƙarashe mgnar tana nuna mata Aysha dake zaune tana fuskantar gado.
Ɗan juyowa Aysha tayi da murmushi a fuskarta.
Da sauri ta juyo gaba ɗayanta tana kallon Aunty Rahma cike da mamakin tsananin
kamarta da Ummeynta, hatta muryarsu iri ɗaya.

Da sauri tayi ƙasa da kanta, jin ta zauna kusa da ita.


Cike da Muryar mamaki tace.
"Aunty Rahama ina kwana".
"Lfy lau Alhamdulillah my surka ya ɗana, Jazlaan".
"Alhamdulillah yana lfy". tace fuska a sake tare da alamun kunya da kuma al'hinin
abin da take gani da ji na kamanceceniyar fuska da murya.
Sitti ce tayi dariya tare da cewa.
"Tab lallai kuwa da yana kusa da kinsha tsuka, kin san baya son kina ce masa ɗanki
dan yace ya fiki".
Safiyya ce tace.
"Tab ai Hamma Jabeer baya son ace ta fishi, sai yace.
"Dan wata biyun ne wani abun".

Dariya dai sukayi ita kam Aysha.


Ta shiga ruɗani kamannin.
Ƴarinyar da aka kira da Ishma da Junainah sun bata mamaki, sai kuma ga kamannin da
yafi bata tsoro ma yanzu kam ko murya da dariyar Ummey nata irin na Aunty Rahma ne.
Ya ilahi ya mujibadda'awati".
Ta faɗa cikin ranta.
Lokacin da Ishma ta taso zaune daga baccin da takeyi, har kamar zata faɗi.
Da sauri tasa hannu ta tare yar yarinyar da bazata gaza shekara biyar ba.
Da sauri ƴarinyar ta manna kanta a jikinta tare da cewa.
"Mommy zansha ruwa".
Da sauri ta sunkuyo kan yarinyar hannunta tasa ta dafa goshinta, cikin sanyi tace.
"To ga ruwan buɗe baki". Ta ƙareshe mgnar tare da ɗaukan bottle water mai ɗan
sanyi dai-dai misali, tana buɗe marfinshi.
Juyowa Ishma tayi jin baƙuwar murya.

Cikin sauri ta kalli Azeema tare da cewa.


"Laa Aunty Azeema kalli Aunty Ayshan Hamma Jabeer tazo".
Tayi mgnar da alamun tasan Aysha a hoto.

Murmushi tayi tare da sa mata bakin gorar ruwan a baki.


Cikin mussuke ido ta buɗe baki ta fara shan ruwan.
Aunty Rahma kuwa, kallon Aysha take cike da ƙauna.
Aunty Juwairiyya ce ta ɗan kalli Aysha cikin yanayin da bazaka gane manufarshi ba
tace.
"Sannuku da zuwa yau kam gaki a masarautarmu tushenmu, gaki ga Sitti kakarmu data
haifi babana ta kuma haifi Mamansu Sheykh da Ya Jafar dasu Jamil jininmu ɗaya".
Ta ƙareshe mgnar cikin nuna kusanci da dangatakar dasu Sheykh na jinine.
Kai Aysha ta ɗan juyo ta kalleta,
murmushin gefen baki tayi,
dan ta gane manufar Aunty Juwairiyya tana nuna mata cewa su jini ɗaya ne, itace
bare a tsakaninsu.
Kai ta gyaɗa tare da cewa.
"Eh yau kam gani ga Sitti ga Aunty Rahma".
Ta ƙareshe mgnar tana wata mgnar a zuciyarta.
"Uhumm Aunty Juwairiyya kenan, ai dama saida ɗan gari akanci gari da yaƙi, kina
matsayin yar uwarsu kuma kike cutar dasu, in da zasu sani da bazasu aminta da
keba".
Muryar Ishma ce ta katse mata mgnar zuci da takeyi.
"Aunty Aysha ina Hamma Jabeer".
Kanta ta ɗan shafa tare da cewa.
"Yana Tsinako".
Da sauri tace.
"To shi bazai zo bane?".
Gyara zamanta tayi tare da cewa.
"Zai zo".
"Yaushe?". Ta kuma tambayarta a gajarce.
murmushi ta ɗan yi tare da cewa.
"In Sha Allah gobe zasu zo".
Allah ya kaimu ta tafaɗa tana wasa da jelan gashin Aysha dake bisa kafaɗarta.

Aunty Rahma ce ta ɗan harareta tare da cewa.


"Maza tashi a jikinta ki barta ta huta".
da sauri ta ɗan zame ta sauƙa ita kuwa.
Aysha kai ta ɗan karya tare da cewa.
"Aunty Rahma barta".
Safiyya ce tace.
"Ahyya baki san Ishma bane da shegen surutu da son jiki".
dariya sukayi ganin yadda Ishma ta zumbura baki.
Sitti ce ta miƙe tsaye tare da kallon jikokin nata da yar autar tata, tace.
"Toh maza ku tashi muyi sallan azahar, in mun idar ku isa wurin Jadda ku gaisa."
Kusan a tare suka mimmiƙe, Aunty Rahma ce ta kamo hannun Ishma tare da cewa.
"Jadda ya fita, ai ɗazu ya kirani yace in masa abincin dare, wai ya ɗan fita zai
kai dare kafin ya dawo".
Dariya Sitti tayi tare da cewa.
"Uhumm kai Jadda wato ki masa abincin dare. In kun koma kuwa naga wa zai ce ta dafa
mishi".
Safiyya ce tace.
"Oh zai ci girgikin yar autarsa".
Ita dai Ramatu murmushi tayi tare da cewa.
Aysha Juwairiyya Jazrah Safiyya mu tafi ɗakina".
To sukace kana suka bita a baya.
Har zasu fitane Sitti tace.
"A a Aysha dawo nan, ke kam baƙuwa tace ga masauƙinki".
Murmushi Aysha tayi kana ta juyo ta dawo sabida tafi gamsuwa da zama kusa da Sitti
akan a tsakiyar Juwairiyya da Jazrah dake mata wani irin mayataccen kallo.

Haka dai sukayi sallan azahar,


kana suka fara shirin kamu.
Wanda tuni ango Haroon da tawagar abokanshi sun iso.

Anayin Sallan la'asar suka fara.

Sai gab da magriba suka tashi.


Ranar kusan kwanan zaunen sukayi anata hirar yan uwantaka.
Yayinda Aysha bata gajiya da jin muryar Aunty Ramatu da kallon fuskarta da fuskar
Ishma.

Basu samu sun isa wurin Jadda ba.


Sun bari a akan sai gobe da safe in Allah ya kai rai.

A can Tsinako kuwa, gaba ɗaya al'ummar masarautar Tsinako da baƙi abokan Abbansu
Haroon dana kakansu Sarki.
Da kuma baƙi na nesa dana kusa duk an kwana cikin shirin, tafiya ɗaurin auren.
Masu tafiya a jirgi ƙarfe tara jirginsu zai tashi.
Masu tafiya a motoci kuma sammako zasuyi.
Sabida sha ɗaya na safe za'a ɗaura auren.

Haka kuwa akayi washe gari da safe masarautar Jalaluddin, ta fara amsar baƙi tako
wani saƙo na ƙasar Nigeria.

Fadar masarautar dama farfajiyar ta cika tayi tab da baƙi da ƴan gari, tako ina
halarta mutane keyi.

Karfe sha ɗaya dai-dai na safe taron al'ummar musulmi suka shaida ɗaurin auren
Haroon da Jannart.

Bayan an ɗan wawwatse mutane duk sun kama hanyar komawa inda suka fito.
Sai Abokan ango da zasu ɗauki ƙawayen Amarya da wasu yan uwa.
Dan amarya dasu Aunty Juwairiyya da Jazrah da Aunty Rahma Ishma da ƙannen mamansu
Jannart duk sun tafi a jirgi, da ango.
Safiyyah da Aysha da Azeema da Hibba ne kaɗai suka rage.
Dan Safiyyah ce ta hana Aysha tafiya dasu Auntyr Rahma tace, ita tare zasu tafi.
Haka kuma Sitti ma tace haka yasa koda suke ribibin tafiya ita tana bacci a ɗakin
Sitti bisa gadon mulkinta, dan kwanan da sukayi ba bacci yasa duk suna cike da
bacci.

Ibrahim da Sheykh kuwa sune suka tsaya da wasu abokan Haroon biyu, sai sunga duk
mai buƙatar zuwa ta tafi.

Ƙarfe sha biyu dai-dai Sheykh Jabeer da Ibrahim da Munnir da Mansur abokan Haroon
Suka shigo babban falon Sitti.

A nan suka samu Jalal da ya Jafar da Ammar ƙanin Aunty Juwairiyya da Ibrahim wanda
shine yayan Jannart.

Sai kuma Goggo Mairo ƙanwar Jadda da kuma sauran yaran Jadda wanda kishiyoyin Sitti
suka haifa.

Safiyyah na ganin shigowarsu ta miƙe ta nufi Dinning area fridge ta buɗe ta haɗo
musu ya'yan itatuwa masu sanyi, ta gyara kana ta kawo musu.

Bayan sun gaggaisa ne,


Ibrahim ya ɗan kalleta tare da cewa.
"Kun gama shiryawa ko?".
Kai ta gyaɗa mishi al'amar eh.
Sai ta kuma kalli Sheykh dake miƙawa Ya Jafar nonon inabi yana kuma ce mata.
"Sitti fa?".
jujjuya kai tayi cikin falon ta kalli gabas da yamma kudu da arewa.
Gane wai neman inda Sitti takene yasa Goggo Mairo cewa.
"Bata nan ai ta fita".
ɗan miƙewa tsaye tayi tare da cewa.
"Ikon Allah kuma fa da muna nan tare da ita. To ina tayi".
Aunty Salima wacce take itace Babba a yaran Jadda ne tace.
"Nima fa ita nake jira".
Jalal ne ya ɗan kurɓi ruwan sanyi tare da cewa.
"To ko tayi ciki ne".

"Ba mamaki". Goggo Mairo tace.


Cikin nitsuwa Sheykh ya miƙe tsaye, kekyawar al'kyabbar jikinshi ya ɗan buɗa tare
da gyara zamanta jikinshi.
Corridor'n da zai sadashi da special Side ɗin Sitti ya nufa, a nitse.

A can bedroom ɗin Sitti kuwa.


Aysha ce tsaye gaban dreesing mirror bayan ta gama ado da kolliyar ta.
Wani dandatsetsen Shadda lace ne mai masifar kyau da taushi tare da sheƙi ne a
jikinta, ɗinkin Doguwar rigace.
Ta zauna ɗas a jikinta gwanin burgewa da ban sha'awa.

Kalan kayan sun taimaka kwarai wurin burgewa, dark red wine mai masifar kyau, sai
ratsin zare Royal blue mai azabar kyau da sheƙi da aka zubashi suffar zanen ɗawisu.

Turare ta feshe jikinta dashi,


kana ta maida kolbar sannan ta dawo gaban dreesing mirror kujerar ta jawo ta zauna.
Kasan cewar dreesing mirror babbane mai tudu hakama kujerar.
hannu tasa ta fara tsaɓule ribon ɗin da ta tubke himilin gashinta dashi.

A nitse ya iso bakin ƙofar Bedroom ɗin Sitti.


hannunshi yasa ya tura ƙofar,
ɗan wani guntun tsaki yaja tare da sa guiwar yatsunshi biyu ya ɗan ƙonƙosa kofar
sau uku.
Kana ya ɗan tsaya gefe.

A hankali ta juyo kanta ta ɗan kalli bakin ƙofar,


har kamar bazata tashi ba.
Sai kuma ta tuna ta rufe ƙofar lokacin da Safiyya ta shigo ta tasheta kan ta tashi
ta shirya su tafi.
To da zata shiga wonka ne ta rufe ƙofar dan tana jin kunya kada ta fito tana
shiryawa wasu su shigo su sameta.

A hankali ta miƙa tare da juyawa ta nufi ƙofar tana ƙoƙarin warware ɗan kwalinta.

Isowarta bakin ƙofar yayi dai-dai da lokacin ɗaya kuma ɗan buga ƙofar.
Hakan yasa bata gama warware ɗan kwalinba tasa hannu ta buɗe ƙofar dan a zatonta
Sitti ce ko Safiyyah.

Tana buɗe ƙofar sai ta ɗan koma da baya, haka yasa bata ganshi ba.
Bai ganta ba.

Kutsa kanshi yayi cikin ɗakin tare da sallama a bakinshi.


kana yasa hannunshi ya maida ƙofar.
Kasan cewar dreesing mirror yana fuskantar ƙofar shigowan ne, yasa. Mutun zai iya
ganin abinda ke bayansa muddin yana kallon cikin madubin.

Kanshi a sunkuye da alamu wayarshi yake ɗan lallatsawa.

Haka yasa hankalinshi baya kan madubi.

Ita kuwa Aysha, wani irin sassanyan numfashi ta sauƙe a hankali jin daddaɗan
ƙamshin turaren jikinshi.

A hankali ta zubawa bayanshi idanu tun daga kan dudduniyar farar kekyawar ƙafarshi,
har zuwa kan tattausan suman dake kwance lib a ƙeyanshi.
Kasan cewar da yasa hiramin yau yayi irin siririn sakun nanne ya tattare gefe da
gefen hiramin.
Taku uku yayi ana huɗu ya tsaya cak, ba tare da ya ɗago kanshi ba ko ya juyoba,
yace.
"Wannan kallon fa?".
Cikin tsananin mamaki da tsoron al'amarin Sheykh tayi saurin yin ƙasa da kanta.

Shi kuwa Sheykh a hankali ya ɗago kanshi, ya dire idanunshi kan faffaɗan mafubin
daya hasko mishi ita ras a ciki.

Shigarta surarta yanayin tsayuwarta da yadda take wasa da yatsun hannunta da kuma
sumanta dake zube a kafaɗunta sunyi masifar jirkita mishi jiki da jini da kwanya.

Tabbas jikinshi ne ya sanar mishi ana kallonshi.


Shiyasa yace.
"Wannan kallon fa?".
A zatonshi ma Aunty Rahma ce, ko Sitti dan yasan sun iya tsura mishi ido duk da sun
san baya son kallo a rayuwarsa.

Ita kuwa Aysha, Koda tayi ƙasa da kanta digadigin sawunshi ta zubawa ido.

Shi kuwa Sheykh a hankali yaja wani nannauyan numfashi ya sauƙe a hankali.

A hankali ya ɗan juyo fuskarshi ya haɗe tare da cewa.


"Ke da izinin waye kika baro Tsinako kika zo nan?".

A hankali ta ɗan ɗago kanta, kana ta ɗan turo baki,


sannan ta gyara tsuyawarta, tare da cewa.
"Cemin akayi in zo".
Ta ƙareshe mgnar da yin taku biyu zuwa na uku da nufin zata koma gaban dreesing
mirror ta ƙarisa shirinta.

Tana isowa gab dashi, da nufin zata wuce da sauri ta rumtse idanunta.
jin ya...

Littafin GARKUWA na kuɗine Special Group 1k a mako biyi huɗu ake gama Part one da
two. Normal group Kuma 300 a mako takwas za'a gama Part one da two. Idan kina
buƙatar special Group kimin TRANSFER ɗin 1k ta asusuna na Jaiz bank 0005388578 Jaiz
bank Aisha Aliyu Garkuwa. Sai kiyi screenshort na shaidar biyanki ki turo min ta
wannan number da nakeyin whatsApp da ita 09097853276. In kuma Normal group kikeso
na ɗari ukun, shima kiyi min TRANSFER ta ASUSUNA na Jaiz din in baki da halin
turowa ta banki to ki sayi katin Mtn na ɗari uku ki copy numbers ɗin ki turo min ta
WhatsApp 09097853276. BANA SON VTU KADA KIYI MIN TRANSFER'N DIN KATI BANA SO.

By
*GARKUWAR FULANI*
3/23/21, 5:06 PM - ": Yasa ƙafarshi ya ɗan taɗe mata ƙafa.
Da sauri ta rumtse idanunta tare dasa hannunta ta kamo nashi ta riƙe gam.
Haka yasa bata ida faɗuwar da ta kusa yiba.

Shi kuwa Sheykh fuskarshi ya tsuke tare da sa hannunshi ɗaya ya ɓamɓare hannunta
dake ƙamƙame da nashi, kana ya ɗan ture ta.
Da sauri ta kuma riƙo hannunshi jin tayi gefe zata faɗi.
Wani irin ɗan ihun tsoro tasa, jin ta tafi shi kuma ya biyota,
da sauri ta rumtse idanunta jira kawai takeyi taji kanta ya raɗu da ƙasa, sabida
tsoro yasa tama mance ta gefen gado take.
Jin ta faɗa kan tattausan katifar gadon Sittine yasa tayi wani irin dogon ajiyan
zuciya.
Sai kuma ta buɗe idonta da sauri jin ya faɗo jikinta.
Da sauri ta kuma maida idon ta rufe ganin yadda sukeda kusanci.
Fuskarshi na kan fuskarta, hancinshi na gogan mata gemunshi na bisa haɓarta,
goshinsa na kan nata, hakan yasa data buɗe idon nata sukayi kiciɓis da nashi idanun
masu kwarjini.
Cikin jan numfashin tace.
"Wayyo Allah na nauyi ƙirjina zai fashe,
Babba da kai zaka fasamin ƙirji".
Ido ya zubawa lips ɗinta yana ganin yadda take motsasu, sai sheƙi sukeyi.
Haka nan yaji yana kusanto da bakinshi ga nata,
da sauri kuma ya maida kanshi tsakankanin wuyanta da kafaɗarta, ya cusa hancinshi
cikin tattausan suman kanta da ya baje a kafaɗun nata,
wani irin sassanyan numfashi ya zuƙa tare da ƙamshin gashin kanta da jikinta,
wani irin Yar-yar yaji tsikar jikinshi na zubawa suna miƙewa tsaye.
hannunshi ya cusa tsakanin bayanta da katifar, ya ruggumeta gam-gam a jikinshi.

Shiru tayi tana jin yadda yaketa sunsunar wuyanta yana ƙara matseta tare dasa
harshensa yana ɗan lasar fatan wuyan nata.
Tattausan sajenshi na gogar haɓarta, haka yasa tsikar jikinta zubawa.

A hankali ta buɗe idonta ta zubasu kan sajen nashi dake kwance lib-lib tamkar
ciyawar dake samun yabanyar safe da yamma.
sai sheƙi yakeyi da ƙamshi,
da sauri ta ɗan maƙe kafaɗarta jin yadda ya manna hancinsa da bakinshi ya manna
mata wani irin sihirtaccen kiss mai masifar ratsa jiki da zuciya.
Sosai take jin nauyinshi sabida duk jikinshi ya sake gaba ɗaya nauyinshi ya
sakarmata.
Haka yasa tasa tattausan tafin hannunta ta tallabe gefe da gefen fuskarshi cikin
jan numfashin tace.
"Ƙirjina kayi nauyi na tuba sauƙa".

Ƙara matseta yayi a jikinshi kana ya maida bakinshi cikin kunnenta cikin dafeffiyar
murya yace.
"Waya ce ki jawoni jikin naki?
Kuma da izinin waya kika baro Tsinako kika zo nan?".
Cikin fidda nishi tace.
"Ni ba jawoka nayiba na riƙeka ne dan kar in faɗi.
Zuwa nan kuma ai Umaymah ce tace inzo".
ƙara manna ƙirjinshi da nata yayi sannan yace.
"Na'am wato Umaymah ce Allah yace kada ki fita in ba izinin ta?".
Cikin cinna ɗan bakinta sama tace.
"To ba Mamanka bace".
kanshi ya maido ya haɗe fuskarshi da tata, on expected taji yasa bakinshi kan nata.
Lips ɗin ta na ƙasa ya kama da fararen haƙoranshi na gaba ya ɗan ciza ka ɗan.
da sauri tayi zillo tare da buɗe bakinta zatayi ihu, hakan ya bashi damar lalumar
tattausan harshenta yayi mata wani irin masifeffen tsotsa mai gigitarwa.

Ta kasa gane a zahirine ko a mafarki, wani irin kiss yake mata mai masifar ratsa
jiki da zuciya.
Tana gaza nazari ko tunanin gane Sheykh wanne iriyar halittace shi a cikin halittun
bani Adam komai nashi special ne.
Duk da babu wani ɗan adam daya taɓa sumbatarta tanada tabbacin ba ko wani namiji ya
iya irin wannan zazzafan sumbatar Ustazan nan ba.

A hankali tasa tafin hannunta bisa wuyanshi yatsunta ta cusa cikin sumar ƙeyarshi
mai sulɓi.
Shi kuwa Sheykh wani irin kanainaye harshenta yayi da nashi ya naɗe nata cikin
nashi.

A hankali ya fara zaro nashi cikin nata, wanda haka yasa taji wani abu na mata.
Zir, zir, zir a cikin dukkan sasan jikinta, cikin baƙon yanayin daya cusata tayi
wani irin juya harshenta cikin bakinshi ta lalumo harshenshi ta riƙe ƙam ta fara
mishi wani irin shan tom-tom har tana bada wani sautin Douh.

Wani irin tsuma da karkarwa jikinshi ya farayi tamkar mazari, hannunshi ɗaya ya
zaro ya tallabo kanta da kyau.

Dai-dai lokacin kuma Sitti ta fito daga falon Jadda tazo falonta, nan ta samu su
Goggo Mairo duk sun tafi sai Ibrahim da Safiyyah da ƙannen iyayensu.
So bayan sun gaisa da Ibrahim ne take tambayar.
"Ibrahima ina Jazlaan ban ganshi ba tunda kukazo, bai shigoba, ga can jadda ma yace
kuje yana nemanku".
Shi dai Ibrahim murmushi kawai yayi yaci gaba da wasa da yaronshi.
Safiyyah ce tace.
"Yana bedroom ɗinki tun ɗazu ma shi muke jira duk kowa ya tafi saura mu.
Su Azeema ma sun tafi da abokan Ya Haroon".
Da sauri ta miƙe ta nufi special Side ɗinta kai saye bakin ƙofar Bedroom ɗinta ta
nufa.

Tana isa tasa hannu tana ƙoƙarin buɗewa tare da cewa.


"Jazlaan! Jazlaan!! Jazlaan!!!".
Kamar a wata duniya ko cikin mafarki haka yake jiyo muryar Sitti.
cikin sauyawar tsari ya fara ƙoƙarin janye harshenshi daga gareta, amman ina ta
riƙe gam. Cikin sauri ya buɗe idonshi ya zubasu kan fuskarta,
wani irin sanyi yaji yana ratsa zuciyarshi.
Jin motsin turo ƙofarne ya sashi yunƙurawa da ƙarfi ya janye harshenshi tare da
janye jikinshi ya miƙe tsaye cikin tsananin kunyar kada Sitti ta shigo ta sameshi a
wannan yanayin.
Al'kyabbar ajikinshi ya fara bazawa yana buɗata yana gyarawa.
Ita kuwa Aysha jin yadda ya zare harshenshi da yadda ya miƙene yasata dawowa cikin
haiyacinta daga gigitar da ya sakata.
Jiki na rawa ta mike zaune tare dasa tafin hannunta tana goge damshin bakinta cikin
tarin azabebiyar kunyarsa.

Sitti kuwa tana shigowa ganinshi tsaye yana murmushi yasata isowa gareshi
ruggumeshi tayi cikin tsananin jin daɗi tace.
"Masha Allah. Marhababika ya Habibi, ana Uhubbuk".
Murmushi yayi tare da janye jikinshi gareta kana yace.
"Ana uh hibbuki hubban azeem ya Sitti".
Hannunta tasa ta shafa kansa fuska cike da annurin ganin jika mafi soyuwa a gareta
tace.
"Jazlaan me zan kawo maka? me zakaci? me kake da buƙata?".
Murmushi ya kumayi kana ya zauna bisa kujerar sarautar dage gefenshi tare da cewa.
"Sitti na samu komai".
Sai kuma ya ɗan kalli Aysha ta wutsiyar idonshi.
Har yanzu jikinta na tsuma.
Safiyyah ce ta shigo da sallama tare da cewa.
"Ya Sheykh mu tafi darefa nayi".
Kai ya gyaɗa mata alamar to.
Ita kuwa juyowa tayi ta kalli Aysha tare da cewa.
"Kin gama shiryawa ko".
Itama kai ta gyaɗa mata.
har ta buɗi baki zata kuma yin mgna sai tayi shiru jin Sitti na cewa.
"Yauwa to kuzo taso muje Jadda na son ganinku mu tafi ko".
Ta faɗa tana miƙewa tsaye.
Safiyyah ce ta fara binta a baya kana Sheykh.
Har sunje bakin ƙofar fita ya ɗan juyo ya kalleta a fakaice.
Mayafinta take yafawa tare da biyo bayansu.
A falon suka samu Ibrahim, nan ya miƙe yabi bayansu.

Kai tsaye Side ɗin Jadda suka nufa.

Shi kaɗai yake zaune a falon nashi dan ya bar fada yace zai gana da jikokinsa.

Cikin murmushi mai cike da kamala da dattaku, yake kallonsu tare da cewa.
"Lale marhabin da jikokin Sitti da Jadda."
Ya ƙare mgnar yana miƙawa Sheykh da Ibrahim hannunshi, Sheykh ne ya riƙe hannunshi
na dama kana Ibrahim ya riƙe na hagu suka zauna suka sashi a tsakiya.
Safiyyah ce ta matso gefen mijinta ta zauna.
Ita kuwa Aysha a hankali ta rusuna zata zauna a gefe, da sauri Sitti tasa hannunta
ta kamo nata tare da cewa.
"Matso nan kusa zauna kusa da mijinki shine farin cikinmu.
Yau gamu Allah ya nuna mana matar Sheykh."
Ta ƙare mgnar tana ajiyeta kusa da Sheykh har jikinsu na gogar na juna.

Murmushi mai cike da so da tsammani da zato Jadda yayi tare da cewa.


"Amaryar Sheykh jikar Sitti da Jadda".
Cikin murmushin tace.
"Allah rene Jadda Allah nɓeddu sabbugo".
Wani irin murmushi mai cike da masha hurin daɗi Jadda da Sitti sukayi tare da haɗa
baki wurin cewa.
"Amin Amin, tare dake da mijinki".
Cikin tura baki Safiyyah tace.
"Ikon Allah wato banda mu".
Da sauri Sitti tace.
"Wa lakum".
murmushi sukayi dukansu, kana Jadda yasa tafin hannunshi bisa tsakiyar kan Sheykh
da Ibrahim tare da cewa.
"Wannan kawuna biyu duk masu ɗaukan rawanin girmane, hakama na ukunku Haroona shima
akwai nauyin rawanin bisa kansa.
Ibrahim da Haroon bani da fargaba a kanku.
Amman shi Muhammad Jabeer akwai ruɗu a al'amarinsa akwai firgitarwa, yana tsakiyar
Magauta.
Sun kuma rigayemu sanin rawani na bisa kanshi.
Shiyasa sukeyi mishi zagon ƙasa tun yana ƙaramin yaro."
Shiru sukayi dukansu suna jin zantu kanshi, shi kuwa ɗan tsagaitawa yayi kana ya
kalli Aysha yafi tota yayi da hannu alamun ta ƙara matsoshi.
A hankali ta rarrafa ta matsoshi, kanta ya dafa kana yace.
"Wata rana kina iya zama a matsayin da Gimbiya Aminatu take a yau.
Ban saniba ko kafin lokacin ina raye, ko na amsa kiran Ubangiji na.
Ga Muhammad Jabeer mijinki ne, kuma uban ƴaƴan kine, in sha Allah, sannan
GARKUWArki. Dan Allah Aysha na baki amanarsa ki zame mishi GARKUWA ki kula da
damuwarsa tun kan ta riskeshi.
Yanada nauyi a cikin zuciyarshi mafataucine a faɗin duniya yana neman wani abu nasa
mafi, ƙololuwar daraja ga ɗan adam daya ɓace matsa tsowon shekaru masu yawa, a
hasashen da akayi mana zaki iya haska mishi hanyar da zaibi ya ganoshi".
Kai kawai take gyaɗa Dattijan tanajin hawaye na cika mata ido.
Da kalmarshi ta ko yana raye ko ya amsa kiran Ubangiji.
Shi kuwa Sheykh lokaci ɗaya yanayin fuskarshi ta sauya cikin muryar dake nuna dafin
zafi da tiririn da ke cikin zuciyarsa yace.
"Uhummm Jadda taimakon Ubangiji na mahaliccina masanin zahiri da baɗini kawai nake
nema, shi zai haskamin hanya in riski haskena.
Zanyi ta roƙonshi kuma da fatan ya baku aron rai da lfy har sanda burinmu zai cika.
Ina addu'o'in Allah ya bawa magautanmu lfy da rai har zuwa lokacin da gsky zatayi
halinta".
Tuni Safiyyah da Sitti sun fara sakin Shessheƙan kuka.
Wanda sam Aysha ta gaza gane dalilinsa kalaman Jadda da Sheykh kuwa sunyi mata
ɗaurin talala a ƙoƙolwarta, ta gaza gane bakin zaren haka yasa ta tattare yawun
bakinta cikin kukan da taji yana son kubce mata tace.
"In sha Allah Jadda zan kula da amanarka iyakar iyawata.
Zan kuma tayashi da addu'a koda bana yankin da yake.
Tabbas watan-wata-rana gsky zatayi halinta".
Sai ta kuma kalli Sitti da Safiyyah tare da cewa.
"Sitti kiyi haƙuri du ban san zafin me kikeji a zuciyarki ba, amman kukanki yamin
kama da kukan uwar data rasa ɗanta, kiyi haƙuri".
Da sauri Sheykh ya miƙe ya fita, hakama Ibrahim.

Safiyyah kuwa hawayenta ta share kana ta kamo hannun Aysha tace.


"Jadda mu zamu tafi kada dare yayi mana".
A hankali Yace.
"Bazaku tsaya kuyi sallan la'asar ba".
Sitti ce tace.
"Sai dai suyi a hanya naga yadda Sheykh ya fita bazai dawo cikiba".
Kai ya jinjina kana yace.
"To Allah ya kaiku lfy ya tsare hanya.
Aysha Allah yayiwa aurenku al'barka".
Kusan a tare sukace Amin.
Kana suka miƙe suka fita.
Shi kuwa Jadda ya kira Sarkin dogarai ya bashi umarnin a haɗa motar dogarai hudu
suyiwa jikokinsa rakiya.

Biyu a gaba biyu a baya tasu Sheykh a tsakiya.

Wacce Sheykh da Aysha suna baya.


Ibrahim da Safiyyah suna gaba, Ibrahim ke jan motar.

A haka suka bar masarautar Jalaluddin suka nufi jihar Tsinako.

Tafiyar mai yar tazara ce.

Shiru cikin motar Ba maiyin mgn, Sai sautin Radio da suka kunna.

Jingine yake da kujerar yayi shiru, idonshi a lumshe sai lips ɗin shi da yake
motsawa alamun yana tasbihi kamar ko yaushe.

Ita kuwa Aysha sosai ta faɗa duniyar nazari.

Ibrahim kuwa ya maida hankali kan tuƙin.

Safiyyah kuwa bacci nema ya saceta a motar.

A ƙalla tafiyar awa ɗaya sukayi, kana suka fita jiharsu Jadda suka fara tafiya
cikin dajin jiharsu Haroon.

A hankali ya buɗe idonshi.


Jin Ibrahim na cewa.
"Tab lallai Abban Haroon da Sarki Ahmadu suna ji da wannan walimar da za'ayi.
Kajifa duk gidajen rediyon Tsinako, gaiyatar walimar akeyi ba ƙaƙƙautawa kaji ko
zasu sakeyi."
Meda kunnuwansu sukayi kan abinda ake faɗin.
"A madadin iyalan mai girma sarki Ahmadu suna farin cikin gaiyatar walimar auren.
jikokinkin mai Martaba Sheykh Jabeer Habeebullah Nuruddeen Joɗo da matarsa Aysha
Aliyu Garkuwa.
Da kuma Haroon Abubakar Ahmadu. Da amaryarsa.
Jannart Umar Jalaluddin
Za'ayi walimar ne a wurin babban filin taron al'ummar musulmi na Tsinako, ana
gaiyatar ɗaukacin al'ummar musulmai wurin walimar wanda za'ayi yau misalin ƙarfe
takwas na dare zuwa goma da izinin ubangiji, in da sanan malamin nan Sheykh Jabeer
Habeebullah Nuruddeen Bubayero Joɗa wanda shima angone kuma shi zaiyi nasiha ga
mauratan.
Saƙon gayyata daga Mai martaba Sarkin Ahmadu. Allah ya bada ikon zuwa Amin...".

Gajeren tsaki Sheykh ya ɗan ja tare da cewa.


"Kai tsoffin nan fa sunada matsala, ji wani dogon sharhi iya sunayemmu ya ishi a
gunduri mai sauraro".

Murmushi Ibrahim yayi tare da cewa.


"Kuma wlh tallatar tayi armashi."
"Sosai ma kuwa". Safiyyah tace, cikin jin daɗi.
A gogon hannunshi ya kalla kana yace.
"Tsaya nan garin muyi salla la'asar tana gab da wucewa".
To Ibrahim yace, kana sukaci ga da tafiya.
Tafiya kaɗan sukayi suka isa.
Wani masallaci mai kyau wanda dama dan matafiya akayishi.
Gefen mata da ban gefen maza da ban.

Bayan duk sunyi parking ne fadawan, suka fara fitowa.


Da sauri sukazo suka buɗe musu mota.
Ibrahim ne ya fara fita kana Safiyyah.
Juyowa yayi ya ɗan kalleta ganin ta gyara zamanta ta kishin giɗa tare da lumshe
idanunta.
fuska ya ɗan yamutsa kana yace.
"Fitowa zakiyi muje muyi salla. Ba gyara zama zakiyi ba."
Shiru batayi mgna ba, haka yasashi haɗe fuska ya kuma maimaita mgnar.
Fuska ta kwaɓe tare da cewa.
"Ni nayi".
Idonshi ya zubawa fuskarta na daƙiƙu biyar.
Uhummm yace kana ya sa ƙafarshi ya fita.

Bayan sunyi sallan ne kana suka dawo sukaci gaba da tafiya.

Ƙarfe biyar dai-dai suna cikin masarautarsu Haroon.

Suna shiga fadawan suka wuce masauƙinsu dan sai gobe zasu koma.
Su kuwa Sheykh da Ibrahim Side ɗin Abban Haroon Suka nufa sabida kiransu da yayi a
woya.

Aysha da Safiyyah kuwa Side ɗin Umaymah suka wuce.


Suna Shiga Hibba tace.
"O oyoyo My Aunty's Umaymah gasu Aunty Aysha sun iso".
Da sauri Umaymah da Aunty Hafsat da Rahma suka fito.
Cikin kula Umaymah tace.
"Allah sarki Ɗiyata sukayi muku wayo suka dawo a jirgi ku suka barku da gajiyar
mota ko".
Murmushi tayi tare da sunkuyar da kai tace.
"Ina wuni Umaymah Aunty Hafsat barka da yamma".
Murmushi sukayi suka amsa cike da kulawa.
Aunty Rahma ce tace.
"Yaseen kuwa Umaymah ba wayo mukayi musuba Ibrahim ne yace mu barsu zasu dawo tare
tun randa mukaje hutasa bayi shirin dawowa dasu a jirgiba".
Ta ƙare mgnar tana kallon Aunty Juwairiyya da Jazrah da suka shigo yanzu.
"A Safiyyah sai yanzu kuka iso".
Jazrah ta faɗa tana ƙin kallon inda Aysha take.

"Eh ba kun musu wayo ba".


Aunty Hafsat ta faɗa.

Murmushi suka ɗan yi.


Cikin kula Umaymah tace.
"To Safiyyah yanzu dai kuje ku ɗan huta, kafin ku fara shirin zuwa walimar."
To tace kana suka nufi ɗakin Hibba dan yau Side ɗin Umaymah cike yake maƙil da
taron al'ummar Annabi.

Suna shiga Aysha ta wuce Bathroom da hand bang nata a hannunta.


Meda ƙofar tayi ta rufe tare da sauƙe ajiyan zuciya.
Dan tana son kimtsa jikinta sabida larurarmu ta mata da take tare da ita.
Allah yasa ma ita in tana fashin salla bata yawan fitsari.
A wuni bazai fi sau biyu zata zagaba, dan fitsari sai dan ko kimtsa jikinta, shima
kuma baya mata wawan zuba, a bisa tsari yake zubo mata sai dai tana yawan bacci in
bata salla.

Wonka tayi kana ta kimtsa jikinta da kyau, kana ta fito ba kowa a ɗakin sai ɗan
Safiyyah dake bacci.
Akwatinta ta buɗe ta zaro wata doguwar riga mara nauyi ta zura.

Tana rufe akwatin Hibba da Aunty Rahma Suka shigo da Foodflaks a hannunsu.
Ishma biye dasu da plate and spoons.

A tsakiyar ɗakin suka ajiyesu bisa carpet.

"My surka ina Safiyyah".


juyawa sukayi jin muryar Safiyyah a bakin ƙofar shigowa tana cewa.
"Gani Aunty Rahma naje nayi wonka a wancan ɗakin ne".

"Ok to ga abinci zo kuci".

Cewar Rahma to tace kana ta shigo.


Aunty Rahma da Hibba kuma suka juya zasu fita Ishma na biye dasu.
Cikin yanayin gajiya Aysha tace.
"Ishma na zo mu zauna mana".
Cikin sanyi tace.
"Mommy tace in barki ki huta".
Fuskar Rahma ta kalla tare da cewa.
"Aunty bar min ita".
Sake hannun Ishma tayi tare da cewa.
"Ai shike nan gata in ta buwayeku da surutu Safiyyah ta korata".

Da sauri ta dawo ta zauna bisa cinyar Aysha kana su kuma suka fita.

Safiyyah ce ta zuba musu abincin.


Bayan sunci sun shane.
Aysha ta koma kan gado sabida har yanzu tana ɗan jin ciwon cikin kaɗan-kaɗan duk da
tasha mgnin ta.
Kwanciya tayi tare dasa Ishma a gaba.
Ganin kamar bacci zatayi ne yasa Safiyyah fita, ta koma can cikin ƴan uwa nan
sukaci gaba da hirarsu.
Saida aka kira sallan magriba ne duk suka tashi duk sukayi al'wala sukayi sallan
magriba da yawa basu tashi bisa abin sallaba saida sukayi sallan isha kafin suka
tashi.
Nan suka fara shirin tafiya walimar.

Aunty Hafsat Maman Safiyyar kenan wacce suke kiranta da Mamma ce ta nufi ɗakin
Hibba tana cewa Safiyyah dake bayanta.
Yauwa zo ki kaiwa Jannart nata kayan da zatasa a walimar, gana Aysha kuma."
Ta ƙarishe mgnar tana tura ƙofar Bedroom ɗin Hibba.

A hankali ta ƙarasa cikin ɗakin.


Kana a hankali ta juyo ta kalli Safiyyah cikin yin ƙasa da murya tace.
"Har tayi bacci ne ma?."

"Ai tun dazu ma tayi baccin, bari in tasheta".


Safiyyah ta faɗa tana nufar gadon.
Da sauri Mamma tace.
"A a kada ki tasheta da ƙarfi ba'a son tada mai ciki daga bacci ta sigar da zata
firgita".

Aunty Rahma dake shigowane tayi saurin ƙarasowa tare da cewa.


"Kai Aunty Hafsat haba dama ni na lura kamar ciki take dashi naga tana yawan
bacci".
Juyowa sukayi suna kallon Safiyyah daketa dariya ƙasa-ƙasa cikin dariyar tace.
"Au ku dama kallon mai ciki kukeyi mata ashe.
To wannan kam yanzuma bata salla, kuma dama wasu in suna al'ada suna yawan bacci
inaga ita hakane".

"Kai Safiyyah wannan tsarabe-tsaraben naku na Nurses baya gaya muku gaskiya wasu
lokutan".
Mamma ta faɗa da iya kar gskyar ta.
Ita dai Safiyyah dariya tayi kana ta fara kiran Aysha.

Ita kuwa Aysha tun mgnar Mamma na forko ta farka daga baccin ta dai ci gaba da rufe
idonta ne kawai sabida karta katse musu hirarsu.

A hankali ta buɗe idonta tare da yin salati kana ta miƙe zaune.


Cikin kula Mamma tace.
"Sannu ko tashi kiyi salla ki shirya dan har an fara kai mutane wurin walimar".
Cikin sanyin bacci tace.
"To Mamma".
Daga nan ta miƙa ta nufi Bathroom.
Ita kuwa Mamma miƙawa Safiyyah ledar kayan Jannart tayi kana ta ajiyewa Aysha nata
a bakin gado tare da cewa.
"In kin fito ga kayan da zakisa a cikin jakar nan a bakin gado".
"To ngd Mamma".
Tace tana rufe ƙofar Aunty Rahma kuwa hannu tasa ta ɗauki Ishma dan zataje ta
kimtsata.

Safiyyah kuwa da sauri ta kaiwa Jannart nata kayan ta dawo.

Tuni ƙawayen Umaymah manyan mata da matan abokan Abbansu Haroon matan sarakuna Da
ƴaƴan sarakuna duk anata kaisu wurin da aka tanada dan yin walimar.

Manyan mutane dattawa maza masu karamci da mutunci yan kasuwa da yan siyasa da
sarakuna duk sun cika maƙil a babban hall ɗin.
Katon hall ne wanda a ƙalla zai iya ɗaukar mutune dari takwas zuwa ɗari dubu ɗaya.

An gyara wurin an ƙawatashi.


Ansa wani labule mai zaman kanshi an raba wurin biyu, kasan cewar dama ƙofofin
shigowan biyune, haka yasa aka tsara wurin yadda mata zasu zauna a gefe ɗaya maza a
gefe ɗaya bazama su ga junaba.

Sai can sama akayi wani ɗan dandamali wanda sai ka taka steps huɗu ana biyar zaka
hau.
Shine wuri na musamman wurin zaman malami.

Ƙasa kaɗan dashi kuma wani ƙawataccen table ne mai kujeru shida, inda nanne wurin
zaman angwaye da amare.

Can gefen inda malamin zai zaunama akwai ƙofar da ta nan zai shigo.

Tako ina ka cilla idonta haskene ras tamkar rana, wurin yayi kyau gwanin ban
sha'awa.
Gaba ɗaya wurin mata da mazan ya cika maƙil duk manya-manyan baƙin sun samu isowa.
Hatta Sarki Ahmadu da tawagarsa da Abbansu Haroon da tawagar abokanshi duk sun iso.
Hakama Umaymah da da mutanenta hakama Mamma ta iso da Hajia Mama da Ummi da Aunty
Juwairiyya da Hibba da Azeema.

Isowar Sheykh Jabeer da Ango da amaren kawai ake dako.


Madadin zama shurun sai akasa, sautin karatun al'ƙur'ani mai girma.

A can gida kuwa, Ibrahim, Haroon Sheykh da ne tsaye a harabar farfajiyar Side
Umaymah, suna cikin wata iriyar fitinenneyar shiga mai masifar kyau da ban sha'awa.
Shigar fararen jallabiyar ƙirar Pakistan irin mai riga da wonɗonan ne kalar Sky
blue mai azabar kyau da taushi da sheƙi.
Sai wasu tattausan al'kyabbar farare ƙal tamkar madara, al'kyabbar sun irin mai
shara-sharan nanne haka ya bawa kolliyar tasu damar zama kamar adon sararin
samaniya.

Sai hiramin dake kansu ne ya banbanta na kan Haroon da Ibrahim farine tas.

Sheykh kuwa nashi farine sai ɗigo-ɗigon Sky blue, hakama takalminshi hafl cover
suma fararene sai ɗigon Sky blue.
Sai kekyawan zoben Daimond mai ɗigon Royal blue mai masifar kyau sai wal-wal
yakeyi.

Sai ƙamshi sukeyi da sheƙi.


Ibrahim ne ya kira Safiyyah a waya tare da cewa suyi maza su fito mana.

To tace kana ta kalli Aysha dake cikin shigar doguwar riga mai masifar kyau da
tsada, rigar iri ɗaya ce da Tata data Jannart.
sai dai tafi kama jikin Aysha sabida ta fisu faɗin ƙasa da sama.
Sunyi kyau sosai sunyi rolling kawunansu da gyalullukan suka fito tamkar yammatan
larabawa.

Cikin sauri ta fesa turare kana ta kalli Safiyyah tare da cewa.


"To na gama mu tafi ko".
Murmushi Safiyyah tayi tare da cewa.
"Masha Allah kinyi kyau. Mu tafi".
Da haka suka fito.

A falo suka samu hadiman Umaymah nata gyara gidan.


Suna fitowa Aunty Rahma da Jannart suma suka iso.

Da sauri Ibrahim ya buɗe motarsa ya shiga, Safiyyah ta shiga gefenshi.


Aunty Rahma da Ishma suka shiga baya.
Haroon kuwa kama hannun Jannart yayi suka shiga bayan motarsa direbanshi na gaba.
Sheykh kuwa a hankali ya buɗe motarshi dasu Sulaiman da Ya Hashim suka zo da ita,
kuma su tuni an kaisu can wurin walimar.
Kasan cewar babu mai janshi ne yasa ya shiga ya zauna a mazaunin gireban.

A hankali tabi bayanshi ganin tuni Ibrahim yaja motarshi hakama motar Haroon.

Cikin takun nitsuwa ta iso gab da motar, hannu tasa zata buɗe baya ta shiga.
Jin marfin a rufe yake yasa ta ɗan matso kusa da inda yake tare da cewa.
"A rufe yake".
Ƙwayar idanunshi ya juya mata tare da mata alamun ta zagaya ta shigo can gefenshi.
Kasan cewar yana latsa wayarshi haskenta ya haska fuskarshi yasa ta gane
manufarshi.
Zagayawa tayi ta buɗe ta shiga kana ta maida marfin.

A hankali ta juyo ta ɗan kalleshi jin yace.


"Bismillah". Kana ya tada motar yaja suka bar harabar wurin.

Kasan cewar wurin babu nisa sosai da masarautar.


Tuni su Haroon sun isa har sun shiga sun zauna yanzu isowar Sheykh kawai ake jira.

Suna isa harabar wurin. Bayan yayi parking, suka fito.


Suna isa suka samu tarin fadawa a bakin ƙofar.
gaba yayi ya nufi ƙofar da zai shiga ta wurin.
Ita ma binshi a baya tayi.

Suna shiga, tayi maza ta kange fuskantar da bayanshi sabida. Tarin mutanen da ta
gani sun firgitata, sam batayi zaton yawan mutanen ya kai haka ba.
Fahimtar hakane, yasashi yin gaba ita kuma tana biye dashi.
Har inda su Haroon suke. Kujerar dake gefen Jannart ya nuna mata.
Ai da sauri ta zauna.
Shi kuwa sunkuyowa ya ɗanyi kan Haroon kana yace.
"Ka nitsu da kyau ka saurari abinda Allah da Manzonsa suka ce a tsakanin
ma'aurata".
Cikin murmushin dake bayyana zallar jin daɗi da zumuɗin amarci Haroon yace.
"To Sheykh".
Daga nan ya juya ya koma inda aka tanada domin shi.

Yana zama wani ɗan agaji ya dawo bayanshi ya tsaya.


kana ya miƙo mishi abin mgn.
Amsa yayi kana ya saƙalashi a bakin al'kyabbar jikinshi.

Gyara zamanshi yayi da kyau kana ya fuskanci taron al'ummar baki ɗaya.
Ɗaya daga cikin ƴan agajin ne yasa hannunshi ya katse sautin karatun Alqur'ani dake
tashin.

Cikin nitsuwa kamala haiba da ilimi ya ɗanyi gyaran murya tare da fara bude taro da
bimilla da addu'a da sallama.
"Bismillah rahmanirrahim. Assalamu alaikum warahmatullahi wa barka tuhu.
Innal hamdalillah nahmaduhu wanasta inuhu wanastagfiru wana uzubillahi min shururi
am fusina wa sai'yi ati amalina. Manyahadillahu fala mudillalah, famanyuddul fala
hadiyala wa asshahu'alla'ila'ha'illalahu wahdahu lasheri kallah, wa asshahadu
annamuhammadan abduhuwarasulu.
Ya ayu allazina amanuttaƙullaha haƙƙa tuƙatil wala ta mutunna illah wa antum
muslimun ya ayu hannasu taƙu rabbakum.
Kalakum min nafsin wahida, wa kalaƙa minha zaujaha wa bassa minhuma rijalan
khasiran wa nisa'ah wattaƙullah lazitasa'aluna bihi, wal'arhama innallaha kana
alaikum raƙiba, ya aiyu allazina amanutaƙullah wa ƙulu ƙaulan sadidah yuslahlakum
amalakum wayagfirlakum zunuba kum, waman yuɗillah wara sulahu, faƙadfaza fauzan
azeema ambaduhu fa inna'asdaƙal hadisi kitabullah wa'ahsanal hadi hadiyu Muhammadin
(S.A.W) wa sharal umuri muhdasatuha fa innakulla mudasatin bidi'a wa kulla
bidi'atin balala wa kulla balaltun finnar."
Dogon nufamshi ya sauƙe mai ɗan nauyi sabida jan dogon numfashin da yayi, kana ya
kalli Side ɗin dasu Abbansu Haroon suke yace.
"Alhamdulillah kamar yadda muka sani, walimace ta farin cikin auren ƴan uwanmu,
kana kamar yadda kowa ya sani walima shine aci asha kana a watse.
To a madadin muyi zaman da ci da sha kawai ya dace mu haɗa da ambaton sunan Allah,
dayiwa ango da amrya taƙaitacciyar nasiha akan tsarin aure a musulunce da haƙƙoƙin
ma'aurata ga junansu da addu'an zaman lafiya."
A hankali yayi gyaran murya.
Kana ya muskuta ya gyara zamanshi da kyau ya fuskanci taro al'ummar Annabi dake
gabashin.
Manya da yara maza da mata.
Especially matasa, yatsarshi manuniya yasa gyara zaman siririn farin gilashin dake
manne a fuskarshi.

Ɗan sunkuyar da kanshi yayi.


Dai-dai inda abin sautin mgnar ke saƙale a wuyan al'kyabbar jikinshi.

Gaba ɗaya hall ɗin yayi tsit bakajin motsin kowa sai sautin numfashin mutane dana
A/C.

Cikin tattausan lafazi muryarshi ta ratsa kunnuwan duk wanda yake wurin inda yace.

*AURE*
Ma'anar aure a musulunce shine. Sunnan Allah a wojen halittar Allah daya halitta ya
haliccemu ne a jinsi guda biyu macce da namiji.
Kamar yadda Allah (S.W.A) ya ce, a Suratul Zariyya aya ta 49:-

(WA MIN KULLI SHA'I'IN KHALAƘNA ZAUJAINI LA ALLAKUM TAZAKKARUM)


"Kan ko wa wane abu Allah ya halice shi namiji da mace don ku yi tunani a kansa.

Sannan Allah maɗaukakin sarki a wata ayar ya sake cewa a Suratul yashin aya ta
36:-
(SUBHANALLAZII KHALAƘAL AZWAJA KULLAHA MIMMA TUMBITUL ARDU WA MIN AMFUSIHIM WA
MIMMA LA YA ALAMUN)
"Tsarki ya tabbata ga Allah wanda ya halicci ma'aurata namiji da mace, dukkansu
daga abinda ƙasa ke sirarwa, kuma daga ko wannensu kuma da ma abin da basu sani
ba!."

Kanshi ya ɗan ɗago ya kalli gefen maza, idonshi ya ɗan lumshe sabida gamsuwa da
nitsuwarsu data tabbatar mishi, zantukanshi na ratsasu.
Idonshi ya ɗan tsaida kan fuskar Haroon ango mai jiran gado.
Sai kuma ya janye idonshi yaci gaba da cewa.
"Tabbas da wannan tsarin na auratayya ne. Allah ya zaɓa mana ya zama hanyar da
zamuyi ta haife-haife muyi ta karuwa a bayan ƙasa.

Domin shi aure wata muhimmiyar igiyace wadda idan aka ƙullashi zai bawa ma'aurata
daman saduwa tsakaninsu ba tare da wata ƙyama ba, kuma ta hakane ma'aurata zasu
zama sutura ga junansu kamar yadda Allah maɗaukakin sarki ya faɗa a Suratul Baƙara
aya ta 187:-
"Su mata suturane gareku maza, sannan kuma maza sutura ne garesu-su matan.
Saboda haka zamu tabbatar lallai akwai al'ƙawari da amana mai ƙarfi a tsakanin
ma'aurata, kuma Allah ya al'barkaci aure kuma yana son tabbatarsa , yana kuma ƙin
ɓacinsa ba tare kwakkwaran larura ba.

Shi aure sunnace daga cikin sunnonin da ɗan Adam ya sami kansa a ciki, sannan kuma
larurace daga cikin larurorin rayuwar ɗan Adam domin da aurene mutun zai kiyaye
dangantakarsa, kuma ya ƙididdige ƴaƴansa wanda ya haifa kuma da shine zai kiyaye
mutuncinsa, martabarsa dama dukkan dangantakarsa ga sauran ƴan uwansa da jama'a
baki ɗaya kamar yadda Allah (S.W.A) ya faɗa a Suratul Furƙan aya ta 54:-
( WA HUWALLAZII KHALAƘA MINAL MAA'I BASHARAN FAJA ALUHU NASABAN WA SIRRAN WA KANA
RABBUKA ƘADIIRA)
"Kusani Allah shine wanda ya halicci mutun daga ruwa kuma mai dangantaka surukuta
kuma ka sani Allah mai iko ne akan haka".

Sassanyan numfashi ya fesar a hankali, kana yaci gaba da cewa.


"Shi Aure sunna ne mai samar da nitsuwa tsakanin ma'aurata. Ɗan Adam bazai samu
cikekkiyar nitsuwa ba a gidansa ba, sai in har yanada mata wacce ya aura.
Domin zata ɗebe masa kewa ta sashi ya samu nitsuwar hankalinsa.
Saboda zamansu tare a inuwar aure zatayi masa maganin kaɗaici kamar yadda Allah
(S.W.A) ya faɗi a Suratul Rum aya ta 21:-
(WA MIN AYATIHI AN KHALAKA LAKUM MIN AMFUSIKUM AZWAJAN LITASKUNUW ILAIHA WA JA'ALA
BAINAKUM MA'WADDATAN WA RAHMA INNA FII ZALIKA LA AAYAATIN LIKAUMIN YATAFAKKARUN)
ma'ana.
Yana daga cikin ayoyin Allah mai girma da ya halitta mana mataye daga kawunan mu,
mataye da muke aure da su.
Domin su samu nitsuwa da junansu, sannan kuma ya sama musu soyayya a tsakanin su,
tare rahama da tausayawa juna lallai a cikin wannan al'amari akwai ayoyi abin lura
ga jama'an da suke masu tunani.
Saboda haka idan muka dubi wannan ayar ga ma'aurata zamu gane girman kudirar Allah
da hikimarsa mai girma da ya halicci maza da mata kuma ya sanya ko wanne sashi mai
karkata ga junansu kuma ya sanya igiya ya ɗaure tsakaninsu, wannan igiyar kuwa
itace soyayya da tausayin juna da jinƙai.
Kuma Annabi (S.A.W) ya ce, cikin hadisin da Ibnu Majah ya ruwaito cewa.
(Babu wata fa'ida da mutun zai samu bayan ya. Takawar da Allah (tsoron Allah) wanda
yafi masa al'khairi fiye da ya samu salihar mata ta kwarai wanda idan ya umarceta
da tayi masa abu zata yi masa biyayya idan ya dubeta ta faranta masa ransa idan
yayi rantsuwa game ita akan zatayi abu kaza ko bazata aikata abu kaza ba, zata
kuɓutar dashi akan wannan rantsuwar da yayi, idan baya gida baya tare da ita,
zata kiyaye mutuncinsa (Bazata yi fasiƙanci ba) kuma zata kula da dukiyarsa.
Ku duba cikin Fikihul Wadi littafin Dr Muhammad B Isma'il shafi na 9 zaku sami
wannan hadisin.

A hankali Haroon ya ɗan juyo ya kalli fuskar amaryarshi Jannart, hannunshi yasa ta
ƙasa table ɗin dake gabansu, tafin hannunta ya haɗe da nashi, tare da ɗan ronƙofowa
kaɗan kana yace.
"Kina ji da kyau dai ko?".
Cikin lumshe ido tace.
"Sosai ma kuwa".
Aysha dake gefensu Haroon ya kalla tare da cewa.
"Al Sheƙiya matar Sheykh, ko zakije ki ja mishi baƙine?".
Ido ta ɗan sunkuyar tare da fidda nannauyan numfashi kana a hankali tace.
"Ba dan gefen can da tarin maza manya iyaye da kakanni da sarakuna ba, tabbas da
naje na zauna gefenshi na ja mishi baƙi".
Safiyyah da Ibrahim dake bisa kujerun dake gefensu ne suka kalli juna tare da yin
murmushi.

Abokan Haroon kuwa gaba ɗaya sun nitsu.


Abbansu Haroon da tawagarsa kuwa sai jinjina kai suke alamun gamsu ɗari bisa ɗari.

Ita kuwa Aysha a hankali ta ɗago kanta ta kalli inda yake, aikuwa karab idonsu ya
haɗe cikin na juna,
taɓe laɓɓansa yayi tare dasa hannunshi ya shafi tattausan sajenshi kana a nitse
yaci gaba da cewa.
"Aure kariya ce, kuma GARKUWA ce ga Musulmi saboda duk wanda yakeda mata, to ba
zaka ganshi ya bar gida yana yawace-yawace ba ko ka ganshi yana leƙe-leƙe a woje
ba, don yana da irinsa a gidansa, saboda haka mata ta zama GARKUWA a rayuwar ɗan
Adam. Saboda haka ne ma Annabi (S.A.W). Ya kwaɗaitar da matasa samari da yin aure
a cikin wani hadisin da muka samu a cikin Fiƙhul waɗi littafi na 2 na Dr Muhammad
B Isma'il shafi na tara, Annabi (S.A.W) ya ce:-
Yaku samari wanda ya samu iko daga cikin ku to yayi aure.
Domin shi aure yana kare mutuncin farji da aukuwa cikin haram, (Yin zina) wanda bai
sami iko ba to lallai ne ya juri yin azumi.
Domin assaumu junnatu, shi azumi GARKUWA ne.
Kuma shi aure cikon addini ne, saboda idan muka dubi aure sosai. Zamu fahimci aure
yana taimakawa musulmi wajen tsare-tsaren addininsa kuma da wannan ne addininsa
yake cika kamar yadda.
Dabarani da Hakim suka ruwaito daga Buhari da Muslim inda Manzon Allah (S.A.W) yake
bamu labari a kan cewa aure tsari ne wanda yake taimakawa ga mutum ya cika
addininsa a in da yake cewa:
Yana daga cikin arzikin Allah.
Allah ya azurtaka da mace salihan ko salihan mata, haƙiƙa zata taimaka ko wannan
auren zai taimaka akan wani yanki na addini ka sai kuma kaji tsoron Allah akan
sauran yankin.
Aure sunnace ta Annabawa da manzanni, saboda haka idan kayi aure ko yi ne da
Annabawa da manzannin Allah. Allah maɗaukakin sarki ya faɗi:-
(WA LAKAD ARSALNA RUSULAN MIN ƘABLIKA WAJA'ALNA LAHUM AZWAJAN WA ZURRIYYAH)
Haƙiƙa mun aiko manzanni kafin kai, (Muhammad, S.A.W) kuma mun sanya matayen aure
da zuriya a garesu.
Idan muka duba zamuga cewa yin aure koyi ne da aikin Annabinmu Muhammad (S.A.W) ne
in da yace:-
(Kuyi aure ku yawaita domin ni zanyi alfahari da yawanku ranar lahira".

Juyowa yayi ya fuskanci gefen taron maza, kana yaci gaba da cewa.
"Kamar yadda muka sani cewa.
Mace abokiyar zama ce kuma shimfiɗa ce ga mijinta kuma mai rainon gidansa ce kuma
abokiyar rayuwarsa ce, sannan kuma uwar ƴaƴansa ce sannan mai kula da dukiyarsa ce
da mutuncinsa cikin amana saboda haka idan mata-ta zamo salihan ta gari to sai ta
zamo kyakkyawan abu na duniya kuma ni'ima daga cikin manya-manyan ni'imomin da
Allah ya azurtaka da ita".

Gyaran murya yayi tare da gyara zamanshi, kana ya fuskanci Haroon da Jannart da
kyau, sannan ya ɗan kalli Aysha da wutsiyar idonshi.
Tura bakinta ta ɗanyi fahimtar ita yake kallo, kanshi ya jinjina kana ya buɗe
muryarshi da ɗan ƙarfi dai-dai misali yadda amon mgnarsa zata ratsa kunnen kowa
yace.

HAƘƘOƘIN MA'AURATA GA JUNANSU.

bari mu fara da haƙƙin macce akan mijinta.

HAƘƘIN MATA A KAN MIJINTA.

Haƙƙoƙin mata a kan mijinta suna da tarin yawa.


Kuma ya zamo wajibi a kan mai gida ya tsareshi dai-dai gwargwadon hali, kuma
wannan haƙƙoƙin Allah da Manzonsa sun tabbatar dashi, ga faɗin Allah madaukakin
sarki akan haka inda yayi mgna cikin Suratul Baƙara aya ta 228:-
(WALAHUNNA MISLULAZII ALAIHINNA BIL MA'ARUF WA LIRRIJALI ALAIHINNA DARAJAT)
Mata sunada haƙki a kan mazansu kamar yadda aka sani. Sannan maza suna da wata
daraja akan mata.
Haƙƙokin mace a kan mijin ta, suna da yawa amman ga wasu daga cikinsu.

(1) Wurin zama ga matar aure wajibi ne a kan mijinta. Miji zai tanadi wurin zaman
matarsa gwargwadon ikonsa da samunsa kamar yadda Allah maɗaukakin sarki ya faɗa a
cikin Suratul Ɗalak aya ta 6:-
(ASKINU HUNNA MIN HAISU SAKANTUM MIN WUJIDIKIM WALA. TUDAARUHUNNA LITUDHAYYIKUM
ALAIHIN)
Ku zaunar da matanku inda kuke zaune wato gidajenku.
Ba mummunan wurin zamaba kada ku cutar dasu don ƙuntata musu.

(2) CIYARWA.
Ciyarwa yana daga cikin abubuwan dake wajabta kan miji wato wajibi ne miji ya ciyar
da matarsa, kuma ciyarwar zai yishi ne gwargwadon ikonsa kamar yadda Allah
maɗaukakin sarki yace a cikin Suratul ɗalak aya ta (7).
(LIYUN FIƘ ZUU SA'ATIH MIN SA'ATIH, WA MAN ƘUDIRA ALAIKU RIZKUHU FALYUNFIƘ MIMMA
AATAHULLAH LAA YU KALLIFULLAHU NAFSAN ILLA MAA AATAHAA SAYAJA ALULLUHU BA'ADA USRIY
YUSRAA).
Ma'ana.
Mawadaci sai ya ciyar da abinda Allah ya bashi na wadata, shi kuma wanda Allah ya
ƙaranta masa arziƙinsa to sai ya ciyar daga abinda Allah ya bashi. Domin Allah baya
ɗorawa bawa abinda bazai iyaba kuma ka sani Allah zai baka wadata bayan ƙuncin da
ka shiga.
Dangane da hadisin Annabi (A.S.W) yace a hadisin da a ka ruwaito daga mu'awiyya
Bin Haidatu Allah ya ƙara masa yarda yace:
Sai muka tambayi Manzon Allah (S.A.W) shin menene haƙƙin mata akan ɗaya daga
cikinmu?. Annabi (S.A.W) ya ce.
"Idan kaci abinci to ka ciyar da ita, idan ka ɗinka sutura to itama ka ɗin ka mata,
sannan kuma in tayi maka laifi zaka bugeta, to kada ka bugeta a fuskarta kada ka
munanata, idan zaka ƙaurace mata to kada ka ƙaurace mata a woje sai dai a ɗaki."
(3) Kyakkyawan mu'amala.
Shi mu'amala mai kyau babban abune ga ma'aurata.
Especially shi miji, yana daga cikin haƙƙin mace akan mijinta, yayi mu'amala mai
kyau da sakin fuska a tsakaninsu, raha da barkwanci ta yadda zasu shaƙu da
junansu.
Lallai waɗannan muhimman abubuwane da miji zai kiyaye su, kuma wajibi ne miji ya
yawaita nasihi da wa'azi ga matarsa a kan harkar addini da sauran al'amuran yau da
kullum sai dai a kula wurin nasihar da wa'azin kada ka tsananta kuma kada ka sake
kwarai sabida sani yadda mata suke murɗaɗɗune sai anyi da lura.
Duba da wani hadisin da Annabi (S.A.W) yana cewa a cikin hadisin da aka samo daga
Abu Huraira inda yake cewa. Manzon Allah (S.A.W) yace:
"Mafi cikar mumini a wajen imani shine wanda ya fiku kekkyawan ɗabi'a kuma zaɓaɓɓe
a cikinsu shine wanda yafi Kyakkyawar mu'amala da iyalinsa.
A wani hadisin kuma yace.
Lallai ku sani cewa an halicci ƴa mace da ƙashin haƙarƙari ne bazata taɓa miƙewa
gareka ba, wato ka sameta sak ba matsala, wannan kam bazai taɓa samuwaba in ka
samu jin daɗinta to zaka samu jin daɗin ta ne a ƙarƙashin yadda take, (kuma ka
sani in ka nemi miƙar da ita to tabbas zata karye.
Karyewarta kuwa shine SAKINTA saboda haka sai kuyi taka tsan-tsan acikin lamuran."

Gyara zamanshi yayi da kyau, kana yasa hannunshi ya gyara gilashin fuskarshi da
kyau,
Sannan ya sa hannunshi zai ɗauki goran ruwan dake gabanshi.
Da sauri ɗan agajin dake bayanshi ya ɗauki gorar kana ya buɗe ya tsiyaya mishi
sassayan ruwan cikin kofi,
kana ya miƙa mishi sannan ya koma inda yake ya tsaya.

Amsa yayi yasha ruwan sosai kana ya ajiye cup ɗin.


Sunkuyar da kanshi yayi sosai sannan yasa hannunshi ya gyara hiraminshi ya rufe
gefe da gefen fuskarshi.
Al'ummar jama'ar dake wurin kuwa kan sun nitsu sunyi shiru maza da mata manya da
yara.
Kab an zuba mishi idanu alamun ana dakonshi yaci gaba.
Domin sosai walimar tayi armishi sabida dace da tayi da fasihin malami.
Shiru kakeji sai sauti A\C dana numfarfashi.
Aysha kuwa haka nan take jin wani irin mashahurin daɗi.
Gaba ɗaya tsikar jikinta tashi takeyi, tana jin Allah yayi mata babban rahama da
ni'imar duniya da bata Sheykh Jabeer a matsayin Garkuwan ta mijinta.

Da sauri ta ɗago kanta ta kalleshi lokacin da yaji yace.

(4) SADUWA DA ITA.

Littafin GARKUWA na kuɗine Special Group 1k Normal group 300.


0005388578 Jaiz Bank Aisha Aliyu Garkuwa. Ta nan zaki turo kuɗin, sai screenshort
na shaidar biyanki ki turo min ta whatsapp 09097853276.

By
*GARKUWAR FULANI*
3/23/21, 5:06 PM - ": Littafin nan na kuɗine, akwai Normal group 300 a wata biyu
za'a kare Part 1 and 2, kiyi transfer'n dari uku ta asusuna na Jaiz bank.
0005388578 Jaiz bank Aisha Aliyu Garkuwa. Sai kiyi screenshort na shaidar biyanki
ki turo min ta whatsapp 09097853276. In Kuma special Group kikeso wanda a wata ɗaya
za'a gama Part one, two. 1k zaki turo ta ac no ɗin nan 0005388578 Jaiz bank Aisha
Aliyu Garkuwa. Sai ki turo shaidar biyanki ta wannan number da nake whatsapp dashi
09097853276.

Akwai kayan gyaɗa na amareni uwar gidaye sitin


hawa-hawa ne, akwai na dedai talaka akwai na masu hannu da shuni, in kina buƙatar
saya kimin mgn ta whatsapp 09097853276.

Idonshi ya ɗan lumshe kana ya ɗanyi ƙasa da kanshi cikin nitsuwa yaci gaba da cewa.
"Anan ana son miji ya dinga yin jima'i (Saduwa) da matarsa ko da sau ɗaya ne a
cikin ko wanne tsarki ta, na Al'ada amman ƙaranci kada ya wuce wata huɗu ba tare
da ya sadu da itaba kamar yadda wasu malamai suka faɗa, in bazai iya biya mata
buƙatarta ba, kuma wannan za'a kauwacewa al'amarin jima'i kamar yadda al'ƙur'ani
mai girma yace.
(Allah yayi mgna game da mazajen da suke barin matansu basu kula su har tsawon
wata huɗu kai harma suna ƙarawa da rantsuwa bazasu tara (Sadu) da suba, to idan
daga baya sun dawo ga iyalan nan to shike nan Allah mai gafara ne mai jinƙai.
Saboda haka idan muka dubi wannan ayar zamu fahimci cewa, idan miji ya bar
matarsa tsawon wata huɗu bai sadu da itaba haka nan kawai ba tare da wani
kyakkyawan dalili ba, to ya cuceta, kuma ana iya raba auren, Allah ya kiyaye.

Sai na (5) kiyaye mutuncinta kishi a kanta yana daga cikin mu'amala mai kyau
tsakanin miji da mata ya zama miji ya kiyaye mutuncin matarsa da yin kishi a kanta,
saboda haka wajibi ne ga miji yayi kishin matarsa ya kareta daga dukkan abinda zai
taɓa mutuncinta da martabarta da dukkan abinda yayi kama da hakan domin mumini mai
kishin gidansa ne, kamar yadda.
Dabarani ya ruwaito daga Ammar Ɗan Yasir Allah ya ƙara musu yarda, cewa Manzon
Allah (S.A.W) yace.
Mutane uku bazasu shiga aljanna ba, 1 wanda baya kishin iyalansa 2 macen da take
shigar maza, 3 wanda bai damuwa akan kowa da kowa ya shiga wajen iyalinsa.
Sai Sahabbai suka tambayi Annabi (S.A.W) suka ce,.
Ya manzon Allah shin dai bugegge sun san shi, to amman (Addayyus) wato mara
kishi iyalinsa shine bamu sanshi ba. Sai Manzon Allah (S.A.W) yace musu.
Shine wanda bai damuwa kowa da kowa kare da doki su shiga gidansa wato mutumin
banza da wofi idan sun shiga gidansa baya damuwa.
Shi wannan hadisin ya nuna mana cewa dole mu tsare mutuncin matanmu. Wannan kenan
sune kaɗan daga haƙin mata akan mijinta.

Sai kuma haƙƙoƙin miji akan matarsa.


(1) yin ɗa'a ga mijinta domin Allah ya faɗi a Suratul Baƙara aya ta 228. ( WA
LIRRIJALI ALAIHINNA DARAJAH) Su maza sunada wata daraja a kan matansu.
(2) Kula da dukiyarsa wajibi ne a kanki haƙƙine wanda ya zama dole mata su
kiyayeshi
Dole mace ta kula da dukiyar mijinta fiye da yadda shi zai kula dashi. Kamar yadda
Allah Mai girma da ɗaukaka ya faɗa a Suratul Nisa'i aya ta 34.
(FASSALIHATU ƘAANITAATUN HAAFIZAATUN LILGAIBI BIMA HAFIZALLAH) Allah ya ambaci
salihai mata masu ɗa'a ga mazajensu masu tsoron Allah masu kiyaye abinda ke ɓoye na
al'amuran mazan aurensu sobada Allah yace su kiyayeshi, kiyayewar kuma ta haɗa da
tsare mutuncin kansu dana mijinsu ko yana nan ko baya nan.
(3) Yiwa miji hidimar cikin gida kamarsu girki shara kula da yara da dai sauransu
duk aikin macene.
Kamar yadda Allah maɗaukakin sarki yace.
(WALAHUNNA MISLULLAZZI ALAYHINNA BIL MA'ARUF) Mata suna da haƙƙi a kan mazansu
kamar yadda suma maza sukeda haƙƙin a kan matansu.
(4) ikon canza mata wurin zama daga wannan garin zuwa wancan gari. Kamar yana aiki
a jihar Ɓadamaya sai aka canza masa wurin aiki zuwa Tsinako to yana ikon ɗaukarta
daga can zuwa nan.
Domin musulunci ya bashi dama kamar yadda Allah maɗaukakin sarki yace.
(ASKINU HUNNA MIN HAISU SAKANTUM MIN WUJDIKUM WALA TU DARRUWHUNNA LITUDAYYIƘUN
ALAIYHIN) ku zauna dasu inda kuke kada ku cucesu ku ƙuntata musu wajen zama.
Idan muka dubi wannan ayar tana gargaɗin mazaje ne akan cewa kada ka sauya mata
garin zuwa wani garin ya zama cutarwa a gareta.
In taga cutarwa ne nan zata iya ƙin zuwa in ya matsa ta gayawa waliyansu.
(5) kada mace ta shigo da wani mutun gidansu sai da izinin mijinta, domin wannan
haƙƙine kuma damarsa ce.
Numfashi ya sauƙe tare da kallon taron mazan kana yaci gaba da cewa.
"A gurguje.
(6) Neman izinin miji dan yin azumi.
Baya halasta ga mace tayi azumi in dai na nafila ne sai tare da izinin mijinta
matukar mijinnan yana gida tare da ita. Duba haɗisin daya gabata na haƙƙin maigida
saboda haka ya zama dole mace ta nemi izinin mijinta kafin tayi azumi nafila amman
banda na farillah".
Haroon ne yayi wani irin murmushin jin daɗi kana ya kalli Jannart cikin raɗa yace.
"Kinaji kina ɗauka kina fahimta ko?".
Longoɓar da kai tayi.

Umaymah kuwa sai murmushi takeyi tana ƙara godewa Allah da samun Sheykh a ahlinsu.
Mamma ma sai murmushi takeyi.

Jamil Jalal Azeez da Sadiq da Imran ne suka ɗan haɗe kansu suna ƴar hira ƙasa-ƙasa.

Da sauri suka ɗago kansu jin muryar Sheykh yana cewa.


"Jamil ku fita waje kuna toshewa jama'a kunne".
Cike da mamaki suka miƙe suna kallonshi suna al'ajabin ya akayi ya gane su kuma har
yaji muryarsu.
"Ku fita". Suka sake jin muryarsa, cikin tuttura baki suka fita.
Aysha kuwa tafin hannunta tasa ta tallabe haɓarta, tare da zuba mishi ido cikin
wani abinda bata san sahihancinsa ba, take kallon tattausan lips ɗinshi suna
motsawa yana mai ci gaba da cewa.

Kanshi ya sunkuyar sosai, babu mai iya ganin kwayar idanunshi cikin tarin al'kunya
yace.

"Haƙƙin jima'i haƙƙine wanda yake tsakanin miji da mata.


Amman ƙarfin haƙƙin yafine gashi mijin, shi yake da haƙƙi mafi girma. Kuma shi
wannan jima'in yana daga cikin manufofin aure, domin shi aure shi yake tabbatar da
mutane su wanzu, su tabbata akan ma'aunin mutane su ba nau'in dabbobi ba.
Domin shi dabba duk lokacin daya buƙaci biyan buƙata yin jima'i zai tare dabba mace
ƴar uwarsa ne a hanya nan take ya biya buƙatarsa ya rabu da ita, kamar yadda muke
gani a tsakaninsu yana faruwa.
Shiyasa duk mazinaci bashi da banbanci da Dabba!.
Jima'i babban al'amari ne cikin auratayya, domin biyawa kowa buƙatar sa, kana
jima'i wata iriyar sutura ce wadda ma'aurata suke suturce junansu, kamar dai yadda
Allah maɗaukakin sarki yace a cikin suratul baƙara aya ta 187:-
(UHILLA LAKUM LAILATASSIYAMIRRAFASA ILAA NISA'A IKUM HUNNA LIBAASULLAKUM
WA'ANTUM LIBAASULLAKUM) A halasta muku matanyenku kuyi jima'i dasu a dararen
Azumi, domin su mata sutura ne a gareku, kuma suturce a garesu."
Ɗan ɗago kwayar idanunshi yayi ya fuskanceta Aysha, kollon kwayar idanunta data
zuba mishi yayi na ƴan wasu daƙiƙu kana yaci gaba da cewa.
"A wata ayar Allah maɗaukakin sarki ya siffanta mata da cewa gonakine a garemu
maza, ku zowa gonakinku a duk lokacin da kuke so.
Ayar itace.
(NISA'UKUM HARSULLAKUM FA'ATUN HARSUKUM ANNAA SHI'ITUM) Matanku gonakinku ne ku
zowa gonakinku a duk sanda kuke so".
Haroon ne ya ɗan matse hannun Jannart dake cikin nashi kana ya ɗan juyo ya kalleta.
yana wani ja'irim murmushi.

Shi kuwa Sheykh gyara zamanshi yayi tare da ƙanƙance kwayar idanunshi ya watsasu
cikin manyan idanun Aysha ya tsareta dasu.
harshenshi ya ɗan turo woje ya ɗan lasi lips ɗin shi kana yaci gaba da cewa.
"Kamar yadda aka faɗa shi jima'i Saduwa haƙkine ga kowa wanne ɗaya daga cikin
mauratan, hakan ya sanya ya zamo wajibi ga mace lallai ne dole ta bada haɗin kai a
duk lokacin da mijinta ya nemeta da jima'i matuƙar dai bata cikin haila ko jinin
biƙi ko kuma da rana cikin watan Ramadan. Ko tana cikin wani uzurin wanda zai iya
hanata biya mishi buƙatar sa. Uzurin kuma ya zama na Shari'a yardajjen kamar
rashin lafiya mai tsanani. To in ba waɗannan uzurorinba babu wani dalilin da zai sa
mace taƙi bada haɗin kai ta biyawa mijinta buƙatar sa.
In kuwa taƙi bashi haɗin kai da son ranta, to zata haɗu da tsinuwar mala'ikun Allah
kamar yadda yazo a hadisin Bukhari da Muslim wanda ke cikin.
Minhaju Muslim shafi na 380 sun ruwaito daga Annabi (S.A.W) yace.
( Idan miji ya kira matarsa zuwa shimfiɗarsa don yin buƙatar sa, Saduwa da ita,
sai taƙi yarda ta bashi haɗin kai, sakamakon hakan sai mijin ya kwana cikin fushi
da baƙin cikin hakan da tayi mishi. To Mala'ikun Allah zasuyi ta sinemata har sai
gari ya waye.

Lallai ne mace ta sani mijinta yana da ikon biya buƙatarsa da ita a duk lokacin da
yaso hakan."

Juyowa yayi ya fuskanci mazan da kyau kana kwayar idanunshi a sunkuye yace.
"Haƙƙin mace kuwa a kan jima'i malamai sun karkasu kan wannan hukuncin kamar haka.
1 Mafiya yawan malamai suna ganin wajibi ne ga miji ya biyawa matarsa buƙatar ta
jima'i a duk sanda ta nema. Domin yin hakan yana cikin kekkyawan zamantakewa kamar
yadda Allah maɗaukakin sarki ya yi umarni dashi inda yace.
(WA'ASHIRU HUNNA BIL MA'ARUF)
Kuyi musu kekkyawan zamantakewa babu cuta ba cutarwa.
2 Su kuma shafi'iyyah suna ganin cewa shi jima'i haƙƙin mijine sabado haka baza'a
tilasta shi yayi dole ba.
3 Hanabila kuwa suna ganin cewa.
Baya halasta miji yaƙi yin jima'i da matarsa fiye da wata huɗu.
Saboda haka wajibi ne miji ya sadu da matarsa cikin ko wanne wata huɗu.
4 Ibn Hamza yana cewa wajibi ne miji ya sadu da matarsa cikin ko wanne tsarkin
hailan da tayi.
Matuƙar yanada halin yin hakan, domin yin hakan shine mafi ƙarancin tarawa da zaiyi
da ita.
Amman a karan kaina a fahimtata ni dai Muhammad nafi nitsuwa dana forkon nan wanda
mafiya yawan malamai suka yarda dashi matuƙar yana da ikon yin haka, ya biya mata
buƙatarta duk sanda ta nemeshi, domin yin hakan shine zai kiyaye mutuncinta da
addininta kamar yadda Musulunci ya umarceshi da ya yi".
Numfashi ya ɗan fesar kana cikin nitsuwa yace.
"A gaggauce ga laduban jima'i.
Wasu abubune wanda ake buƙatar aikatasu lokacin da mata da miji sukayi nufin
saduwa. Jima'i da junansu, idan ka aikata waɗannan abubuwan zaka ƙara samun lada a
wannan ibadar saduwar da zakiyi, amman kuma in baka aikata ba, bakayi zunubi
ba,sai dai kayi asarar wannan ladan wanda aka tanada domin waɗanda suka aikata
waɗannan abubuwan wojen koyi da sunnar Annabi Sallallahu alaihi Wasallama.
Domin su waɗannan laduban Sunnah ce da.
Masu yawa amman ga kaɗan daga ciki:
(1) Addu'a ana son miji idan zai sadu da matarsa yace.
"BISMILLAH ya kuma yi addu'a to idan yayi hakan yayi abinda ake so aiki da ladabi
kamar yadda yazo a Hadisin Bukhari da Muslim, Tirmiziy Ibn Majah, Abu Dauda suka
ruwaito Hadisin Abdullahi ɗan Abbas cewa.
Manzon Allah (S.A.W) yace.
Da ace ko wanne ɗayanku lokacin da zai zowa matarsa yin jima'i zai ce.
(BISMILLAH ALLAHUMMA JANNIBAL SHAIƊAN WA JANNIBAL SHAIƊANA MARAZAƘTUNA) to idan
Allah ya ƙaddara samun ɗa a wannan saduwar to shaiɗan bazai cutar da wannan abinda
za'a haifaba har abada.
Saboda haka ya kamata duk mijin da zai sadu da matarsa ya kiyaye wannan, in kuma
kinga mijinki shagalellene ke mace kike tunasar dashi. Dan samuwa ya'yan da zaku
haifa kariyar Allah.
2 Wasanni kafin jima'i.
Yin wasanni gabanin jima'i domin samun cikekken jin daɗi, kamar yadda aka ruwaito.
Daga Annabi (S.A.W).
"Kada ku aukawa iyalanku da gaggawa, har sai wani abu na sha'awa ya fito musu,
irin wanda ya fito maka, domin kada ka rigata yin inzali fidda manniyi.
Sai wani daga cikin Sahabbai sukayi tammabaya.
"Shin wannan jin daɗin mata daga gareni ne?
Ma'ana Ni zan sa taji daɗin.
Sai yace,
Na'am zaka sata taji daɗi ne ta hanyar sumbatarta haɗa baki da baki ruggumarta da
abinda yayi kama da haka.
Idan kaga wani abu ya zo mata, na ruwan maniyyi irin wanda yazo maka, daga nan sai
ka sadu da ita.
3 Tanadar kyalle domin goge maniyyi.
4 Kada ayi jima'i tsirara.
5 Yin al'wala idan zaka sake mai-maita na biyu ko na uku, ko fiye da haka."

Ɗan tsagaitawa yayi ya kalli hadimai mata dake ta jere ababen ci da sha akan ko
wanne table yawan adadin mutanen dake zagaye da table ɗin yawan abubuwan da ake
ajiyewa.
Idonshi ya ɗan juyo ya kalli gefen maza. Nanma hadimai mazane keta jera abubuwan
cin da na sha, kana.
Ta gaba gaba kuma wurin VIP sukuma Jamil, Jalal, Azeez Sadiq sune suke ta jerawa.

Kanshi ya gyaɗa alamun gamsuwa da tsarin domin anyi komai cikin tsari da wadata da
karamci da girma cikin nitsuwa mutane suka fara ci da sha.
Gyaran murya ya ɗan yi kana yace.
"Abubuwan da aka haramta game da jima'i.
1 Jinin haila, da biƙi 2 jima'i ta dubura 3 Bayyana sirrin jima'i."
Murmushi ya ɗan yi ganin mafi akasarin mutane sun fara hidimar ɗa'amu.
Ajiyar zuciya ya sauƙe ganin tuni har goma na dare ta gota, babu wanda ya Ankara,
alamun tabsirin walimar yayi zaƙi kenan.
Numfashi ya sauƙe kana ya ɗaga hannun alamar addu'an rufe taron yace.
"Subahanakallamumma wabi hamdika asshahadu alla'illaha illa anta astagafirukka
wa'atubu illaik Allahumma salli ala muhammad wa ala ali Muhammad kama sallaita ala
ibrahima wa barik ala muhammad wa ala ali Muhammad kama barakkata ala Ibrahim wa
ala ali Ibrahim inna ka hamidul majid.
Ya Allah ka meda kowa gidansa lfy yan nesa dana kusa.
Allah ka bawa ma'aurata zaman lfy ka sanya al'khairi a rayuwarmu, ka azurta dukkan
ɗan uwa Musulmi da ƴaƴa na gari."
"Ameeeeeeen". Haka hall ɗin ya ɗauka.

Hadimai kuwa tuni sunci gaba da raba jakukkunan kyautar walima.


Gefen maza, Sallaya da al'ƙur'ani da carbi da jallabiya da turare akasa a cikin ko
wacce jaka da take ɗauke da hoton Haroon, Sheykh, Jannart Aysha.
Turaren irin mai tsadar gaskenan ne.
Hakama jallabiyar, ko dan sanin taron na manya ne.

A gefen mata kuwa, Shima sallaya ce da ƙur'ani da carbi da turare da manya-manya


hijabai bibbiyu cikin ko wacce jaka.
Haka akayi ta rabawa.

Cike da Mamaki Umaymah ta kalli Hibba da Azeema da Safiyyah da Jazrah da suke ta


rabawa, kamo hannun Safiyyah tayi tare da cewa.
"Ke Safiyyah wannan fa, yanzu na kira hadimai akan suzo su fara raba kyautukan da
muka shirya."
Murmushi Safiyyah tayi kana tace.
"Eh gasu can suma sun fara wannan kuma kyautar Sheykh ne. Dama tun jiya yace mu
raba da kanmu mu kuma tabbatar kowa ya samu.
Gefen maza ma gacan su Jalal na rabawa".
Wani irin murmushi mai cike da jin daɗi tayi kana ta jinjina kai.
Ita kuwa Safiyyah sukaci gaba da rabiya.
Suma hadimai suka zo suka fara nasu rabiyar.

Gyaran muryar da Sheykh yayine ya jawo hankalinsu gareshi.


Cikin rauni murya a sanyaye yace.
"Ƴan uwana ina neman addu'o'in ku, inada wata buƙata mai girma da nake nema wurin
ubangijina kuma mai sauƙine in ya lamunce min.
Na roƙeku al'farmar Annabi da Alqur'ani ku sani addu'o'in ku Allah ya biya min
buƙatata".
Kusan a tare duk hall ya ɗauki.
"In sha Allah, Allah ya biya maka buƙatar ka".
Amin Amin yace.
(Kana nima Aysha Aliyu Garkuwa, inada buƙata wurin ubangijina fans ku tayani roƙo
dan Allah, Allah ya cika min buƙata.)

Daga nan manyan mutane duk suka mimmiƙe suka fita.


Nan kowa da kowa ma ya fara fita.

Haka motoci sukayi ta ɗibar mutane suna wucewa dasu gida.

Safiyyah, Ibrahim, Haroon Jannart, duk tare suka miƙe suka fita.
Bayan suna fita Haroon yaja hannun Jannart suka shiga Mota.
Ibrahim ma da Safiyyah motarsu suka nufa, cikin kula Safiyyah ta kalli Aysha dake
gefenta tace.
"Yah Sheykh bai fito ba ko".
Ibrahim ne ya amshi zancen da cewa.
"Eh ya tsaya yana gaisawa da Abokan Abbanshi ne.
Bari in amso key ɗin motarshi sai ta jirashi a ciki kafin ya fito ko".
Eh Safiyyah tace, kana ya juya ya koma ciki.
Ita kuwa Aysha ɗan numfashin gajiya ta sauƙe tare da bin motarsu Umaymah da
aminanta da ido kana tace.
"To wai dole sai dashi zan tafine? Mu tafi kawai mana in dai ba rowar motar taku
zakuyi min ba gashi kowa ya tafi sai mu kaɗai".
Murmushi Safiyyah tayi tare da kamo hannunta ta ja suka jingina da motar Sheykh
cikin raha tace.
"Eh gsky rowar motar mu zamuyi miki, haka kawai zaki hanamu sakewa bayan kema ga
motar naki mijin.
Gsky ki jirashi ya fito ku tafi, dan wlh ya Ibrahim yace haƙurinshi ya ƙare daga
nan hotel muka nufa".
Ta buɗi baki zatayi mgna kenan Ibrahim ya iso da car key a hannunshi.
Sa key ɗin yayi ya murza ƙofar ya buɗe kana yace.
"Yauwa shiga nan ki jirashi yana nan fitowa".
To tace a sanyaye kana ta juyo ta kalli Safiyyah daketa kerkerar barbara tace.
"Allah kuwa tsoro nakeji sai inji zuciyata na tsinkewa".
Murmushi Safiyyah tayi kana tace.
"Wlh ba komai keda gaki ga GARKUWAR ki to me zai firgitaki".
Kai ta jinjina kana tasa kai ta shiga, gefen mai zaman banza.
shi kuwa Ibrahim key ɗin ya saka a mazauninshi a cikin motar kana yaja hannun
Safiyyah yace.
"Kinga mu tafi".
To Safiyyah tace kana ta juya tabi bayanshi, tana cewa Aysha saida safe.

Murmushi Aysha tayi kana ta bisu da ido, har motarsu ta fita ta bar harabar wurin.

A hankali ta sauƙe ajiyan zuciya, kana ta juya ta kalli gefe da gefenta,


Sam babu kowa a wurin sai hasken wuta tako ina sai inuwar fulawi da dogayen
bishiyoyin namijjn gwanda.
Da kuma inuwar motocin da suka ɗan rage wanda basu wuce biyar ba.
Dan sam babu motsin kowa da komai.
A hankali ta ɗan juya kanta gefe tana jiyo ɗan sautin kukan tsuntsaye su Sheykh da
suke ciki kuwa sam ko muryarsu bata iya jiyowa gashi tsaka ninta da masu gadima
tafiyace mai zaman kanta, fadawan kuwa suna ciki wurin ubanin gidajen nasu.

A hankali yasa hannunshin ya buɗe marfin motar, gefen drever cikin Sa'a kuwa ƙofar
ta buɗu.
Da sauri Aysha ta juyo jin an buɗe ƙofar, cikin sauri da tsoro ta zaro idonta ta
kalleshi tsaye cikin kaɗuwa da tsoro tace.
"Waye ne kai?".
Cikin wani irin masifeffen murmushi mai cike da ma'anoni yace.
"Jahan ɗinki ne".
Ya ƙarashe mgnar yana gyara zamanshi bisa kujerar, kana ya jawo marfin motar ya
rufe gib.
Cikin tsananin azabar tsoro, firgici, kaɗuwa, cike da rawan jiki tasa hannun ta
kama ma buɗin marfin motar da niyar zata buɗe motar.
Kit kit taji alamun an datse marafen motar gaba ɗaya basu taɓa buɗuwa ba, sai in
har an buɗesu daga gaba wurin zaman driver.
Cikin tsananin tashin hankali tace.
"Innalillahi wa innailaihi rajiun ka buɗe min ƙofa bana so, wayyo Yah Sheykh! Ya
Sheykh!! Ya Shey.."
Da sauri ta fizge hannunta da ƙarfi jin yasa hannunshi ya kamo nata hannun,
hankali a tashe ta fara bubbuga glass ɗin shegiyar motar da ko bindiga bazai
fasashi ba.
sam babu mai jinta ko kaɗan.
Shi kuwa Jahan cikin wani irin ja'irin murmushi mai tarin manufofi yasa hannunshi
ya fizgota, ta abka jikinshi, bisa ƙirjinshi yasata.
Cikin muryar kuka da tsoro tace.
"Wayyo Allah na! Wayyo Bappa na, Wayyo Ummey na, Jahan kaji tsoron Allah ka sani ni
matar aurece, ka rufa min asiri kada ka tozartani ka wulaƙanta min aurena.
Kaji tausayina ka barmin mutuncina dana mijina kada ka keta mishi haddin matarshi,
bana so!.".
Ta ƙarashe mgnar da azaban ƙarfi da kuma kuka mai ƙaƙƙarfan sauti, sai dai babu mai
jinta bare ya a gaza mata.
Kiciniya takeyi da iya kar ƙarfinta take tuttureshi da fiffizgewa tana kuka hawaye
har bisa gemunta.
Shi kuwa Jahan wani irin masifeffen dogon ajiyan numfashin ya sauƙe tare dasa
hannun yana shafa haɓarta.
Wani irin gigitaccen cizo ta datsa mishi a ƙirjinshi.
wanda yasa dole ya saketa.
Yana cewa.
"La la la kika cijeni Allah zai ƙonaki fa Aish".
Dabbas da tana cikin nitsuwarta da yaci da fahimci da wanne suna ya kirata, sunan
da tasan mutun ɗaya ke kiranta dashi.
Muryar kuma ta fito sak muryarshi da yake ɓoye mata.
Da sauri ta koma kan kujerar da take tun fari, kana taci gaba da bubbuga glass ɗin
motar da iyakar ƙarfinta tana cewa.
"Ya Sheykh! Ya Sheykh!! Ya Muhammad!". Cikin tsoro da gigita ta juyo gareshi.
Jin ya danna wani abu kujerar ta koma baya ta konta.
Itama ta koma baya ta konta bisa kujerar, da sauri ta yunƙura zata taso kenan.
Taji yayi mata rumfa da ƙirjinshi ya kwanto kan, tare da cewa.
"Ihunki da buge-bugen ki duk na banza ne babu mai jinki.
Shi wannan Yah Sheykh da kike ta kira da bai ba gashi ba.
Naga kamar bai ɗaukekj ƴa macebanw me ruwanshi dake, ki bari in medaki cikekkiyar
mace, kisan me ake nufi da aure kiji daɗin da ma'aurata keji, mutumin da kona
kusanceki ba ganewa zaiba."
Cikin fiffizgewa tace.
"Wa iyazubillah Allah ya tsareni, fasiƙi azzalumi kaji tausayi na ka barni ka bar
hurumin mijina".
Wani irin masifeffen karkarwa jikinta ya farayi numfashinta na sama da ƙasa lokacin
da taji yasa hannunshi ta cikin wuyan rigarta ya damƙi breast ɗinta kana ya gyara
zamanshi kan cinyoyinta da kyau, tare da fara kwance igiyoyin dake sarƙafe gefen
wuyan rigar ta kaɗanta ta dama.
Hannayenta tasa tana kai mishi bugu yagushi.
Cikin wani irin yanayi yasa hannunshi ya jawo hannayen nata, ya ajiyesu gefe da
gefen cinyoyinta kana yasa guiwowinshi ya ɗan danne hannun nata yadda bazata iya
zarosu ba kuma bazata ji zafiba.
Wasu gigitattun hawaye masu masifar ɗumi ne suka kwaranyo mata tamkar an ɓalle
bakin pampo.
Shi kuwa Jahan ƙarasa kunce igiyoyin yayi, sai gashi wuyan rigar ya buɗu yayi faɗi
sosai.
Da sauri ya jawo wuyun rigar ta gaba ya zama rabin breast nata duk suna fili.
Hannunshi na dama yasa cikin rigar ya cirosu cikin bra kana hankaɗosu sama suka
fito woje suka tsaya tirsa-tirtsa suna tsaye sunyi tamtsan-tamtsan tamkar zasu
tsole mishi kwayar idanunshi,
wani irin yar, yar, yar, yaji tsikar jikinshi tana miƙewa tana zubawa.
cikin wani irin zir-zir-zirrrrr yaji Jahan ɗinshi tanayi tamkar zata faso suturar
dake jikinshi ta fito ta bindiga.
Hannunshi yasa ya fara yi musu wani irin masifeffen tausa da murza.
Yana sauƙe tagwayen numfarfashi tamkar zai shiɗe ya bar duniya.
Yadda jikinta yake rawa hakama nashi yake karkarwa.
Ita kuwa kuka takeyi har muryarta ta disashe sai dai duk da tashin hankali da take
ciki, tana jiyo ƙamshin turaren jikinshi kamar na Yah Sheykh ne, sai dai tsoron ya
hanata tantancewa, asalima sai tayi zaton ko dan a motarshi ne yasa take jin
ƙamshinsa.
Sai dai shima baya jinta dan ya tafi duniyar da babu kunne.
Sunkuyowa yayi cikin buƙatuwa da manufarsa ya saita bakinshi da jajayen Caɓɓulenta
cikin wani irin wutar fitina yasa lips ɗinshi kan n...!

Littafin GARKUWA na kuɗine in bazaki iya biyan special Group ba a sauƙaƙe akwai
Normal group 300 kacal

By
*GARKUWAR FULANI*
3/23/21, 5:06 PM - ": Cikin tashin, fargaba, tsoro, kiɗima, gigita, ta ɗago kanta
da azaban ƙarfi lokacin data ga yana sunkuyo da bakinshi nufin zai mu'alamanceta
tamkar mijin aurenta, kuka mai cike da tsaro ta saki, sai disashewar da muryarta
tayi ta hana sautin fitowa fili.
Wani irin karkarwa da tsuma jikinta ya farayi, wata azabebiyar zufa ta karyo mata
lokacin da numfarfashi ya fara korar juna alamun zai ɗauke.

Sam har ga Allah bai san takai wannan matakin tsorita da razanaba.
Kana ganin ababen marmarinsa yasa ya mance a suffan waye ma yazo mata.
Kanshi ya ɗago hango mutun ya fito cikin halla ɗin ya nufo harabar wurin motocin.
Da sauri ya saketa, cikin abinda bai gaza second biyu ba, ya buɗe marfin motar ta
gefen da take ya fita da sauri kana ya sunkuya, a sunkuye yabi inuwar motocin dake
gefenshi.

Ita kuwa Aysha ta gama gigicewa ta ɗimauce tana jiran taji ya tozarta mutuncinta da
darajar aurenta wanda take fatan ta mutu yafiye mata.
Jin an buɗe marfin motar ya kuma sauƙa kan cinyarta ne, yasa ta tashi cikin azama
da gigita.
Cikin tattaro sauran kuzarinta da buɗe muryarta take cewa.
"Ya Sheykh! Ya Sheykh!! Ya Sheykh!!!". Tanayi tana gyara wuyan rigar tare da maida
caɓɓullenta ta killacesu, sai dai duk tanayin abin a gigice ne kuma har lau
numfashin ta na fuzga.
"Ya Sheyyyyykh!." Ta kuma danna kiran da ƙarfi numfashin ta na fizgewa.
Dai-dai lokacin kuma taji an buɗe marfin motar ta gefen driver, cikin tsananin
zabura da kaɗuwa ta juyo a firgice.
Shima Sheykh da yanzu ya iso wurin da sassarfa,
da sauri yasa kai ya shiga cikin motar ba tare da ya ida shiga motarba ya zauna.

Ita kuwa Aysha. Wani irin yunƙura tayi ta abko jikinsa da ƙarfi.
Da sauru yasa hannunshi ya riƙe kujerar kana ya jawo marfin motar ya rufe da ƙarfi
sabida jin da yayi yana baya alamun zai koma baya ya faɗi.
Cikin mamaki da ɗaga murya yace.
"Innalillahi wa innailaihi rajiun, ke me hakan? Zaki kadamu fa!."
Ina gaba ɗaya jikinta rawa tsuma karkarwa yakeyi tamkar mazari, cikin fizgar
numfashin ganin tsira tace.
"Ya Sheykh Jahan! Jahan!! Jahaaaaan!!!".
Ta ƙarashe mgnar tare da shigewa jikinshi da kyau ta cusa kanta cikin ƙirjinshi,
wanda yake bugawa dib-dib yana harba sama da sau ɗari a cikin ko wacce daƙiƙa.
Yayinda nata ke harbawa samada sau ɗari da hamsin a cikin ko wanne daƙiƙa sabida
tsananin tashin hankali da kiɗima da firgici.

Cikin wani irin yanayi ya rumtse idanunshi da ƙarfi kana ya buɗesu da sauri,
yayinda tuni suke jazir kana shima jikin nashi tsuma yakeyi.
Hannunshi yasa ya ruggumeta gam-gam a jikinshi da kyau, al'kyabbar jikinshi ya ware
da kyau ya buɗa ta kana ya rufeta dashi rib. Sabida yadda jikinta ke rawa abin ya
zarta zaton mutun.
Cikin wata iriyar murya mai cike da diriricewa tausayi rauni murya a sarƙafewa
yace.
"A'ich! A'ish!! Kiyi haƙuri I'm so sorry, in sha Allah bazan sakeba, ki yafe min
kinji".
Ina babu amsa sai ƙara cusa kanta da takeyi jikinshi bata kuma haiyacinta har yanzu
bare ta fahimci me yake faɗin.
Cikin taune lip ɗinsa na ƙasa yace.
"A'ich ki nitsu ki kwantar da hankalinki babu abinda zai sameki. Kinji ba gani ba.
Babu kowa da zai cutar dake da izinin Allah".
Ina ita dai sai ƙara ƙwaƙumarshi takeyi.

A hankali ya juyo ya kalli gefenshi jin ana ɗan ƙwanƙwas glass ɗin motar,
Ƙasa yayi da glass ɗin.

Ya Hashim ne da Affan da Jalal Imran da Sulaiman sai Kabir ƙanin su Haroon wanda
suka haɗa uba, kuma a motarsa suke da kuma motar ɗaya Haroon dake hannun Jalal,
kasan cewar bai sauƙe gilashin sosaiba, basa iya ganin Aysha dake kwance a jikinsa.
Affan ne ya ɗan motse kana yace.
"Ya Sheykh mufa gobe sammako zamuyi, shiyasa muke son key ɗin motar ya kwana a
hannunmu".
Kanshi ya jingina da jikin kujera kana ya kalli Ya Hashim da Sulaiman da Imran
yace.
"Ku bari sai jibi ku tafi, mana kunzo jiya, gobe kuce zaku koma ku dai bari jibi".
Kai Sulaiman da Ya Hashim suka gyaɗa alamun yarda.
daga nan suka juya suka nufi motar Kabir tare da cewa.
"To sai da safe".
Allah ya bamu al'khairi yace kana ya ɗaga glass ɗin.
Su kuma suka shiga mota sukaja suka tafi.

A can gida kuwa bayan duk sun watsa ruwa kowa yayi shirin baccine, sai kuma duk
suka firfito falo suka kafa hira irin ta ƴan uwa in an haɗu a biki.
Umaymah ce ta kalli Aunty Rahma dake kwance gefenta tayi pillow da cinyarta tace.
"Wai ina Safiyyah da Aysha ne, su ban gansuba".
Gyara konciyarta tayi tare da cewa.
"Safiyyah dai tabi mijinta, ita kuma surkar tawa inaga itama suna tare da ɗan
naki".
Ummi ce ta ɗan kallesu tare da cewa.
"Ai kuwa ni tun ɗazuma naketa kiranta bata ɗaya wayar".
Mamma ce tace.
"Halan suna can tare".
Hajia Mama dake zaune gefen Umaymah ce ta ɗan kishiƙiɗa da tum-tum tace.
"Uhummm". Daga nan bata kuma cewa komaiba.
Ummi kuwa ci gaba da kiran Aysha tayi, wayar tana shiga amman ba'a ɗagawa.

A can kuwa wurin Sheykh da Aysha.


Gyara zamanshi yayi da kyau bayan, abokan Abbanshi duk sun tafi.
Gyara mata zamanta a jikinshi yayi da kyau yadda bazata takurashi yin tuƙiba gaba
ɗaya zuciyarshi a hautsine take, ya rasa gano wake tura mishi wasu pictures ɗin
Shatu da mishi zantukan ita yar iskace.
Allah ya sani baya zarginta ko wannan abun ya fara faruwa ne dan ta ganshi da
kamanninsa na sirri, da fari tsiya yake mata, sai kuma yake jin dadin yanayin
yakanyi ta murmushi in ya tuno tsoron da yake gani a kwayar idanunta, yana mmkin
yadda take gaza gane muryarsa, to batun hotunanta fa da ake tura mishi da wani
yanzu ya gama gamsuwa aiki magautansa ne.
Ajiyar zuciya ya sauƙe mai nauyi tare da tada motar, A/C'nta ya kunna, sabida wata
iriyar fitinenneyar zufar dake tsastsafo musu su duka biyun.
Ƙafarshi ya murza ya kaita kan birki, lokacin da ya iso gab da bakin gate, ɗan
tsayawa yayi aka buɗe musu gate ɗin, kana ya cilla hancin motarsa woje.
Da hannun ɗaya yake murza siterin motar, hannun damanshi.
Kana hannun hagunshi kuma na ruggume da ita.
Zuwa yanzu yaji rawanda jikinta keyi ya fara tsagaitawa.

Ita kuwa Aysha cib tayi a jikinshi tana jin yadda bugun zuciyarshin ke harbawa da
sauri-sauri kana kuma da ƙarfi-ƙarfi.

Tafiya mai tsawo sosai, har ya fara fitowa wojen gari.


A hankali ya ratsa wani titin ya shiga, tafiya kaɗan yayi ya ratsa cikin wani
tamfatsetsen hotel mai masifar kyau wanda yake killace a bayan gari, sabida manyan
mutane ba kasafai suke son hotel ɗin dake sarari ba.

Bayan ya gyara parking ya kashe motar.


Ɗan sunkuyar da kanshi yayi kanta
sannan a hankali yasa tafin hannunshi ya tallabo kanta, cikin sanyi ta buɗe idonta.
Ta ɗan kalleshi kana ta medasu ta lumshe.
Manyan yatsunshi yasa yana ɗan shafa kuma tunta dasu.
Kana a hankali yace.
"A'ish kiyi haƙuri kinji bazan sake yin nesa da keba".
Sai kuma ya ɗanyi shiru kana ya kusanto da fuskarshi gareta sosai, a hankali ya
hura mata iskar bakinshi kan idanunta tare da cewa.
"Buɗe idon Yah Sheykh ɗinki ne, ba Jahan ba".
A hankali ta buɗesu, ta kalleshi.
Wani dogon nannauyan ajiyan zuciya ta sauƙe tare meda kanta saman ƙirjinshi".
A hankali yace.
"Wayyo Mamy zata karya min cinya, sauƙa muje ciki."
Bata kulashi ba, ganin hakane yasa ya buɗe ƙofar kana ya ɗan mirginata gefe, sannan
ya sauƙo.
Gyara tsayuwarshi yayi tare da gyara hiraminshi ya rufe fuskarsa da kyau sannan
yace.
"Aish fito ko Boɗɗi".
Da sauri ta zuro ƙafafuwanta woje sabida gani take yana matsawa Jahan zai zo.

Marfin baya ya buɗe. Wasu ledodi masu kyau ya ɗauka kana ya rufe motar tako ina,
sannan ya juya, ya nufi ciki da sauri ta bishi a baya.
Tafiya kaɗan sukayi suka haɗu da Jamil.
cikin sauri ya iso gabansu, key ya miƙa mishi tare da cewa.
"Room number 37 VIP Side".
Kai ya gyaɗa tare amsar key ɗin.
"Sai da safe". Yace yana mai wucewa.
"Allah ya bamu al'khairi yace kana.
Suka wuce shima ya wuce.

Suna shiga, ɗakin.


A hankali ya miƙa mata ledodin.
Sannan ya juyo ya rufe ƙofar, duk da yasa Jamil ya bincika masa ɗakin saida ya ƙara
duba jikin ƙofar da makunnin fanka da A/C da kyau. Kana ya dawo tsakiyar ɗakin ya
ɗaga kanshi sama ya kalli sanan sosai hakama ya shiga bathroom ya duba komai saida
ya tabbatar ba komai daga cikin ababen da ya kamata duk musulmi in larurar zuwa
hotel ya kamashi ya tabbatar da ya bincikesu da kyau Especially in ku mata da miji
ne.

Ita kuwa Aysha da Ido take binshi, ta rasa me yake nema a duk ɗakunan hotel da suka
taɓa zuwa.

Bathroom ɗin ya koma, bai daɗe sosai ba, ya fito, bisa alamu ruwa ya watsa, kana
dan al'kyabbar shi na hannunshi yanzu dagashi sai jallabiya.
ninke al'kyabbar yayi, kana, ya ajeshi gefe, inda ya ajiye hiraminshi da
wayoyinshi.
Ledodin hannunta ya amsa tare da cewa.
"Je kiyi wonka kizo ki kwanta".
Cikin sanyi tace.
"Ni nayi wonka ɗazu".
Kanshi ya gyaɗa dan ya lura har yanzu a tsorace take.
Zama yayi bisa sallayar da yasan Jamil ne ya shimfiɗa misa kana yace.
"To zauna kici abinci".
Da sauri tace na ƙoshi".
Ido ya ɗan zuba mata, kana yace.
"Uhummm, to kwanta kinga gani nan kusa babu abinda zai sameki da izinin ubangiji".
Da sauru tace.
"Toh".
Ta ƙare mgnar tana nufar kan luntsumemen gadon.
Ledodin da Safiyyah ce ta ajiye musu cewa na abincin walimar ne kuma tace mishi
Ummi da Umaymah da Mamma ce da kansy sukayi aikin ne yasa, ya gamsu da aikin kuma
zaici.
Sosai yaci naman zabuwar da Arish ɗin.
Ɗan saura kaji akayi na zabbin na musamman ne shiyasa su Umaymah suka yishi da
kansu.

Ruwa yasha, kana ya gyara zamanshi tare da tattare sauran bakin ledar ya ƙulle.
Jingina bayanshi yayi da jikin gadon.
Kana ya fara rairai karatun al'ƙur'ani cikin zazzaƙar muryarsa haka yasa yaji sanyi
zafin da zuciyarsa keyi na fahimtar sharrin magautanshi har baiwar Allahr da bataji
bata ganiba, kawai dan ta kasance matarsa magautansa ke bita da sharri.

A hankali Aysha ta sauƙe ajiyan zuciya, tana mai jin daɗin sautin muryarsa da
karatun da yakeyi a hankali.

Mirginowa tayi bakin gadon.


Kana ta kwanta tayi lib ta matso da kanta kusa da kafaɗunshi.

Lokacin ɗaya taji bacci na fizgarta.


Shi kuwa Sheykh a hankali ya juyo ya kalli wayarshi daketa haske alamun ana
kiranshi.
kasan cewar yazo ƙarshen suratul Maeda sai yayi addu'a ya shafa.
Kana ya miƙa hannunshi ya ɗauki wayar, Ummi ya gani a saman screen ɗin ya kai
yatsarsa kenan kiran ya katse.
Dama shima katse kiran zaiyi shi zai kuma kiranta.

A can gida kuwa Umaymah ce ta ɗan kalli Ummi tare da cewa.


"Sake kiranshi ni naji tsoro ita a kirata bata ɗagawa kuma shima a kirashi bai
ɗagawa".
Cikin gyara zama Ummi tace.
"Zai kira, in yaga kiranmu inaga baya kusa da wayane sanda kika kirashin."
Shiru suka ɗan yi.
da sauri Ummi ta kalli wayarta.
"Yauwa gashi ma ya kira".
Ta faɗa tana amsa kiran.
"Assalamu alaikum, Ummi".
Cikin jin daɗi tace.
"Wa laikassalam Sheykh kana lfy".
"Alhamdulillah". yace
Yana gyara zamansa.
Da sauri tace.
"To Masha Allah. Aysha fa munyi ta kiran wayarta bata ɗagawa, hankalinmu ya tashi
tana lfy ko?".
Juyowa yayi ya ɗan kalleta kana yace.
"Uhummm to ga dai ta nan Ummi, wannan tsoron nata ne yau kuma ya dawo a cikin mota
kafin in fito tace, wai Jahan yazo, gaba ɗaya ta gigice shiyasa ma ban kawota nan
wurinku ba". Ya ƙarashe mgnar a kunyace wai kada suyi zaton rashin kunyane da
jarabar mace ya sashi ɗauketa.
Cikin tsoro Ummi tace.
"Subahanallahi Jahan kuma, Sheykh ya kamata kasa ido sosai fa a kan abun nan".
Juyowa yayi ya ɗan kalleta, tayi shiru ta zuba mishi ido.
A hankali yace.
"Ummi babu batun wani Jahan fa, Ni inaga Ja Ha N nefa Ummi suka bada Jahan.
Kawai dai magautanna ke mata barazana da sunan.
Dan suna da wata manufa akanta akayi katari kuma akwai mai suna Jahan sanane a gari
aikinsa kuma sirrine, shi kuma an bani tabbacin ma baya ƙasar mafa tun watannin
baya kawai mutanenta ne".
Da sauri ta tashi zaune cikin rauni tace.
"Wallahi mutum ne, ba iska bane, Ni bani da iska ka dena cewa iskokaina, wlh Ummi
mutum ne".
Ummi da taji muryarta cikin kula tace.
"Sheykh ka ƙara kula kan iya linka".
"To Ummi". yace
Ita kuwa Umaymah ta miƙawa wayar.
Jin muryar Umaymah ne ya sashi cewa.
"Umaymah ba komai fa ku kwantar da hankalinku".
Cikin kula da so tace.
"To Jazlaan Allah ya kare mun ku, saida safe ko".
Amin Amin yace kana ya katse kira.
Miƙewa tsaye yayi, tare da wayar a hannunshi inbox ɗinsa ya ɗan shiga text ɗin da
aka turo mishi ɗazu da pravate number, ya Kuma zuwa ido.
"Da kyau kayi tabsir mai zafi, sai ka kula da yar iskar bororiyar da aka auro maka,
mai son maza.
kayi amfanin da wannan damar ko zaka gaskata abinda muke gaya maka, na son maza da
binsu."
Idonshi ya rumtse da ƙarfi kana ya buɗe su a hankali.

Su kuwa can sashin magautan Sheykh sun dade da fara turo mishi irin waɗannan
saƙonnin a saninsu dai sun san sun kashe mazakunta Sheykh bazai iya raɓar maceba.
Shiyasa suke nuna mishi ita Aysha yar iskace dan su samu su haddasa zargi a
tsakaninsu, shiyasa suke cewa ya gwadata duk da su a zatonsu wani zai wakilta ya
gwada masa ita.
Sabida basu san yanada wani sashi na sirrin aikinshiba. Wanda yake bibiyar komai
wanda Shatu kuma ta taɓa yin karo dashi a lokacin da yake fita aikin nashi da dare.
So shiyasa yake amfani da wannan damar.

Numfashi mai zafi ya fesar.


A hankali ya kalleta ganin ta mirgina ta koma can tsakiyar gado tana mgna kaɗan-
kaɗan.
"Ni bani da iska Allah ma ya sani, koma menene ai a gidanka ne ya fara min, komai
sai kayi ta cewa inada iska, har kana gayawa mutane, zakasa ayita min kallon mai
iska.
Na tambayi Bappa na yace min iya tsawon rayuwata basu sanni da iskaba, kuma ai da
sun sani da zasu gayawa Lamiɗo".
A hankali yasa hannunshin ya kashe wutan ɗakin.
Da sauri ta taso zaune lokacin da duhu ya mamaye ɗakin.
"Dan Allah ka kunna wutan".
Da sauri ta matso kusa dashi jin yayi mgna kusa da ita yace.
"Ni bana iya bacci in haske na kunne. Kwanta gani nan babu wani al'jani Jahan da
zaizo da yardar Allah".
A hankali ta zame ta kwanta kusa dashi.

Yayinda shi kuma yake zaune.


"Tashi ki zauna kiyi addu'a kafin ki kwanta". Yace mata lokacin da yaji ta kwanta.
Cikin bacci tace.
"Na gaji kayi min mana".
Kanshi ya jinjina jin wai ai ta gaji.
Tafukan hannunsa ya hada ya buɗa, kana ya karanta ƙulhuwa 3 falaƙi 3 nasi 3
Ayatulkursi'u 1 ya tofa, kana ya shafawa jikinsa.
Sannan ya kumayi kamar yadda yayi ya tofa kana ya juyo kanta, daga kan fuskarta ya
kife tafin hannunshi ya shafa mata har zuwa kan yatsun ƙafarta kana ya shafa kanta,
sannan ya kwanta kan gefen damanshi.
A hankali yasa hannunshin ya juyata yace.
"Kwanta ta gefen dama".
To tace ya zama baya ta bashi.
Shiru tayi tanajin alamun kamar karatu yakeyi.
tsawon lokaci sukayi a haka batayi bacciba shima baiyi baccinba.
A hankali ta juyo sabida gajiya da gefen daman yayi mata.
Lumshe ido tayi.

Shi kuwa Sheykh a hankali ya yunƙuro ya matsota sosai, cikin sanyi tace.
"Ka matseni fa".
"To ki koma can baya mana."
Yace mata. Yana lumshe idonsa.

A hankali ta mirgina zata matsa, sai kuma ta ɗan tsaya jin tama isa bakin gado,
daga ita sai katanga, juyowa tayi ta fuskanci katangar ta kwanta tayi shiru.

Shi kuwa Sheykh shima shirun yayi, yana dogon nazari kan al'amarin Jahan da yake
girmama kullum a wurinta, ya lura yau saura kiris ta suma.

Numfashi ya ɗan fesar a sanyaye kana ya juyo da kyau ya fuskanceta, sannan ya


matsota ya manna bayanta da ƙorjinsa.
Da sauri ta buɗe idonta tare da buɗe baki zatayi mgna sai kuma tayi shiru jin ya
sunkuyo kanta kanta sosai daga koncen, kanta ya ɗaga kana ya ture pillow'n da kanta
yake kai, sannan miƙar da hannunshi a wurin,
kanta ya kwantar bisa damtsen hannunshi da ya miƙar, kana ya juyota rigingine,
ƙafarshi ya ɗan ɗaura gefen cinyarta kaɗan,
kana yaja cinyarta yasa tsakankanin cinyoyinshi.
a hankali ya fesar da numfashi kana murya can ƙasa yace.
"Shike nan baki da iska.
Kiyi haƙuri, Umaymah kawai na gayawa fa."
Cikin wani irin masifeffen sanyi da jin daɗin kulawarshi gareta a hankali tace.
"Toh, amman Yah Sheykh da gaske inada iska ne wai".
Kanta ya shafa kana yasa bakinshi ya sumbaci goshinta cikin son kawar da tambayar
tata yace.
"Me Jahan ɗinkin yake miki in yazo wurinki? Yana mgna ne? In yanayi me yake ce
miki?".
Baki ta tura tare da cewa.
"Ni dai ba Jahan ɗina bane".
hannunshi yasa a hankali ya fara janye dogowar rigar jikinta yanayi sama dashi kana
yace.
"To na ji, me yake miki?".
Cikin takaici tace.
"Ba kanaga kamar wai al'januna bane sai kake ɗaukar abin wasa to wata rana sai
yamin ciki ai da ƙarfi".
Cikin sauri ya rumtse idonshi da ƙarfi tare da yin sama da rigar sosai kana a
hankali yace.
"Na yarda ai baki da al'janani.
To amman ta yaya zai miki ciki".
Juyowa tayi ta fuskanceshi da kyau kanta na damtsen hannunshi, tattausan gemunshi
na taɓa goshinta, cikin muryar da tafi kama data tsoro da raɗa tace.
"Duk fa lokacin da ya zo na ganshi sai yayi kissing lips ɗina.
Ɗazu kuma harfa kwance min igiyoyin wuyan rigata yayi, gasuba har yanzu ban
ɗauresu ba".
Cikin hikima ya zare hannunta ɗaya cikin rigar kana ya zare ɗayanma sannan yace.
"To sai kuma yayi me daya kunce igiyoyin?".
ya ƙareshe mgnar yana ajiye rigar tata bisa inda ya ajiye al'kyabbar shi.
Kana ya zare jallabiyar jikinshi, ya ajeta, sannan ya matso gareta tare da jawo
musu blanket yace.
"Uhumm".
Cikin tsurawa inda yake ido tace.
"Harda sa hannunshi cikin rigata, kuma yana mammatse min ƙirj.."
Da sauri ya lumshe idanunshi tare da jawota jikinshi ya matseta gam har saida tayi
ƙara sabida matsar tayi ƙarfi, shi kuwa Sheykh gaba ɗaya jikinshi tsuma yakeyi ya
gama gamsuwa Shatu Mar'atussaliha ce.
Ya yarda ita bata da wanda ta yarda dashi a Masarautar Joɗa sama dashi bata ɓoye
mishi komai, ya kuma gamsu da son kiyaye lfyarsa da takeyi.
Cikin wata iriyar fitinenneyar murya mafi daburcewa yace.
"Bana son ji, kuma kodama al'janin nakine, zanyi mgninshi da izinin Allah, bashi da
hurimi da mallakin Muhammad, shi kaɗai yake mallakar abunsa, kuma ko gani nai wani
bazai yiba in sha Allah a mutum dai babu mahaluƙin da zai min kutse a gidana ma
bare a kan iyalina."
Ita dai ba jinshi sosai takeyi ba, sabida wasu abubuwan da yakeyi mata sun zarta
abinda Jahan ya aikata mata.

Dib, dib, dib, haka zuciyarta keyi lokacin da taji ya haɗe lips ɗinshi da nata,
kana tattausan tafin hannunshi na yawo a cikin dukkanin sasan jikinta.
Gaba ɗaya sai tsoro ya rufeta, a hankali taketa jujjuya kai alamun a a.
A hankali ya rabe lips nasu, cikin sanyi tace.
"Ya Sheykh bacci nakeji".
Uhummm yace kana ya gyara musu kwanciyar.

A can ƙasar Cameroon kuwa.


Ba'ana ne zaune gaban wani ƙasurƙumin bokanshi mai ƙara buɗa mishi ido, da koya
mishi siddabaru iri-iri.

Wani ƙaton kaskone a gabansu.


Cikin muryar da babu daɗin amo boka Dumba ya cewa Ba'ana.
"Leƙa ka gani, gacan ajiyarka tana kwance tana bacci lfy lau babu wani mahluƙin
namiji da zai iya taɓa koda farcenta ne bai mutuba, bare har ya shafeta ko ya kai
ga taɓa wani sashin sirri na jikinta bare a kai ga ya kusanceta".
Tuni Ba'ana ya leƙa kanshi yana ƙarewa fuskar Aysha kallo, cikin jan dogon numfashi
yace.
"Boka Dumba to shi wannan haskenfa da yake kwance kusa da ita menene shi kuma wane
haskene ya zagaye ɗakin da fuskarta?".
Cikin yin cacuɓe-cacuɓenshi yace.
"Wannan haskene dake wanzu da izinin ubangiji haskene dake kare wanda ke kusa da
ita sam bamu da tsumi ko dabarar ganin komai a kanshi, sabida shi mutum ne da
bakinshi baya bushewa da ambaton Allah kana baya rabuwa da al'wala a jikinshi.
Ita kanta in dai tana kusa dashi ainun jikinta ya taɓa nashi to bazamu ga komai a
kanta ba, batun kusanta ne dai tabbas babu mahaluƙin da zai kusanceta ya rayu,
domin madadin ɗanɗanon ni'imomin da ko wacce mace take dashi, in namiji ya sadu da
ita, to ita dafin kuna da macijiya ne ni'imarta zata shigeshi a sashi mai tsada a
jikinshi kan gari ya waye zai mace ya bar duniya".
Wata iriyar muguwar dariya suka kece da ita kamar zasu fasa kogon da suke ciki,
boka Dumba ne yaci gaba da cewa.
"Kai dai ka gama aiyu kan ka hankalinka kwance, shi wannan da yayi sanadin faɗinka
gasar Shaɗi har yasa kabar ƙasarku, tuni munsa ajalinshi a jikin matar da yakega
matarsa ce, kaga koda baka tare da Shatu zata tayaka yaƙi ba tare da ta sani bama".
Cikin jin daɗi da baƙar mugunta Ba'ana yace.
"Dole ma ya mutu, sai dai babarsa ta haifi wani hegen bafullatani mai jajayen
kunnuwa".

Daga nan sukaci gaba da hirarsu da tanadin hana fulanin ƙasar Nigeria da Cameroon
zaman lfy.

A nan Ɓadamaya kuwa, cikin Masarautar Joɗa, a wannan lokaci na tsakiyar dare.
Suka fito cikin masarautar suka nufi gidan boka Tsitaka, garin yayi duhu yayi dim
sai azabar zafi da ake tsulawa zafi irin na tsakiyar damuna irin wanda in an kwana
biyu ba'ayi ruwan samaba, bisa alamu hadari ke diddigowa daga ƙasa shiyasa garin
yayi dim babu alamun iska.

Suna shiga Boka Tsitaka ya kwashe da dariya tare da cewa.


"Lbri mara daɗin gashi can konce da matarsa bisa gado ɗaya, sai dai kun san ɗan
naku ba'a iya ganin sirrinshi, ko matar tashi bana gani sai wani haske daya rufesu.
Kuma yana gab da ɗirkawa ƴar fulani ciki hegen yaro dan yanada ƙoyayen haihuwa da
ƙenƙesa".
Cikin tashin hankali ɗayan yace.
"Kusantar mata harda haihuwa, anya kuwa bazan sa a dandatse min wannan yaron ba,
shin wai shi wanne irin mutum ne da baya jin sihiri da tuggu da makirci".
Ɗayan ne yace.
"Ai kuwa koda ya haihu yarane dai bazasu rayuba".
Dariyar mugunta Boka Tsitaka yayi tare da cewa.
"Ku dai kun iya kawo aiki kun kuma iya faɗin mugunta sai dai tabbas akwai wani
wanda yake gefenku, da yake aikata musu fiye da shirinku, kullum in kun tuna yimasa
wani abun kafinma kuyi abun zakuga fiye da hakan ya faru tun shekarun baya.
To bare kuma yanzu an sake samun wani taƙadirin ma yasa mishi ido".
Dariyar jin daɗi sukayi kana sukaci gaba da muhawarar mugunta.

Washe gari azahar Gimbiya Aminatu ce zaune gefen Lamiɗo da ya kira Sheykh suna
gaisawa, tare da cewa.
"Muhammadu Akwai babban uzurin dake buƙatar ka dawo gobe".
Gyara zamanshi yayi tare da kallon Aysha dake gefenshi ita da Hibba da Jalal da
sune suka kawo musu abinci a hotel ɗin da suke. Maida kanshi yayi ya jingina da
kujera kana ya lumshe idonshi tare da cewa.
"Eh dama gobe zamu taho, amman sai dare jirginmu zai tashi.
Su Ya Hisham da Affan kuwa sunce sammako zasuyi wai tafiyar mota zasuyi".
Cikin sauƙe numfashin Lamiɗo yace.
"To Allah ya kaimu ya kuma dawo daku lfy, itafa Juwairiyya sai yaushe zata dawo".
Kanshi ya ɗan mirgina kana yace.
"Zan dai taho da Ya Jafar da Jalal, in bata gama uzurorinta ba, sai ta koma
masarautar Jadda ta dawo daga baya."
Cikin gamsuwa da hakan Lamiɗo yace.
"To hakan yayi Allah ya kawoku lfy".
Amin Amin yace kana ya katse kiran.

Jalal ne da Hibba suka miƙa tare da cewa.


"Mu zamu tafi."
Bai kulasu ba, Jalal ne ya ɗan matsoshi tare da cewa.
"Umaymah tace ka kai mata Ɗiyarta taga ya ta kwana da jikin".
Kai ya gyaɗa alamar to.
kana Hibba ta kalleta tare da cewa.
"Aunty Aysha sai kin dawo, Allah ya ƙara sauƙin".
Amin tace tana gyara zamanta tare da jawo ƴar jakar kayan da Hibba ta kawo mata.
Wai na anko ɗin fansan idon da za'ayi.

Su kuma nan suka fita.


Suna fita, ya miƙe ya rufe ƙofar, kana ya dawo ya hau kan gado ya kwanta.
Da ido ta bishi tare da cewa.
"Yah Sheykh gado kuma to yaushe zamu tafi ko inbi su Hibba kawai ne?".
Lumshe idonshi yayi alamun bacci zaiyi, a hankali tace.
"Dole ne kullum sai kayi baccin tsakanin azahar da la'asar ɗin nan". Kanshi ya
gyaɗa mata alamar eh.
kana ya juya mata baya.

Dole itama ɗin ta hau ta kwanta, tana konciya ya jawota jikinshi nan take sukayi
bacci.

Ƙarfe uku da minti arba'in da biyar ya farka, da sauri ya zareta daga jikinshi kana
ya shiga bathroom, wonka yayi fes kana yayi al'wala ya fito.
zaune ya sameta bakin gado.
"Tashi kiyi wonka mu tafi tunda ke bakya cikin masuyin salla".
Cikin sanyi tace.
"Ah ina cikin masuyin salla mana".
Kai ya gyaɗa yana zura tattausan al'kyabbar shi. Yace.
"Eh amman ni dai tun jiya banga kinyi salla ba".
Cikin rashin fahimtar wayon da yake mata tace.
"In Sha Allah gobe dai da safe ai zan fara".
Murmushi yayi tare da cewa.
"To tashi kiyi wonka kafin inyi sallan".
To tace kana ta miƙe ta shiga Bathroom da ƴar jakar kayanta.
Shi kuwa ya kabbarta sallan la'asar.

A cikin bathroom ɗin ta canza kayanta bayan ta kimtsa jikinta.


Kana ta ninke wanda ta cire ta saka a ciki ta feshe jikinta da turarenta mai sanyin
ƙamshi, sannan ta fito.

Zaune ta sameshi bisa sallayar yasa System ɗinshi a gaba ya maida hankalinshi kab
kanta. Bisa alamun wani abu mai tarin mahimmanci yakeyi.
Dan gaba ɗaya yatsun hannunshi aiki sukeyi sai kwayar idanunshi da yake jujjuyawa
kan screen ɗin na'ura. Yanayi kuma yana motsa lips ɗinshi alamun still kuma tasbihi
yakeyi bincikar number da ake tura masa text a rufe yakeyi yadda zai samu ya buɗe
layin yabi diddiginshi.
A hankali ta kalleshi da kyau, kana ta kalli kayanshi da ya cire ɗauka tayi ta
ninninkesu ninkewa mai kyau, tasa a ƴar jakar ta zuge zip ta rufe.
Sannan ta koma gefenshi can ta zauna bayanshi.
Cikin sanyi tace.
"Ni dai banga wayata ba".
Bai kulata ba, domin aikin da yakeyi ya tunzura mishi nitsuwa.
Cikin sanyi tace.
"Ayyah to dan Allah. Sammin wayarka in yi kira".
Tura mata wayarshi dake gefenshi yayi sabida ya samu ta rabu dashi dan tana raba
mishi hankali".
Ɗaukar wayar tayi sai kuma taga akwai security code a jiki.
Matsoshi tayi da mamaki dan tasan akwai woyoyin shi biyu data taɓa riƙewa basa da
security, jujjuya yar wayar tayi ganin yar micilace kuma harda liƙa mata matakan
tsaro, taɓe baki tayi tare da cewa.
"Me code ɗin buɗe shi".
"Mamey". Yace mata ba tare da ya kalleta ba.
jujjuya yar mitsitsiyar wayar tayi a tafin hannunta, contacts ta danna da nufin ta
ɗan duba ko da number sai ta samu nanma a garƙame yake.
Ikon Allah tace a hankali kana ta danna. Phone na ma kirib yake, cike da mamaki
tace.
"Wayarfa tako ina ansa mata kan tsaro".
Da sauri ya juyo ya kalli wayar da ke hannunta. Hannunshi yasa ya amshi wayar da
sauri tare da zurata a al'jihunsa kana ya yasa kan yatsunshi ya ɗan bugi goshinsa
tare da kwaɓe fuska kana ya kalleta cike da alamun damuwa yace.
"Kai Alhamdulillah, Allah na gode maka daka jarabceni da wannan fitinenneyar
yarinya Aish mata, kinzo kin tasani gaba da surutu, kuma kina gani aiki nakeyi, ko
so kike na ki rikitamin tunani ne".
Kanta ta langoɓar tare da kwaɓe fuska tace.
"A a, Ni kawai wayata zan kira".
Cikin zubawa lips ɗinta ido yace.
"Ba kin barta a motaba".
Da sauri tace.
"Laah hakafa ni na manta ma".
Kanshi ya gyaɗa kana ya gyara zamanshi ya fuskanci System ɗin nasa.
Gefenshi ta ɗan kalla tare da cewa.
"Yah Sheykh!".
Shiru bai amsa ba yaci gaba da aikinshi.
a hankali ta kuma cewa.
"Yah Sheykh!!".
Bai amsaba bai kalleta ba.
A karo na huɗu ta kuma kiranshi.
"Yah Sheykhhhh". Ta ƙarashe kiran murya can ƙasa da alamun bacci ya fara kamata, a
hankali ya ɗan juyo kwayar idanunshi ya kalli inda take.
Cikin lumshe ido tace.
"Mu tafi mana, za'ayi fansan ido da bamu jeba".
Kanshi ya gyaɗa alamun to, daga nan ya meda kai yaci gaba da aiki.

A can gida kuwa, tuni anyi fansan idon amarya da ango gaba ɗaya an gama komi da
komai.

Har an fara shirya farfajiyar Side ɗin Umaymah wanda anan za'ayi shagalin mother's
day ɗin.
An gyara wurin an kimtsa an shirya komai yadda ya kamata.

Ƙarfe biyar dai-dai duk an gama shirya amarya cikin shiga ta al'farma, hakama ango
Haroon ɗan ayi.
Aunty Rahma kuwa tasa mabusan masarauta da makaɗa yan kakaki da tambura da al'gaita
duk sun shiryawa shagalin tunda abu na jinin sarauta ai dole a gwada iyawar.

Safiyyah ce ta shigo bedroom ɗin Umaymah inda ta wuce zugan ƙawayen ta duk suna
falo cikin kwalliyar ƙasaitattun mata, matsowa kusa da Umaymah tayi tare da cewa.
"Umaymah Aysha fa har yanzu fa Hamma Jabeer bai kawota ba,".
Cikin sauri Aunty Juwairiyya tace.
"Dan Allah Umaymah kirashi ya kawota Mamma tace su Haroon ma bazasu fitoba sai sun
iso".
Murmushi ta ɗan yi tare da cewa.
"Uhummm Jazlaan fa ba son waɗannan abubuwan yake ba. Bana son tirsasa masa yin
abinda baya so ku kuma kun dage, ala dole tunda bikinsa ba shiri ba'a zoba yanzu
sai kunyi shagalin".
Ummi ce ta ɗanyi murmushi tare da cewa.
"To bari ni in kirashi".
Cikin sauri Umaymah tace.
"Yauwa yama fi min".
Ita kuwa Ummi wayarta ta kara a kunne bayan ta danna mishi kira.
Bugu biyu ana uku taji ya katse kiran.
Jim kaɗan kuwa sai ga kiranshi.
Bayan sun gaisane sai kuma ta ɗan yi shiru.
Jin hakane ya sashi cewa.
"Na'am Ummi meke faruwa ne?".
Cikin tausasa murya tace.
"Eh dama duk an gama shirine ku kaɗai ake jira".
Kanshi ya ɗan juyo ya kalli Haroon dake ta murmushi kana a hankali yace.
"Ummi ai mun dawo, yanzu muka shigo, bata iso wurinku bane?".
Da sauri Ummi ta juyo ta kalli bakin ƙofar jin muryar, Aysha tana sallama.
"Yauwa gata ta iso". Ta faɗa mishi tare da katse kiran".
Safiyyah ce tayi sauri kamo hannun Aysha tare da cewa.
"Yauwa zo muje ɗakin Hibba ki shirya".
Murmushi tayi tare da cewa.
"Safiyyah barni mu gaisa dasu Umaymah mana".
Murmushi Mamma da yanzu ta shigo tayi tare da cewa.
"Uhumm Safiyyah kuwa da gaggawa".
Cikin ladab da biyayya ta rusuna ta gaidasu kana, Safiyyah ta jata suka tafi ɗakin
Hibba.

A can Side ɗin dasu Haroon suke kuwa, Ibrahim ne ya ɗauko wasu tattausan kaya masu
masifar kyau da taushi, yadin Getzner ne mai ɗan karen kyau kalar pink guava mai
masifar kyau, riga da wonɗone da babbar riga gariya an watsawa mats aiki da surfani
mint green color irin mai sheƙin nan, sai baƙin hula mai ɗan karen kyau shima da
ratsin mint green da fari,
amsa yayi tare da kallon Haroon da Ibrahim ɗin sosai kayan sukayi masifar musu
kyau, kanshi ya ɗan juya ya kalli takalman da Ibrahim ke nuna mishi baƙaƙene irin
masu sheƙin fatar nanne.
Fita sukayi, dan bashi wuri yasa kayan.

Sosai kayan sukayi masifar amsar fatar jikinshi da surarshi ya fito ras balaraben
asali. Komai.
Hular ta zauna ras a kanshi, gefe da gefen kan nashi duk tattausan sumanshi ya ɗan
fito, Especially ƙeyarshi da sumar ta kwanta lib kana farar fatarshi tayi ras ciki
sajenshi da girarshi komai tubar kalla masha ALLAH.

A hankali ya taƙo ya fito falo.


Nan take su Haroon Suka miƙe, kasan cewar duk abokansu sun tafi sun watse tunda
bikin maza ya ƙare, sai su uku suka rage sai kuma su Ya Hisham, Affan, Jamil,
Jalal, Azeez, Sadiq, imran, Kabir, Kamal, Sulaiman, da dai sauran ƴan uwa da wasu
makusanta.
Haka suka fito a tare,
Tuni harabar wurin ta cika tayi maƙil manyan matane tako ina matan sarakuna da
manyan yan kasuwa da siyasa, aminan Umaymah da matan abokon Abbansu Haroon, sabida
ranar tasuce ko wacce tasan Umaymah da Jazlaan ɗin ta sun san soyayyarsa a ranta
fiye data Haroon ce sun kuwa san biyayyarsa gareta.

Shiru wurin babu hayaniya, hakane yasa Sheykh bai damuba dan baiga abun kiɗe-kiɗen
da ya tsana ba.
Kuma gashi babu wasu taron maza, duk ƙannenshi ne.
Sai kuma iyayenshi, duk da har ga Allah har ransa baiso wannan tsarin ba sai dai
bisa dole Umaymah'nshi da Abba Hajia Mama da Ummi suka tirsasashi.
Kuma suma basu san Aunty Rahma ta tsara kayan kiɗa da bushe-bushen sarewa da
al'gaitanba.

"To ma in banda su Umaymah ya za'ayi ayi abu salam".


inji Aunty Rahma da take tare da mabusan. Hibba ce ta ɗan kalleta tare da cewa.
"Ai kuwa Hamma Jabeer zaiyi faɗa".
Dariya tayi tare da cewa.
"Me ruwana".
Sai kuma ta juyo ta kallesu tare da cewa.
"Kuna ganin amaren sun fito ku fara buga tambura da kakaki ayi bikin gidajen
sarakuna haka Salam".
Ai kuwa bata ida rufe baki ba.
Aunty Juwairiyya ta buɗe ƙofar babban falon Umaymah ta fito ita da Jazrah.
Jannart na bayanta Aysha na bayanta.
Sai kuma Safiyyah ta biyosu.

Wani irin murmushi da gyaɗa kai Aunty Rahma tayi lokacin da taji an saki sautin
tamburan.
"Uhum yauwa haka mana asan ana biki kam".
Ta ƙarashe mgnar tana tahowo kusa dasu Umaymah cike da mamaki suke kallonta ita
kuwa tana musu murmushi Yar autar Sitti kenan.

A hankali Aysha ta lumshe idonta sabida wani irin yam da taji tsikar jikinta na
badawa.
Hannun Safiyyah dake riƙe da nata ta ɗan juya itama ta riƙe.

A hankali sukaci gaba da taku cikin irin wasu masifaffun kaya masu masifar kyau,
irin dai kayyakin nan da yan gayu ke sawa mai shara-sharan tattausan yadin cikin
pink guava ne, kana net ɗin saman kuwa mint green ne. Anyi ɗinkunan dogayen riguna
masu kyau cib cib da jikinsu.
Sai wasu takalma masu ɗan karen tsini kalar azurfa da yar karamar fosa sai a
goggoronsu shina kolon takalman. Sosai sukayi kyau,

A hankali suke shigowa cikin taron ana mc ɗin yana mai bin waƙar da ya saki ta.
"Ku-martsa-ku-martsa ga amarya ta iso".
Wani irin murmushi mai cike da jin daɗi Umaymah tayi kana ta kalli Hajia Mama dake
gefenta tace.
"Kinga surkanki masha Allah".
Uhummmm tace tare da kaɗa ƙafarta.

Sheykh kuwa wani irin rumtse idanunshi yayi lokacin da yaji an saki kuɗin badujalan
injishi da faɗin.
Tsayawa yayi cak ba tare da ya ƙara koda taku ɗaya ba.
Haroon da sauran tawagar ma tsayuwa sukayi, Ibrahim ne ya ƙara matsoshi tare da
cewa.
"Dan Allah kayi haƙuri mu ƙarasa koda 5 minute ne kayi sai ka tashi. Dan Allah muje
Umaymah zataji daɗin hakan".
Cikin takaici yace.
"Bazan jeb..".
Bai rufe bakinshi ba yaji an riƙe hannunshi na dama da sauri ya juyo, Aunty Hafsat
Mamma kenan
Cikin sanyin murya tace.
"Dan Allah Muhammad muje na roƙi wannan al'farmar kayiwa Allah da Manzonsa muje,
koda zaman daƙiƙu ukune kayi. Kada mu kunyata wurin aminan Umaymah".
Ya zaiyi sun gama ɗaureshi da jijiyoyin jikinsa,
Wani nannauyan ajiyan zuciya ya sauƙe mai ƙarfi kana ya gyaɗa kanshi yaci gaba da
tafiya.
Still Mamma na rike da hannunshi a haka har suka iso, farfajiyar wurin.

Har gaban kujeru inda aka shirya wurin zamansu taje ta ajiyeshi kusa da Aysha, tuni
shi Haroon ya zauna kusa da amaryarsa.
Shi kuwa Ibrahim shima ya zauna gefen Safiyyarshi.

Kana su Affan kuwa duk suka zauna tare dasu Jazrah da Azeema da Hibba da sauran
cousin sisters ɗin su.

Mc ne ya fara shelan Amare su fito, surkansu su nuna musu gata.


A hankali Jannart ta miƙe tsaye sabida ita duk yan uwanta ne, ita kuwa Aysha gaba
ɗaya jikinta rawa yakeyi Allah ya sani ita dai tana tsoron idon mutane, ganin bata
miƙe tsayeba ne, yasa Aunty Rahma yin sauri ta iso garesu sunkuyowa tayi ta kamo
hannun Aysha tana miƙar da ita tsaye.
Ɗan juyowa tayi ta kalli Sheykh.
Cikin tsuke fuskarsa yace.
"Zabiya kiyi a hankali dai dan dujal da ganga yake baiyana tsoro nake jiye miki
kada ki zama cikin mabiyansa".
Murmushi tayi kana taja hannun Aysha suka shiga cikin taron tare da Jannart.
Wani sassanyan waƙa aka saki.
Kana su Hibba suka taso da sauri suna feffesa turare mai ƙamshi kana da bada wani
kala na musamman.

Cikin tsananin jin daɗi Umaymah, Mamma Aunty Rahma, Hajia Mama. Suka fito bisa
dandamali buɗe bakin jakukkunansu sukayi, wani irin liƙi na musamman sukeyiwa
amarenta tamkar babu talauci.
Gaba ɗayansu da 1-1k suke liƙi cikin ƙasaita.

Kusan 5 minute sukayi suna liƙi kana MC yace su koma su zauna su huta.

Wani irin banbaraƙwai Sheykh yake ganin abun sabida shi dai a iya tsawon tarihin
rayuwarsa bai taɓa zuwa ba, kuma shi bai taɓa ganin tsarin wannan bidi'o'inba.
Ina dalili wannan abun, ai ko basuyi hakaba tabbas an san dai suna cikin farin
cikin.

Baya zamansu kamar da mintuna 3 MC ya kuma kiran amare dasu fito tsakiyar taron.
A hankali suka miƙe tsaye,
kana suka fara tafiya a hankali,
wani irin masifeffen zubawa tsikar jikin Aysha yayi tare da bugawan ƙirji da ƙarfi.
Sabida sarewa da al'gaita da tamburan da kakakin da aka sake gaba ɗaya a lokaci
ɗaya.
A hankali dai suke takowa, suna nufo tsakiyar taron.

Nan MC ya kuma cewa yana buƙatar uwar angwayen Gimbiya Khadijah Umaymah kenan da
tawagar ƙawayenta.
A nitse Umaymah ta miƙe kana Su Hajia Kubra, Hajia Rakiya, Gimbiya Ruƙayya Hajia
Maimunatu sai kuma Ummi da dai sauransu.

Suna shigowa Umaymah taci gaba da yin liƙin 1-1k duk sauran kuma 5-500 suka fara
miƙa wa.

Yadda ake busan sarewa ne yake ta'azzara tashin tsikar jikinta da kuma bugawan
zuciya.
Busar sarewan yakeyi mai busar cike da iyawa da ƙwarewa da bajinta,.

Kana ga tamburan da aketa dokawa, a hankali Aysha ta sunkuyar da kanta tare da


rumtse idanunta jin naman jikinta ya fara tsuma da karkarwa.

Cikin haka MC ya buɗe muryarshi da azaban ƙarfi tare da cewa.


"In kaji tambura sai Babbar fada kakaki da al'gaita mabusar masarauta ne.
ai duk daren daɗewar tsuntsu a sararin samani bai kai tala-talaba kaga jefa garma
a caɓe sai ɗan gada kiɗan shantu sai mata.
Ina angwayen Gimbiya Aysha da Gimbiya Jannart fili dominku ku shigo gaban
iyayenku".
Wani irin haɗe fuska Sheykh yayi to waima ta yaya ta ina zai fara.
Haroon kuwa tuni ya miƙe dan gaba ɗaya tsikar jikinshi tashi yakeyi sabida kirarin
da akayi musu.
Hannunshi yasa ya kamo hannun Sheykh kana yaja,
Ƙin miƙewa yayi. Sai dai kuma ya ɗago kanshi ya kalli can tsakiyar taron tsakanin
kafaɗun Ummi da Hajia Kubra ya hango Aysha, Ido ya zuwa fuskarta da kyau, kasan
cewar shi a zaune yake ita kuma a tsaye take ta kuma rusunar da kanta yasa yana
kallon fuskarta ras.
Cike da mamaki Haroon ya kalleshi ganin ya miƙe ya kuma nufi wurin.
juyawa yayi kana yabi bayanshi suka fara taku a tare.
MC ne ya ɗan dakada daga kirarin da yakeyi kana ya buɗe murya tare da cewa.
"Gimbiya Khadijah Umaymah ga yaranki angwayen a bayanki a basu wuri su ƙarasa kusa
da amaren.
Da sauri Umaymah da Ummi suka ɗan ja da baya suka basu hanya.
A hankali Haroon ya matso kusa da Jannart.
wani sabon liƙi Umaymah da ƙawayenta suka fara, shi kuwa Sheykh a hankali yake ƙara
matso inda Aysha take tsaye.
Ita kuwa Aysha wani irin tsuma da karkarwa jikin ta yakeyi tuni numfashinta ya fara
fizga.
Ido Sheykh ya zubawa goshinta ganin yadda zufa ta tsastsafo mata, har tana kwaranya
ta gefen kunnenta.
A hankali ya ƙara matsota wanda hakan yasa mutane zaton wani salone kawai nashi.
Haka yasa Mamma da Aunty Rahma da Hajia Mama suka shigo suma aka ci gaba da liƙin
dasu.

Affan, da Jamil kuwa murmushi sukeyi, Jalal kuwa ido ya zuba musu.
Hajia Mama kuwa sai wani irin sihirtaccen Murmushi takeyi wanda ita kaɗai tasan
ma'anarsa.
Shi kuwa Sheykh ƙara matsota yayi da kyau har kamar zai ruggumeta, hannunshi na
dama yasa ƙasan haɓarta ya tallaɓeshi tare da cewa.
"Aish! Ais.. da sauri ya ida ƙarasowa gareta lokacin da ya ɗago kanta yayi dai-dai
da ƙaƙƙafewar da idanunta sukayi, kana numfashinta ya tafi cak ya ɗauke ta sum...!

Kiyi haƙuri da typing errors banyi editing ba, abubuwa sunmin yawa.

By
*GARKUWAR FULANI*
3/23/21, 5:06 PM - ": Luuuh ida nunta suka limshe ta sume.
Da sauri yasa hannunsa ya tallabo ta faɗa jikinsa, cike da tsoro Ummi ta matsoshi
tare da cewa.
"Sheykh lfy kuwa meke faruwa?".
Cicciɓota yayi ya ruggumeta tsam a jikinshi kana, ya juya ya fara taku, yana
ratsawa gefe.
Cikin tsananin tsoro Umaymah, Ummi, Mamma. Suka rufa mishi baya.
Yayinda Aunty Rahma kuwa da sauran tawagar ƙawayen Umaymah suke zaton, kawai wani
salone hakan sabida abu da Ustazu sai kallo.

Hajia Mama kuwa da ido ta bisu tare da yin wani ɓoyeyyen murmushi mai cike da
manufofi masu ƙarfi.

MC kuwa wani sassanyan ƙiɗan da DJ ya saki yake takawa rawa.


Yanayi musu kirari, Affan da Jamil kuwa tafi sukeyi tare da alamun, jinjina dan
babu wanda ya gano Aysha a tsume take ko Haroon da Ibrahim da Jannart basu ganeba.

Da sauri Jalal ya miƙe shima ya rufa musu baya.

Da sauri Ummi ke biye dashi a baya tare da cewa.


"Sheykh lfy kuwa".
A hankali ya jujjuya kanshi tare da cewa.
"Ummi a sume take fa".
"Subahanallahi!". Suka faɗa a tare.
Da sauri Umaymah tayi gabansu tare da cewa.
"Zo nan zo muje part ɗin Abban Haroon."
Binta a baya yayi sabida yasan canne kaɗai zasu samu babu taron mutane.
Suna shiga part ɗin ta juya gefen da.
Wani ɗan madaidaicin Side ne mai kyau.
Wanda yake da ƴar tazara tsakaninsa da Side ɗin Abbansu Haroon.
Hannu tasa ta tura ƙofar.

Cikin wani ƙawataccen falo suka shiga,


da sauri ya kontar da ita bisa kujera.
Kana ya miƙe tsaye tare da sauƙe numfashi yana ɗan miƙar da hannunsa,
cikin ruɗani Mamma tace.
"Umaymah ya haka, bata da lfy tana sume kuma mu zauna da ita a gida mu tafi asibiti
mana".
Ta ƙare zancen a firgice sabida bata san matsalar Aysha ba.
Ummi ce ta ɗan sauƙe numfashi tare da cewa.
"To meya tayar da jikinta kuma lokaci ɗaya haka".
Cikin takaici ya ɗan tauni lip ɗin shi na ƙasa tare da cewa.
"Uhummm to Ummi kuma kun sani mutun tana na nan matsala, sannan anzo ansa ƙiɗe-
ƙiɗe ga ƙarin al'gaita, sannan kuma aka ƙara da sarewa.
Ko wanda baida komai a kan shi sai yaji tsikar jikinai na tashi.
To ga irinta nan, in kuma ba'a katse sarewar nanba duk zasuyi ta sumewa masu
makaran".
Cikin sanyi Umaymah tace.
"Wlh duk tsiyar Rahma ce, yanzu kayi wani abu ta farfaɗo yafi".
Kanshi ya gyaɗa kana yace.
"Da fari aje ace subar wannan bushe-bushen sarewa da kiɗan tambarin, a ma tashi
kawai a taron haka ya isa haka kowa yaje yayi al'wala magriba ta gabato."
Jalal dake tsaye bakin ƙofar ne yace.
"To bari inje in gaya musu".
Da sauri Ya juya ya fita.

Ita kuwa Ummi a hankali ta matso kusa da Umaymah kana tace.


"Muje kawai, ba komai zai kula da komai".
To Umaymah tace jiki a mace, hankali a tashe, Mamma tace.
"Haka za'a barta".
Kanshi ya ɗan juyo ya kalli Mamma kana a hankali ya ce.
"Ba komai Mamma kada ki damu zata dawo dai-dai, kije kuyi salla".
Bisa dole dai tabi bayansu suka fita.

A can wurin kuwa kai tsaye wurin MC Jalal yaje yace.


A tashi taron haka lokacin salla yayi.
Dole aka tashi kowa ya kama gabansa, bayan ƙannnen ango su Hibba sunyi liƙinsu.

Su Umaymah kuwa wurin suka koma taje ta jagoranci ƙawayenta suka koma cikin Part
ɗinta.
Ƴan cikin garin Tsinako duk suka koma gidajensu sai ƴan nesa-nesa wanda duk gobe
zasu tattafi.

Su Ya Hisham da Affan kuwa tare da Haroon da Ibrahim suka koma part ɗin da aka
sauƙesu,
nan kowa ya fara shirin al'wala dan lokacin ya ƙara to.

Sheykh kuwa a can Side ɗin.


Su Umaymah na fita, ya maida ƙofar ya rufe, kana ya dawo gaban kujerar da ya
kwantar da ita.
Tayi lib kamar gawa.

A hankali ya sunkuyo hannunshi yasa ya dafe hannun kujerar da kanta yake kai.
A hankali ya sunkuyo kanta sosai,
yatsunsa yasa tsakiyar goshinta ya ɗan buga da ƙarfi tare da cewa.
"BISMILLAH". Kana yaci gaba da ɗan buge goshin nata, a hankali tayi wani irin
sassanyan miƙa tamkar wahainiya, fatan idonta ta fara motsawa shi kuwa Sheykh ci
gaba yayi da buge goshin nata tare da cewa.
"Aeeyshah! Aeeyshah!!."
Cikin fizgar numfashin da mgn tace.
"Na'am".
Haɗe fuska yayi tare da cewa.
"Ba ke na kiraba,".
Da sauri tace.
"Ni ka kira mana kanata dukana a goshin da amton sunan Allah".
Fuskarshi ya tsuke tare da cewa.
"Goshinki ko goshin matata! sanina dake kince kin tafi, meya kuma kawoki me kike
nema?".
Kwaɓe fuska tayi murya na rawa hawaye na zuba tace.
"Kirana ankayi tunda anka kunna Sarewa da al'gaita dole du inda nake zan taho".
Cikin faɗa yace.
"Ke tafi daga nan maƙaryaciyar banza".
A hankali ta buɗe baki alamun zatayi atishawa cikin tsawa yace.
"Tsaya ban gama mgn da keba in kika kuskura kika tafi, to tabbas zan jawoki in kuma
ɗaureki in ƙonaki".
Cikin rawar murya tace.
"Na tsaya, kayi haƙuri".
"Maza tashi ki zauna". Yace a faɗace.
Da sauri ta tashi ta zauna,
Gefenta ya zauna kana ya kamo hannunta ya riƙe gam saida tayi ƙara sannan yace.
"Baki san gidan da take bane".
Da sauri tace.
"Na sani".
"To ina take?". Ya kuma tambayarta.
"Masarautar Joɗa take".
Kanshi ya gyaɗa sannan yace.
"Na'am kin san kuma dole duk wanda ke cikin masarautar Joɗa sai yaji kakaki da
al'gaita da tambura da sarewa tunda mabusar masarauta ne, ko kina nufin duk sanda
taji sai kinzo kin fiddata cikin haiyacinta kin tozarta min aurena a bainal jama'a,
in bana kusa ta faɗi har ƙasa a sume ko me kike nufi ace matata tana sume a kwance
ƙasa".
Da sauri tace.
"A a baza'ayi hakaba in sha Allah bazan zoba, in dai dan kiɗane da sarewa nayima
al'ƙawarin bazan zoba, na dena zuwa har abadan dan Allah sake min hannuna".
Kanshi ya jinjina kana yaci gaba da matse hannun da kuma karantar Baƙara da yakeyi
a hankali.
Cikin kuka tace.
"Dan Allah kada ka cutar dani wlh nima ban taɓa cutar da Shatu ba, Ni makariyace a
wurinta, dan Allah kada ka ƙonani, zan tafi dama ko iyayenta basu san in jikinta
ba, sai dai sukayi zaton akwai wani abu jikinta tunda sa'i zuwa lokacin takan ga
abinda bani adam basa iya gani da yardar ubangiji".
Cikin sanyi yace.
"Wato dan raini baki taɓa baiyana a jikinta iyayenta suka saniba sai Ni Muhammad
kikewa hakan ko?".
Da sauri tace.
"Wallahi Allah kenan na baiyana a jikinta ne bisa dole da kuma ceton lafiyarta da
kuma bata kariya dama kai kanka".
Cikin hatsala yace.
"Ubangijina shine mai bani kariya, in kika kuskura na ƙara ji ko ganinki to tabbas
zan babbakaki, fice min daga jikin mata dan kan babarki".
Ai kuwa a take Aysha ta fesa wasu tagwayen atishawa guda uku.
Sai gashi ta koma ta konta lib a jikinshi tayi bacci.
Kanta dake bisa kafaɗarshi ya dungure tare da cewa.
"Jiki duk al'janu sai son bidi'a da sakalcin yin addu'a ma wai kin gajiya, gaba
barinsu zanyi su mummurƙusheki zaki gane kurenki, wai Yah Sheykh na gaji kayi min
addu'ar".
Sai kuma yayi murmushi tuno jiya-jiya nan taketa mitar ya dena ce mata mai al'janu,
wai harda cewa yana bazata a gari.

Zareta daga jikinshi yayi kana ya miƙe yana cewa.


"Zaki bazu yarinya bari ki shiga tarkon Muhammad zaki bazu iya bazuwa".
Ya ƙarashe mgnar yana wuce bedroom ɗin yana shiga bathroom ya wuce al'wala yayi
kana ya fito.
Wayarshi ya zaro a al'jihunsa, kirar arshi mai sauti yasa mata kana ya ajiye mata
gefen kanta, sannan ya fita ya tafi masalacin.

Bayan sunyi sallan mangriba basu fitoba saida sukayi isha'i, kana suka dawo gida.

A falon ya samu Umaymah, Ummi, Mamma, Aunty Rahma, Safiyyah Jannart.


Itama Aysha tana zaune,
yana ganinsu a cike ya ɗan tsaya kana ya kalli Umaymah dake cewa.
"Jazlaan ya jikin nata dai".
Matsowa yayi yasa hannunsa ya ɗauki wayarshi dake kusa da ita kana yace.
"Uhumm ta worke ai".
"Alhamdulillah Allah ya ƙara lfy".
sukace a tare,
A hankali Aysha tace. "Amin".
Safiyya, Jannart, Aunty Rahma, ne suka fita.
Hakane yasa ya rage Umaymah, Ummi Mamma.
Kanshi ya ɗan juya ya kalli Ummi dake cewa.
"Wannan abun fa sai an tsaya mata zata rabu dashi Sheykh".
Yana lallatsa wayarshi yace.
"Dama ai Ni na sani tun jiya data fara cewa, taga Jahan a a Jahan yazo nasan ba
wani Jahan ababaɗenta ne kawai ke mata gizo. Amman ba komai zan juyo kansu ya faɗa
yana ɗan guntun murmushi, domin yasan Umaymah dai tasan waye Jahan".
Ita kuwa Aysha.
Tura baki tayi tana kallonshi kamar tayi kuka. Allah ya sani bata son yana cewa
tana da al'jani".
Murmushi Umaymah tayi ganin yadda tayi kana a hankali tace.
"Kada ki damu, yana raba wasuma da nasu bare ke, in sha Allah zasu bar jikinki
juyowa ɗaya zaiyi kansu bazasu sake waiwayarki ba ɗiyata. Kirkiji komai mu mun sani
matsalar a masarautarsu ce, da Juwairiyya ma lfya lau muka kaita gidan Jafar bata
shekaraba makarai suka shige ta".
Da sauri yace.
"Amman dai ita wannan da abunta tazo Umaymah ba a masarautarmu ta sameshi ba".
Mamma ce tace.
"Kada ka kare wancan masarautar taku, mu tayi mana illa mafi muni a rayuwa."
Kanshi ya jinjina tare da lumshe idonsa kana yace.
"To ya zanyi Mamma tunda jigo nane asalinane, kuma ba kowa na ciki keda mugun
dafiba, kada kuyi mana kuɗin goro, Nima inai musu uzuri duk da dai nasan duk duniya
babu wanda sukayiwa illa sama dani, sai dai nasan zanen ƙaddaratace suka bi".
Kai Ummi ta jinjina kana suka miƙe tsaye.
Umaymah ce ta nuna mishi Foodflaks dake tsakiyar falon tace.
"Kuci abinci ka kula da ita,sai da safe".
Ta ƙare mgnar suna fita.
Cikin jin kunya yace.
"Allah ya bamu al'khairi".
Amin sukace kana suka tafi.

Washe gari da asuba, a hankali ta buɗe idonta jin muryarshi yana karatu.
Ganin ya bata baya baya ganinta ne, yasa ta yunƙura a hankali, ta zuro ƙafafuwan ta
ƙasa.
Kana ta miƙe ta nufi Bathroom, ruwan ɗumi ta haɗa cikin bathtub ɗin sabida alamun
hadari da sassayan iskan dake busowa.
Wonka sabulu tayi, kana tayi na tsarki sabida al'adarta ta ɗauke.

Towel ɗin dake bisa masaƙalin ta ɗauka ta tsane jikinta, kana ta meda kayan jikin
nata.sannan ta fito.
Gefenshi ta ɗan ratsa sannan tace.
"Zanyi salla kuma ba hijabi".
Kanshi ya ɗan juyo ya kalleta,
kana yaci gaba da karatun.
Cikin yin ƙasa da murya tace.
"Ni ban san ina mukeba, kuma ba hijabi".
Miƙewa tsaye yayi jin masallacin Masarautar suna ƙoƙarin tada kabbara.

Al'kyabbar ajikinshi ya zare, kana ya dawo ta bayanta.


Hannunshi yasa ya ɗago hannunta ya zura mata hannun al'kyabbar, kana ya ɗago ɗayan
ma ya zura mata.
Sannan ya saketa.
Har ƙasa ta zo mata,
kasan cewar irin al'kyabba mai duhu da kaurin nanne yasa tayiwa jikinta ƙawanya.

Gabanta ya dawo, jallabiyace a jikinshi fara ƙal.


Hiramin kanshi ya cire, kana ya ɗaura mata shi a kanta tare da dai-dai-ta zamanshi
ya rufe komai na kanta sai fuskarta kawai.
Ido kawai ta zuba mishi tana mai shaƙar ƙamshin jikinshi.
"Ni dai ba ɗan aikenki bane, kuma bani nace kisa suturar da bai inƙanta ayi salla
da itaba, dan haka babu ruwana. Al'barkacin salla zakiyi ne yasa na baki aron
rigata, kina idar da salla ki cire min abuna".
Ya gaya mata yana tsareta da ido.
Cikin yin mui-mui da baki tace.
"Uhummm".
Shi kuwa juyawa yayi ya fita.
Daga nan Side ɗin da kayansu yake shida Ibrahim yaje.
Wata al'kyabbar yasa kana suka nufi masallacin.

Bayan an idar da salla sune suka dawo gida.

Tuni Umaymah kuma tasa Safiyyah da Aunty Rahma sun shiga kitchen da kansu sun haɗa
breakfast.
Nan aka kaiwa su Affan da Ya Hashim, Imran Sulaiman.
Sukaci abinci kana suka kama hanyar komawa Ɓadamaya.

Sheykh, Ummi, Aysha, Hajia Mama da Batool da Jamil, Jalal ya Jafar kuwa su sai
bayan sallan isha'i jirginsu zai tashi.

Haka kuwa akayi. Bayan sallan isha'i.


Su Umaymah Haroon, Ibrahim, Safiyyah, Sadiq, Azeex, Hibba Azima Aunty Rahma Ishma
sukayi musu rakiya har Airport.
Sunata kewar juna,
A cikin mota ne, Aysha ta kalli Safiyyah dake gefen Umaymah da Mamma tace.
"Safiyyah ai zaku zo mana kafin ku tafi ko".
Aunty Rahma dake jen motarce tace.
"In sha Allah kuwa, ai muma duk zamuzo, sabida zamu ɗan kwana biyu kafin mu koma".
Cikin jin daɗi tace.
"To Aunty Rahma a bamu Ishma mana mu koma da ita sai kunzo ku taho da ita".
Cikin dariya Hibba dake can baya ita da Hajia Mama da Ummi tace.
"Aunty Aysha wayo ko".
Da sauri Aunty Rahma tace.
"Kada ki damu in sha Allah zasu dawo tare da Juwairiyya, kinga mu zamuyi ko kwana
uku ne nan gaba kafin mu koma wurin Sittinmu, in mun koma kuwa bazai dadeba
Juwairiyya zata komo to sai ta taho miki da Ishma'n".
Cikin gamsuwa tace.
"To Allah ya kaimu Lokacin".
Amin Amin sukace, kana dai-dai lokacin suka isa, harabar airport ɗin.
Nan suka samu su Aunty Juwairiyya da Azeema da Jazrah ma sun iso.
Gefensu Sheykh suka isa.
Nan sukayi sallama da juna, cikin bege da kewar juna.
Suka rabu.
Jin ana cekiyar matafiya.
Nan suka nufi cikin jirgi su kuma suka koma baya.
Basu dai tafiba saida jirgin ya tashi, kana suka juya suka koma gida.

Tsakanin Tsinako da Ɓadamaya tafiyar 40 minutes ne a jirgi.

A mota kuwa awa goma sha biyar ne.

So takwas dai-dai jirginsu ya tashi.

Su Affan kuwa dai-dai lokacin suka isa. Kasan cewar a gajiye suka isa, kowa wonka
yayi kawai dama sunyi salollinsu a hanya sun kuma ci abinci sai bacci kawa.

8:40 dai-dai na dare jirginsu ya sauƙa a Airport ɗin Ɓadamaya.


Dr Aliyu, da Baba Kamal mahaifin Sulaiman kenan, sai Sarkin fada da Galadima ne
sukaje tarbosu tun kafin su iso.

Tafiyar 24 minutes ne tsakanin Airport ɗin da masarautar Joɗa.


Tara da minti goma dai-dai motar Dr Aliyu ta iso har farfajiyar Side ɗin Sheykh,
wanda Sheykh yake gaba kusa dashi, Ummi da Aysha suke baya.
Motar Baba Kamal kuwa Hajia Mama ce da Batool,
Sai,
Motar da Galadima ke ciki kuwa, Nan Ya Jafar da Jalal da Jamil suke ciki.
Kai tsaye kuma Side ɗinsu Jalal ɗin aka wuce dasu.

Itama Hajia Mama har bakin Part ɗin ta aka sauƙeta.

Da sauri Ummi ta buɗe marfin motar gefenta ta fita.


Nan Aysha ma tabi ta fita.
Shi kuwa Sheykh juyowa yayi ya kalli Dr Aliyu cikin nitsuwa yace.
"Baba Aliyu ngd matuƙa".
Kai Dr Aliyu ya gyaɗa tare da cewa.
"To sai da safe".
Allah ya bamu al'khairi yace.
Amin Amin yace kana yaja motar ya tafi.

A bakin ƙofar shiga falon suka tsaye.


Suna rike da jakukkunansu.
Gefen Aysha ya ratsa ya wuce, ya isa gaban ƙofar, hannunshi yasa ya ɗan zuge zip
ɗin jakar dake hannunshi key ya zaro.
Kana ya zuge zip ɗin ya rufe.
Cusa key ɗin yayi a ramin kana yayi bismillah tare da murza key ɗin, kat-kat yayi
sau uku kana yasa hannunshi ya tura ƙofar sannan ya wuce ciki tare dasa hannunshi
ta sama jikin ginin ya kunna wutan falon kana ya juyo ya kallesu tare da cewa.
"Bismillah Ummi shigo".
"To". tace kana ta nuna Aysha hanya alamun tayi gaba.
Kafar dama tasa tare da cewa.
"Assalamu alaikum".
Ba tare da ya juyoba yace.
"Wa laikissalam". Ya amsa sallamar a hankali batama jishi ba.
Ummi na biye da ita a baya suka shigo cikin kekkyawan falonsu da sukayi kewarsa.
Ajiyan zuciya Aysha ta sauƙe tare da cewa.
"Masha Allah komai tsab, Allah sarki HIBBA AZEEMA ina kewarku Safiyyah ina begenki
kusa Ayyah my Ishma fuskarki ta tuna min Junainah na, Aunty Rahma ganinki ya tada
min begen ganin Ummey na.
Ayyah 40 minutes kawai ya nesantamu Umaymah, Mamma Ina kewarku Ina jinku kamar
yadda nake jin Ummey na".
Murmushi Ummi tayi tare da cewa.
"Kinga gama Umaymah na kira".
Ta ƙare mgnar tana amsa kiran.
"Eh Alhamdulillah mun isa lfy gamu nan a tsakiyar falo, ɗiyarki nata kewarsu Hibba
da Safiyyah naga harda ƙwalla a idonta".
Ummi ta faɗawa Umaymah cikin kewarta.
Ita kuwa Aysha da sauri tasa hannunta ta shafi haɓarta sai ma lokacin ta gane ashe
harda hawaye take zubdawa.
Ita kuwa Umaymah cikin murmushin tace.
"Wallahi gamu muma yau duk sai mukaji babu daɗi Safiyyah tace ita fa da Aysha ta
tafi gidan ba daɗi".
Dariya Ummi tayi tare da cewa.
"Sabo kenan".
"To ku huta gajiya". Umaymah tace kana ta katse kiran.

Ita kuwa Aysha haka nan yau take jin bege da kewar ahlinta ta kasa tsaida hawayenta
Especially Ahlin Abboi.

Tana tuno Didenta su Yah Al'ameen da Innayinta.


Bappa'nta Ummeynta, Ya Giɗi, Ya Seyo, Ya Gaini, da Ya Lado.
Shi kuwa Sheykh ido ya zuba mata ganin yadda hawaye keta shatata a fuskarta babu
ƙaƙƙautawa.
Remote ɗin A/C'n dake hannunshi ya meda a masaƙalinshi kana, bakin ƙofar ya koma ya
rufe ƙofar kana yazo ya wuce.
Side ɗinsa.

Miƙewa Ummi tayi tare da cewa.


"To nan dai Side dinmu Sara ta gyara mana komai amman nasan Side ɗin Sheykh ba a
share yakeba, tunda tare muka dawo da Jamil, dan haka tashi kije ki ɗan kimtsa
mishi bedroom ɗin".
Miƙewa tayi itama tare da share hawayenta kana a hankali tace.
"Naji kafin jirginmu ya tashi yayi mgn da Affan yana ce mishi ya share mishi ɗakin
ya amshi key a wurin Gimbiya Aminatu".
Kai Ummi ta gyaɗa tare da cewa.
"Eh hakafa ni na mance ai Affan na nan".
Falon Aysha suka nufa, suna shiga kowa ta nufi ɗaukinta.

Ummi Al'wala tayi kana tazo ta kwanta.

Ita kuwa Aysha tana shiga, ta ajiye jakarta gefe kana ta faɗa kan gado ta kwanta a
kife, ta kifa kanta bisa pillow kuka mai ƙarfine ya kwabce mata, sabida suya da
zafin da zuciyarta keyi na tuno ƴan uwanta da suka ɓace.
Duk da kuma kontar mata hankali da Bappa keyi na cewa anji lbrinsu har an gansu.

Kuka tayi tayi sosai wanda ita kanta bata san tsawon lokacin da tayi tana kukanba.

Sai ƙarfe uku dai-dai ta samu bacci ya saceta.

Shi kuwa Sheykh yana shiga,


yayi ajiyan numfashin sabida ya samu komai tsab-tsab a gyare a killace ko ina na
ƙamshi.
Kasan cewar ana zabga zafin da rashin ruwan sama da akayi kwanaki ba'ayi bane yasa,
garin ɗinkewa da zafi.
Gudun A/C'n ya ƙara kana ya ajiye jakarshi cikin drower'nshi.
Rage kayan jikinshi yayi kana ya shiga bathroom wonka yayi tare da al'wala sannan
ya kimsa cikin tattausan rigan bacci riga da dogon wondo ne.

Yana fitowa ya rage hasken ɗakin kana yazo ya zauna bakin gadon.
Ya buɗe hannunshi ya ɗagasu sama alamun zaiyi addu'o'in kwanciya baccine, kiran
Haroon ya shiga wayarsa.
Yasan idan ba ɗagawa yayiba Haroon ba barinshi zaiba, hakane yasa ya amsa kiran da
sauri.
"Alhamdulillah mun iso lfy yanzuma bacci zan kwanta".
Ya faɗa da sauri. Dariya Haroon yayi tare da cewa.
"Ya haka dai malam kamar korata kakeyi, nima sabon ango banma hakaba sai kai tsohon
ango, to a huta gajiyar hanya, ni yanzu zan kama hanyar fatauci ne".
Wani gajeren tsaki yaja tare da katse kiran.
Dariya Haroon yayi kana ya jawo hannun Jannart ɗinshi suka nufi ɗauki shi.

Shi kuwa Sheykh addu'a yayi ya tofa a tafin hannunsa ya shafe jikinsa duka kana ya
kwanta bisa hannun damanshi.
Lumshe ido yayi tare da sauƙe numfashi kana ya fara tasbihi kamar yadda ya saba,
lokaci ɗaya bacci ya samu nasarar ɗaukeshi.

Haka sukayi bacci a gajiye gaba ɗayansu.

Ƙarfe biyar saura kwata, ya fito cikin shirin tafiya masallacin Masarautar Joɗa
domin limancin sallan asuba.
Da sauri ya buɗe ƙofar kana ya fita sannan yaja ƙofar ya rufe.

Dai-dai lokacin Ummi kuwa ta farka daga baccin da ya samu nasarar sata makara, da
sauri ta miƙa bathroom ta faɗa al'wala tayi kana ta fito.

Aysha kuwa can cikin bacci take cin sautin karatun Alqur'ani da yakeyi na suratul
Al-Burooj. Sosai sautin muryarsa ke ratsa ko ina na cikin masarautar Joɗa, a
hankali take buɗe kwayar idanunta wadanda bacci da kukan da tayi ya kumburasu suka
yi wani ɗan ja haka mai gauraye da farin.
meda idon tayi ta lumshe jin yadda yaja tsakiyar aya ta 8.
Yadda yaja illahhhhhhhh ɗin cikin taƙib mai ja shida, kana ya maida numfashi.
Saida taji tsikar jikinta na tashi yar-yar, da sauri ta buɗe idonta kana miƙa
zaune, cikin kasala da yanayin bacci bai isheta ba sam ta miƙe tsaye ta faɗa
bathroom.
Wonka tayi da ruwan sanyi sabida wani irin zafin da ake zabgawa, kai baka ce
tsakiyar damuna bace.
Al'wala tayi kana ta fito, wata tattausar doguwar riga ta zura a jikinta, kana tasa
hijabi.
Sannan ta shimfiɗa sallayarta.

Bayan ta idar da sallan ta fara du'a'u Azkar tanayi tana lumshe idonta sabisa sam
da baccin bai isheta ba.
Koda ta ida addu'o'in ta shafa, a hankali ta miƙa ta ninke sallayar da hijabin kana
ta ƙara ƙarfin A/C'n sannan ta kashe wutan ɗakin ta koma ta konta,
Mustsuke idon tayi jin har wani yaji-yaji suke mata, gyara kwanciyar ta tayi take
kuwa baccin yayi awon gaba da ita.
Bakwai dai-dai Ummi ta fito asalin babban falon.

Kitchen ta nufa jiyo motsi a ciki alamun Sara tazo kenan.

Tana shiga kuwa ta samu Sara na fere Arish ga kuwa ruwan tea ta ɗora ta zuba citta
kanamfari sunata ƙamshi.
"Ina kwana Ummi".

"Lfy lau Alhamdulillah Sara mun sameku lfy".

"Alhamdulillah".

"Masha Allah". Tace tana haurawa saman steps ɗin da zasu sadata da inda freezer
yake.
Buɗewa tayi, zabbi uku ta ɗauko kana ta sasu a wata ƴar madai-daiciyar roba.
Kana ta dawo jikin sink wuƙa ta ɗauko sannan tazo ta fara gyarawa.

Sheykh kuwa karfe bakwai da kwata ya fito cikin wasu tattausan farin yaɗin boyel
riga da wondo da malum-malum yadin irin mai gidan dara-daran nanne. An watsa
gariyar aiki da surfani Royal blue mai masifar kyau, hular kansa itama farace mai
rashin Royal blue.
Hakama takalmin shi half cover suma Royal blue ne masu azabar kyau, sajenshi ya
kwanta lib gwanin burgewa.
Jakar System ɗinshi ya rataya a kafaɗarshi ta dama, kana ya fito ya nufi Valli
Hospital ɗinshi.

Ƙarfe tara saura kwata Jalal, Jamil, Ya Jafar, Imran suka shigo falon.
Jamil ne ya lumshe idanunshi tare dacewa.
"Wow Ummi wannan ƙamshin na girki shine ƙungiyar yunwa, duk yawunmu ya tsinke."
Dariya Ummi dake Dinning area tana jera Foodflaks bisa table ɗin tayi tare da cewa.
"Alhamdulillah kuwa kun iso a Sa'a an gama kenan kun iso, maza ku ƙara so nan."
Jalal dake riƙe da hannun Ya Jafar dake karanta Suratul Al-monafiqoon a hankali
yake motsa laɓɓansa saɓanin da da yakanyi da ƙarfi.

Zama sukayi baki ɗayansu, kana suka fara yin karin kumallon da kekkyawan girkin
Ummi.

Ita kuwa Ummi kitchen ta koma, ta sawa Sara nasu, kana tace.
"Yauwa kije ki ɗan huta sai shabiyu sai kizo mu ɗaura na rana".
Ɗaukan kularta tayi kana ta fita ta tafi.

Ita kuwa Ummi ɗakin Aysha ta nufa jinta shiru-shiru bata fiton ba.
Sallama tayi a bakin ƙofar, shirun da tajine yasata ƙarawa, still ba amsa,
Sallama ta uku tayi kana ta tura ƙofar a hankali sannan ta kutsa kai ciki.
Can ta hango Aysha konce lib tana sharan bacci cikin salama, murmushi tayi kana ta
juya ta koma falon ta ɗebi nata abincin taci kana ta koma ɗakinta dan yin walaha.
Su Jalal kuwa sai goma da rabi suka bar falon, ya zama shiru.
Bayan fitansun ne Ummi ta fito ta kimtsa Dinning table tsab, sannan ta zauna a
falon.

Sha ɗaya dai-dai Aysha ta farka daga baccinta mai cike da mafarkai, bathroom ta
kuma shiga, ruwa ta watsa sabida zafin da akeyi.
Tana fitowa ta zauna gaban dreesing mirror body lotion ɗin ta mai ɗan karen kanshi
ta shafa, kana ta ɗanyi light mackup akan Kekkyawar fuskarta tayi kyau sosai kuwa,
wata atamfar Super Engla mai kyau, green, red, and white color, yanada zanen
tsintsiya a jikinshi ɗinkin doguwar rigace takoyi dabas a jikinta gwanin burgewa,
ɗan kwalin ta murza a kanta irin ɗaurin mai stpes ɗinnan sosai fuskarta ta fito
ras, ta kitse jelar gashinta ta konto bayanta, gyale ja ta yafa turare ta fesa,
sannan ta fito ta nufi falon tana ɗan hamma alamun yunwa.
Ummi na ganinta ta mike zaune tare da cewa.
"Sai yanzu".
Gefen Ummi ta zauna a ƙasa bisa carpet tare da cewa.
"Eh Ummi gajiya. Ina kwana".
Fuska a sake tace.
"Lfy lau Alhamdulillah gsky kam kinsha bacci".
Kai ta rausayar tare da yin wata hammar, miƙewa Ummi tayi ba tare da tayi mgna ba,
ƴan kananun Foodflaks ɗin da ta zuba mata breakfast ɗin ta jera a tray da flaks ɗin
tea da plate spoon and cup. Gabanta ta ajiye kana tace.
"Yauwa ga abinci maza kici ki shiga kitchen ki shiryawa Sheykh nasa karin dan inaga
ya tafi asibitinshi".
Jawo tray'n tayi tare da cewa.
"Toh". Soyeyyen dankali da kwai ta zuba a plate kana ta haɗa tea sannan ta ɗan sa
ferfesun zabbin kaɗan kana ta faraci suna, hirar bikin haron.
A nan Safiyyah ma ta kira nan akayi yar hira da ita.

12:00 Sara ta shigo.


"Ina kwana Aunty". Tace tana kallon Aysha, cikin sakin fuska tace.
"Lfy lau Alhamdulillah Sara ya gida".
Alhamdulillah itama tace.
Tray'n ta tura mata gabanta tare da cewa.
"Yauwa muje kitchen ki ɗan tayani aiki Arish zaki ɗan fere min kaɗan. Sai ki gyara
min kayan miya."
To tace tana muƙewa rabi bayanta.

Itama Ummi bayansu tabi, ita ta fara aikin Lunch su kuma suna aikin na Sheykh.
Jan nama mai kyau ta ɗiba tayi musu yanka yan mitsi-mitsi ta wonkesu kana ta juyesu
a tukunya, tasa al'basa da Curry Maggi kanamfari citta tafarnuwa kaɗan da dai
sauran kayan ɗan-ɗano ta rufe tukunyar bayan ta ɗaura a wuta,
Bayan an fere mata dankalin ne, ta amsheshi tayi mishi ƙananun yanka, sannan ta
amshi tattasai, attaruhu da al'basa, da Sara ta jajjaga mata.
Ta ajiye a gefe tuni naman nan yaketa sulala yana zuba ƙamshi yayi lugub.
juye naman da ruwan tayi a wani ɗan kwano na tangaram kana tasa mai a tukunyar ta
meda kan wuta.
yankekken al'basa ta watsa a man take ya baza ƙamshi a Side ɗin gaba ɗaya, kayan
miyar tasa ta soya ya soyu da kay, sannan tasa ɗauki ruwan naman nan da naman ta
juye ciki.
Kana ta rufe sannan ta ɗan ɗauko maggi da gishiri ɗan ƙanƙani ta watsa ciki.
Sannan ta rufe, wata ƴar ƙaramar tukunya ta ɗaura tasa ruwa kaɗan kana tasa kwai
guda bakwai ciki kana ta rufe.
Sannan ta ɗauko sufageti rabin ledar ta karya tasa a cikin haɗin tukunyar.
tare da watsa dankalin nan a ciki sannan ta maida ta rufe.

Tukunyar kwan nan ta buɗe ganin sun dafu ne yasa ta sauƙesu, ta tsanesu kana ta
sasu a plate.
ɗan motsa taliyar da dankalin tayi kai ta gyaɗa ganin yayi yadda takeso naman ya
wadaci girkin sosai,
Kwan ta fara ɓarewa, saida ta baresu fes kana, ta rufesu gefe, buɗe tukunyar
taliyar tayi ganin yayi dai-dai da Dan ruwa-ruwane yasa ta ɗauki caras da al'basan
da ta yanka tare da dafaffan kwai ɗin ta sasu ciki.
sannan ta rufe ɓol-ɓol yake wani kekkyawan ɓararraka.
Wata kekkyawar Foodflaks mai marfin glass ta ɗauko ta fara ɗiban taliyar gefe-gefe
tana sawa a wani kekkyawan kwano gudun kada garin sawa a Foodflaks ɗin ya ɗan ɓata
kular, daga cikin kwanon ne ta juye a kular sannan ta dawo ta yaɗe al'basa da caras
da kwan da namomin ta jerasu saman kular kana tasa marfin ta rufe.
Sosai tsarin yadda tasa abincin yayi masifar kyau.
Sauran na tukunyar ta sawa Sara a plate da kwai ɗaya da Nama dasu karas ɗin sauran
kuma ta sawa Ummi shi a wata ƴar kula.
Cikin Murmushin Ummi tace.
"Gsky kam Aysha koda a ƙoshe nake zanci girkin nan".
Murmushi tayi tare da ɗauko lfaks ɗinshi da Ummi tasa mishi tea, kasan cewar ɗan
ƙaramine yasa ta jerashi kan tray kusa da kular,
ferfesun da Ummi tayi ta ɗan ɗuma tasa mishi a ƙaramar kula, kana tasa plate, cup,
tea spoon and fork. ta kimtsa komai, kana ta tura tray'n can gefe, sannan ta matso
kusa da Ummi tana cewa.
"Ummi miyan me zakiyi mana".
Murmushi Ummi tayi tare da cewa.
"Ɗanyar ƙuɓewa".
Da sauri tace.
"Ummi yaushe zamuyi miyar kase".
Cikin dariya tace.
"In sha Allah gobe zamuyi".
Allah ya kaimu tace cikin jin daɗi.

A hankali yayi parking gab da bakin ƙofar falon nasu, Allah ya sani ya gaji ga
yunwa.
A hankali ya fito, dai-dai lokacin kuma Jamil da Affan suka iso wurin.
Affan ne yasa hannun ya amsar mishi jakar system ɗinshi.
Tare da ce mishi.
"Sannu da dawowa Malam".
Kai ya gyaɗa musu, yayi gaba kana suka bishi a baya.
Da sallama a bakinshi ya shiga.
Suna shiga kai tsaye Side ɗinsa ya wuce, Affan na biye dashi a baya.
Jamil kuwa kitchin ya nufa yana cewa.
"Salamu alaikum Ummi".
Da sauri ya iso kusa da Ummi.
"Ummi me kuke dafawa haka naketa jin ƙamshi ya ƙare zancen yana jan kular dake kusa
da Ummi.
Yana buɗe wa yace.
"Kai badon a ƙoshe nakeba da nayi tafiyar ruwa da kular nan".
Dariya Ummi tayi shi kuwa cewa yayi.
"Dan Allah wa akawa wannan girkin?".
Da sauri Ummi tace.
"Hammanku".
Juyowa yayi ya kalli Aysha tare da cewa.
"Uhum son kai. To ya dawo sai a kai mishi tare muka shigo".
Murmushi Aysha tayi tare da cewa.
"Ba ni naiba Ummi ce ta mishi".
Dariya sukayi duka, ita kuwa Ummi kallon Aysha tayi tare da cewa.
"To ɗauki ki kai mishi, kinga fa ɗaya tayi".

To tace tare da ɗaukan tray'n ta nufi Side ɗinsa.

Ummi da Sara kuma sukaci gaba da aiki Jamil na zuba musu surutu.

A hankali tayi sallama tare da kutsa kai ciki jin muryar Affan a ciki yana surutu
shi ɗaya kai kace zarerrene shi kuwa Sheykh bakace yana falon bama sai dai kaji
yana cewa.
"Uhmm, uhum, ehh, ko?".
Iya amsar kenan.
Ganin suna tsakiyar falon ne yasa ta iso tsakiyar falon, a hankali ta sunkuyo ta
ajiye tray'n bisa santa table dake tsakiyar falon.
A hankali ya ɗago idonshi ya zubasu kanta, da sauri ya juyo ya kalli Affan ajiyan
zuciya ya sauƙe ganin Affan ba ita yake kalloba duk da ita yakewa mgn, amman
wayarshi yake latsawa.
wuyan rigarta da yake mai faɗine ya samu nasarar baiyana raɓin ƙirjinta a woje
sabida sulewar da gyalenta yayi.
murmushi ta ɗanyi jin Affan na cewa.
"Ƙaro plate da spoon Aunty Aysha nima nan yunwa nakeji".
Cikin tsokana tace.
"Ina Maman Amal".
cikin kwaɓe fuska yace.
"Uhum ita kuwa yar zuriya tana can wai suna auren ƴar autarsu Zeenart".
miƙewa tayi kana ta ɗan kalli Ya Sheykh haɗe fuska yayi tare dasa yatsarshi kan
ƙirjinshi yaja kana ya nuna mata ƙirjinta da idonshi sannan ya nuna mata Affan da
babbar yatsarshi wanda yayi alamun kamar gashin girarsa yake kwantawa.
Da sauri ta janye idonta kanshi kana ta gyara gyalenta.
Sannan ta juya ta ɗauko plate sannan tazo ta zuba musu.

Kana ta juya ta fita sabida wani irin mayataccen kallo da Ya Sheykh ke cilla mata.

A hankali Sheykh ya lumshe idonshi lokacin da yasa abincin a bakinsa taunawar da


yayi yaji ɗan-danon ya sashi jin kunnenshi na amsa amo.
Affan kuma haɗiye lomar dake bakinshi yayi tare da cewa.
"Kai abincin yayi daɗi Malam jolof ɗin kwai ne ko na dankali ko na taliya ko daima
jolof ɗin nama ne?".
Murmushi Sheykh yayi tare da kurban tea kana yace.
"Ko zan riƙe maka takalminka kaje kayi tambaya ne?".
Dariya Affan yayi tare da cewa.
"Wallahi ba santi bane".
hannusa yasa ya ɗan make ƙeyan Affan kana yace.
"Kai ana zafi a garin nan ƙara gudun A/C'n nan ɗazu da zan fita na rage."
Mikewa yayi tare da cewa.
"Gsky ana zafi koda yake naji ɗazu Gimbiya Aminatu na cewa yauwa kwana goma kenan
ba'ayi ruwan samaba jiya har roƙon ruwa aka fita".
Ya ƙare zancen yana dawowa ya zauna kanshi ya gyaɗa tare da cewa.
"Har kwana goma, to Allah ya bamu mai Al'barka mai cike da ni'imomi".
Amin Amin Affan yace kana sukaci gaba da cin abinci.

Ita kuwa Aysha kitchin ta koma, nan suka ƙarashe aikin kana suka shirya komai a
Dinning table, sannan Sara ta tafi.
Ummi kuwa da Jamil suka zauna a falo.
Ita kuwa Aysha bedroom ɗinta ta, shiga.
Bathroom ta shige sabida, wani shegen fitinenne fitsarin da takeji.

Bisa toilet ɗin ta zauna tare da lumshe idanunta, sabida jin daɗin juye nauyin
mararta da takeyi.
Bayan ta gamane, tayi amfani ruwan ɗumi.
Sai kuma ta kwabe dan zafin da takeji tace bari ta ɗan watsa ruwan sanyi lumshe
idonta tayi lokacin da ruwan sanyin ya sauƙo jikinta, kana dai-dai lokacin ta tuno
mafarkin da tayi da safiyar yau, da sauri ta rumtse idanunta gam sabida a fili take
ganin yadda Sheykh yayi ta murzata a mafarkin da kuma irin kukan da tayi sabida
azabar da ya azabar da ita da sauri ta ware idon da kyau sabida sai takega kamar
zai shigo yanzune ya ritsa da ita haka yasa taci gaba da wonkon da sauri-sauri.

Cikin tsananin isa da izza da tsaurin ido, take taku har zuwa tsakiyar falon kana
hadimanta na Binta a baya.
Tsakiyar falon ta tsaya tare da watsawa Ummi da Jamil ido dogon tsaki taja tare da
cewa.
"Ina yake ɗan masu fiffigen!?".
Da sauri Jamil ya miƙa tsaye tare da watsa mata wani irin mugun kallo mai cike da
tsana yace.
"Baya buƙatar ganin irinku da ko sallama baku iyaba".
Cikin tsawa da ɗaga murya tace.
"Rufe min baki ƙaramin kwaro, ka bari inyi da shi jan wuyan naku".
Da sauri Sheykh ya miƙe tsaye jiyo muryar Gimbiya Saudatu a tsakiyar falonshi.
Affan ma miƙewa yayi da sauri kana yabi bayan Sheykh daya nufi falon da sassarfa.

Yana fitowa Gimbiya Saudatu ta gyara tsayuwarta tare da buɗe al'kyabbar jikinta
kana tace.
"Yauwa al'huda-huda sarkin karatu.
Zo nan zo ka gayawa wannan ɗan tayin ƙanin naka cewa.
Duk lalacin mutun ya iya sallama amman banda tsuntsaye su sai dai su gani anayi,
gwarama tsuntsun da ba zunibi ne ya maidashi tsuntsuwar ba dama haka Allah ya
halicc...".
Cikin wani irin tsananin tafasan zuciya da tuƙuki da ciwo a rai.
Sheykh yayi mata wani razanenne tsawan da saida tayi tsalle ta koma baya kaɗan.
Tsawar daya danna matane yasa Aysha fito da sauri tana mai gyara ɗaurin ɗan kwalin
doguwar abayar da tasa yanzu.
Cikin rawan jiki yake taku har gabanta.
Ummi da Affan da Jamil kansu jikinsu kerma yakeyi.

Jalal dake Side ɗin su ma yajiyo sautin muryarsa hakane yasa ya nufo falon da
sauri.

Cikin azabar fushi ya nunata da ƴar yatsarshi manuniya murya na rawa yace.
"Duk tsuntsuwar da kika gani Allah yasan da zamanta, ki kuma sanni wannan
tsuntsuwar ta fiki daraja har gaban Allah".
Cikin jajir cewa da ƙarfin hali ta ɗan ja da baya tare da cewa.
"Eh lallai kam ta fini har gaban Allah mana tunda girman zunubanta da jafa'inta
yasa Allah ya nuna mana ikonsa da aya a kanta ya sauya mata halitta daga mutun zuwa
tsu..".
Wani irin zabura Ummi, Affan, Jamil, da hadiman Gimbiya Saudatu
Sukayi sabida wani irin azabebben ihu da ta kurma da karfi sabida wasu irin
gigitattun tagwayen maruka da Sheykh ya yarfa mata da hannunshi.
Wanda sukayi nasarar tafiya da jinta da ganinta.
Kanta ya sake nufa da azama alamun zai tabketa da iyakar iyawarsa
Cikin rawan jiki Ummi tace.
"Sheykh kayi haƙuri barta kasan hannunka".
Ina wani marin ya kuma yarfa mata wanda saida taji wani fitsari ya tsarto mata.
Ihun data kurma yayi dai-dai da kife kanta da tayi da jikin kujera.

Cikin wani irin azama da sauri haɗi da kiɗima Aysha tayi sauri ta nufi gaban Sheykh
sabida ganin baya cikin hayyacina.
Affan da Jamil da sukayi nufin riƙeshi ne ya yarfawa maruka wanda yasa suka ja da
baya.

Cikin azama tasha gabanshi tare dasa hannunta ta riƙo hannunshi da ya ɗago zai mari
Gimbiya Saudatu, cikin azaban fushi ya juyo ya kalleta da rinannun idanunshi.
Da sauri ta kuma ƙara riƙe hannunshi tare da matsoshi kana murya na rawa tace.
"Yan Sheykh! Kayi haƙuri".
Fusge hannunshi yayi da ƙarfi ya nufi kan Gimbiya Saudatu domin idonshi ya rufe rib
baya ji baya gani kamar yadda itama Gimbiya Saudatu idonta da kunnenta suka dena
aiki kana fitsari ke tsiyayo mata.
Da sauri Aysha ta kuma shan gabansa, kawai sai ta faɗa jikinshi ta ruggumeshi gam-
gam a jikinta,
cikin rauni take cewa.
"Yah Sheykh ka bari, kada ka kulata Please Yah Sheykhhhh kada ka sake barin
hannunka mai daraja da kullum yake cikin taɓa al'ƙur'ani mai girma ya taɓa fuskarta
kada ka bari fuskarta ta samu darajar da hannunka zai taɓata.

Kar-kar haka jikinshi ke rawa da tsuma tamkar mazari, yana mai jiyo amon sautin
muryar Aeech cikin kunnuwansu.
Ita kuwa Aysha a hankali tasa tafin hannunta ta tallabe gefe da gefen fuskarshi ta
karkatoshi gareta, cikin sanyi da tattausan lafazi tace.
"Mai hankali keyin mgn ya dami mutane ba, majanuniya irinta ba. Bata da ma dafa,
ita fa bushiyace mai baya kamar allurai, Please kada idonka ya sauƙa a kanta".
Ta ƙare mgnar tana jan hannun sa na dama tana ja ta nufi Side ɗinsa.
Cike da mamaki Ummi, Affan, Jalal, Jamil, Hadiman Gimbiya Saudatu suka bisu da ido
ganin ya bita a baya, tuni ta sarrafa fushinsa.
Ita kuwa Gimbiya Saudatu har yanzu lalube takeyi wanda yasa Affan da Jamil
murmusawa dan sai tafi kyau da makanta.

Ita kuwa Aysha Kai tsaye har bedroom nashi ta wuce riƙe da hannunshi suna shiga ta
faɗa jikinshi.
Wani irin rumtse idanunshi yayi da azaban ƙarfi tare da ruggumeta tsam a j...!

Littafin GARKUWA na kuɗine Special Group 1k Normal group 300 zaku turo ta asusuna
na Jaiz bank 0005388578 Jaiz bank Aisha Aliyu Garkuwa. Sai kiyi screenshort na
shaidar biyanki ki turo min ta whatsapp 09097853276.
Bana son VTU in kinyima ni ba ruwana. In ya kama dole ma baki da damar tura kuɗin
ta Account ɗina to katin mtn zaki saya ki copy numbers ɗin ki turo min ta whatsapp
09097853276.

Gareku *Murmushi group* ngd da halaccin ku, zumuncin kenan.

By
*GARKUWAR FULANI*
3/23/21, 5:06 PM - ": A jikinshi, ya matseta da ƙarfi, sabida tsananin fushin da
yake ciki da tafasar da zuciyarsa keyi, ji yakeyi tamkar ya matseta ya medata cikin
jikinshi kanta ya danni zuciyarsa ko zaiji sassaucin.
Ƙuna da ƙuncin da kalaman da Gimbiya Saudatu ke jifarshi dashi da mahaifiyasa dasu.
Haƙiƙa ita kaɗaice mutun da ta samu nasarar gano abinda ke ta'azzara fushinsa har
ya kasa control ɗin kanshi ta tunzurashi.

Wani irin wahaltaccen numfashi Aysha ta fesar a hankali sabida jin wani fitinenne
rugguma da yayi mata tamkar zai gamesu ya cure jikinsu wuri ɗaya.
Gaba ɗaya jikinshi rawa da kerma yakeyi tamkar mazari.
Cikin fizgo numfashin ta kwantar da kanta bisa ƙirjinshi dai-dai kan ƙahon
zuciyarsa,
Kana tasa hannun ta saƙalo wuyanshi, ta ware yatsunta manya tana yin sama da ƙasa
dasu a kan tattausan sajensa
Cikin sanyi tare da muryar kwantar da hankali tace.
"Indai har ikon Allah kan iya yaye duhun dare da hasken rana ya meye gurbindun.
To tabbas yaye baƙin ciki i zuwa farin ciki a zuciyar bawansa al'amarine mai sauƙin
gaske.
Abin sani kawai shine su mumanai girman jarrabawa ko ƙalubalen rayuwa baya sasu
fidda tsammanin samun rahamar ubangijin taliƙai."
Murza kanta ta kumayi bisa ƙirjinsa sabida tanajin wuya da zafin ruggumar da ya
mata cike da fushi.
Cikin sassanyan murya tace.
"A shawarce kayi ƙoƙarin jagorantar zuciyarka, kayi baya da lamuran kowa ka ruggumi
naka.
Sabida kana zagaye da Magauta makusanta yau da gobe ita ce zata ganar da kai
abubuwa da yawa, ka fuskanci magautanka ka dena dukan dungu."
Mutsu-mutsu ta farayi a jikinshi sabida kalamanta na ratsashi kuma suna sashi
zafafa ruggumar da yayi mata. Koda yake hakan baya rasa nasaba da hautsunewar
kwanyarsa a kan kalamanta.
Cikin ɗan buɗa murya taci gaba da cewa.
"Kafin ka yarda da mutane to ka rinƙa morar Kekkyawar ƙwaƙwalwarka mai tarin
basira da nazartarsu, ka dena yarda da mutun a bisa fuskarshi ta zahiriya.
Kafin ka buɗe musu zuciyarka ba basu kekkyawan mazauni na mutane masu amana.
Da yawan mutane dake da kaifin basira da iya tsara zance, har su sanyaya zuciyar
mutun su sa mishi yardarsu a ransa.
Da idan zaka shiga zukatansu zaka samu dafin guban dake zuƙatansu yafi na baƙin
kumurci.
Yah Sheykh kada ka damu da sauyin ɗan Adam tunda dama shi halittace mai rauni kan
rikon amana da halaccin.
Har kullum ka jingina da kanka, duk wanda ya nuna zai zamto tsanine a gareka, koma
yake ganin shine tsaninka, nuna mishi tun kafin zuwasa gareka.
A tsaye kake da ƙafafunka.
Ta hakane zai san ƙaucewarsa bata nufin faɗuwarka."
Ɗan tsagaitawa tayi ta ɗago kanta, ta kalleshi sabida jin yadda tattausan gemunshi
ke shafa goshinta.
Lip ɗinshi na ƙasa ya taune tare da girgiza gemun.
Ya kuma rumtse idanunshi sai dai yanzu ya ɗan fara sassauta ruggumar da yayi mata.
A hankali taci gaba da cewa.
"Gimbiya Saudatu fa, ba belbela bace, Yah Sheykh ka nazarci kalamai na, ita
bushiyace ko ince kunkuru.
Zanfi son ka ɗauki zancenta dana mai taɓun hankali a ma'auni ɗaya.
Ni dai ban san menene tsakaninku ba, sabida bani da damar sanin komai naka, da ace
na sani da ni zanji da ita, sai dai batun gsky ka dena yankewa littafi hukunci a
bisa bongon bayanshi, ka buɗe littafi ka nazarceshi shafi zuwa shafi kafin ka yanke
wa littafin hukunci".
A hankali ya buɗe idanunshi.
Ya zuba matasu, tabbas yaji wani abu ya ɗarsun masa a zuciya, da zai samu yanzu duk
suturan jikinta zai kekketashi ko zaiji sassaucin abinda yakeji.
A hankali ya saketa.
Kana ya zauna a bakin gado,
Kanshi ya dafe da hannunsa duka biyu.
Still har yanzu jikinshi kerma yakeyi.

Ita kuwa Aysha juyawa tayi da sauri ta nufi falon, da nufin ta ɗauko mishi ruwan
sanyi yasha ko zaiji sassaucin abinda yakeji a ransa.

Ba ruwa Fridge ɗin nasa.


Hakane yasa kai tsaye ta wuce babban falon.

A can falon kuwa Affan da Jamil, sai dariya sukeyi ganin yadda har yanzu Gimbiya
Saudatu taketa lalube a inda ta faɗi kasa dirsham.
Tuni fuskarta ta haye ta kumbura tayi sintim.
Hakama bakinta.
A hankali ta fara bude idanunta, sai ta kuma rufesu.
Ummi ce tayi murmushi mai cike da jin daɗin marukan da Sheykh ya yayyarfa mata.
Cikin dakiya ta kalli hadiman Gimbiya Saudatu dake gefe suna murmushi suma tace.
"Ku matso kuyi mata jagora".
Da sauri Gimbiya Saudatu ta gyara zamanta tare da buɗe jajayen idanun nata, cikin
masifewar murya tace.
"Ke tafi daga nan Jakadiya mara galihu".

Da sauri suka juyo suka kalli inda Aysha ke tsaye wacce ta nuna Gimbiya Saudatu
hanyar fita tare da cewa.
"Ki ɓace min daga nan, sabida mijina bazai juri jin ihun haukanki ba".
Wani mugun kallo ta watsawa Aysha da jajayen idanunta kana tace.
"To fitsarerriyar ƙauye, mai gaggawar tsiri da cewa miji Baba, waya kasa dake bare
ki zari babban kashi".
Jalal ne ya ƙaraso cikin falon, sabida yana son yaga matakin da Aysha zata ɗauka
tunda ta iya fesa Hajia Mamansu ma rashin kunya.
Ummi, Jamil, Affan, suma gyara zama sukayi.
Ya Jafar da yanzu ya shigo ma gefen Jalal ya zaune.

Ita kuwa Aysha cikin isa da ƙasaita ta iso gaban Gimbiya Saudatu kujerar dake
gabantan ta zauna a kai wacce kujerar zaman Sheykh ne. Kai ta jinjina tare da cewa.
"Ƙauye tushen kowa! Duk wanda bashi da ƙauye to bashi da asali kenan, shin baki san
cewa da ƙauye akanyi birni ba.
Shin ke kinma san me ƙalmar ƙauye take nufi kuwa?".
Ƙafarta ɗaya ta ɗaura kan ɗaya, kana taci gaba da cewa.
"Da fari Makka itace babban birni sabida Annabi Sallallahu alaihi Wasallama yana
cikinta.
Da yayi hijira ya koma madina kuwa sa madina ta zama babban birni mai cike da
salama sabida addinin da kanshi ya koma can.
In kin gane me ƙalmar ƙauye take nufi garin da babu addini ba ilimi garinda kafurai
suke, shine ƙauye, domin duk inda hasken addini yake da ilimin da masana ilimin to
sun zarta ace musu ƙauyawa, domin kalmar ƙauyawa tana nufin jahilai, niko nan da
kike ganina gidanmu tushene na tsanƙaya yara da dattawa.
Dan haka janye kalmarki ta fitsarerriyar ƙauye, gorinki bai samu muhalliba."
Tsaki taja tare da cewa.
"Baki san cewa kunne ya girmi kaka ba ko? To inma baki saniba Ni nan Aysha ina sane
da labarin ƙuruciyarki da rashin kunyar da fitsarar da kikayi da taraddadin da kika
sawa iyayenki na alamun lalacewa, dan haka kece fitsarerriyar. Kana kuma in kin
mance in tuna miki ƙauyenmu ya zarta asalin naku ƙauyen girma da daraja ko dai kin
mance inane asalin ƙauyenku.
In kin mance in tuna miki, ita kanta masarautar Joɗa kafin a auroki cikinta zata
amsa kiran suna ƙauyen da hausawan ke nufi.
Yau da gobe shike sauya komi da kowa.
Ni nan da kike gani da mgnarki data ɗaurerre a turu basu da maraba."
Cikin masifa Gimbiya Saudatu tace.
"Sai dai in kece mahaukaciyar".
Dariya tayi tare da cewa.
"A a akan bola nake".
Miƙewa tsaye Gimbiya Saudatu tayi tare da fara gyara al'kyabbar jikinta, tare da
cewa.
"Zanyi mgninku zaku gane kurenku".
Taɓe baki Aysha tayi.
Ita kuwa juyawa tayi ta, fice hadimanta na biye da ita a baya.
Dariya sosai Ya Jafar yayi wacce saida ta basu mamaki.

Sheykh kuwa da tun ɗazu ya fito bayan yayi al'wala ganin azahar tayi,
Tsayuwa yayi yana jin yadda Aysha keyi da Gimbiya Saudatu.
Ita kuwa Gimbiya Saudatu ganinshi ne yasa ta miƙe maza ta fice.
Miƙewa Aysha tayi da sauri jin muryar sa yana cewa.
"Ku tashi kuje kuyi al'wala lokacin salla yayi".
Juyowa tayi ta zuba mishi ido.
Tabbas daga jin muryarsa da yanayin fuskarsa zai iya nunawa mutun cewa har yanzu a
zuciye yake.

Kallonta yayi a fizge kana yaja idonshi yayi gaba su Affan na biye dashi a baya.
Murmushi Ummi tayi tare da cewa.
"Dai-dai kenan yau dai Sheykh ya sawa Gimbiya Saudatu tsoron zuwa nan ta baje
kolin rashin kunyar ta."
Juyowa tayi ta kalli Ummi tare da cewa.
"Uhummm Ummi an dukan tenki akefa aka bar jaki a ɗaure"

Cikin sauri Ummi tace.


"Kamar yaya?".
Kai ta jinjina kana tace.
"Muje muyi salla, Ummi".
To tace tana mai son nazartan kalaman Aysha.

Bayan sunyi salla ne suka fito falon.

Suna zama Sheykh Jabeer ya shigo.


Affan, Jalal, Jamil, Ya Jafar. Na biye dashi a baya.
Su duk Dinning table suka nufa.
Ummi na biye dasu a baya.

Abinci ta fara zuzzuba musu.


Shi kuwa Sheykh tuni ya wuce Side ɗinsa.

Ita kuwa Aysha waya takeyi da Aminiyarta Rafi'a.


Gyara zamanta tayi tare da cewa.
"Rafi'a naji kamar an nememu a makaranta ko?".
Ɗan gajeren tsaki Rafi'a taja tare da cewa.
"Haka dai akayi ta cewa, to amman zancen Babu tushe, ance ƙaryane, gwamnatin ma
bata nemi malaman ta zauna dasu ba."
Ɗan murmushi tayi tare da cewa.
"Alhamdulillah aini wannan yajin aikin da aka shiga yamin rana, kinga da wannan
tsarkafeffen auren da aka liƙamin da ya sani a tsaka ba fita.
To amman yanzu kinga duk muna a tare, zan kuma dage inyiwa Umaymah batun karatun
nawa, kafin a nememu, in tayiwa Yah Sheykh mgna dai nasan zai barni."
Tsaki Rafi'a ta kumayi tare da cewa.
"Hegiya Aysha wato ke murna kikayi".
Dariya tai kana tace.
"Sosai ma kuwa". Kauda zancen Rafi'a tayi da cewa.
"Yauwa su Ummey sun dawo kuwa? Ɗan na kwana biyu banyi mgn da suba."
Jingina kanta tayi da jikin kujera kana ta fesar da numfashi a hankali tace.
"Uhummm basu dawoba, Rafi'a bani da kowa nawa a kusa dani, tunda nazo gidan nan ban
sake ganin Ummey naba gwara Bappa na da Ya Al'ameen sunzo da bani da lfy, ina kewar
Junainah, ina kewarsu Yah Giɗi in na tunosu hankalina na tashi ina masifar kewa da
son ganin Dedde na".
Cikin tausayawa Rafi'a tace.
"Ba komai Aysha kiyi ta musu addu'a in sha Allah zasu baiyana kuma Allah zai
karesu.
Su Ummey kuwa kwanaki da mukayi mgna da Junnu tace min wai sun kusa dawowa".
Cikin sanyi tace.
"Wasa sukewa Junnu, sabida ta matsa wai ita zata zo wurina kuma ita ko a gidansu
Junaidu zata zauna".
Dariya Rafi'a tayi tare da cewa.
"Uhmm su Junainah manya wato ita fa da gaske har ranta take son Junaidun fa".
"Sosai ma kuwa".
Aysha ta faɗa tana kallon Ummi dasu Affan da suka miƙe tsaye alamun sun gama cin
abinci.
"Yauwa ga Umma wai tayi kewarki kwana biyu baku gaisaba".
Rafi'a ta faɗa tana miƙawa Ummanta wayar.
Amsa Umma tayi tare da cewa.
"Aysha ya gida ya kwana biyu".
Cikin jin daɗi tace.
"Lfy lau Alhamdulillah Umma yasu Jamila".
"Lfy lau suna gaidaki".
Tace.
Kana ta miƙawa Rafi'a wayar tare da cewa.
"Tashi kije kinyi baƙo".
To tace kana ta katse kiran sannan ta fita.

Ita kuwa Aysha juyowa tayi ta kalli Ummi dake miƙa mata wayarta tare da cewa.
"Amshi Umaymah ke son mgna da Sheykh ta kira wayarsa baya ɗagawa ke kuma ta kiraki
taji kina waya."
Amsa tayi da sauri kana ta kara a kunne tare da cewa.
"Assalamu alaikum, Umaymah ina wuni".
Umaymah dake kwance kan gado Mamma na gefenta,
Murmushi tayi tare da cewa.
"Lfy lau Alhamdulillah Aysha, ya gajiyar hanya?".

"Alhamdulillah Umaymah inasu Hibba da Safiyyah".

"Suna lfy, suna can Side ɗin Jannart".

Ayyah tace, ita kuwa Umaymah gyara kwanciyarta tayi tare da cewa.
"Yauwa Aysha Kaiwa Jazlaan waya".
Da sauri ta miƙe tare da cewa.
"To Umaymah bari in Kai mishi".
Corridor'n ta shige, tana tafiya tana gaisawa da Mamma data amshi wayar.
A hankali ta kutsa kanta cikin falon shiru, babu kowa sai hasken wuta daya karaɗe
falon.

Ƙofar bedroom ta nufa, tare da kallon wayar da taji kiran ya katse.


A hankali tasa hannun ta tura ƙofar Bedroom ɗin tare da sallama a saman lips ɗin
ta.

A hankali ta meda ƙofar ta rufe,


kana ta ɗan tsaya tana kallon yadda ya kunna wutan ɗakin gaba ɗaya hasken ya cika
ko ina.
Can ta hangoshi konce bisa gadonshi,
ya kwanta a kife, kana babu riga ko singilet babu a jikinshi.
Dagashi sai gajeren wondon, wanda yazo mishi har guiwarsa.
Roban ya zagaye ƙugunshi ya manne gam.

A hankali ta fara yin taku, tana matsowa, kusa da gadon.


Shiru ta ganshi kwance lib.
Ya kwantar da kanshi bisa pillow'nshi yana kallon gefe jikin gini.

Cikin nitsuwa ta ƙaraso gabanshi, ido ta zurawa Kekkyawar farar fatar bayanshi, da
take tamkar ta Balarabe.
Sumar ƙeyanshi ta kalla, ido ta lumshe tare da ɗan sunkuyowa, bakinta ya kusanta da
kunnenshi, a hankali ta buɗe baki tare da cewa.
"Yah Sheykh!".
Idonshi ya kuma lumshe da kyau, jin sautin zazzaƙar muryarta cikin kunnensa.
Tun shigowarta idonsa biyu, dan ya gaza samun bacci, yaso ace ya sauyawa Gimbiya
Saudatu kamanni ta yadda har abada bazata sake tsayuwa a gabanshi ta ƙalubalanci
ƙaddarar mahaifiyarshi ta kalmar sakaiyar zunibinta ne ba.

Ƙara manna kanshi da pillow'nshi yayi, jin alamun ta hau kan gadon.
Ita kuwa Aysha a hankali ta rarrafo ta matso gareshi.
Sunkuyowa tayi ta leƙa fuskarsa,
tare da kiranshi.
"Yah Sheykh".
Shiru bai motsaba bai kuma amsaba, kana bai buɗe idanunshi ba.

Idonta ta lumshe tare da buɗesu a hankali.


Fatar bayansa ta zubawa idanun, zuwa ƙeyarshi da sajenshi.
A hankali tasa tafin hannunta kan kafaɗarsa ta ɗan taɓa a hankali tare da kuma
kiranshi.
Still bai kulaba, yana dai jin yadda take taɓa kafaɗarsa, tana ɗan jujjuyasa, bai
kulaba sabida jin yadda taketa ƙara matsoshi.
Ita kuwa Aysha kwarmin bayanshi ta kalla, sai kuma ta ɗan ronƙofo kansa,
Dai-dai lokacin kiran Umaymah ya kuma shiga.
Da sauri ta amsa kiran wai sabida kada ya tashi daga baccin.
"Umaymah nazo kuma yana bacci".
Ta faɗa a hankali.
"Okay to ba matsala barshi in ya tashi zamuyi mgna".
Umaymah ta faɗi tare da katse kiran.
Wayar ta ajiye gefen kansa,
Cikin lumshe idonta, tasa yatsarta dai-dai bisa ƙugunsa, cikin tsakiyar kormin
bayansa, a hankali ta fara yin sama da yatsar, tana jin taushin fatarsa.
Shiru yayi tamkar bashi da rai a jikinsa, sabida wani irin masifeffen abu da yaji
yana bin duk ta inda hudan gashin jikinsa yake, yana bin jininshi da jijiyoyin
jikinsa.
Yana aika saƙo zuwa ƙwaƙwalwarsa.
Numfasa ne ya fara sauya fitarsa. Amman ita bata ganeba.

Saima sa doguwar yatsarta ta tsakiya da tayi ta haɗa da manuniyarta tana yimishi


tafiyar tsutsa a tsakiyar banshi.
Yar-yar haka tsikar jikinsa ta zuba tare da mimmiƙe".
Ɗaya hannun tasa bisa ƙeyarshi, yatsunta ta cusa cikin ƙeyar tasa, tana yamutsawa.

So take ya juyo rigingine sabida, wannan zanen macijiyar take son ganin ya yake a
jikinsa a yanzu.

Wani irin fitinenne numfarfashi ya fesar a sanyaye tare da mirginowa ya juyo


rigingine sabida bazai iya jure abinda takeyi mishiba.
Wani irin tsalle tayi ta diro ƙasa, lokacin da ya juyo rigingine ya kwanta, tsuma
jikinta ya fara sabida, yadda taga Sheykh ɗinsa tayi wani irin kumbura ta taso tayi
sama tamkar zata faso boxes ɗin shi ta fito woje.
Da sauri ta juya da gudu ta nufi ƙofar fita, sabida ganin yadda abun ya miƙe fiye
da yadda ya miƙe na farin.

Juya kwayar idanunsa yayi tare da binta da ido.


Ganin ta fice a guje.

Uhummm yace a bayyane kana cikin zuciyarsa kuma yace.


"Zakiyi bayani ne yarinya".

Juyawa yayi ya kifu rub da ciki.


Daƙiƙu biyu tsakani, ya kuma juyowa rigingine tare da jan dogon tsaki.
gefen damansa ya kuma juyowa amman ina duk yadda yayi babu damar kwanciya domin, ya
rigada nitsiwarsa ta bar jikinshi.
Ta gama hautsuna mishi lissafi.
Ta birkitashi, ta tsokano mishi bananarsa ta hanashi salama.

Da sauri ya miƙe tsaye, bathroom ya shiga.


Yana shiga kuwa ya sakarwa kansa ruwan sanyi wai ko zaiyi ƙasa da fitinenneyar
sha'awar data yunƙuro mishi, uwa zata kaishi ƙiyama.
Madadin ta kwanta sai ƙara ƙarfi da miƙewa da cika takeyi.
"Shehhhhyyt".
Ya faɗa cikin hautsunewar kwanyarsa.
A hankali ya fito, kana ya sauya boxes ɗin.
Sannan ya fito.
Komawa yayi ya kwanta amman ina abunfa yama wuce zatonsa.

Haka ya rinƙa juye-juye bisa gadon.


Kamar zaiyi hauka, to abin ya haɗe masa da yawa ga fushin da bai husheba, muddin ba
ya samu ya kekketa wani abunba.
Sabida shi in ya fusata koda abincine in zaici zakaga yana taunarshi da ƙarfi kamar
dai yana hucewa a kansa.

To yau kuma ga fushi ga Sha'awar data addadabeshi wacce yasan Aysha ce ta tsokano
mishi ita.
Gashi kuma in a fushi yake duk abinda zai yaken mishi da ƙarfi, hakane ya ta'azzara
bukatarsan.

Aysha kuwa tana fita kai tsaye ta wuce.


Ɗakin Ummi sabida ta samu ba kowa a falon alamun su Affan duk kowa ya tafi uzurin
gabansa Jalal wurin aikinsa ya wuce, hakama Jamil.

Kwance ta samu Ummi a bisa gado tana bacci.


A ƙasa ta kwanta, bisa carpet,
Tana zazzare idanunta sabida gani take in ta shiga ɗakinta kamar zai biyota,
sabida sosai ya firgitata da jarumtarsa.
numfashi take fiddawa a hankali tare da lumshe idonta.

Duk da bai taɓa nuna zaiyi wani abu da itaba.


Taji tana tsoronshi yau, ko dan ganin fusatarsa da fushin da yake cikine. Oho.
Ta faɗa a hankali.
A haka dai itama bacci yayi gaba da ita.

Shi kuwa Sheykh Jabeer karo na forko a rayuwarsa da sha'awar ta gigitashi ta sashi,
fita haiyacinsa.
Yayi wonka kusan sau huɗu tsakanin azahar da la'asar, sabida masifar da yakeji.

Ƙishin da yakeji yasashi fitowa falonshi, Dinning area ya nufa.


Fridge ya buɗe, babu ruwa ko ɗaya, sai madarar ruwa ta goggoni,
Ɗaya ya ɗauka, mai sanyi kana yazo gaba show glass ɗin da cups da sauran ababen
buƙatarsa suke ciki,
Ya buɗe.
Bula gongonin yayi yasa a cup kana ya ɗauki ɗan galan ɗin zuba dake wurin, ya cika
cup ɗin.
Spoon ya ɗauka ya jujjuya, kana ya zauna bisa Dinning chair.
Kafa kanshi yayi ya shanye shi tas.
Sannan ya miƙe ya koma bedroom.
Bathroom ya wuce.
Al'wala yayi bayan ya kuma watsa ruwan.

Yana fitowa ya buɗe drower'rsa wani sabon boxes da yasan zai matseshi ya zaro, ya
saka kana yasa wani gajeren wondon a kai sabida su danne mishi Sheykh ɗinsa dake
son nunawa duniya a yunwace take.
Farar jallabiya ya zura, kana ya ɗauko al'kyabba irin mai shara-sharan nan ita kuma
Sky blue ya saka, sannan yasa hiramin ya fesa turare.
Kana ya fito.

Shiru falon ba kowa, haka yasa ya fice. Da ɗan sauri sabida lokacin yayi.
Kiran salla ne ya tada Ummi daga baccin da ta ɗan yin.

Da mamaki take kallon Aysha dake kwance itama tana baccin.


Sauƙowa tayi ta tsaya kana ta gyara ɗaurin zaninta sannan, ta sunkuyo kan Aysha ta
tasheta daga baccin.
Da sauri ta tashi zaune tana waige-waige.
"Tashi kije kiyi salla lokaci yayi".
Ummi ta faɗa tana shiga bathroom.
To tace tare da miƙewa ta nufi ɗakinta.

Bayan sun idar da salla ne, suka fito a tare.


Kitchen Suka nufa.
A nan suka samu Sara tana jajjaga kayan miya.

Ummi kuwa tukunyar data ɗaura tun kafin taje tayi bacci ta buɗe, bul-bul haka yake
bararraka a hankali sabida ta rage wutan sosai yadda ko zata kai magriba ruwan
bazai kare ba.
Ƙara wutan tayi, tare dasa ludeye ta ɗan motsa ƴan ƙananan mulmulen tunkusa, wanda
suketa bararraka da jan nama mai kyau da tantaƙwashi, sai ƙamshi yakeyi tuni saman
ruwan ya cika da mai naman kab ya diddige ya marmashe.

Juyowa tayi ta kalli Aysha tare da cewa.


"Me zaki dafawa Sheykh?".
Matso tayi kusa da ita tare da cewa.
"Ba miyar kase za'ayi ba, ai yanaci".
Kai Ummi ta gyaɗa tare da cewa.
"Eh yanaci kam, bare an kwana biyu ba'ayi ba.
Yanzu ɗebo nama mai ɗan yawa ki haɗa kifi kizo.
Ki saka.
Ke kuma Sara gyara min ganyen yakuwar nan."

To sukace baki ɗayansu.


Sara ta fara gyara yakuwar.

Ita kuwa Aysha naman tukunyar dake gabanta ta buɗe wanda sulallen naman ke ciki.
Juyewa tayi cikin tukunyar miyar, kana ta juya ya shiga Store bandan kifi ta ɗebo
manya masu kyau.
Ruwan ɗumi ta zuba a ciki ta wonke ta gyarasu fes.
Kana tasa a cikin tukunyar.

Ummi kuwa tukunyar tuwo ta ɗaura.

A masallacin Masarautar Joɗa kuwa, ana idar da sallan la'asar duk, aka fara fitowa.
Affan shi cikin gari ya wuce wurin aminansa Yusuf da Aryan.

Jalal kuwa amsa kiran uban gidansu ya tafi.


Jamil da Ya Jafar ne suka dawo gida.
Suma Side ɗin su Jamil ɗin suka wuce.

Ƴan tsirarun mutane ne suka rage a masallacin wanda Sheykh yana cikinsu.

Mafiya yawa karatun al'ƙur'ani mai girma sukeyi.


Wasu kuma tasbihi sukeyi wasu kuma a kwance suke suna sauraron sautin murya.
Sheykh dake Karatun Alqur'ani cikin sassanyan murya.

Biyar dai-dai Sheykh ya fito cikin masallacin da sauran mutane.


Sabida wani irin duhu da ya fara yiwa illahirin garin Ɓadamaya ƙawanya.
Bisa alamu wani babban hadarine ke ketowa tun daga ƙasa.
Dimmmmmmm haka garin yayi, koda tsuntsaye baka ganin suna shawagi.

Gaba ɗaya kowa hanyar gidansa ya nufa.

Cikin nitsuwa bakinshi ɗauke da tasbihi yake tafiya.


A Lamiɗo da Galadima suna gabanshi.

A haka ya isa farfajiyar Side ɗinsa.

Ya kai hannu zai tura ƙofar kenan yaga an buɗe.


Gefe ya ɗan koma yana jiran mai fitowa.
Sara ce ta fito riƙe da kuloli a hannunta da alamun sun gama girki kenan.

Da sauri ta wuce saboda ganin hadarin.


Batama lura dashi ba.

A nitse ya shiga falon da sallama a bakinshi.


Ummi ce ta amsa tare da juyowa ta kalleshi.
Windows ya fara rurrufewa yana gyara labulayen.
"Hadari ne a garin namu ko?".
Ummi ta tambaya tana kallonshi.
Kanshi ya jinjina tare da cewa.
"Mai ƙarfi ma kuwa Ummi, ku rurrufe windows ɗin falon can da ɗakunan ku.
"To". Ummi tace tare da miƙewa ta nufi falon.
Gefen Aysha ya ɗan ratsa ya nufi kitchen.

Zagayawa baya yayi, ya dudduba ko ina kana ya dawo.


A inda ya barta a nan ya sameta.

Tana ta danna waya.


"Nace kije ki rufe windows ɗinki ko".
Ɗan juyowa tayi ta kalleshi tare da cewa.
"A rufe suke".

Kanshi ya gyaɗa kana ya wuce ya barta a wurin.

Lib-lib haka gari ya ƙara ɗibkewa da duhu.


In dai wuri babu hasken ƙwan wuta to ko tafin hannunka bazaka gani ba.
Da sauri ta nufi ɗakin Ummi.

A zaune ta samu Ummi tana gyara carbinta daya tsinke.


Gefe ta zauna ta fara tayata.

Shi ko Sheykh Windows ɗinsa ya rurrufe,


tare da kashe komai na wuta dake falonshi da Dinning area,
hasken wayarshi ya kunna kana ya wuce bedroom.

Wutan ya ɗan kunna guda ɗaya hasken yayi dai-dai misali.

Umaymah ya kira bayan sun gama mgna ya katse kiran.


Sai ya zauna bakin gadonshi tare da jawo system ɗinsa.
Gaba ɗaya hankalinsa ya meda kanta, shiyasa baima san lokacin ya tafi ba.

Shida dai-dai, hadarin ya gama haɗa gangaminsa tako ina gabas da yamma kudu da
arewa da tsakiyar sararin samaniya yayi baƙiƙƙirin

Sai wani irin walƙiya mai masifar haske da akeyi tako wani sashin.
Wani walƙiyane da a haska yazo tare da wani razanenne tsawa mai firgitarwa ne yasa
Aysha wani irin zabura ta takure kanta cikin cinyoyinta tare da cewa.
Innalillahi wa innailaihi rajiun".
Itama Ummi abinda ta maimaita kenan sabida ta razana matuƙa.

Sheykh kuwa hannunshi yasa ya rufe system ɗinsa tare da cewa.


"Subhanallazee yusabbihu ra'adu bi hamdihi wal Mala'ikatu min khifateeh".
Ya maimaita sau uku. Wani irin kumshe idonsa yayi lokacin aka kece da ruwa tamkar
da bakin kwarya.
"Allahumma saiyiban nafi'an".
Ya kuma fara mai-maita wa.

Aysha kuwa da sauran matsorata irinta ajiyan zuciya ta sauƙe, tare da cewa.
"Kai ya Allah kasa mucika da imani, wlh Ummi ina tsoron walƙiya da tsawa a
rayuwata, ina son yanayin damuna amman ina tsoronshi".

Jingina kai da jikin gado Ummi tayi tare da cewa.


"Tsawa abin tsorone ƴar nan. Nima kaina naji tsoron".
Kai ta gyaɗa jinjina tare da cewa.
"Tab Ummi kema kina tsoro".
Sosai ma kuwa tace. Dariya suka sa.

Ruwane fa ake tsulawa da iya ƙarfin shi.


Miƙewa Sheykh yayi tare da kallon time a wayarshi.
Shida har ta wuce.
Gab ake da kiran sallan magriba.
Gashi kuwa ruwa aketa fesawa babu kama hannun yaro.
Tsaki ya ɗan ja tare da cewa.
"Da ban dawo bama sai nayi salla a masallaci".

Bathroom ya wuce. Al'wala yayi kana ya fito.

Turare ya fesa, a jikinshi kamar yadda yakeyi koda yaushe.

Falonshi ya fito, dai-dai lokacin aka kuma danna wata tsawar da ta kece da ruwa mai
ƙarfi.

"Ya ilahi". Yace lokacin da ya fito babban falon, shiru ba kowa sai hasken wuta.
Sanyin dake ratsa jikinshi ne yake sashi cikin wata fitinar kuma.

Baka iya jin sautin komai sai na ruwan shuuuhhhh.

Ƙofar falon ya nufa, a hankali ya buɗe.


Jingina kanshi yayi da jikin ƙofar yana kallon ikon rabbil samawati.
Ruwane tako ina yake kwaranya.
Ƙasa tasha ruwa ta ƙoshi.
Tabbas in matsoraci zai gani zaiyi zaton ƙasar ma tsastsafo da ruwa takeyi.

Magadanan ruwan duk sun cika tambul.

Dole ya maida ƙofar ya rufe, sabida.


Ruwan yayi yawanda in ya shiga kafin ya isa masallacin zai iya cutar dashi Allah ya
sani baya son yayi salla shi ɗaya ba cikin jam'iba, gashi su Jalal ma yau duk basa
nan ɗin.

A nitse ya juyo.
Falon Aysha ya nufa.
Shiru ba kowa sai TV'n da suka bari a kunne.
Kanshi ya ɗan juya ya kalli ƙofar ɗakinta,
TV'n ya kashe sannan ya nufi ɗakin.

Da sallama a bakinshi ya shiga,


tsayuwa yayi a tsakiyar ɗakin, ganin ba kowa.
juyowa ya ɗan yi kana, ya fito falon,
ƙofar ɗakin Ummi ya nufa,
a bakin ƙofar ya ɗan tsaya tare da cewa.
"Assalamu alaikum".
Da sauri Ummi tace.
"Wa laikassalam, Sheykh ka shigo".
Kanshi ya ɗan shafa tare da yin jim kaɗan kana yace.
"Umm Aish tana nanne?".
Da sauri Ummi tace.
"Eh gata nan muna tare".
Ta ƙare mgnar tana nunawa Aysha hanyar fita alamun taje.
Shi kuwa Sheykh ɗan juyawa yayi tare da cewa.
"Ummi magriba ta kusafa".
Miƙewa Ummi tayi tare da cewa.
"To Sheykh".

"Aish". Ya kira sunan a mutunce.


A hankali tace.
"Na'am".
"Kizo".
Yace yana mai juyawa.
Miƙewa tayi ta fito.
Da ɗan sanɗa ta isa gefenshi tare da cewa.
"Gani".
Juyowa yayi ya ɗan kalleta sama da ƙasa kana yace.
"Je kiyi al'wala kizo ɗakina muyi salla, bazan samu zuwa Masallaci ba".
Cike da gamsuwa da mgnar sa ta ɗan karya wuya tare da cewa.
"To amman zanyi wonka kafin nan".
Kanshi ya gyaɗa mata tare da cewa.
"To Kiyi sauri kada lokacin yayi baki fitoba".
To tace kana ta nufi ɗaukinta.

Shima ya wuce ya nufi Side ɗinsa.


Kai tsaye bedroom ya wuce.
Babban sallayarshi ya shimfiɗa musu a tsakiyar ɗakin kana ya zauna a wurin, tare da
lumshe idonsa ya fara bita.

Ita kuwa Aysha Kai tsaye bathroom ta wuce.


Ruwa mai ɗan zafi sosai ta haɗa, bayan tayi Brosh wonka ta farayi mai rai da lfy.
Sosai ta cuccuɗa jikinta lungu da saƙo kamar ko wani lokaci tana gama wonkan tayi
al'wala kana ta fito.

Tana fitowa ta wuce gaban dreesing mirror, gashin kanta ta taje ta gyarashi ta
tubkeshi a ƙeyanta sabida saurin da takeyi bata tsaya kitse jelarba.
body lotion mai ɗan karen ƙamshi ta shafa a jikinta, kana ta shafa humranta mai
sassanyan ƙamshi.
Kasan cewar yanayin Weather'n garin ya sauya ko ina yayi sanyi iska mai sanyi nata
busawa tana kaɗawa da sassayan ruwane yasa.
Ta saka dogon wondon blue jeans sai kuma tasa wani Baby top fari wanda ya lafe a
jikinta yayi mata cib-cib kana ta ɗaura wani pink jacket wuyanshi da tattausan
suma fari, sai dai jacket ɗin ba irin ƙattin nan bane ƴar cafalce dai-dai da
jikinta kuma ya tare mata sanyin.
Gaban dreesing mirror ta koma wasu turaruka masu ƙamshi guda biyu ta fesa.
Kana ta zato wani ƙaton hijabinta Black blue mai ɗan karen kyau da sheƙi, ta
zurashi har ƙasa ko idon sawunta bazaka iya ganiba.

Sallayarta ta ɗauka kana ta fito da ɗan sauri ta nufi Side ɗinsa.

Ganin baya falone yasa ta wuce bedroom da sallama a bakinta.


"Wa laikissalam".
Ya amsa mata lokacin da ta turo ƙofar ta shigo.
A gogon hannunshi ya kalla tare da cewa.
"Iso muyi lokacin na tafiya."

To tace tare da ƙarasowa tsakiyar ɗakin.


Sallayan dake hannunta ya kalla tare da taɓe fuska kana yace.
"Duk sallayan dake ɗakin nan bazasu isheki bane sai kinzo da naki?".
Girgiza kai tayi alamun a a.
Hannunshi yasa ya amshi sallayar, kana ya juya ya fuskanci gabas.
Ita kuma ta ɗan matso gefenshi ta tsaya daga bayanshi kaɗan. Ganin ta kimtsa ta
nitsu yasashi tada kabbara.

Masarautar Joɗa kuwa, an dai kira salla amman ba'a samu mutane da yawa ba sabida
laruran ruwan sama.

Bayan sun idar da sallan ne, sukayi addu'o'in kana sukayi nafila raka'a biyu,
sannan suka zauna.
Tasbihi ya ɗanyi kana ya gyara zamansa da kyau, Al'ƙur'ani dake kan durowar dake
gaban wurin da yake sallan ya dauko,
juyowa yayi ya fuskanceta kana ya miƙa mata.
Kallonshi tayi tare da amsar ƙura'an ɗin.
"Ki karanta inji yadda kira'arki take".
Ya faɗa idonshi na kanta.

Shiru ta ɗanyi tare da kauda idonta daga kan nashi.


Cikin sanyi ta miƙo mishi ƙura'an ɗin".
Ba tare da ya amsaba yace.
"Bazakiyi ba, inji ki samu lada ba?".
Kai ta jujjuya kana a hankali tace.
"Zanyi".
Cikin kauda kanshi daga kanta yace.
"To bismillah".
Miƙo mishi ƙura'an ɗin ta kumayi tare da cewa.
"Ka riƙe min sai inyi kana duba min haddana yayi ko da gyara".
Wani irin sassanyan numfashin da bai shiryawa bane ya subce mishi.
Cikin nitsuwa yace.
"Ba sai na duba mikiba, kada ki damu kiyi inaji in kin ɓata zan gane ba sai ina
duba surar ba".
Cikin sanyi ta ɗan ɗago idanunta ta kalleshi kana ta ruggume ƙura'an ɗin a
ƙirjinta.
Lumshe idonta tayi tare da cewa.
"Wacce sura zan karanta?".
Kanshi ya jingina da jikin gado kana ya zubawa fuskarta dake zagaye da hijabin ido
a hankali yace.
"Surar da kikafi jin daɗin haddarsa".
Cikin nitsuwa tace.
"Suratul Noor".
Kanshi ya jinjina mata tare da cewa.
"Bismillah".
Kai ta rausayar ba tare da ta buɗe idonta ba, ta gyara zamanta kana a hankali tayi
gyaran murya tare da cewa.
"Aaoozubillahi minashaiɗani rajen.
Mismillahi rahmaniraheem.
(Suratu anzalnaha wa farad'nahah wa'anzalnaaa fihahhhhhhhhhhh Aayati baiyinati
la'allakum tazakarun."
Ida nunshi ya lumshe a hankali tare da sauƙe numfashi jin yadda ta bada taƙib a
wurin fihahhhhhh, kana ta rufe ƙarshen ayar da bawa Wawun iya damarsa.
A hankali ya buɗe idanunshi ya zubawa lips ɗinta su, sabida jin taci gaba da aya ta
biyu.

Karatun takeyi cikin sanin ƙaidarsa da bawa ko wanne harafi haƙƙinsa tsakanin ɗauri
da wasalin sama dana ƙasa da kuma wurin ja mai shida da huɗu da uku.

Sosai yake jin sautin zazzaƙar muryarta na ratsa mishi kunnuwa har zuwa ƙahon
zuciyarshi.

Kanshi ya jingina da gado yana jin yadda take fitar da Tajwid da kyau da fidda
Qalqala, iglab, idgham, ikhfa'a Ghunna.

A hankali ya ɗan ɗago kanshi lokacin da ta iso aya ta 31 gyaran murya ya ɗan yi,
wanda yasa ta buɗe lumsassun idanunta da sauri.
Kallon alamun tambaya ta mishi.
Kanshi ya jujjuya tare da mata alamun taci gaba.

Nannauyan numfashi ta sauƙe tare daci gaba.

Kai ya sake ɗagowa lokacin da tazo aya ta 61 still yayi gyaran murya.
Ci gaba tayi da karatun dan ta fahimci alama yake mata.
Kasan cewar suratul Noor ayoyi 64 gareta.
Aya uku ta kara kan na 61 da ya mata gyaran murya tazo ƙarshen ayar.
Da sauri ta buɗe idonta jin yace.
"Sadakallahul azeem".
Kanshi ya jinjina tare dayin murmushi.
Ita kuwa cikin sanyi tace.
"Ɓata nawa nayi?, Yah Sheykh a gyara min?".
Murmushi yayi tare da cewa.
"Baki ɓataba kinyi ƙoƙari sosai".
Cikin sauri tace.
"To kuma naji kayi gyaran murya".
Gyara zamanshi yayi ya fuskanceta da kyau kana yace.
"A aya ta nawa da ta nawa nayi gyaran murya?".
Hannunta tasa ta tallaɓe fuskarta tare da cewa.
"Aya ta 31 da 61".
Hannunsa yasa ya ɗan shafa gemunsa kana yace.
"Ayoyin sun kasance ɗaya daga cikin dogin ayoyin da aka ƙiyasta tsawonsu dake cikin
al'ƙur'ani mai girma".
Kai ta jinjina alamun gamsuwa kana tace.
"Ayyah, wato shiyasa lokacin da nake haddarsa aya ta 31 saida na kusan sati a
kanta, bappa yayi ta faɗa wai nasa wasa a gaba".
Kanshi ya jinjina kana yace.
"Sosai ma kam gskyar Bappa kinyi wasa".
Cikin sanyi tace.
"Kai a kwana nawa ka haddaceshi?."
Murmushi yayi tare da cewa.
"A kwana bakwai sati ɗaya na haddace suratul Noor".
Cikin ware ido tace.
"Kai ai ƙwaƙwalwarka ta musamman ce Yah Sheykh."
Miƙe tsaye yayi yana cewa.
"Ko?".
Eh tace tana kallon dunduniyar ƙafarshi.
Wayarshi ya ɗauka, ɗan daddan nawa yayi kana ya kara a kunne jim kaɗan ya fara
mgna.
"Ayyah Ummi zanci gashinki".
Murmushi Ummi dake zaune bisa sallaya tayi tare da cewa.
"Kaza ko zabuwa?".
Juyowa yayi ya ɗan kalli Aysha kana yace.
"Zabuwa, Ummi ta gasu da kyau".
Cikin sakin fuska tace.
"To Sheykh bari inyi sallan isha'i".
To yace kana ya katse kiran.
Ya dawo ya zauna.

Ummi kuwa
har ta zauna sai kuma ta tashi.
Ta nufi kitchen a cewarta kafin tayi sallan zabuwar ta sulala.

A gudanta haka ta wonketa fese.


Kana tasa a tukunta, sannan tasa al'basa, kanamfari citta tafarnuwa kaɗan sai
kurry, sannan tasa Maggi da gishiri kaɗan, sannan ta ɗaura a wuta kana ta wonke
hannunta ta koma ɗakinta.

Ruwa kuwa har yanzu tsugashi akeyi kamar ba gobe.

Tana gab da shiga falon ne ta jiyo muryar Jalal.


"Ummi".
Da sauri ta juyo tare da cewa.
"Yauwa Jalal ɗaukar muku abinci tun ɗazu ku nake tunawa".
Kanshi ya sunkuyar yana kallon yadda yake ɗigan ruwa.
Dinning table suka nufa.
Foodflaks ɗin ya ɗauka tare da plate kana ya juya ya fita da sassarfa.
Yana fita Ummi ta meda ƙofar ta rufe kana ta koma ɗakinta.

A can ɗakin Sheykh kuwa.


Kallonta yayi tare da cewa.
"Bappa ya baki tabsir a kan surar ne?".
Da sauri tace a a.
A gogon hannunshi ya kalla kana yace.
"Kina son ki san abinda Allah madaukakin sarki yake cewa a Suratul Noor ɗin?".
Da sauri tace.
"Eh sosai ma."
"To tashi muyi sallan isha'i sai in fassara miki ita ko a taƙaice".
To tace kana ta miƙe.

Bayan sun idar da sallan isha'i sukayi addu'o'in kana ta miƙe tayi shafa'i da
wutri".
Sannan ta zauna tana tasbihi.
Kanshi ya ɗan juyo ya kalleta kana ya meda kai yaci gaba da Addu'o'in.

Ummi kuwa tuni ta fita tazo kitchen.


Gashin tukunya mai masifar daɗi da ƙamshi tayiwa zabuwar.
Bayan ta kwashe robon, ta sake sata ta hasata da kyau.
Gaba ɗaya gidan ya cika da ƙamshi mai tada yunwa.
A wani kekyawan Foodflaks tasa dangwaleliyar zabuwar kana tasa, romon mai cike da
ɗan-ɗano da kayan ƙamshi a ƙaramar kula.
Sassayan madarar shanu, ta haɗa da zuma ta gaureya kana tasa a flaks ɗin riƙe
sanyi. Kamar yadda tasa yana son zabuwa da madara da zumar.
Plate, cup, spoon, fork, knife, ta jera bisa plate ɗin kana ta kife ɗaya a kai.
Sannan ta jerasu a tray.
Sannan ta fito tazo ta ajiyesu kan dinning table, ita kuma ta ɗebi tuwo da miyar
kasenta taci tayi haniƙan kana ta koma cikin ɗakinta ta ɗauki wayarta, ta kirashi
ta shaida mishi ta gama yana kan dinning table.
"Sannu Ummi ngd matuƙa Ubangiji ya biyaki da mafi kyawun sakamako".
Yace cikin girmamata.
Amin Amin tace kana ta katse kiran.

Ita kuwa Aysha zaman jiran ya ida addu'o'in sa ne ya fassara mata surar take jira.
Kallonta ya ɗanyi, kana yace.
"Tashi muyi nafila".
A hankali tace.
"Nayi ai".
Gyara tsayuwarsa yayi ba tare da ya kalleta ba yace.
"Na sani ai ƙarawa zamuyi ko bakya son ƙarin lada".
Kai ta jujjuya tare da cewa.
"Ina so mana".
"To taso muyi ba yawa raka'a biyu ne".
Yace yana kallonta.
To tace kana ta miƙa tsaye.

Nafilan sukayi raka'a biyu kamar yadda yace ɗin kana sukayi zaman tahiya.
Bayan sun sallame ne, duk suka gyara zamansu.
Tasbihi ya ɗanyi kana a hankali yace.
"Zo nan".
Ya faɗi yana nuna mata gabanshi.
A hankali ta ɗan musukata sai dai bata iso inda ya nuna matan ba.
Kanshi ya kauda kana ya juyo ya fuskanceta da kyau.
da sauri ta ɗan sunkuyar da kanta.
ƙara matsota yayi har guiwowinshi na gogan nata.
Da sauri yasa hannunsa ya riƙe nata ganin ta yunƙura zata ɗanyi baya.
Cikin juya fuska ba wasa kuma ba tsanani yace.
"Tsaya mana".
Ido kawai ta zuba mishi.
Shi kuwa a hankali ya ware tafin hannunsa na dama ya buɗa yatsunshi kana ya kife
tafin hannun kan goshinta.
"Uhhhmmm". Haka ta fidda wani ɗan sauti na tsoron jin yadda tafin hannunshi ya
sauƙa a goshinta.
Sama kaɗan yayi da hannun ya zama rabi na kanta rabi na kan goshinta.
Babbar yatsarshi na kan babbar jijiyar kanta na gefen dama.
Doguwar yatsarsa ta tsakiya tana kan jijiyar kanta na gefen hagu.
Cikin ɗan ɗaga sauti kaɗan ya fara karanto addu'ar marabtar amarya ga ango.
Addu'ar Neman Zaman lfy ce.
*"Allahumma inni As'aluka min khairi ha wa khaira ma jabaltaha alaihi, wa a uuzu
bika min sharri ha wa sharra ma jabaltaha alaihi".*
Ma'ana
"Ya Allah ina roƙon ka Al'khairin ta, da Al'khairin da ka Halicce ta akan shi.
Kuma ina neman tsarin ka daga Sharrin ta, da kuma sharrin da ka Halicce ta da shi
ko akan shi.
Amfanin Addu'ar
Idan ka yi ta.
Allah zai cike Soyayyar da ke tsakanin ku 100%. Zai tsare Shaiɗanu da Miyagu daga
cutar da zaman Auren ka da ita da sauran su...

Wani irin nauyinshi mai yawa ta rufeta.


Shi kuwa a hankali ya janye tafin hannunsa daga kanta, kana a hankali yaja ba ya
koma mazauninsa.
Jingina kansa yayi da jikin gado kana murya can ƙasa yace.
"Ɗauko min abinci a can falo Ummi ta ajiyeshi bisa Dinning table ki kawo min shi
nan ɗinan!".
Da sauri ta miƙe kamar dama umarnisa take jira.

Ƙofar fita ta nufa. A hankali ya bita da idanu har ta ɓacewa ganinsa.

Meda idon yayi ya lumshesu.


Yana mai jin zuciyarsa na bugawa.
"Meyasa lokaci ɗaya rana ɗaya, zuciyashi da jikisa suka amince da ta zamo sutura a
gareshi, shima ya zama sutura a gareta kamar yadda Allah maɗaukakin sarki yace.
Ya akayi yakejin yau zai iya haɗa shimfiɗa da ita, meyasa ya yanke wannan hukuncin
na tabbatar da ita matsayin matarshi ta sunna suturarsa?".
Wani dogon numfashi mai sanyi yaja ya fesar, yana mai jin yadda iska mai sanyi ke
ratsa fatarshi.

Ita kuwa Aysha a tray'n ta ɗauka ta nufi falonshi da nufin tana ajiye mishi zata
juyo.

Tana shiga ta sameshi yadda barshi haka ta sameshi.


Zaune,
ta jiye tray'n a hankali, shi kuwa tuni ya miƙe tsaye.
bakin ƙofar ya nufa, tsayawa tayi ta jira ya fita kafin ta fita.

Can babban falon ya nufa, tana biye dashi a baya.


Ƙofar falon ya rufe, tare da addu'a kamar kullum.
Ya juyo kenan sai ya ganta tana ƙoƙarin shiga falonta,
Yafitota yayi da hannunsa tare da cewa.
"Zo". Yayi mgnar a hankali.
juyowa tayi ta nufi inda yake a zatonta ko wani abun zai sa tayi mishi.
Tana isa wurin yasa hannunsa a hankali ya kamo nata.
Kana ya juya ya nufi Side ɗinsa bayan ya kashe wutan ko ina.
Ita dai tana biye dashi kamar raƙumi da akala sai tsoronshi dake ƙara tsananta a
zuciyarta.

Suna shiga falonshi ma ya meda ƙofar ya rufe, nanne ta kalleshi a hankali tace.
"Zanje in kwanta ne bacci nakeji".
Kanshi ya gyaɗa mata alamar to.
Wutan ya kashe da komi na wuta kana ya nufi bedroom ɗinsa da ita.
suna shiga ya meda ƙofar ya rufe da key a hankali tace.
"Zan tafi ɗakina".
jawo hannunta yayi suka iso gaban tray'n kana a ya zaunar da ita shima ya zauna
suka sa tray'n a tsakiya cikin hikima da ɗan sakin fuska yace.
"Nawa kika sayi ɗakin ya zama naki?".
Cikin kwaɓe fuska tace.
"Ban saya ba".
Kanshi ya ɗan sunkuyar kana yace.
"Shine kuma kike cewa ɗakinki.
Rau-rau tayi da ida nunta. Tuni sun ciko da ruwa.
Ganin haka ne yasashi ɗan matsowa ta inda take kana a hankali yasa hannunshin ya
jaw...!

Littafin GARKUWA na kuɗine Special Group 1k Normal group 300 babbancinsu a yawan
posting ne. In special Group kikeso kiyi min TRANSFER ɗin 1k ɗin a asusuna na Jaiz
bank 0005388578 Jaiz bank Aisha Aliyu Garkuwa, in kin tura sai kiyi screenshort na
shaidar biyanki ki turo min ta whatsapp 09097853276. Kuma yan 300 ta nan accutan
ɗin zaku turo, ku turo shaidar biyanku ta whatsapp. In baki da halin turawa ta
Account ki sayi katin Mtn na ɗari uku ki copy numbers ɗin ki turo min ta whatsApp
09097853276 bana son VTU ko transfer'n kati, in kinyi ba ruwana.
Yan special Group Please bandaku a kati mtn ɗin ma. Ku ku bada a POS a tura.

By
*GARKUWAR FULANI*
3/23/21, 5:06 PM - ": Ya jawo hannunta na hagu ya haɗe da nashi hannun.
Kana a hankali yace.
"Kici abinci sai muje in rakaki, tunda bakya tsoron kwana ke ɗaya ko?".
Da sauri tace.
"Eh bana tsoro".
Foodflaks ɗin ya buɗe tare da cewa.
"To kici abinci tukun, ba kyau kwanci da yunwa".
A hankali tace.
"Na ƙoshi ɗazu da muka gama girki naci abinci".
Plate ya ɗauka.
Kana ya buɗe kular,
yasa Fork ya soko zabuwar ya ɗaura kan plate ɗin kana yace.
"Me kuka dafa?".

"Tuwo ne". Ta bashi amsa a gajarce da kuma yanayin tsoronshi.

"Miyar me". Yace mata yana mai kallon ƙwayar idanunta.

"Miyar kase ne".


Kanshi ya ɗan juyo ya kalleta kana yace.
"Uhumm shine ko ki kawo min".
Shiru tayi, shi kuwa ƙaramar kular ya buɗe.
romon ya ɗan sa a gefen plate ɗin.
Kana yace.
"Uhumm duk wanda yaci shi ɗaya shi ɗaya zai mutu ai".
Ya ƙare mgnar yana murmushin gefen baki".
Still shiru tayi.
shi kuwa, cikin son sama mata nitsuwa dan ya lura ta firgita da shi.
A nitse yace.
"Rowa ba kyau".
Cikin sanyi tace.
"Ai nasa maka, yanzuma na sameshi a can, in kawo maka in kana so?".
Kanshi ya jujjuya kana yace.
"A a, saida na roƙa meyasa tun ɗazu baki kawo min ba".
Ɗan kallonshi tayi a fakaice kana tace.
"To ai naji kace Ummi ta gasama zabuwa".
Kai ya jinjina alamun gamsuwa kana yaci gaba dasa Fork yana saɓule kasusuwan
zabuwar yana turesu gefe sai tururi da ƙamshi naman yakeyi.
Ruwa kuma har yanzu tsugashi akeyi.
Saida ya gama saɓule sokokin ya zare ƙasusuwan ya medasu gefe, kana ya tura mata
plate ɗin gabanta, sannan yace.
"To muci, sai ki tafi tunda bakya tsoron Jahan yazo ya sameki a ɗakinki ke ɗaya."
Cikin sanyi tace na ƙoshi".
Kanshi ya ɗan kauda kana, ya fara cin naman da sauri-sauri kuma yana taunan da ɗan
ƙarfi kamar dai yadda ko yaushe inda fushi a zuciyarsa haka yake komai.
Ta fuskar ibadace kawai fushinsa baya tasiri bare ya sashi yin abu da gaggawa ko
da karfi.
Duk fushin da yake ciki, in dai ya fuskanci abu na ibada ne to a take nitsuwarsa ke
dawowa.

Kaɗan yaci kana ya tsiyayi sassanyan madara da zumar nan, cikin kofi, ya kafa kai
bai ajiye ba saida ya shanye.
Kana ya sake tura mata plate ɗin gabanta, sannan ya cika mata kofin da madarar
zuma, kana ya miƙe tsaye tare da cewa.
"Zan shiga wonka in kin cinye kafin in fito to na miki al'ƙawarin zan buɗe miki
ƙofar ki koma ɗakin naki, in kuma kinƙi cinyewa to dole a nan zaki kwana".
Yana faɗin haka ya shiga bathroom.

Shiru tayi tana nazartan kalamansa, da kuma abubuwan da suka wakana.


Wannan nafila raka'a biyu da addu'arga da yayi ya ɗura mata ruwa a cikinta, ya kuma
kaɗa mata hanjin cikinta tsoronshi ya rufeta.

Ta lura gaba ɗaya ya sauya komanshi na yau wani sabon al'amari ne.
Jawo plate ɗin tayi sabida tasan ya fita sanin girman al'ƙawari da mahimmanci
cikashi.

Fork ɗin tasa tana sokan naman tana sawa a baki tana tauna tana haɗiyewa, sabida
ɗanɗanonsa yayi mata daɗi.

Ci takeyi tana kallon ƙofar Bathroom ɗin.

A hankali ta ajiye fork ɗin kana tasa hannunta ta ɗauku cup ɗin madarar, tasa a
baki.
Ido ta lumshe sabida wannan shine haɗin da tafi so.
Sabida dashi Ummey ta raineta.
Zuƙeshi tayi har kusan rabi.
Kana ta janyeshi daga bakinta, tare da buɗe idonta data lumshe cikin sanyi tayi
wata gyatsa mai tabbatar da ƙoshi.

Dai-dai lokacin kuma ya fito daga bathroom,


daga ƙafarshi ta fara kallo har zuwa sama.
wasu tattausan riga da wondo masu masifar kyau Sky blue ne mai ɗigo-ɗigon fari.
Wondon dogone har ƙasa rigar kuma irin mai hular manne ya kwantar da hulan a
bayanshi bisa kafaɗunsa.

Hannun rigar yan dadai.

Wani irin ƙamshi yakeyi mai masifar daɗin shaƙa.


Sejenshi yayi lib sai sheƙi yakeyi.

Kanshi ya ɗan jujjuya kana yace.


"Kada ma kiyi ta turawa a dole, barshi kawai kin faɗi sharaɗin.
Janye plate ɗin yayi kana ya juye naman cikin kular.
Cikata mata cup ɗin yayi da madarar zuman kana ya ture tray'n can gefe, sannan
yace.
"Shanye madarar kizo ki hau gado ki kwanta".

Tura baki tayi alamun zatayi mgna, sai kuma tayi shiru ganin ya shimfiɗa sallayarsa
can gefe, ya kuma ɗauki al'ƙur'ani,
alamun karatu zaiyi.

Hakane yasa tayi shirun.


Shi kuwa karatu ya fara kamar yadda ta zata.

A hankali tasa kofin a baki taci gaba da shan madarar, tanayi tana lumshe idonta,
sabida haɗin yayi iri ɗaya sam dana Ummeynta kamar itace ma ta haɗashi.
A hankali ta shanyeshi tas, kana ta ajiye cup ɗin kan stoll dake gaban gadon.

Zama tayi tana jin ƙira'arsa mai daɗin sauraro.


Ƴar ƙaramar wayarshi dake gefenta ta kalla, ƙarfe goma harda rabi.
Zuwa yanzu kuma ruwan saman ya tsaya cak sai walƙiya da rugugin da akeyi tako ina
wanda haka ke nunin da hadarin bai gama hucewa na zubda ruwanba, ko ma wani hadarin
ne ke tasowa daga ƙasa.

Wani sassanyan hamma tayi mai cike da bacci.


Inda yake ta kalla, sam hankalinsa baya kanta.

Hakane yasa ta miƙe a hankali, sabida hankalinta ya ɗan kwanta dashi ganin bai
kulata ba.

A hankali ta zagaya can gefe, ta zauna bakin gadon.


Tana mai lullumshe idanunta.
Minti talatin tsakani ta ɗan gyara zamanta ta mirgina ta kwanta, kana ta bashi
baya.
sannan ta gyara ƙaton hijabinta ta duƙunƙune a ciki.

A hankali take jiyo muryarsa yana karatun.


Shi kuwa Sheykh duk abinda takeyi yana sane bai kulata bane, dan yana son ta nitsu.

Sha biyu dai-dai agogon wayarsa ya nuna masa.


A hankali yayi addu'an samun zuriya ta gari da Addu'o'in kariya da kuma cikar
burinshi ya shafa sannan ya miƙe ya ninke sallayar,
ya ajiye al'ƙur'ani.
Kana ya tako ya iso jikin gini, gudun A/C ya dai-dai-ta kana ya kashe wutan ɗakin.

Sannan ya kunna hasken wayarsa ya nufo kan gadon.


A hankali ya zauna a bakin gadon bakinsa ɗauke da tasbihai.

A hankali ya ɗaga hannunshi ya haɗesu kana ya buɗe tafin hannunshi yayi addu'o'in
bacci ya tofa, ya shafawa jikinsa.
Kana ya hawo saman gadon da kyau.
Cikin sanyi da nitsuwa ya isa inda take.
A hankali yasa hannunshin ya fara jan ƙaton hijabin dake jikinta.

Da sauri tasa hannun ta ta kamo nashi,


sabida dama baccin nata ba wani nauyi yayiba.
Jin yadda ta riƙe hannunshi ne yasa ya sunkuyo ya kawo bakinshi kusa da kunneta
kana yace.
"Addu'a zan shafa miki, kuma bazan shafawa hijabiba".
Cikin muryar bacci tace.
"Sanyi nakeji ai".
Ci gaba da janye hibajin yayi tare da cewa.
"In na shafa miki sai ki meda".
Sake mishi hannun tayi kana, tayi shiru tana jinsa yana karanto addu'o'in yana
tofawa a tafin hannunsa.
Saida ya gama kana ya sunkuyo ya kife tafin hannunshi kan fuskarta. Ya fara shafawa
daga saman kanta har zuwa ƙasa kana har bayanta.

A hankali tace.
"To bani hijabin".
Konciya yayi tare da cewa.
"Yayi nisa".
Shiru tayi tana jin wani irin fitinenne ƙamshin jikinsa da sanyin ɗakin suna
ratsata.
A hankali ta fara fidda numfashi.
walƙiya kuma in ya haska har cikin ɗaki.
Har yana ɗauke ido.

Hannunsa yasa ya kamo hannunta na dama ya joyota rigingine.


Ɗan sunkuyowa kanta yayi.
Hakan yasa suka ɗan fidda numfashi a tare,
Cikin nitsuwa taji ya manna mata kiss a goshinta,
tare dasa tafin hannunsa bisa nata tafin hannun.
Cikin wani irin sassanyan numfashi ya cusa kanshi tsakankanin wuyanta da kafaɗarta
hancinshi ya manna kan fatar wuyanta, idonshi ya lumshi tare da ƙara shaƙan ƙamshin
jikinta.
Iya kuwa Aysha wani irin harbawa zuciyarta ya fara can ƙasa yake.
Dib-dib-dib.
Shi kuwa Sheykh a hankali ya dawo da kanshi kan fuskarta.
ƙasa yayi da bakinshi.
Harshensa ya ɗan zaro ya manna da tattausan lips ɗinta,
lasarsu yayi tare da fidda wani matacce sauti.
"Hiehhhhhhh".
shiru tayi kamar mai bacci,
sai kuma taji ya zira mata harshensa cikin bakinta,
A hankali ya lalimo tong ɗin ta wanda haka yasa jikinta ya fara tsuma rumtse
idanunta tayi da ƙarfi jin ya,
naɗe tong ɗinta cikin nasa, tare da fara tsotssarshi tamkar ya samu tom-tom mai
yaji.
Ƙasa yayi da hannunsa cikin wuyan rigarta yasa yatsunshi yana neman inda zip ɗin.
gaban rigar tata yake.
meda hannunshi yayi ya tallabeta da kyau.
Kana yasa yatsunshi biyu kan zib ɗin gaban jacket ɗin.
hannunshi yasa cikin gashin dake wuyan jacket ɗin.
Zib ɗin ya kamo kana yaja yayi ƙasa dashi, yayinda kuma tong ɗinsa na kanainaye da
nata.
da sauri ta riƙe hannunsa tare da alamun kada ya cire mata shi.
Bai kulata ba kuma bai sake zib ɗin ba.
a hankali ta kuma riƙe hannunsa tare da fara jujjuya kanta.

Wani kiss ya ƙarayi mata mai cike da sabgogi masu birkitarwa.


A hankali ya ture hannunta kana ya zuge zip ɗin da ƙarfi yayi ƙasa dashi.
kana ya buɗa rigar tare da wareta.
shiru tayi tana jinsa sabida karkarwan da jikinta keyi ya fara yawa. hannunta ya
zare cikin hannun rigar, ya zare shi kana ya jefar dashi gefe.

Ya rage daga ita sai Baby top da jeans ɗin jikinta.


zare bakinshi yayi daga nata.
Haka yasa ta juya da sauri ta bashi baya tare da haɗe hannunta a ƙirjinta ta
ƙanƙame kanta gam tana jin yadda zuciyarta ke buga lugude.
shi kuwa matsowa ya kumayi a hankali ya manna ƙirjinsa da bayanta,
Ɗan ronƙofowa yayi kanta ya cusa fuskarshi tsakanin wuyanta da kafaɗunta.
yana shaƙan ƙamshin turaren dake jikinta hannunshi ɗaya kuma bisa cikinta ya
ɗaurashi a hankali murya can ƙasa yace.
"Aish!". Shiru tayi ba amsa mishiba, sai wani tsuma da jikinta keyu.
"Aich". Ya kuma kiranta a hankali cikin kunnenta.
Murya can ƙasa tace.
"Na'am".
Kanshi ya ɗan manna da fuskarta kana a hankali yace.
"Bana son wanna shigar a irin ya wannan lokacin".
Kawai ta tsinci bakinta da cewa.
"Kayi haƙuri".
Kafaɗarshi ya maƙe tare da cewa.
"A a bazanyi haƙuri ba."
A hankali murya na rawa tsoro da sanyi tace.
"To Yah Sheykh ya zanyi".
Ƙara manneta da jikinsa yayi tare da cewa.
"Cireshi zanyi".
Da sauri tace.
"Yah Sheykh".
Bai bari taci gaba ba yace.
"Na'am Ya Aish".
hannunshi yasa ya tura rigar sama, ya zama cikinta ya baiyana woje,
tafin hannunsa yasa yana shafa cikin a hankali.
wani irin numfarfashi take fiddawa a hankali a hankali,
yayinda zuciyarta ke buga dib-dib ya zatayi? Me yake nufi? Me yake so? Me zaiyi?
Sune abubuwan da suka taru suka sa mata taraddadi.

Shi kuwa Yah Sheykh, na mijin duniya.


Yatsarshi manuniya ya zira cikin hudan cibiyarta, yana ɗan zagayeshi ta ciki,
kana yayi sama da yatsar kana yayi cikin hudar cibiyar a hankali.
cikin raunin murya mai nuni da fargabarta a hankali cikin rauni tace.
"Yahhh Sheykhhhh baccccci".
A hankali yayi sama da hannayeshi duka biyu.
Ya cusa su cikin rigar tata.
Ya ɗaurasu bisa mayan Caɓɓullenta.
A tare sukayi wani irin nufanshi wanda yake gab da barin gangar jikinsu.
A hankali ta ɗago hannunta ta ɗaura kan hannunshi dake murza Caɓɓullenta ta riƙe
ba tare da ta janye nashi hannunba.
iska ya hura mata cikin hudar cibiyar ta har saida ta maƙe kafaɗarta a hankali
yace.
"Kiyi mana to, kiyi baccinki, Aich ai ban hanaki ba". ya ƙareshe mgnar yana mai ci
gaba da tasbihi kamar yadda ya saba duk abinda yakeyi.
Cikin wani irin yanayi ya ɗan sunkuyo da kanshi, dai-dai kan hudar cibijiyarta,
yayinda hannunshi kuma suna can sama kan caɓɓullenta,
Wata iriyar fitinenneyar miƙa mai kashe dukkan sasan jikinta tayi lokacin da taji
ya zira harshensa cikin hudan cibiyarta.
Shiru sukayi gaba ɗayansu sai wasu tagwayen numfarfashi masu nauyi suke sauƙewa,
kana zuciyoyinsu na bugawa.
A hankali ya zira tong ɗinsa cikin hudar cibiyar tata.
Wani irin zira hairshen yakeyi yana in and out tare da nitsa hancinsa cikin fatan
cikinta.
Cikin wata iriyar murya mai cike da rauni tace
"Ahhhhhhh Yah Sheykh".
haka ta kirashi cikin wata daburtacciyar murya.
"Uhummmmmmmm". Ya fidda sautin ba tare da ya zare tong ɗinsa ba.
A hankali ya ƙara yin sama da hannunsa dake ƙan ƙirjinta,
tare da tura rigar.
Har saida ya cireta gaba ɗaya.
A hankali tace.
"Yah Sheykhhhh sanyi".
Zare harshensa yayi kana a hankali yayi ƙasa da kanshi har ya iso inda zib ɗin
wondon jikinta yake,
Bikinshi yasa ya kamo zip ɗin da fararen haƙoranshi.
Zaiyi ƙasa dashi kenan yaji ta yunƙuro da sauri ta tashi zaune, tare da fara
jujjuya kai gaba ɗaya jikinta karkarwa yakeyi.
Da sauri yasa hannunshin ya jawota jikinsa,
ya sata tsakiyar cinyoyinsa ya zama bayanta na manne da ƙirjinsa.

Rigarsa ya kamo ya fara yin sama da ita ya cireta ya cillata gefe, haɗe bayanta
yayi da ƙirjinsa sosai fatarsu ta manne da juna, hannunshi yasa kan ƙirjinta ya
fara shafawa tare da murza bakin jajayen nimple ɗin ta.
Cikin rauni tace.
"Ayyah Yah Sheykh ka bari mana".
A hankali murya na rawa ya raɗa mata.
" Ay... Ayyah Ai... Aish dan Allah kada kiyi min haka, kada ki bari ki kwana cikin
fushin Allah da mala'ikunsa, Please ki zama jaruma a dare ɗaya tak ɗinan dai kada
ki baiyana sirrinmu wa kowa."
Rau-rau tayi da idanunta tuni hawaye suka fara tsilalo mata sabida ta gama fahimtar
abin nashi na yau na gaskene babu irin wasannan ko kauda kai.
Ƙara sa cire rigar,
yayi ya zama ba komai a jikinta sai wondon.
numfashi ya ɗan fesar kana ya gyara zamanshi da kyau ya jingina bayanta da
ƙirjinsa.
hannunshi yasa kan fatan cikinta yana shafawa har zuwa sama,
wani irin sanyi da takeji da yanayin da yake jefata yasa takejin tsikar jikinta na
mimmiƙewa.
Hannunta tasa ta damƙi cinyoyinsa,

Yayinda shi kuwa zuciyarshi ke gab da hautsine ta faso ƙirjinsa ta fito woje.
A hankali take jiyo muryarsa can ƙasa cikin rawa yake maimata.
"Astagafirullaha Subahanallah Alhamdulillah wa la'ilahaillaha Allahu Akbar."
Ta gama sanin duk abinda yakeyi baya barin ambaton sunan Allah, inma kaga bayayi a
baki a fili tofa yanayi cikin zuciyarsa.
A hankali ya kife tafin hannunsa kam caɓɓullenta yayi musu wani irin gigitaccen
shafa da matsa mai cike da fitina da ɗimautarwa.
"Uhhhhmmmmmm". Ya fidda sautin cikin kunnenta.
yatsunshi yasa ya kama nimples ɗin ta duka biyu yayi musu wani irin sahihin murza
mai cike da taka tsantsan yadda bazataji zafiba.
Ƙara cutsa yatsunta tayi cikin sumar kansa data meda hannunta ciki.
A hankali yaji alamun hawayenta na ɗiga kan hannunshi kana jikinta duk yana tsuma
da kerma dib-dib-dib haka yake jin alamun bugun zuciyarta.

cikin sanyi yayi ƙasa da hannusa ɗaya,


zip ɗin wondon ya kama ya fara yin ƙasa dashi.

Zuwa yanzu gaba ɗaya jikinta karkarwa yakeyi.

Hannunta tasa da nufin kamo hannusa sai taji yasa hannunsa ɗaya ya haɗe hannunta ya
riƙe.
haka yasa murya na rawa ido na zubda hawaye tsoro tace.
"Yeah Sheykhhhh".
Kanshi ya sunkuyar dai-dai kunnenta cikin daburtacciyar murya yace.
"Na'ahhhm?".
Cikin rawan murya tace.
"Kayi haƙuri, ka barni mana".
Fara murza Wondon ƙasa yayi tare da cewa.
"Me zan bari Aish in bar haƙƙina a kanki zaki iya dakon zunubin?".
Murya cike da rauni tace.
"Ka yafe min".
Cikin sanyi da hikimar zare wondon yace.
"Bazan iya yafewa ba Aich, sai dai in zakiyi dakon zunubin."
Cikin rawan murya tace.
"Bazan iyaba".
Zameta yayi ya kwantar da ita kana murya can ƙasa yace.
"Ni kuma Bappanki ya bani tabbacin nagartarki da biyayyarki, bani da zaton tirjiyar
samun haƙƙina a kanki, Aysha ko baki san inada haƙƙi a kanki bane?".

Kuka mai cike da rauni da tsoron abinda bata taɓa fuskanta ba ta farayi a hankali,
tayu mgna cikin rauni tace.
"Na sani".

Janye jikinshi yayi baya kana ya kwantar da ita, bisa pillow'nshi sannan ya koma
gefe.
Gefe ya ɗan janye jikinshi, singilet ɗin jikinshi ya zare ya wurgar gefe, kana yasa
saɓule dogon wondon dake jikinsa.

A hankali ya miƙo hannunsa, ya kamo hannunta ya jawota jikinsa.


Wani irin rugugi akayi mai ƙarfi, tare da walƙi mai jan haske.
Cikin tsoro da razana ta faɗa jikinsa tare da ruggumeshi gam-gam, ɓarin da jikinta
keyi ya tsananta.
Shi kuwa Sheykh wani irin lumshe idonsa yayi kana yasa tafin hannunsa duka biyu ya
tallabo fuskarka, goshinsu ya haɗe wuri ɗaya, tsinin hancinsa ya goga kan nata
tsinin hancin.
A hankali yace.
"Na gama gamsu cewa duk duniya, kena sirrina Aish.
Dole ki zamo suturata, kamar yadda nima zan zama suturarki, kamar yadda Allah
(S.W.A) ya fadi."
Ya ƙarashe mgnar yana manna
Bakinshi da nata,
lips ɗin ta duka biyu ya ɗan kamo ya tsotsa a hankali.
sannan ya sake, kiss ya manna mata a goshi kana ya manna mata a tsakanin wuyanta
da kafaɗarta, harshensa ya zaro ya manna bisa wuyanta yana ɗan lasawa, tare dasa
hannunsa yana murza ƙirjinta da leleye nimple ɗin ta.
hannunshi yasa ya kwantar da ita, kar-kar haka yaji jikinta na rawa,
hannunshi yasa ya danna wani abu dake jikin gadon.
Sai ga wani tattausan labule ya sauƙo daga saman rumfar gadon, yayi wa gadon
ƙawanya.

A hankali ya ronƙofo kanta, cikin sanyi murya can ƙasa yace.


"Aish meyasa jikinki keyin rawa?".
Cikin rawan murya tasa hannu ta riƙo damatsan hannunsa a hankali tace.
"Tsoro nakeji Yah Sheykh ina jin tsoron".
Kanshi ya maida bisa lafeffen cikinta, cikin hudan cibiyarta ya zira harshensa,
da sauri ta rumtse idanunta sabida wani irin masifeffen daɗin da taji yana ratsawa
cikin hudan cibiyarta sai dai tsoronta kuma ƙara hauhawa yakeyi.
Hannunsa ya miƙa ya ɗaurasu kan tamtsan-tamtsan breast ɗin ta.
yatsunta ta cusa cikin sumar kanshi, tare da fidda sassanyan sauti.
"Ahhhhhhh".
Zaro harshensa yayi kana ya fara lasan fatar cikinta tare da kissing cikin.
har zuwa sama.
A hankali ta buɗe bakinta sai kuma ta kasa yin mgna sabida, yadda ya zura harshensa
cikin bakinta.
Wani irin fitinenne kiss tongue to tongue yake yi mata mai, rikitarwa.
Hannunshi yasa bisa breast ɗin ta yanayi musu wani murza, kanta ta fara jujjuyawa.
A hankali ya zare harshensa ya dawo dashi bisa ƙirjinta,
harshensa ya manna kan nimple ɗin ta ya, ya fara yi mata wani irin tsotsa mai
rikitarwa.
Wani irin fitinenne zabura yaji BNN ɗinsa tayi tare da miƙewa zamɓal ta fara
harbawa, tamkar zataci babu.
Hannunsa ɗaya kuma yana kan ɗaya breast ɗinta.
Yana matsawa,
gaba ɗaya ya gigitata, ya hautsuna mata lissafi, jikinta yayi weak sai tsuma da
yakeyi.

A hankali yayi ƙasa da hannunshi yana shafa cikinta har zuwa kan mararta.
Cikin wani irin yanayi ya tura yatsunshi cikin pant ɗin ta,
wani irin zillo tayi tare da buɗe baki tace.
"Washhhhh, haahhyyyy". Da sauri yayi sama da hannunshi yatsarshi ya zira mata cikin
bakinta.
Wani irin cabke yatsar tayi ta fara tsotsa sabida yadda ya rikita mata, lissafi.

A hankali yake murza pant ɗin.


Yanayin ƙasa dashi.

saida ya cireshi kana yaci gaba da shafa PP ɗin ta, yanayi mata wani irin salo.
Kerma jikinta ya fara,
a gigice take jan numfashin tare da tsotsan yatsarshi, hannunta kuwa na bisa
wuyansa.
Zare yatsarshi yayi daga bakinta,
kana ya tashi zaune, sabida wani irin masifeffen feelings da yakeji tamkar zai
ɗauki ransa,
Sheykh ɗin shi sai wani irin miƙewa da cika da kumbura takeyi tana harbawa tamkar
zataci babu ta cika tayi tab ta miƙe zamɓal sai harbawa takeyi.
Zare boxes ɗinsa yayi ya cillata gefe.
Kana ya matsota sosai.
Gyara zamanshi yayi ya jingina da kan gado, hannunta ya kama, tare jawota
jikinshi.
Bnn ɗinsa ya kamo da ɗaya hannun ya cusa mata shi cikin tafin hannunta,
wani irin zabura da razani ne da tsoro suka risketa lokacin ɗaya, murya da jiki na
rawa tace.
"Wayyo Yah Sheykh barni sakeni".
Cikin wata irin murya mai rauni yace.
"Uhhhahhhhhhhh. Aish riƙeni, ki riƙeshi".
hannunsa yasa ya haɗe da nata ya matse bnnarsa da tafin hsnnunta.
Da karkarwa hannunta ya farayi, ganin hakane yasa ya sake hannunta, yajawota ya
kwantar da ita.
rigingine, tsakiyar cinyoyinta ya dawo, hannunsa yasa ya buɗe sawunta, kana a
hankali ya sunkuyo da kanshi ƙasanta.
Wani irin masifeffen ƙamshi turaren misski ne mai ɗan karen daɗin shaƙa ya bugi
hancinsa, cikin rawan jiki ya manna bakinshi bisa pp ɗin ta.
wani irin yunƙura tayi tare dasa tafin ta damƙi damatsan hannunsa da ƙarfi.
cikin wata iriyar fitinenneyar murya tace.
"Ahshhhhhhhhyyy Yan Sheykh. Ka bari marata zata fashe".

Hannunshi yayi sama dashi dai-dai kan marar tata,


Ya fara ɗan shafawa. Yayinda ɗaya hannun kuma yana can sama yana murza breast ɗinta
da mulmula nimple ɗin.

Wani tsalle yakeji Sheykh ɗinsa tanayi babu sassauci ji yake tamkar zata tsinke
tayi ƙasa dan azabar sha'awa da cika da tayi.

Ita kuwa Aysha tuni hawaye keta shatata a fuskarta,


murya na rawa jiki na rawa take cewa.
"Yah Sheykh ina tsoro ni dai ka barni, bazan iyaba. Ka sakeni zan koma ɗaki na".
Cikin rawan jiki da gigita, ya zaro harshensa daga ƙasanta da tuni take tsiyayar da
ruwan madara mai ƙamshi da yauƙi.
yatsarshi yasa ya ɗan shafa kana ya yi sama da kanshi.
Cikin sanyi ya buɗa sawunta kana ya kawo bakinshi dai-dai kunnenta a hankali murya
na rawa yace.
"Aish buɗe sawunki, zan miki a hankali. Please ki bani hanyata".
Cikin kuka tace.
"Ina tsoro Yahhh Sheykhhhh ban taɓa yiba ance da zafi".
Kanshi ya cusa a wuyanta tare da cewa.
"Na sani, nasan baki taɓa yiba Aish na sani,
Ba zafi, zan miki a hankali jini ko".
Hannunshi yasa ya buɗa sawunta kana yasa hannunshi ya kamo Sheykh ɗinsa da bai taɓa
sanin girmanta ya kai hakaba, saita ta yayi da muhallinta. Tare da cewa.
BISMILLAH ALLAHUMMA JANNIBNAL SHAIƊAN WA JANNIBAL SHAIƊANA MARAZAƘTUNA.
Wani irin rumtse idanunta tayi da ƙarfi jin wannan abu mai kama da maciji yana
neman inda zai shiga a cikinta, murya a hargitse tace.
"Wayyo Yah Sheykh. fitsari nakeji, zanje inyi fitsari".
Ina zuwa yanzu bazai iya sahirta mataba.
Cusa kan Sheykh ɗinsa yayi da jikinta, wanda yasa ta zurma wani gigitaccen ihu mai
sauti dai-dai lokacin kuma aka saki wani irin razanenne tsawa mai firgitarwa da
walƙiya mai masifar haske.
Sai kuma aka kece da wani sabon ruwa tamkar da bakin kwarya.
Wani irin karkarwa da tsuma jikin Sheykh yakeyi,
burinshi ya rabata da budurcinta ya tabbatar da ita mace, ya kusanci duniyarta ya
medata cikekkiyar matarsa abar jin daɗinsa ta zama cikekkiyar suturarsa ya zama
cikekkiyar sutarta, shiyasa cikin fitta haiyaci ya baƙonci rayuwarta da tashi
rayuwar ta da masifar ƙarfi da gigin sha'awa.
Ƙanƙameshi tayi da masifar ƙarfi tare da yunƙurowa ta cusa kanta cikin ƙirjinsa
sabida wani irin azabebben zafin rabuwa da tantanin budurcin da taji yana shirin
ɗauke ranta kar-kar jikinta ke rawa,
Wata fitinenneyar zufa ce ta karyo mata duk da tsoron sanyinta ga kuma ac.da sanyin
damuna.
A gigice tace.
"Innalillahi wa innailaihi rajiun.
Wayyoooooooo Allah na Wayyo Deddena Wayyo Abboi, Wayyo Ummey na Wayyo Bappa na,
wayyoooooooo Umaymah Yah Sheykh zai kasheni, Ummi kizo ki ceceni, kice ya barni".
Jin yadda take zurma ihu da kiraye kirayene yasa ya manne bakinshi da nata lips
ɗinta duka biyu ya haɗe ya fara yi musu wani fitinenne tsotsa tamkar zai tsinkesu
ya haɗiyesu.

Kuka tasa da ƙarfi tare da soma girgiza mashi kanta da takeji tamkar ya kumbura ne.

Wani azabebben ihu ta kurma da iya ƙarfinta, wanda badon ruwan da ake sheƙawa ba,
da rugugi da rabin masararutar Joɗa duk sai sun jiyota.
Cusa kanshi yakeyi cikin jikinta yana buɗa kilatacciyar hanyar yana ratsawa, tare
da kekkyawan fatauci da ƙarfin inƙarmansa na cikekken namiji tare da ambaton sunan
Allah.

"Hhhhhhhhhh, Alhamdulillah, Yah subahanallah! Subahanallah!! Allahu Akbar ohh sorry


Im so sorry Yah Aish.
Afwan Larki".
Sune kalaman da yake iya maimaitawa da alamun a gigice yake.

Iskar damuna mai sanyi da sanyin A/C suka haɗe mishi da ƙamshinta suka ƙara zuzuta
karfinsa suka hautsunashi suka fiddashi haiyacinsa.

Sai haƙilo da fatauci yakeyi babu sassauci.

Cusa kanta tayi cikin ƙirjinsa tare da riƙo damatsan hannunsa ta saki kuka mai cike
da rauni sabi ta fara gala baita shi kuwa baiji bai gani bare ya sararamata,
wani zazzafan cizo ta datsa mishi a ƙirjin saman nononshi kaɗan tare da fara
tuttureshi.
Hannunshi yasa ya jawo sawunta ya ɗan buɗa da ƙarfi kana ya dannesu, wani irin
gigitaccen gamaiya ya kai mata wanda yasa ta shaƙi wani dogon numfashi tare da koma
ta kwanta a sume.
Sai dai baima san ta sumaba, ci gaba yayi da fatauci sa.
ita kuwa Aysha kamar yadda wahala tasa ta suma wahalarce ta kuma farfaɗo da ita abu
dama da mai raki.
Sama-sama takejinshi har yanzu tare da ita,
Sai zufarshi mai ƙamshi dake ɗigowa kanta ba sassauci.
Rumtse idanunta tayi da ƙarfi sabida raɗaɗin da takeji tamkar zai kasheta, ƙarfinta
ya ƙare duk kuzarinta ya tafi.
Cikin wahalar da take cikin take jiyo muryarsa can sama yana mgnar da ƙarfi kamar
yadda yake isarta da ƙarfi murya na rawa da alamun kuka yake cikin harshen larabci
yake cewa.
"Yah Subahanallah, Alhamdulillah Allahu Akbar.
"Aish As attu li wajattu xawajiki".
Kuka ta kuma sawa tare da ruggumeshi gam-gam a jikinta, tare da cewa.
"Wash, wash, Wayyo Yah Sheyyyykh".
a kiɗime yayi mata wata iriyar fitinenneyar kuma gigitacciyar rugguwa da azaban
ƙarfi tare dasa wani raunataccen muryar kuka dan ji yake kamar daɗin zai kashesa
cikin kemar yace.
"Wayyo Mamey, hashhhh, Mammey, Mammeyyyyy.
zan mutu bamu sake haɗuwa ba".
Da karfi ya kuma fara fidda numfashi tare da maimata wata kalma da larabci.
"Kuntil lagamee! Kuntil lagamee!! Kuntil lagamee Yah A'ish, kuntil lagamee.
Kunti ba'adu jasadi ya A'ish, kunti ba'adu jasadi feeh hayati ana".
Wani irin karkarwa ya fara da azaban ƙarfi tare da bada himma can ya saki wani irin
masifeffen numfashin tare da kifuwa kanta ya kifa kanshi bisa filo bakinshi na dai-
dai cikin kunnenta murya a sake yace.
"Hashhhh Wahyyyyy Jazakallahu khairan Yah A'ish.
Alhamdulillah! Alhamdulillah!! A'ish kin zama suturata, Ngd kin bani abinda ban
taɓa samuba a duniya kin tabbatar dani cikekken mutun magidanci."
Ita kam Aysha da ita da matacciya babbancinsu ba yawa, domin ko yatsarta bata iya
motsawa,
tana dai jin duk abinda yake faɗa, na hausa ko fillanci ta gane duka na larabci da
yake zubawa kuwa kaɗan take ganewa tunda ba ji takeba.
wani irin numfarfashi tayi mai rauni lokacin da taji yana raba jikinshi daga nata,
kana ya faɗa gefenta bakinshi ya manna da kunnenta a hankali yace.
"Hazal yaumu huwa a'axamu minna, A'ish Hazal yaumu a'axamu minna."
Hannunshi yasa ya jawota jikinshi ya kifeta bisa ƙirjinsa.
wani irin masifeffen zafi taji jikinsa yayi har kamar tururi yakeyi, zafine irin
mai ratsa jikin nanne.

Ruggume ta yayi tare da lumshe idonsa sabida, wani irin fitinenne zazzaɓi mai
masifar zafi da suka ƙasusuwan jikin daya rufeshi a take a lokacin ɗaya gaba ɗaya
jikinsa karkarwa ya fara.
har tanajin hakan, so yake ya tashi da ita a jikinsa ya nufi Bathroom Amman ya kasa
sabida abin sai ƙaruwa yakeyi, ji yakeyi tamkar kansa zai rabe gida biyu.
Cikin rawan jiki ya jawo blanket ɗin ya rufesu da kyau.
sama take jinshi yana sambatu irin na marasa lfy dake jin azabar ciwo da kuma raki.
"Mamey! Hahhhhh Mamey kaina, Mamey kaina zai fashe Mamey jikina zazzaɓi
Mammeyyyyy".
Ya ƙare kiran kamar zaiyi kuka.
Itama kukan takeyi gashi taji shima kukan yakeyi da samɓatun da batasan na menene
ba.

Shi kuwa Sheykh wasu irin abubuwa yakeji suna tafiya cikin jikinshi suna haurawa
saman tamkar dafin...!

Littafin GARKUWA na kuɗine in kinason ki karanta ba tare da haƙki ba ga number ta


09097853276 special Group 1k ne shi anfi yawan posting ta Account ɗina zaki turo
0005388578 Jaiz bank Aisha Aliyu Garkuwa sai kiyi screenshort na shaidar biyanki ki
turo min ta whatsapp 09097853276. Normal group Kuma 300 ne, kema ta ac no ɗin zaku
turo, in ba halin biya ta ac kuma ki sayi katin Mtn na ɗari uku ki copy numbers ɗin
katin ki turo min ta whatsapp 09097853276, kada kiyi min VTU ko transfer'n kati
bana so.
By
*GARKUWAR FULANI*
3/23/21, 5:06 PM - ": Kamar dafin maciji, gaba ɗaya tsikar jikinshi ta fara
mimmiƙewa tsaye.
Yanajin wasu abubuwa na bin dukkanin sasan jikinsa gaba ɗaya.
Matseta yayi gam-gam a jikinshi tare da jawo blanket ya rufesu rib, cikin rawan
murya mai baiyana yanayin wahalar zazzafan zazzaɓi da ya rufeshi da yake ji yake
cewa.
"Innalillahi wa innailaihi rajiun hasbunallahiwani'imanwakil. Mamey, Abba, Jadda,
Lamiɗo, Umaymah Sitti Ummi."
Sai kuma ya kuma ci gaba da Addu'o'in.

Cikin abinda bai gaza 2 minute ba yaji abubuwan da yakeji suna sauƙa ƙasa a madadin
sama da suke ta haurawa, duk inda yakejin suka da sari sai ya farajin sanyi mai
ƙarfi yana ratsashi ciwon na gushewa kasala mai mai tsanani tana rufeshi.
Lakaci ɗaya yaji jikinsa na sakewa yana mutuwa ciwon na gushe. Al'farmar Annabi da
al'ƙur'ani kenan, sabida dama addu'a'u saiful muminin.

Luƙus ya kwantar da kanshi, kana hannayenshi dake bisa bayanta suka sake sukayi
nauyi.

Karkarwan da jikinsa keyi ya bari a take, sai wani masha'hurin zazzaɓi mai zafi ya
mishi rabkar ƙarfi.

Ita kuwa Aysha hawaye taketa kwaranyarwa.


Tare da Shessheƙan kuka mai cike da rauni da wahala da raɗaɗin ciwon da ko wacce
diya mace ke riska yayin rabuwa da tantani wato budurci.

A haka tana kukan baccin wuya ya saceta.


Ko a baccen shessheƙan kuka takeyi tare da wasu surutai na magayi.

A hankali ya juya kwayar idanunsa dake lumshe wanda ko buɗe su ya gaza, muryarta
yakeji a hankali tana cewa.
"Yah Sheykhhhh na tuba ka barni haka zafi.
Ummey zafi,
Innayi Yah Sheykh yaji min ciwo, Yeyyeh ciwo".
Duk da yanayi da yake ciki.
Bai hanashi tafiya duniyar nazartan sunayen da take kira tana kukan wuya haɗida
shogoɓa ba.
Tabbas akwai ababen dake sarƙafe a kan Aysha.

A haka suke kwance cikin borgon ana tsula ruwa kamar da bakin kwarya.
Ita dai tayi bacci amman ina shifa zazzaɓi ya hanashi rumtsawa.

Yanaji a jikinsa lokacin tashi yayi nafilarshi yayi amman ya gaza koda motsa
yatsarsa.

Numfashi yake fiddawa hankali yana mai jin fargabar kada fa, har gari ya waye masa
a haka.
To wai dama duk na miji in ya kusanci iyalanshi haka yakeji, ko dai shine yaji
haka?.
To ko dai dan bai taɓa yi bane?.
Wannan shine nazarin da zuciyarshi keta nazarta masa.

Wani nannauyan ajiyan zuciya ya sauƙe mai ƙarfi lokacin da yaji an kwaɗa kiran
sallan forko na a masallacin Masarautar Joɗa, wanda haka yake nunin saura awa ɗaya
lokacin salla asuba tayi.
"Ya ilahi, ya mujibadda'awati".
Ya fara maimaitawa a zuciyarsa.

Ita kuwa Aysha har lau bacci takeyi tare da sabke ajiyoyin zuciya a jere a jere.

Tsawon mintuna talatin yayi yana addu'o'in a zuciyarsa,


Kamar a fizge yaji bakinsa ya buɗu ya furta.
"La'haulawala ƙuwta illabillah aliyul axeem".
A bakinshi, dai-dai lokacin kuma ladanin masalacin matsarautar Joɗa yayi kiran
assalatu.

Wani irin tsuma yaji jikinsa nayi, zufa mai zafi ta karyo masa.
A hankali ya muskuta, kana ya ɗan ɗago hannunsa ya ɗaurasu tsakiyar bayanta,
cikin sanyi yace.
"A'ish, Ahh'ihch".
shiru babu, amsa. Sai shessheƙan,
jin kuzarin jikinsa kaɗan yasa a hankali ya mirgina da ita ya kwantar da ita, kana
ya ɗan ja baya.
sannan ya buɗe borgon ya fita, ita kuma ya rufeta.

A hankali yasa hannunshin ya kunna wutan ɗakin.


Gajeren wondon sa dake gefe yasa hannunsa ya ɗauka kana ya zira a jikinsa.

Miƙewa yayi tsaye.


"Waiyyyy, daɗi Alhamdulillah".
Yace a saman lips ɗinsa ya ƙare zancen dasa hannun ya shafa mararsa da tayi mishi
sakayau ba nauyi ba tauri ba ciwo,
taku ya farayi a nitse ya shiga bathroom.
Kai tsaye wurin wonka ya shiga.
Ruwan ɗumi ya sakarwa kanshi, tare da sunkuyar da kanshi.
Cike da mamaki ya zaro kekyawan idanunsa ya zubawa ƙasan baf ɗin ido, inda yaga
ruwan nabi sawunshi da kalan ja.
Da sauri yasa hannunshin ya rufe shawan.
Cike da mamaki ya sunkuyo ya kalli boxes ɗinsa,
da sauri ya sunkuyo yayi ƙasa da ita,
idonshi ya rumtse da sauri sabida ganin gaba ɗaya matse-matsin cinyoyinsa jini
hakama joystick ɗinsa duk jinine a jikinta.
ga boxes ɗin ya ɓaci.
A hankali yayi ƙasa da baxes ɗin ya cireshi, gefe ya ajiyeshi.
Karon farko kenan a rayuwarsa tun bayan girmansa da zaiyi wonka tsirara haihuwar
uwarsa.
Haka yasa yakejin kunyan kanshi da kanshi.
Sabulu da soso ya jawo, wonka ya farayi soso da sabulu ya murje jikinsa tsab ya
solle ko ina.

Daga nan kuma yayi wonkan tsarki inda yayi suppatul kamal wato wonka tsarki mai
haɗe da al'wala.
Da sauri ya fito cikin jakkuzin.
Drower'nshi dake cikin bathroom ɗin ya nufa.
cike da kunya, da sauri ya zaro towel ya ɗaura a ƙugunsa,
Sannan ya dauko baby towel ya fara tsane ruwan jikin nasa, yana gama ya ɗan shafa
mai kana ya zaro farar jallabiyarsa sabuwa dal ya saka bayan yasa farar boxes da
singilet.

Wata farar al'kyabba sabuwa dal itama ya zura a jikinsa kana yasa hirami.
OudKareem dake cikin drower'n ya fesa tako ina na jikinsa kana ya fito.

Yana sako ƙafarshi a bedroom ɗin ana tada iƙama,


hakane yasa da sauri yanufi hanyar fita jin jam'i zai wucesa.
Juyowa ya kumayi, wayarshi ya ɗauka ya zura a aljihu kana ya iso bakin gado, cikin
ya ɗan ɗaga murya yace.
"Aish tashi lokacin salla yayi".
A hankali ta buɗe kekywawan kwayar manyan idanunta da suka rine sukayi jazir kana
suka kumbura.
A hankali ya ɗan sunkuyo kan goshinta ya manna lips ɗinshi yayi kissing nata tare
da cewa.
"Gud gerl, jazakallahu khairan yah Aysha tashi kiyi wonka kiyi salla."
Shar-shar haka yaga wasu tafasassun hawaye sun kwaranyo mata, ba tare da ta motsa
ko yatsarta ba.
Da sauri ya sunkuyo kanta da kyau cikin murya mai cike da kulawa da tausayawa yace.
"Sannu Aish kiyi haƙuri kinji kibar, tashi kiyi wonka kiyi salla kinga lokaci
yayi".
Ya ƙarashe mgnar yana juya ya fita jiyo ana tada kabbara.

Kai tsaye masallacin ya nufa.

Ita kuwa Aysha da kumburarrun idanunta ta bishi da kallo duk da dishi-dishi take
gane.
Cikin rauni ta saki raunataccen kuka murya na rawa take kukan tare da cewa.
"Gud gerl ko? Ta ina zan iya tashi, kamin fyaɗe kace na tashi,
rufe idanun tayi sabida duhun da taga yana meye ganinta, kana ɗakin yayi mata duhu
gaba ɗaya.

Shi kuwa Sheykh da sauri ya isa tuni an karance fatiha ta raka'ar forko har an fara
suratul Al-Burooj, yana isa kuwa ya wuce sahun forko.
miti bakwai tsakani aka tafi ruku.
A hankali ya sunkuyo dan yin rukun, sai kuma ya rumtse idanunshi da ƙarfi sabida
wani irin masifeffen ciwo da yaji cinyoyinsa sunayi,
Ciwon da duk na mijin da bai taɓa kusantar maceba kuma yazo yayi katari da yage
cikekken (tattani) budurci tofa dole yaji wannan sauyin da ciwon cinyoyi.
A hankali ya taso daga ruku'un sabida sosaifa cinyoyinsa da ƙugunsa sukayi sami da
fitinar gwatson da yayi daren jiyan wanda bai taɓayi ba.

Taune lip ɗinsa na ƙasa yayi lokacin da aka tafi Sujjadar forko.
Sabida ciwon yafi na rukun.

A haka dai akayi sallan aka idar.

Bayan an idarne, kamar koda yaushe ya fara Du'a'u Azkar.

Abbansa da Lamiɗo da Galadima suna gefensa.

Suma sunayi koda suka ida


a hankali ya miƙe tsaye ganin Abbanshi ya yafitoshi da hahhunsa.

Bayan Abba da Lamiɗo da Galadima da Baba Kamal yabi.


Affan, Jamil, Jalal, Ya Hashim, Imran, Sulaiman, Laminu. Suma suna biye dasu can
baya da sauran zaratan jikokin Lamiɗo da sauran ahlin masarautar Joɗa.
Kana jan baya kuwa dogaraine.

Side ɗin Lamiɗo ya nufa Abbansa da Galadima da Lamiɗo na gabansa.

Suna shiga suka wuce can cikin special Side ɗin Lamiɗo.

Bayan sun zauna ne ya kalli, Abbansa a hankali yace.


"Abba ina kwana".
Tsura mishi ido yayi tare da cewa.
"Lfy lau Muhammad ya gajiyan hanya".
A hankali ya gyara zamanshi ya tonƙoshe sawunshi kana yace.
"Alhamdulillah, Jiya naje mu gaisa sa Hajia Mama tace baka nan".

Kallonshi Abba yayi tare da jijjiga kai.


Shi kuwa Lamiɗo ya ɗan kalla da Galadima kana yace.
"Kun kirani kunyi shiru, kunata bina da kallon tuhuma, me yake faruwa in da wani
abune ku faɗa kawai mana ku dena min kallon tuhuma".
Murmushi sukayi dukansu kana a hankali Galadima yace.
"Babu komai, kawai dai yau ɗin ranace da al'amarin auren ka ya tabbatar da nuna
kanada damar mulkar masararutar Joɗa".
Fuska ya taɓe tare da cewa.
"Bafa nason kuna min haka, bani son haka, nace bani da ra'ayin wannan abun ku dena
alaƙantani dashi.
Me haɗina da sarauta, kuma me ruwanku da lamuran gidana".
Cikin Murmushin Lamiɗo yace.
"Uhumm toh ai ba mune muka kiraka ba, Abbanka ne ya kiraka.
Kuma ba mune muka alakantaka da Masarautar Joɗa da sarautarba Allah ya alaƙamtaka
dasu tunda ka fito a jininmu.
Mu dai ya nuna mana alamomin dole watan wata rana zaka mulki masarautar Joɗa."
Cikin tsuke fuskarsa yace.
"Uhum zadai a tarwatsa min rayuwa, tunda kuna sane Galadima kawai aka bawa Yah
Jafar cikin mako biyu, aka rabamu da gatanmu aka birkita masa rayuwa.
Shin Jalal da Jamil ma sun tsirane, kallon me akeyi musu.
Jamil mazinaci mai yawon bin mata, Jalal mashayi ɗan shila, nima ɗin dole ana wani
abin, da ƙudurar ubangiji kawai nake tsira, kuma wanda ake nema gabas da yamma kudu
da arewa wata ranafa zasu cimmin musamman in suka samu zantukanku".

Dafa kafaɗarshi Galadima yayi kana a hankali yace.


"Uhum Muhammadu ai sunyi nasara a kanka tun a baya yanzu dai karyewar al'ƙadarinsu
ne kawai ya rage.
Tashi kaje ka kula da matarka, muna sane da gyallen yarinta, kada kace zaka ɓoyeshi
ko zaka wonkeshi, a ma'ajiyin tarihi za'a ajiyeshi shaidar yarinta da tarbiyyar
matar sarki uwar wani sarkin kuma a wata rana".
Kanshi ya sunkuyar cike da takaici yace.
"Wai meyasa kukeyi min hakane? Shin bani da wani sirri a rayuwata da iyalina ne
dole sai kunbi diddigin komai kun sani".
Haɗe fuska Abbansa yayi kana yace.
"Tashi kaje, kada a wonke komai a ka bawa Umminku ta kawoshi.
Umarnine ba shawara ba".

Cikin sanyi ya miƙe ya tafi.

Shiru babban falon ba kowa,


sai dai bisa alamu Ummi na Kitchen dan yaji motsinta.

A nitse ya wuce Side ɗinsa.

Idonshi ya rumtse sabida jin suna mishi wani yaji-yaji dan rashin baccin da baiba
tun na yammacin jiya na tsakanin azahar da la'asar ɗin daya zame mishi jiki da kuma
na daren da bai samu yayi ba.
A hankali ya tura ƙofar Bedroom,
da sauri ya ƙarasa bakin gadon cike da mamakin ganin tana kwance, kuma kuka takeyi.
Sunkuyowa yayi kanta tare da cewa.
"A'ish Ahh'ihch kuka kuma? meya saki kuka. meya sameki?".
Ɗago jajayen idanunta tayi ta kalleshi hawaye na kwaranya murya na rawa tace.
"Meya sani kuka? Bayan kai, kaji min ciwo, bazan iya tashiba, ƙafafuwana ba ƙarfi,
jiri nakeji yunwa nakeji kaina ciwo, kafata ciwo, idona ciwo, komaina ciwo, zogi
nakeji".
Ta ƙarashe mgnar murya na rawa alamun zazzafan zazzaɓi da zafin ciwo.
Cikin wani irin rauni da tsananin tausayinta yace.
"Afwan kiyi haƙuri, sannu ko ki gafarceni".
Da sauri ya juya ya nufi Bathroom, ruwa mai ɗumi sosai ya cika baf dashi, kana ya
fito.
Al'kyabbar ajikinshi ya zare tare da hiramin kana ya matso bakin gadon.

Hannunshi yasa ya fara janye blanket ɗin.


Da sauri tasa hannu ta riƙe hannunsa a raunace tace.
"Banda sutura a jikina".
Kanshi ya ɗan kauda kana a hankali ya janye borgon tare da cewa.
"A'ish gani kuma wanne suturan zaki nema bayan ni, yanzu baki da wata sutura sama
dani, kiyi haƙuri ki dena kukan kinji ko bana son jin kukanki".
Ya ƙare zancen yana cicciɓota.
Da sauri ta rumtse idanunta tare da cusa kanta cikin ƙirjinsa.
Bathroom ya wuce.
A hankali ya sauƙeta cikin ruwan ɗumin.

Wani irin zillo tayi tare da yarfa hannun da kuma sakin ihu mai sautin rauni.
"Wash Allah na Yah Sheykh zafi- zafi."
Cikin sanyi yace.
"Sorry kiyi haƙuri zakiji daɗin hakan, yanzu zaki worke".
Ina sai zillewa take son yi.
Da sauri yasa hannunshin ya danne ta cikin ruwan ta zauna daɓas.
hannunta ta fara yarfawa tare da zubda hawaye,
Bakin baf ɗin ya zauna,
kanta ya jawo ya manna da jikinsa, kana yayi shiru yana jin yadda jikinta ke
karkarwar tamkar mazari.

Wata fitinenneyar zuface ta fara karyo mata tako ina na, jikinta, sai kuma ta fara
sauƙe ajiyan zuciya.

Ummi kuwa, ferfesun zabi tayi, tare da dama kekyawan kunun kanwa mai ɗan karen
daɗin yaji citta da kanamfari da kanwa.
Kana ta daka mazarƙoila ta zuba a ciki a madadin Sugar.
Babban flacks ta cika da kunun.
Kana ta juyo ferfesun zabi guda biyu cikin Foodflaks mai kyau.

Tuƙeƙƙen tuwon masarar tsari, mai tauri tayi, da kuma miyar ɗanyar kuɓewa da man
shanu sai kifi da nama yasha citta da yajin daddawa sai ƙamshi yakeyi.
A Foodflaks ta saka,
sai kuma gashesshen jan nama, anyi Normal gashi irin na mutanen da.
Wanda murhun garwashi ta hura ta gasashi.
Sai kuma tea data tafasa ta tsula zuma da citta a ciki.
Shi kuma tasa a ƙaramin flacks.

Jerasu tayi a manyan tray guda biyu.

Sai lokacin kuma Sara ta iso nan suka fara haɗa wani girkin.

Sheykh kuwa a hankali ya kamo hannunta ya miƙar da ita tsaye.


Tana cikin bathtub ɗin shi kuma yana ta woje.
Zubda ruwan yayi tare da ruggumeta a hankali yace.
"Zamu ƙara wani ruwan ɗumin kinga wannan duk kinyi masa fitsarin jini a ciki, duk
kin ɓatashi raguwa kwai sakaliyar Ummey".
Ƙara tsune kanta tayi jikinsa, tare da manne ƙirjinta da nashi wai bata son yaga
breast ɗinta.
Wani ruwan ɗumi ya kuma sawa, kana ya zaunar da ita ciki.

Sannan a hankali yace.


"Aha Gud gerl kiyi wonka da kyau, in kin gama jin ɗumin ruwan sai kiyi wonkan
tsarki, kin iya ai ko?".
Ya ƙare mgnar yana kallonta, cikin sanyi ta gyaɗa mishi kai still hawaye na zuba, a
hankali yace.
"To niyar wonkan me zakice".
Shiru tayi bata kulashi ba kuma bata kalleshiba sai hawayen da takeyi.
"Okay to bari in shigo muyi wonkan tare sai in koya miki".
Ya faɗa yana sako ƙafarsa cikin bathtub ɗin da sauri tace.
"Na'iya".
fuskarta ya ɗan tallabo tare da cewa.
"Kin iya me?".

"Wonkan tsarkin".
Ta bashi amsa ido a rufe.
shafa fuskarta yayi tare da cewa.
"Niyan wonkan me zakiyi".

Idonta ta ƙara rumtsew wasu hawayen suka zubo a hankali tace.


"Wonkan Janaba".
murmushi yayi mai faɗi kana yace.
"Eyeh Gud gerl, kin girma yanzu kin zama big gerl ai, tunda har wonkan Janaba ya
hau kanki, sannu ko Aish Allah ya miki al'barka".

Tafin hannunta tasa ta kare fuskarta.


Shi kuwa miƙewa yayi tare da cewa.
"Bari inje in ɗauko miki wasu kayan, ko in baki aron al'kyabbata?".
A hankali tace.
"A a ɗauko min".

To yace kana ya fita.

Ba kowa a falon, dan haka da sauri ya wuce falonta har bedroom.


drower'nta ya buɗe,
hannunsa yasa ya zaro wani abu da ya gani Royal blue shi kalan yabi.
Sai kuma ya samu ashe doguwar rigace ta shaddar wagambari mai masifar kyau.
daga ita bai kuma ɗaukan komaiba ya juya ya fita.

A babban falon ya samu Ummi tsaye,


cike da tsananin kunya ya sunkuyar da kanshi kana a hankali yace.
"Um Uhmm Barka da safiya Ummi".
Ganin alamun kunya yasata kauda kanta kana tace.
"Barka dai Muhammad".
Ci gaba da tafiya yayi.

Da ido ta rakashi, tana murmushin jin daɗin. Muhammad ɗinta ya zama cikekken
magidanci,
daga yawau zasu fara hango nasarorinsu. Tabbas akwai kwan da zai fashe nan kusa a
tsakiyar masararutar Joɗa.

Shi kuwa yana shiga bathroom ya sameta zaune bakin bathtub ɗin ta ɗaura towel a
jikinta.

A hankali yasa hannunshin ya kamo nata ya tsaida ita, kana cikin sanyi yace.
"Wanne irin wonka kikayi?".
A hankali tace.
"Da al'wala a haɗe".

Na'am yace kana ya zira mata rigar.

Saida ya dai-dai-ta mata rigar kana ta kwance towel ɗin ta ɗaura ɗan kwalinta.

Sannan ya nuna mata hanyar fita da hannunshi.

A hankali ta ɗago ƙafarta ta taka, ido ta ɗan rumtse tare da cije laɓɓanta, kana ta
ɗan ware ƙafafuwanta tare dacewa.
"Wash".
Ido ya ƙurawa yadda take tafiyar.
Kanshi ya jinjina sannan a hankali ya biyota cikin kauda kai yace.
"Y.M.D.G ko dai kin ƙarune?".
Shiru batayi mgna ba, sabida sosai takejin zafin.
Buɗe mata ƙofar yayi ta fita.
Da sauri yabi bayanta suka fito.

Sallaya ya shimfiɗa mata, tare da miƙo mata hijabinta, hannun ta miƙa zata amsa
tana mai ɗan kallonshi.
yana kallonta yace.
"Kiyi salla sai in dubaki inaga ko na buɗa ƙofar da yawa.
Gwara in gani da wurin in na buɗata ne in ɗinketa".
Hawayenda ya zubo mata sanadin rumtse idanunta ne, ta share da hijabin kana ta juya
ta fuskanci al'ƙibila.

Shi kuwa Sheykh bakin gadon ya dawo, da nufin gyarawa yana janye blanket ɗin yayi
maza ya maidashi tare da cewa.
"Subahanallahi har haka ta zubda jini".
Gaba ɗaya tausayinta ya rufeshi wani irin abu na musamman yakeyi a kanta yana ratsa
dukkan jikinshi da zuciyarsa.

Ita kuwa Aysha tana idarwa ta zauna tana sharce hawayenta dake silalowa tana
mamakin wasu zantukan Yan Sheykh yana abu ko a jikinsa kamar bashi yayi wannan abun
ba.

Tana shafa addu'a yace.


"Taso zo muje kici abinci in dubaki, tafiyar kin nan batayi minba, akwai matsala".
A hankali ta yunƙura ta tashi dan tabbas yunwa ke son hallakata.

Da sauri ya isa gareta sabida ganin ta dafe kai ta rumtse idanunta tayi baya alamun
zata faɗi.

Ruggumeta yayi a jikinsa tare da tallabe kanta.


Luuu yaga idanunta na tafiya alamun suma zatayi.
Murya can ƙasa tace.
"Yah Sheykh duhu nake gani, jiri nakeji kaina ciwoooo".
Da sauri ya tallabota jikinshi.
Kan gadon babu inda zai ajiyeta dan haka ya wuce falo da ita.
Bisa 3 str ya kwantar da ita dai-dai lokacin kuma taja wani dogon numfashi ta fara
wani irin karkarwa da rawan sanyi alamun tana gab da sume mishi.

Cikin ɗan ɗaga murya yake kiranta yana ɗan marin kumatunta.
"A'ish! A'ish!! A'ish!!! Tashi! Ummi! Ummi!!". Ya ƙare kiran Ummi da ƙarfi dan
gigice
Ummi dake bakin ƙofar falon zata shigo musu da breakfast ɗin su ne, tayi sallama
tare da shigowa da sauri, bisa santa table ta ajiye tray'n tare da isowa inda suke
a kiɗime tace.
"A subahanallahi Sheykh sata a jikinka, sata a jikinka".
Da sauri ya jawota jikinshi ya ruggumeta gam-gam.
Ita kuwa Ummi gefe ta tsaya tana cewa.
"Subahanallahi".
Kar-kar haka jikinta ke rawa har nashina na rawa.

Da sauri Ummi ta juya falon.


Wayarta ta ɗauka da sauri ta kira Dr Kubra tace suna buƙatar taimakon gaggawa.
To Dr Kubra tace kana ta fara shirin tahowa.

Ita kuwa Ummi falonshin ta koma.

Cikin mamaki ta iso kusa dasu.


Ganin jikin Aysha ya dena karkarwan ta kuma buɗe idonta.
a hankali ya sauƙe numfashi kana ya medata kan kujerar ya ajiyeta, sannan ya gyara
zamanshi a hankali yace.
"A'ish".
Kauda kanta tayi daga kallonshi ta kalli Ummi.
Cikin sanyi da disashewar muryar tace.
"Ummi yunwa nakeji, kaina ciwo jiri nakeji'.
Da sauri Ummi ta ɗauki cup kunun kanwan nan mai haɗin mazarƙwaila da citta
kanamfari.
Ta zuba a kofin da yakeda da girma saida ta cikashi.
Kana ta matso kusa da ita,
kofin ta miƙa mata, amsa tayi da sauri takai bakinta.
Kafa kanta tayi ta fara sha, tanayi tana ɗan cire kofin dan zafin kunun.
Shi kuwa Sheykh matsawa gefe yayi, ya fara daddanan wayarsa idonshi kuma na kanta,
kunyar Ummi ya sashi ɗan matsawa.

Ita kuwa Ummi sannu take yiwa Aysha. Da sauri ta juyo ta kalli Sheykh jin yana ce
mata.
"Ummi Abba yace ki kaiwa Lamiɗo beshit".
Cikin kauda kai tace to.

Ta lura kunyar ta kusa tasashi ya maida kanshi cikin wayar da yake dannawan.

Kai tsaye bedroom ɗin ta nufa.


Cike da farin ciki take kallon shimfiɗan.
Ture blanket ɗin tayi ta haɗe beshit ɗin kana, ta shimfiɗa blanket ɗin, sannan ta
fito.

A falon ta wucesu yana sunkuye kamar yadda ta barshi yana danna wayarsa,
Ita kuwa Aysha kunun take sha, tana mai jin daɗin shi a bakinta.

Kai tsaye Side ɗin Sarki Nuruddeen ta wuce.


Har cikin ɗakin Gimbiya Aminatu ta wuce.

Durƙusawa gaban Gimbiya Aminatu tayi tare da cewa.


"Allah hokke sabbugo Ga tabbacin tantanin Aysha uwar gidan Sheykh."
Wani sihirtaccen Murmushi Gimbiya Aminatu tayi kana ta tashi zaune daga kishingidar
da take, cike da farin ciki tace.
"Alhamdulillah mafarki mu nata dabbata kamar yadda muke dako, yau Allah ya nuna
mana dare mai cike da ruwan sama da walƙiya da rugugin tsawa.
Kana ga tabbacin kyakkyawan budurcin bafullatanar daji, zantu kan malam Musa na
baiyana ɗaya bayan ɗaya."
Sai kuma ta kalli zanin gadon da jinin ya ɓatashi sosai.
Cikin ƙasaita tace.
"Maza a haɗa tukuicin budurci, domin ta bawa Jabeer kyauta mai tsada a bata tukuici
mai girma."
To Ummi tace kana ta miƙe ta fita ta nufi ɗakin tukuicin.

A can Side ɗinsa kuwa, bayan ta shanye kunun sai ta koma ta konta bisa kujerar tayi
lib, wani irin zufane yake tsastsafo mata tako ina na jikinta limshe ido tayi tana
jin raɗaɗin jikinta.

Shi kuwa Sheykh da alamun wani abu mai mahimmanci yakeyi a wayarsa.
Koda ya ɗago kai yaga ta lumshe idonta sai yayi zaton ko bacci tayi.

Gimbiya Aminatu da Lamiɗo da Galadima ne zaune a falon Lamiɗo,


Ummi na zaune a gabanta da wasu manyan ƙore da daro irin nada.
Cikin girmamawa ta jawo ƙwaryar dake kusa da ita,
A hankali ta fiddo wasu manyan al'kyabba irin na matan sarakuna guda uku.
sai kuma ta fiddo wasu kekyawawan yan kunne da sarƙa mai masifar kyau, na gold.

Wasu aworworo ta fiddo na asalin azurfan masarautar Joɗa, wanda yake da sirruka,
domin matuƙar mutun mayene in ya leshesu zaiyi bayani da kansa.

murmushi Gimbiya Aminatu tayi tare da cewa.


"Tun bayan Ayshancan ba, sake danƙawa wata mace sarƙar tamɓarin Masarautar Joɗa ba,
gashi da ita dashi duk basu tsira ba.
Ina fargabar a sake baiyana wani a ahlinta.
kada tarihi ya maimaita kanshi.
Murmushi Lamiɗo yayi kana yace.
"In Sha Allah babu komai fashe al'kyairin Allah, Magauta sunyi tasu nasarar sun
gama, yanzu lokacin masu gaskiya ne".
Shiru Abba yayi yana jin kalaman iyayen nashi, suna masu uzzuro mishi ciwon dake
zuciyarshi.
Galadima kuwa kwalin babban ashanan da Ummi ta buɗe wanda yake cike tab da ƴaƴan
ashana ya kalla tare da yin murmushi.
Wannan itace babbar shaidar mace in ta kawo budurcinta gidan mijinta a masarautar
Joɗa.
Shine asa kwalin ashanan a cikashi tab da yayansa, in kuma bata kawo budurcinta ba,
sai a zazzage ya'yan ashanar asa fonko haka ba ɗa ko ɗaya a ciki.
Kuma za'abi sashi-sashi na Masarautar a nuna kowa shaida to indai anga fonko babu
ɗa a ciki to shaidar ta zubda budurcinta a woje.
Ci gaba da ɗaga kayayyakin Ummi tayi.
tana nuna musu.
Ɗaya daro ta jawo shi kuwa, silke ne da sirdi a ciki sai linzamin doki, kana sai
takalman hawa doki kala biyu na mace dana miji,
sai kuma ɗaya kwaryan cike yake da gero sai citta da kanamfari sai kwalin sugar
irin mai ƴaƴan nan.
Kai ta ɗan ɗago ta kallesu tare da cewa.
"Ga haɗin kayan da dawakai biyu mace da namiji ɗaya macen na Aysha ɗaya namijin na
Sheykh.
Sai kuma kyautar zabbi ashirin na jinyar Aysha daga Masarautar Joɗa."
Cikin jin daɗi Gimbiya Aminatu tace.
"Masha Allah. Allah ya sanya al'khairi, kira yan rakiyarki su rakaki ku nunawa kowa
dake Masarautar Joɗa.

To Ummi tace kana ta miƙe ta fito falon forko dasu.


Saratu da Larai ta kira sukazo suka ɗauki kayan.

Nan suka fara da sashin Hajia Mama.


Koda aka nuna mata kayan shiru tayi cikin wani irin yanayi ta gyaɗa musu kai tare
da nuna musu hanyar fita ba tare da tace ko ƙalla ba.

Daga nan gidan Galadima da sauran dottawan masarautar suka nufa.


Sai da suka gama da gidajen manyan kana suka nufi, Side ɗin Gimbiya Saudatu
kasancewar itace matar babban ɗan Lamiɗo.

Wani irin masifeffen kallo tabi sarƙar tamɓarin Masarautar Joɗa da akasa cikin
kayan kana ta kalli Ummi tare da cewa.
"Uhummm za'a kuma kenan, wata sarƙar aka kirkiro ko dai waccar ɗin ce aka gano?
Ita dai Ummi kai ta sunkuyar.
Ita kuwa Gimbiya Saudatu Baba Basiru dake gefenta ta kalla tare da cewa.
"Ashe ɗan naku waliyi ne?".
Da sauri yace.
"Waliyi kuma".
Cikin takaici tace.
"Eh to gani nai wata shida kenan da yin aure.
Ace bai kusanceta ba sai yauwa ai da gani kasan munafurcine da ƙarya, harda basu
dawakai ma'aurata ko meye manufar hakan?".
Cikin nuna tsantsar tsana Baba Basiru yace.
"Wani salone hakan".
Ita dai Ummi dasu Saratu sun gaza tashi.
Cikin bala'i Baba Nasiru da yanzu ya shigo yace.
"Kai da Allah ku ɓace min da gani".
Da sauri suka ɗauki kayayyakin suka fice, sukaci gaba da nunawa.

Su kuwa Gimbiya Saudatu da muƙarraba ta suakaci da tattaunawa.

A hankali Dr Kubra ta shigo falon ta sallama a bakinta.


Su Jalal ta samu suna breakfast kamar kullun.

A falon ta zauna bayan sun gaidatane, Jamil yace.


"Ummi tayi cikin masarautar Joɗa jirata zata zo".
"Okay ba matsala". Dr Kubra ta faɗi tana gyara zamanta.

Jim kaɗan sai ga Ummi ta shigo su Saratu na biye da ita a baya da kaya niƙi-niƙi.
A ƙa'ida a hannun miji za'a danƙa kayan sai ya haɗa da nasa tukuicin ya miƙawa
amaryarsa.

Cikin sakin fuska Ummi ta kalli Dr Kubra tare da cewa.


"A a lale marhabin da Dr".
Murmushi tayi kana tace.
"Yauwa Ummin Sheykh ya mai jikin".
"Alhamdulillah jiki da sauƙi.
tace.
Tana amsar kayan hannun Saratu.
Tare da cewa.
"Yauwa kawosu nan, kije ki kawowa Dr ruwa".
To Suratu tace.
Ita kuwa Ummi amsar kayan tayi kai tsaye falonshi ta nufa da sallama a bakinta,
yadda ta barsu haka ta samesu.
kai tsaye bedroom ta wuce da kayan taje ta ajiye kana ta dawo ta wuce ta ɗauko
sauran sannan taje ta ajiye, tana fitowa tazo kusa dasu cikin kula tace.
"Yauwa Sheykh gacan tukuicin masarautar Joɗa, sai ka da kashi gareta sanda kaso".
Kai ya jinjina ba tare daya ɗago kanba.
Ita kuwa Ummi Aysha ta kalla tare da cewa.
"Aysha tashi muje ga likita tazo".
Cikin sanyi ta buɗe idonta kana tace to.

Ita kuwa Ummi tuni tayi gaba.

Yunƙura tayi a hankali ta miƙe tana mai cewa.


"Wash Allah na".
Miƙewa tsaye yayi tare da cewa.
"Allah'nmu dai".
murmushi yayi ganin yadda ta fara tafiya.
Cikin yin ƙasa da murya yace.
"Dawo ki zauna ba inda zakije kina tafi like ƴar kaciya.
ki tsaya zan duba abina da kaina, zanyi gyaran ɓarnar da nayin".
Cikin rauni tace.
"Ni bana so ita zata dubani".

Kanshi ya gyaɗa kana yace.


"Okay".

Ummi kuwa jin shirune yasa ta dawo,


nan yace su shigo nan ɗin.

A mutunce Dr Kubra ta gaisa da Sheykh kana ta kalli Aysha cikin kula tace.
"Meke damunki?".
Ido ya ɗan zuba mata don jira yake yaji me zata ce.
Ajiyan numfashin yayi a hankali jin tace.
"Kaina ne ke min ciwo sosai, sai kuma zazzaɓi, da jiri nakeji idona na ganin duhu".
Juyowa tayi ta kalli Sheykh cikin sanyi tace.
"Dr ni ai bansan ka dawoba, da bazanzo ba. Gaka a wuri kuma me amfanin nemana.
Yanzu zamu fita da Jamil sai in turo mata mgnin da kaga ya dace".
Kai ya jinjina kana yace.
"Kin san maganin wanda baka saniba yafi daɗin karɓa a wurin wasu, rubuta mata kawai
ba matsala ki bawa Jamil ɗin ya kawo."

To tace tana murmushin yadda Aysha ta turo baki.

Bayan ta fitane Ummi kuwa ta zauna.


Ferfesun zabi ta zuba a plate yana zuba tiriri mai ƙamshi kana tasa mata tea,
sannan tace.
"Zoki zauna kici kinji ko!".
Tana faɗin haka ta fita.

Shi kuwa Sheykh kanshi a sunkuye idonshi kuma na kan Aysha, a fakaice yake kallon
Ummi bayan Ummi ta fitane, ya ɗan ɗago kanshi kana ya ajiye warshi, kusa da ita ya
matso, a hankali ya gyara zamanshi suna fuskantar juna, Fork ɗin ya ɗauka ya riƙe
yana dan sa Fork ɗin yana saɓule kasusuwan daga jikin naman kanshi a sunkuye yace.
"Ki dena hararata mana, me nayi miki haka kike min mugun kallo?".
Tura ɗan bakinta tayi cikin zubda hawaye tace.
"Ni ban harareka ba".
Kanshi ya gyaɗa ba tare da ya kalleta ba, kana ya sa hannunshi ya ɗauki cup ɗin,
miƙa mata yayi har kusa da bakinta.
Kana ya gyaɗa mata kai alamun ta sha.

Wani irin lumshe ido tayi hakan ya bawa hawayenta daman zubowa.
a hankali ta buɗe idonta ta zubasu kan fuskarsa,
wani irin masifeffen abu takeji cikin zuciyarta, zirin kwayar idanunshi ta zubawa
ido.
Tabbas Yah Ba'ana kekyawa ne ajin forko, amman yau data nazarci fuskar Sheykh sai
take ganin ko rabin kyanshi Ba'ana bai samuba.

A hankali ta buɗe lips ɗinta jin ya manna mata kofin.


Lumshe ido tayi lokacin da taji ɗumi da ɗanɗanon team ɗin, wanda yake tamkar
Ummey'nta ne ta haɗashi.
Kaɗan tashe ya janye kofin, kana yasa Fork din ya soki tattausan soƙan gasashen
naman.
Bakinta ya nufa sashi tare dasa hannunsa ɗaya ya riƙe hannun damanta ya fara
murzawa a hankali kana cikin yin ƙasa da murya yace.
"Haa".
Ya ƙare abun da alamun ta buɗe bakin.
Haka nan taji ta kasa yi mishi musu, cikin sanyi ta buɗe bakin yasa mata tsokar,
Ido ta lumshe sabida wani irin masifeffen daɗi da taji naman yayi mata, Allah ya
sani bata taɓajin gashin naman da ya mata daɗi irin na yau ba.
wani ya kuma bata, still ta amsa taci.
Kana ya kuma bata cup ɗin tea ta kurɓa, haka yayi ta bata tanaci yana bata tea kana
yana murza tafin hannunta cikin nashi saida tayi gyatsa kana a hankali tace.
"Alhamdulillah".

Ganin ya kuma miƙo matane yasa ta kauda kanta tare da lumshe idanunta tace.
"Yah Sheykh na ƙoshi".

Kanshi a sunkuye yace.


"Ban yardaba".

A hankali tace.
"Allah kuwa".
Numfashi ya ɗan fesar kana yace.
"To muga cikin".
A hankali tace.
"Gashi".

Hannunshi yasa bisa cikin nata, kana a hankali yace.


"Ɗaga rigar".
Tura baki tayi cikin jin bacci tace.
"In ɗaga kuma?."
Kai ya gyaɗa mata tare da cewa.
"Na'am ki ɗaga inga in cikin ya cika, sai muje bedroom inga wurin ciwon kuma".
Cikin zuba mishi ido tace.
"Uhumm". Sai kuma ya ajiye plate da cup ɗin a gefe kana ya miƙe tsaye,
hannunsa yasa ya miƙar da ita tare da cewa.
"Mu tafi bedroom".
Kai ta gyaɗa kana ta juya kamar zatayi bedroom nashi, sai kuma tayi maza ta nufi
ƙofar babban falon da sassarfanta tanayi tana buɗa sawunta alamun tana jin ciwon
tafiyar.
Ganin kamar yana biyo tane yasa ta ɗanyi ƙara tare da cewa.
"Wayyo Ummey zai kamani".
Sai kuma ta fara sassarfa tanayi tana yarfa hannunta.

Ido ya zuba mata yana kallon tafiyarta, cike da wani shauƙi. Murmushi yayi kana ya
ɗauki sauran tea ɗin ya shanye.
Ajiye cup ɗin yayi ya tsallaka kwanukan ya nufi bedroom ɗinsa dan gaba ɗaya jikinsa
ba ƙarfi yakeji ga alamun zazzaɓi ga bacci ga wani masha'hurin farin ciki.

Yana shiga ya kwanta lokacin ɗaya kuma bacci yayi gaba da shi.

Aysha kuwa a can falonsu ta samu Ummi, riƙe waya da alamu da Umaymah take mgna.
Tana ganinta ta mike tsaye tare da kamo hannun ta, bedroom ɗin Ayshan suka nufa
tana mai cewa Umaymah.
"Alhamdulillah komai ya kusa baiyana da izinin ubangiji.
Gata ma".
Ta ƙare mgnar tana miƙawa Aysha data zaunar a bakin gadonta waya, cikin sanyi Aysha
ta amsa kiran da Umaymah tayi mata.

Ido ta lumshe tare da konciya ta juya ta bawa Ummi baya sabida masifar kunya da
takeji, da sauri ta kuma rumtse idanunta jin Umaymah na cewa.
"Sannu ko Aysha, Allah ya miki al'barka yasa al'barka a taraiyar ku, Allah yasa
nanda wata goma masu zuwa inji lbrin haihuwar jika kamar yadda naji lbrin tukuicin
masarautar Joɗa."
Cike da kunya tayi shiru sai dai a zuciyarta tace.
"Amin".
Ummi kuwa falo ta fito jin muryar Jamil.
Ledan magungunan ta amsa tare da nufar Dinning area fridge ta bude DuDu mai sanyi
ta dauko,
ta dawo ɗakin Aysha.
Magungunan ta bata tasha da sassayan DuDun kana, ta gyara mata rufuwan ta, sannan
ta amshi wayar ta juya ta fita tana mai ci gaba da mgna da Umaymah tana gaya mata
abubuwan da aka haɗawa Aysha na tukuici.

Ita kuwa Aysha tuni bacci yayi awon gaba da ita.

A can birnin Yahunde kuwa na ƙasar Cameroon,


Ba'ana ne zaune gaban bokanshi sun sa kasko a gabansu.
Cikin tuhuma Ba'ana yace.
"Tun ɗazu nake cewa ka buga min ƙasa inga Mata inga meke faruwa da ita, sai kayi
tamin zanen banza ka gaya min meya faru?."
Cikin tsananin tsoro da kaɗuwa Boka yace.
"Ba komai ita bacci ma takeyi yanzu haka. Kaje sai jibi mu buga muga meke wakana'
dan sam yau abun yaƙi nuna komai sai haske mai kashe ido".

Cikin kwaffa Ba'ana yace.


"Lallai kwannan zan tafi Nigeria dole zan koma domin amso matata dole zan tafi".
Yana faɗin haka ya juya ya fita.

Alhamdulillah Aysha kuwa tana farkawa bacci taji komai ya lafa sosai sai abinda
ba'a rasa ba.

Bathroom ɗinta ta shiga gasa kanta ta kumayi da ruwan ɗumi kana tayi wonka ta fito
ta canza kaya,
Sosai taji daɗin jikinta, sallaya ta shimfiɗa dan yin salla.

Sheykh kuwa tuni ya nufi masallacin Masarautar Joɗa.

Bayan ta idar da sallan Ummi ta kirata suka fito falo.


Tana gaba Ummin na Binta a baya don so take ta kalli yanayin tafiyarta.

Bayan ta zaunane Ummin ta ɗauko tray mai ɗauke da Foodflaks tazo ta ajiye a
gabanta.

Acan masallaci kuwa ana idar da sallan Sheykh ya nufo gida.

Yana shiga falon, ko tsakiyar falon bai isoba yaji Muryar Gimbiya Saudatu a
bayanshi tana cewa.
"D...!"

Littafin GARKUWA na kuɗine in kinason ga number ta 09097853287 kiyi min mgn


By

*GARKUWAR FULANI*
3/23/21, 5:06 PM - ": GARKUWA

PAGE 25

"Da Mamaki kwallo a maƙabarta.


Wato dai haka za a cigaba da gwara kawunan mutanen. Masarautar Joɗa ana mayar da
su marasa tunani?".
Gimbiya Saudatu Ta faɗa tana ya mutsa fuska don ta kasa kallon ƙwayar idon Sheykh.
Banza ya yi da ita duk da ya waiwayo ya kalleta, ya so tanka mata, amman sai ya
share yaci gaba da takunshi cikin nitsuwa yana tafe yana tasbihi.
A hankali ya isa falon.

Kanshi ya ɗan juyo ya kalli tsakiyar falon.


Sam bai hango Shatu da Ummi ba dake zaune a falon.
A nitse ya maida kanshi ga inda ya nufa ya juya zai shiga corridor'n da zai
sadashi da falonshi. "Ba ka ji me nace bane? Dutse ne kai ko waliy? Wata da watanni
a kawo maka mace a ce sai yau ake bada kyautar budurci dan rainin wayo tuntuni
kallon hoto kake mata ko me.
Ba ma wannan ba, wanne irin munafurci ne ya sa aka bada kyautar dawakai amarya da
ango? Duk yana cikin sahun munafurcin da boye-boyen.."
Cikin tsawa ya dakatar da ita da cewa.
"Bana son shirme fa! Fitar min a gida tunda ba wancan tsohon ne ya gina min
shiba".
Da sauri tace.
"Zan fice ba sai ka koreni ba."
Ta ƙarashe mgnar cikin tsananin takaicin tsawar da ya yi mata don sai da hantar
cikinta ta kaɗa.
A dake ta jujjuya idanuwanta tare da cewa.
"To wai ɗaga Muryar na meye ne? Tambaya fa kawai nayi nake son amsa.
Wannan sarƙar kuma ta mece ce? Ta asalince wacce ta ɓace ɓat ko in ce ta yi ɓatan-
dabo, ko kuma wata ce ta dabam aka ƙirƙiro, don nasan waccer dai bata kai labari
ba, daga wuyan waccer ts..."
Bai bari ta cigaba ba ya tare ta da muryarsa a nutse cikin iya sarrafa harshe, ya
lumshe idonshi kana ya buɗesu a hankali yace.
"Dakata, tsaya kiji."
Da sauri tace.
"Uhum ina jinka".
Rausayar da kanshi yayi kana a hankali yace.
"Kyauta ce ta girmamawa, wacce ba kowacce mahaluƙiya ce take katari da irinta ba a
cikin Masarautar Joɗa, duk da kyautar ta yi kaɗan a wajen wacce ta cancanci ninkin
hakan, bana ji akwai abinda za a iya biyan macen ƙwarai da abun duniya ba ko da
kuwa za a bata kujerar masarautar Joda wanda wasu wayayan mazaunan cikinta ke
wawasun nema ba. Darajarta da kimar kyautar data bada yafi ƙarfin tukuicin da
masararutar Joɗa ke badawa, ita ba irinku bace ta wuce hakan".

Shiru Ummi tayi tana mai jin kalamanshi tare da yin wani sassanyan murmushi.

Ita kuwa Aysha a hankali ta lumshe idonunta tanajin kalamanshi masu sanyi da
sanyaya zuciya.

Gimbiya Saudatu kuwa. Wani irin baƙin ciki ne ya turniƙe ta, da kyar ta iya saita
numfashinta cikin karkarwar jiki da rasa abin cewa ta ce, "Wannan wanne irin yabo
ne haka har sai ka haɗa da sarautar gidan nan?"
Yanayin ta ya kalla ya yi Murmushi, wanda ya ƙara tunzirata kana a nitse yace.
"Dan na tabbatar miki da ƙimarta da darajarta ne, ina son kuma hakan ya zauna a
cikin ƙoƙon ranki har illa masha Allah..."
Cikin takaici tace.
"Wannan kuma ka yi kaɗan ka sani adana shi a raina"
Kallon da yake mata ne ya hana ta ƙarasa zancen, don daga inda take tana iya jiyo
sautin hucin da yake, muddin ta ƙara sa maganarta tsab zai iya wanka mata marin da
zai sa ta rasa jinta na awanni.
Da hannu ya nuna mata ƙofa alamar ta fice mishi a gida.
Kamar munafuka ta wuce simi-simi tana gunguni.

Juyowa yayi ya nufi cikin, sai kuma ya ɗan juyo ya kalli cikin falon jin alamun
akwai mutun a ciki.
Juyowa yayi cikin falo.
Cikin nitsuwa ya kalli Ummi da Shatu.
Da alamun Ummi lallaɓata take taci abinci,
Idonshi ya ɗan lumshe, haka nan yaji wani irin sanyi har cikin ransa yake jin
daɗi.

Wani ɗan guntun Murmushi yayi bayan ya kalli fuskar Shatun data ke kwaɓe har da
turo baki.
Wayar Ummi ce ta fara suwa juyowa tayi ta ɗan jawo wayar,
tana dubawa taga Umayma cikin farin ciki ta ɗaga, tare da karawa a kunne kana
tace.
"Assalamu alaikum, Umaymah Sheykh."
Cikin tarin jin daɗi Umaymah tace
"Wa alaikassalam Ummin Sheykh ina yaran naki? Ya jikin ɗiyar tawa"!".
Murmushi Ummi tayi kana tace.
"Alhamdulillah suna lfy, ɗiyarki jiki da sauƙi gatasu ma kusa dani".
Cikin kula tace.
"Bata wayar".
To Ummi tace kana ta miƙawa Aysha wayar.
Tare da cewa.
"Ga Umaymah".
Amsa Aysha ta yi ciken jin sanyi tace.
"Assalamu alaikum Umayma barka da rana."
Cikin tsananin kulawa Umaymah tace.
"Waalaikumus salam Habibty, sannu Aysha Addana, Allah ya yi miki albarka, Allah
ya saka miki da al'khairi, na ji daɗi sosai, in sha Allah al'khairi da haske yanzu
zai bayyana, sannu kin ji my dear, ki kula da kanki sosai, ki dinka shiga ruwan
dumi akai akai, sannan kada ki yi wasa da kunun nan da Ummi take miki, kin ji ƴata
ki yawaita cin gashin naman da zatanayi miki da shan kunun har na tsawon kwana uku
kinji ko Aysha."
Wata azababbiyar kunya ne ta rufeta.
A kunyace tasa ɗayan hannunta ta rufe fuska tana jin inama ƙasa ta tsage ta shige
cikinta.
Da ƙyar ta iya ce wa,
"To Umayma."
Jin Muryarta ya sa Umayma yin dariya don tasan kunyace irin na ƴaƴan Fulani ne
yasa ta yin shiru.
Cikin murya mai baiyana jin daɗin da take ciki tace.
"Yauwa Aysha, Allah ya yi miki al'barka."
Cikin sanyi da jin daɗi tace.
"Amin Umaymah".
Kana daga nan
Suka yi sallama ta kashe.

Sunkuyar da kanta tayi tare da mikawa Ummi waya, don izuwa yanzu kunya ta gama
jiƙeta, kallonta Ummi ta yi tana jin dadi aranta tana kuma addu'ar Allah ya nuna
musu ranar da ƙwai zai fasha, don ga alamun nan suna ta tabbata.
Shi kuwa Sheykh ajiyan zuciya mai sanyi ya sauke kana ya juya ya nufi falonshi.

Ummi kuwa Kitchen ta wuce da tray'n a hannunta.

Ita kuwa Aysha Anan falon ta zauna tana tunani kala-kala musamman akan masarautar
sam ta kasa gane mata.
A kullum da kalar surƙullen da zai bayyanar mata, ko meye ma'anar zantukan da suke
yawan yi wanda bata gane masa ba?.
Dazu tajiyo Gimbiya Saudatau da Sheikh maganganunta sun bata mamaki, lallai akwai
wani babban al'amari a cikin gidan nan, wanda da sannu zata fahimci menene wannan
abu.
Kuma zata tambayi Ummi wani abu ko zata gaya mata, ko ta samu sauƙin Tsarkakkiyar
dakw cinnzuciyarta.
Tana nan zaune har aka kira sallar la'asar ta tashi daƙyar don har yanzun bata jin
dadin jikinta.
Bedroom ɗin ta ta wuce.
Kai tsaye Bathroom ta nufa.

Al'wala ta ɗauro don har masallacin masarautar sun tada kabbara.

A hankali take taku sabida har yanzu tanajin jikinta na mata zafin rabuwa da
budurci.
Sallaya ta shimfiɗa kana itama ta tada kabbara.

Bayan ta idar da sallah ne,


ta kuma miƙewa a hankali ta fito falo, sabida ta gaji da baccin kwanciya tayi bisa
kujera da wayarta a hannunta, tana mgna da Junaidu.

Ummi kuwa tana kitchen.

Murmushi ta ɗanyi jin Junaidun na cewa.


"Dan Allah Adda Shatu kicewa su Bappa su dawo haka nan, zamansu a waccar ƙasar ya
isa.
Ina kewar Junainah, Rugar Bani gaba ɗaya muna kewarsu dan Allah su dawo".
Gyara konciyarta tayi tare da cewa.
"To Junaidu in sha Allah zan gaya musu, su dawo maka da masoyiyarka dan nima nayi
kewar Junnu ina kewar Ummey na".

Ummu dake kitchin ne ta ɗan tsagaita daga motsa naman da take fasawa Aysha
Sabida jiyo sallamar Hajiya Mama da Aunty Zuwairiyya.
Haka yasa ta fito tai musu barka da zuwa kana suka gaisa tare.
Sannan tace su isa Aysha na ciki.

To Juwairiyya tace kana tai gaba Hajia Mama na biye da ita a baya.

Ita kuma Ummi ta koma Kitchen dan kawo musu ruwa.

Ba a jima ba sosai Ummi ta debo drinks ta fito da nufin kai musu.


Sai kuma sukayi kiciɓis a bakin ƙofar falon Ayshan. Sun fito falon Shatu fuskarsu a
murtuke, da alamun ransu a ɓace, suka wuce ta.
A hankali ta bisu da ido, tare da tambayarsu.
"Har kun fito ko ruwa baku shaba".
Dukansu babu wacce ta kulata suka fice.
Ajiyan zuciya ta ja ciki da mamaki, sai kuma ta juya ta nufi falon Ayshan.
Tana gab da shiga falon ta ji sautin muryar Aysha na faɗa da ɗan ɗaga murya take
cewa. "Mitssssss munafukan banza masu fuska biyu mugaye masu baƙaƙen zuciya. In sha
Allah sai Allah ya toni asirinku!".
Da sauri Ummi ta ƙaraso gareta tare da ajiye tray'n hannnunta bisa stoll cikin
kula tace.
"Lafiya dai Shatu Meya faru?".
Girgiza kai Shatun ta yi cikin jin haushi ta ce
"Ummi nace bana son su, bana son ganin sun shiga rayuwata, bana son su rinƙa zuwa
inda nake saboda na tsani mu'amala da mai fuska biyu."
Ajiyar zuciya Ummi ta yi tana jujjuya zancen Shatun, da kuma tsananin mamakin
takun sakar dake tsakanin Aysha da Hajiya Mama.
Numfashin ta ɗan fesar tare da dafa kafaɗarta kana a hankali tace.
"Shike nan ki yi hakuri yanzu ai sun fita."
Ƙwafa Aysha ta yi tare da kishingiɗa sosai tana mamakin yanda mutanen gidan suka
kasa fahimtar komai tana matuƙar mmkin in ance wai Hajia Mama itace Mamansu Sheykh
kuma ita har yau bata yardaba bata kuma jin zata yarda har gaban abadan.

Bayan ta idar da sallar isha har yanzun jikinta ba kwari haka tana jin ciwo a
gabanta musamman in ta miƙe tana tattakawa, miƙewa ta yi a ciccije, "Wash Allah
na!".
Ta faɗa haɗe da miƙewar ta fara tafiya tana gwale-gwale kamar ƴar kaciya, kallonta
Ummi ta yi tana nazarinta, bayan ta shige ɗaki ta tashi ta bita ɗakin.

A tsaye ta sameta gaban drower'nta.


Juyowa tayi ta kalli Ummin dake matsowa kusa da ita tare da cewa.
"Aysha kin sake shiga ruwan ɗumi kuwa?".
Kai ta jujjuya mata a hankali tace.
"Ɗazu da yamma dai na shiga".
Kai Ummi ta jinjina kana tace.
"Yauwa to kije yanzuma ki shiga ruwan ɗumi zakiji sauƙin abin sosai."
Ya mutsa fuska ta yi irin na mai jin ba daɗi kana cikin sanyi tsce.
"Ummi bana jin daɗi kwata-kwata."
Kusa da ita ta matso cikkn kula tace.
"Na sani, amma shiga ruwan ɗumin zai tai maka kwarai wajen jin daɗinki, don zaki
sake sosai, duk wannan ciwo-ciwon zaki daina ji." Kwafe fuska ta yi kamar zata yi
kuka.
Yanayinta Ummi ta kalla, ta so yin dariya sai dai kuma danne tare da cewa.
"Yi haƙuri kin ji Ayshs, daure kada ki zama raguwa mana."
"Uhmm".
kawai tace ta miƙe ta shige cikin bathroom.

Ita kuma Ummi ta wuce kitchen tare da ɗauko haɗaɗɗen kunun gero wanda ake yinsa
na musamman kuma shi ake bawa amaren masarautar haɗe da farfesun farararen
tattabaru, wanda shi ma wani haɗi ne na sirri mai tsuma mace, da yajin da ake
barbaɗawa akan tattabarun wanda yake ƙarawa mace wani ɗanɗano na musamman.

Ita kuwa Aysha ta daɗe cikin ruwan ɗumin tana jin wani irin daɗi na ratsa ta,
lumshe ido ta yi, tare da miƙewa tayi wanko fes kana ta fito.

Tana buɗe toilet ɗin ta ji ɗakin na ƙamshin wannan gashin tattabarun da Ummi ta
kawo mata su har ɗaki.
A hankali ta matso gefen Ummi dake cewa.
"Yauwa kin fito ko Aysha?".
Kai ta gyaɗa mata tare da cewa.
"Eh Ummi".

"To yanzu ya kikaji jikin naki?".


Ummi ta kuma tambayarta.
A kunyace tace.
"Alhamdulillah naji sauƙin".
Cikin gamsuwa Ummi tace.
"Toh zo ki zauna ga wannan kici duk za su ƙara miki ƙwarin jiki." Girgiza kai
tayi alamar bazata ciba.

"Yi haƙuri ki daure kici." Ummi ta daɗi mata cikin lallami.


Zama Ummi tayi tare da janyo flask ɗin ta zuba mata mai ɗan yawa.
Kana ta turo mata plate ɗin gabanta, kunu ta tsiyaya mata a cup mai ɗan girma ta
miƙa mata tare da cewa.
"Yauwa maza kici zakiji daɗin jikinki".
A hankali ta gyaɗa mata kai, dan bacci ya fara kashe mata jiki.
Cikin lumshe ido ta fara sawa a bakinta.
Jin wani irin ɗanɗano mai daɗi ya ziyarce harshenta ne yasata, lumshe ido tare da
haɗiye tsinkekken yawun bakinta ta cigaba da taunawa tana haɗiyewa tare da korawa
da kunun geron.

Ummi kuwa tana ganin ta faraci ne ta wuce ta fita.

Bayan ta gama ta shanye kunun don shi ma ya yi mata daɗi sosai.

Cike da bacci ta ɗaura plate ɗin kan kofin ta turasu gefe kana a kasalance.
Ta wonke hannunta.
hamma mai sanyi tayi kana ta kwanta nan bacci ya yayi awon gaba da ita.

Shi kuwa Sheikh yana dawowa daga sallar isha ɓangarensa ya wuce kai tsaye.
Yana shiga bedroom ɗin sa ya zare al,kyabbarsa tare ta ajiye hirami gefen gadonsa
ya zauna, yana ajiyar zuciya tare da lumshe idonsa.
Wayarsa ce ta yi suwa,
Ido ya zubawa wayar yana kallon mai kiran, kamar ba zai ɗaga ba,
Sai kuma dai ya janyota hade da murza screen ɗin wayar.
Da sallama ya amsa. Cikin zolaya Haroon ya ce.
"Barka da dare angon Shatu."
Wani ɗan guntun Murmushi Sheikh ya yi, haka nan yaji sunan yamishi raɗau yayi masa
a kunne a zahiri kuwa ɗan gajeren tsaki yaja tare da cewa.
"Bana son surutu fa." Cikin Murmushi shi ma Haroon yace.
"Kasan dai ba ƙarya na yi ba, balle ka fara yi min wa'azi."
Gyada kansa yayi tare da cewa.
"To ina jinka menene zaka kirani da daren nan?".
Murmushi nan Haroon ya cigaba da tsokanarshi har ya gaji ya katse kiran.

Dai-dai lokacin kuma ya ya fara jin yunwa haɗe da zazzabi mai zafin gaske wanda
ya jisa atake.
A hankali ya miƙe yana jin zazzaɓin tamkar wanda ake ƙarawa tun daga kan yatsansa
har zuwa saman kansa, cikin tafiya a hankali ya fito daga bedroom ɗin zazzaɓin na
cigaba da fisgarsa da ƙyar ya kai tsaƙiyar falon ya zauna kan kujerun dake falon, a
hankali ya kwantar da kansa jikin kujerar yana furzar da numfashi mai zafi, lumshe
ido ya yi, saboda ƙugin yunwa da cikinsa ke yi, zaman da ya yi, so yake ya ji dama-
dama ya ci abincin ya kwanta, tun yana iya jujjuya jikinsa har ya gagara yin hakan
saboda ilahirin gaɓoɓinsa sun amsa da zazzafan zazzaɓin ji yakeyi gaba ɗaya gabban
jikinsa kamar allurai ake sokawa mushi, yana nan kwance har wajen ƙarfe ɗaya na
dare jikinsa na karkarwa.
Cikin rawan sanyi daƙyar ya lallaɓa ya samu ya shiga bedroom ya kwanta a kan gadon
a gicciye, hannunsa na rawar ɗari ya janyo blanket ya rufe dukkan jikinsa, shi
kansa yana jiyo hucin numfashinsa da zafi, yana yi yana ɗan nishin azaba ƙadan,
a haka ya samu yayi baccin wahala mai cike da rikitaccen mafarki mara kan gado.

Kiran sallan farko ne ya tashe shi, cikin yanayi wanda bai saba tsintar kansa ciki
ba ya miƙe, kasala-kasala gajiya-gajiya, ga mamakinsa zazzaɓin ya sauka, don yana
ga ɗumin da jikinsa ya fitar da gumi alamun sauƙan zazzaɓi duk da akwai sanyi ac,
addu'a ya yi ya miƙe a hankali ya shige toilet sai da yayi wonka da ruwa mai sanyi
sannan yaji jikinsa ya yi masa daɗi.
Da sauri ya fito ya fara shirin zuwa masallacin masarautar don har sun fara kiran
assalatu.

Bayan sun idar da sallan acan ya yi zamansa don gabatar da azkar da sauran
addu'o'in da yake gabatarwa a dai-dai lokacin, sai da gari ya yi washe sannan ya
dawo ya wuce falonsa kai tsaye.

Da hantsi ya fito daga falon. Cikin shigarsa ta yau da kullum.


A nan ya taradda su ita da Ummi suna zaune.
Da alamun Ummi nata lallashinta akan ta yi breakfast ne.

Tsayuwa ya ɗan yi gefensu tare da cewa.


"Ummi yunwa".
murmushi Ummi tayi tare da cewa.
"Dama yanzu nakeso Aysha taci, sai ta kai maka nakan."

A hankali ya ɗan yi taku biyu zuwa uku, ya kana ya zauna bisa kujerar dake
fuskantar tasu.
Ido ya ɗan zuba mata, tare da jingina kansa jikin kujera.
Cike da wani irin mayataccen shauƙi.

Ita kuwa Aysha yatsun sawunshi ta zubawa ido, tare da shaƙan ƙamshin turaren
jikinshi dan tun da ya shigo daddaɗan ƙamshin turarensa ya cika wajen har sai da
Aysha ta lumshe ido, Allah ma ya sani tana masifar son ƙamshin turarensa.

Idonshi ya ɗan buɗe tare da ƙanƙancesu kana ya tsira mata su yana kallonta, a nutse
sai kuma yayi wani gajeren.
Murmushi cikin nutsuwa da jera kalami yace.
"Me zai sa ace ba za a ci abincin safe ba? bayan kuma shi ya fi kowanne amfani a
jikin ɗan adam?".
Kallon shi ta yi tare da kwaɓe fuska kana ta ɗan tura bakinta tare da fara magana
ƙasa-ƙasa can cikin maƙoshinta.
"Dama ba dole kace haka ba, tunda kai ne sanadiyyar ciwon, kuma ba ajikinka yake
ba." Ummi dake gefenta ta jita sarai duk da ba kalmomin duka ta ji ba amma tasan
abinda take nufi.

Shi kuwa Sheykh Jabeer lumshe ido ya kumayi tare da sauke sassayan numfashi kana ya
buɗe idon ya zubasu kan bakinta.
Kallon bakinta yayi ba tare da ta gama haɗe lips ɗintaba yace.
"Kika ce kin yi yajin cin abinci?".
Ya faɗa da zolaya duk da ba halinsa ba ne, ba kuma ɗabi'arsa bane.
Shima kanshi bai san ya aka yi zuciyarsa ta raya masa faɗin hakanba.
Lips ɗinsa ya ɗan laso da harshensa lokacin da yaji tana cewa.
"Uhmm ni ba haka na ce ba."
Gyara zamansa ya yi yana mata wani irin kallo mai cike da fassara, kallon nasa ne
ya sa mata mutuwar jiki da kasala, don sai da ta ji wani iri a jikinta sabida wani
irin kallone mai tsada da masifar ratsa jiki da zuciya.
Shi kuwa cikin tsareta da idon yace.
"Uhumm to muna jinki Aaaaishhh!".
Kiran sunanta da yayi da wata siga haka ya sa ta ɗago kai ta zuba mishi ido.
Sai kuma ta kauda kanta da sauri tare da sauƙe numfashi,
kwarjininsa ne ya cika mata ido sai wani Murmushi mai tsada da yake mata.
Cikin narkekkiyar murya tace.
"Cewa na yi na ƙoshi."
Ta ƙarashe mgnar tana kauda kai aranta tana jinjina kwarjini da haiba irin ta
shi.
"Yarinyar goye a ke yiwa dole ta ci abinci fa, ko kema sai Ummin ta goyaki zaki
ci? Tunda naga nima mancewa sani takeyi sai ke".
Dariya Ummi tayi tace. "Idan zata ci sai na goyata".
Cikin jin kunya ta sunkuyar da kai ƙasa tana nanata zancensa wai agoyata.
"Yi haƙuri ki ci abincin kin ji." ta kuma jin muryarsa a bazata.

Janyo flask ɗin yayi gabanta,


flask ɗin ta ɗan kalla tana jujjuya kwayar idanunta, cikin ranta take jin
kwarjininsa ke yi mata barazana da ta ji shakkarsa, ban da haka ba zata iya shan da
ruwan zafi acikinta ba sabida ɗazu da sassafe Ummi ta sata cin sauran naman ji
data ɗumama mata.
Sama-sama a haka ta ci abincin da ɗan yawa duk da bata so cinsa ba.

Tana gamawa Ummi ta kwashe kayan kwanukan, shi kuma Sheikh ya wuce falonsa.

Yana shiga Jamil ya shigo, shi da Juwairiyya, zama suka yi suna hira Ummi ce ta ɗan
kalli gefen da Aysha ke zaune tare da cewa.
"Yauwa Aysha tashi ki kaiwa Sheykh abincinsa".
Cikin sanyi tace.
"Ayyah Ummi bawa Jamil ya kai mishi".
Sai kuma ta kalli Jamil tare da cewa.
"Jamil ɗauki ka kai mishi".
Ta ƙare mgnar tana ɓoye ainihin tsoron sake shiga inda yake da takejin.
Murmushi Ummi tayi dan ta ganota, tray'n ta miƙawa Jamil dake cewa.
"Ummi kawo dai in kai dan ke".
Murmushi sukayi, kana shi kuma ya kai mishi sannan ya fiti.
ba su daɗe ba Yah Ja'afar ya shigo shi ma ya zauna kusa da Jamil nan suka ɗan ci
gaba da hirarsu

Haka dai sukayi wunin wannan.


Ranar cikin farin ciki suka yini don anan falon suka ci abinci dukansu.

Da daddare ba yanda Ummi ba ta yi da Shatu ba akan ta kaiwa Sheikh abinci ta ƙi,


sai da kanta ta kai masa.
Don Aysha tsoron zuwa ɓangarensa take, saboda har yanzun tana jin jiki.

Washegari ma da safe Ummin ce ta bawa Jamil ya kai masa, don fir Aysha ta ƙi
zuwa.

Bayan yayi wanka ya fito, ya shafa mai ya kimtsa cikin wani tattausan yafi boyel
mai taushi da kyau, Sky blue ne sai aikin da akayi mishi da farin zare sosai yayi
kyau sai ƙamshi yake zubawa.

A haka ya fito falonshi


breakfast ɗinsa Wanda yana kimtsawa ya jiyo muryar Jamil ɗin na ce masa ga
breakfast ɗinka Hamma Jabeer.

Zama yayi bisa kujera, yana mai mgnar zuci. "Rabon Aiiish da side ɗinna tun
shekaran da safe yau kwana biyu kenan ana na uku rabon data shigo nan". Murmushi
mai yelwa yayi wanda bai san dalilinsa ba.
"Uwar raki da tsoro".
Ya faɗi a fili lokacin da ya fito babban falon ba kowa a falon haka yasa ya
wuce yana girgiza kai ya wuce dan sauri yake Asibitinshi zaije.

Bayan ya shiga asibitin ɗaki ɗaki ya bi duk marasa lafiyan ciki suna gaisawa tare
da basu taimako na musamman yana duba lfyarsu wanda dama hakan al'adarsa ce
kyautawa marasa lafiya, bayan ya gama da shiga ɗakunan suna binsa da addu'o'in
nasara da lfy a rayuwarsa.

Ya wuce office ɗinsa don duba outpatient, lumshe ido yayi bayan ya zauna kan
kujerar,
Miƙa ya ɗanyi a hankali tare da yin salati.
Gaba ɗaya yanayi shi ya sauya.
Tun jiya yake jinsa cikin wani irin matsi.
Yau kuma tunda gari ya waye yake jin wani abu na fusgarsa a hankali yake dannewa
zamansa waje ɗaya ya ji abun na ƙoƙarin son bijire masa, patient ne ya shigo, ya
duba sa cikin kulawa tare da ɗaukan dukkan bayanansa ya rubuta masa magani ya fice,
kwantar da kansa yayi jikin kujerar haɗe da lumshe idunsa da suka ƙanƙance saboda
wani irin feelings yake ji na bin sassan jikinsa a haka ya duba dukkan patient ɗin
sai gab da magriba ya bar asibitin saboda hadari da ya fara haɗuwa alamar za a yi
ruwan sama.

Direct masarautar Joɗa wuce.


Yana shiga cikin masarautar kai tsaye Masallaci ya wuce don yana shiga cikin
farfajiyar gidan aka kira salla.

Bai fito daga masallacin ba, sai da aka yi sallan isha'i sannan ya fito ya nufi
gida.

Sosai yake jin wani irin masifeffen feelings mai shegen fitina yana bibiyar sasan
jikinsa gaba ɗaya, a haka ya shigo falon, su Jalal na biye dashi a baya.

Ba a falon Ummi na ɗalinta hakama Aysha.

Wuce Side ɗinsa yayi.

Su kuwa su Jalal abincindu suka ɗauka suka tafi Side ɗinsu sabida jin yayyafi ya
fara sauka tare da wata iriyar sassayar iska mai sanyi daɗi mai ratsa jiki.

A Dinning area ya nufa.


cikin kasala da gajiya da yunwa ya zauna.
Abinci ya ɗan zuba kana ya fara ci yana mai matse cinyoyinsa yana mgnar zuci.
"To shi wannan me yake buƙata ne da zai hanani zaman lfy, ina dalilin da zakayi ta
tashi tsaye, uwar me kakeso kayi".
Sai kuma ya ɗan sha ruwan sanyi tare daci gaba da mgnar zuci.
"To ita wannan uwar tsoron ma ni rabon da ita kwana biyu, na lura tsoron zuwa nan
ɗin ma takeyi."
Mitssssss ya ɗan ja dogon tsaki tare da tafin hannunshi ya dafe kanshi.
Yau gaba daya sha'awarta ta cika shi don har sai da ya ji Jabeer ɗinshi tana
harbawa da cekiyar neman aminiyarta.

A hankali ya miƙe ya bar wurin.


A kasalance sabida ua fara jin zazzaɓin nan na ƙoƙarin da yanzu kullum yake kwana
dashi yana bin jikinsa, da sauri ya nemo paracetamol yasha.

Sai dai abin mamaki ba abinda yayi masa don ji yayi kamar ma ƙara ciwon aka yi
jingina ya yi da kujerar yana sakin ajiyar zuciya tare da tambayar kansa meyasa ne?
Meke damuna?".
Yau dare na huɗu kenan Kullum da zazzaɓi yake kwana a jikinsa, asuban fari yayi
lfy, sai kuma wani daren. cikin sanyi yace.
"Ya zama dole inyiwa kaina medical checkup".
Don zazzaɓin na da zafin gaske, saboda ya fara jin ya yi loosing appatite, da ƙyar
ya samu ya yi bacci don abubuwan sun haɗun masa goma da ashirin ga zazzaɓi ga
azabebben Feelings mai fitinarwa.

Tun asuba ya tashi bayan zazzaɓin ya sauka, cike da kuzari da kuma tarin Feelings
ya shirya ya wuce masallaci yana danne kanshi.

Yau yini akayi zurr ana tsuga ruwa kamar da bakin kwarya sai gab magriba ya ɗauke.
zuwa dare garin yayi luffff gwanin sha'awa sai iska mai sanyi da ɗan karen daɗi
dake kaɗawa tare da ƙamshin ƙasa, yanayin garin yayi daɗi ko ina lib gwanin ban
sha'awa da birgewa.

Bai shigo ba sai bayan sallar isha'i, kai tsaye side ɗinsa ya shige yana jinjina
yau kwanansa uku rabon da ya sa Shatu cikin idonsa gaba ɗaya ta mai da shi dodo
ta ƙi yarda su haɗu, ko abinci ne sai dai Ummi ko Jamil su kawo masa ga tsananin
jarababbiyar sha'awarta da take fusgarsa yau kwana biyu, da ƙyar ya iya cin abincin
yana jin alamomin bayyanar nataccen zazzaɓin da yake duk dare wanda baya jin
magani ya kuma rasa meye sanadinsa ga kuma wannan mayataccen Feelings dake hanashi
nitsuwa.

Zubawa sarautar Allah ido ya yi, yana jira yaga wai ko zata zo kuwa saboda yau
kwana nawa rabon da su haɗu.

Wuce su da ya yi a falo suna hira ya kuma ce Ummi ta bata zam-zam ta kawo mishi
yasa ya yi tunanin ko zata zo.

Shiru-shiru har goma da rabi hakan yasa ya miƙe ya fito falon ya tarar da su suna
hira ita da Ummin, jikinsa sanyaye alamun zazzaɓin ya kalli Ummi tare da cewa.
"Ummi zam-zam ɗinfa".
Juyowa Ummi tayi cikin kula tace.
"Aysha baki kai bane?".
Kanta a sunkuye tace.
"Na kai mana yana kan Dinning table ɗin ka na ajiye".
Juyowa yayi ya ɗan zuba mata ido,
sai kuma ya jinjina kai ya juya ya koma cikin falonsa .
yana lallaɓa kansa don sha'awarta na ta fusgarsa musamman sautin dariyarta da ya
ji tana yi, sai da Jabeer ɗinsa ta harba da masifar ƙarfi.

Ƙarfe sha daya da minti goma ya kara komawa falon ya tarar da su har da Jamil da
Jalal, da Ummin suna hira sosai, haushi ya kama shi, haka nan yaji sun nashi
haushi, kamar ya rufesu da duka.
Don dariyar da suke yi cikin hirar ya sa ya ɗan tunzira yana jin kamar ma da shi
suke, hakan yasa ya fito da sauri cikin faɗa yace.
"Jamil meye ya hanaka bacci ka zo ka tasa mutane a gaba da surutu kamar lalataccen
Radio?".
Gyada kai Jamil ya yi tare da cewa.
"Eh yanzu zan tafi, Ummi ce ta faɗa mana mana, in munci dai zamu tafi."
Sai kuma yayi magana ƙasa-ƙasa.
"Yau kuma waya taɓo Sheykh alaramma akarmakallu, Hamma Jabeer naga masifa da fushi
yakeji."
Bai ji mai ya ce ba, amma yaga dukansu sun kuma yin dariya ƙasa-ƙasa a hankali,
miƙewa Jamil ya miƙe tare cewa.
"Asha bacci lafiya Sheikh Hamma Jabeer".
Ya wuce ba tare da Sheikh ɗin ya sake magana ba, don shi ma daki ya koma, saboda
yaga Ummin ita ko motsi bata yi ba daga inda take a zaune shima Jalal moƙewa yayi
yabi bayan Jamil dake fita yana dariya.

Suna fita Aysha ta ɗan juyo, ta fuskanci Ummi da kyau kana da gyara zamanta.
Numfashin ta ɗan fidda a hankali, sannan ta juya kanta ta ɗan kalli corridor'n
shiga falon Sheykh.
Ummi kuwa ido ta zuba mata ganin yadda take waige-waige da alamun mgna mai
mahimmanci takeson suyi.
Cikin nitsuwa da yin ƙasa da murya tace.
"Ayyah Ummi dan Allah zan tambayeki wani abun dake damuna, dan Allah Ummi ki gaya
min gskyr meke faruwa a masarautar Joɗa".
Woni dogon numfashi Ummi ta sauƙe tare da cewa.
"In sha Allahu zan gaya miki gskyar da na sani a masarautar Joɗa, sai dai ina
sirrine shi bazan faɗa miki sittin wasuba".
Cikin sanyi ta ƙara matsowa gaban Ummi kai ta ronƙofar bisa kafaɗunta kana cikin
sanyi tace.
"Ummi koda sirrin Yah Sheykh ne baza ki gaya minba?".
Murmushi Ummi tayi tare da cewa.
"To ai shi sirrinsa naki ne?".
Cikin jin kunya da daɗi tace.
"To dan Allah Ummi wai me Yah Sheykh yayiwa Gimbiya Saudatu ne? Meyasa bata sonshi?
Meyasa su Bappa Nasiru basa sonshi? Meyasa baya shiri da Mom Imaran? Waye Gimbiya
Samira amaryar Abba".

Dogon numfashi Ummi ta fesar tare da gyara zamanta ta ɗan jingina bayanta da jikin
kujera, cikin sanyi tace.
"Tambayoyin ai duka amsarsu ɗaya ne!".
Da sauri tace.
"To Ummi gaya min sai muje tambaya ta biyu?".

Fuskantar Aysha tayi da kyau kana a hankali tace.


"Kwanakin baya can munyi makami ciyar wannan hirar.
Babu wani abu da Sheykh yayiwa kowa na masarautar Joɗa, domin wannan ƙiyayyar da
suke nuna mishi ta samu asaline tun yana yaro".

Da sauri Aysha tace.


"To tun yana yaro kuma haka kawai kenan suka tsaneshi?".
Kai Ummi ta jujjuya mata tare da cewa.
"A a ƙiyayyar da dalilin zaɓin tambarine".
Cike da kaɗuwa Aysha tace.
"Menene zaɓin tambarin?".
Cikin yin ƙasa da murya Ummi tace.
"Bisa al'adar masarautun gargajiya na Hausa Fulani, dole har kwanan gobe suna da
al'adu ko wacce masarauta da al'adarta, sai dai mafiya yawan masarautun al'adar
tambarin ɗaya ce.
In kinji ance tambari wani kayan kiɗane da babu shi a ko ina sai gijen manyan
masarautu. A bisa al'adar masarautar Joɗa bawai sarkine ke ko mutanen gari kance
wane ne zai gaji sarauta ko wanene zaiyi mikinba. Duk ranar bikin salla ana fito da
kakaki da al'gaita mabusar masarauta da kuma tambari a ajiye a tsakiyar faɗa, gaban
sarki. Kana duk ƴaƴan sarki da jikokinsa da makusantasa maza, zasu hallara a fada,
inda kowa zaije gaban sarki ya gaishesa, to muddin akwai nasibin gadar sarauta, a
jikin mutun kana isa gaban sarki, kakaki da al'gaita nan zasu fara bisa kansu da
kansu.
In kuma kaine zaka gaji mulki daga hannun shi wannan sarkin na wannan lokaci to
tambarin masarautar zaiyi ta kaɗa kanshi da kashi,. Duk sanda ka isa kusa dashi, in
ka wuce zai bari in ka dawo zaici gaba da yi.
Wannan al'adace tun ta zamanin jahiliya, kuma har yanzu wasu masarautun sunayi, to
Amman masarautar Joɗa tun a kan Sheykh aka bar wannan al'adar tun yanada shekara
uku a duniya, da akaje fada gaisuwar salla da yazo gaban Lamiɗo sai tambari yayi
ta kaɗa kanshi kana kakaki da al'gaita sukayi ta busa kansu.
Tofa wannan shine musabbabin ƙiyayyar da yake fuskanta har ya shafi mahaifiyarshi
mahaifinshi yayanshi da ƙannenshi, sabida duk mutanen masarauta sun gani a gabansu
abin ya faru".
Ɗan tsagaitawa tayi kana a hankali tace.
"Kinji amsar tambayoyinka duka".
Da sauri Ummi ta kalli Aysha jin ta jefo mata tammayar.
"Ummi Waye Mamansu Yah Sheykh ina Mamansu Yah Sheykh meya sameta".
Jikin sauri Ummi ta miƙe tare da cewa.
"Hajia Mama ce".
Da sauri Aysha tace.
"Kiyi haƙuri Ummi ki gaya min gsky".
Juyawa Ummi tayi ta nufi falonsu tare da cewa.
"Je ki tambayi mijinki shi yafi cancanta ki tambaya bani ba".
Tana faɗin haka ta wuce ɗakinta.

Jiki a mace Aysha ta miƙa ta nufi ɗakinta cikin tsananin gaskata tunaninta na ba
Hajia Mamace mahaifiyarsu Yah Sheykh ba.

Kai tsaye Bathroom ta shige,


Brosh tayi sannan tayi wonka da ruwan ɗumi sosai, kana tayi al'wala.

Tana fitowa ta shafa mai tare da shefe jikinta da humranta mai ɗan karen sanyi da
daɗin shaƙa.

Wata tattausar rigar bacci wacce iya karta cinya ta saka tare da pant ɗinta da
hularta, rigar pink guava color cr mak taushi.

A hankali tayi hamma tare da salati, ba tare daya kashe wutan ɗakinba ta juya ta
hau kan gadonta ta kwanta ta bawa kofar shigowa tasa hannunta zata jawo blanket
kenan taji wayarta na ringing da sauri tasa hannu ta ɗauka ganin Rafi'a ce, haka
yasa bata rufe jikin nataba.
Murmushi Rafi'a tayi tare da cewa.
"Ina son kiranki Ina jin tsoro kada oga yana kusa".
Ido ta ɗan lumshe tare da cewa.
"To baya kusa, muyi hirarmu".
Cikin shaƙuwarsu Rafi'a tace.
"A a kai ba wata hira zamuyi ba, zan dai gaya miki cewa, gwamnatin tarayya ta nemi
malaman jami'o'i da su zauna wata ƙil zasu sasanta mu koma makaranta".
Cikin jin daɗi tace.
"Kai Alhamdulillah Allah yasa a sasanta nima gobe zan kira Umaymah in gaya mata".

Cikin sauri Rafi'a tace.


"Allah ya kaimu, Ni saida safe tashi ki tafi wurin mijinki".
Da sauri tace.
"Ke da Allah baya nanne tsaya muyi hirarmu".
Cikin wasa Rafi'a tace.
"To da sauƙi tsoro nake kar in shiga lokacin sa ai".
Dariya tayi kana sukaci gaba da hira.

Shi kuwa Yah Sheykh ya kasa zaune ya kasa tsaye, yanzu karo na biyu kenan ya shiga
Bathroom ya watsa ruwan sanyi.
Sabida a zatonshi ko har yanzu suna falo da Ummi sabida ya leƙa ɗazu ya gansu duk
da baijin me suke cewaba.

Yana watsa ruwan ya fito jikinsa ya ɗan tsane kana ya shafa OudKareem dake cikin
saman dreesing mirror'n.
Wasu riga da wondo masu taushi red color and white
yasa wondon iya guiwa ne rigar kuma mai guntun hannune sai dai tana da hula rigar.
sa hular yayi a kanshi, kana ya feffesa turaren.

A hankali ya ya kuma fitowa ganin sun hada ido da Ummi wacce lokacin ne ta miƙa
zata tafi.
da sauri ya ɗan wayance ya koma falo yana jin kasala, da sha'awa, zama ya yi kan
kujera, ya jingina da ita tare da lumshe ido, hancinsa na zuko masa ƙamshin ƙasa
mai daɗi, kunnensa na jiyo sautin kukan tsuntsaye mai daɗi, yanayin ya ƙara sakar
masa da jiki kasala mai ƙarfi ta rufeshi wannen yasa bai sake leƙawaba, har suka
watse, har yaje tai wonka.

Ido a lumsh miƙe da sauri.


Ƙarfe ɗaya na dare dai-dai agogon wayarshi ta nuna mishi.
Hannunshi na hagu yasa ya damƙi kan Jabeer ɗin sa daketa harbawa, da miƙewa tsaye.
"Hehyyyyyy". Ya fidda wani wani dogon sauti tare da komawa zaune yana taune lips
ɗinsa ido ya zubawa Jabeer ɗin nasa data miƙe tayi sama ba alamun sassauci.
Don izuwa yanzu ya fara jin mararsa ta yi nauyi, cikin tafiya da sassarfa, ya fito
falon wani dogon ajiyan zuciya ya sauƙe ganin basa nan kuma ko ina shiru alamun
sunayi bacci.
Da sauri yaje ya rufe kofar babban falon tare da addu'a, kana ya kashe duk kayan
wutan falon, ya wuce falon Aysha.
A hankali yake taku wai sabida kada Ummi ta jishi.
Saɗab-saɗab yake ɗaya ƙafafushi.
Har ya isa kofar bedroom ɗin Aysha, hannunshi yasa a hankali ya murɗa handil ɗin,
ajiyan zuciya ya kuma sauƙewa jin ɗakin a buɗe ne.
Ga kuma wani masifeffen ƙamshi daya shaƙa.
Ƙamshin turaren da take amfani da shi idan zata kwanta, ƙamshin ya kara hautsuna
masa tunani.
Can ya hangota bisa gadon, tana riƙe da waya ta bawa kofar shigowa baya,
sai dariya takeyi, sam bataji motsin buɗe ƙofar ba bare shigowarsa.

Cibiyoyin ta ya zubawa ido sabida a bayyane suke a fili.


Dogon numfashi yana tare da ƙarasawa kusa da ita a hankali, ya hau bisa gadon
tare dasa hannun sa ya rug......

By
*GARKUWAR FULANI*
3/23/21, 5:06 PM - ": Akwai kayyakin gyara masu kyau na amare da uwar gidaye, harma
da kayan ƙamshi. Idan kina buƙata kiyi min mgn ta WhatsApp 09097853276, akwai haɗin
uwar gidaye da amare, akwai sabulai na gyaran jiki. Kana akwai kayyakin daɗi kan
daɗi. Set ɗinsu hawa-hawa ne akwai na manya akwai na saffa-saffa akwai ƙananan
robobi masu sauƙin kuɗi. Ina bada sari ko sayan ɗaɗɗaya. Kimin text ta inbox ko
kimin mgna ta whatsApp yafi akan ki kirani dan da wuya in amsa kiran amman in
kinmin text ɗin zamufi fahimtar juna.🤝🏻😘

Godiya ta musamman gareku Mommy Niger Mamana ta kaina, da Rafi'a ƙawar Shatu Yah
Sheykh ɗina, ngd Matuƙa da taimakon ku Allah ya bar zumunci da ƙauna. Mom Sayyid da
Rafi'a Ngd da fama da kurame Allah bar zumunci da ƙauna Ngd Ngd Ngd matuƙa.

Jamila mainasara ina godiya da mutuntaka, Allah bar zumunci ina sane da soyayyarki
gareni.

Mutanen GARKUWA fan's 1 and 2 ina al'fahari daku. Kune mutanen da dukkan iya
gskyarku ku gamsu da rubutuna wanda ko ɗigo ɗaya na littafina bakwa jira ku gani
kuke saya da dukkan yaƙinin zaiyi muku daɗi, kuma Alhamdulillah kuna samun fiye da
zatonku inba soyayya ba ace tun kafin in fara posting kun gamsu har in cika group 2
har a tafi na biyu Ina roƙon Allah ya bani aron rai da lfy da damar ƙarara littafin
lfy ba tare da na tsallake muku koda rana ɗaya ba.
GAREKU Special Group SPG 1. Kuma kunada cikekkiyar yaƙini kaina, kuma
2, 3, 4, 5 ban manceku ba fatan al'khairi da addu'a Allah yasa ku rage zaƙuwa😂😂😂🤪
masu hana kansu bacci dan jiran posting yaseen ni babu ruwana🤝🏻🥰😘

Ya ruggume ta a hankali. Wani irin juyowa tayi cikin tsaro da zazzaro, ta


buɗe baki da ƙarfi tare da cewa.
"Innalillahi wa innailaihi rajiun".
Ta ƙarashe addu'ar da ƙarfi tare da kyarma tana kuma juyowa.
Da sauri yasa tafin hannunshi na dama ya kife bakinta, cikin tsoron kada ta
kunyatashi ya ɗan ronƙofo kanta tare da cewa.
"Ahhhhhhh dan Allah kiyi shiru ki nitsu nine".
Wuƙi-wuƙi tayi da idanunta sai jujjuya kwayar idanun takeyi tare da sauƙe dogon
numfashi.
sai kuma tayi shiru tana kallon Kekkyawar fuskarta da matso da ita kusa da tata
fuskar.
A hankali ta lumshe idonta jin ya cusa kanshi tsakankanin wuyanta da kafaɗarta,
hancinshi ya manna bisa fatar wuyanta.
Idonshi ya lumshe tare da shaƙan daddaɗan ƙamshi jikinta.
a hankali tasa hannunta ta jawo wayarta dake kan pillow'nta, wanda take jiyo muryar
Rafi'a nacewa.
"Hello! Hello Shatu lfy kuwa meke faru?".
sabida ita Rafi'a bataji mgnar Sheykh ba sabida a hankali yayi mgnar.
Cikin sanyi ta ɗan maƙe kafaɗarta jin yasa harshensa yana lasar kunnenta.
cikin daburtacciyar murya tacewa Rafi'a.
"Uhmm ah u uhnn ba... ba komai fa, ina jinki".
Ta ƙarashe mgnar tana gyara konciyarta.

Shi kuwa Sheykh cikin wani irin baƙon yanayi da baƙon murya yace.
"Hirar me kikeyi da tsakiyar dare, ke da waye?".
Cikin sanyi tace.
"Rafi'a ce".
Bai ce komai ba, sai hannunshi yasa, ya jawo wayar katse kiran yayi kana ya cilla
wayar kan bed side drower.

Ronƙofowa kanta yayi sosai.


ya zama bayanta na manne da kirjinsa, a hankali ya cusa hannunshi cikin rigarta.
hancinshi ya ɗan goga a haɓarta.
Kana ya saita bakinshi cikin kunnenta a hankali ya fesa mata sassayar iskan
bakinshi.

Yar-yar haka taji duk tsikar jikinta na mimmiƙewa.


Wata fitinenneyar kasala ta rufeta.
Lumshe idanunta tayi a hankali.
sabida wani irin sanyin da taji tafin hannunshi dake kan fatar cikinta.

A hankali yake shafa cikinta, tare da zira yatsarshi cikin hudar cibijiyarta, murya
can ƙasa cikin maƙoshj yace.
"Aieeeeesh". Yada yaja sunan da yadda taji yayi ƙasa da tafin hannunshi yana cusa
hannun cikin pant ɗinta yasata yin wani narkekken numfashi tare da cewa.
"Uhhhhhhhmmmm".
ƙafarshi ya ɗaura kan nata sawun kana murya a narke yace.
"Ya ciwonki?".
Jikinta na tsuma jin ya cusa hannunsa kan mararta, yana shafawa a hankali yasa
cikin tsoro tace.
"Yana nan bai worke ba". Tayi mgnar a nufinta zai bar abinda yakeyi.
Gaa mamakin ta sai taji yana cewa.
"Ohhhh sorry bari yanzu in duba miki shi in sa miki mgni kinji ko?".
Ya ƙarashi mgnar ya juyota rigingine. Kana yasa hannunshi ya fara murza pant ɗinta
ƙasa.

Da sauri ta riƙo hannunshi tare da yarfa hannun ta ɗaya cikin tsoro tace.
"A a ka bari zai worke da kanshi".
Jin yadda jikinta ke karkarwar ne yasashi zaro hannunshi.
Mayatattun idanunshi dake tsume da fitinenneyar sha'awar ya watsa mata cikin nata,
wanda su kuma tsoro ya baiyana cikinsu.
Harshensa ya ɗan zaro kana a hankali ya sunkuyo kanta, tattausan lips ɗinta ta lasa
tare da cusa hannunshi cikin rigarta yayi sama dasu.
Da sauri tasa hannu ta riƙe damatsan hannunsa tare dayin zillo ta banƙaro ƙirjin ta
sama, jin yadda ya cabko Caɓɓullenta, yayi musu wani irin gigitaccen kamo, tare da
furta wani sauti mai haɗe da kiran sunanta.
"Shhhhhhhhhhhh Aissssssssh". Cikin wani irin kasala daya sakar mata sabida kiran
sunanta da yayi a haka cikin kunnenta yasata kiranshi a raunace.
"Yahhhh Sheykhhhh". Bakinshi ya manna kan nata, madadin ya amsa mata.
wani irin masifeffen kamu yayi harshenta, wanda saida tayi zillo tasa hannunta duka
biyu ta ruggumeshi gam-gam a jikinta.
Allah ya sani Yah Sheykh ya iya Kiss da kiss daya yake iya gigitata.
Shi kuwa Sheykh wani irin tsotson tom-tom ya fara yi mata.
Yayinda gaba ɗaya jikinshi ke tsuma, abin ya haɗun masa biyu. Ga masifeffen
feelings da yakeji, ga azabebben zazzaɓin da ya rufeshi. Kana ga shauƙin jin wani
irin sahirtaccen rugguma da Aish tayi mishi wanda saida yaji Jabeer ɗinsa ta miƙe
tayi sama.

Cikin rawan jikin ya zaro harshensa, kana ya juyota rigingine.


Jiki na rawa, yasa hannunshi ya kwance igiyoyin dake sarƙafe gaban rigar baccin
nata.
Ido ta zuba mishi ganin yadda jikinshi ke rawa.
ta kasa koda motsi sabida ya gama kashe mata jiki.
Jiki na rawa ya zare rigar ya cillata gefe.
a hankali tayi wani irin miƙa mai cike da ma'anoni.
Lokacin da taji ya manna bakinshi kan breast ɗinta, kana hannunshi ɗaya kuma ya ci
gaba da murza pant ɗin ta yana ƙasa dashi, cikin wata iriyar fitinenneyar murya
mafi rauni da ɗai-ɗai cewa tace.
"Ya! Ya... Yah. Yahh Sheykhhhh, hyyyyhhhh".

"Uhhhhhhggmmmmmm". Haka yaja mata wani dogon numfashi tare da cilla pant ɗinta
gefe.

Ita kuwa Aysha yatsunta ta cusa cikin sumar kanshi tare da rumtse idanunta jin
yadda yake lailaye mata nimple ɗinta da harshensa.

Kar-kar hakan jikinsa ke rawa, cikin kiɗima ya janye kansa daga gareta.
Jiki na rawa ya zare rigarshi ya cillata can ƙasa lungun gado.
tallabota yayi jikinshi gaba ɗaya.
Gyara mata konciyarta yayi bisa tsakiyar gadon.da sauri ya ɗan ware sawunta.
Tsakiyar sawunta ya zauna, tare da rinƙofowa, har zuwa kan cikinta harshensa ya
zira cikin hudar cibijiyarta ya rinƙa yi mata wani irin masifeffen abun da yasata,
cilla wani ɗan nakashesshen sauti mai haɗe da fitan numfashin kiɗima.

Hannunshi kuma duka biyu suna bisa ƙirjinta.


wani irin shafawa yakeyiwa breast ɗinta tare da leleyesu, haka yasa, ta buɗe
bakinta a hankali murya can ƙasa kamar maiyin raɗa take cewa.
"Yah Sheykhhhh, hyyyyhhhh Hamma Jabeeeeeeeeer Yah Sheykhhhh. Da sauri ya meda
kanshi duniyarta.

Wani irin zillo tayi tare sayi wani irin miƙa kana ta buɗa kekkyawan sawu ta,.
Jin ya zira harshensa cikin PP ɗinta. Kar-kar haka takejin illahirin jikinta na
karkarwa.
wani irin masifeffen kuma azabebben abu takeji mai matuƙar daɗi da gigita
ƙoƙolwarta yana game dukkan jikinta da jininta hannunta ta cusa cikin sumar kanshi
ta yamutsa suman.

Shi kuwa Sheykh hannunshi yasa bisa cikinta nan ƙasa kusa da mararta ya ɗan danne
ta famintar zillewa take ta son yin.

Da ɗan ƙarfi take fidda numfarfashin gigita.


"Auwoooo, hyyyyyyyyhhh ahhhhhhh".
Wani irin gigi tacce tsalle tayi tare da faɗawa jikinshi ta rungume shi gam a
jikinta, sabida Sheykh yana gab da haukatata.

Shi kuwa jin yadda ta abka jikinshi ne yasashi tashi zaune jiki na rawa.
hannunshi yasa cikin gajeren wondon shi, Jabeer ɗinsa da ke barazar tsinkewa ya
kamo da ƙarfi, ya fito dashi ya cusa mata cikin tafin hannunta.
Kar-kar haka duk suka fara karkarwa.
Gaba ɗaya da jikinta rawa yakeyi baza iya mishi komaiba.

Ita kuwa Aysha jin Jabeer ɗinsa a tafin hannunta yasa kuma gigice.
jikinta ta fara janye wa,.
tana jujjuya mishi kai.
da sauri ya riƙota,
ware sawunshi yayi ya ajiyeta tsakiyarshi.

sai kuma yasa hannunshi ya tureta ta faɗa ta baya ta konta.


a hankali cikin rawan murya kamar mai kuka yake cewa.
"Uhhhhhshhhhhh Aishhhhhhhh".
Cikin yarfa hannu tace.
"Hamma Jabeer kayi haƙuri ban workeba, ciwon bai workeba."
Hannunshi yasa ya shafo pp ɗinta da yaga tana tsiyaya.
a hankali ya hauro kanta, cikin rawan jiki ya kusanto Jabeer ɗin sa, da Shatunta.
Da azaban ƙarfi ta rumtse idanunta tare da buɗa baki tace.
"Washhhhh haahhyyyy Washhhhh Allah na, Yah Sheykhhhh zafi".
Dai lokacin kuma taji ya kuma ziyartar jikinshi gareta.
Da karfi ta yarfa hannunta tare da sakin kara ta buɗa sawunta wai ko zataji
sassaucin zafin karɓar bakwancinsa a karo na biyu murya na rawa tace.
"Wayyo Allah Wayyo Ummey na. Yah Sheykh zafi.zafi.zafi.zafi zafifa".

Cikin gurnani da kasa control ɗin kansa da muryarsa yace.


"Wowwwhhhhh Washhhhh Shyyyyyyyyyah Aishhhhhhhh".

Dai-dai lokacin kuma Ummi ta tashi daga bacci ɗan fitsari daya matsa mata a hankali
ta miƙe zaune.

Can ɗakin Shatu kuwa, cikin rauni da zafin da take ɗan ji take jujjuya kanta tare
data tafin hannunta ta damƙi damatsan hannunsa, tana mai jujjuya kai take kuka mai
cike da raki da shogwaɓa take cewa.
"Yah Sheykh zafeeeh zan mutu."
Can sama yaji kalmar ta ta karshe, wacce ta daki kahon zuciyashi cikin rawan murya
taji yana cewa.
"No! Aishhh bazaki mutuba, kunti ba'adu jasadi Yah Aish".
Kai take ta jujjuyawa hawaye raki na tsiyaya babu gaggauta wa,. Murya a shogobe ta
kuma cewa.
"Yah Sheykh zafi na gaji, Wayyo! wayyo! wayyo! Zafee".
wani irin kwaƙuma yayi mata wanda yasata, yin ihu mai ɗan ƙarfi.
"Wayyoooo ooo Ummeey na zai yagani".
Bafaya jinta zuwa yanzu sabida ya tafi duniyar da Hamma saif yaje kuramtarsa ta
worke da gurguntakarsa, (NAKASA BA KASAWA BACE) yaje duniyar data faransa Hamma
Haydar zama Balarabe,( BANDIRAWO) yaje duniyar datasa Hamma Yusuf yace in yayi
shiru baiyi ihuba daɗi zai ƙumemeshi a ciki ya kasheshi (HUKUNCIN ALLAH).
Wani irin gurnani da surutai yakeyi tamkar ba Sheykh mai libga-libgan al'kyabbas
ba.
wani irin masifeffen ƙara tasa lokacin da taji yana wani irin zabura da kamar doki.
gaba ɗaya ya jikkatata.
Kuka ta farayi sosai tanayi tana yarfa hannu tare da ture ƙirjinsa.
Ƙankameta yayi tare da manneta a jikinsa da karfin masifa sabida wani irin
azabebben masifeffen daɗi da yakeji yana gab da sumar dashi in yaci gaba da rufe
bakinsa cikin rawan murya da karkarwa ya fara cewa.
"Subahanallahi! Alhamdulillah la'haulawala ƙuwta illabillah aliyul axeem,
Jazakallahu khairan Yah A'ish kuntil lagamee Yah Aishhhhhhhh laisa li misluki
abadan Dazakallahu ilman wa fikhran wa yatta ƙi Allahu jami'an".

Ummi kuwa cike da tsoro ta miƙe tsaye jiyo kamar muryar Aysha tana kuka da surutai.
jiki na rawa ta lalubo kallabinta kana ta sauƙo kan gadon.

Shi kuwa Sheykh gaba ɗaya ya gigice sai larabci yake bugawa, da tasbihai tamkar a
bakin masallaci yake.

Ita kuwa Shatu sosai take zuba taɓara da raki da zallar shigoɓa da kukan zafin da
takeji.

Cikin wani irin gamsuwa mai cike da jin daɗi ya mirgina gefenta ya kwanta lokacin
da ya gama zazzage mata yayyafin shi.
Jawota yayi jikinshi ya ruggumeta tsam cikin meda numfashi yasa hannunshi yana
shafa kanta zuwa bayanta tare da cewa.
"Afwan Yah A'ish, kiyi haƙuri dena kuka kinji ko, boɗɗon Ummeyna na barki haka".
Cikin shogoba ta fara tumurmushe da bubbuga kafa still har yanzu kuka takeyi dan
gsky taji azaba, kuma har yanzu ji takeyi kamar Jabeeeeeeeeer ɗinsa na cikin
jikinta, sabida wani zogi da raɗaɗi da wurin keyi mata cikin kuka da raki da ɗan
daga murya tace.
"Hiyyhhh Wayyo Ummey na, zafi zai yagani Ummey".
Wani irin yalwataccen murmushi mai cike da zallar jin daɗi yayi tare da cewa.
"Kiyi haƙuri na tuba, kada ki haɗani da Ummeynki bazan yagaki ba, kinji ko boɗɗon
Ummey."
Cikin ɗaga murya da ɗan bubbugeshi tace.
"Wlh sai na faɗa wa Ummey na kamin mugunta Wayyo Ummey na".
Dai dai lokacin kuma Ummi ta fito daga ɗakinta da sauri ta nufo bakin ƙofar ɗakin
Shatu.

Shi kuwa Sheykh cikin tsoron kada ta jawo hankalin Ummi garesu, ya ɗan saketa tare
da jawo gajeren wondoshi ya fara zirawa yana cewa.
"Dan Allah kada ki tara min jama'ar masarautar Joɗa, kinga haka kikayi last time
ma, Ummi tajimu kafinma inje masallaci ta kira Gimbiya Aminatu ta gaya mata, ita
kuwa ta gayawa tsoffin sa'idon nan tun a masallaci suke tamin kallon tuhuma kamar
ba matata na raɓaba".

Manna kanta tayi da pillow'n tare da zuba mishi ido kana da ƙarfi cikin salon
tsokana da raki tace.
"Sai na gaya Ummi".
Tayi mgnar cikin son ganin ya zaiyi.
Ai kuwa cikin tsananin zaro ido ya kalleta sai kuma ya juya da sauri ya nufi ƙofar
fita yana cewa.
"Ni na tafi bari in bar miki ɗakinki tunda kunya tani kike sonyi".
Ya ƙarashe mgnar yana fita.
Ita kuwa Aysha haka nan taji murmushi ya tsubce mata.

Shi kuwa Sheykh da sauri ya fita,


kanshi ya sunkuye yana gyara zaman Jabeer ɗin sa cikin wondon.

Yazo tsakiyar falon kenan, Ummi ma ta iso.


cikin wani irin azabebben kunya mai tsanani ya juya da tsananin sauri ya fuskanci
ɗakin Aysha, gaba ɗaya jikinshi karkarwa yake dan wata iriyar fitinenneyar kunyar
data rufeshi.

Itama Ummi cikin wani azabebben sauri ta juya a saba'in ta nufi komawa ɗakinta.

Shi kuwa Sheykh gani yake baya sauri hakanne yasa ya haɗa da sassarfa.
Yana shiga ya maida ƙofar gib ya rufe.
Da sauri Aysha ta ɗago kanta ta kallishi, da sauri tace.
"Lfy?". Ganin yadda jikinsa ke kerma.
Bakin gadon yazo ya zauna, hannunshi yasa duka biyu ya dafe kanshi cikin muryar
gsky da gsky cike da kunya yace.
"Aishhhhhhhh da wanne idon zan kalli Ummi Aish kinsa ta ganni dagani sai gajeren
wondon, a suffar da ke kaɗaice kika dace da ki ganni da ita duk duniya.
Aish kin jawo ta fito da wannan rakin naki da kukan banza".
Sai kuma ya juyo gareta jin tana mgn cikin shogwaɓa.
cikin sanyi tace.
"To ai zafi naji, shiyasa nayi ihu".
Cikin takaici yace.
"A haka zamu tabbata kenan? Duk sanda zan kusanceki sai kinyi tamin ihu kina tara
min jama'ar gari".
Bakinta ta ɗan tura kana ta koma ta kwanta.

Shi kuwa Sheykh miƙewa yayi ya shiga Bathroom ɗinta.

Ummi kuwa ai fitsarin da batayi ba kenan, sabida wata iriyar fitinenneyar kunyar
Sheykh ɗin data rufeta.
Dugungunewa tayi cikin borgon ta, tana tunanin tsawon shekaru ashirin da biyar
kenan rabonta data ganshi da gajeren wondon.
Oh ni Zainabu meya kaini fita, gidan mata da miji gashi naje nasa yaro jin kunya,
da matarsa, ashe shiyasa yaketa zirga-zirga da kora su Jalal oh Jabeer ka yafe mana
mun shiga lokacin ka".
Haka tai ta surutu har baccin ya kuma kwasheta.

Shi kuwa Sheykh yana shiga yayi wonka, towel ɗin ta da ya gani a ciki ya ɗaura.
kana yana fitowa ya kalleta cikin alamun tausasawa yace.
"Tashi kije kiyi wonka na haɗa miki ruwan ɗumi".
Cikin sanyi tace.
"To ka tafi tukun".
Kanshi ya gyaɗa kana ya fita,
da sassarfa ya koma Side ɗinsa.

Ita kuwa Aysha a hankali ta miƙe ta shiga bedroom ruwan ɗumi daya haɗa mata ta
shiga ta zauna.
Kana tayi wonka sannan ta fito, riga kawai ta saka ta koma ta kwanta tanata
numfashin gajiya a take tayi bacci.

Shi kuwa Sheykh ganin karfe huɗu yayine yasashi.


Fara nafilarshi.
Cameroon Yahunde.
Washe gari da safe. Ba'ana ne zaune gaban bokanshi, cikin tsareshi da ido cike da
takaici yace.
"Yau kwana biyar kenan in binka ka bincika min lamarin Shatu na, sai kai tamin
hanya-hanya. Shekaran jiyan can kace min haske yayi yawa baka ganin komai, jiya
nace ka duba kaƙi dubawa me kake nufi da nine wai?".
Cikin tsanani tsoro da shakku bokan ya kalli Ba'ana cikin sanyi da tsoro yace.
"Batun gsky bazan ɓoye maka komaiba tunda ka matsa ka sani.
Sai dai in kayi al'ƙawarin bazaka cutar da niba".
Cikin faɗa Ba'ana yace.
"Kai ubanane ko uwata ko Shatu ce kai da zanyi maka alƙawarin bazan cutar da
kaiba,. Ko ka gaya min ko in nuna maka ainihin waye ni.
Dan ubanka dubo min Mata ko inci uwarka".

Cikin rawan jiki da sadaukar da rayuwarsa dan yasan ko ya yayi Ba'ana zai kasheshi
cikin rawan murya yace.
"Koda zaka kasheni zan gaya maka gsky, ko kaso ko ka ƙi, gskya ta binne ƙarya,
haske ya kori duhu.
mutumin can mijin Shatu shine gsky kaine karya shine haske kaine duhu.
Zan gaya maka gsky ko Allah zaisa ka yarda da wuri kada kayi makararran yarda irin
nawa.
Babu wani makami sama da addu'a, kuma babu wani addini na gsky sama da musulunci,
addini mai cike da ni'imomin duniya da lahira, Sheykh yafi ƙarfin ka domin shi
Allah da manzasa ya riƙe, bazaka taba iya cutar dashi da komaiba a duniya har sai
dai in dama Allah yan ƙaddara zai cutu.
Domin duk sihirina da mukayi kan cewa in ya kusanci Shatu yaji zafin dafin cizon
kunamai, toshi wannan abun shegen daɗi yaji. Yakusance tun kwana huɗu baya, kuma
daren jiyama kwana yayi tare da ita ya kusanceta yayi jima'i da ita babu abin daya
sameshi saima lfy da girma da Jabeer ɗinsa ta ƙara dan ta samu gamsuwa da Shat.."
Bai ƙarasa zancenba ya kurma wani irin gigitaccen ihu mai azaɓan ƙarfin amo, sabida
wani irin zabura da Ba'ana yayi ya caka mishi ƙahon rago a dai-dai kan ƙahon
zuciyarshi.
Nan ya faɗi kwance jini na zuba cikin rawan murya na magagin fitar rai yace.
"Baka da nasara, kada kaje Nigeria in ka koma ka kai kankane, babu abinda zaka iya
yiwa wanda yake riƙe da addinin Musulunci da gsky da al'ƙur'ani littafin Allah."
Yana faɗin haka ya rai yayi halinsa.

Shi kuwa Ba'ana cikin wani irin masifeffen tashin hankali da kiɗima ya kurma wani
ƙaƙƙarfan ihu tare da kiran Shatu da karfin kana yace.
"Mata ganinan dawowa duk da nasan da wuya in iya shiga masarautar Joɗa, amman dole
zan faɗaɗa bincike na, zan zama dodon tsafin kaina zanzo na saceki, dole sai na
aureki na kusanceki naji daɗin ni'imomin jikinki na baki ciki kin haifu dani, bazan
yi renon banzaba ko nononki ban taɓa taɓawa ba, wani can yazo ya cinye min
budurcinki dole zai ɗanɗani azaba mai girma, sai na sake yi mishi ka ciya dan kan
uwarsa".

Tulun tsafin ya jawo gabansa yafara aikin da kansa.

A can gefensu Bappa kuwa.

Ummey ce zaune Junainah na gefenta amaryar Bappa nayi mata kitso, cikin sauƙe
ajiyan zuciya Ummey ta kalli Bappa dake gefensu yana al'walan yin walaha cikin
sanyi tace.
"Bappan Shatu yaushe zamu koma Rugar Bani? Ina kewan Shatu, ina yawan mafarki da
ita, ina son inje inda take".
Murmushi Bappa yayi kana ya kalli Junainah dake cewa.
"Bappa ai ni dai Addana tace dan Allah Yah Al'amin ya kai mata ni, ina ka yarda?".
Cikin sanyi ya gyaɗa mata kai kana ya juyo ya kalli Ummey cikin tausayawa yace.
"In sha Allah zamu koma Rugar Bani, amman da sauran lokacin komawarmu".
A hankali Ummi tace.
"Zai kai kamar yaushe?".
Cikin sanyi yace.
"In sha Allah zuwa wani ɗan lokacin".
Kai Ummey ta jinjina dan ta fahimci ba rana kenan.

A can Masararutar Joɗa kuwa, wunin ranar Sheykh wasan buya yakeyi da Ummi sabida
masifar kunyarta da yakejin.

Yau kwana biyu kenan da faruwar abin kuma, jikin Shatu yayi sumul yanzu bata jin
ciwon komai.

Ummi kuwa wani tsumi na musamman ta haɗa mata na masarautar Joɗa tana bata safe da
yamma kofi ɗaɗɗaya, ita da kanta ta gamsu da kyan tsumin sabida ita kanta takanji
tana tsiyaya duk sanda ta tuna Yah Sheykh.

A hankali yake taku, har ya iso bakin corridor'n, kanshi ya ɗan turo, ya leƙa cikin
babban falon, da sauri ya dawo da baya, sabida hango Ummi na tsaye tana miƙa wa
Shatu wani abu a kofi.

Ido ya ɗan lumshe tare da cewa.


"Allah ya sani ina jin kunyan Ummi tayaya zan fito".
Sai kuma ya ɗan leƙo, da sauri ya sako kai ya fito sabida hango Ummi bata wurin.

A hankali ya iso tsakiyar falon.


Ido ya ɗan zubawa Shatu dake kallonshi babu ko ƙebta ido.
Yayi masifar kyau cikin shigarss, gaba ɗaya ta kasa janye idonta kanshi.
Girarshi ɗaya ya ɗaga mata tare da cewa.
"Aishhhhhhhh ya dai? Kinada matsala ne?".
Cike da mamaki tayi ƙasa da kanta tare da sake gajeren murmushi. Cikin sanyi tace.
"Ina kwana".
Bakinshi ya ɗan taɓe tare da cewa.
"Bana so riƙe gaisuwarki, tunda ban kai aje a gaisheni ba.
Na lurama guduna kikeyi ko faloncan bakya son zuwa".
Cikin yin ƙasa da murya tace.
"To ba kai bane".
Da sauri yace.
"Nine me?".
bakin ta kuma turawa tace.
"Kaine kake min".
Sai kuma tayi shiru, murmushi yayi kana ya matso kusa da ita.
gefenta ya ɗan zauna a hankali ya kamo hannunta ya manna kan wuyanshi tare da cewa.
"Aishhh." Cikin kula ta kalleshi jin jikinsa zafi jau-jau a hankali tace.
"Yah Sheykh baka da lfy ne".
Kanshi ya jinjina kana ya miƙa tsaye dan gudun kada wani ko wata yazo ya samesu a
hakan, cikin sanyi yace.
"Nima ban saniba Aish amman yau tsawon kwana bakwai kullum da zazzafan zazzaɓi
nake kwana.
Babu wanda ya sani da yake bani da gata, Umaymah na bata kusa, Mameyna bata kusa da
ko ƙuda bazata bari ya sauƙa a kainaba."
Ya ƙarashe mgnar jijiyoyin idanunshi na tsastsafo da wasu tafasassun hawaye masu
ƙuna a zuciya.
sai kuma yayi sauri ya juya ya fita.

Cikin wani irin rauni, tausayi, so, shaƙuwa, kaunarsa. ta rakasa da ido, tabbas da
Side ɗinsa ya koma da ta bishi a baya, sai dai kuma kash woje ya fita.

Da yamma suna zaune a falon Umaymah ta kira Ummi bayan sun gaisa ne tace.
"Ummin Jabeer Hajia Kubra na ba lfy tunda ta dawo auren Haroon, jiya mukayi waya da
ita tace har an Bata gado. Amman an sallamesu yau da safe.
Shine nake so dan Allah keda Juwairiyya kuje ku duba min ita da jiki. Nima kaina in
sha Allah na kusa zuwa da zaran baƙinmu sun gama komawa, zanzo da Aunty Hafsat da
Rahma".
Cikin kula Ummi tace.
"Ayyah Allah ya bata lfy. In Sha Allah kuwa zamuje mu dubota da jiki gobe".

"Amin Amin, yau dan Allah kuje ku duba min ita".


Umaymah ta faɗa cikin jin daɗi.
Sai kuma tace.
"Ya jikin ɗiyar tawa".
Juyowa Ummi tayi ta ɗan kalli Shatu dake shan tsumin data bata tace.
"Uhuhh yanzu dai anyi lfy sai kuma tsoro da raki".
Dariya sosai Umaymah tayi dan Ummi ta bata lbrin abinda ya faru wancan ranar.
Cikin yin ƙasa da murya tace.
"Shifa ɗan naki".
Miƙewa Ummi tayi ta nufi kitchen tare da yin ƙasa da murya tace.
"Uhumm kedai bari ai mun zama surkan juna wlh har yau ɗin nan ban kuma ganinshi ba.
Ni ina jin kunyarsa haka shima yana jin kunyata, itako ɗiyar taki sarkin raki ko a
jikinta".
Murmushi Umaymah tayi tare da cewa.
"To yar taki zakiwa faɗa ta kula da mijinta fa bata san irinsu ba in sunji mace
basa iya dogon haƙuri".
Dariya sukayi kana suka katse kiran.

Falon ta dawo dai-dai lokacin kuma Sara ta shigo.


Gefe ta zauna jin Ummi na cewa Jamil.
"Gobe in Allah ya kaimu zaka kaimu, gidan hajia Kubra aminiyar Umaymah mu dubota da
jiki nida Juwairiyya".
Kai ya gyaɗa alamar "To".
Da sauri Shatu ta kalli Ummi cikin zumuɗin son fita tace.
"Yauwa Ummi nima zanje".
Kai Ummi ta jinjina tare da cewa.
"Eh ki tambayi mijinki in ya barki sai muje".
Kai ta ɗan kauda tare da cewa.
"Kai dai Ummi sai na wani tambayeshi ai bazaiyi faɗaba tunda aiken Umaymah ne".
Da sauri Ummi ta jujjuya kai tare da cewa.
"A a badani za'ayi hakabs kam gsky ki dai tambaya in ya amince kinje in ya hana ki
haƙura muje Salim alim".
Kai ta jinjina tare da cewa.
"Toh zan gwada Allah yasa ya barni".
Amin Amin sukace.
Kana Ummi ta ɗan kalli Sara dake takure a gefe cikin kula tace.
"Saratu ya dai zazzaɓin ne?".
Cikin rawan sanyi ta gyaɗa kai.
Shatu ce ta kalleta cike da kulawa tace.
"Allah sarki sannu Sara kinsha mgni kuwa?".
Cikin rawan murya irin na mai fama da fitinenne masassaran cizon sauro tace.
"Naje asibitin mu na cikin masarautar Joɗa an min allurai, to kuma duk jikina rawa
yakeyi.
Shine nace bari in zo in gaya muku, bazan iya zuwa muyi girkikiba.
Amman naje na samu Huwaila zata zo ta tayaku".
Cikin tausayawa Shatu tace.
"Ba komai Sara Allah ya baki lfy je ki kwanta".
Cikin kulawa Ummi tace.
"Allah ya sauwaƙa ko kada kice zakizo gobema Huwailan zata ke zuwa tana tayamu sai
kinji sauki sosai."
To tace kana ta miƙa ta tafi.

Huwaila ɗayace daga cikin hadiman Sashin Aunty Juwairiyya wacce asalinta hadimar
Hajia Mama ce.
Kuma har gobe a sashin Hajia Mama take kwana.
Ita da gidan Aunty Juwairiyya sai in zatayi girki tana gamawa take tafiya.
Sai Indo ita kuma a sashin Aunty Juwairiyya take, kuma asalinta daga masarautarsu
Sitti aka kawota da ita.

Huwaila itace idon Hajia Mama a sashin Yan Jafar, shiyasa duk motsinsu ta sani
sabida itace yar rahoto ko lokacin ciwon Shatu taji Aunty Juwairiyya na Umaymah a
wayene daga nan taje tana fesawa Hajia Mama, dai-dai lokacin kuma yar rahoton gefen
Gimbiya Saudatu na jinsu shiyasa mgnar ta isa ga Gimbiya Saudatu.

Su kuwa nan sukaci gaba da hirarsu.

Yau Sheykh bai dawo da wuriba sai ƙarfe goma na dare ya dawo.
Ba kowa a babban falon haka yasa ya rufe ƙofar.
Kana ya wuce Side ɗinsa jiki na karkarwa sabida masifeffen zazzaɓin daya zame mishi
abokin rayuwa in dare yayi tun randa ya kusanci Shatu na forko yau kusan mako biyu
kenan.
Sosai zazzaɓin ya shiga jikinsa sabida har ya ɗan faɗa.

Jiki na rawa ya ɗan rage kayan jikinshi,


a daddafe yayi al'wala kana yazo ya kwanta.

Haka ya kwana da masifeffen zazzaɓin ya dai sa a ransa gobe zaije yabinciki


lfyarsa.

Washe gari da safe.


Bayan sun gama aiki.

Ummi ta kalli Huwaila cikin kula kamar yadda ta saba da Sara tace.
"Yauwa ga naki tafi dashi kije ki huta sai anjima kizo muyi na dare dan zamu fita
anguwa yau ɗin".
Cikin wani irin kallon ƙasa-ƙasa ta kalli Ummi tare da cewa.
"To sai kun dawo".
Tana faɗin haka ta fita.

Tana fita ba jimawa su Jalal suka shigo.

Dinning area suka wuce kai tsaye.


Dai-dai lokacin Shatu ma ta fito cikin shigar doguwar riga mai masifar kyau da
taushi sai ƙamshi take bazawa.

Gefen Ummi ta zauna kana ta kalli Jalal dake cewa.


"Adda Shatu Hibba ta kiranki bakya ɗagawa".
Kai ta ɗan juyo ta kalleshi tare da cewa.
"Fushi nayi da ita ai".
Murmushi sukayi baki ɗayansu.
Ita kuwa Shatu ido ta zubawa kular soyayyan Arish ɗin da Ummi ta buɗe.
da sauri ta rufe idonta cikin sanyi tace.
"Ummi wannanfa waya kawo mana shi?".
Jamil ne ya amshi zancen da cewa.
"Wa kuma zai kawo mana tunda duk wanda ya kawo korarsa da abinsa kikeyi".
Cike da mamaki da tsoro ta kalli Ummi tare da cewa.
"Ummi waya kawo mana wannan?".
Dafe kai Ummi tayi tare da cewa.
"Babu wanda ya kawo mana shi Shatu.
A nan mukayi girkin nida Huwaila".
Shiru Shatu tayi tare da jan dogon numfashi kana tace.
"Ohooooooh Allah sarki ba laifi Ummi rufe kular".
Cike da mamiki suka haɗa baki wurin cewa "Meyasa?".
Miƙewa tsaye tayi tare da tattara kulolin duk tayi cikin kitchen dasu tana mgnar
zuciya.
"Yah ilahi ya mujibadda'awati meyasa? Me mukayiwa Aunty Juwairiyya?".
Ajiye abincin tayi gefe.
A take ta fara kiciniyar yi musu wani girkin.

Su kuwa a Dinning area da ido suka rakata.


A hankali Ummi ta biyo bayanta.
Ganin tana jajjaga kayan miya ne, yasa Ummi matsowa kusa da ita kana tace.
"Shatu meyasa zargina kikeyi ne nima ɗin?".
Cikin sauri tace.
"A a Ummi har abadan bazan zargeki ba.
Amman naga abinda nake gani a abincin Hajia Mama da Aunty Juwairiyya ko na wasu
gidajen in an kawo mana.
Ummi akwai mgni a ciki.
Ban zargekiba Amman zargina ya ƙara ƙarfi kan Aunty Juwairiyya duk da kareta da
wonketa da kikeyi da nunamin ita yar uwarsuce.
Tunda kinga dai yar aikinta ce tazo ta tayaki aiki mukaga abin nan"
Wani irin dogon nazari da tunani Ummi ta faɗa can kuma sai ta nisa tare da cewa.
"Innalillahi wa innailaihi rajiun hasbunallahiwani'imanwakil.
Shatu anya kuwa matsalar nan Juwairiyya tasan da ita, anya ba zagon ƙasa akeyi mata
ba ita kanta da mijinta da ƴaƴan taba".
Da sauri ta juyo ta kalli Ummin tare da cewa.
"To Ummi ina dai Huwaila yar aikinta ne?".
Da sauri ta gyaɗa kai tare da cewa.
"Allah sarki Juwairiyya ashe bamu saniba magautan sun samu damar tura wakilai
sashinki, sunaci gaba da rarakarmu".
Cikin sanyi Shatu tace.
"Ummi me kike nufi?".
Cikin sanyi da zubda hawaye tace.
"Juwairiyya tasha yin kuka tana rantse min da abunda zai kasheta bata san me kike
gani a abincin taba.
Tace min Ummi inrasa wanda zan cutar sai ƴan uwana.
Shatu shiyasa Juwairiyya tayi fushi ta dena zuwa sashinki.
Sai yanzu na tuno asali Huwaila hadimar Hajia Mama ce, daga baya ta bawa Juwairiyya
ita wai aiyukanta sunyi mata yawa".
Wani irin ajiyan zuciya Shatu ta sabƙe tare da cewa.
"Uhummm makashinka taburmanka, Ummi ko dai har yanzu baki yarda da wacece Hajia
Mama ba, ko baku cemin ba ita mahaifiyar Yah Sheykh ba na sani ba ita ta haifeshi
ba kuma nasan kuma kun san ita majirace, sai dai bansan dalilinku na zuba mata ido
kuka meda kanku baku saniba, wata ƙil ƙofar rago zakuyi mata."
Sai kuma ta juyo taci gaba da aikinta tare da cewa.
"Kwantar da hankalinki Ummi barni da ita ai nida aita kar tasan kar.
Jeki zauna bari in tafasa mana ko indomei".
To Ummi tace kana ta fita.

Ita kuwa Shatu cikin hanzarin ta dafa musu indomei.


Kana ta kai musu.
Tana zuzzuba musu ne ta kalli Ummi tare da cewa.
"Yah Sheykh fa wanne abinci aka kai mishi?".
Murmushi Ummi tayi tare da cewa.
"A a shi Gimbiya Aminatu ce ta aiko mishi nashi karin kumallon.
Nama kai na ajiye mishi a falonshi.

Kai ta gyaɗa cikin gamsuwa kana sukaci gaba da cin indomein.

Bayan sun gamane suka tashi.


Jamil ne ya ɗan kalli Ummi tare da cewa.
"Ummi ku shirya mu tafi gidan Hajia Kubra ko, dan da yamma inada inda zan je".
To Ummi tace kana ta miƙe ta nufi ɗakinta, shi kuwa Jamil fita yayi ya nufi Part
ɗin Yah Jafar dan ya cewa Aunty Juwairiyya ta shirya su tafi.
Jalal kuwa Part ɗin Affan ya nufa.
A can ya samu Imran Sulaiman.

Itama Shatu kai tsaye ɗakinta ta wuce.


Bathroom ta shiga dan sake yin wanka.

Shi kuwa Sheykh kasan cewar zazzaɓi na yawan addabarsa da dare.


Shiyasa bai samu isasshen bacci ba.
Kasan cewar yau asabar bazai je asibitiba dan yanada zaunanan likita dake zuwa
asabar da Lahadi.
Shiyasa tunda ya dawo Masallaci ya kwanta yayi bacci sabida zazzaɓin ana kiran
sallan asuba zai sakeshi.
So sai ƙarfe tara ya tashi daga baccin.
Jinshi garau yasashi shiga Bathroom.
Wanka ya fesa mai rai da lfya.
Kana ya fito ya murje jikinsa da OudKareem ɗinsa mai sasayyan ƙamshi.

Wata tattausar jallabiya royal blue ya sake mai ɗan karen taushi da sulɓi ya ɗaura
kan boxes ɗin dake jikinshi fara ƙal irin mai taushi nan mai botura biyu a gaba.
Jallabiyar kuma hannunta guntaye ne, farin hular taɓa kaji hadisi ya murza a
kanshi.
Turare ya ƙara fesawa kana ya ɗauki system ɗin shi ya fito falonshi.

Ganin tray'n dake kan stoll ɗin dake tsakiyar falon ne ya gane, cewa Gimbiya
Aminatu ce ta turo mishi breakfast haka yasa, yazo ya zauna bisa kujerar 2 str da
stoll ɗin ke kusa dashi.
kasan cewar stoll ɗin nada ɗan faɗi da tutu yasa, ya miƙa ƙafafunshi gefen tray'n
sabida ba yanzu zaici abincinba.

Wani ɗan aiki ya farayi a system ɗinshin.

A can ɗaƙin Aysha kuwa.


A hankali take fesa turaren a jikinta.
Tayi ɗan karen kyau cikin wata doguwar rigar Getzner mai masifae kyau,
rigar tayi cin da jikinta color Getzner Sky blue ne mai masifar kyau kana sai
kolliyar pent work pink, green, red, da yellow akayi kwalliyar tamkar zanen
ɗawisu, ƙasa duk akayishi kamar zanen ƙirjin ɗawisu saman kuma kamar irin ɗaziwisu
ya ɗaga fikafikansa nan.
Tayi ɗaurin ɗan kwalintagwanin burgewa.
Gyalenta pink color hakama takalmita,
Cover'n wayarta ta sauya tasa shima pink.

Sosai tayi kyau rigar tayi cib-cib da jikinta sai dai wuyan rigar irin mai faɗin
nanne.

A hankali ta fito, falo jin Ummi na cewa.


"Shatu to mun tafi sai mun dawo".
Da sauri ta ƙara so babban falon nasu tare da cewa.
"Ummi na gama shirifa nima gani na fito".
Cikin mamaki Ummi ta kalleta kai ta jinjina kana ta juyo ta kalli Jamil dake riƙe
da hannun Mimi kana tace.
"To kin tambayi Sheykh ɗin ne kam?".
Kai ta ɗan sunkuyar kana tace.
"Yanzu zanje in tambaya".
Kai Ummi ta jujjuya kana tace.
"Tab amman Shatu yarinta na damunki waya ce miki ana shirin zuwa Anguwa ba tare da
an tambayi mijiba, wlh zaiyi wuya ya barki".
Da sauri tace.
"Dan Allah Ummi ku jirani inje in tambayeshi in sha Allah zai barni".
Kai ta gyaɗa mata kana tace.
"To kiyi sauri, muna jiranki".
Da sauri ta juya ta nufi falon nashi.

Tun kafin ta iso ƙamshinta ya sanar masa gata nan zuwa.

Kanshi ya ɗan ɗago ya kalli ƙofar falon.


Dai-dai lokacin kuma ta shigo bakinta ɗauke da sallama.
Wani irin matse cinyoyinsa yayi da ƙarfi sabida jin yadda Sheykh ɗinsa ta harba da
masifar ƙarfi sabida ganin amininsa.
Lumshe idonshi yayi tare da motsa lips ɗinshi a hankali yace.
"Wa alaikassalam".
A hankali ta ƙara so gabanshi.
cikin sanyi ta ɗan kalleshi tare da cewa.
"Barka da safiya Yah Sheykh".
Shiru yayi bai ce mata komai ba, sai idanunshi daya buɗe ya zuba mata su.
Kai ta ɗan kwantar bisa kafaɗa cikin yin ƙaramar murya tace.
"Yah Sheykh ya jikin naka?".
Still bai amsa mataba, ganin hakane ta ɗan sunkuyo a hankali ta dafa Stoll ɗin
wanda hakan ya bawa wuyan rigarta damar buɗuwa, gaba ɗaya rabin breast nata suka
bayyana.

Wani irin matse cinyoyinsa ya kuma tare da taune lip ɗinsa na ƙasa.

Ita kuwa cikin sanyi da ƙaramar murya irin tamu na mata in muna son a amince mana
yin wani abun a hankali tace.
"Ayyah Hamma Jabeer kayi mgn mana dan Allah".
Tofa ya rigada ta gama dashi tunda tace dan Allah.
a hankali ta ɗan zamo ta durƙusa a ƙasa bisa guiwowinta.
kanta ta kwantar cikin yin ƙasa da murya tace.
"Yah Sheykh ya jikin naka?".
Dariya ma ta bashi ganin yadda take ladab sai kuma ya danne dariyar.
A hankali ya motsa lips ɗinshi yace.
"Ɗazu dai da sauƙi amman yanzu kin famo min ciwon".
Da sauri tace.
"Allah ya sauwaƙa."
Bata jira amsarshi ba ta ɗaura da cewa.
"Ayyah Yah Sheykh dama Hajja Kubra ce ba lfy shine Umaymah tace muje mu dabota,
shine to yanzu su Ummi zasu tafi
Dan Allah in bisu muje?".
Ta ƙarashe mgnar a hankali.
Shi kuwa ƙirjinta ya zubawa ido ba tare da yace komaiba.
A hankali ta kuma matso tare da cewa.
"Ayyah Yah Sheykh ka barni inje?".
Kanshi ya jingina da jikin kujera kana a hankali yace.
"Kina son in barki kije?".
Da sauri tace.
"Eh Ina so mana".
Ba tare da ya ɗago kanshi ba yace.
"To kuma gashi kin tsokono Jabeer yana kwance kika sashi tashi tsaya, zaki bashi
haƙuri, in barki kije ko bazaki bashi ba?".
Da sauri tace.
"Zan baka, kayi haƙuri".
Ta ƙarashe mgnar ba tare da tasan manufar zancesa ba.
Shi kuwa Sheykh na mijin duniya gyara zamanshi yayi tare da cewa.
"Ai bani zaki bawa gaƙuri ba, Jabeer na zaki bawa haƙuri, shi kuma baya jin mgn sai
dai an yi a aikace."
Cike da mamaki da rashin fahimta tace.
"Jabeer kuma".

Eh yace mata yana ƙara lumushe idanunsa.


A hankali tace.
"Akwai wanine mai wannan sunan in ba kaiba?".

A hankali yace.
"Eh akwai mana ai shi kika tsokana ma ba niba."
Cikin sanyi tace.
"To ina yake?".
Ɗan ɗago kanshi yayi ya kalleta, ido cike da masifeffen sha'awa yace.
"Dolefa in na nuna miki shi ki bashi haƙuri".
Da sauri tace.
"Eh zan bashi, in dai zaka barni muje".
Ta ƙarashe mgnar tana kallon fuskarshi.

Shi kuwa meda kanshi yayi ya jingina da jikin kujerar kana ya lumshe idonshi.
Hannunshi na dama yasa ya kamo bakin jallabiyar jikinshi.
A hankali ya fara jawota,
ba tare da ya kuma buɗe idanunshi ba.
Yanajin cikin jiki da zuciyarshi bashi da wani sirri a jikinshi da zai ɓoye mata,
sabida ya gamsu cewa yanzu itace suturarsa shine kuma suturarta.
Ita kuwa Aysha fuskarshi take kallo Especially sajenshi dake kwance lib da
gemunshi.
Tattare rigar yayi har sama kana ya medata baya.
Fararen kyawawan cinyoyinsa da gargasa yayi musu ƙawanya suka baiyana.
A hankali yasa hannunshin bisa mararshi.
hannunshi na hagu ya miƙa saitin inda take.
bata kulaba taji ya kamo hannunta da hannunshi na daman.
Da sauri ta ɗan sunkuyar da kanta tana kallon kyawawan cinyoyinsa.
hannunshi na hagu yasa ya ɓalle botura guda biyu dake gaban boxes ɗin nasa.
cikin sanyi murya na rawa yace.
"Matso ki zakiga yadda yayi fushi ya tashi tsaye, motso ki bashi haƙuri."

Ya ƙarashe mgnar yana jawota kusa dashi tsakiyar sawunshi.


Ya zama tana fuskarta mararshi.
Idonshi ya ɗan buɗe kana ya lumshesu a hankali.
Sannan yasa hannunshi ta cikin ramin boturan daya buɗe, ya fito mata da Sheykh
ɗin.

Da sauri tayi ƙasa da kanta tare da manna kanta da cinyarshi. Cikin jin kunya.
Anyah kuwa Yah Sheykh ne.
a hankali yaji hannunta dake cikin nashi yana ɗan tsuma kaɗan-kaɗan.
A hankali ya kuma yawota.
Tsakiyar cinyoyinsa, sakke hannunta yayi ya kamo kanta.
ya kusanto tota gareshi.
ɗaya hannun kuma ya kama hannunta ya ɗauka kan bnnar kana ya matse da nashi.
Cikin wata irin fitinenneyar murya yace.
"Hahhh". Ya ƙarashe mgnar da alamun ta buɗe bakinta.
idonta ta kuma rumtse jin ya ɗaura mata kan Sheykh ɗin kan lips ɗinta, a hankali ya
fara goga mata shi bisa tattausa laɓɓanta kamar dai mai shafa mata jambaki.

Ya ilahi ya mujibadda'awati tace cikin ranta ta ɗora da ikon Allah kai maza masu
duniya.

Shi kuwa Sheykh a hankali ya fesar da wani dogon numfashi tare da cewa.
"Shhhhhhyyyyyyyyy buɗe bakin ki Aishhhhhhhh, ki bashi haƙuri".
sai kuma tayi sauri ta buɗe idonta, jin wani abu mai ɗan yauƙi-yauƙi kan lips ɗinta
da yake gogawa.

Da sauri ta buɗe bakinta da nufin yin mgn.


Kawai sai taji ya tura mata sh....!

By
*GARKUWAR FULANI*
3/23/21, 5:06 PM - ": Akwai kayyakin gyara masu kyau na amare da uwar gidaye, harma
da kayan ƙamshi. Idan kina buƙata kiyi min mgn ta WhatsApp 09097853276, akwai haɗin
uwar gidaye da amare, akwai sabulai na gyaran jiki. Kana akwai kayyakin daɗi kan
daɗi. Set ɗinsu hawa-hawa ne akwai na manya akwai na saffa-saffa akwai ƙananan
robobi masu sauƙin kuɗi. Ina bada sari ko sayan ɗaɗɗaya. Kimin text ta inbox ko
kimin mgna ta whatsApp yafi akan ki kirani dan da wuya in amsa kiran amman in
kinmin text ɗin zamufi fahimtar juna.🤝🏻😘

Godiya ta musamman gareku Mommy Niger Mamana ta kaina, da Rafi'a ƙawar Shatu Yah
Sheykh ɗina, ngd Matuƙa da taimakon ku Allah ya bar zumunci da ƙauna. Mom Sayyid da
Rafi'a Ngd da fama da kurame Allah bar zumunci da ƙauna Ngd Ngd Ngd matuƙa.

Jamila mainasara ina godiya da mutuntaka, Allah bar zumunci ina sane da soyayyarki
gareni.

Mutanen GARKUWA fan's 1 and 2 ina al'fahari daku. Kune mutanen da dukkan iya
gskyarku ku gamsu da rubutuna wanda ko ɗigo ɗaya na littafina bakwa jira ku gani
kuke saya da dukkan yaƙinin zaiyi muku daɗi, kuma Alhamdulillah kuna samun fiye da
zatonku inba soyayya ba ace tun kafin in fara posting kun gamsu har in cika group 2
har a tafi na biyu Ina roƙon Allah ya bani aron rai da lfy da damar ƙarara littafin
lfy ba tare da na tsallake muku koda rana ɗaya ba.

GAREKU Special Group SPG 1. Kuma kunada cikekkiyar yaƙini kaina, kuma
2, 3, 4, 5 ban manceku ba fatan al'khairi da addu'a Allah yasa ku rage zaƙuwa😂😂😂🤪
masu hana kansu bacci dan jiran posting yaseen ni babu ruwana🤝🏻🥰😘

Ya ruggume ta a hankali. Wani irin juyowa tayi cikin tsaro da zazzaro, ta


buɗe baki da ƙarfi tare da cewa.
"Innalillahi wa innailaihi rajiun".
Ta ƙarashe addu'ar da ƙarfi tare da kyarma tana kuma juyowa.
Da sauri yasa tafin hannunshi na dama ya kife bakinta, cikin tsoron kada ta
kunyatashi ya ɗan ronƙofo kanta tare da cewa.
"Ahhhhhhh dan Allah kiyi shiru ki nitsu nine".
Wuƙi-wuƙi tayi da idanunta sai jujjuya kwayar idanun takeyi tare da sauƙe dogon
numfashi.
sai kuma tayi shiru tana kallon Kekkyawar fuskarta da matso da ita kusa da tata
fuskar.
A hankali ta lumshe idonta jin ya cusa kanshi tsakankanin wuyanta da kafaɗarta,
hancinshi ya manna bisa fatar wuyanta.
Idonshi ya lumshe tare da shaƙan daddaɗan ƙamshi jikinta.
a hankali tasa hannunta ta jawo wayarta dake kan pillow'nta, wanda take jiyo muryar
Rafi'a nacewa.
"Hello! Hello Shatu lfy kuwa meke faru?".
sabida ita Rafi'a bataji mgnar Sheykh ba sabida a hankali yayi mgnar.
Cikin sanyi ta ɗan maƙe kafaɗarta jin yasa harshensa yana lasar kunnenta.
cikin daburtacciyar murya tacewa Rafi'a.
"Uhmm ah u uhnn ba... ba komai fa, ina jinki".
Ta ƙarashe mgnar tana gyara konciyarta.

Shi kuwa Sheykh cikin wani irin baƙon yanayi da baƙon murya yace.
"Hirar me kikeyi da tsakiyar dare, ke da waye?".
Cikin sanyi tace.
"Rafi'a ce".
Bai ce komai ba, sai hannunshi yasa, ya jawo wayar katse kiran yayi kana ya cilla
wayar kan bed side drower.

Ronƙofowa kanta yayi sosai.


ya zama bayanta na manne da kirjinsa, a hankali ya cusa hannunshi cikin rigarta.
hancinshi ya ɗan goga a haɓarta.
Kana ya saita bakinshi cikin kunnenta a hankali ya fesa mata sassayar iskan
bakinshi.

Yar-yar haka taji duk tsikar jikinta na mimmiƙewa.


Wata fitinenneyar kasala ta rufeta.
Lumshe idanunta tayi a hankali.
sabida wani irin sanyin da taji tafin hannunshi dake kan fatar cikinta.

A hankali yake shafa cikinta, tare da zira yatsarshi cikin hudar cibijiyarta, murya
can ƙasa cikin maƙoshj yace.
"Aieeeeesh". Yada yaja sunan da yadda taji yayi ƙasa da tafin hannunshi yana cusa
hannun cikin pant ɗinta yasata yin wani narkekken numfashi tare da cewa.
"Uhhhhhhhmmmm".
ƙafarshi ya ɗaura kan nata sawun kana murya a narke yace.
"Ya ciwonki?".
Jikinta na tsuma jin ya cusa hannunsa kan mararta, yana shafawa a hankali yasa
cikin tsoro tace.
"Yana nan bai worke ba". Tayi mgnar a nufinta zai bar abinda yakeyi.
Gaa mamakin ta sai taji yana cewa.
"Ohhhh sorry bari yanzu in duba miki shi in sa miki mgni kinji ko?".
Ya ƙarashi mgnar ya juyota rigingine. Kana yasa hannunshi ya fara murza pant ɗinta
ƙasa.

Da sauri ta riƙo hannunshi tare da yarfa hannun ta ɗaya cikin tsoro tace.
"A a ka bari zai worke da kanshi".
Jin yadda jikinta ke karkarwar ne yasashi zaro hannunshi.
Mayatattun idanunshi dake tsume da fitinenneyar sha'awar ya watsa mata cikin nata,
wanda su kuma tsoro ya baiyana cikinsu.
Harshensa ya ɗan zaro kana a hankali ya sunkuyo kanta, tattausan lips ɗinta ta lasa
tare da cusa hannunshi cikin rigarta yayi sama dasu.
Da sauri tasa hannu ta riƙe damatsan hannunsa tare dayin zillo ta banƙaro ƙirjin ta
sama, jin yadda ya cabko Caɓɓullenta, yayi musu wani irin gigitaccen kamo, tare da
furta wani sauti mai haɗe da kiran sunanta.
"Shhhhhhhhhhhh Aissssssssh". Cikin wani irin kasala daya sakar mata sabida kiran
sunanta da yayi a haka cikin kunnenta yasata kiranshi a raunace.
"Yahhhh Sheykhhhh". Bakinshi ya manna kan nata, madadin ya amsa mata.
wani irin masifeffen kamu yayi harshenta, wanda saida tayi zillo tasa hannunta duka
biyu ta ruggumeshi gam-gam a jikinta.
Allah ya sani Yah Sheykh ya iya Kiss da kiss daya yake iya gigitata.
Shi kuwa Sheykh wani irin tsotson tom-tom ya fara yi mata.
Yayinda gaba ɗaya jikinshi ke tsuma, abin ya haɗun masa biyu. Ga masifeffen
feelings da yakeji, ga azabebben zazzaɓin da ya rufeshi. Kana ga shauƙin jin wani
irin sahirtaccen rugguma da Aish tayi mishi wanda saida yaji Jabeer ɗinsa ta miƙe
tayi sama.

Cikin rawan jikin ya zaro harshensa, kana ya juyota rigingine.


Jiki na rawa, yasa hannunshi ya kwance igiyoyin dake sarƙafe gaban rigar baccin
nata.
Ido ta zuba mishi ganin yadda jikinshi ke rawa.
ta kasa koda motsi sabida ya gama kashe mata jiki.
Jiki na rawa ya zare rigar ya cillata gefe.
a hankali tayi wani irin miƙa mai cike da ma'anoni.
Lokacin da taji ya manna bakinshi kan breast ɗinta, kana hannunshi ɗaya kuma ya ci
gaba da murza pant ɗin ta yana ƙasa dashi, cikin wata iriyar fitinenneyar murya
mafi rauni da ɗai-ɗai cewa tace.
"Ya! Ya... Yah. Yahh Sheykhhhh, hyyyyhhhh".

"Uhhhhhhggmmmmmm". Haka yaja mata wani dogon numfashi tare da cilla pant ɗinta
gefe.

Ita kuwa Aysha yatsunta ta cusa cikin sumar kanshi tare da rumtse idanunta jin
yadda yake lailaye mata nimple ɗinta da harshensa.

Kar-kar hakan jikinsa ke rawa, cikin kiɗima ya janye kansa daga gareta.
Jiki na rawa ya zare rigarshi ya cillata can ƙasa lungun gado.
tallabota yayi jikinshi gaba ɗaya.
Gyara mata konciyarta yayi bisa tsakiyar gadon.da sauri ya ɗan ware sawunta.
Tsakiyar sawunta ya zauna, tare da rinƙofowa, har zuwa kan cikinta harshensa ya
zira cikin hudar cibijiyarta ya rinƙa yi mata wani irin masifeffen abun da yasata,
cilla wani ɗan nakashesshen sauti mai haɗe da fitan numfashin kiɗima.

Hannunshi kuma duka biyu suna bisa ƙirjinta.


wani irin shafawa yakeyiwa breast ɗinta tare da leleyesu, haka yasa, ta buɗe
bakinta a hankali murya can ƙasa kamar maiyin raɗa take cewa.
"Yah Sheykhhhh, hyyyyhhhh Hamma Jabeeeeeeeeer Yah Sheykhhhh. Da sauri ya meda
kanshi duniyarta.

Wani irin zillo tayi tare sayi wani irin miƙa kana ta buɗa kekkyawan sawu ta,.
Jin ya zira harshensa cikin PP ɗinta. Kar-kar haka takejin illahirin jikinta na
karkarwa.
wani irin masifeffen kuma azabebben abu takeji mai matuƙar daɗi da gigita
ƙoƙolwarta yana game dukkan jikinta da jininta hannunta ta cusa cikin sumar kanshi
ta yamutsa suman.

Shi kuwa Sheykh hannunshi yasa bisa cikinta nan ƙasa kusa da mararta ya ɗan danne
ta famintar zillewa take ta son yin.

Da ɗan ƙarfi take fidda numfarfashin gigita.


"Auwoooo, hyyyyyyyyhhh ahhhhhhh".
Wani irin gigi tacce tsalle tayi tare da faɗawa jikinshi ta rungume shi gam a
jikinta, sabida Sheykh yana gab da haukatata.

Shi kuwa jin yadda ta abka jikinshi ne yasashi tashi zaune jiki na rawa.
hannunshi yasa cikin gajeren wondon shi, Jabeer ɗinsa da ke barazar tsinkewa ya
kamo da ƙarfi, ya fito dashi ya cusa mata cikin tafin hannunta.
Kar-kar haka duk suka fara karkarwa.
Gaba ɗaya da jikinta rawa yakeyi baza iya mishi komaiba.

Ita kuwa Aysha jin Jabeer ɗinsa a tafin hannunta yasa kuma gigice.
jikinta ta fara janye wa,.
tana jujjuya mishi kai.
da sauri ya riƙota,
ware sawunshi yayi ya ajiyeta tsakiyarshi.

sai kuma yasa hannunshi ya tureta ta faɗa ta baya ta konta.


a hankali cikin rawan murya kamar mai kuka yake cewa.
"Uhhhhhshhhhhh Aishhhhhhhh".
Cikin yarfa hannu tace.
"Hamma Jabeer kayi haƙuri ban workeba, ciwon bai workeba."
Hannunshi yasa ya shafo pp ɗinta da yaga tana tsiyaya.
a hankali ya hauro kanta, cikin rawan jiki ya kusanto Jabeer ɗin sa, da Shatunta.
Da azaban ƙarfi ta rumtse idanunta tare da buɗa baki tace.
"Washhhhh haahhyyyy Washhhhh Allah na, Yah Sheykhhhh zafi".
Dai lokacin kuma taji ya kuma ziyartar jikinshi gareta.
Da karfi ta yarfa hannunta tare da sakin kara ta buɗa sawunta wai ko zataji
sassaucin zafin karɓar bakwancinsa a karo na biyu murya na rawa tace.
"Wayyo Allah Wayyo Ummey na. Yah Sheykh zafi.zafi.zafi.zafi zafifa".

Cikin gurnani da kasa control ɗin kansa da muryarsa yace.


"Wowwwhhhhh Washhhhh Shyyyyyyyyyah Aishhhhhhhh".

Dai-dai lokacin kuma Ummi ta tashi daga bacci ɗan fitsari daya matsa mata a hankali
ta miƙe zaune.

Can ɗakin Shatu kuwa, cikin rauni da zafin da take ɗan ji take jujjuya kanta tare
data tafin hannunta ta damƙi damatsan hannunsa, tana mai jujjuya kai take kuka mai
cike da raki da shogwaɓa take cewa.
"Yah Sheykh zafeeeh zan mutu."
Can sama yaji kalmar ta ta karshe, wacce ta daki kahon zuciyashi cikin rawan murya
taji yana cewa.
"No! Aishhh bazaki mutuba, kunti ba'adu jasadi Yah Aish".
Kai take ta jujjuyawa hawaye raki na tsiyaya babu gaggauta wa,. Murya a shogobe ta
kuma cewa.
"Yah Sheykh zafi na gaji, Wayyo! wayyo! wayyo! Zafee".
wani irin kwaƙuma yayi mata wanda yasata, yin ihu mai ɗan ƙarfi.
"Wayyoooo ooo Ummeey na zai yagani".
Bafaya jinta zuwa yanzu sabida ya tafi duniyar da Hamma saif yaje kuramtarsa ta
worke da gurguntakarsa, (NAKASA BA KASAWA BACE) yaje duniyar data faransa Hamma
Haydar zama Balarabe,( BANDIRAWO) yaje duniyar datasa Hamma Yusuf yace in yayi
shiru baiyi ihuba daɗi zai ƙumemeshi a ciki ya kasheshi (HUKUNCIN ALLAH).
Wani irin gurnani da surutai yakeyi tamkar ba Sheykh mai libga-libgan al'kyabbas
ba.
wani irin masifeffen ƙara tasa lokacin da taji yana wani irin zabura da kamar doki.
gaba ɗaya ya jikkatata.
Kuka ta farayi sosai tanayi tana yarfa hannu tare da ture ƙirjinsa.
Ƙankameta yayi tare da manneta a jikinsa da karfin masifa sabida wani irin
azabebben masifeffen daɗi da yakeji yana gab da sumar dashi in yaci gaba da rufe
bakinsa cikin rawan murya da karkarwa ya fara cewa.
"Subahanallahi! Alhamdulillah la'haulawala ƙuwta illabillah aliyul axeem,
Jazakallahu khairan Yah A'ish kuntil lagamee Yah Aishhhhhhhh laisa li misluki
abadan Dazakallahu ilman wa fikhran wa yatta ƙi Allahu jami'an".

Ummi kuwa cike da tsoro ta miƙe tsaye jiyo kamar muryar Aysha tana kuka da surutai.
jiki na rawa ta lalubo kallabinta kana ta sauƙo kan gadon.

Shi kuwa Sheykh gaba ɗaya ya gigice sai larabci yake bugawa, da tasbihai tamkar a
bakin masallaci yake.

Ita kuwa Shatu sosai take zuba taɓara da raki da zallar shigoɓa da kukan zafin da
takeji.

Cikin wani irin gamsuwa mai cike da jin daɗi ya mirgina gefenta ya kwanta lokacin
da ya gama zazzage mata yayyafin shi.
Jawota yayi jikinshi ya ruggumeta tsam cikin meda numfashi yasa hannunshi yana
shafa kanta zuwa bayanta tare da cewa.
"Afwan Yah A'ish, kiyi haƙuri dena kuka kinji ko, boɗɗon Ummeyna na barki haka".
Cikin shogoba ta fara tumurmushe da bubbuga kafa still har yanzu kuka takeyi dan
gsky taji azaba, kuma har yanzu ji takeyi kamar Jabeeeeeeeeer ɗinsa na cikin
jikinta, sabida wani zogi da raɗaɗi da wurin keyi mata cikin kuka da raki da ɗan
daga murya tace.
"Hiyyhhh Wayyo Ummey na, zafi zai yagani Ummey".
Wani irin yalwataccen murmushi mai cike da zallar jin daɗi yayi tare da cewa.
"Kiyi haƙuri na tuba, kada ki haɗani da Ummeynki bazan yagaki ba, kinji ko boɗɗon
Ummey."
Cikin ɗaga murya da ɗan bubbugeshi tace.
"Wlh sai na faɗa wa Ummey na kamin mugunta Wayyo Ummey na".
Dai dai lokacin kuma Ummi ta fito daga ɗakinta da sauri ta nufo bakin ƙofar ɗakin
Shatu.

Shi kuwa Sheykh cikin tsoron kada ta jawo hankalin Ummi garesu, ya ɗan saketa tare
da jawo gajeren wondoshi ya fara zirawa yana cewa.
"Dan Allah kada ki tara min jama'ar masarautar Joɗa, kinga haka kikayi last time
ma, Ummi tajimu kafinma inje masallaci ta kira Gimbiya Aminatu ta gaya mata, ita
kuwa ta gayawa tsoffin sa'idon nan tun a masallaci suke tamin kallon tuhuma kamar
ba matata na raɓaba".

Manna kanta tayi da pillow'n tare da zuba mishi ido kana da ƙarfi cikin salon
tsokana da raki tace.
"Sai na gaya Ummi".
Tayi mgnar cikin son ganin ya zaiyi.
Ai kuwa cikin tsananin zaro ido ya kalleta sai kuma ya juya da sauri ya nufi ƙofar
fita yana cewa.
"Ni na tafi bari in bar miki ɗakinki tunda kunya tani kike sonyi".
Ya ƙarashe mgnar yana fita.

Ita kuwa Aysha haka nan taji murmushi ya tsubce mata.

Shi kuwa Sheykh da sauri ya fita,


kanshi ya sunkuye yana gyara zaman Jabeer ɗin sa cikin wondon.

Yazo tsakiyar falon kenan, Ummi ma ta iso.


cikin wani irin azabebben kunya mai tsanani ya juya da tsananin sauri ya fuskanci
ɗakin Aysha, gaba ɗaya jikinshi karkarwa yake dan wata iriyar fitinenneyar kunyar
data rufeshi.
Itama Ummi cikin wani azabebben sauri ta juya a saba'in ta nufi komawa ɗakinta.

Shi kuwa Sheykh gani yake baya sauri hakanne yasa ya haɗa da sassarfa.
Yana shiga ya maida ƙofar gib ya rufe.
Da sauri Aysha ta ɗago kanta ta kallishi, da sauri tace.
"Lfy?". Ganin yadda jikinsa ke kerma.
Bakin gadon yazo ya zauna, hannunshi yasa duka biyu ya dafe kanshi cikin muryar
gsky da gsky cike da kunya yace.
"Aishhhhhhhh da wanne idon zan kalli Ummi Aish kinsa ta ganni dagani sai gajeren
wondon, a suffar da ke kaɗaice kika dace da ki ganni da ita duk duniya.
Aish kin jawo ta fito da wannan rakin naki da kukan banza".
Sai kuma ya juyo gareta jin tana mgn cikin shogwaɓa.
cikin sanyi tace.
"To ai zafi naji, shiyasa nayi ihu".
Cikin takaici yace.
"A haka zamu tabbata kenan? Duk sanda zan kusanceki sai kinyi tamin ihu kina tara
min jama'ar gari".
Bakinta ta ɗan tura kana ta koma ta kwanta.

Shi kuwa Sheykh miƙewa yayi ya shiga Bathroom ɗinta.

Ummi kuwa ai fitsarin da batayi ba kenan, sabida wata iriyar fitinenneyar kunyar
Sheykh ɗin data rufeta.
Dugungunewa tayi cikin borgon ta, tana tunanin tsawon shekaru ashirin da biyar
kenan rabonta data ganshi da gajeren wondon.
Oh ni Zainabu meya kaini fita, gidan mata da miji gashi naje nasa yaro jin kunya,
da matarsa, ashe shiyasa yaketa zirga-zirga da kora su Jalal oh Jabeer ka yafe mana
mun shiga lokacin ka".
Haka tai ta surutu har baccin ya kuma kwasheta.

Shi kuwa Sheykh yana shiga yayi wonka, towel ɗin ta da ya gani a ciki ya ɗaura.
kana yana fitowa ya kalleta cikin alamun tausasawa yace.
"Tashi kije kiyi wonka na haɗa miki ruwan ɗumi".
Cikin sanyi tace.
"To ka tafi tukun".
Kanshi ya gyaɗa kana ya fita,
da sassarfa ya koma Side ɗinsa.

Ita kuwa Aysha a hankali ta miƙe ta shiga bedroom ruwan ɗumi daya haɗa mata ta
shiga ta zauna.
Kana tayi wonka sannan ta fito, riga kawai ta saka ta koma ta kwanta tanata
numfashin gajiya a take tayi bacci.

Shi kuwa Sheykh ganin karfe huɗu yayine yasashi.


Fara nafilarshi.

Cameroon Yahunde.
Washe gari da safe. Ba'ana ne zaune gaban bokanshi, cikin tsareshi da ido cike da
takaici yace.
"Yau kwana biyar kenan in binka ka bincika min lamarin Shatu na, sai kai tamin
hanya-hanya. Shekaran jiyan can kace min haske yayi yawa baka ganin komai, jiya
nace ka duba kaƙi dubawa me kake nufi da nine wai?".
Cikin tsanani tsoro da shakku bokan ya kalli Ba'ana cikin sanyi da tsoro yace.
"Batun gsky bazan ɓoye maka komaiba tunda ka matsa ka sani.
Sai dai in kayi al'ƙawarin bazaka cutar da niba".
Cikin faɗa Ba'ana yace.
"Kai ubanane ko uwata ko Shatu ce kai da zanyi maka alƙawarin bazan cutar da
kaiba,. Ko ka gaya min ko in nuna maka ainihin waye ni.
Dan ubanka dubo min Mata ko inci uwarka".

Cikin rawan jiki da sadaukar da rayuwarsa dan yasan ko ya yayi Ba'ana zai kasheshi
cikin rawan murya yace.
"Koda zaka kasheni zan gaya maka gsky, ko kaso ko ka ƙi, gskya ta binne ƙarya,
haske ya kori duhu.
mutumin can mijin Shatu shine gsky kaine karya shine haske kaine duhu.
Zan gaya maka gsky ko Allah zaisa ka yarda da wuri kada kayi makararran yarda irin
nawa.
Babu wani makami sama da addu'a, kuma babu wani addini na gsky sama da musulunci,
addini mai cike da ni'imomin duniya da lahira, Sheykh yafi ƙarfin ka domin shi
Allah da manzasa ya riƙe, bazaka taba iya cutar dashi da komaiba a duniya har sai
dai in dama Allah yan ƙaddara zai cutu.
Domin duk sihirina da mukayi kan cewa in ya kusanci Shatu yaji zafin dafin cizon
kunamai, toshi wannan abun shegen daɗi yaji. Yakusance tun kwana huɗu baya, kuma
daren jiyama kwana yayi tare da ita ya kusanceta yayi jima'i da ita babu abin daya
sameshi saima lfy da girma da Jabeer ɗinsa ta ƙara dan ta samu gamsuwa da Shat.."
Bai ƙarasa zancenba ya kurma wani irin gigitaccen ihu mai azaɓan ƙarfin amo, sabida
wani irin zabura da Ba'ana yayi ya caka mishi ƙahon rago a dai-dai kan ƙahon
zuciyarshi.
Nan ya faɗi kwance jini na zuba cikin rawan murya na magagin fitar rai yace.
"Baka da nasara, kada kaje Nigeria in ka koma ka kai kankane, babu abinda zaka iya
yiwa wanda yake riƙe da addinin Musulunci da gsky da al'ƙur'ani littafin Allah."
Yana faɗin haka ya rai yayi halinsa.

Shi kuwa Ba'ana cikin wani irin masifeffen tashin hankali da kiɗima ya kurma wani
ƙaƙƙarfan ihu tare da kiran Shatu da karfin kana yace.
"Mata ganinan dawowa duk da nasan da wuya in iya shiga masarautar Joɗa, amman dole
zan faɗaɗa bincike na, zan zama dodon tsafin kaina zanzo na saceki, dole sai na
aureki na kusanceki naji daɗin ni'imomin jikinki na baki ciki kin haifu dani, bazan
yi renon banzaba ko nononki ban taɓa taɓawa ba, wani can yazo ya cinye min
budurcinki dole zai ɗanɗani azaba mai girma, sai na sake yi mishi ka ciya dan kan
uwarsa".

Tulun tsafin ya jawo gabansa yafara aikin da kansa.

A can gefensu Bappa kuwa.

Ummey ce zaune Junainah na gefenta amaryar Bappa nayi mata kitso, cikin sauƙe
ajiyan zuciya Ummey ta kalli Bappa dake gefensu yana al'walan yin walaha cikin
sanyi tace.
"Bappan Shatu yaushe zamu koma Rugar Bani? Ina kewan Shatu, ina yawan mafarki da
ita, ina son inje inda take".
Murmushi Bappa yayi kana ya kalli Junainah dake cewa.
"Bappa ai ni dai Addana tace dan Allah Yah Al'amin ya kai mata ni, ina ka yarda?".
Cikin sanyi ya gyaɗa mata kai kana ya juyo ya kalli Ummey cikin tausayawa yace.
"In sha Allah zamu koma Rugar Bani, amman da sauran lokacin komawarmu".
A hankali Ummi tace.
"Zai kai kamar yaushe?".
Cikin sanyi yace.
"In sha Allah zuwa wani ɗan lokacin".
Kai Ummey ta jinjina dan ta fahimci ba rana kenan.

A can Masararutar Joɗa kuwa, wunin ranar Sheykh wasan buya yakeyi da Ummi sabida
masifar kunyarta da yakejin.
Yau kwana biyu kenan da faruwar abin kuma, jikin Shatu yayi sumul yanzu bata jin
ciwon komai.

Ummi kuwa wani tsumi na musamman ta haɗa mata na masarautar Joɗa tana bata safe da
yamma kofi ɗaɗɗaya, ita da kanta ta gamsu da kyan tsumin sabida ita kanta takanji
tana tsiyaya duk sanda ta tuna Yah Sheykh.

A hankali yake taku, har ya iso bakin corridor'n, kanshi ya ɗan turo, ya leƙa cikin
babban falon, da sauri ya dawo da baya, sabida hango Ummi na tsaye tana miƙa wa
Shatu wani abu a kofi.

Ido ya ɗan lumshe tare da cewa.


"Allah ya sani ina jin kunyan Ummi tayaya zan fito".
Sai kuma ya ɗan leƙo, da sauri ya sako kai ya fito sabida hango Ummi bata wurin.

A hankali ya iso tsakiyar falon.


Ido ya ɗan zubawa Shatu dake kallonshi babu ko ƙebta ido.
Yayi masifar kyau cikin shigarss, gaba ɗaya ta kasa janye idonta kanshi.
Girarshi ɗaya ya ɗaga mata tare da cewa.
"Aishhhhhhhh ya dai? Kinada matsala ne?".
Cike da mamaki tayi ƙasa da kanta tare da sake gajeren murmushi. Cikin sanyi tace.
"Ina kwana".
Bakinshi ya ɗan taɓe tare da cewa.
"Bana so riƙe gaisuwarki, tunda ban kai aje a gaisheni ba.
Na lurama guduna kikeyi ko faloncan bakya son zuwa".
Cikin yin ƙasa da murya tace.
"To ba kai bane".
Da sauri yace.
"Nine me?".
bakin ta kuma turawa tace.
"Kaine kake min".
Sai kuma tayi shiru, murmushi yayi kana ya matso kusa da ita.
gefenta ya ɗan zauna a hankali ya kamo hannunta ya manna kan wuyanshi tare da cewa.
"Aishhh." Cikin kula ta kalleshi jin jikinsa zafi jau-jau a hankali tace.
"Yah Sheykh baka da lfy ne".
Kanshi ya jinjina kana ya miƙa tsaye dan gudun kada wani ko wata yazo ya samesu a
hakan, cikin sanyi yace.
"Nima ban saniba Aish amman yau tsawon kwana bakwai kullum da zazzafan zazzaɓi
nake kwana.
Babu wanda ya sani da yake bani da gata, Umaymah na bata kusa, Mameyna bata kusa da
ko ƙuda bazata bari ya sauƙa a kainaba."
Ya ƙarashe mgnar jijiyoyin idanunshi na tsastsafo da wasu tafasassun hawaye masu
ƙuna a zuciya.
sai kuma yayi sauri ya juya ya fita.

Cikin wani irin rauni, tausayi, so, shaƙuwa, kaunarsa. ta rakasa da ido, tabbas da
Side ɗinsa ya koma da ta bishi a baya, sai dai kuma kash woje ya fita.

Da yamma suna zaune a falon Umaymah ta kira Ummi bayan sun gaisa ne tace.
"Ummin Jabeer Hajia Kubra na ba lfy tunda ta dawo auren Haroon, jiya mukayi waya da
ita tace har an Bata gado. Amman an sallamesu yau da safe.
Shine nake so dan Allah keda Juwairiyya kuje ku duba min ita da jiki. Nima kaina in
sha Allah na kusa zuwa da zaran baƙinmu sun gama komawa, zanzo da Aunty Hafsat da
Rahma".
Cikin kula Ummi tace.
"Ayyah Allah ya bata lfy. In Sha Allah kuwa zamuje mu dubota da jiki gobe".

"Amin Amin, yau dan Allah kuje ku duba min ita".


Umaymah ta faɗa cikin jin daɗi.
Sai kuma tace.
"Ya jikin ɗiyar tawa".
Juyowa Ummi tayi ta ɗan kalli Shatu dake shan tsumin data bata tace.
"Uhuhh yanzu dai anyi lfy sai kuma tsoro da raki".
Dariya sosai Umaymah tayi dan Ummi ta bata lbrin abinda ya faru wancan ranar.
Cikin yin ƙasa da murya tace.
"Shifa ɗan naki".
Miƙewa Ummi tayi ta nufi kitchen tare da yin ƙasa da murya tace.
"Uhumm kedai bari ai mun zama surkan juna wlh har yau ɗin nan ban kuma ganinshi ba.
Ni ina jin kunyarsa haka shima yana jin kunyata, itako ɗiyar taki sarkin raki ko a
jikinta".
Murmushi Umaymah tayi tare da cewa.
"To yar taki zakiwa faɗa ta kula da mijinta fa bata san irinsu ba in sunji mace
basa iya dogon haƙuri".
Dariya sukayi kana suka katse kiran.

Falon ta dawo dai-dai lokacin kuma Sara ta shigo.


Gefe ta zauna jin Ummi na cewa Jamil.
"Gobe in Allah ya kaimu zaka kaimu, gidan hajia Kubra aminiyar Umaymah mu dubota da
jiki nida Juwairiyya".
Kai ya gyaɗa alamar "To".
Da sauri Shatu ta kalli Ummi cikin zumuɗin son fita tace.
"Yauwa Ummi nima zanje".
Kai Ummi ta jinjina tare da cewa.
"Eh ki tambayi mijinki in ya barki sai muje".
Kai ta ɗan kauda tare da cewa.
"Kai dai Ummi sai na wani tambayeshi ai bazaiyi faɗaba tunda aiken Umaymah ne".
Da sauri Ummi ta jujjuya kai tare da cewa.
"A a badani za'ayi hakabs kam gsky ki dai tambaya in ya amince kinje in ya hana ki
haƙura muje Salim alim".
Kai ta jinjina tare da cewa.
"Toh zan gwada Allah yasa ya barni".
Amin Amin sukace.
Kana Ummi ta ɗan kalli Sara dake takure a gefe cikin kula tace.
"Saratu ya dai zazzaɓin ne?".
Cikin rawan sanyi ta gyaɗa kai.
Shatu ce ta kalleta cike da kulawa tace.
"Allah sarki sannu Sara kinsha mgni kuwa?".
Cikin rawan murya irin na mai fama da fitinenne masassaran cizon sauro tace.
"Naje asibitin mu na cikin masarautar Joɗa an min allurai, to kuma duk jikina rawa
yakeyi.
Shine nace bari in zo in gaya muku, bazan iya zuwa muyi girkikiba.
Amman naje na samu Huwaila zata zo ta tayaku".
Cikin tausayawa Shatu tace.
"Ba komai Sara Allah ya baki lfy je ki kwanta".
Cikin kulawa Ummi tace.
"Allah ya sauwaƙa ko kada kice zakizo gobema Huwailan zata ke zuwa tana tayamu sai
kinji sauki sosai."
To tace kana ta miƙa ta tafi.

Huwaila ɗayace daga cikin hadiman Sashin Aunty Juwairiyya wacce asalinta hadimar
Hajia Mama ce.
Kuma har gobe a sashin Hajia Mama take kwana.
Ita da gidan Aunty Juwairiyya sai in zatayi girki tana gamawa take tafiya.
Sai Indo ita kuma a sashin Aunty Juwairiyya take, kuma asalinta daga masarautarsu
Sitti aka kawota da ita.

Huwaila itace idon Hajia Mama a sashin Yan Jafar, shiyasa duk motsinsu ta sani
sabida itace yar rahoto ko lokacin ciwon Shatu taji Aunty Juwairiyya na Umaymah a
wayene daga nan taje tana fesawa Hajia Mama, dai-dai lokacin kuma yar rahoton gefen
Gimbiya Saudatu na jinsu shiyasa mgnar ta isa ga Gimbiya Saudatu.

Su kuwa nan sukaci gaba da hirarsu.

Yau Sheykh bai dawo da wuriba sai ƙarfe goma na dare ya dawo.
Ba kowa a babban falon haka yasa ya rufe ƙofar.
Kana ya wuce Side ɗinsa jiki na karkarwa sabida masifeffen zazzaɓin daya zame mishi
abokin rayuwa in dare yayi tun randa ya kusanci Shatu na forko yau kusan mako biyu
kenan.
Sosai zazzaɓin ya shiga jikinsa sabida har ya ɗan faɗa.

Jiki na rawa ya ɗan rage kayan jikinshi,


a daddafe yayi al'wala kana yazo ya kwanta.

Haka ya kwana da masifeffen zazzaɓin ya dai sa a ransa gobe zaije yabinciki


lfyarsa.

Washe gari da safe.


Bayan sun gama aiki.

Ummi ta kalli Huwaila cikin kula kamar yadda ta saba da Sara tace.
"Yauwa ga naki tafi dashi kije ki huta sai anjima kizo muyi na dare dan zamu fita
anguwa yau ɗin".
Cikin wani irin kallon ƙasa-ƙasa ta kalli Ummi tare da cewa.
"To sai kun dawo".
Tana faɗin haka ta fita.

Tana fita ba jimawa su Jalal suka shigo.

Dinning area suka wuce kai tsaye.


Dai-dai lokacin Shatu ma ta fito cikin shigar doguwar riga mai masifar kyau da
taushi sai ƙamshi take bazawa.

Gefen Ummi ta zauna kana ta kalli Jalal dake cewa.


"Adda Shatu Hibba ta kiranki bakya ɗagawa".
Kai ta ɗan juyo ta kalleshi tare da cewa.
"Fushi nayi da ita ai".
Murmushi sukayi baki ɗayansu.
Ita kuwa Shatu ido ta zubawa kular soyayyan Arish ɗin da Ummi ta buɗe.
da sauri ta rufe idonta cikin sanyi tace.
"Ummi wannanfa waya kawo mana shi?".
Jamil ne ya amshi zancen da cewa.
"Wa kuma zai kawo mana tunda duk wanda ya kawo korarsa da abinsa kikeyi".
Cike da mamaki da tsoro ta kalli Ummi tare da cewa.
"Ummi waya kawo mana wannan?".
Dafe kai Ummi tayi tare da cewa.
"Babu wanda ya kawo mana shi Shatu.
A nan mukayi girkin nida Huwaila".
Shiru Shatu tayi tare da jan dogon numfashi kana tace.
"Ohooooooh Allah sarki ba laifi Ummi rufe kular".
Cike da mamiki suka haɗa baki wurin cewa "Meyasa?".
Miƙewa tsaye tayi tare da tattara kulolin duk tayi cikin kitchen dasu tana mgnar
zuciya.
"Yah ilahi ya mujibadda'awati meyasa? Me mukayiwa Aunty Juwairiyya?".
Ajiye abincin tayi gefe.
A take ta fara kiciniyar yi musu wani girkin.

Su kuwa a Dinning area da ido suka rakata.


A hankali Ummi ta biyo bayanta.
Ganin tana jajjaga kayan miya ne, yasa Ummi matsowa kusa da ita kana tace.
"Shatu meyasa zargina kikeyi ne nima ɗin?".
Cikin sauri tace.
"A a Ummi har abadan bazan zargeki ba.
Amman naga abinda nake gani a abincin Hajia Mama da Aunty Juwairiyya ko na wasu
gidajen in an kawo mana.
Ummi akwai mgni a ciki.
Ban zargekiba Amman zargina ya ƙara ƙarfi kan Aunty Juwairiyya duk da kareta da
wonketa da kikeyi da nunamin ita yar uwarsuce.
Tunda kinga dai yar aikinta ce tazo ta tayaki aiki mukaga abin nan"
Wani irin dogon nazari da tunani Ummi ta faɗa can kuma sai ta nisa tare da cewa.
"Innalillahi wa innailaihi rajiun hasbunallahiwani'imanwakil.
Shatu anya kuwa matsalar nan Juwairiyya tasan da ita, anya ba zagon ƙasa akeyi mata
ba ita kanta da mijinta da ƴaƴan taba".
Da sauri ta juyo ta kalli Ummin tare da cewa.
"To Ummi ina dai Huwaila yar aikinta ne?".
Da sauri ta gyaɗa kai tare da cewa.
"Allah sarki Juwairiyya ashe bamu saniba magautan sun samu damar tura wakilai
sashinki, sunaci gaba da rarakarmu".
Cikin sanyi Shatu tace.
"Ummi me kike nufi?".
Cikin sanyi da zubda hawaye tace.
"Juwairiyya tasha yin kuka tana rantse min da abunda zai kasheta bata san me kike
gani a abincin taba.
Tace min Ummi inrasa wanda zan cutar sai ƴan uwana.
Shatu shiyasa Juwairiyya tayi fushi ta dena zuwa sashinki.
Sai yanzu na tuno asali Huwaila hadimar Hajia Mama ce, daga baya ta bawa Juwairiyya
ita wai aiyukanta sunyi mata yawa".
Wani irin ajiyan zuciya Shatu ta sabƙe tare da cewa.
"Uhummm makashinka taburmanka, Ummi ko dai har yanzu baki yarda da wacece Hajia
Mama ba, ko baku cemin ba ita mahaifiyar Yah Sheykh ba na sani ba ita ta haifeshi
ba kuma nasan kuma kun san ita majirace, sai dai bansan dalilinku na zuba mata ido
kuka meda kanku baku saniba, wata ƙil ƙofar rago zakuyi mata."
Sai kuma ta juyo taci gaba da aikinta tare da cewa.
"Kwantar da hankalinki Ummi barni da ita ai nida aita kar tasan kar.
Jeki zauna bari in tafasa mana ko indomei".
To Ummi tace kana ta fita.

Ita kuwa Shatu cikin hanzarin ta dafa musu indomei.


Kana ta kai musu.
Tana zuzzuba musu ne ta kalli Ummi tare da cewa.
"Yah Sheykh fa wanne abinci aka kai mishi?".
Murmushi Ummi tayi tare da cewa.
"A a shi Gimbiya Aminatu ce ta aiko mishi nashi karin kumallon.
Nama kai na ajiye mishi a falonshi.

Kai ta gyaɗa cikin gamsuwa kana sukaci gaba da cin indomein.

Bayan sun gamane suka tashi.


Jamil ne ya ɗan kalli Ummi tare da cewa.
"Ummi ku shirya mu tafi gidan Hajia Kubra ko, dan da yamma inada inda zan je".
To Ummi tace kana ta miƙe ta nufi ɗakinta, shi kuwa Jamil fita yayi ya nufi Part
ɗin Yah Jafar dan ya cewa Aunty Juwairiyya ta shirya su tafi.
Jalal kuwa Part ɗin Affan ya nufa.
A can ya samu Imran Sulaiman.

Itama Shatu kai tsaye ɗakinta ta wuce.


Bathroom ta shiga dan sake yin wanka.

Shi kuwa Sheykh kasan cewar zazzaɓi na yawan addabarsa da dare.


Shiyasa bai samu isasshen bacci ba.
Kasan cewar yau asabar bazai je asibitiba dan yanada zaunanan likita dake zuwa
asabar da Lahadi.
Shiyasa tunda ya dawo Masallaci ya kwanta yayi bacci sabida zazzaɓin ana kiran
sallan asuba zai sakeshi.
So sai ƙarfe tara ya tashi daga baccin.
Jinshi garau yasashi shiga Bathroom.
Wanka ya fesa mai rai da lfya.
Kana ya fito ya murje jikinsa da OudKareem ɗinsa mai sasayyan ƙamshi.

Wata tattausar jallabiya royal blue ya sake mai ɗan karen taushi da sulɓi ya ɗaura
kan boxes ɗin dake jikinshi fara ƙal irin mai taushi nan mai botura biyu a gaba.
Jallabiyar kuma hannunta guntaye ne, farin hular taɓa kaji hadisi ya murza a
kanshi.
Turare ya ƙara fesawa kana ya ɗauki system ɗin shi ya fito falonshi.

Ganin tray'n dake kan stoll ɗin dake tsakiyar falon ne ya gane, cewa Gimbiya
Aminatu ce ta turo mishi breakfast haka yasa, yazo ya zauna bisa kujerar 2 str da
stoll ɗin ke kusa dashi.
kasan cewar stoll ɗin nada ɗan faɗi da tutu yasa, ya miƙa ƙafafunshi gefen tray'n
sabida ba yanzu zaici abincinba.

Wani ɗan aiki ya farayi a system ɗinshin.

A can ɗaƙin Aysha kuwa.


A hankali take fesa turaren a jikinta.
Tayi ɗan karen kyau cikin wata doguwar rigar Getzner mai masifae kyau,
rigar tayi cin da jikinta color Getzner Sky blue ne mai masifar kyau kana sai
kolliyar pent work pink, green, red, da yellow akayi kwalliyar tamkar zanen
ɗawisu, ƙasa duk akayishi kamar zanen ƙirjin ɗawisu saman kuma kamar irin ɗaziwisu
ya ɗaga fikafikansa nan.
Tayi ɗaurin ɗan kwalintagwanin burgewa.
Gyalenta pink color hakama takalmita,
Cover'n wayarta ta sauya tasa shima pink.

Sosai tayi kyau rigar tayi cib-cib da jikinta sai dai wuyan rigar irin mai faɗin
nanne.

A hankali ta fito, falo jin Ummi na cewa.


"Shatu to mun tafi sai mun dawo".
Da sauri ta ƙara so babban falon nasu tare da cewa.
"Ummi na gama shirifa nima gani na fito".
Cikin mamaki Ummi ta kalleta kai ta jinjina kana ta juyo ta kalli Jamil dake riƙe
da hannun Mimi kana tace.
"To kin tambayi Sheykh ɗin ne kam?".
Kai ta ɗan sunkuyar kana tace.
"Yanzu zanje in tambaya".
Kai Ummi ta jujjuya kana tace.
"Tab amman Shatu yarinta na damunki waya ce miki ana shirin zuwa Anguwa ba tare da
an tambayi mijiba, wlh zaiyi wuya ya barki".
Da sauri tace.
"Dan Allah Ummi ku jirani inje in tambayeshi in sha Allah zai barni".
Kai ta gyaɗa mata kana tace.
"To kiyi sauri, muna jiranki".
Da sauri ta juya ta nufi falon nashi.

Tun kafin ta iso ƙamshinta ya sanar masa gata nan zuwa.

Kanshi ya ɗan ɗago ya kalli ƙofar falon.


Dai-dai lokacin kuma ta shigo bakinta ɗauke da sallama.
Wani irin matse cinyoyinsa yayi da ƙarfi sabida jin yadda Sheykh ɗinsa ta harba da
masifar ƙarfi sabida ganin amininsa.
Lumshe idonshi yayi tare da motsa lips ɗinshi a hankali yace.
"Wa alaikassalam".
A hankali ta ƙara so gabanshi.
cikin sanyi ta ɗan kalleshi tare da cewa.
"Barka da safiya Yah Sheykh".
Shiru yayi bai ce mata komai ba, sai idanunshi daya buɗe ya zuba mata su.
Kai ta ɗan kwantar bisa kafaɗa cikin yin ƙaramar murya tace.
"Yah Sheykh ya jikin naka?".
Still bai amsa mataba, ganin hakane ta ɗan sunkuyo a hankali ta dafa Stoll ɗin
wanda hakan ya bawa wuyan rigarta damar buɗuwa, gaba ɗaya rabin breast nata suka
bayyana.

Wani irin matse cinyoyinsa ya kuma tare da taune lip ɗinsa na ƙasa.

Ita kuwa cikin sanyi da ƙaramar murya irin tamu na mata in muna son a amince mana
yin wani abun a hankali tace.
"Ayyah Hamma Jabeer kayi mgn mana dan Allah".
Tofa ya rigada ta gama dashi tunda tace dan Allah.
a hankali ta ɗan zamo ta durƙusa a ƙasa bisa guiwowinta.
kanta ta kwantar cikin yin ƙasa da murya tace.
"Yah Sheykh ya jikin naka?".
Dariya ma ta bashi ganin yadda take ladab sai kuma ya danne dariyar.
A hankali ya motsa lips ɗinshi yace.
"Ɗazu dai da sauƙi amman yanzu kin famo min ciwon".
Da sauri tace.
"Allah ya sauwaƙa."
Bata jira amsarshi ba ta ɗaura da cewa.
"Ayyah Yah Sheykh dama Hajja Kubra ce ba lfy shine Umaymah tace muje mu dabota,
shine to yanzu su Ummi zasu tafi
Dan Allah in bisu muje?".
Ta ƙarashe mgnar a hankali.
Shi kuwa ƙirjinta ya zubawa ido ba tare da yace komaiba.
A hankali ta kuma matso tare da cewa.
"Ayyah Yah Sheykh ka barni inje?".
Kanshi ya jingina da jikin kujera kana a hankali yace.
"Kina son in barki kije?".
Da sauri tace.
"Eh Ina so mana".
Ba tare da ya ɗago kanshi ba yace.
"To kuma gashi kin tsokono Jabeer yana kwance kika sashi tashi tsaya, zaki bashi
haƙuri, in barki kije ko bazaki bashi ba?".
Da sauri tace.
"Zan baka, kayi haƙuri".
Ta ƙarashe mgnar ba tare da tasan manufar zancesa ba.
Shi kuwa Sheykh na mijin duniya gyara zamanshi yayi tare da cewa.
"Ai bani zaki bawa gaƙuri ba, Jabeer na zaki bawa haƙuri, shi kuma baya jin mgn sai
dai an yi a aikace."
Cike da mamaki da rashin fahimta tace.
"Jabeer kuma".

Eh yace mata yana ƙara lumushe idanunsa.


A hankali tace.
"Akwai wanine mai wannan sunan in ba kaiba?".

A hankali yace.
"Eh akwai mana ai shi kika tsokana ma ba niba."
Cikin sanyi tace.
"To ina yake?".
Ɗan ɗago kanshi yayi ya kalleta, ido cike da masifeffen sha'awa yace.
"Dolefa in na nuna miki shi ki bashi haƙuri".
Da sauri tace.
"Eh zan bashi, in dai zaka barni muje".
Ta ƙarashe mgnar tana kallon fuskarshi.

Shi kuwa meda kanshi yayi ya jingina da jikin kujerar kana ya lumshe idonshi.
Hannunshi na dama yasa ya kamo bakin jallabiyar jikinshi.
A hankali ya fara jawota,
ba tare da ya kuma buɗe idanunshi ba.
Yanajin cikin jiki da zuciyarshi bashi da wani sirri a jikinshi da zai ɓoye mata,
sabida ya gamsu cewa yanzu itace suturarsa shine kuma suturarta.
Ita kuwa Aysha fuskarshi take kallo Especially sajenshi dake kwance lib da
gemunshi.
Tattare rigar yayi har sama kana ya medata baya.
Fararen kyawawan cinyoyinsa da gargasa yayi musu ƙawanya suka baiyana.
A hankali yasa hannunshin bisa mararshi.
hannunshi na hagu ya miƙa saitin inda take.
bata kulaba taji ya kamo hannunta da hannunshi na daman.
Da sauri ta ɗan sunkuyar da kanta tana kallon kyawawan cinyoyinsa.
hannunshi na hagu yasa ya ɓalle botura guda biyu dake gaban boxes ɗin nasa.
cikin sanyi murya na rawa yace.
"Matso ki zakiga yadda yayi fushi ya tashi tsaye, motso ki bashi haƙuri."

Ya ƙarashe mgnar yana jawota kusa dashi tsakiyar sawunshi.


Ya zama tana fuskarta mararshi.
Idonshi ya ɗan buɗe kana ya lumshesu a hankali.
Sannan yasa hannunshi ta cikin ramin boturan daya buɗe, ya fito mata da Sheykh
ɗin.

Da sauri tayi ƙasa da kanta tare da manna kanta da cinyarshi. Cikin jin kunya.
Anyah kuwa Yah Sheykh ne.
a hankali yaji hannunta dake cikin nashi yana ɗan tsuma kaɗan-kaɗan.
A hankali ya kuma yawota.
Tsakiyar cinyoyinsa, sakke hannunta yayi ya kamo kanta.
ya kusanto tota gareshi.
ɗaya hannun kuma ya kama hannunta ya ɗauka kan bnnar kana ya matse da nashi.
Cikin wata irin fitinenneyar murya yace.
"Hahhh". Ya ƙarashe mgnar da alamun ta buɗe bakinta.
idonta ta kuma rumtse jin ya ɗaura mata kan Sheykh ɗin kan lips ɗinta, a hankali ya
fara goga mata shi bisa tattausa laɓɓanta kamar dai mai shafa mata jambaki.

Ya ilahi ya mujibadda'awati tace cikin ranta ta ɗora da ikon Allah kai maza masu
duniya.

Shi kuwa Sheykh a hankali ya fesar da wani dogon numfashi tare da cewa.
"Shhhhhhyyyyyyyyy buɗe bakin ki Aishhhhhhhh, ki bashi haƙuri".
sai kuma tayi sauri ta buɗe idonta, jin wani abu mai ɗan yauƙi-yauƙi kan lips ɗinta
da yake gogawa.

Da sauri ta buɗe bakinta da nufin yin mgn.


Kawai sai taji ya tura mata sh....!

By
*GARKUWAR FULANI*
3/23/21, 5:06 PM - ": Cikin bakinta.
Wani irin lumshe ido yayi tamkar wanda ransa ke shirin barin gaggar jikinsa.
hannunta dake cikin nashi wanda ya haɗa ya riƙe Sheykh ɗin nashi, ya matse da ƙarfi
tare da isar da kusancinsu, irin isarwar da dole tasa ta buɗe bakinta da kyau.

Cikin tsananin Feelings da rauni murya can ƙasan maƙoshi a hankali tamkar maiyin
raɗa yace.
"Shyyyyuuyyh Aish. lollipop".

Tsuma jikinta ya farayi sabida.


Abin yazo mata a bazata babu zato babu tsammani.
Ko za'a kwana gaya mata Sheykh zai juye ya zama haka har ya aikata wasu abubuwan
bazata taɓa yardaba.

A hankali ta ƙara matsowa gabanshi da kyau.


jin yana jawo ɗaya hannunta.

A hankali ta buɗe lumsassun idanunta da suka fara raina fata.


Fuskarshi ta zubawa ido, idonshi a lumshe sai dai ya zaro harshensa woje yana ɗan
karkakaɗashi tare da fidda wani maraitaccen sauti mai nuna ƙololuwar fitinenne abun
da yakeji.

A hankali ta manna tsinin harshensa ƙan lollypop ɗin.


cikin wani irin yanayi na rashin sabo da tarin kunya ta fara ida mishi muradinsa.
Jin yana cewa.
"Aish in baki bashi haƙuriba bazaki je bafa".
Hakanne yasa ta fara wannan abun, da kawai ta tsinci kanta data iya.

Lumshi idanunshi yayi tare dasa tattausan tafin hannunshi yana ɗan marin kumatunta
tare da raɗa murya can ƙasan maƙoshi yake cewa.
"Oh yessss! Ohhhh yessss my Aish."
gaba ɗaya ya fara fita cikin hayaiyacinsa duk jikinshi kerma yakeyi tamkar mazari
hannunshi ɗaya yasa ya tallabo kanta ta baya.
Yana mai lumshe ido
tare da fidda wasu zafafan numfarfashin murya can ƙasa cikin raɗa.
"Wash, Ohoo, Hahh Aissssssssh thanks my Y.M.D.G oh yessss Baby".
Cikin sauri ta buɗe kwayar idanunta jin yadda ya ƙarashe mgnar da ƙarfi tare da jan
numfashi.
Da sauri ta janye kanta, tare da cewa.
"Ummi na falo tana jirana fa Yah Sheykh zata jika fa".
Da sauri ya buɗe siraran idanunshi da suka firfito sukayi girma, kana suka sauya
launi daga ruwan zaiba zuwa ja, da alamun hawaye cike a ciki.
Da sauri ya ɗan matso bakin kujerar, hannunshi yasa ya riƙe lollypop ɗin.
Kan tattausan lips ɗinta data tsuke ta tura ya manna shi, da sauri ya fara yin
kamar mai shafa mata jambaki.
Ido ya lumshe tare da sauƙe wani masifeffen ajiyan zuciya sabida jin taushi lips
ɗinta da ɗan yawu kaɗan, sai yayi ɗan damshi na musamman.
da sauri tasa hannu ta riƙe lollypop ɗin ta kaudashi daga kan lips ɗinta.
Idonshi ya buɗe ya zuba matasu tamkar zautacce.
Ita kuwa Shatu cikin kwaɓe fuska da shogoɓa ta tura baki kamar mai jin ƙyaman abu.
Bayan tafin hannunta tasa ta fara goge lips ɗinta zuwa kan haɓarta.

Wani irin shu'umin murmushi yayi tare dasa hannun sa, ya kamo hannun nata, kana ya
miƙar da ita.
Bisa cinyoyinshi ya zaunar da ita, ya zama suna fuskantar juna.
Hannayenta ya kamo ya ɗaura kan kafaɗunshi.
kana shima ya ɗaura hannayenshi kan kafaɗunta, still dai lollypop ɗin tana woje.
A hankali ya matso da fuskarshi gareta sosai, har tsinin hancinsa na gogan nata.
murmushin gefen baki yayi tare ɗaga mata girarsa ɗaya, kana a hankali yace.
"Me kike gogewa?".
Cikin wata iriyar fitinenneyar murya da itama kanta batasan dalilintaba tace.
"Abunka".
A hankali ya zaro harshensa ya ɗan lashi lips ɗinta tare da kai bakinshi kusa da
kunnenta cikin raɗa yace.
"Abunki dai, ai naki ne?".
Ganin yadda ya tsareta da idone, da yadda ya tura hannunshi cikin rigarta yasa a
hankali tace.
"A a".
idonshi ya lumshe dai-dai lokacin daya fito da breast ɗinta ɗaya ta saman wuyan
rigarta da yaja yayi ƙasa da wuyan rigar. Cikin raɗa yace.
"Zakisha ko?".

Cikin tur baki da shagwaɓe fuska tace.


"Yah Sheykh Ummi na jirana, kada su tafi su barni".
Kanshi ya sunkuyar ya manna bakinshi kan ƙirjinta, wani irin sahihin murza yyi,
wanda saida tayi ɗan zillo tare dasa tafukan hannunta ta tallabe habarshi tare da
cewa.
"Wash Shyah".
Ɗagowa yayi ya zuba mata ido.
sai kuma yayi murmushi a hankali kana ya gyara mata wuyan rigar.

Cikin kasala da yasa hannunshi ya kamo nata, A hankali yace.


"Jabeer baya so kina nesa dashi, bazai iya jurewa ba. Yanzu yaji haƙurin da kika
bashi tashi kije?".
Ina ai gaba ɗaya ya gama kashe mata jiki tayi luƙus, saima kwantowa kanshi da tayi
ta manna kanta a ƙirjinsa.
Tana mai jin yadda zuciyarshi ke harbawa.
A hankali yace.
"Aish".
Cikin kasalelliyar murya can ƙasa tace.
"Na'aaam".
ɗago kanta yayi, kana a hankali ya manna sajenshi kan lips ɗinta ya fara gogawa a
hankali har saida ya goge mata ɗan ruwan yauƙi-yauƙin daya shafawa lips ɗinta.
a hankali ya yunƙura ganin duk jikinta ya mace.

Tsayawa yayi kana ya tsaida ita.


rigarshi ya sake ba tare da ya maida Sheykh ɗin nashi cikin boxes ɗinba.
Haka yasa tana tsaye cikin jallabiyar har kana iya hango yadda take harbawa,
alamun tana matse.

A hankali ya gyara mata maya finta cikin kulla da danne azabebben Feeling da
yakeji, sanin ya mata al'ƙawarin in tayi mishi abinda tayin zai barta taje, kuma ga
yunwar da yakeji shiyasa ya daure, domin yin jima'i da yunwa yana cutar da namiji.
Cikin tsareta da ido yace.
"Kije ku tafi.
Ko dai kin fasa zuwane!?".
A hankali tace.
"A a zanje".
Tai mgnar kanta manne a kafaɗarsa.
murmushi yayi kana ya ɗan shafo fuskarta sannan yace.
"Uhum Y.M.D.G to kije".
A hankali tace.
"Jikina ya mutu, ƙafafuna na rawa".
Kanshi ya kuma mannawa da nata kana a hankali yace.
"Y.M.D.G".
Sai kuma yace.
"To mu tafi ɗaki mu gaisa, fitinenneyar Baby kawai".
Da sauri ta rufe idonta tare da janye jikinta ta nufi hanyar fita.
Murmushi yayi tare da cewa.
"Kice ina gaida Hajia Kubra da jikin".
Tana barin falon nashi tace.
"Zataji."

Ba kowa ta samu a falon, haka yasa da sauri ta fita.


Part ɗin Aunty Juwairiyya ta nufa.
Tana gab da shiga sukayi kiciɓis da Jamil.
"Allah da baki zoma da tafiya zamuyi."
Cikin wani irin masifeffen kasalan da namijin duniyan ya sake mata tace.
"Afwan na tsaya bawa Yah Sheykh abinci ne."
Sai kuma ta ɗan matsa ganin Ummi da Aunty Juwairiyya suna fitowa.
Cikin sakin fuska ta kalli Aunty Juwairiyya tare da cewa.
"Aunty Juwairiyya barka da hantsi".
Cike da mamakin sakin fuska da Shatu tai mata tace.
"Barka dai. Ya jikin naki?".
Cike da kunya tace.
"Alhamdulillah jiki da sauƙi".
"Masha ALLAH Allah ƙara sauƙin".
Amin Ummi tace kana suka nufi inda Jamil ke tsaye da mota, nan suka shiga suka
tafi.

Shi kuwa Sheykh tana fita.


Ya bita da ido da wani murmushi mai tarin manufofi.

A hankali ya ɗan sunkuyar da kanshi ya kalli jikinsa.


Wani dogon numfashi ya fesar kana ya juya a hankali ya shiga ɗakinshi kai tsaye
Bathroom ya faɗa.
Ruwan sanyi ya sakarwa kansa, wai ko zai samu nitsuwa.
Alhamdulillah kuma ya samu nitsuwa, haka yasa yayi al'wala bayan yayi wonkan.
Wata jallabiyar ya zura.

Yana fitowa yayi walaha. Kana ya kimtsa cikin wani farin yadi mai ɗan karen kyau da
taushi yadin farine ƙal ɗinkin riga da wondo da gyariya ne.
Gariyar tasha aikin hannu da zare surfani royal blue sosai ya fito ras.
Hula damanga ya murza a kanshi itama royal blue.
Tattausan sajenshi ya kwanta lib. gashin kansa kuma yi lib ta gefe gefen kanshi da
ƙeyarsa.
Wasu takalma sau ciki yasa suma royal blue.
OudKareem ɗinsa mai sasayyan ƙamshi ya fesa a duk sasan jikinsa, kana ya ɗauki
wayarshi dake gefen gado ya zura a al'jihun gariyar.

A hankali ya fito falonshi. Cikinsa ya ɗan shafa tare da cewa.


"Wayyo Mamey na Yunwa".
sai kuma ya zauna bisa kujerar da suka gama bidirinsu shida Shatu.
Murmushi yayi ganin wayarta a gefenshi. Kai ya jinjina yana mai jin masifar daɗin
wannan yanayin da suka kasance a ciki.
Abincin ya zuba, a plate ya faraci yana ɗan kurban kunun nono mai ɗumi wanda yasa a
kofi.
Sosai yaji daɗin kunun sabida yayi ɗan tsami.
Sosai abin ya bashi mmki domin shi dai baya son abu mai tsami ko kaɗan.
Amman yau yanajin daɗin tsamin da kunun yayi sosai a bakinsa.

Sosai yaci abinci wanda rabonsa da haka, tun kafin su dawo Tsinako auren Haroon".

Koda ya gama komai.


Sai ya rurrufe ko ina na gidan kana ya fito.
Sabida yau ɗin yana son zuwa gidan Malam Abubakar malaminshi kenan?".

So amman zai shiga wurin Lamiɗo tukun.

Su Ummu kuwa a gidan Hajia Kubra sosai taji daɗin zuwansu matuƙa.
har taji jikinta ya ɗan ƙara worwirewa.

Hira sosai Ummi da Hajia Kubra da Aunty Juwairiyya keyi.

Shatu kuwa da Samira matar ɗan Hajia Kubra suka tafi sashinta, Samira nada saukin
kai da saurin sabo da ɗan karen surutu.
Haka yasa taja Shatu da zance sosai.

Shi kuwa Sheykh yana shiga Part ɗin Lamiɗo kai tsaye har bedroom ɗinsa ya wuce.
A bakin ƙofar ya ɗan tsaya tare da yin sallama.
"Wa alaikassalam. Jabeer shigo".
Yaji Galadima ya amsa mishi tare da bashi umarni".
A nitse ya shiga.
Zaune ya samesu.
da wasu takardu a gabansu.

A hankali ya zauna gabansu kana fuskancesu da kyau.


cikin nitsuwa yace.
"Na'urar CCTV Cameran dake sashin berbelar ya samu matsala."
Da sauri Lamiɗo yace.
"Tun yaushe."
Kanshi ya rausayar kana ya ajiye system ɗinshi a gabansu.
Kat rida ya ɗan zaro cikin ɗan wani ƙaramin abu dake hannunshi gefen System ɗin ya
soka abun kana ya ɗan danna play sannan ya juya system ɗin ya fuskancesu.

Cike da mamaki suka zuwa system ɗinshin ido.

Shatu suka gani tsaye tsakiyar falon Hajia Mama.


Ita kuwa Hajia Mama, tana zaune bisa kujera.
Batool kuwa na can gefe.
Wani irin taku na isa da rashin tsoro Shatu takeyi har ta isa gaban Hajia Mama.
Da gaba ɗaya jikinta kerma yake dan masifar ɓacin rai.
Cikin isasshiyar murya Shatu ta nunata da yatsarta manuniya kana tsuke tace.
"Uhummmm in ke Halimace Ni Shatu ce. Ni nan da kike gani wargice dai-dai da ƙugun
duk wani mugun Masararutar Joɗa".
Da sauri ta ɗagawa Batool hannu jin ta taso zatayi mgn cikin isa tace.
"Ke kul kada ki kuskura kice zakiyi mgn a kaina, ki tsaya iya matsayinki.
In kin samu mijina ya kalleki koda kallo biyu a wuni ɗaya to Ni kuwa Ni Shatu zan
sashi ya aureki ba dai shine burinki ba, to ki kama kanki ki bari sai kin zama
matar ahlin masarautar Joɗa kafin kimin mgn".
Cikin shakku Batool ta koma ta zauna tare da zuba mata ido.
Ita kuwa Shatu yatsunta ta murza kana cikin haɗe fuska tace.
"Gsky na jinjina miki kin cika muguwa. Halima, dama mugu bai cika mugu sai ya boye
kamanninshi.
To ki kula ki fita rayuwar mijina, wlh ki rabu dashi da ƙannenshi da yayanshi.
Ki kiyayeni kijin tsoron randa zan miki wankin babban borgo a masarautar Joɗa.
Wato ke gaki shegiyar makira munafuka mai fuskoki goma da ashirin ko, kina tare
dasu kina cin dunduniyarsu kinata ciyar dasu mganunnukan tsafinki. To a hir ɗinki,
wlh ko ciwon farce Mijina yayi ko ƙannenshi nida ke bibbiyu, kin sanni Ni dake kar
tasan karne.
Kika kuskura kika sake aika min wani abu Part ɗina, babu shakka ubanki zanci.
Wato ke a dole kina jiran inzo in baki haƙuri ko?
To jira zakisha mmki".
Tana faɗin haka ta juya ta fita.

Ita kuwa Hajia Mama cikin wani irin tafasan zuciya tace.
"Uhummmm yanzu za'a fara wasan".
Cike da mmki da rashin sanin manufar zancenta da kalaman da Shatu tayi Batool
tace.
"Hajia Mama, wai meke faru ne, me tsakaninki da ita, ko dai kawai dan ina son
Sheykh ne ta tsaneki".
Wani mugun harara Hajia Mama ta watsawa Kubra kana ta juya ta nufi bedroom ɗinta
tana huci kamar zakanya.

Kusan a tare Sheykh Jabeer da Lamiɗo da Galadima suka sauƙe ajiyan zuciya, cikin
murmushin Galadima yace.
"Alhamdulillah yarinya ta fara yaƙin kare mijinta".

Murmushi Lamiɗo ma yayi kana yace.


"Alhamdulillah komai na tafiya yadda muke zato".
Cikin taɓe baki Sheykh yace.
"To waya sata, ko ce mata akayi ban san waye Hajia Mama bane, ko ta fini saninta
ne.
Ya za'ayi muna ɓoye abu tsawon lokaci ita zata zo ta nuna ta sani. Ai da bata jira
kantaba kuma, tasha ciwon hannu".
Murmushi Lamiɗo yayi kana yace.
"Koma mene dai a kanka takeyi".
Kanshi ya kauda yana mai jin wani sanyi murmushi mai yalwa ne ya subce mishi kana
yace.
"Uhumm wai mijinta ko kunya babu".
Sai kuma ya haɗe abubuwan nashi kana yace.
"To nadai sa Jalal ya sake dasa wata Camerar ya kuma sake dasawa, ita kuwa sakarya
kallon bugegge takewa Jalal in yana sade ɗinta tana mishi kallon kare da uban
gidanshi bata san a tsakiyar tafin hannunmu takeba Jalal ya fita sanin makaman
ɓoye abu."
Yana faɗin haka ya nufi woje tare da ce musu lokacin salla yayi.

Nan masallacin Masarautar Joɗa yayi sallan azahar kana ya wuce gidan Malam
Abubakar.

Koda yaje ya sameshi da baƙi.


Haka yasa suka zauna nan suna tattaunawa saida akayi sallan la'asar kafin baƙin
suka tafi.

Nan suka samu suka zauna suna tattauna matsalarsu.


Har magriba tayi, sukayi salla a masallacin ƙofar gidan Malam Abubakar ɗin, basu
fitoba saida sukayi isha'i.

Suna fitowa kuwa yace zai tafi.


Malam Abubakar ɗin yace a ai dole fa ya tsaya suci abinci.

Dole suka koma falonshi.

Baici komai ba sai kunun tsamiya da yasha.


Sabida sam bakinsa ba daɗi. Gashi yana jin zazzaɓin nan nashi na dare ya fara
rufeshi.

Suna gama cin abincin kenan wasu mutane biyu mace dana miji suka iso falon bisa
jagorancin ɗan Malam Abubakar ɗin.

Ya yunƙura zai miƙe ya tashi kenan sai kuma ya koma ya zauna jin Malam Abubakar na
cewa.
"A a tsaya Muhammad ban gama da kaiba zauna ba matsala".
Cikin sanyi yace.
"To". Kana ya koma ya zauna.

Shi kuwa Malam Abubakar a hankali ya juyo ya fuskanci baƙin nashi bayan sun gaisane
sukayi yar mgnarsu kana suka tafi.

Gyara zamanshi yayi ya fuskanci Sheykh da kyau cikin nutsuwa irin ta manyan
dattijai yace.
"Muhammadu wlh wani tsautsayi ne ya ritsa Sulaimanu".
Cikin nitsuwa Sheykh ya kalleshi.
Domin Sulaiman abokinshi ne, sabida shi ƙanin Umma matar Malam Abubakar ne, tare
sukayi karatu da Sulaiman a wurin Malam ɗin shiyasa ya sanshi sosai, suna mutunci
kuma.
Sulaiman ɗan kasuwane saye da sayarwa yake na golagolai masu tsadar gaske, yana
zuwa sari ƙasashen ƙetare da dama yana kawowa Ɓadamaya inda yakeda manyan shagunan
shi na saida golagolan. Ya haɓaka yayi ƙarfi sosai.
To matsalar rufe boda data shafi duniya baki ɗaya ne, ya sashi fara sari nan cikin
ƙasar.
Yakanje wasu jihohin ya tsara.
A irin hakane ya faɗa hannun mugaye suka sarar mishi golagolan matar gwamnatin wata
jihar mafarin matsalarsa kenan.
Haka yasa hukuma suka kamashi.
To shine damuwar ahlinsu baki ɗayansu.
Hankalin kowa ya tashi.
Sabida Sulaiman shine jigonsu.
Mutun ne mai tausayin yan uwansa.
Cikin sanyi Malam Abubakar ya gama yi mishi bayanin ya ƙara da cewa.
"Muna barar addu'arka Allah ya kuɓutar dashi ya tsareshi ya fito dashi lfy.
Kuma ina akwai taimakon da zakayi mana muna buƙata, yanzu haka ita Ummun taku tana
can gida sun."
Cikin tausayawa da tabbacin Sulaiman mutumin kirkine ƙaddarace tazo mishi a hakan
yace.
"In sha Allah zamuyi ta addu'a, kuma da izinin ubangiji zanyi ƙoƙarin ganin ya dawo
gidanshi".
Cikin jin daɗi Malam Abubakar yace.
"Alhamdulillah Ngd matuƙa, Ataimaka Muhammad".
Cikin tausayawa yace.
"In sha Allah kuwa".
Daga nan sukaci gaba da tattauna matsalar.
Yayinda sosai yakejin azabebben zazzaɓin yana rufeshi.
Sai ƙarfe tara ya sallami Malam ya fita ya tafi.

Cikin ƙarfin hali yake tuƙin, sabida gaba ɗaya zazzabin ya rufeshi ji yakeyi duk
gabbanshi kamar ana sossoka mishi allurai.
A hankali yasa hannunshin ya kashe A/C'n motar sabida sanyin da yakejin har jikinsa
na rawa.

Cikin ƙarfin hali ya juya akalar motar tasa ya nufi Valli Hospital.
Wayarshi ya ɗauka Dr Kabir ya kira.
"Assalamu alaikum,".

"Wa alaikassalam, Sheykh Barka da yamma".

A takaice yace.
"Barka dai Dr Kabir kana Valli ko?".
Cikin kula tace.
"Eh ina nan".
"Na'am to gani nan zuwa banda lfy fa".

"Subahanallahi, to sai ka iso, ko dai inzo in dubaka a gida?".

"A a gani ma na kusa".


Yace mishi dai-dai lokacin da ya
Iso bakin wani irin tamfatsetsen Hospital mai masifar kyau da girma.
Valli Hospital kenan.
Da sauri mai gadin ya buɗe mishi gate ɗin.

Tare da ɗan matsawa gefe.


Cikin rawan sanyi yayi parking cikin rumpar da sunanshi ke rubuce a sama.
Da sauri mai gadin ya buɗe mashi marfin motar tare da cewa.
"Barka da zuwa mai gida".
Cikin sanyi yace Barka dai kana ya fito.
A hankali ya ɗan jingina da jikin motar yana kallon farfajiyar asibitin.

Wani irin ƙaton filine mai girma.


Wanda akayi mishi ƙawanya da bishiyoyin namijin gwanda.
Kana ƙasa kuma fulawowine a jere iya ganin mai hange wani faffaɗan titine ke
malale, wanda tsakiyarshi dogayon ƙarafunan wuta ke jere iya ganin ka.

Can gefen dama wani tamfatsetsen gidan samane mai zaman kashi ya kai hawa uku.
Gefen hagu kuwa wata hanyarce ta kuma shiga.
Sai wani irin tamfatsetsen gini mai masifar kyau inda marasa lfy ke kwanci gefen
mata.
Komai kalan kayan asibitin royal blue and white.
Can gaba kuwa kuwa jerin Offices ɗin Dictors ne.
Sai Side ɗin Nurses.

Tsab-tsab cikin asibitin.


Sai motoci keta gilmawa.
Haske kamar rana.
Kai faɗin tsatuwar asibitin sai wanda ya gani.
A hankali ya nufi gefen Office ɗin Dr Kabir.

Yana shiga Nurses ɗin dake zirga-zirga tsakanin wurin suka rinƙa ɗan bashi hanya
suna.
"Ur welcome sir".
Kai kawai yake jinjina musu kana ya wuce su wuce dan zazzaɓin ya fara damunshi
sosai.

Yana shiga Office din Dr Kabir da sauri ya miƙe tare da cewa.


"Barka da zuwa Sheykh".
A hankali ya zauna tare dafe kanshi.
Cikin sanyi yace.
"Kabir test nake so ayi min yanzu-yanzu gaba ɗaya na rasa meke damuna kullum da
zazzaɓi nake kwana".
Cikin kula Dr Kabir yace.
"Tsawon kwana nawa ya fara maka?".
Jingina kanshi yayi da jikin kujerar tare da cewa.
"Two weeks ago".

A hankali ya gyaɗa kanshi kana ya juya ya koma kan table nashi abubuwan aikinshi ya
ɗauko kana yazo ya zauna kusa dashi, cikin kula yace.
"To test ɗin me da me za'ayi maka?".

Cikin sauƙe numfashi yace.


"Widal, Mp, Emergency, fa."
Kai Dr Kabir ya jinjina kana ya kamo hannunshi.
Ba musu ya miƙa mishi bayan ya tattare gariyar tasane.
Ya ɗebi jininsa.
Lab ya wuce Direct. shi kuma ya zauna a nan yana jiranshi.

Yana zuwa yace, to jinin ogonane da kanshi kuma Emergency ne.


ai kuwa cikin awa ɗaya suka gama bicikan jininsa kab. Bayan sunyi ƴan rubuce-
rubucen sune.
Ya amshi takardar ya koma Office ɗin sa.

Inda ya barshi nan ya sameshi sai dai yanzu, yana karatune, ganin ya dawone ya ɗan
sahirta.

Takardan ya miƙa mishi.

A hankali ya gyara zamanshi kana ya meda idonshi kan takardar.


Tests result ɗin yake dubawa.
Cikin sanyin zazzaɓin yace.
"Widal risult ɗin bani da matsala, 40% da 80% kaga kenan bani da Typhoid".
Kai Dr Kabir ya gyaɗa tare da cewa.
"Eh gsky kam babu matsalar Typhoid wanda ni da fari shi nafi zargi".
Kanshi ya sunkuyar tare da buɗe fefa ta gaba yana cewa.
"Nima haka naiyi tunani".
Rubutun ya zubawa ido ganin. Mp 1+.
Kanshi ya ɗago ya kalli Dr Kabir a hankali yace.
"Ina da Malaria'n amman ba sosai ba 1+ baici ace ina jin irin wannan zazzafan
zazzaɓin ba. To me matsala ta?."
Ya ƙarashe mgnar yana kallon Dr Kabir.
Cikin kula Dr Kabir yace.
"To yanzu dai bari muyi allurar Malaria'n mu gani wata ƙil jininka bazai juri 1+
ɗin ma zai wahal da kai.
Gashi dama na biya Pharmacy na amso allurar bari inyi maka kawai muga zuwa gobe
ya abun zaiyi".
Cikin gamsuwa da hakan yace.
"To".
Hannunshin ya kuma kamowa ya tsira mishi allurar.
Kana ya bashi wasu magunguna a take a nan ya shasu.

Nan sukayi sallama ya tafi gida.

A gida kuwa tuni su Shatu sun shiga dan basu dawo da wuriba shiyasa suna dawowa
basu tsaya hiraba.

Shiru ya samu falon babu kowa.


A hankali ya wuce Side ɗinsa.
Dan wani irin masifeffen karkarwa da jikinsa ya fara.
Ga wani irin tsuka da zazzaɓin ke mishi.
Da kyar ya rage kayan jikinshi.
A daddafe ya shiga yayi fitsari yayi al'walan kwanciya bacci.
Yana fitowa ya kwanta.

Kar-kar haka yake rawan sanyin masifeffen zazzaɓin nan kamar zai ɗauke ransa.
Allurar tamkar ƙara mishi ciwon tayi.

Haka ya kwana wannan ranar da masifeffen zazzaɓin.

Ana kiran sallan forko, yaji zufa na karyo mishi alamun zazzaɓin zai ɗan sauƙa
kamar yadda yake mishi kullum.
Ai kuwa lokaci ɗaya zufa ta jiƙashi.
Jikin sanyi ya tashi AC ya kunna kana ya dawo bakin gadon ya zauna yana maida
numfashin jin daɗin sanyin ac lokacin ɗaya kuma ya jishi garau kamar bashi ba,
ƙamshin turaren jikinshi da sanyin ac yasashi jin wani irin sassanyan yanayi yana
rufeshi.

Kusan 5 minute yayi kana ya miƙa ya shiga Bathroom.


Allah ya sani da Shatu na kusa dashi zai raɓeta ko zaiji daɗin rayuwarshi.

Ruwan sanyi ya watsa kana ya fito. Da al'walan sa.


Nafila ya fara. Kana ɗaya sallame ya fara karatu.

Jin anyi asslatune ya sashi fita ya nufi Masallacin masarautar Joɗa.

Ƙarfe bakwai dai-dai ya turo ƙofar falon jiki a mace. Wani fitinenne yanayi nata
ɗawainiya dashi.

Yana zuwa tsakiyar falon Ummi na fitowa cikin kitchen.


Da sauri ya sunkuyar da kansa cike da kunya.
Domin tun randa Ummi ta ritsashi ya fito ɗakin Shatu bai sake yarda sun haɗa idoba
sai yanzu.
Cike da kunya yace.
"Uhmm Barka da safiya Ummi".
Cikin kula da mamaki, ramarsa ita kuma Ummi ta bishi da kallo tare da cewa.
"Barka dai Sheykh lfy kuwa, meke damunka".
Murmushi yayi cike da kunya yace.
"Uhum Ummi me kika gani?".
Cikin tausayawa tace.
"Sheykh kaga yadda ka rame kuwa, anya kanada lfy kuwa?".
Kanshi ya ɗan juyo ya kalleta kana a hankali yace.
"Lfy ta lau Ummi kawai dai ɗan zazzaɓin dare ne ke yawan damuna, in gari ya waye
kuma sai inji sauƙi".
Da sauri tace.
"Ina kuwa sauƙi Sheykh nadai lura sam baka son cin abinci.
gashi gaba ɗaya ka faɗa".
Ci gaba yayi da tafiya tare da cewa.
"Ina ci fa".
Da sauri tace.
"To kaje kaga likita ne?".
Kai ya gyaɗa mata tare da cewa.
"Eh naje. Jiya da dare".
Cikin sanyi tace.
"To Allah ya sauwaƙa".
Amin yace kana ya wuce.
Ita kuwa Ummi sosai taji ba daɗin ganin yadda ya ɗan faɗa.

Suna cikin yin aikin breakfast ita da Shatu.


Huwaila ta shigo kamar yadda Sara take zuwa tayasu aikin.
Kai Shatu ta jinjina kana ta nuna mata Arsh tace.
"Fere minshi in kin gama kije kawai sai anjima kizo yanzu mun gama".
Cikin kallon ƙasa-ƙasa Huwaila tace to.

Bayan sun gama komai na aikin breakfast sun shiryashi a Dinning table ta kalli
Shatu data nufi ɗauki ta.
"Zo ki kaiwa Sheykh abincinsa kinga ba lfy ce da shiba".
Cikin gajiya tace.
"Ayyah Ummi to bari inje in watsa ruwa wlh zafi nakeji.
Watsawa kawai zanyi yanzu zan fito".
Kai kawai Ummi ta gyaɗa mata.

Bayan tayi wonka, mai kawai ta shafa ta fesa turare.


Ta zura doguwar riga ko bra bata saba.
Jin Ummi na kiranta
tana fitowa ta samu Jalal, Jamil, Affan, Sulaiman Imran duk suna yin karin kumallo
su.
Tray'n da Ummi ta miƙa mata ta amsa kana ta wuce falonshi.

A hankali tayi sallama tare da kutsa kanta cikin falon.


Shiru babu motsin komai sai na A/C, bisa Dinning table ta ajiye tray'n kana a
hankali ta juyo ta ɗan tsaya tsakiyar falon.
Ido ta ɗan zubawa ƙofar ɗakinshi.
har kamar zata shiga sai kuma ta juya da nufin fita.
da sauri ta ɗan ja da baya ganinshi tsaye a gabanta ya tankwara kanshi bisa
kafaɗarsa, a hankali ya ƙara matsota.
Batayi yunƙurin matsawa ba, saima idonta data ɗan lumshe.
a hankali ta buɗe idonta jin ya kamo hannunta ya riƙe cikin nasa a hankali yace.
"Tafiya zakiyi bazaki duba lfyata bako?".
Cikin kula tace.
"A a nayi tunanin ko kana baccine kada in shiga in tada kai".
Murmushin gefen baki yayi kana yace.
"Zo in baki saƙonki to".
"Toh". Tace mishi kana tabi bayanshi.
Har ya nufi Bedroom ɗinsa, sai ya kuma juyo a hankali ya fuskanci ƙofar nan da zata
sadashi da Garden ɗin Masarautar Joɗa.
Ita dai Shatu ido ta zuba mishi tare da bin bayanshi.
Hannunshi yasa ya tura ƙofar tare da juyowa ya ɗan kalleta a hankali yace.
"Muje kiga yadda tsuntsayema ke nunawa juna kula".
Murmushi tayi tare da cewa.
"Yakai rabin kular da nake nuna maka ne".
Yatsarshi yasa ya ɗan lakaci tsinin hancinta tare da cewa.
"Muje dai kiga yadda sukeyi, ke zaki yanke hukuncin irin kular da kike bani".
Wani irin sassanyan numfashi suka sauƙe a tare dai-dai lokacin da suka shigo cikin
filin, sanyin iskar da ƙamshi ya'yan itatuwa da kukan tsuntsaye yasasu jin wani
irin masifeffen shauƙi na musamman.
Ido ta fara jujjuya tana kallon tsarin wurin da kyanshi, sai kuma ta ɗan juyo ta
kalli ƙofar da suka shigo ɗin wanda bata taɓa sanin da zamanshi ba, tsawon watanni
kusan bakwai da take gidan.
Cikin lumshe ido ta juyo ta kalleshi.
kanta ta ɗan manna a ƙafaɗarsa, jin haka yasa hannunshi ya ɗan shafi haɓarta, ido
ya zuba mata jin tana cewa.
"Uhummm Yah Sheykh kenan".
Cikin yin sassayan numfashi yace.
"Me nayi?".
A hankali tace.
"Uhumm naga ƙofofin dake sade ɗin kane kamar basu da adadi, ashe shiyasa wasu
lokutan kake ɓacewa."
Murmushi yayi tare da cewa.
"Ɓacewa kuma kamar wani al'jani".
Cikin sanyi tace.
"Ɗan baiwa dai, dan tabbas dai kam kana ɓacewa tunda dai a Bedroom naka dai kam
naga babu wata ƙofo to amman ina gani ka shiga a take in shiga in nemaka in rasa,
to gashi kuma yau dai naga wata ƙofar da ban san da itaba."
Wani irin ɓoyeyyen murmushi gefen baki yayi tare da ɗan manna mata kiss a goshinta,
kana a hankali yace.
"Wato bincike kike min a ɗaki".
Dai dai lokacin kuma suka iso cikin fagen da tsuntsayen suke, gyaran murya yayi a
hankali ai kuwa a take sai ga tsuntsayen wurin kab sun nufoshi.
Wani irin narkekken murmushi tayi tare da ƙara manna kanta a damtsen hannunshi a
hankali tace.
"Ni ɗakin mijina nake bincika".
Wani irin yalwataccen murmushi yayi dai-dai lokacin kuma.
Ɗawisun nan na tarin masarautar Joɗa ta iso gabanshi.
Wani irin taku yakeyi cikin rigima, ya iso garesu a hankali ya fara zagayasu.
"Wow masha Allah".
Tace dai-dai lokacin daya gama zagayasu kana ya dawo gabansu ya ɗaga binɗinsa sama
ya buɗa fikafikinsa, ya baza a gabansu.
Wanda ya iso har kan fuskarta shi kuwa Sheykh zuwa kan ƙirjinsa.
Wani irin murmushi Sheykh yayi tare da cewa.
"Kekkyawar tsuntsa a gaban kekkyawar sarauniya, kiyi haƙuri karon farko dai na kawo
miki sarauniyar data fiki kyau, sabida na halittar bani Adam amman dai a cikin
tsuntsaye har gobe babu ya kai".
Wani irin juyowa tsuntsuwar tayi, ƙuntunta mai cikar blue color ya manna bisa saman
rumfar sawun Shatu.
Murmushi tayi kana ta sunkuyo ta shafata tare da cewa.
"Masha Allah da kekyawar halinta".
A hankali ta juya ta fara tafiya cikin rigima.
Da sauri Shatu ta ɗago kanta ta kalli sama ganin yadda suntsaye masu masifar kyau
sukayi musu ƙawanya suna kukansu mai daɗin ji.
Murmushi tayi ta kalli Sheykh dake musu kirarin zaƙin muryarsu.

Ruggumeshi tayi ta bayanshi tare da lumshe idonta lalacin daya nuna mata tattabarun
daketa yiwa juna ƙoto kana suna kusantar juna.
Cikin murmushi da shauƙi yace.
"Lallai ke ta musamman ce, kalli ɗawisun nan batama jira na gabatar mata da keba,
to ko-dai-ko dai".
Da sauri tace.
"Ko-dai-ko-dai mefa?".
Ido ya lumshe tare da kamo hannun ta ya manna a habarshi tare da cewa.
"Kodai jinin masarautar Joɗa ya gauraye da nakine, wanda ba sai an gabatar da
keba".
Ya ƙarashe mgnar yana sa tafin hannunshi yana shafa lafeffen cikinta".
Cikin lumshe ido tace.
"Kamar ya".
Sunkuyowa ya ɗan yi bisa kunnenta ya kai bakinshi a hankali yace.
"Kamar ko mun samu ƙaruwar akwai shigar cikin Muhammad jikin Shatu".
Da sauri ta manna kanta da ƙirjinshi dai-dai lokacin kuma suka iso bakin ruwan nan
inda agwagin ruwa ke cike murya can ƙasa tace.
"A a kam ba wani ƙaruwa".
Ƙara jawota jikinshi yayi tare da matseta murya can ƙasa yace.
"To muje muyi fatauci Allah yasa muyi dace da katarin ƙaruwa, mu samowa Mamey
jikoki masu kama dake in ta dawo ta samu masuyi mata surutu."
Da sauri ta ɗan kalleshi dai-dai lokacin kuma ya juyo da ita suka nufi hanyar
komawa falonshi murya a nitse tace.
"Wacece Mamey Ina take? Yaushe zata dawo".
Cikin sanyi ya ɗan kalleta a hankali yace.
"Da gaske Aish ina son haihuwa matuƙa gaya, inason inga jinina ina son samawa Mamey
na jikoki".
Ya kauda zancen tambayar da tayi mishi.
Da wannan batun yana kuma mai kai hannunshi kan cikinta.
Dai-dai lokacin kuma suka shigo falon.
Meda ƙofofin yayi ya rufe kana a hankali yace.
"To muje in baki saƙonki".
Cikin nazarta zantukanshi tace. "To". daga nan suka nufi bedroom ɗinsa.

A hankali suka shiga bedroom ɗinsa,


Komai kimtse sai ƙamshi turarukanshi da suka kama ɗakin.

A hankali ya iso da ita bisa, carpet zama yayi kana itama ya ajiyeta.
Suna fuskantar juna, kwaren da ke gefen gadonshin ya jawo ya ajiyesu tsakiyarsu.

Cikin nitsuwa ya janye fefeyin saman.


ya ɗaura matashi bisa cinyarta, wasu dandatsa-dandatsan al'kyabba na matan sarakuna
ya fidda masu masifar kyau guda uku ya ɗaura mata kan fefeyin dake bisa cinyarta.
kanshi a sunkuye yace.
"Wannan kyautar tukuicin budurci ne daga tambarin Masarautar Joɗa."
Ya ƙarashe mgnar yana fito da wasu takalma da linzamin dawakai biyu, ya ɗora bisa
rigunan.
kanshi ya ɗan ɗago ya kalleta ido cikin ido.
Idonshi ya ɗan lumshe mata ganin yadda take kallon sajenshi.
cikin tsokana yace.
"Ya dai kin ƙyatsa ne?".
cike da kunya tayi murmushi tare da cewa.
"Nida abuna."
Wani yalwataccen murmushi, sai kuma ya tsareta da ido jin tana cewa.
"Ngd matuƙa Allah ya saka da al'khairi".
"Amin Amin". yace kana ya jawo ƴar ƙaramar ƙwaryar dake gefen babbar, a hankali ya
buɗe hannunshi yasa ya ɗauki wata iriyar fitinenneyar sarƙar ɗanyen gol mai ɗan
karen kyau da masifar sheƙi na ɗaukar idanun mutun.
da sauri ta waro idanunta woje cikin tsananin mamaki da al'ajabi take kallon
sarƙar.
Shi kuwa Sheykh miƙo mata sarƙar yayi tare da cewa.
"Ga kyautar da ko wacce matar masarautar Joɗa ke harin ya kasance a sashinta.
sai dai banda Mamey na, ita batayi harinshi ba, kuma Allah ya ƙaddara aka batashi,
wanda kuma batashi bai zame mana al'khairi ba. Tsawon shekaru babu wanda ya sake
ganin makamancinsa, sai kuma gashi a karo na biyu ya shigo cikin ahlinta a
hannunki."
Ya ƙarashe mgnar yana jawota jikinshi.
Ba musu ta kwanta cikin ƙirjinsa sabida ƙamshin jikinsa da take son shaƙa.
Sarƙar daya saƙala mata a wuyan nata ta kalla, cikin al'ajabi da mamakin ganin irin
sarƙar Ummeynta ce.
Dan komai nasu iri ɗaya harta tambarin jikin sarƙar to sai dai wannan tafi sabunta
da sheƙi.

Wannan banbanci na saraƙunan da kuma jin abinda yake matane yasa tayi shiru.
Ta gaza cewa komai, ido ta lumshe jin ya manna bakinshi bisa wuyanta, harshensa
yasa yana ɗan lasar fatan wuyan nata a hankali.
Kana hannunshi na zuge zib ɗin rigarta.
batayi yunƙurin hanashi ba, jin yadda yake jan wasu tagwayen numfarfashi masu
nauyi.

Ido ta ɗan lumshe ta faɗa jikinsa, lokacin daya gama zare mata rigar tata.
Jingina bayanshi yayi da jikin gado, kana a hankali yasa hannunshin ya jawo
jallabiyar jikinshi daga ƙasa yayi sama da ita, ya cireta ya rage dagashi sai
gajeren wondon iya guiwa wanda ƙasan shi kuma akwai boxes.
Ita kuwa Shatu manne jikinta tayi da nashi kana tasa hannun ta zagayo bayanshi tayi
lib a jikinshi.

Ƙugunta ya zubawa ido cikin tsananin Feeling dake ɗawainiya dashi, yasa yatsunshi
biyu ya kama bakin robar gajeren wondon dake jikinta wanda yayi cib da jikinta.
da sauri ta mirgino kanshi tare da tashi zaune bisa cinyarshi ya zama suna
fuskantar juna,
hannayenta ta meda ta saƙale wuyanshi, tare da kai bakinta kusa da kunnenshi a
hankali tace.
"Na gode Yah Sheykh, Allah ya cika maka burinka Allah ya kare min kai da kariyarsa
yayi maka rahama da rahamominsa, ya albarkaci ahlinka da albarkarsa yasa ka gama da
duniya lfy".
Hannunshi yasa ya mata wani irin masifeffen rugguma ya matse Caɓɓullenta da
ƙirjinshi murya can ƙasa yace.
"Amin Amin. Ameeeeeeen ya rabbil izzati. Yah Aish Mar'atussaliha."
Sai kuma yasa hannunshi ya tallabo kanta ya haɗe goshinsu,
tsinin hancinsa ya goga kan nata,
a hankali kuma yasa harshensa ya fara lasar lips ɗinta kamar mai lasar askirim.
ido ta lumshe jin wani irin masifeffen abu ɗaya taso mata daga ƙan babbar yatsar
ƙafarta har zuwa maɗigan kanta.
sabida yadda ya cusa harshensa a bakinta ya kamo nata, yanayi mata sahihin kiss mai
lankwasa tunanin.

Yatsunta ta cusa cikin sumar kanshi tana yamutsawa wanda hakan ya zuzuta fitinar
dake cinsa.
Hannunshi yasa ya murza gajeren wondon dake guguunshi yayi ƙasa dashi ya rage
dagashi sai boxes.
Cikin rawan jiki yasa hannunshi yayi ƙasa ya ɗan nata.
Cikin ɗimuwar daya sata.
ta ruggumeshi gam-gam a jikinta tamkar zata game jikinsu.
da sauri ya yunƙura ya miƙe tsaye da ita.
taku biyu yayi da ita zuwa uku yasa hannunshi ya ɗauki al'kyabbar shi dake gefen
gado.
Wore al'kyabbar yayi ya rufesu gaba ɗaya.
Kana ya juyo ruggume da ita sukazo bakin ƙofar.
Rufe ƙofar yayi kana yasa hannunshi ya kashe wutan ɗakin gaba ɗaya.
Duhu ya gama ɗakin,
Kasancewar duk labulayen wondons ɗin a rufe suke.
Ga yanayin ɗan hadarin.

Bakin gadon ya dawo da ita.


zama yayi kana ya jawota gareshi.
wani irin maraitaccen sauti ya sake lokacin da yaji ta fara mishi zazzafan darasin
daya koya mata.
"Hyyyuu, Aishhh".
wani irin fitinenne salo mai gigitarwa ta fara mishi wanda yasa gaba ɗaya jikinshi
karkarwa da amsa amon aiken da takeyi mishi.
Hannunshi yasa bisa kanta yana mai ɗan shafa kanta da ɗan marin kumatunta a hankali
da sauri-sauri.

Da sauri ta janye kanta jin yadda ya saki wani irin sauti da ɗan ƙarfi.
"Ohh yess, Na'am Yah Subahanallah Alhamdulillah".
jawota yayi ta faɗa jikinsa bakinsu ya haɗe, ya fara yi mata wani irin tsadajjen
kiss mai wuyar samu.
hannunshi na yawo a jikinta, yanayi mata wani irin sahihin murza mai cike da
kwarewa.
cikin rawan jiki take shafa dukkanin sasan jikinsa gaba ɗaya da son nuna mishi
kulawarta da tsantsar farin cikin kyautukan daya damƙa mata.
a hankali ya zame bakinshi daga nata.
yana mai laso fatarta yakeyin ƙasa, har zuwa ƙirjinta nan ya ƙara susucewa.
da ɗan ƙarfi tace.
"Shhhhhhhhwhhhh".
gaba ɗaya jikinshi da nata karkarwa sukeyi.
wani irin gigitaccen abu yayi mata mai wuyar a dannewa, kar-kar haka jikinta ya
fara karkarwa cikin gigicewa ta yunƙuro ta tashi zaune.
hannunta tasa bisa kanshi.
Murya na rawa alamun kuka takeyi tace.
"Washhhhh Shyyyyyyyyyah Yah Sheykhhhh hyyyyhhhh".
sai kuma ta miƙe tsaye tare da ɗora hannun ta saman kanta, ji takeyi kamar tayi ta
surfa ihu sabida wani fitinenne tsotsan da yasata jin tamkar shauƙi zai kasheta, da
sauri shima ya miƙe tsaye, stiil al'kyabbarshi na jikinsa.
ganin yadda jikinta ke karkarwar ne, ya ruggumeta gam-gam ta bayanta.
A hankali ya sunkuyar da ita, ta dafa jikin gadon, shi kuwa ya matso kusa da ita ta
bayanta.
Ware al'kyabbar yayi ya rufesu da kyau tana sunkuyen yana tsaye.

Kanta ta cusa cikin gadon tare da jawo blanket ta cusa bakinta ciki lokacin da ta
amshi baƙoncinsa.
Sabida tabbas in ta bar bakinta a buɗe ji take in numfashin in ya fita bazai
dawoba.

Wani irin masifeffen karkarwa yakeyi tamkar mazari hannunshi ɗaya dafe da ƙugunshi
ɗaya kuma yasa ya danne nata ƙugugun.
wasu irin gigitattun hawaye yaji suna silalo mishi murya na rawa yake wasu irin
gigitattun surutai da yaruka mabanbanta.
"Yah Salam Yah Subahanallah Alhamdulillah. Wayyo Y.M.D.G belɗum. Oh yessss my dear
so sweet. Na'am yah Aishhhhhhhh laisa limisluki abadan. Aish! Aish!! Allah ya miki
al'barka ya saka miki da jannatul fiedausi ya jiƙan iyayenki yasa ki gama da duniya
lfy."
Wani irin kukane ya kubce musu Dukansu biyu. Ita tana kukan farin cikin addu'o'in
da al'barkar da yake sakamata tabbacin ta bashi dukkan jin daɗi da farin cikin
duniya.
wanda duk mace ta gari takeso ta bawa mijinta.
Shi kuwa Yah Sheykh yarukan da yake gwamutsawa.
Fullanci, hausa, larabci, turanci, Indianci harda barbarci."
Sosai yake yin abunda yakega zai iya sama mishi nitsuwar juye fitinar manyan
tunzura dake cinsa.

Wani irin maraitaccen sauti yayi tare da matsawa gareta.


Ya faɗa kan gado.
kana yasa hannunshi ya jawota jikinshi ya ɗaurata kan ruwan cikinsa.
Ya ruggumeta gam-gam a jikinshi yana maida wani dogon numfashi cikin fizgo
numfashin da mgnar yace.
"Jazakallahu khairan *Mar'atussaliha*".
Kanta ya fara shafawa jin har yanzu kuka takeyi a hankali yace.
"Kiyi haƙuri Mar'atussaliha dena kuka kinji ko? Kin samu lada mai tarin yawa. Allah
ya miki al'barka kinji Nana Aysha Allah miki al'barka yasa ki gama da duniya lfy."
Cikin rauni da gajiya murya na rawa tace.
"Ahhuhh Amin ya Allah". Ya sani dole ta gaji kuma taji jiki dan sam bai bita a
hankali ba, dan ta gama gigitashi.
gashi duk jikinta yayi laƙwas sabida dole akwai rashin sabo tunda du-du yaune
karonta dashi na uku".
Sunkuyowa yayi tare da kunna hasken wayarshi daya ɗauka ƙasan pillow'nshi fuskarta
ya haska, sosai idonta suka ɗan kumbura sukayi jazir.
tafin hannunshi yasa ya share mata hawayenta, kana ya miƙe zaune ya jingina da kan
gadon.
Jawota jikinshi ya kumayi cikin sanyi da tausasawa da lallashi yace.
"I'm very sorry Aish, kiyi haƙuri daga yau bazaki sake jin wahala ba.
kiyi haƙuri gaya min me kike son inyi miki?".
Gyara kwanciyarta tayi a jikinshi murya can ƙasa tace.
"Kayi ta samin al'barka, kana roƙa min Allah ya azurtani da aljanna ya bamu ƴaƴa
nagari salihan bayi da musulunci zaiyi alfahari dasu kamar yadda musulmai ke
alfahari da kai Abbansu".
Da sauri ya rufe mata bakinta da hannunshi tare da cewa.
"Wannan ai na dade ina miki ita kuma in sha Allah har gaban abadan zanyi ta miki
ita dan ko a aljanna kece' kece' kece! uwar gidan Yah Sheykh.
gaya min wani abun da kike so?".
Wani irin murmushi na jin daɗi tayi kana a hankali tace.
"Ka dena zuwa part ɗin Hajia Mama, in ta baka abu ko menene kada kaci kazo ka gaya
min ni zan maka abun".
Cusa kanshi yayi a wuyanta.
Ya sani ya yarda yanzu dai Shatu ta zama wani sashi na jikinsa yasan irin duk
abunda takeyi dan lfyarsa da farin cikinsa hankali yace.
"Me ma zata bani Aish? Ai babu wata mace da takeda abunda zata bani sai ke".
Da sauri tace.
"Ka cemin bazaka sake ciba kuma ka dena yarda da ita kawai".
Murmushi yayi tare da cewa.
"To Bazan sake ciba shike nan ko yarda kuma ai dama bbushi".
Da sauri tace.
"Yauwa Noor Hayat"..
A hankali ya miƙe tsaye al'kyabbar jikinshi ya gyara kana a hankali ya jawo blanket
ya rufe mata jikinta.
Wonka yaje yayi kana, ya fito yace itama taje tayi.
Bayan ta fitone.
ya zura mata wata tattausar jallabiyarsa.
kana ya kamo hannunta suka fito falo.
Tare sukaci abinci kana ya jata suka koma ɗaki sukayi baccin liƙe da juna.

A hankali a haka dai rayuwa tayi ta tafiya, lokacin nata shuɗewa.

Zazzaɓin dare kuwa kullum Sheykh kwana yakeyi dashi, asuban fari ya worke.
Shatu na kawo mishi breakfast zai tsareta da salonshi mai gigitarwa.
Sai ya zama in ma bai sameta da safe ba.
Tofa bayan azahar sai ya ritsata.
Zuwa yanzu ya dena bata mamaki sai al'ajabi yake bata sabida ta lura in dai akan
wannan fanninne to malamine mai zaman kanshi kullum da salon darussan da yake koyar
da ita.

Ya ɗan rame alamun baida cikekkiyar lfy ga kuma aikin fatauci.

Zuwa yanzu kuwa Shatu ta gama gane cewa Huwaila munafukar Hajia Mama ce.
Ita takeyiwa aiki ta gano sam Aunty Juwairiyya Bata san komaiba zagon ƙasa akeyi
mata.

Yanzu kusan wata biyu kenan Da Sheykh yake fama da wannan zazzaɓin da yasha mishi
mgnin ya binciki kansa har ya gaji bai gano meke damunsa ba.

Yau jumma'a ne, bayan an taso sallan Jumma'a ne yana kwance a ƙasa bisa carpet.
Ita kuwa Aisha tana kwance gabanshi.

A hankali ya kamo hannunta ya manna da bakinshi kiss ya sake mata a hankali yace.
"Gobe Umaymah da Aunty Hafsat da Rahma zasu zo, jirgin magriba zasu biyo."
Cikin jin daɗi tace.
"Eh haka Umaymah tace min, zasu zo da Ishma ko?."
Cikin wani irin sauri.
Ya Tashi zaune y da sauri ya kamo hannunta tafin hannun nata ya zubawa ido cikin
mamaki ya ɗago idanunshi ya kalleta cike da al'ajabi da kaɗuwa ya kuma kallon tafin
hannunta na hagu.
Ita kuwa ido ta zuba mishi ganin yadda yake kallonta.
Cikin son tabbatarwa yace.
"Aish cik...!?

Littafin GARKUWA na kuɗine Special Group 1k zaki turo ta 0005388578 Jaiz bank Aisha
Aliyu Garkuwa.
Sai kiyi screenshort na shaidar biyanki ki turo min ta whatsapp 09097853276. In
normal group kikeso na 300 ma ta nan zaki turo, in baki da damar turawa ta ac kuma
to nayi miki uzuri ki sayi katin Mtn na ɗari uku kacal ki copy numbers ɗin ki turo
min ta whatsapp 09097853276 bana son VTU KADA KIYI min bana so.

By
*GARKUWAR FULANI*
3/23/21, 5:06 PM - ": Cikin wani irin tarin farin ciki mai wuyar misaltuwa jiki na
kermam farin ciki da annashuwa ya jawota ta faɗa jikinshi.
Ture system ɗinshi dake gabanshi yayi ya ruggumeta tsam cikin jikinshi wasu irin
hawayen farin ciki ne suka zubo mishi tamkar ƙaramin yaro.
Sai ya kuma ɗago kanta cikin tsoro da mamakin ganin hawaye na kwaranyo mishi murya
na rawa tace.
"Innalillahi Yah Sheykh me nayi maka".
Da sauri ya kuma ruggumeta gam-gam cikin wani irin tsantsar farin ciki murya na
rawa yace.
"Alhamdulillah Aish, Alhamdulillah meyasa baki gaya minba, kina da cikiba, meyasa
zaki ɓoye min wannan abin farin cikin?".

Cikin wani irin yanayi ta faɗa jikinshi ta rungume gam a jikinta murya can ƙasa
tace.
"Ciki kuma Yah Sheykh?".
Da sauri yace.
"Yes ciki mana Aish".
Da sauri tace.
"A a ni kam bani da wani ciki bayan na cin abinci".
Da sauri ya ɗagota har lau hawayen farin ciki na zubo mishi babu ƙaƙƙautawa cikin
ruɗani yace.
"No kada kice min haka. Kada ki cemin baki da ciki ga nan alamomi duk sun baiyana.
Kina da cikina mana Aish, ya zaki cemin baki da ciki".
Cikin tura baki da son ɓoye mishi batun tana da cikin tace.
"Ni dai bani da ciki".
A kiɗime ya miƙe tsaye, tare da cewa.
"Ok tashi, tashi mu tafi Valli muje in duba".
Da sauri ta maƙe kafaɗarta tare da cewa.
"Ni dai bani da ciki".
Ta ƙarashe mgnar tana sa hannunta cikin boxes ɗin sa.
da sauri yace.
"Ni kada ki cemin haka muje in gwada in ga Zahiri".
Da sauri ya dawo ya zauna jin yadda take mishi wani salo.
Murya a mace tace.
"Sai dai in yanzu zaka bani cikin".
Ta ƙarashe mgnar da sigar yaudara da mantar dashi batun cikin da tasan yanzu
watanninsa biyu harda kwanaki, a jikinta.
Ruggume ta yayi da ƙarfi tare da cewa.
"Tun tuni ai na baki ciki Aish, wlh kina da ciki.
Ya za'ayi ina Dr ki musa min".
Bakinsu ta haɗe wuri ɗaya tare da fara mishi wasu abubuwan da dole ya haɗiye
regowar mgnarshi.
Yayinda zuciyarshi ke cike fal da farin ciki.

Kiran sallan la'asar ne yasa suka sahirtawa juna.


Ganin lokacin sallan yayine yasashi yin wanka a gaggauce ya tafi masallaci.

Ita kuwa Shatu.


Ajiyan zuciya ta sauƙe tare da sa hannunta ta shafa ɗan lafeffen cikinta.
Lokacin da take wonka.
murmushi tayi tare da cewa.
"Abbanka yana cikin tarin farin cikin gano alamun kana jikina, duk da ɓoye mishi da
nakeyi.
sabida ina gudun kada ya gaza ɓoye farin cikin sa har magautansa su gano da kai su
rabani da kai."

Sai kuma ta lumshe idonta.


Tana ganin yadda jikin Sheykh yayita rawa yana fidda hawayen dake bayyana tsantsar
jin daɗinsa ziryan.
A hankali tace.
"Abbanka yana sonka so mai tarin yawa, wanda har ya kaishi da zubda hawaye.
Ina sonka so mai yawa wanda ya zame min dole in sirrantaka, dan ɗanyen mamlngoro
buya yake sai ya nuna ya baiyana. Ina soron magautan Abbanka su dawo gareka".
A haka tana surutai taje tayi salla.

Tana idarwa tajoshi a falo yana cewa Ummi.


"Ummi ina Aish?".

"Tana ɗakinta, tana salla".


Ta bashi amsa,
Kai ya gyaɗa tare da cewa.
"In ta idar tazo".
Yana faɗin haka yayi cikin falonshi.
Ita kuma Ummi to tace kana ta shigo ta gayawa A'isha.

Ita kuwa to kawai tace tana fita.


Ta nufi sashin Aunty Juwairiyya sabida tasan in taje mgnar su tafi asibiti zai
mata.

A falo ta samu Aunty Juwairiyya gefenta ta zauna.


Hannun tasa ta kamo hannun Mimi ɗiyar Aunty Juwairiyya kana a hankali tace.
"Yah Jafar fa".
Cike da mamakin sauyawar da Aishan tayi mata a ya kwanakin nan tace.
"Bai dawo masallaci ba".
Kai ta jinjina kana a hankali ta juyo ta kalli Aunty Juwairiyya cikin sanyi tace.
"Dan Allah Aunty Juwairiyya kiyi haƙuri da wasu abubuwan dake faruwa a wasu ma
banbanta lokuta.
Abune da dole ya faru tunda ban san gaibuba bare in banbane abunda ke ɓoye, sai
iya abinda Allah yaso in sani ya sanar dani ya nuna min cikin hikimarsa".
Cikin sanyi da rauni Aunty Juwairiyya tace.
"Uhummm Shatu kenan ba komai.".
Tayi mgnar hawaye na zubo mata.
Da sauri Shatu tace.
"Dan Allah kiyi haƙuri".
Kai ta jinjina hawaye na zuba murya na rawa tace.
"Nayi kuka a lokuta da dama, na rasa wa zan gayawa damuwata ya fahimceni, kin nuna
kina zargin zan cutar dake da kuma ƴan uwana.
Mahayarfiyarsu Yah Jafar da mahaifina uwa ɗaya uba daya suke.
Bani da kowa sama dasu a Masarautar Joɗa, sune ƴan uwana sune farin cikina rana
ɗaya na fahimci kina zargin zan cutar dasu nayi kuka mai ƙuna a raina naji tsoron
in gayawa Umaymah kada itama ta zargeni.
Ta yaya zanyi haka, ƴan uwana na jinina.
Ta ya zan cutar dasu.
Bayan tarin son da nakewa Yah Jafar wanda yasa duk da halin da yake ciki a haka na
dage akayi mana aure wanda a lokacin su Sitti sun so a fasa aurena dashi.
Ina son Sheykh a raina tamkar yadda nake son Ibrahim ɗin mu".
Sosai take kuka alamun ƙuna a ranta.

Cikin sanyi da zubda hawaye Shatu ta riƙo hannunta a hankali tace.


"Aunty Juwairiyya, akwai dalilin nuna rashin yardarta.
Amman yanzu na gano ta ina matsalar take.
Ina neman al'farmar ki sallami Huwaila mai tayaki aiki.
tana cutar dake da yaranki da ingiza cutar Yah Jafar ita ke ƙara sa mishi abinda ke
hanashi mgn, nanma Allah yayi yana yawan zama da al'wala da yawan karatu.
Ba dan hakaba da tuni sun kaudashi a masarautar Joɗa sun medashi kan juji.
Ki kuma kula kisa lura.
In babu halin ki sallameta kuma to ki cireta a masu tayaki aikin girki".
Cike da mamaki da tsoro Aunty Juwairiyya tace.
"Innalillahi wa innailaihi rajiun".
Cikin nitsuwa.
"Tace no kada ki tada anhlalinki ki lura zaki gane abinda nake nufi.
Kiyi kwana bakwai kacal ba tare da kin bawa Yah Jafar abinci da Huwaila ke dafawa
ba, zakisha mamaki".
Cikin gamsuwa da shawarar Shatu tace.
"In sha Allah kuwa zan gwada da izinin ubangiji".
Daga nan sukaci gaba da hirarsu.
Yah Sheykh kuwa jin shiru-shiru bata zo bane.
Yasa ya fito.
Ya tambayi Ummi da ita kuma a zatonta suna can tare.
Ganin bata ɗakinta ne Ummi ta kirata a waya.
Cikin murmushi tace.
"Ummi ina wurin Aunty Juwairiyya ne".
Jin hakane yasa Sheykh yace.
Ba matsala a barta.
Daga nan ya juya ya fita, kai tsaye gidan Malam Abubakar ya nufa.
Inda suka ƙara tattauna batun Sulaiman.

Ita kuwa Shatu tun jiyan gudunshi takeyi.

Wayewar garin yau kuma sun tashi da aiyukan tarban su Umaymah.

Shi kuwa Sheykh wunin yau duk yana tare da Lamiɗo da Galadima suna tattauna wa.

A ɓangaren su
Aysha ƙarfe 3 suka shiga kitchen
girki na musamman suka fara ƙoƙarin shiryawa baƙin nasu,
Cikin kula Ummi ta kalli Sara da yanzu shigowar ta tace
"Yauwa Sara ƙaraso ki yankamin waɗan nan".
Tafaɗi tana nuna Mata Karas da green beans da kabejin data rigada ta wankesu ta
tsane cikin kwando
"To". Sara tace tare da karasowa tad'au wuka ta fara yankan kamar yadda aka
umurceta.

Shatu kuwa gaban tukunyar data ɗaura.


Kan gas taje tabuɗe tuni shin kafar da tazuba ciki yatafasu yadda take so irin
tafsaa ɗaya zuwa uku'nna,
sauƙewa tayi kana tatsaneshi cikin kwando,
Wata tukunyar ta ɗaura tasulala Mai a ciki tare da wasa yankakken al'basa a ciki
Al'basar tana soyuwa Ummi tamiƙo mata jajjagegen kayan miyar da ta jajjaga bawani
mai yawa bane tazuba cikin man,
shin kafar data tsane ta ɗauko tarika zubawa cikin man tana mosawa sai da
tajuyeshi Kaf, kana takalli Ummi tace
"Ummi karasa wanna". Tafaɗa tare da Mika Mata ludayin dake hannunta wanda take
motsa shinkafar dashi,
amsa Ummi tayi ita kuma tamatsa can gefe.

Ɗan ma dai-dai-cin roba taɗauka ta nufi in da fridge yake tabuɗe taɗebi hanta mai
yawa sai jan nama ɗan dai-dai.
Wanke hantar da naman da taɗebo cikin roban tayi tazubashi cikin tukunya kana ta
kunna wuta,
Citta da kanumfari da tafarnuwa tazuba a ciki sannan tazuba thym da curry da Maggi
sai ɗan gishiri ɗan dai-dai, kana ta ɗauki al'basa ta yankashi mai ɗan yawa
ta wasa a ciki kana ta rufe tukunyar.

Attaruhu da al'basa ta ɗiba tawanke ta jajjagasu.

Tuni Naman ya dahu har ruwan cikin sa ya kafe yayi dai-dai yadda takeso
Sai wani tashin daddaɗan kamshi na namusamman yake,
A nitse tasauke tukunyar taɗan barshi yahuce,
Sannan taraba hantar da Jan namar ko wanne tacire shi daban,
hantar tajuye cikin madaki ta dakeshi yaɗanyi laushi, kana tazuba cikin wani roba
Mai d'an faɗi.

Attahuru da albasan da ta jajjaga tazuba cikin dakekkeyer hantarna, sannan tafasa


kwai guda15 takaɗa tajuye ciki,
tazuba curry da Maggi da gishiri daɗan garin citta kad'an tayanka al'basa tazuba
ta ɗibi Karas acikin wan da Sara ta yanka ta haɗa da ɗan
Ƴaƴan green beans tazuba ciki,
kana ta ɗan zuba mai me ɗan yawa ba sosai ba
sokokim naman nan ta yayyanka shi kanana tatajuye ciki, motsashi tayi sosai, kana
taɗaki laida tafara ƙullawa.

Matsowa kusa da ita Sara tayi kasan cewar tagama aikin da Ummi tasa ta,
idan Shatu tazuba haɗin cikin laida saita amsa ta ƙulla, a haka har suka gama
ƙullashi kamar ƙullin alale,
A tukunya tajuye
Tazuba ruwa taɗaura kan wuta.

Ummi kuwa tuni tagama shirya lafiyayyen Friend Rice wan da yaji wadataccen nama da
sauran kayan haɗi.

Wani haɗɗen foodflaks mai kyan gaske mai ɗan girma Ummi ta ɗauka tazuba a bincin,
kana taɗau wata karamar kula tazuba ragowar abincin a ciki.

Shatu kuwa matsowa tayi jikin tukunyar ganin yanda yataso, har yana ɗaga murfin
tukunyar murmushi tayi lokacin data buɗe murfin ganin Yadda yahaɗa jikin sa yayi
wani tip-tip dashi gwanin sha'awa,
Laida ɗaya taciro taɗaki plate tasa a ciki kana ta yaga laidar da fork sabo da
tirriin da yake bazata iya sa hannunta cikiba,
Wani hamshakin kamshine yabigi hancinta nan take kamshin yagauraye ilahirin cikin
kitchen ɗin, kamshin ta zuko tare da lumshe idanunta kana
tayan koshi takai baki Kai ta gyad'a alamar gamsuwa,
Murmushi Ummi tayi kana tamasota ganin yanda take gyaɗa kai har tana wani lumshe
idanu,
Murmushi tayi tare da cewa.
"To zauna kici Mana Aysha da ma ai bakici wani abun kirkiba tun safiya".

Idanunta tabuɗe tare da faɗin


"Mugama tukun zamuci da su Umaymah nasan ma yanzu haka suna can suna shiri ".
Ta ƙarshe mgnar tana sauƙe tukunyar.

Wata haɗeɗɗiyar kula Ummi tamiko mata nan suka fara cire haɗin hanta da nama da
kwan nan wanda yajuye yadawo alale suka rinƙa cireshi cikin laidar suna sakawa
cikin kula,
Sara kuwa in da suka ɓata tafara tsaftacewa, suna gama cirewa Shatu tamaida kular
gefe batare da ta rufe kular ba,sotake yaɗan huce kafin ta rufeshi dan kada zufa ya
ɓatashi.

Karfe shida da Rabi suka gama shirya komai kan dinning area.

Jamil ne yashigo cikin parlour'n daɗan sauri kallon Shatu dake tsaye saman
dinning area tana gyara zaman kayakin dasuke kai yayi.
Tare da cewa.
"Aunty Shatu wanna kamshin fa yau kuma me a kayi mana wata ƙil dai yau da naman
ɗawisu a ka haɗa girkin nan ko?".
Murmushi Ummi dake tsaye cikin parlour'n tayi
Kana tace,

"Kai Jamil tun bakaci ba har kafara sanni".

Cikin yin kasa da murya yace


"Allah dai yasa yau bason kai za akuma nuna mana ba, shi kibashi mai daɗi mu a
barmu da na tsakar gida, nidai ko kaɗan ne a ɗibamin a cikin na Hamma Jabeer in
dan..."

Saurin haɗeye sauran ragowar maganar yayi, ganin Sheykh yafito daga parlour'n sa,
yanufo parlour'n cikin shigarsa ta Kamala kamar na yau da kullum sai baza kamshi
yake.

Aysha ko murmushi tabi Jamil da shi ganin yanda ya rusunar da kai kamar bashinr
yayi maganar ba,
Karasowa yayi inda Jamil ke tsaye a hankali yaɗan talli ƙeyarsa kana yace
"Wuce muje magananne kawai".
Hannu yakai bayan keyar nasa in da Sheykh yaɗan talleshi ya ɗan sosa wurin yace.
"Afwan Hamma Sheykh".

Shiko kuwa Yah Shekara wani irin juya kwayar idanunsa yayi yanayiwa Shatun sa
kallon kasa-kasa wani irin mayataccen kallo yake binta dashi takasan ido.
Da sauri ya janye idonshi ya juyo jin Ummi nacewa
"Am Sheykh fita zakuyi ne?".
Kai ya gyaɗa kana yace
"Eh Ummi zamuje ɗauko su Umaymah ne".
Kai Ummi ta jinjina cike da farin ciki tace.
"Masha Allah Allah ya iso dasu lfy".
"Amin Amin". yace.
Shatu kuwa da sauri ta
sauko daga saman dinning area da farin cikin jin sa sun kusa su iso.

Ita kuwa Ummi cikin yanayi gajiya tajuya tashige ɗaki.


Dan so taje taɗan watsa ruwa kafin su iso,
Jamil kuwa tuni yafita Yana can waje yana jiran Hamman nashi dan tare zasu tafi
tarar su Umaymah'n a airport,

Shi kuwa Sheykh a hankali yabi bayan Ummi da ido ganin tashige ɗaki ne da sauri ya
juyo.
Jin ta rungumeshi tabaya tasakalo hannun ta a kugun sa tasauke wuyan ta kan
kafaɗarsa,
wani sassanyan numfashi yafesar a hankali yaɗaura hannunshi kan nata dake saƙale a
gugunsa, tare da fara murza fatar hannun ta,
sai kuma yayi kasa da hannun ta ƙasa kaɗan dai-dai kan jikinsa yaɗaura hannun nata
yahaɗa da jikinsa din ya matse wan da tuni yafara motsi Jin abin cinsa kusa da shi.

Sai Kuma yayi saurin ciro hannu nata yaɗan waiga gefe da gefen sa tuno ashefa a
babban parlour suke,
Juyo da ita tagaban sa yayi yamannan mata kiss a goshi kana yayi ƙasa da bakin sa
dai-dai saitin kunnen ta cikin yin ƙasa da murya yace
"Sheykh fa na fushi kinyi Mlmasa laifi tun shekaran jiya kike gudu nai".
Wani irin yarr taji sigar jikin ta yatashi, saboda kalar tsigar yadda yayi maganar
cike da wani irin salo da sai da yasa ta lumshe ido,
Batare da tabuɗe idanunta ba tace
"Kabashi hakuri".
Iska yahura mata cikin kunne kana yace.
"Yaƙi hakura so yake kibashi da kanki".
Ware manyan idanunta tayi kan fuskarsa jin yasauke hannun sa Kan kirjin ta.

Da ɗan sauri tamatsa da baya langwaɓar da kai tayi tace.


"Ummi zata fitofa".
Tayi maganar tana kallon hanyar dakin ta,
Hular kansa yacire yashafa lallausan gashin kansa dake shinfiɗe sai tashi da
sassanyan kamshi yake,
Sassayan iska ya ɗan furzar daga bakin sa cikin tsareta da idansa dasuka fara canza
kala yace
"Kece ai".
Idon talumshe tare da kuma buɗesu tace
"Da nayi me?".
Hularsa yamaida ya dai-dai-ta zamanta, lumshe mata idanunsa yayi kana yace
"Dakika sokano shi mana".

Murmushi tayi kana tajuya tana faɗin.


"Nidai Babu ruwana".
Tattausan tafin hannunshi yasa ya shafa gefen fuskarsa ya shafa Yana binta da wani
irin mayataccen kallo
Har tashige bedroom.
shikuwa ajiyan zuciya mai nauyi ya sauƙw kana ya juya yanufi hanyar fita zuciyar sa
cike tab da farin ciki.

Tana shiga bedroom rage kayan jikin ta tafaɗa bathroom wanka tafesa mai rai da lfy
kana taɗauro al'wala tafito, lokacin kuma masallacin Jod'a suka kira sallah.

Shin fiɗa sallaya tayi tazura babban hijab tafiskanci al'kebla ta tada sallah,
Tana idar wa tayi duk kanin addu'o'i.
Kana ta miƙe tazo gaban mirror nan tafara lailaye jikin ta da mayukan ta masu
sanyin kamshi.

A ɓangaren Sheykh kuwa yana fita direct masallaci yanufa Jamil yarufa masa baya,
Kamar koda yaushe sahun gaba yashiga
Suka gabatar da sallar magriba,
Koda a ka idar a gogo yakalla ganin da ɗan sauran mintuna sai yacigaba da tasbihin
sa har lokacin sallar Isha yayi.
Ana idarwa yafito da ɗan sauri,
acikin mota yasami Jamil zaune a mazaunin driver yana zaman jiransa,
Gefen mai zaman banza yabuɗe yashiga yana dai-dai ta zaman sa yakalli tsadadden a
gogon dake ɗaure a tsinsiyar hannusa.

"Yisauri mutafi lokaci ya tafi".


Yafaɗa tare da maida idanunsa kan hanya,
"To". Jamil yace kana yywa motar key suka fice cikin masarautar,

Direct airport suka


nufa har acan ciki inda ake isa dan tarban manyan mutane Jamil yayi parking
ganin fasinjoji na fitowa suke hakanne
yatabbatarwa Sheykh jirgin yasauka kafin isowar su,
Dasauri ya buɗe
marfin motar hangosu Umaymah
da yayi sun fito suna gaba
(hadiman) masarautar Jod'a
wad'an da Lamid'o
ne da kansa yaturosu domin tararsu, suna biye
dasu riƙe da jakukkunan su.

Murmushi mai fad'i Umaymah tayi lokacin data hangoshi yana


tahowa garesu Jamil na biye dashi, a baya a haka suka iso garesu, ko wannen su
zuciyoyin sa.
Cike da farin ciki fuskokin duk ɗaukeda yelwataccin murmushi
sannu da hanya su Sheykh suka yimusu.
Ishma dake rike hannun Aunty Rahama ne tajanye hannun ta taje ta rungume Sheykh
tana faɗin.
"Oyoyo Hamma Jabeer".
Murmushi yayi yana masa hannu kan ta yace "Kunzo lfy ya gajiyar hanya".
Kai ta gyad'a tare da cewa.
"Lfy".,
sai Kuma tasakeshi takoma jikin Jamil tana masa Oyoyo.

Umaymah kuwa cikin tsananin kula ta zuba mishi ido mishi kallon kula duk da
al'kyabbar dake jikinsa bai hanata gano ƴar ramar dayayiba

Fuska ɗaukeda murmushi haɗe da ƴar zolaya


Aunty Rahama tace.
"Sannu ɗan al'barka Ina ɗiyar tawa ko ba tare kuka zoba?".

Murmushi Momma tayi ganin yadda Sheykh ya tsare gira wai dan Aunty Rahama tace
mishi ɗanta.

Cikin girmamawa ya juya ya kalli Umaymah tare da cewa.


"Mujen ko Umaymah".
Cikin sakin fuska tace to.
Kana suka raka'a suka nufi mota.

Aunty Rahama da Umaymah da Momma Ishma baya suka shiga Jamil na mazaunin driver
shikuma yana mazau ninsa naɗazu.
Kayansu Kuma Yana can motar da Lamid'o yaturo domin tararsu,
nan suka nufi masarautar Jod'a.

Shatu tsaye gaban mirror tana feshe jikinta da turare sai wani kyalle da d'aukar
Ido take
tsanye take da wani dogon rigar atamfa ɗinkin yazauna ajikin ta yayi ɗamas dashi,
Jin hayaniya cikin parlour yasa ta aje kwalbar turaren tanufi kofa da sauri, tana
kutsa kanta cikin parlour'n tahangi su Umaymah da yanzu shigowar su Ummi nayi musu
sannu da zuwa.
Cikeda farin ciki da murnar ganinsu takaraso cikin parlour'n da sassarfa ta rungume
Umaymah data juyo tana mata murmushi.

Cikin farin ciki da kula Umaymah ta kalleta tare da cewa.


"Kai Masha Allah ɗiyata haka kika zama kincanza sosai, kodai abin da muka dad'e
muna hasashen sa ne Allah ya ai komana shi".

Cikin sanani jin kunya tasaki Umaymah tarungume Momma da Aunty Rahama suma rungume
ta sukayi suna mai jin sananin kaunarta cikin ransu,
Umaymah kam sosai tabita da kallo tana nazartar yanayin ta na sauyin data gani
tattare da ita.

Sakesu tayi tariko hannun Ishma


Tana mai faɗin.
"Oyoyo my Ishma".

Dariya Ishma tayi wan da yasa Shatu zuba mata Ido, ji tayi zuciyar ta naɗan harbawa
da sauri-sauri ya ilahi wannan kamar tayi yawa hatta dariyarta iri d'ayane da na
Junaina sam ta kasa sabawa da ganin wannan kamacceniyar tasu dake sa ƙirjinta
harbawa.
Rass takuma jin kirjinta yabuga jiyo muryar Aunty Rahama lumshe idanunta tayi.
"Yasalam".
Tafurta acikin zuciyar ta, muryar Aunty Rahama Babu banbanci data Ummey'n ta.

Kamshin turarensa ne yasata bud'e idanunta tazubasu kanshi,


Cikin yanayin zazzab'in daya fara rufeshi yakaraso cikin parlourn, al'kyabbar sa
yaketa d'an bud'awa yana haɗeshi saboda wani masi faffen sanyin da yake ji,
Direct parlour'n sa yanufa cikin mawuyacin hali kai tsaye bedroom nasa yashiga
yafaɗa kan gado.
Yaja blanket yarufe jikinsa duka har kansa, kar-kar-kar haka jikinsa ke rawa.

Da ido Umaymah ta rakashi har yaɓacewa ganin ta, sosai tayi mamakin ƴarramar da
yayi.
Taso ta binshi ɗakinshi to mutanen da suke ta shigowa suna yimusu barka da zuwane
ya hanata bin bayanshi.

Bayan ƴan gaishe-gaishe sakanin su sai kuma sukayi salla kana.


Suka hau hira wane kamar waɗanda sukayi shekara cur rabonsu da juna.
Sosai Aunty Juwairiyya tasake cikin su ganin yanda Aysha tasaki jiki da ita, ganin
hirar nasu bazata kare nan kusa ba yasa Ummi cewa
"Muje kuci abinci tukun a dawo aciga".
Nan suka mimmiƙe suka nufi dinning area Ishma na makale da Shatu,
Bayan sun gama cin abin cin ne suka kuma dawowa cikin parlour'n sai wajen karfe 12
da Rabi kowa yanufi
makwan cinsa.

Aunty Rahama da Ishma ɗakin Shatu suka shiga,


Anan zasu kwana,
Aunty Juwairiyya tatafi part in ita da Mamma,
Ummi da Umaymah Kuma ɗakin Ummi suka shiga in da nanne da ma masaukin Umaymah.

A hankali Shatu taɗauki Ishma wacce tayi bacci tuntuni tasaɓata a kafaɗa tayi
tanufi ɗakin ta da ita a tsakiyar gado ta shimfi ɗata, yazamo tana gaban Aunty
Rahama.
Ita Aunty Rahama tana can jikin bango ita kuwa Isham tana tsakiya.
Kyara mata kwanciya tayi taɗan sa pillow ta tokareta dashi tabaya,
Ido Aunty Rahma ta zuba mata ganin yadda taketa yimata komai a sannu kamar
jaririyar goye,
Cikin jin sonta tace
"Aysha kenan sai wani lallaɓata kikeyi sai kace wata jaririya".
Murmushi tayi lokacin data gama gyara Mata pillow'n tamike tasauka kasa,
Gyara kwan ciya Aunty Rahama tayi
Kana tace.
"Ai kam saita tasaki ciwon baya tun d'azu tana jikinki tana bacci madadin kitasota
da kafarta tazo Amma kika saɓota a kafaɗa.
Ishma kuwa uwar ƴan son jikine in kika bi ta nata kuwa sai ta saki ciwon jiki".

Murmushi takumayi kana tace


"Ai bako mai bazata sani ciwon jiki ba ai batada nauyi".
Tafaɗa tana shigewa bathroom rike da hijab a hannunta.

Tana shiga ta rataye hijab ɗin kana ta tuɓe kayan jikin ta ruwa ta cika cikin bath
tashige cikinm
Kana ta ɗauki soso da sabulunta mai matukar kamshi tashiga wanke lungu da sako
najikin ta.
Tana gamawa tajanyo towel taɗaura a kirjin ta
Kana taɗau hijab ɗin data tashigo dashi tazura sannan tafito,
Lokacin har bacci yafara ɗaukar Aunty Rahama sai dai tana ɗan jiyo motsin ta sama-
sama kasan cewar baccin nata baiyi nisaba.

Gaban mirror tazauna batare da tacire hijab ɗin ba tashafa mai kana tamurza humra
ta kowani lungu da sako najikin ta,
Tamike taje tabuɗe wardrobe wata rigar bacci mai santsi kalar pick mai siririn
hannu da gidan bra taciro, taɗaki pant Shima kalar rigar,
Bathroom takoma tasaka kayan kana ta maida hijab ɗin ganin rigar da kaɗan ya shige
guiwar ta.
A hankali ta fito,
Tazauna bakin gadon ta gaban Isham wacce tuni ta matso bakin gadon. pillow ta gyara
tare da kwan ciya ta kasan kusa da Ishma.
Matsawa tayi taɗan daɗa gyara kwan ciyar ta dan tayi baki-bakin gadon da yawa
taɗanyi baya da hannunta tana gyara hijabin jikinta, nan hannun ta yaɗan bigi ƙafar
Aunty Rahma,
Ita kuwa Aunty Rahma da baccin nata baiyi wani nisaba, buɗe idanu tayi zatonta ma
Ishma ce uwar birgimar yakawota kusa da isa da ɗan sauri tamike dan ta tarota kada
tafaɗi.
Ido taware cike da mamakin ganin Shatu ce kwance a gun,mussuke Ido tayi cikin
muryar bacci tace
"Ke Aysha me kike jira Anan da Baki tafi ɗakin mijin kiba jika kwanta Anan?".

Gyara kwanciya tayi kana tace


"Aunty Rahma anan zan kwana kusa da Ishma na".
Ido Rahma taɗa waro tace.
"A'a Aysha tashi maza kitafi ɗakin mijinki."
Shiru tayi bata kuma cewa komai ba ganin haka yasa Aunty Rahma fahim tar kunyace ko
rashin sabo da zuwa gareshin ke ɗawai niya da ita,
Muskutawa tayi cikin dabara tace
"To ai kinga nan ɗin ma gadon yakasa mana bazai ɗaukemu dukaba ga Ishma da birgima
zamu kwana a takure ke kije can.
Kinga den bazamu takuraba maza tashi kinji, ki kula da mijinki kada kiyi yaji
haushina yace nina riƙe masa mata, kinga dama ya rainani".
Ta ƙarashe mgnar cikin sigar raha.
"Toh". tace a hankali tamike tasauko daga Kan gadon,
Ita kuwa Aunty Rahma gyara kwanciyarta tayi tace.
"Yauwa in kin fita ki jamana kofar".
Namma to ɗin takuma cewa kana ta fita tare da ja musu kofar.
A hankali tanufi parlour'n shi.

A ɓangaren su Umaymah kuwa suna shiga ɗaki Ummi bathroom tashiga taɗan watsa ruwa
dan taji daɗin jikinta, bayan ta fitone tayi shirin bacci Nan ta tadda Ummi harta
kwanta Amma batayi bacci ba idonta biyu, Zama tayi bakin gado ta fuskanci Ummi da
kyau cikin sauƙe numfashi tace.
"Niko Ummin Jabeer anya ɗiyarnan taki ba cikine gareta ba kuwa?".
Da sauri Ummi ta mike zaune tana cewa
"Kai Anya kuwa?".
Gyara zama da kyau Umaymah tayi tare dayin murmushi tace
"Nikam dai naga kamar akwai abu tattare da ita. Amma dai sai da safe in Allah
yakaimu zan ƙara zuba ido in dubata da kyau in ƙoƙƙofo mana".
Ciki da jin daɗi da fatan Allah yasa akwai ɗin Ummi tace.
"Allah yakai mu".
Kana sukaa ta kwanta suna mai fatan hakan yazamo gaskiya.

Shatu kuwa a hankali ta kutsa kanta cikin parlour'n da sallama ɗauke a bakin ta,
Shiru parlour'n babu motsin komai sai karar A/C da wani sassanyan ƙamshin dake
tashi.
A hankali tanufi kofar bedroom ɗin shi.
Tura ƙofar tayi a hankali tashiga da sallama kana ta ta mai da kofar tarufe,
juyowa tayi cikin ɗan kin cikin nitsuwa da ɗan yanayin bacci.
Can ta hangoshi kan gado.
A dukunkune cikin blanket sai karkarwa yaka.
Cikin sauri haɗida sassarfa tanufi inda yake,
cikin tashin hankali ta hayo kan gadon.
Da sauri tasa hannu tayaye blanket ɗin,
Da sauri ta kuma matsoshi ganin yadda jikinsa yake wani irin karkarwa, cikin
sananin tashin hankali da tausayi ganin halin da yake ciki takai hannu saman
kafaɗar shi tana faɗin
"Innalillahi Yah Sheykh meya sameka! dama baka da lfy ne!?.
"Innalillahi wa'inna'ilaihirraji'un!!".
Ta kuma haɗi da karfi lokacin da tasauke hannunta saman kafaɗarsa jin wani irin
zafin da jikinsa yayi.
Shi kuwa Sheykh kanshi ya ɗago cikin mawuyacin hali yaɗaura kanshi bisa cinyar ta,
cusa kanshi ya farayi cikin jikinta cikin sananin zazzafan zazzaɓin da yarufeshi
yace
"Aish sanyi, sanyi nakeji".
Yayi maganar cikin mawuyacin hali yana daɗa cusa kansa cikin jikinta,
Wani irin sahihin runguma tayi mishi gam-gam tana ƙara mannashi da jikin nata.
Da sauri cire hijabin jikinta.
Tare ƙara tallafe kansa tamanna da ƙirjinta ganin Yadda yaketa manna jikinshi da
nata yana bin ɗumin jikinta,
Wasu irin hawayene suka fara sassafo Mata
Murya narawa cike da tausaya mishi tace
"Yah Sheykh da ma haka zazzaɓin yake maka?".
Kai kawai ya iya gyaɗa mata alamar Eh
Hannunsa yaɗago da kyar yasauke kan ƙirjinta yacusa cikin bra'n rigar baccin dake
jikinta yaciro Cab'b'ulenta duka biyu fuskarsa yacusa sakan kaninsu wani irin
numfashi yasauke wanda yasanya Shatu rumtse idanunta jin ɗumin numfashin sa a
kirjinta,
Hannunta ta ɗaura kansa a hankali tariƙa shafa sumar kanshi yayin da gudun
hawayenta suka d karuwa,
wani irin masifaffen tausayin sane yarufeta,
lamo sukayi a jikin juna. Sun jima sosai a haka.
Kana ta ɗan ronƙofo suka kwanta manne da juna dan ta fahimci ɗumin jikinta yake bi.

Daren ranar dai Shatu taga tashin hankali Danko haka suka kwana basuyi bacci,
Sai can wajen kiran sallar farko zazzab'in yafara tafiya nanne yasamu bacci yaɗan
ɗaukeshi.

Nan itama tasamu tad'an gyangyaɗa kaɗan.


Kiran sallar asuba kuwa a kunnen shi.
A hankali ya buɗe idanunshi tare da addu'a a bikinshi,
ido yatsurawa fuskarta ta kanainayeshi tayi lup a jikinsa tana fidda numfashi a
hankali,
wani irin tausayinta ne yakamashi, tuno halin suka kwana jiya yadda baiyi bacci ba
haka itama bata runtsaba.
Zame jikinsa yayi a hankali ya miƙe zaune.
Numfashin ya ɗan fesar kana ya sauƙo kan gadon.
Cikin lumshe ido ya nufi bathroom.
Yana mai mamakin yadda zazzaɓin nan yasakeshi watsai kamar ba shiba.
Wanka yayi tare da d'auro Al'awala kana yafito.
Farar jallabiya yazura tare da fesa turare mai sanyin ƙashi sannan ya murza hula
bisa sumar kanshi.
Kana yaɗan maso bakin gadon da sauri jin ana kokarin tada ikama.
Ragowar ruwan hannunsa ya ɗan shafa nata a fuska tare da cewa.
"Aish tashi kije kiyi sallah".
A hankali tayi miƙa tare da buɗe idanunta kana tace.
"Toh, ya jikin naka?".
Murmushi yayi mai cike da jin daɗi cikin lumshe ido yace.
"Alhamdulillah da sauƙin tashi kiyi salla ko Boɗɗon Ummey".
Miƙewa zaune tayi.
Kana shikuma yafita.

Wayewar garin ranar kuma.


Shatu Ummi Sara suka shirya lafiyayyen breakfast suka jerashi kan dinning area dake
cikin babban parlour.
Abinci kuwa takowani sashi yana fitowa zuwa wannan sashi.
Tuni Aunty Juwairiyya ta iso da nata lafiyayyen breakfast ɗin.
Bayan sunyi breakfast suka dawo cikin babban parlour nan suka buɗe sabon hira.

Shatu kuwa tun da sukayi breakfast ɗin takama hannun Ishma suka koma ɗakinta, wanka
tayi sannan tayiwa Ishma.

Bayan tafiyar ta ba jimawa Sheykh yashigo parlour'n.


Cike da jin daɗin ganin ƙannen mahaifiyar tasu da aminta ciyar Jakadiyarsu mai
kamar uwa.
Ya isa tsakiyar.
Suma cike da jin daɗi suke kallonshi.
A hankalu ya zauna kan kujerar dake fuskantar Umaymah.
Yayi wasai da shi kamar bashine jiya ya kwana da zazzafan zazzaɓi ba.

Hira sosai suka buɗe sunayi ana dariya da raha.


Shi kuwa Sheykh murmushi yake ɗanyi kanshi a sunkuye kan wayarsa da yake ɗan
lasawa.
Umaymah kuwa gaba ɗaya ta maida hankalin ta kanshi, sosai hankalin ta yatashi dan
yau tafi ganin ramar tasa da yawa fiye da jiya,
cike da kulawa ta tsare fuskarsa da ido tare da cewa.
"Jazlaan."
A hankali ya ɗago kwayar idanunshi ya kalleta cikin maida hankalinshi kanta yace.
"Na'am Umaymah".
Gyara zamanta tayi ta fuskanceshi da kyau cikin sanyi tace.
"Jazlaan meke damun ka baka da lfy ne wannan ramar duka ta mecece?".
Tajero mashi tambayoyin cikin alamun tashin hankalin.
Mamma da Ummi da Aunty Rahma da Juwairiyya kuwa shiru sukayi suna kallonsu.
Shi kuwa Sheykh a hankali ya ɗan sa hannunshi ya shafi sajenshi.
Wayar hannun sa ya ajiye bisa hannun kujera da yake zaune.
Ɗan gyara zamanshi yayi tare da gyara zaman al'kebbar jikin sa,
kansa ya ɗan tankwasa gefe a hankali yace.
"Umaymah zazzaɓin dare ne yake damuna kullum , da rana kuma zan wuni lfy, da zaran
yamma tayi sai zazzaɓin ya rufeni haka zan kwana da shi asuba nayi kuma zai tafi
sai wani daren kuma".
Shiru sukayi baki ɗayansu.
Ita kuwa Umaymah hannunta tasa ta tallabe haɓarta.
Numfashi mai sanyi Umaymahn ta fesar tanamai nazartan kalaman sa wani irin
yalwataccen murmushi mai faɗi Umaymah tayi.
Dai-dai lokacin kuma Shatu ta fito daga ɗakinta ta nufosu.
Suma su Mamma duk murmushi sukayi.
Murmushi Mai had'e da dariya Umaymah tayi cike da tsantsar jin daɗi
tace.
"Toh Jazlaan ina ga dai ka gaji Abba'n kune fa".

Da sauri ya kalleta tare da cewa.


"Kamar yaya Umaymah da me na ganeshi?".
Cikin sauri ya juyo ya kalli Ummi da Mamma dake cewa.
"Ai kuwa da ala kam tabbas".
Aunty Rahma da Juwairiyya kuwa dariyar jin daɗi sukayi.
Shi kuwa Umaymah ya zubawa ido tare da cewa.
"Ban ganeba?".
Cikin sakin fuska tace.
"Eh inaga kam tabbas kayi gado.
Domin tunda Mamey take Bata taɓa yin laulayin cikiba, a rayuwarta, ko su Jalal da
suke tagwaye wlh Abbanku ne keyi mata laulayin, shiyasa kafin ma tasan tanada ciki
shi yake rigata ganewa.
Toh inaga kaima hakan ne tabbas Shatu nada ciki ni dama na zargi hakan tun
isewarmu".
Cikin tsananin jin kunya, Shatu tajuya da sauri ta koma dakinta cikin wani irin
masifaffen jin kunya meda ƙofar ɗakin ta rufe.
Bayan ta sukabi da kallo.
cikin wani irin.

Shi kuwa Yah Sheykh wani irin yalwataccen murmushi mai cike da mashahurin farin
ciki wan da yakasa ɓoyuwa bisa fuskarsa sai da ya bayyana kan fuskar shi cikin
tsanani jin daɗi da tarin farin ciki, ya kuma faɗaɗa murmushin sa tare da cewa.
"Allah ko Umaymah tana da ciki ko".
Cikin jin daɗi tace.
"Tabbas kuwa Jazlaan".
Kanshi ya rausayar tare da lumshe ido cikin jin zallan farin ciki yace.
"Ai dama nafaɗa mata, amman sai taƙi yarda tace allanfie wai ita bata da ciki.
Toh kuma naga alama da idona ko jiya saida mukayi mgnar.
Cikin wasa
Aunty Rahama tace.
"To fa ikon Allah ah lallai jika yakusa zuwa".
Murmushi mai cike da yalwa yayi tare da cewa.
"A nan kusa ma kuwa ƙamar uwa zatayi jika."
Momma Kam bakinta ya kasa rufuwa dan sabar farin ciki,
Ummi kuwa hamdala tashiga yiwa ubangijin talikai.
Shima kuwa Sheykh sai.
Alhamdulillah! Alhamdulillah!! Alhamdulillah!!! Yaketa mai-mai-tawa
Tare da miƙewa ya koma falonshi yana shiga ya fuskanci al'ƙibila Sujjadar godiyawa
wa mahalicci mu yayi.

Umaymah kuwa cikin jin daɗi ta mike ta nufi ɗakin Shatu.

Zaune ta sameta a bakin gado,tana ganin Umaymah tayi saurin yin kasa da kanta tare
da wasa da jelan kitson Ishma dake bacci a gefenta.
Cikin sakin fuska ta ƙaraso tazauna kusa da ita tare da dafa kafaɗar ta cike da
kulawa
Tace.
"Alhamdulillah ysha ai wannan ba abin kunya bane.
Mu abin farin cikene a wurin mu, tabbas wanna babbar rahama ce da Allah yayi mana,
ubangiji ya al'barkaci rayuwar ku yaraba lfy ya inƙanta abinda ke cikinki". Ta
ƙarashe mgnar cike da jin daɗi.
Ita dai Shatu kanta na kasa tana faɗin Amin acikin zuciyarta.
Ganin yadda tayi shiru takuma takure wuri ɗaya ne yasa Umaymah mikewa tafi.
Zuciyar ta cike da zallar fari ciki samun wanna babbar karuwa.

Har kusan azahar suna zaune cikin parlour'n


Gaba ɗayansu fuskokinsu da zukatan su ɗauke yake da zunzurutun zallar farin ciki
da hamdala,
Kiran sallar azahar ne ya tashesu daga parlour'n.

Sheykh kuwa ranar kam jinsa yake kamar an masa al'bishir da jannatul firdausi,
So yake ya ganshi sun keɓe da Shatunsa yaji ɗumin babynsa yasa masa al'barka
shiyasa.

Ana idar da Sallah ya nufo gida parlour'n sa yawuce dan so yake yayi baccin
sakanin azahar da la'asar.

Da sallama Ummi ta turo kofar ɗakin Shatu.


Tana zaune kan sallaya bayan ta idar da Sallah,
Da sauri tayi kasa da kanta ganin Ummi dan kunyarsu takeji.
Ummi kuwa murmushi tayi kana tace
"Taso ki kaiwa Sheykh abin cinsa naga yashigo".
To tace kanta akasa.
Dan bakaramin kunyarsu takejiba yau ɗin yanzu dai tasan duk sun san me takeyi da
Sheykh kenan,
Ummi ko fita tayi tana murmushi.
Ita a hankali ta miƙe ta ninke sallayar ta aje kana tanufi bakin ƙofar.
Da sauri kuma ta juyo jin wayarta na ringing.
Tasan Ummey tace, Dan ta kirata kafin ta kabbarta salla bata ɗagaba.
Ai kuwa tana dubawa taga sunanta ne,
cikin wani irin murmushi mai nuna tsantsar so da shaƙuwa dake tsakaninsu ta ɗaga
wayar, katse kiran tayi, kana ita ta kirata.
Jim kaɗan Ummey dake zaune ita da wata kekkyawar mata fara ƙal a gabanta ta amsa
kiran tare da cewa.
"Assalamu alaikum, Shatun Ummey kin kirani ɗazu ina sallame".
saƙale wayar tayi a kafaɗarta,
ta nufi waje batareda tacire zun dumemen hijab in da tayi sallah da Shiba.
Cikin murmushi da zallar farin ciki tace.
"Ayyah Ummey na nayi kewarku, yaushe zaku dawo Rugar Bani, in samu ku matso kusa
dani in abun ya sameni inje muyi hirarmu kusa dake."
Ta ƙarashe mgnar tana fitowa falon.
Babu kowa cikin parlour'n haka yasa taɗan sauke numfashi, kana tawuce dinning area
taɗauki foodflakes din da abincinsa ke ciki tanufi parlour'n sa, da sallama takusa
kanta ciki.
Tana mai murmushin jin muryar Ummey na ce mata.
"In Sha Allah mun kusa dawowa Shatuna ko dominki zamu dawo, amman kafin nan gaya
min me kike son faɗa min Boɗɗo na".
Junainah dake gefensu ne ta ɗan tura baki tare da cewa.
"Allah ko Ni kaɗaice Boɗɗo".
Murmushi Shatu tayi kana cikin yin ƙasa da murya tace.
"Uhumm Ummey".
Ta ƙarashe mgnar tana
Aje foodflakes ɗin kan table.
Ido ta lumshe alamun jin kunya jin Ummey na cemata.
"Gaya min mana, Boɗɗona".
Cikin yanayin shaƙuwarsu da kaunarsa tayi ƙasa da murya a hankali tace.
"Uhmmm Ummey ai k zaku dawo kafin lokacin da zan haih...".
Da sauri ta ɗago kanta tare da juyowa jin an rungumeta ta baya.
Ajiyan zuciya mai sanyi ta sauƙin ganin Yah Sheykh ɗin ta ne.
Shi kuwa Sheykh cikin tsananin so da kulawa da tattali da jin daɗi ya cusa
fuskarsa tagefen wuyanta yasakalo hannusa ta kugunsa wani irin shun-shuna fatar
wuyanta yayi, cikin ɗan yin ƙasa da murya yace.
"Ehyeh Boɗɗo Ummey ta girma, zaki gaya mata kinada ciki ko, wato ni ke ɓoyewa, to
naji na gano.
Ummey kisa mana al'barka ki mana addu'o'in Allah ya sauƙeta lfy".
Ya ƙarashe mgnar yana manna bakinshi kusa da wayar.
Da sauri ta katse kiran tare da ajiye wayar kan table ɗin.

Ita kuwa Ummey wani irin masifeffen bugawa taji zuciyarta tayi jiyo muryar Sheykh.
Gaw-gaw haka taji kanta yana amsawa sabida jin wannan amon zazzaƙar murya.
Sai kuma ta buɗe idonta da sauri jin Bappa na cewa yauwa kum gama mgnarko?".

Kai ta gyaɗa tare da miƙa mishi wayar sai kuma ta ɗan kalli matar nan dake gabanta
cikin tsananin jin daɗi tace.
"Alhamdulillah Shatu na dai an samu ciki, shiyasa taketa damuwa damu koma mu koma".
Wani irin yalwataccen murmushi Bappa yayi tare da cewa.
"Ah Masha Allah aure yayi al'barka Allah Shatu na Allah ya raba lfy".
Amin Amin sukace kana suka juyo da sauri suna kallon Junainah dake tsalle tare da
cewa.
"Yehhhh naji daɗin Addana zata haufomin yarinya mai kyau."
Sai kuma ta juyo da sauri hannun wani kamili dottijo fari ƙal dogo kekyawa mai
cikar haiba tace.
"Appa Addana tana da ciki, in ta haifu zamu je ko".
Wani irin kekkyawan murmushi Appa yayi tare da cewa.
"Masha Allah, a zuwa kam sosai mai Junainah nima da kaina zanje inga Parvina na da
jika".
Dariya sukayi baki ɗaya,
ita kuma matar dake gefen Ummey Dedde kenan kai ta sunkuyar cike da jin daɗi tace.
"Oh kai yaran zamani ba kunya, cikin fari mutun ya faɗa shi".
Murmushi Bappa yayi kana yace.
"Uhum dan baki san shaƙuwar yadda take da Ummey nata bane".
Sai kuma ya juyo ya kalli Appa cikin mutunta juna yace.
"To ni zan tafi sai kuma na sake shigowa".
Cikin sakin fuska Ummey tace.
"To mu kwana nawa zamuyi".
Da sauri Dedde tace.
"Wata nawa dai ba kwana nawa ba kam".
Kai Bappa ya jinjina kana yace.
"To ni dai na tafi sai kun dawo".
Daga nan ya fita shida Appa Alhaji Abboi kenan.
Mutumin da kab faɗin Afirka babu wani ɗan adam daya kaishi yawan dabobbin kama daga
Raƙuma, Shanu, tumaki, awaki, Dawaki, zabbi, tattabaru. Shine mutumin da yafi kowa
yawan dukiyar ababen kiwo a kab fadin Afirka bisa ƙiyascin masu bin diddigi shi
kansa bai san iya adadin dukiyar da Allah yayi mishiba, shiyasa ko zakka yakan
wakilta duk makiyayansa da su fitar kawai bisa yadda shariya ta tsara.
Wannan kenan.

A nan ƙasar Nigeria kuwa, cikin Masarautar Joɗa.


Cak yaɗagata yashiga da ita bedroom din shi a kan gado yadoreta.

Kana shima ya hayo gadon janyota jikinsa yayi ya rungumeta tsam a faffaɗar kirjinsa
cikin tsananin jin daɗi yace.
"Alhamdulillah. Aish Bana faɗa mikiba, nace miki kina da ciki kikaƙi yarda kinata
kaucewa da ɓoye min.
Gashi nan ai kowa yasani kinada ciki Alhamdulillah".
Kai taɗan langwaɓar cikin zallar shauki tace. "Ayyah Yah Sheykh to naji na yarda
akwai ciki.
Amman Please maganar dai ta tsaya sakanin mu yamu dan Allah kada kowa yasani".

Ƙara rungumota yayi jikinsa yacire hijab ɗin jikinta kana ya ƙara kwantar da ita
sosai a jikinshi,
hannunsa yaɗaura kan cikinta yayu sama da rigarta yacireshi gaba ɗaya.
Kana yacusa hannunsa ta bayanta ya ɓalle maɓallin bra'n jikinta yazaroshi ya
cillashi gefe.
A hankali ya kifa tafin hannunsa jan fatar cikinta a hankali yake ɗan shafashi da
murzashi.
Cikin tsananin jin daɗi ya ɗan karkato da kansa. Yana kallon fuskarta sai ya kuma
sunkuyo ya manna bakinshi kan fatar cikin nata ya rinƙa manna mata zafafan kiss
tako ina bisa cikin nata.
Wanda hakan yasata yin murmushi tare da kerketar dariya dan sai takeji kamar
cakul-kuli yake mata.
Da sauri tasa hannunta cikin sumar kanshi tana murzawa.
Jin hakane ya ɗan sashi ɗago kanshi ya kalleta cikin muryar jin daɗi yace.
"Wa kike ɓoyewa batun cikin me kike tsoro?".
Ido ta lumshe jin yadda yayi maganar cikin wani irin salo mai narka zuciya, a sannu
tabuɗe idan ta tasaukesu kan kyakkyawar fuskarsa cikin iya kar gskyarta
tace.
"Wanake tsoro kuma ban da magautan ka, kalan suji inada ciki su ɓarar min dashi
tun baije ko'ina ba, nidai gaskiya kada maganar tafita".
Takarashe mayanar tareda yin rau-rau da ido,
Murmushi yayi tare da manna mata kiss a goshi,
ya fahimci tsoro take kada su rasa cikin ya kuma gano zallar son da takeyiwa cikin.
Kai ya jinjina, kana yace "To ki kwantar da han kalinki Shatu na, in sha Allah
jinin Jabeer yafi karfinsu Babu abin da zasu iya yiwa cikin nan namu da izinin
ubangiji bazasu iya cin nasarar cutar da shiba da yardar ALLAH!".
Yana kaiwa nan yasauke lip ɗin san jan nata da sauri yazura harshensa yarika lasar
lips ɗin ta saikuma yatura harshensa cikin bakinta a hankali ya lalimo nata harshen
wani irin kiss yayiwa harshen tare da tsotsar sa,
Itako Shatu kansa ta tallafo tadaɗa manne bakinsu da kyau hannunta Kuma nacikin
sumar kansa tana ɗan murza suman kansa da yasunta,
Zare harshensa yayi tundaga fuskarta yarika kissing nata har ya gangaro kasa kan
Caɓɓulenta yasauke bakinsa wani kyakkyawar lasa yayiwa nimple ɗinta wani irin shok
taji gaba ɗaya ilahirin jikinta yaɗauka,
Ƙara banƙaro masa kirjin tayi,
shiko bidirinsa yakeyi da nimple ɗin yake da hannunsa ɗaya nakan ɗaya Caɓɓulen
yanata shafashi haɗe da ɗan mammase shi,
Ciro bakinsa yayi idanunsa da suka gama rinewa ya watsa mat jikinsa sai kyarma
yake.

Hannusa yaɗaura kan ƙugunta yazare siket ɗinta, jallabiyar jikinsa yacire
yawurgashi gefe.

Cikin hanzari yayi mata rumfa da jikinsa dan yakai kololuwa wacen filling
Cikin rawan jiki murya can ƙasa alamun ƙololuwar muradu ya ɗan rankwafo da kansa
ya kawo bakinsa saitin kunnenta cikin raɗa murya can ƙasa yace.
"Bari nakarawa babyna kwari".
Wani irin lumshe idanunta tayi tare da jan dogon numfashi ta ruggumeshi gam-gam
lokacin da taji ya ziyarceta,
Hannunta ta ɗago tarike kugunsa tare da mannan kugunsa da nata,atare suka fidda
wani irin sauti
"Ahhhhhhhyyy.

Da tai makon junansu suka farantawa junansu har suka sami cikakkiyar gamsuwa da
cikar farin cikinsu na samun ciki.

Yau kwanan su Umaymah biyar.


Zuwa wanna lokacin Shatu taɗan sake kunyar ta ɗan ragu har tana zama suyi hira da
su Umaymah dan Umaymah taki yarda, sam tazauna ita kaɗai,
da zarar taga taɗan jima a ɗaki zata biyota tariko hannun ta tafito da ita parlour
su sanyata sakiyarsu suta janta da hira har taware tadawo kamar da.

Zaune suke a parlour bayan sallar Isha'i kamar kullum hira suke.
Shatu kuwa sai dariya take Dan ji take tamkar a cikin ƴan 'uwanta take musamman
idan suna tare da Aunty Rahama da Ishma sai tarikaji kamar tana tare da Ummey'n ta
da Junaina'n ta saita riƙajin kanta acikin wani farin ciki.
Hajiya Mama ce tayi sallama cikin parlour'n tashigo fuskarta ɗauke da murmushi,
tadubi su Aunty Rahama da Momma da Umaymah tace.
"Kuce dai hira aketa sha babu ni.
Yayi zatonma zan sameku kun shiga ɗakin bacci".
Ta ƙarashe Tafaɗan tana zama kan kujera, murmushi sukayi baki ɗayansu
kana Momma tace
"Ai fa kam gamunan zaune".
Shatu kuwa kimse dariyar da takeyi tayi taɗaure fuskar nan tamau tamiƙe tsaye tare
da ɗan jan guntun tsaki,
tanufi bedroom ɗinta.
Bin bayanta sukayi da kallon mamaki,
Hajiya Mama kuwa
"Uhhuhhhhhhhmm".
Kawai tace tare da jinjina kai da ita kaɗai tasan ma'anar hakan.
Umaymah kuwa hira tasoma jan Hajiya Mama da shi wai dan kada ta sa wani abu aranta
gameda abin da Shatu'n tayi mata.
A ɓangaren Hajiya Mama kuwa kawai dai tana jin tane Amma hankalinta baya gun tatafi
wata duniyar nadaban tana kimtsa shirin takun da zatayiwa Shatu.
Suna dai zaune a parlour'n har wajen ƙarfe 10 kana Hajiya Mama tayi musu saida safe
takoma part ɗin ta.

Washegari
Kwance Shatu take bisa gadon ta da waya kare akunne suna magana da Rafi'a,
Mikewa zaune tayi tana cewa
"Dan Allah da gaske Rafi'a".
Rafi'a dake riƙe da waya tace.
"Allah da gaske ance acikin wanna satin za'a koma makaran ta".
Cikin tsananin jin daɗi Shatu tace.
"Kai Alhamdulillah da ma na matsu a yi a koma makarantar nan dan wlh ina gajiya da
zama shiru kuma nayi kewarki".
Cikin tsokana Rafi'a tace.
"Toke meyi gaminki da komawa makaranta ai ke kingama karatu, sai yi mana ronon
Babynmu da kula da Abbashi.
sauran karatu kuma duk Sheykh zai koya miki kya karasashi a ɗakinsa".
Rafi'a tafad'a had'e da tsigar zulaya,
Dip Shatu takashe wayar batare da tabata amsaba ta aje wayar tamike da sauri tanufi
parlour, sabida so take ta gayawa Umaymah da wuri gwarama da Allah yayi Umaymah na
nan, dan tana tuna randa ta fara yi mishi mgnar kowarta makaranta ko kulata baiba.
Direct ɗakin Ummi tashiga da sallama,
A zaune tasami Umaymah bakin gado kai ta ɗago tareda amsa mata sallamar fuskarta
ɗauke da murmushi, takaraso tazauna gefen,
Tana faɗin
"Barka da safiya Umaymah".
Yauwa tace tare da ɗan zuba mata ido ganin yadda tadanyi ƙasa da kai tana murza ƴan
yatsunta,
Gyara Zama Umaymah tayi kana tace.
"Ya dai Aysha wani abunne kike so?".
Tayi mata tanbayar cikeda kulawa.
Ita kuwa Shatu kai ta ɗaho da sauri kamar dama jira take a tam bayeta.
Kai ta ɗan lankwasar gefe cikin sanyi tace.
"Dama batun karatu name Umaymah.
Ance yajin ai kin da a ke a makarantun jami'a an janye nan da kwana sati ɗaya za'a
koma.
To kuma ina son komawa inci gaba da karatuna, to kuma naga kamar Yah Sheykh baya
so.
Shine nace Ayyah dan Allah Umaymah kiyi mishi magana yabarni nakoma makatarantar
Dan Allah nasan in sha Allah in kece kika masa mgn zai yarda".
Ta ƙarashe mgnar cikin rauni.

Ganin yadda tawani marairaice kamar zatayi kuka ne yasa.


Umaymah tasauke numfarfashi tasan abune mai ɗan wuya ya iya barin ta takoma
makarantar.
Amman sai ta dake.
Ɗan ɗago ɗaya hannunta tayi ta
Ɗaura kan hannun Shatu wanda tarike Hannun ta dashi cikin karfafa guiwa tace.
"To babu komai zan sameshi nayi masa magana insha Allah zai barki, kada ki damu".
Cikin tsananin farin ciki da jin daɗi Shatu tarika yimata godiya kana tamiƙe takoma
ɗakinta.

Umaymah kuwa tamike tanufi parlour'n shi da sallama tashiga cikin parlour'n zaune
tasameshi kan kujera 1str yana riƙe da al'ƙur'ani yana kallonsa shafi-shagi alamu
wani aikin duba gyara marubucin yakeyi, kuma aikine mai muhimmanci yake dan shi
akanawa ya nazarceshi kasancewar wani matashinshe mahaddaci ya rubutashi to shiyasa
aka miƙashi garesu malamai mahaddata su tantanceshi.
Batare da yaɗago ba ya amsa mata sallamar,
Tana kallonshi ta ƙaraso ta zauna kan ɗaya kujerar dake gefensa,
Kallonsa tayi da kyau cikin kaunarsa da santsar kulawa tace "Yanzu ya kamata
kakwanta kasamu kaɗan huta tun da ba samun baccin dare kakeyiba in ka farka kayi
karatun ko"
Sai yanzu yaɗan ɗago tare da shafa gefen fuskarsa kana yace
"So nake naɗan ƙarisa a bin da nake yanzu zanje naɗan kwanta dan naji idanuna sun
fara ɗan yimin nauyi".
Cikin tausaya masa tace.
"Ai dole tun da kam a na kwana ba bacci".
Shiru yaɗanyi a kasan zuciyarsa kuma cewa yake
"Uhum to yazanyi tun da Ina rainon baby nane"
Shuru gurin yaɗauka bata kuma cewa komai ba shima haka.
Har saida taga ya rufe al'ƙur'ani kana ya nisa, ya ajiyeshi bisa stoll kana ya jawo
system ɗinshi.
Muskutawa tayi kana tace.
"Jazlaan".
Ɗagowa yayi jin yadda takira sunan nasa da irin muryar da idan zata yimasa magana
mai muhimmanci take kirashi.

"Na'am". yace yana mai maida hankali kanta ita kuma cikin nitsuwa
tace.
"Jazlaan Kanada labarin nan da kwana bakwai za a koma makarantun University ko
sakamakon janye yajin ai kin da a kayi".
System in yarufe tare da gyara zaman sa yace
"Eh nasani wani abinne Umaymah?".
Numfashi taɗan sauƙe kana tace
"Kasan dai BSU nanne makaran tarsu Aysha yanzu ta sameni da batun son komawar ta
makarantar yanada kyau ace itama takoman kam".

Da sauri yace.
"Umaymah takoma makaranta kuma? To cikinfa? da cikin zatake yawone".
Ya ƙarashe mgnar yana gyara zamansa.
Ita kuwa Umaymah da sauri tace.
"A'a Jazlaan baza'ayi haka ba kagabafa yarinyar nan tana cikin karatunta aka katse
mata shi da aure ka, da Allah ya bata sa'anan tazo baifi da satiba aka shiga yajin
aikin.
tun da yanzu tanuna son ciga bai kamata a hanataba batun rainon ciki kuma ai ba
komai mata nawa ke ziryar karatu da ciki".
Baki yabuɗe zai kuma yin magana tayi saurin cewa
"Kada kace komai dan ALLAH!".
Maida bakinsa yayi yarufe dan yasan tagama da shi tun da ta haɗashi da Allah.
Kai yagyaɗa alamar gamsuwa da magar nata,cikeda jin daɗi tayita sanya masa albarka,
kana tamike tafi.

Shutu na kwance a gado manne da waya a kunne tana magana da Ummey'n ta Isma na
gefen ta tamike zaune tana faɗin yauwa Ummey ga Ishma mai irin muryar Junaina 'yar
Aunty Rahama kanwar Maman Yah Sheykh wacce nace kuna kama da itanan Allah Ummey
hatta muryarku iri ɗaya da Aunty Rahama kuna kama sosai".
Dariya Ummey dake biye da wayar tayi tace
"Ah to bani ita naji mai irin muryar Junaina ta".
Manna wa Ishma wayar tayi a kunne Ishma tace
"Inayini Ummey yagida".
Da mamaki Ummey ke sauraren muryar yarinyar sak muryarta iri ɗaya da Junaina'n Babu
abinda yaraba cikin al'hinin tace. "lfy lau Alhamdulillah Ishma."
Da sauri Shatu tazare wayar a kunnenta takai nata kunnen tana faɗin "Ummey kinji
muryarta ko".
Cikin tarin mamki tace
"Ai kamfa muryarsu iri ɗaya Allah mai iko kenan".

Ɗakita Umaymah tanufa dan ta sanar mata ya amince tana shiga Shatu tamiƙe tana cewa
"Yauwa Umaymah ga Ummey na kugaisa". Ta ƙarashe mgnar tana
miƙa mata wayar murmushi Umaymah tayi kana ta amshi wayar takara a kunne tare dayin
sallama.
"Assalamu alaikum Ummey Shatu".
Ummey dake kwance bisa wani tattausan kati, wani irin zabura tayi ta tashi zaune.
Jin wannan muryar da take gab da sa zuciyarta tasowa ta fito woje.
Da sauri tasa hannunta ta dafe ƙirjinta cikin sanyi tace.
"Wa alaikassalam, Umaymah'n Shatu".
Wani irin masifaffen faɗuwar gamane yadiyar musu dukansu a lokaci ɗaya zuƙatansu
ke harbawa da masifar ƙarfi.
Cikin al'ajabi da kaɗuwa Umaymah ta kuma ƙara manna wayar a kunnen ta nan
Yayinda itama can Ummey hakan tayi.
Cikin rawan da zuciyarta keyi tace.
"Ngd matuƙa Umaymah Allah ya bar zumunci ngd da kulamin da Shatu tana yawan gaya
min alkharanki gareta dake da Ummi na gode da riƙe amana".
Zuwa yanzu jikin Umaymah ya fara tsuma ta can ciki.
Cikin sanyi tace.
"Ayyah ba komai ƴar uwata ai ƴaƴanki yaranane, mun gode da samun zuriya ta gari."
Ta ƙare mgnar zuciyarts na harbawa da karfi-karfi cikin sananin kaɗuwa danjin
muryar Ummey'n tamikawa Shatu wayar lokacin da suka gama gai sawar.
Cike da al'hini da kaɗuwa
ta killi shatu da kyau cikin sanyi tace.
"Aysha wacece wanan Shatu muryarta irin ta Rahma?".
Cikin murmushin Shatu tace.
"Ummeyna ne Umaymah, muryarsu kam iri ɗaya da Aunty Rahma".
Cikin mutuwar jiki ta jinjina kai tare da cewa. "Mamarki ce?".
Ta kuma jefo mata tanbayar,
Dariya Shatu tayi cikin tsananin son Ummey nata tace.
"Eh".

A ɓangaren Ummey ma haka abun yake wani irin bugawa zuciyarta yakeyi da masifar
karfi jin muryar matar da suka gaisa da ita tanajin kamar tasa mai wannan muryar
kamar dai ta taɓa sanin irin wannan muryar.

Jiki a saɓule Umaymah tajuya tafita ta koma ɗakin Ummi zama tayi kusa da ita da
sauri Ummi tajuyo tana kallon yanayin ta da gabaɗaya yasauya da sauri tace.
"Yah dai Umaymah'n Sheykh lfy kuwa?".
Wani irin dogon numfashi mai masifar zafi ta sauƙe hawaye na zuba tace.
"Yau naji abin da ya firgitani tabbas mafarkina.
Yana gab da iya zama gaskiya na tabbata yau naji muryar 'yar'uwata wlh Ummin
Jabeer naji muryar Mameyn Jazlaan...!

Assalamu alaikum, fatan muna lfy, sai kuyi haƙuri da page ɗinga banyu editing ba,
zakusha fama da typing errors wata ƙil wata mgnarma ku ganta a guntule, aiyuka ne
sukayi min yawa biki mukeyi.

Littafin GARKUWA na kuɗine Special Group 1k Normal group 300 babbancinsu a yawan
posting ne.
In Zaki biya ga ac no 0005388578 Jaiz Bank Aisha Aliyu Garkuwa, sai kiyi
screenshort na shaidar biyanki ki turo min ta whatsApp 09097853276.

By
*GARKUWAR FULANI*
3/23/21, 5:06 PM - ": Cikin wani irin yanayi mai cike da al'ajabi da farin ciki da
yanayin fatan tabbatar batun da Umaymah keyi Ummi ta miƙe zaune.
Tana mai gyara ɗaurin kallabin kanta, fuska cike da al'hini ta fuskanci Umaymah
tare da cewa.
"Kai haba dai Umaymah, da gaske muryar Mameyn kikaji".
Umaymah kuwa, cikin yanayin tabbatar da mgnar da tayi fuska cike da hawaye tace.
"Tabbas lallai ilaihin wannan muryar da naji babu abinda yarabata da muryar ƴar
uwata. Inada yaƙini kaso 65%100 Muryar ƴar uwata naji."
Cikin jan wani irin dogon numfashi Ummi tace.
"To me zai hana mu sanarwa su Lamiɗo".
Cikin sauri kuwa tace.
"Eh in sha Allah anjima zanje in sanar masa, muji me zasu ce".
Daga haka sukaci gaba da tattaunawa kan batun Mamey.

Bayan sallan isha'i Umaymah da Ummi ne zaune a gaban Lamiɗo da Galadima sai Abban
Sheykh da Gimbiya Aminatu.
Kusan a tare suka sauƙe tagwayen ajiyan zuciya a tare, bayan Umaymah ta koro musu
jawabi akan muryar Ummey da taji.
Ganin yadda sukayi ne gaba ɗayansu yasa ta gyara zamanta cikin zubda hawaye tace.
"Wlh Allah Lamiɗo Muryar ƴar uwata naji, wlh itace, Adda A'isha ce wlh koda shekaru
ɗari nayi banji muryarta ba in baji zan gane ta, wlh ko cikin gigin tsufa nake in
naji muryarta wlh zan gane.
Na gaya muku muryar ƴar uwata naji.
Na gaya muku dama tsawon shekaru ina mafarkin Jazlaan zai auro ba fulatanar daji
hatta dukan shaɗi da akayi mishi ina mafarkansa.
Hatta fuskar Shatu na santa a mafarkina tsawon shekaru tun tana ƙarama, ina
mafarkin matar Jazlaan itace zata dawo mana da yar uwata.
Ina mafarkin suna tare, in na gaya muku sai kuƙi yarda."
Shiru tayi jin muryar Sarki Jalaluddin Jadda kenan wanda Abban Sheykh ya kirasa
video call, ido ta rumtse hawaye na zubawa jin yana cewa.
"Khadija mafarkin annabawa ne kaɗai ke zama gsky.
Ya za'ayi muyi ta yarda da batun mafarkanki kodai ke mafarkanki gsky ne?".
Cikin kuka tamkar ƙaramar yarinya Umaymah ta jujjuya kai murya na rawa tace.
"Jadda mafarkai ba gsky bane.
Nasan mafarkan annabawan Allah ne kaɗai gsky. Amman Jadda naga kaɗan daga cikin
mafarkan da nakeyi ya tabbata, wanda haka yasa nakega Allah ya nuna min hakane
cikin ikonsa da isarsa da yardarsa da ƙudurarsa, kuma nima bawai nayi imani da
mafarkaina bane, illa dai muryarta da naji a yau ɗin".
Sai kuma tayi shiru ta juyo tana kallon Lamiɗo da Galadima, cikin sanyi Lamiɗo ke
cewa.
"Ba komai Khadijah na fahimceki, kuma na gamsu.
To amman dole muyi taka tsantsan dan tabbatar da zatonmu.
Kinga duk wannan mafarkan da kikeyi mu kuwa malam Musa ne ya gaya mana shekaru 12
da suka wuce tun lokacin ɓacewar A'isha forki-forko ya gaya mana cewa,
tana raye kuma zata samu GARKUWAR ta, yace mana zata dawo ta dalilin matar ɗanta
Muhammad Jabeer wanda kuma ba fulatanar daji bororiya zai aura, malam Musa ya gaya
mana tana hannun fulanin daji. Tayi gabas tana wani yanki mai nisa a lokacin amman
yace ba jimawa zata dawo kusa da yankinmu, amman bazata dawo garemu ba har sai
ɗanta Muhammad yayi aure, hatta shaɗin da za'ayi shima ya sanar mana, to amman
bamuyi imani da zantukanshi ba.
Mundai zubawa sarautar Allah ido sai bisa wannan ya bani shawarar in naɗa Jabeer a
matsayin Garkuwan fulani ta hakane zai samu kusanci da Fulani, to wannan shawarar
dai na ɗauka.
To kuma kinga bayan shekaru goma sha biyun Allah ya baiyani Shatu cikin rayuwarsa.
To wannan yasa muka ƙara ƙaiyin yin addu'a, kinga kuma shima Jabeer kullum
addu'arsa kenan.
To dan haka ki kwantar da hankalinki in sha Allah zamubi komai a hankali in har dai
ana tare ai dole watan-wata rana za'a gana.
Kuma ko jiya nayi waya da shi mahaifin yarinyar.
Ya bani tabbacin sun kusa dawowa ƙasar nan yace nanda wata ɗaya zasu dawo, to in
sun dawo.
Kisa ɗan naki mai yawan gaddamar yakai ita Shatu zamu haɗa da Jakadiyarsu da Jamil
da Jalal ɗin duk suje tare.
Ai inma itace zasu gano mana zahiri.
Kin gamsu da hakan ko ɗiyata."
Cikin tsananin farin ciki tasa hannunta ta share hawayenta tare da yin murmushi
stiil hawaye na zuba tace.
"Alhamdulillah, na gamsu da haka.
Allah ya kaimu Lokacin bisa rai da lfy".
Amin Amin sukace baki ɗayansu.
Sai kuma suka juyo suna kallon Abba da yake sauƙe dogon numfashi mai cike da ƙuna a
rai daga nan duk suka watse.

Alhamdulillah a ɗan sakanin ƴan ƙwanakin Sheykh yagawa Shatu komai na komawar ta
makaranta.
Duk wani cuku-cukun da yakamata ayi kafin komawar nata duk yagama, ranar Monday
da zaizo jibi zata fara zuwa.

Rarar kuwa kusan rabin wuni tayi suna waya da Rafi'a tana faɗa mata ranar Monday
da wuri zata shigo makarantar ɗan itama Rafi'a ranar ta dawo, su Umaymah ko sai
dariya suke mata wai ɗoki ya hanata zama.

Washe garin ranar Monday tun da Shutu tayi sallar asuba bata koma bacci ba kasan
cewar 9 zasu shiga aji.
Bathroom tashiga ta can-ca-ɗa wanka mai rai da lfy, tana fita gaban mirror
tazauna.
Mai ta shafa kana tayi simple make-up, bata wani cika fuskarta da wani kayan
mulke-mulke ba amma tayi masifar ƙyau.

Mikewa tayi taje gaban wardrobe wata baƙar dogowar riga taciro mai masifar kyau da
ɗaukar ido, gaban rigar an ƙawatashi da wani ƙwalliya na musamman wan da a kayishi
da wasu duwatsu white and blue masu masifar sheƙi da ɗaukar ido, bra da pant taciro
tasaka da dogon wondo, kana tazura doguwar rigar masha Allah ɗamas yazauna a
jikinta kamar wanda dama can dominta a kayishi har ƙasa rigar yakai mata har yana
ɗan ja kasa, hannun rigar ma har karshen yatsun hannunta yakai, gyalen rigar tayane
kanta da shi tayi rolling ɗin shi, takalmi maiɗan tudu ta saka amman tudun ba
sosai ba,
hakan yasa ƙasar rigar dake ɗan jamata a kasa yazamo yayi dai-dai baya taɓa kasa
sai dai ya ɗan wuce idon sawunta,
baka ganin komai na jikinta sai dai zagayen fuskarta, tayi ras da ita kamar
balarabiya.

Gaban mirror tamaso ta ɗau ƙwalbar turare taɗan fesa a jikin ta kaɗan bamai yawa
ba dan idai ba wai kazo daf da ita sosai bane bazama kaji ƙamshin turaren ba.
aje ƙwalbar tayi tare da ɗago kai takalli a gogon dake manne jikin garun ɗakin
8:30Am.

Da sauri tafito parlour tana gyara rikon wayarta da jakar dake rataye a kafaɗarta,
dai-dai lokacin Sheykh shima yafito cikin shigarsa ta al'farma sai baza kamshi
yake, ido ya tsura mata cikeda zallar so da kauna bakaramin kyau shigar tayi
Mataba, fuska yaɗan gimtse tuno fita zasuyi kuma makaranta zasuje duk ayits kallan
masa ita,
ji yayi kamar yace ya janye amin cewar da yayi takoma makarantar.
Ita kuwa Shatu dinning area ta wuce tana gaida Ummi dake saman dinning area'n tana
shirya zaman kululin data shirya breakfast a ciki, Ummi ta amsa tana faɗin
"Har kunfito".
sai ta kuma juya takalli Sheykh tace "
Sheykh ga breakfast ɗin kafa Yakamata kukarya kafin kutafi".
A hankali ya fara taku
ya ƙaraso sakiyar parlour'n kana gefen Shatu ya ɗan kalla kana yace
"Ummi bana da wani isashen lokaci sai dai in nadawo kawai".
Shatu kam jan kujerar dinning ɗin tayi ta zauna tana cewa
"Nidai yunwa nake ji bazan iya tafiya banci komai ba".
Murmushi yayi tare da juyawa ya nufi.
Kofar fita yana faɗin
"To shikenan bubbuga rumbun Abboi zauna ki ɗura ni dai na tafi, sai ki zauna sai
gobe kizo". Ya ƙarashe mgnar cikin shauƙi.
Wanda ya fitane da nufin zai jirata a mota, dan yanada in gashi gata zaifa
ruggumeta.

Ita kuwa Shatu wuf tayi ta miƙe ganin yabuɗe kofa yafita da sauri Ummi taɗau
foodflaks in da breakfast ɗin da yake ciki Tamika mata tana cewa.
"Maza bishi ƙwaci a can ɗin".
Da sauri tasa hannu ta amsa dan Allah ya sani yanzu bata ita juran yunwa.

Koda tafito tuni har yashige mota bin motocin dake gaban motar sa da bayan sa tayi
da ido, motoci huɗu ne biyu a baya biyu a gaba sai tasa a tsakiya Jamil nazaune
agaba mazaunin driver.
Shi kusa Sheykh yana baya a hakimce.
Sauran motocin kuwa duk hadimai ne da dogarai a ciki hakan ya tabbatar mata da
rakiya za'ayi musu kenan.
A sannu takaraso jikin motar, cikin hanzarin wani dogari dake tsaye a gun yayi
harzarin buɗe mata marfin baya tashiga yamai da marfin ya rufe.

Ita kuwa gyara zamanta tayi tare da ssuƙe numfashin.


Juyowa gareshi tayi da ɗan sauri jin yasauƙe hannunsa kan nata ya ɗan matseshi da
ɗan karfe.

Fuska ta ƙwaɓe tare


da turo baki gaba ta
langwaɓar da kanta gefen kafaɗar ta cikin narke murya tace.
"Ashhh zafi".
Cikin yin kasa da murya yace
"Wayace kisa turare in zaki fita?".
baki ta kuma turowa
gaba ta ƙwantar da kanta gefen kafaɗarsa tacusa
hannunta tabayanshi tasakanin sit da jikinshi ta daɗa
kwantowa sosai a jikin shi, da ido nuna mata Jamil
nanan fa, kallon Jamil ɗin tayi gaba
ɗaya hankalinsa nakan tuƙin da yake,
Cikin yin ƙasa da murya murya yadda Jamil bazai ma ji abinda zata faɗaba tace.
"Kaɗan naɗan fa na fesa".
Hannunsa dake kan
nata yaɗan cigaba da murzashi,
cikin muryar shogoɓa tace.
"Wash Yah Sheykh
zaka ɓallamin hannu".
ido yaɗan
lumshe tare da
buɗewa yaɗan karkato da kansa
ai-dai saitin kunnanta yace.
"Baƙyau kada kisa
ke saka turare in zaki fita kinji ko boɗɗo".
Cikin girmamawa da ladan da biyayya ta gyaɗa masa kai alamar to.

A hankali motocin suka fara fita da ga cikin masarautar Joɗa.


ɗaya na bin ɗaya a
haka suka haura titi,

Ɓadamaya State University suka nufa.

Suna isa a ka wangale musu get suka shiga da motocin a nitse.


A jere sukayi parking ɗin motocin,
wasu dogarai biyu dasuke cikin motar gaba nr suka fito cikin
hanzari rikeda wasu murza-murzsn
bulalai suka maso kusa da motar su
Sheykh ɗaya yabuɗe gefen Sheykh ɗayan kuma yabuɗe gefen Shatu
kusan a tare suka
zuro kafar su waje suka fito a tare.
Yayinda mutane keta zirga.

Cikin nitsuwa ysy zagaya gefen da take.


Hakan yasa fadan suka ɗan zagayesu tare da yi musu ƙawanya da manyan rigunansu.
Hannunshi yasa ya nuna mata hanya alamun mu tafi.
A hankali suka soma ɗaga ƙafarsu a tare suna taku a anitse.

A haka suka fara shiga cikin ainihin makarantar.


A bankali suke kutsawa suna ketare gungu-gungun mutane gaba ɗaya
hankalin jama'a gun yadawo kansu.
"Wow Masha Allah". haka jama'a da yawa suka rika faɗa da yawan mutane kuwa mamakin
yaushe yayi.
Aure suke ƴan matan dasuke ta ɗawai niya da sonsa kuwa zuciyarsu
tayi musu nauyi ganin Shatu kuwa.
Yasa suka raina kansu, tabbas kuwa wasunsu da yawa,
kallon balarabiya suke mata a cewarsu kuwa dama yana da ita a
gefe mw zaisa yakallesu bare har ya sauraresu.

Rafi'a kuwa tun


daga nisa ta hango su wani mashahurin
farin ciki ne ya lulluɓeta bakinta yakasa rufuwa da sabida jin daɗin ganin
aminiyarta.
Da sauri tasauƙa da ga saman barandar datake kai tsaye ta nufosu cikin tsanani
farin ciki aiko. Shatu na ganinta ta ɗan zame hannunta da ke ɗan riƙe da nashi
wanda yatsarta ce kawai a hannunshi, in ba ka lura bama bazaka ganeba sabida yadda
yaketa baza al'kyabbar jikinshi.
Da sauri ta nufi Rafi'a data nufota da ɗan sassarfa.
Da sauri ta ƙaraso cikin kewar juna suka rungume juna,
cike da farin cikin ganin junansu a hankali suka saki juna sunata murmushi kana
suka juyo da ɗan sauri jiyo.
Wuryarsa yana cewa.
"Aish kiyi a hankali fa".
sakinta Rafi'a tayi cikin yin murmushi cike da jin kunya.
shiku Sheykh kallon ƙasan ido yabita da shi, ganin shi take kallone itama yasa ya
ɗan ɗaura hannunsa kan cikinsa ya nuna mata nata cikin da ido tare da ɗan girgiza
mata kansa.
Baki ta ɗan turo.
Rafi'a kuwa cikin murmushi da kauda kai tace.
"Barka da hantsi Sheykh".
Cikin yanayin mutuntaka da koyi da sunnar Annabi da yake mutunta ƙawayen Nana
Khadijah har a bayan ranta.
Hakane yasa amsa cikin fuska ba yabo ba fallasa da mutumtaka yace.
"Barka da Rafi'atu an dawo makaranta lfy ko, ya mutan gida".
Cikin jin daɗi da ƙara ganin kima da mutuncinsa Rafi'a tace.
"Lfy lau Alhamdulillah".
"Masha Allah Allah ya taimaka".
Ya kuma faɗi a gajarce.
Cikin mutuntaka Rafi'a tace.
"Amin ya Allah."

Ita kuwa Shatu cikin jin daɗi ta ɗan matsoshi tare da ɗan langwaɓar da kai gefe
murya a narke tace.
"Yah Sheykh mu zamu tafi aji".
Cikin yin kasa da murya wanda ko Rafi'a dake kusa da su bazata ji ba yace.
"Please dan Allah na tuba.
Banda tsalle-tsallen nan da irin wannan rungumar fa kada ki jawomin a sara."
kallon Rafi'a tayi ganin ta ɗan matsa can gefansu cikin yi mishi wani irin kallo
tace.
"Kai Yah Sheykh naka rungumar bai janyo asaraba sai irin wannan?".
Ido yalumshe tare da kuma buɗesu kana yace.
"Nawa Special ne Aish, shi na daɗi ne, daɗi yake sawa aji ba wuyaba".

Tabuɗe baki zatayi magana kenan ya ɗan ɗago kansa jin alamun idon jama'a na yawo a
jikinsa ai kuwa da yawa kallonsu sukeyi cikin sanyi yace.
"Kuje aji idan kuka fito kisameni a offece."
Kai ta gyaɗa tare da cewa.
"Ta ina yake".
Bakinshi ya ɗan haɗe kana yace.
"Bakin san offece ɗin ba kenan.
To na nan cikin inda kika taɓa zuwa nai miki allura.
Ba inda kika je kika min rashin kunya aciki ba". Murmushi tayi tuno abin da yatuna
wato yana magana kan lokacin faɗan garisu da a kayi a ka kawo majinyata asibitin,
murmushi ta kumayi tuno lokacin da ta shiga Office ɗin sa tana yimasa magana kan
marasa lafiyar da aka jibgesu batare da basu ƙyaƙƙyawar kulawa ba.

A nitse yajuya yanufi offece ɗinshi, su kuma suka nufi aji.

Karfe biyu suka fito cikin yanayin gajiya.


Kai tsaye Rafi'a ɗakinsu na da ta wuce.
Ita kuma Shatu direct offece ɗin sa tanufa, kamar yadda yace mata.
Nan suka fito kamar ɗazu yana riƙe da hannunta suka shige cikin mato suka nufo
gida.

A gajiye suka shigo kowa.


Haka yasa kowa yanufi bedroom ɗinsa.
Kai tsaye bathroom yafaɗa yayi wanka yana fita yazura wata jallabiya mai gajeriyar
hannu kasan cewar yayi sallarsa tun a Asibitin dan haka kawai sai ya kwanta dan so
yake yaɗan samu yayi bacci koda na minti 30 ne ganin yanzu biyu da rabi tayi.

A ɓangaren Shatu itama bathroom ɗin tashiga


tayi wanka tare ɗauro al'wala tafitowa ta gabatar da sallar azahar,
Tana idarwa tazura wata doguwar riga robal material mara rauyi taɗaura ɗankwali
tafito babu kowa cikin parlour'n dan haka direct ɗakin Ummi tanufa jin mgnarsu
Umaymah da Mamma da Ummi dukansu dai tasan duk suna can dan tun shigowarsu ma basu
sami kowa cikin parlour'n ba.
Da sallama tashiga ɗakin da sauri suka juya tare da amsa mata,
Da mamaki take kallon jakukkunan dake sakiyar ɗakin ga wani kuma Umaymah na gyara
zaman kayan ciki.

Haɗa baki sukayi wurin cewa


"Harkun dawo?".
Kai kawai ta iya gyaɗa musu gaba ɗaya hankalinta ya koma kan kayan da taga
Umaymah'n ke shirya wa cikin akwati.
Ishma dake zaune bisa kafa Aunty Rahama tamike dagudu tazo tarungumeta tana faɗin
"Oyoyo My Aunty".
Murmushi tayi tare da shafa kanta kana ta riƙo hannunta suka k
ƙaraso cikin ɗakin.
Zama tayi bakin gado kusa da Aunty Rahama tana faɗin.
"Umaymah ya naga kamar shirya kaya kuke?"
Mamma ce ta ɗan juyo ta kalleta tare da cewa "Eh Shatu shiri muke gobe idan Allah
yakai mu zamu muyiwa Sitti kwana uku ran na huɗun zamu Cairo".
Da sauri ta maida dubanta kan Mamma murya kamar zatayi kuka tace.
"Ayyah Mamma tafiya kuma?".
Murmushi Umaymah tayi jin yanda tayi maganar muryar na rawa alamu kuke keson ƙwace
mata, tace
"In muntafin ma saura ƙwana nawane zamu sake dawowa musamman lokacin yanzu dake
tafiya ranar da kika haihu dai zazo bazan komaba sai kinyi arba'in kuma suma zasuzo
suna in Allah ya nufa.
Yanzu zakiga lokacin yazo babu wuya a gurin Allah".
Cikin yanayin kewarsu Ummi tace.
"Haka ne kam lokacin yanzu babu wuya".
Kai ta jinjina alamar gamsuwa da maganar tasu,
gyara zamanta tayi ta ɗan juyo tafuskanci Aunty Rahama tace
"Yauwa Aunty Rahama lokacin bikin.
Haroon bakince zakiba Aunty Juwairiyya Ishma ta taho min da itaba ko?".
Ƴar gajeriyar dariya Aunty Rahama tayi kana tace
"Wlh kinsan lokacin baifi saura kwana gajiyan biki yasata ɗan zazzaɓi, to shiyasa
kawai ban haɗa su da Juwairiyya'n ba".
Kai ta jinjina alamun gamsuwa cikin son yarinyar tace.
"Ayyah to yanzu ki barmin ita anan mana in babnta zai yarda sai kuzo sunan sai ku
tafi ko?".
Takarasa maganar tana marairaice wa tare da tsareta da ido.
Ganin murmushin da Ummi yayine.
Yasata jin kunyar mgnarta na wai sai sunzo suna ita tama mance surkaine ganinsu
take kamar Ummey da sauri tayi ƙasa da kanta cikin jin kunya.

Su kuwa murmushi sukayi baki ɗayansu.


Hannunta Aunty Rahma kuma ta riƙo kana tace.
"Wlh Tun jiya Daddy'nta yake ta faɗa wai inma ni bazan komaba shi dai gsky in turo
mishi yaranshi especially Ishma wai na gane iyayena su kuma na rabasu. Kuma Sayyadi
ma sai cewa yake mu kima school.
Kiyi hakuri idan Allah yakai mu in kika haihu mukazo suna nan zan barmiki ita nayi
miki al'kawari infa Abbanta ya bari.
kuma tun yanzu zan fara sanarwa Daddy'n ta ma dan yasani, in dha Allah namiki
al'kawari in dai ya yarda".

Kai kawai ta gyaɗa bata kuma cewa komai ba sai dai binsu da idon da take,
gaba ɗaya jikinta yayi sanyi har cikin ranta batason tafiyar nasu.
Ranar kam dai haka tawuni sukuku.

Da yamma su Umaymah sukaje sashin Lamiɗo suka sallame shi shi da Ginbiya Aminatu
kam cewa gobe zasu tafi da rana, daga nan suka wuce part ɗin Hajiya mama itama suka
sallame ta, sannan suka shishiga sauran sashin da suke mutunci da su suma suka
sallame su kana suka dawo suka karasa sauran shirinsu.

Washegari ganin hankalin Shatu yafi najiya tashi.


Duk tayi sanyine yasa Umaymah tacewa su Mamma subar yin mgnar tafiyar ma sai in
ta tafi makaran ta kafin su tafi tasan idan a gaban idonta suka tafi tofa sai tayi
kuka.
Hakan kuwa a kayi tana tafiya makaranta bada jimawaba suma suka tafi.

Koda ta dawo ta samu sun tafi sosai taji kewarsu.


Nan ta kirasu a waya tuni lokacin suna gaban Sitti da Jaddansu.
Sannu da hanya tayi musu.
Kana ta nufi ɗakin Sheykh jiki a mace.
A falo ta sameshi bisa kujera.
Yana rike da ɗanyen mangoro yanasha yana lumshe idonsa dan daɗin da bakisa yake
masa.
Da sauri ta isa garesa bisa cinyoyinshi ta zauna suna fuskantar juna.
Cikin zubda hawaye tace.
"Yah Sheykh gidan yayi shiru ba daɗi mu kaɗai."
Fork ɗin da yake soka yankekken mangoron ya ajiye.
Kana ya manna kanshi a ƙirjinta cikin sanyi yace.
"Kada ki damu Mar'atussaliha duk da wahalar laulayin da nakeyi mana, in sha Allah
zan jure muyi ta haifuwa duk shekara mu cika gidanmu da yara dozin-dizin Mamey ta
dawo ga Ummi gaki gani ga yarmu ga matan Jamil da Jalal da Juwairiyya kuma km roƙi
Bappa ya bamu Junainah ta tayaki rainon yaranmu, kinga babu ke ba kewa.
Wani irin murmushi tayi mai cike da jin daɗin sai kuma ta ɗan kalleshi ganin yadda
yaketa lumshe ido.
Cikin kula tace.
"Yah Sheykh yunwa kake ji ko?".
Kai ya jujjuya cikin kasala yace.
"Bana jin zan iya cin abinci bana sha'awar komai, kuma jiri nake ɗan ji".
Ya ƙarashe mgnar yana shafa cikinta.
Shiru tayi jin ya sunkuyo yanata raira addu'o'in yana tofawa cikin.
Ruggumeshi tayi a jikinta.
Daga nan suka wuce bedroom suka kwanta dan gajiya.

Haka rayuwa taci gaba da tafiya kwanci tashi asarar mairai yau satin su Umaymah uku
da tafi, haka kuwa yayi dai-dai da yau cikin Shatu yacika wata uku kena ya laƙa
wata na huɗu.
Tsaye take gaman mirror bayan tagama mulke lungu da sako na jikinta da humra,
wata ƴar ficiciyar rigar bacci wacce tsawosa iyakarsa cinyarta bai gama isa har
guiwarta ba tasaka,
duk abin da take hankalinta nacan ɗakinsa dan tasan yanzu haka yana cikin mawuyacin
halin zazzaɓin nan da yaƙi bari shi.
Tana dai-dai ta zaman rigar a jikinta taɗauki hijabin ta tafita da sauri tanufi
parlour'n shi.

Direct bedroom tawuce can tahangoshi kwance bisa gado.


Yarufe jikinsa da blanket iya kirjinsa ida nunsa a lumshe,
cikeda tausaya wa taɗan zuba mishi ido,
tana mai cire hijabin kanta a hankali ta a jiyeshi gefen gadon asannu tahaura kan
gadon kana ta rarrafa ta matso kusa dashi.
Cikin nitsuwa tasa hannunta tayaye blanket in tashige cikin jikinsa, ta kanai
nayeshi da hannayenta ta manna kanta a faffaɗar kirjinsa a tare suka sauke
numfashi,
Kara cusa jikinta tayi sosai a jikinsa da mamaki taɗa go hannunta tasauke gefen
wuyanshi sai kuma tamike zaune da sauri cekeda mamaki da ɗan jin ɗaɗi tace.
"Yah Sheykh yau jikinka ba zafi sosai zafin ɗan kaɗan ne kai. Alhamdullih kafara
samun lfy ko?".

A hankali yabuɗe lumsassun ida nunsa yazuba wa fuskarta dake bayyana mashahurin
farin ciki da jin daɗin ta,
hannunta yakamo ya janyo ta tafaɗa jikinsa, gyara mata kwanciya yayi a kan kirjinsa
ya zagayeta da hannayen sa, bakinsa yamaso da shi saitin kunnen ta yaɗan hura mata
iska cikin kunne, a hankali yace.
"Yau jikina da sauki Y.M.D.G".
Ido ta lumshi tare da sake buɗe su jin yan da tsikar jikinta ya tashi sabida
yanayin yadda yayi maganar dakuma iskar da yake fesa mata cikin kunne, a hankali ta
mosa laɓɓanta dan yafara saukar mata da kasala tace
"Alhamdullah mun godewa Allah".

hankali ya soma yin kasa da hannun sa ya saukesu kan bye-bey dinta da gaba ɗaya
rigar ta ya tattaru yakoma kan mazaunan nata kasan cewar mai tsamtsine so lokacin
daya janyota sai rigar ta ɗanyi sama,
Shafa bey-bey ɗinta ya soma yi a hankali, yanaɗan ƙara yin sama da rigar har yakai
shi sakiyar bayanta.
Kana yazareshi gaba ɗaya,
A hankali yamai da hannun nasa kan kekkyawan ƙugunta da mazaunan ta.
Allah yahore mata sukam gata ba wani auki ne da ita ba amma sai manyan kayan aiki,
daga welcome and bey-bey tup-tup suke gwanin kyau, a sannu yasoma yi musu wani
irin shafa yana ɗan bubbuga gefe da gefen su da kowani hannunsa guda.
Mirgina ta yayi takoma kan katifar ta kwanta rigingine.

Ido ta ɗan tsura mishi kana tace


"Yah Sheykh yanzu bakajin ciwon komai ko?"
Hannunsa ɗaya yasauke kan cikin ɗaya hannun kuma yasaukeshi kan Caɓɓulen ta a
hankali yake ɗan sarrafata yana ɗan shafa.
Cikinta da kamar babu wani ɗigon halitta a cikin sa, yace
"Nakusa saura kwanaki yarage in sha Allah zan dai na jin ciwon komai, amma yanzu
kam da ɗan saura ɗan yawan jin jiri da rashin cin abinci amman saura kwanaki duk
zai bari in sha Allah".
Ido takuma tsura mishi kana tace
"Kwanaki kuma Yah Sheykh?".
kai ya ɗan gyaɗa mata yace.
"Eh bakiji abin da Umaymah tace ba,
In nayi sa'a in cikin ki yayi ƙwari ya kai wata huɗu zan sami lfy kinga kuma yanzu
cikin yafara ƙwari shiyasa nima nafara samin sauki a haka dai zamu zarabu lfy, keda
jin daɗi ni da shan wuya laulayi".

Baki taɗan turo gaba kana tace.


"Kai dai ni kam ai wuya kawai kake bani kata tumurmusheni"
Matse Caɓɓulen ta ya ɗanyi tare da sarrafa modononta.
Murmushi yayi tare da cewa.
"Yauwa ki shirya yana netx week zamu fara zuwa awu".
Ya ƙarashe mgnar yana
Mikewa ya zaune,
a hankali yaran ƙwafo da kansa kirjinta yamannan bakinsa kan nata harshensa yazira
yana lailaye nata ɗin yana ɗan zukoshi,wani irin gantsewa tayi tare da fidda wani
irin nishi,
Bakinsa yazare ya kawoshi saitin kunnanta cikin muryarsa data fara sauya wa yace.
"Tun yanzu har daɗin yafara ratsaki".
murmushi tayi tana ɓoye fuskarta cikin jikinshi,
kasa yayi da hannun sa kan mararta yasauke kana yafara murza pt ɗin ta yanayi kasa
da shi, ai ko nan tashiga taimaka masa sai da suka gigita junansu saf kafin suka
lula duniyar Majidaɗi.

Washegari kasan cewar yau ɗin Saturday.


Haka yasa duk suna gida Shatu kam baccin gajiyan daren jiya takeyi,
bata farkaba sai wajen karfe 10, wanka tayi kana takimsa tafito parlour.

Zaune tasami Ummi a parlour'n tana kallo a TV,


A hankali takaraso tazauna tare da gaisheta ta amsa tana faɗin.
"Sai yanzu".
Kai ta gyaɗa mata cikin girmamawa,
Ita kuwa Ummi cikin kulawa da tattalinta ita da cikin jikinta ta miƙe taje dinning
area ta ɗauko mata breakfast ɗin ta dake shirye cikin tray takawo, ta diteshi
gabanta tace
"Yauwa sauko kasa kici maza bana son zama da yunwa yakan wahal da mutun lokacin
haihuwa".
To tace kana tasauko kasan.

Aunty Juwairiyya ce tayi sallama cikin parlour'n, a tare suka amsa mata.
Kana ta ƙaraso ta zauna tagai da Ummi, cikin kulawa Ummi ta amsa tana faɗin.
"Ya Jafar da yaran?".
"Duk suna lfy".
Ta bata amsa a mutunce.
Ita kuwa Shatu ɗago kanta tayi tace.
"Ina kwana Aunty Juwairiyya".
fuska ɗauke da murmushi tace.
"lfy lau yaukam ana gida ba School ko?".
kai tagyaɗa mata kana taci gaba da yin breakfast ɗin ta.

Zama Aunty Juwairiyya tagyara kana ta dubi Ummi tace.


"Ummi nazo gurinkine fa".
"To ni ɗin ko?". Ummi tace tana kallonta.
"Eh". tace kana taɗan muskuta tace.
"Dama wani hukunci nayanke shine nakeso kibani shawari a kansa".
"To ina jinki".
tace.
Ita kuwa cikin yin ƙasa da murya tace.
"Ummi yau ɗinnan zan sallami Huwaila zan dakatar da ita da zuwa tayani ai kin da
take din Indo ma kaɗai ta isheni zamu cigaba da yin aikin da ita kamar yan da tun
da fari muka fara".
Kallon Shatu Ummi tayi ganin ta maida hankalin ta kan cin abincin datake kamar bata
gurin, sai kuma tamaida dubanta ga Juwairiyya numfashi ta sauke tace.
"To gaskiya kam hakan da kikayi yadace jeki sallameta babu wata matsala in Sha
Allah sai dai al'khairi yabiyo baya".

Mikewa Aunty Juwairiyya tayi cikeda karfin goiwa tace.


"Yauwa". Kana ta fita.

Tana komawa part ɗin ta tasami Huwaila a kitchen.


Huwaila na ganinta tayi saurin sun kuyar da kai tana ɗan share hannun ta a jikin
zanin ta, da kallon tuhuma tabita dashi kana sai kuma tawayence tace
"Ah Huwaila harkin zone?".
kai ta ɗan gyaɗa mata cikeda rashin gaskiya,
Murmushi'n yake Aunty Juwairiyya tayi kana tace
"Yauwa Huwaila na gama kawai kikoma kima.
Yanzu kam ma aikin ba yawa kawai ki bar zuwa abinda tun da yanzu ba wani ai kin
kirki anan kinga yanzu duk su Jamil da Jalal da Affan duk ba ana sashin suke cin
abinciba can sashin Sheykh sukeci,kinga ko ai ki yaragu sosai dan haka kidaina
zuwan ma kawai ki taya Hajja mamanmu yafi".
Cikin kallon ƙasa-ƙasa tace.
"To". har lokacin kanta na sunkuye tana bin ta da kallo takasan ido,
A hankali taraɓa tagefen Aunty Juwairiyya tafita Kai tsaye ta nufi falon uwar
gijiyar tata.

Hajiya mama ce tsaye a parlour'n ta Huwaila na sunkuye tagama sanar mata duk yadda
sukayi da Aunty Juwairiyya.
Wata iriyar guntuwar dariya mai cike da magunta ziryan Hajiya mama tayi tare da
cewa.
"Uhumm shegu masu jajayen kunnuwa zanci ubanku ne sai na ɓadda ahlin A'isha a
masarautar Joɗa muddin ina raye.
Tabbas yanzu wasan za'a fara takun alaƙa zan sake fitar muku da salon da bazaku
taɓa fahimta ba, tun da wannan mai idanu kamar na mayu tazo tagano abun da yake
binne tsawon shekaru kuma."
Kwaffa tayi cikin baƙar zuciya tace.
"Uhum ki jirani bafullatanar daji tabbas zan biyo ta kanki".
Tafaɗa tana wani irin shu'umin murmushi.

A can Part ɗin Lamiɗo kuwa.


Sheykh ne zaune a parlour'n Gimbiya Aminatu su Lamiɗo da Abba'n sa da Galadima duk
suna zazaune can gefen ɗaya falon.

Gimbiya Aminatu ce ta fito daga cikin ɗakinta tare da wata ƴar karamar ƙwarya
takaraso gaban Sheykh tamiƙa masa tana faɗin
"Ungo karɓi ka kaiwa Aishatu kasan masu ciki sai da ɗan kayan marmari musamman
maiɗan tsami-tsami kaivmata tasha nasan zataji daɗin bakinta".
A bazata maganar tazowasu Lamiɗo cikin tsananin farin cikin jin cewa Shatu na da
ciki Lamiɗo yadafa kan Sheykh yace
"Masha Allah Slhamdullah godiya ta tabbata ga Allah munji daɗin samin wannan babban
Al'bishir kami ƙamin gaisuwata gun Aishatu".
Murmushi Abba yake cike da jin daɗin hakama Galadima.
Shiko Sheykh kansa ya ɗan kawar tare da karɓar ƙwaryar da Gimbiya Aminatu take mika
masa.
Murya can ƙasa cikin maƙoshinsa yace.
"Koma menene ni zanci tun da nike laulayin ba itaba".
Yayi maganar a saman lips ɗin sa,
Da sauri Abba ya zuba masa ido cike da mamaki, kenan Jabeer gadonsa yayi shikeyiwa
matarsa laulayi, murmushi yayi sanin yayi maganar ne batare da yasan tafito ba.
Shiko Sheykh mikewa yayi rike da ƙwaryar yanufi kofa yana cewa
"Sai anjima"
cikin ɗan ɗaga murya Galadima yace.
"A miƙa mana gaisuwa gun ta".
Shidai baice komai yafita dan a zatonsa basuma ji mgnar da yayi ba.

A parlour yasameta zaune ita ɗaya Ummi na kitchen.


A hankali ya ƙaraso gareta.
Hannunshi kawai yasa ya kamo mata.
Ba musu ta miƙe, hannunta yaja suka nufi falonshi.

Bisa kujera ya ajiyeta, kana ya zauma kusa da ita kallonsa tayi tare da kallo
ƙwaryar dake hannunsa sai ta daɗa matsowa jikinsa sosai tace
"Menene wannan ɗin?".
gyara rike ƙwaryar yayi tare da cewa.
"Gimbiya Aminatu ce tabani wai in kawo miki irin wai ke mai ciki al'halin nine ma
nake miki laulayin.
Dan yanzu dai koma menene ni zan cinye tun da nike laulayin".
Ya karasa faɗa yana ɗage faifayin da a ka rufe ƙwaryar da shi, kindar ne fari sol
sai ɗan mai kon yelo a saman sa, yawun da ya cikin mata baki ta haɗiye tana miko
hannu tana faɗin
"Bani tunda ni tace ka kawowa".
ƴar karamar ludayin duma dake ɗaure kan fefayin yaɗauka yaɗibi kindar mai sanyi da
shi,
kana yace
"Sai dai kijira idan na koshi nabaki sauran".
Ya ƙarashe mgnar yana ɗago ludayin yakai bakinsa, lumshe ido yayi jin garɗin daɗi
da sanyi da ɗan tsami-tsami ya gauwaye bakinsa, sosai yaji daɗin yadda yaji ɗan
tsamin a bakinsa.
Zumbura baki tayi tare da cewa.
"Ni dai ka bani".
A hankali ya kamo hannunta ya ɗagota ya ɗaurata kan cinyarshi yasa ƙwaryar a
tsakiyarsu,
Ido ya lumshe tare da sa hannunshi ya tallabo haɓarta bakinsu ya haɗe, a hankali ta
buɗe bakinta.
Shi kuwa cikin sanyi ya lasa mata kidar ɗin.
Kusan a tare suka lalumi tong ɗin juna,
jin yadda ta mishi riƙon lollypop ne ya sashi janye bakinsa da ƙarfi tare da cewa.
"Wash Mamey zata cinye min harshe".
Da sauri ta riƙo hannunsa dake rike da ludayin takarkatashi takawo bakin ta
takurɓa, harshenta ta fidda talaso sauran ragowar dake cikin ludayin.
Hannunsa ta sake tana gyara zamanta da kyau ta ce
"Yah Sheykh shanyewa zakayi gaskiya ni dai kabani kayana".
Da sauri ya ɗan zaro idansa tare da cewa.
"Kuma tun yazu kike so in baki."
ido ta rufe kana ta buɗe tana kallonsa.
Sai kuma yasaki wani murmushi da har sai da jerarrun fararen hakoransa suka
bayyana,
yatsar sa ya miƙa kan kumatunta yalakaci kindar daya shafu mata a gefen kumatu yaɗa
go yatsar, kana yanuna mata, fuska takwaɓe tare da turo baki gaba tace
"Bakai bane".
ludayin yakuma maiwa da cikin ƙwaryar yaɗiba yakai bakinsa yakurɓa tare da mai da
ludayin cikin ƙwaryar kana yace
"Danayi mefa?".
baki takuma turawa tace
"Ka hanani a buna".
ido ya kuma zarowa yace.
"Ni Muhammad na isa in hanaki abunki da Allah ywce in baki.
Taso muje ɗaki nabaki abin naki yanzu nan".
Ya ƙarashe mgnar yana mata dariyar wasa kafaɗa ta maƙe gane abin da yake nufin,
tace. "Nidai a'a wanna nakeso". ta ƙarashe
tana nuna ƙwaryar. mikewa yy yariko hannunta yace.
"Zomuje duka zan baki ai da wannan ɗin da Jabeer ɗin".
yana rike da hannunta ɗaya hannunsa na rike da ƙwaryar suka nufi bedroom ɗin shi.

Rayuwa kenan. Haka rayuwa tacigaba da tafi kwanaki suna juyawa i zuwa makonni,
makonni na shuɗewa i zuwa watanni.

Alhamdullah cikin ikon Allah da buyawansa yanzu cikin Shatu wata shida kenan kuma
har yau magauta basu san da shiba dan bata fiye fita kuma cikin baida wani girma.
Tana zuwa makaranta tana karatunta hankali konce.
Tana waya da Ummeynta.
Alhamdullah yanzu zazzaɓin daren da Sheykh yakeyin nan yazamo tarihi yawarke tsaf
abinshi,suna rainon cikinsu cikin kula da tarai raya da ɗonkin ganin ranar zuwan
Baby.

Zaune suke a parlour Ummi na saman kujera Shatu kuma na zaune a kasan carpet ta
mimmike sawunta ta tasa ɗan madaidacin cikinta a gaba,
tana ɗan kurɓar kunun tsamiya da Ummi ta dama mata,
Ummi ta ɗan kalleta tare da cewa.
"Ikon Allah kinga na sha a fa ɗazu Juwairiyya ke cemin Gimbiya Aminatu ba lafiya
tana zazzaɓin mura".
A jeyi cup ɗin kunun tayi tana cewa.
"Allah sarki shiyasa tun jiya bata turomin haɗin furan nan ba Ummi muje mudubata
tunda ba abinda mukeyi". Ta ƙare mgnar tana miƙe cafal kamar ba mai cikiba.
Cikin fari kenan.
A hankali ta shiga ɗaki taɗauki ɗan ma dai-dai-cin hijabi tasaka a kanta tafito,nan
tasami Ummi rike da mayafin ta.
Tare suka nufi sashin Gimbiya Aminatu.

Da sallama suka shiga parlour'n Gimbiya Aminatu.


Ummi na gaba Shatu na biye da ita.
Hajiya Mama da Gimbiya Saudatu duk suna zaune cikin parlour'n.

wani irin mikewa Gimbiya Saudatu da Hajiya Mama sukayi cikin tsananin
kaɗuwa da zallar mamaki suke kallon cikin da basusan farkon saba sai daya baiyana
kansa yau rana tsaka suka ganshi,
Cikin wani irin tashin hankali da baƙin cikin Hajiya Mama ta juya cikin wani irin
kiɗima tafice a parlour'n gaba ɗaya idanunta sun wani fiffito sun zazzaro waje
saboda sabar firgici da baƙin cikin wannan cikin data gani.

Tana fita hanyar part ɗin ta tanufa hankali tashe, ɗago wayarta tayi tana tafiya
tana daddanna shi tana sharar ƙwanar part ɗin ta takai wayar kunne,
Tana wani irin huci na tashin hankali,daga cikin wayar kuwa ringing biyu zuwa uku a
ka ɗaga me biye da kiran

yace.
"Hajiya bar".
Da sauri cikin ɗaga murya tace.
"Dakata Boka gilmau bana bukatar gaisuwarka! haka mukayi da kai wani irin makudan
kuɗine ban zubda makaba k".
Cikin dakiya boka GILMAU ya katse ta.
"Da kata Hajiya ki daina min ihu akunne dan ba fahimtarki zanyiba."
Bokan yadakatar da ita kafin takarass faɗar kalmar k. data furta.
Itako cikin musifar tashin hankalin da take ciki tace
"Gani nan zuwa gurin ka yanzu dan wlh bazai yuwuba dole a sake sabon shiri".
Tana kaiwa nan takashe wayar tashiga ciki taɗau mayafin ta da makullin mota da da
wasu kuɗaɗe masu yawa a ɗaure bandir-bandir tafita tanufi in da mota yake tashiga
taja da mugun gudu tafi tanufi gidan Boka.

Cikin rawan jiki take tuƙi hannunta ɗaya riƙe da waya ta kara a kunne wanda ta kira
Jahan.
Shi kuwa Sheykh (Jahan) kenan yana zaune a Office nashi yaga kira da layinsa na
sirri a yar ƙaramar wayar da ko inganta a garƙame yake.
Murmushi yayi ganin 3 bala'i da haka ya seba number.
Wani murmushi iya salon taku yayi kana ya amsa kiran tare da ƙara wayar a kunne ya
sauya muryarsa tare da cewa.
"Hajia Mama Uwar Sheykh meke faru".
Cikin faɗa tace.
"Oouxubillahi subahanallahi Jahan kada ka sake cemin uwar Sheykh kai kasan duk
duniya babu wanda yasa irin zallar tsanar da nakeyiwa wannan shegen yaron da sihiri
baya cinsa data daɗi wlh yau ji nakeyi zan iya zubawa Part ɗinshi Dana ƙannenshi
wuta su ƙone su mutu kowama ya huta".
Wata iriyar ja'irar dariya yayi tare da cewa.
"A a to yau kuma me kika gani a kansu ɗaya tada miki hankali ne haka".
Cikin tafasan zuciya tace.
"Dariya ma na haka kenan, to bari kaji wannan shegiyar matar tasace, naga cikine da
ita cikima mai girma kuwa".
Da sauri yace.
"To dan ganin cikin ne hankalinki ya tashi".
Cikin tsantsar tsana tace.
"Wlh tallahi sai na zubda cikin nan wlh babu wanda zai ƙara haihuwa cikin ahlin
A'isha nida nake son on ɓaddasu a masarautar Joɗa ya zanyi in barsu suyi ta haihuwa
wlh zan zubda cikin in Kuma ya fito duniya tabbas zan kashe ɗan".
Wani irin miƙewa tsaye yayi lokacin ɗaya zufa mai zafi ta karyo mishi gaba ɗaya
jikinsa rawa yake, cikin saisaita nitsuwarsa yace.
"Eh lallai wannan batun babbane bari anjima zanzo muyi shawarar yadda zamuyi".
Yana faɗin haka ya katse kiran.
Yatsarsa manuniya yasa ya sharce zufan daya feso masa a goshi.
Kana sai kuma yayi murmushi tare da cewa.
"Innalillahi wa innailaihi rajiun. Hasbunallahiwani'imanwakil."
Yayi ta maimaitawa kana ya koma ya zauna ya dafe kanshi tare da cewa.
"Uhmmmm Hajia Halima kenan rashin sani ya saki kina shuka a idon makorwa.
Wai ni Muhammad Jabeer mena tsare miki nada yan uwan da mahaifiyarmu da kike so
ganin baya mu, me cikin matata ya miki, meyasa zaki so cutarmi da Aish da ɗan...!

By
*GARKUWAR FULANI*

You might also like