You are on page 1of 200

🕳🕳🕳🕳🕳

*BOYAYYEN MUTUN* 🕳🕳🕳🕳🕳

*Maman Abd Shakur*

Documents By AIHAUSANOVELS

Always visit Aihausanovels.com.ng For downloading free hausa novels

Like our Facebook page Fb.me/aihausanovels

_Aisha Muhammad Sani Oyiza!!! Na sadaukar miki da wanan littafin, this novel is
for you my humi darling, my sister, my support system, my rock, i love you_

1⃣

Bishiyoyin dogon yaro ne guda shida dasuke zagaye haka a dajin da ba datti alamun
ana gyara wajen, kowani bishiyan an makala shooting target vector ajikinshi sai
wani babban dan table haka dake filin wajen daba komi akai, jiinnjinjinnn karan
power bike yacika wajen, daga kai nayi danna kawo muku rahoto da kyau😂.
Daga dan nesa da bishiyoyin black powerbike din ya tsaya batare da an kashe machine
dinba sai kuka machine din yake mai kara as usual irin na power bike dinan, daga
kafa nafara kallon mutumin kan bike din, black hermes covershoe ne akafanshi dake
sanye da bakar safa, yasaka bakin straight leg trim trouser, sai black Versace
greco hoodie ne ajikinshi, hannunshi sanye cikin wani irin hadadden black safan
hannu na maza, bayanshi goye dawani hadadden black bagpack, ahankali ya daura hanun
akan key machine din ya juya hakan yasa machine din ya mutu, da kafarshi na haggu
ya taba break din machine din ya tsayar da ita da kyau kafin yay wani irin tsalle
ya dirgo daga kan machine din ya tsaya yana wani irin jan rigar jikinshi yana gyara
tsayuwa, dogone sosai cikakke dan yacika kayan dayasa fam, duka hannayen shi ya
daga ya daura akan hamlet din dake kanshi, ahankali ya cire ya rike a hannu yana
jujjuya hamlet din yana kallo, gabaki daya kanshi da fuskarshi nacikin wani irin
safar fuska baki ya sanya wani irin bakin glass dake manne ido sosai irin wanda
sojoji ke sawa, baka hango bakinshi baka ganin hancinshi sai tudun hancin da dan
raga raga ta wurin hancin, ajiye hamlet din yayi akan power bike din, ya daga
hannunshi na haggu yana kallon screen din wani hadadden agogon dake daure a
wutsiyar hannu akan safan hannunshi, sakin hanun yayi ya tura a aljihun wandon
jikinshi dayan hanun kuma na lilo ya juya yafara tafiya kaman zaki yay wajejen
bishiyoyin, awajen table din tsakiyar wajen ya tsaya yana bin bishiyoyin da wurin
da kallo kafin sauke ya jakar bayanshi ya daura akan table din, zage zip din jakar
yayi yaciro wasu bindigogi guda biyu kirar berreta M9 yana dan jujjuya su kafin ya
gyara zaman su ahanunshi ya fara tafiya kaman zaki har yakai wajejen bishiyoyin,
gyara zaman shooting vector din daya daga cikin bishiyoyin yayi kafin ya juyo ya
dawo ya tsaya agaban table din, gyara zaman bindigar yayi ahanunshi yana kallon
shooting target vectors dake jikinshi bishiyoyin wurin tacikin bakin glass din dake
kan fuskarshi, ahankali ya ijiye bindigar ya tura hanunshi cikin jakar yaciro
earmuff, saka earmuff din yayi suka rurrufemai kunne kafin yadau daya daga cikin
bindigogin ya saiti target din vector din, pulling trigger yayi yay harbin bindigar
tai kara bam aiko ya sami target din daidai, kara saita bindigar yayi yacigaba
dayin harbinshi kara kawai ke tashi adajin, saida yay kusan one hour kafin ya hada
komi ya maida jakan ya sake kallon agogon hannunshi sanan yadau jakar ya goya,
yatako dawanan tafiyar kaman zaki yahau kan bike din yatada dawani irin azababben
gudu yabar wajen.
Gaban wani babban gida anan cikin dajin yay parking wani irin dirowa yayi daga kan
mashin din yay cikin gidan, babban gidane sosai ga manya manyan mota daban daban a
compound din, gakuma babban masallaci ata gefe, wani babban part yabude kofa ya
shiga.....

*************************

Babbar mace ce dake cikin shiga ta alfarma zaune acikin wata bakar mota kirar lexus
da driver ke gaba yama kunna motar amma baija ba, agogon hanunta na gwal takalla ta
dafa kai tace "ohhh yarinyar nan saitasa nai missing flight ko? Kaga Adamu jeka
kiramin ita tafito" dan dariya direban da aka kira da Adamu yayi yace "to hajiya"
ya kashe motar ya bude kofa harya fito da kafa waje wata yarinya doguwa haka brown
skin budurwa dake sanye da fararan uniform tafito tana sanye da black cover shoe,
white dogon wando dayasha karin guga, da farin riga daya tsaya mata a gwuiwa shima
agoge, sai dan hijabin ta fari daya wuce kirjinta kadan, bayanta goye dawani bakin
jaka babba na student, saikuma hanunta rike da after dress dinta baki da bata
sakaba, murmushi tama Mum dinta dake cikin mota tana hararanta, da dan gudu
takaraso wajen motan ta zagaya ta dayan bangaren zata bude kofan motar ta shiga,
wani saurayi matashi dake sanye cikin suit da necktie a wuyanshi dabai gyaraba
yafito rike da dan karamin food flask ya tsaya a barander ya kwala mata kira.
"Nadeera" da sauri budurwan dake shirin shiga mota ta dago kanta, hannu tadaura
akan karamin bakinta tace "laaaa" da gudu tai wajen barander ta tsaya ta mika hannu
zata karbi kulan aka bude kofa, wani namiji babba ne yafito shima sanye da suit
dawasu files a hanunshi saidai shi yafi wanan dake rike da kulan girma, idanunshi
sanye cikin bakin glass babu alamun wasa akan fuskarshi, da sauri ta hadiye dariyan
datake ta karbi kulan tace "thanks Ya Ahmad bye, aje banki lafiya my accountant"
hararanta yayi yakai hannu zai mata rankwashi da gudu tai wajen mota tsawa aka daka
mata hakan yasa ta tsaya ta kwalalo ido. "i think I've said it time without numbers
banason guje gujen nan right" da sauri ta juyo ta kallai tana kara kankame kulan
hanunta tsabagen tsoro, ahankali tace "bazan karaba Ya Muhsin, am sorry" daga ta
chan mota Mum ta kwala mata kira. "Nadeera waisai nai missing flight dina hankalin
ki zai kwanta ko" da sauri ta juya tana ma Ya Ahmad dake mata murmushi bye bye
asace ta wuce wajen motan zagayawa tayi tabude kofa ta shiga driver yaja yay horn
mai gadi yabude musu babban gate din gidan suka fita.

Hanun Mum ta rungume tightly ta lumshe ido, hakan yasa Mum dake daddanna waya ta
ijiye wayar ta juyo murmushi kan fuskarta tadago kanta hakan yasa hawayen datake
makalewa suka zubo da sauri Mum ta share mata hawayen tana girgixa kai tace "zaki
fara ko, ke kullum idan zanyi tafiya saikin yi kuka bakisan yanzu kinyi girma ba u
are 22 fa, stop it princess, bazan dade ba this time i promise you" fadawa tayi
jikin Mum din ta kankameta sosai tasaki kukan da kyau tana shesheka ta yanda Mum ce
kadai zata iyaji, cirota Mum tayi ta riketa saikuma ta bude hadadden crock handbag
dinta dake gefenta taciro handky dake kamshi sosai tace "oya ya isa kinga karki
bata white dinki, i said bazan dadeba kinji my Nadee" gyada mata kai tayi hakan
yasa Mum ta shiga share mata hawayen da kyau kafin ta ijiye handky akan cinyarta,
maida kanta tayi kan kafadar Mum ahankali tace "yaushe zaki dena tafiye tafiyen nan
Mum? Banaso kina tafiya kina barina ni kadai, kinga Ya Muhsin yacika min fada
barinma in bakinan, Ya Ahmad da Daddy ne kawai ke sona, Mum please kidena tafiyan
nan d house is boring anytime u are not around, Mum please kidena" murmushi Mum
tasake yi kafin ta dagata daga kan kafadar ta ta fuskanceta da kyau tace "don't
worry bazai miki komiba, and if u need anything koda Dad dinki baya nan ask any of
your brothers zasu baki, akwai some designs ne dasuka kare a boutique kuma akwai
high demand akansu so dole nai tafiyan nan, just do one thing for me, take care of
yourself okay" gyada mata kai tayi zatai magana wayan mum yay kara hakan yasa mum
tadau wayar ta kalli screen din sanan ta kalleta tace "hold on baby business call
ne lemme answer it" gyada mata kai tayi ahankali ta mayar da kanta kafadar mum din
tana tunane tunane, Mum bata tabayin cikakken wata daya a gida ba kullum tafiye
tafiyen kasashe saro abubuwa take, tanada manya manyan super market, tanada
boutique, tanada babban plaza na interior designs, koma tana nigeria baka ganinta
agida tana shagunan ta, neman kudi bala'i ne da Mum gashi basu rasa komiba amma
tarasa mesa takasa daina business, matse hanunta akayi hakan yasa ta farka daga
tunanin datake yi ta kalli Mum din dake mata murmushi tace "tell me tunanin
mekike?" murmushi itama tayi daya bayyana white hakoranta tace "bakomi Mum kawai am
feeling somehow ne yau tunda natashi as if something is going to happen to me" "did
you pray?" gyada mata kai tayi tace "nayi Mum" shafa gefen fuskarta Mum tayi tana
murmushi tace "My Nadee girl i know missing dina kike tun yanzu, anyway! Tunda
kinyi addu'a am sure Allah will protect my baby girl for me, nothing is going to
happen kinji" gyada kai tayi daidai lokacin direba yay parking agaban wani babban
asibiti mai suna St. Edward teaching hospital, kofa Mum ta nuna mata tace "oya ayi
practical lafiya my nurse, kardai akarya allura a duwaiwai patient, ur momma love
you " dariya tayi tafada jikin mum din tace "i love to Mum, please come back soon"
hawaye yataru a idonta, peck mum tamata akumatu tace "i promise, oya go go karki
latti" murmushi tayi tabude kofan motar tafito kafin Mum tamika mata jakarta da
food flask, karba tayi ta goya abaya ta rike kullan a hannu, sanan mum ta mika mata
after dress din karba tayi ta maida kofar tarufe sanan ta daga mata hannu tana bye
itama mum haka Adamu yaja motar sukai airport.

Motar tabi da kallo dasauri ta share hawayen daya gangaro mata ta sauke jakarta,
linke after dress din tayi ta saka ata zip din bayan jakan, ta sanya flask din kuma
acikin jakan sanan ta goya jakan tawuce ahankali kaman kwai yafashe mata aciki ta
shiga cikin asibitin.

*team masoya BM*


*one luv*
🕳🕳🕳🕳🕳

*BOYAYYEN MUTUN* 🕳 🕳 🕳 🕳

*MAMAN ABD SHAKUR*

2⃣

Tana shiga some students mate dinta guda biyu tagani zasu shiga ward da sauri ta
taresu cikin innocent voice dinta tace "ammm please ina Fauzy taje ward ne?" atare
suka "no yanzun nan ta shigo, taje common room" da sauri tai hanyar common room
dinsu kafin HOD dinsu takamata ta turata ward, bude kofan common room din tayi wani
irin ihu budurwan dake zaune tana danna waya tayi atsorace tazaci HOD dinsu ce,
hararanta tayi ta kulle kofan da sauri tana daura hannu akan lips tana hararanta
tace "banza anhana zuwa da waya kina zuwa da waya ko?" ajiye wayar fauzy tayi ajaka
ta tashi ta rungumeta tana dariya saikuma ta saketa tace "banza maisa kikai latti
yau?" kaman zatai kuka ta sauke jakarta ta ijiye tace "Mum ce tai tafiya fa Fauzy,
daga ni yanzu saisu Abba dasu Ya Ahmad fa sai mai mana aiki and ita bata kwana da
yamma take tafiya kullum" takara she maganan hawaye na taruwa a idonta, Fauzy tace
"sorry kinji yar Mummy kema ai dazaran miji yafito kiyi aurenki ki barmusu gidan su
kinji saikinga dama zaki dinga zuwa" dungure mata kai tayi tana hararan ta tace "ke
komi aure aure, to dan kiji sainayi school of Post Basic nursing nai specializing a
anesthesia ko midwifery kafin nai wani aure" tabe baki Fauzy tayi tace "kya rube
agida bokoko" itama tabe baki itama tayi tace "rubaben tumatir yafi dadi" kama baki
fauzy tayi tace "laaaa Nadeera yar air cefake, rotten tomatoe" hararanta tayi zatai
magana Fauzy tace "dalla nidai dau kayan aikin ki da log book dinki mu wuce baniso
na biye miki rotten tomatoe" dariya kawai tayi bata karace mata komiba duk duniya
fauzy ce kadai kawarta, yarinyar kawar Mum ce, bakatabajin tsakaninsu, bude jakarta
tayi taciro statoscope dinta da log book, ijiye jakukunan sukayi suka wuce suka
tafi sukai signing in, dayake wanan week din tana female surgical ward ne itakuma
fauzy na pediatric ward hakan yasa ko waccen su tawuce ward dinta danyin aikinsu
kafin da azahar su hadu su tafi masallaci, ward dinta ta shiga tana gaida matayen
marasa lpy tana duba drip din da aka makala musu, kafin tawuce nurse desk dinsu ko
zama batayi ba, senior nurse din dake wurin tasa taje tai taking vital signs din
all d patients din ward din hakan yasa ta wuce.

***
Babu kowa afalon hakan yasa yay stairs da dan gudu gudu yay sama, wani daki yabude
ya shiga, computers ne kusan uku adakin akan wani dogon table saikuma macbook akan
wani dogon lumtsatsen kujera, jakar dake bayanshi ya ijiye akan table din kafin
yadau MacBook dake kan kujera ya zauna akan kujeran ya bude yafara aiki, yakai
kusan 30min yana danne danne, knocking kofar akayi hakan yasa ya dago kai yana
kallon kofan, agogon hanunshi ya danna saiga hoton samari biyu dake bakin kofan nan
ya bayyana ta jikin agogon kaninshi ne, Abdullah wanda yake karmi da Omari daya
girmeshi, ajiye MacBook din yayi yatashi yay wajen kofan ya bude kofan yakoma inda
yake yadau MacBook dinshi ya cigaba da abinda yakeyi, shigowa dakin sukayi suka
zauna kusa dashi suka sakashi a tsakiya, na gefen daman shi ne yace "Ya Marwan were
you able to hack his system?" wani irin wahalallen tsaki yaja maiyar kara ya ijiye
MacBook din akan cinyar Omari dake gefen haggunshi yajuyo ya kalli Abdallah dayamai
maganan, cikin wani irin murya irin na terrors dinan dakakkiya yace "no, dole saina
sami kwayar idonshi, eye scanner yake amfani dashi, don't worry i know how i will
get it, i have to go hospital din da aka kwantar dashi, kun mini abinda nace?" yana
maganan irin dole dole dinan kaman wanda yasha wani kwaya yana kallon na gefen shi
Omari, Canon camera hanunshi ya mikamai hakan yasa ya karba yana dubawa, hotunan
plate number mota ne na motoci guda uku hakan yasa ya gyada kai tareda ijiye camera
a gefen shi yace "gud, wat time jirgin su zai sauka da daddare?" Omari yace
"10:45pm, suna tare da 8 bodyguards, 3 drivers, zasu shigo kuma da kudin" gyadakai
yayi batare dayace komi ba, sai chan yace "su kamal fa hope suna various post
dinsu" Abdallah yace "Eh, zasusan yanda zasuyi su makala device din a logage dinsu
once sunyi landing" murmushi yayi mai sauti kafin ya kalli Omari yace "kuje ku
huta, zanyi wasu ayyuka" murmushi Omari yayi yace "okay Genius, Abdallah muje
kadafamin dat ur pasta, am hungry" murmushi yayi tacikin mask dinshi yana kallon
kanin nashi, Abdallah ya harare shi yace "bazan yiba ai we have kuku because am d
auta ai am not ur kuku ko Ya Marwan" yay maganan yana kallon Marwan dake kallonsu
tacikin mask, zaiyi magana Omari yace "don't take side Ya Marwan, Abdallah baida
kunya kwanan nan ya rainani wlh me acikin dafa pasta" "Ya Marwan wlh shine ya
rainani, he's 28 am 26 but saiya dinga treating dina kaman wani under 12, duk inmun
fita operation he always take my post, and dazaran mun dawo gida he will be begging
me to cook for him, am only cooking for Ya Marwan kaje kaci na kuku bazanyiba"
"saikayi, i said saikayi naughty spoilt brat" "nine spoiled brat?" yay maganan yana
mikewa daga kan kujeran kaman zai daki Omari, hakan yasa ya daka musu tsawa tareda
daga hanunshi sama. "enough!" natsuwa dukansu biyun sukayi, tashi yayi ya rungumosu
duka zuwa kafadun shi batare dayay magana ba, sunkai kusan one minute ahaka kafin
ya nisa yace "kudena fada, i hate it, my heart break anytime daga kunayi, Omari
have you forgotten Momma's last words?" girgiza kai yayi ahankali jikinshi yay
sanyi, hakan yasa yace "good! we are one, we only have each other awanan duniyan, i
love you two" murmushi dukansu biyun sukayi atare sukace "we love you you more Ya
Marwan" Abdallah ya mika hannunshi yace "and we are" Omari ne yadaura hanunshi akan
na Abdallah, ahankali shima ya sakesu ya daura nashi akan na Omari atare sukace
"The BM's" ihu sukayi atare suka rungume mai safan fuskan suna dariya kafin su
tureshi da karfin bala'i yay kasa suka daddaneshi duk suna dariya, murmushi yayi
mai sauti baice komiba dan kansu suka dagashi yay kaman zai kamasu da gudu suka
fita suna tafi Abdallah hardamai gwalo suka fita. Ahankali yatashi daga kasan yana
gyara zaman bakin glass dinshi yakoma kan kujera ya zauna yadau MacBook dinshi ya
cigaba da abinda yakeyi.
***
Sunayin la'asar suka fito daga masallacin ita da Fauzy suka wuce common room
jakunkunan su suka dauko, Fauzy sai tsaki take, dan dariya Nadeera tayi tace "wai
menene kiketa tsaki?" tsaki takara tace "ba wayan nan nurses din bane badaman suga
yan practical saisu dinga barmana aikinsu duka, wlh suna zaune watsapp suketayi
nida su Aisha ne muka dinga aiki bakiji bayana ba kaman zai rabe" "sannu lazy babe"
turo baki Fauzy tayi suka fita tare suna hira har suka iso gate, Adamu na jiranta
itama Fauzy anzo daukan ta hakan yasa sukama juna sallama suka shige mota, Adamu ya
kunna suka dau titi, ko minti biyu bata karaba ta bingile da bacci dan itama tagaji
wlh har aka kai gida batasaniba, parking Adamu yayi a parking space yajuyo yace
"hajiya hajiya mun iso" ahankali ta bude ido waigawa tayi ganin suna gida yasa tai
murmushi tace "ok nagode" daukar jakarta tayi tabude kofa tafito ahankali kaman
kwai yafashe mata a ciki tai ciki, kofa ta bude ta shiga cikin falon su, hadadden
dakine da komi milk da black, ajiye jakarta tayi akan daya daga cikin royal kujeran
dake falon ta cire after dress dinta ta ijiye, tacire karamin farin hijabin uniform
dinta ta yar kan kujeran, nan dogon gashinta da aka mata kalaba kanana ya bayyana
sai lilo suke, fuskarnan tai fayau idanun sunyi zuru zuru dan shegen yunwa takeji,
wajen fridge tayi dake nan dining ta bude cold bottle water taciro tasha kafin ta
kalli dining ganin bataga kuloli ba yasa tai kitchen da sauri kaman zata tashi
sama, Yaya Muhsin tagani agaban fridge yaciro banana yanaci yana sanye da dan 3
quarter da white singlet da alamun bai dade da dawowa daga aikiba shima, kaman
zatai kuka tace "Ya Muhsin ina wuni" tai maganan tana kalle kallen kitchen din
ganin bataga any kula na abinci ba, hararan ta yayi saikuma ya mika mata dayan
bananan hanunshi yace "have this, dat woman batazo ba yau, go and freshen up kizo
kimana girki am hungry nima" gyada kai tayi hawaye na taruwa a idonta dan
masifaffen yunwa takeji, karban ayaban tayi daga hanunshi tawuce tafita tadau
jakarta da after dress dinta tai corridor dazai sadata da dakunan su kafin ta bude
wani kofa ta shiga dakinta da akai komi pink ko ina a gyare tsaf tsaf sai kamshi
yake.
Wanka ta shiga bayi tayi da ruwan dumi ta fito ta shirya cikin wani simple gown na
atampa blue, ko mai bata shafa ba tasaka hula black, fitowa tayi ta tsaya tana
kallon kofar dakin Mum, ahankali ta bude dakin ta shiga gani take kaman zataga Mum
tafito daga bayi ko tana zaune akan gado tana danna waya sosai take missing Mum,
maida kofar tayi ta fita tana jin wani iri Mum itace annurin gidan idan bata
everything looks dull, dudda su Ya Muhsin mazane basa nunawa amma suma basajin dadi
in batanan, kitchen ta wuce tafara girkin, simple jellof rice tamusu da salad, ta
jera akan dining lokacin karfe shida, fita tayi dan zuwa kiran Ya Muhsin dan yazo
suci daidai lokacin aka bude gate, ganin motar Abban sune yasa tai wurin parking da
gudun ta. "oyoyo Abba" bude kofa magidanci da zaiyi 57 years yaci farin shaddan
gizna sai kamshi yake zubawa ya fito yana mata murmushi yace "princess na missing
Mumyn ta daga ganin dis eyes" dariya tayi ashagwaban ce tana bubbuga kafa tace
"ah'ah ni bazanyi missing dinta ba, Abbana sannu da zuwa" "yauwa princess, ya kewan
Mummyn ki?" kaman zatai kuka tace "lpy lau" murmushi yasake mata yace "dauko
tsaraban ki acikin mota dawasu files dina kibiyoni dasu" gyadamai kai tayi tace "to
Abba" yawuce yay ciki itakuma tabude motar ta dauko jakar coldstone ice cream data
gani tana murmushi sanan ta dau files din data gani ta rufe motar ta wuce ciki
itama, afalo ta tarar da Abban zaune da Ya Muhsin suna magana zama tayi gefen Abba
bayan ta ijiye file din akan center table ta bude jakar zatasha ice cream din, Ya
Muhsin ya watsa mata harara yace "ba abinci za'aci ba bazaki bar ice cream din zuwa
anjima ba akwadayya" gyadamai kai tayi asanyaye, Abba ya daure fuska yana nunashi
da yatsa yace "kaga kabar min auta tahuta, koma metake so tasha ubanta yasai mata
ai, bakaga maman ku batanan bawai bakasan ajiki yakamata kajataba, sha abinki kinji
Princess" Abba yay maganan da sigan lallashi, girgiza kai tayi dan tasan inhar
tasha ice cream dinan sai Ya Muhsin yaci ubanta ko wlh tace "Abba anjima zan sha
muje kaci abinci dana dafa kaji" tashi tayi yana murmushi yace "iyye my princess
harta girma ta iya girki" suka mike sukai dining suka zazzauna shida Ya Muhsin,
saka ice cream din tayi a fridge tadawo ta xuba musu abincin itama ta zuba nata aka
shiru anacin abincin, Abba yafara gama cin nashi ya kalleta yace "iyye princess ke
kika dafa abincin nan kuwa?" gyadamai kai tayi tana murmushi, dan dariya yayi yace
"masha Allah my princess is now a big girl, sai aure, gaskiya u deserve a reward"
dubu goma ya kirga daga uban kudin daya ciro daga aljihu ya ijiye mata kusa da
plate dinta yace "naki ne karki raba da kowa d only nurse in my house" akunyace
tace "thank you Abbana" tashi Abba yayi daga dining din ya kalli Ya Muhsin dakecin
abincin kaman bashi a wurin yace "hurry up son mutafi masallaci" kaman mara son
magana yace "to Abba" Abba yawuce ciki yana gyara malummalum dan dauro alwala
shikuma yature plate din yabar wajen, bayanshi tabi da harara ahankali tace "dadin
abin Abba dai yace abincin yay dadi and see my reward" ta nunama bayanshi kudin
kafin ta mike ta atttare plate din takai kitchen ta wanke ta dawo ta gyara dining
din ta wuce dakinta danyin salla.

Bayi ta shiga ta dauro alwala tafito tai salla kafin ta zauna tafara karatun Al
Qur'ani ana kiran isha kuma ta tashi tayi tai shafa'i da wuturi sanan ta linke
dadduman tahau kan gado ta dauko wayarta kirar Samsung A70 tahau watsapp tana duba
groups kafin ta bingile da chatting da Fauzy ahaka bacci yay awon gaba da ita.

🕳🕳🕳🕳🕳

*BOYAYYEN MUTUN* 🕳 🕳 🕳 🕳

*Maman Abd Shakur*

3⃣4⃣ 3⃣ - 4⃣

Misalin sha biyu da kusan rabi na dare wasu motoci guda uku suke tafiya akan titin
hanyar airport ta wajejen daji dajin gefen hanya, titin shiru sosai babu wasu
motoci dake wucewa banda su, benz guda biyu ne suka saka wata jeep din Brabus a
tsakiyan su, kaman daga sama wani power bike ya yanko daga cikin dajin yahayo kan
titin da wani irin fitinannen gudu, rike hanun bike din yay da hannu daya ya janye
dayan hanunshi daga dayan hanun bike din yakai hanun tabayan wandonshi ya ciro
karaman bindigar shi daya saka mata silencer abakin sabida kartai kara, saita
bindigar yayi ya harbe tayan benz din baya, ya harbe na jeep sanan ya harbe na benz
din gaba kafin yakara wani irin azababben gudu ya gaba, wani irin juyi motocin
sukayi sakamakon fashewan tayan suka bubbuge juna kafin direbobin su tsayar da
motocin da kyar suka kashe, bodyguards suka bubbude arude suka fito sukayo wajen
motar Ogansu da suke protecting suna gyara bindigar su batare dasun damu da jinin
da kansu keyiba sakamakon buguwa dasukayi, bude baya sukayi inda ogan yake dayansu
yace "are you okay sir" dan inyamirin daduk ya rude yace "wat is happening" yana
maganan yana kara kankame briefcase din hanunshi da kyau yana fitowa, karan fadin
abu sukaji awajen kafin kace me teargas yacika wajen dan kusan guda biyar aka
wurgo, kokarin ciro waya suke sukira police amma ina tari da yajin teargas yafi
karfin su sukai kasa.
Wani irin juyin awizo yayi da machine din ya tsaya yana hango yanda hayakin yacika
wajen kaman ana gobara, respiratory mask dake makale a jikin machine din ya dauka
yasaka sabida yay protecting dinshi daga shakan teargas din, dawani irin mugun gudu
yay wajen, parking bike din yayi agefe yay wani irin tsalle ya dirko daga kan
machine din yana gyara zaman respiratory mask din dake fuskar shi, dayake akwai
hasken mota awajen hakan yasa ya tsatsalakesu dan duksun zube akasa yay inda oga
yake abaje akasa kaman matattce hannu yasa yadau briefcase din dake gefenshi yana
wani irin kallon mutumin kafin yace "byeee nigga" tsallakesu yasake yi ya juyo ya
kalli bishiyoyin gefen titin inda nan su Omari da kamal dasuka wurga teargas din
suke yamusu alamu da gud hakan yasa suka sauko suka shige motar dasuka faka anan
cikin daji suka wuce shima yahau kan bike dinshi rike da briefcase din yabi bayansu
akan titin ranshi fess yana wani irin azababben gudu.
Wasu motoci dasuka zo wucewa sukaga hayaki koina ne sukai parking nesa dasu sosai
suka kira FAAN, airport authority danyan India ne basuda number police, sanan suka
fiffito dan zuwa taimaka musu, daidai lokacin kuma hayakin yafara washewa duk suka
tashi suna tari, arude mutumin dayaci uban suit ya kalli gefen shi yaga baiga
briefcase ba ya shiga dube dube arude kaman tababbe yace "g..guards" bodyguard dake
kokarin kakkabe mai jiki yace "yes sir" tureshi ogan yayi ya tsugunna yana leka
kasan motocin yace "where..where is my briefcase" "oga ba yana tare dakai ba"
"chineke! direba we've been robbed, na shiga uku ina wayana is this how u protect
me? Someone call d police cineke woo chaii!" kafin kace me police da press sun cika
hanyan ana bincike.

***
Saida Abba ya shigo ya tadata da asuba kafin ya fice yay side din su Ya Muhsin ya
tadasu suka wuce masallaci. Bayi ta shiga tafito daure da alwala dadduma tahau ta
kabbarta salla koda ta idar azkar tayi kafin tai karatun al'qur'ani, saida gari
yadan soma haske sanan ta rufe Qur'anin ta cire hijabi ta linke dadduma tafito tai
kitchen, ruwan liptea ta dafa dayaji kayan kamshi wanda ya kasance dabi'ar gidan
kullum sai ansha da sassafe kafin ai breakfast, babban flask da karamin flask ta
dauko, zubawa tayi acikinsu kafin ta dau babban tasaka a tray da mugs tafita, side
din su Ya Muhsin tayi saida tai sallama sanan ta bude kofa ta shiga, Ya Ahmad ne
kadai a zaune a falon yana sanye da jallabiya fara yana aiki da system karasowa
ciki tayi tace "Good morning Ya Ahmad" dago kai yayi ya kalleta yace "morning
princess" ajiye tray din tayi akan center table sanan tadau cup ta tsiyaya
takaimai, ajiye system din yayi gefe ya karba yana mata murmushi yace "welldone
sarkin bacci jiya koda nadawo kinkai Malaysia a bacci" dariya tayi tace "kai Ya
Ahmad banda shairi fa, bankaima Abba tea shiba bari naje na kaimai" da sauri ta
fita daga dakin tai part dinsu hada flask da mug din Abba mai kyau a hadadden tray
dinshi da mum ke hadamai abinci akai, ta dauka tai dakin Abban dashi abakin kofa ta
tsaya turus jin Abba na fada. "Amina, Amina ki kiyayeni fa, baki rasaci ba baki
rasa shaba na tsaremiki komi, danwa nake sana'an ni? Badan na kare mutunci gidana
na wadataku da abinda kuke bukata ba? Wlh, wlh kidawo gobe goben nan, inba hakaba
zaki hadu da bacin raina kinji nagaya miki, ni tafiye tafiye kema tafiye tafiye,
bana gida kema baki gida, banajin ta yaranmu maza su sun girma amma Nadeera mace ce
tana bukatar mahaifiyarta atare da ita wacce zata bata tarbiya ta dorata akan hanya
nagari, kullum saidai kiyita barinta damai aiki kina tafiya abikinki sati daya sati
biyu har uku harma wata daya wani zubin baki dawoba dan kinga ina miki hakuri,
kidawo gidan nan gobe nace, gobe nabaki tom nagaya miki". Wani irin dadi ne ya
lullubeta jin Abba nama Mum fada yana cewa ta dawo gobe, saida ta gyara fuskanta
kar Abba yaga alamun farin ciki yasan taji maganan sanan tai sallama Abba yabata
izinin shiga ahankali ta tura kofar dakin ta shiga, hadadden falone da yamakusa fin
ko ina haduwa a gidan yana zaune akan rug dake shimfide a kasa falon yadan
kishingida yay filo da lumstesten pilon kujera daya ajiye a kasan yana kallon tv
da tashar channels television news ke aiki hanunshi rike da waya, karasawa ciki
tayi ta tsugunna agabanshi ta ijiye tray din sanan ta koma kusa dashi ta lankwashe
kafa tace "ina kwana Abba" murmushi yayi yana kokarin danne bacin ran dayake ciki
yatashi yace "princess kin tashi lpy jiya ko abani labarin clinic sai aka bingire
da bacci" dariya tayi saikuma tai kaman zatai kuka tace "Abba nagaji ne wlh muna
aiki sosai ba'a barinmu muhuta" gyada kai yayi yace "dat is gud, my princess is a
strong girl ai u can handle anything right?" gyadamai kai tayi tana dariya tanason
Abban ta dan mutum ne dake jan yayanshi jiki, wani zubin idan mum tai tafiya tun
tana yarinya yakan fasa fita office ya zauna da ita agida saisa wasu abubuwan nata
ma Abba ke fara sani kafin Mum, yakoya mata homework, yatayata tsifan kitso. Flask
din ya nuna mata yace "zubamin kiga princess in dumama cikina" tashi tayi ta
zubamai tea a mug ta mikamai, karba yayi hankalin shi nakan TV hakan yasa itama
takoma kusa dashi tamaida hankalin ta kan new din inda ake labarin fashin da akama
sanate president Mr Okene chidimanda akan hanyarshi ta dawowa daga airport jiya da
daddare bayan jet dinshi ya sauka a Airport, inda aka dauke akwatin da diamond that
are worth $8.9b ke ciki, dudda basu iya ganin wanda yay satanba dan teargas aka
bude musu ana kyautata zaton wanan notorious arm rubber dinan daya addabi
politicians di garin ne, dan wanan shine mutum na shidda dayama fashi, saidai har
yanzu police nakan bincike lamarin, sanan suna kara tabbatar ma da jama'an Nigeria
koma waye wanan dan fashin yakusa shigowa hannu.

Ajiyan zuciya Abba ya sauke yace "Allah kyauta, Allah kara tsaremu da ahalin mu"
ya kurbi tea dake mug din hanunshi, janye idanunta tayi daga tv tace "Abba wai waye
dan fashin ne?" "ina aka sanshi princess? idan fa zaiyi fashin kaman matsafi, duka
wayanda yamawa basu taba ganinshi ba" tabe baki tayi tace "Allah kyauta Allah
tsaremu daga shairin shi, bari naje na shirya Abbana karnai latti" "kinyi breakfast
ke?" girgiza kai tayi hakan yasa Abba ya daure fuska yace "oya maza je ki dafa
indomie ku kici, kidai saman ma kanki something kafin kitafi kina jinako" gyada kai
tayi tawuce tafita, kitchen taje ta dafa indomie da egg taci sanan ta wuce dakinta
wanka tayi agurguje ganin har 7:45AM tai maza ta shirya cikin clean white iron
uniform dinta tadau jakar ta da after dress dinta tafito, dakin Abba taje tamai
sallama yabata 1k sanan tafito ta shiga mota Adamu yawuce da ita, yau gabaki daya
murna take Abba yace mum tadawo gobe. A gate din hospital suka hadu da Fauzy daidai
lokacin itama ta sauko daga mota rungume juna sukayi Fauzy tace "kai Nadeera yau
kinyi kyau" fari tamata da ido tace "zaki farako" jan hanunta tayi suka wuce ciki
yau saida suka fara signing in sanan suka je suka ijiye jakunkunan su kafin su wuce
kowacce su ta tafi ward dinta suka fara aiki ba hutu harsai lokacin azahar sanan
aka basu izinin tafiya masallaci, wucewa masallaci sukayi suna fitowa suka shiga
cafeteria Fauzy tamusu order chips, juyar dakai tayi tana kallon premises din
hospital din yanda iska ke kadawa kaman za'ayi ruwan sama, flowers din premises din
sai kadawa suke suna making sounds, wani irin taji zuciyarta namata da bazata iya
cewa exactly ga yanda yake mataba wani iri iri dai takeji, tabata fauzy tayi hakan
yasa ta juyo dakai ta turo baki tace "me?" "to naga kinata kallon wajene ni bansan
mekike kallo ba, are you okay?" ahankali tace "nima bansan menake kallo ba kawai
nasami kaina da kallon wajenne maybe duk yunwan ce" daidai lokacin aka kawo chips
din, karba sukayi suka faraci saida sukaci sukai nak sanan suka biya kudi suka fito
sukai cikin hospital suna shiga sukaci karo dawata consultant wacce lecturer suce
tana magana dawata patient agaban GOPD, gaisheta sukayi ta amsa musu da murmushi
akan fuskanta harzasu wuce tace "ahhh Nadeera Naseer" da sauri suka juyo tace
"please go to room 17F a 3rd floor namanta da folder patient din akan bed dinshi
and i need it, ki kawomin am going to my office now and you Fauziya show dis woman
blood bank tanaso tasai jini" atare sukace "okay ma" wajen staircase din asibitin
Nadeera tayi itakuma Fauzy ta wuce da matan yayinda lecturer tasu ta wuce office
dinta.

3rd floor din taje gabaki daya bangaren F din single single rooms ne, inda ake
kwantar da masu kudi haka kuma irin masu matsalan brain da basuson hayaniya ko
kadan ko irin wayanda akaima brain surgery dinan, babu ma hayaniya a floor din ko
kadan ba'a cika barin visitors ba, wasu bodyguards tagani a passage din dazai kaika
room 17F din guda biyu, dakin shi kadaine a lungun, hakan yasa tadan tabe baki
aranta tai wajen batare dataji ko dar aranta ba tana kaiwa wajen ta tsaya tace "Dr
ce ta aikoni" matsa mata sukayi ta wuce tai dakin bude kofan abinta tayi ta shiga
tana hararan su, maida kofar tayi ta rufe ta juyo, wani Dr tagani ajikin gadon daya
bata baya yana sanye da white lab coat tsaye kusa da gadon patient din hanunshi
rike da alluran dayake kokarin yima drip din patient din dake kwance kan gadon,
bakin abun dataga ya rufe keyanshi har zuwa side din face dinshi tabi da kallo dan
kanshi sanye yake da p-cap, tsaye tayi kikam kaman gunki tacigaba da kallonshi,
yana sanye da black straight trouser dayaji karin guga, sai black socks akafanshi
dake cikin black Gucci cover shoe, dakin sai wani irin kamshin mayen turare mai
dadi yake wanda take kyautata zato daga jikinshi ne, tsira alluran yayi a ruwan
drip din da aka makalama patient din gabaki daya farin ruwan yakoma sea blue hakan
yasa tabi hanunshi daya rike alluran da kallo kaman wata wawiya, ganin safan hannu
akan hanunshi yasa da sauri tayo inda yake ta zagayo ta gabanshi tana magana. "Dr
Mashood is it you menene a fuskark...?" kasa karasa maganan tayi ganin mutum gabaki
daya fuskarshi rufe cikin mask ga bakin glass a idonshi ko lips dinshi bata gani
bare hanci, wani irin kafewa tayi ta kwalalo ido heart dinta nawani irin beating
tana kallonshi shima kallonta yake batare daya zaro alluran daga jikin ledan drip
dinba, wani irin girgiza da patient din kan gadon yafara yasa ta kalli patient din
ta wutsiyar ido batare data janye asalin idanunta daga kanshi ba jikinta yafara
wani irin rawa, wani irin kumfa kumfa ne yafara fitowa daga bakin patient din hakan
yasa amugun tsorace ta wangale baki zatai ihu, wani irin fizgo hanunta yayi ta
taho luuu zata fado jikinshi da sauri ya matsa baya, hannu yasa abayan wandonshi
yaciro bindigar dake bayan wandonshi, bindigar tabi da kallo ya daura mata akan
goshi dawani irin murya dataji kirjinta yana amsawa yace "if you scream am gonna
shoot you" wani irin kallon bindigar dake forehead dinta take da idanunta dataji
yana jujjuya wa, numfashinta na neman daukewa idanunta na lumlumshe wa kafin dip
numfashin ya dauke ta sume, luuuu tafado jikinshi asandare da sauri ya zare
bindigar daga goshinta yay baya shima zai fadi dan tunda yake ko hanun mace bai
taba rikewa tunda yay girma balle mace gabaki dayanta tafado jikinshi, da kyar ya
iya ya dafa bango da hanunshi dake rike da bindiga, dayan hanunshi kuma akan
bayanta yana kara danneta kanta na kwance a kirjinshi gudun karya saketa tafadi tai
kara aji ashigo, gabaki daya jikinshi mutuwa yayi yakasa tureta yarasa yanda zaiyi
ya mike baimasan mezaiyi ba first thing in history! Yayi kusan 1 minute ahaka da
kyar ya tattaro dan kuzarin daya ragemai ya sanya hanunshi akan kafadunta ya fito
da ita daga jikinshi ya zaunar da ita gefenshi akasan wajen, luu kanta yataho zai
fada jikinshi da sauri ya mike tsaye hakan yasa ta baje a kasan tiles din, ya tsaya
jikin gadon ya maida bindigarshi bayan wandonshi, sake dan kallonta yayi yanda take
kwance akasan wajen saikuma ya dauke kai da sauri yana kokarin dawo da natsuwar
shi, hannu yasa a aljihun lab coat din dake jikinshi yaciro wata yar karaman abu
mai kama da camera, kokarin kunna ma abun yakeyi yakasa gabaki daya ya rasa
natsuwar shi hanunshi sai rawa yake, ahankali yasake kallonta da sauri ya kawad
dakai yace "damn it" wani irin wahalalliyar tsaki yaja jin tafiyan mutane daga ta
wajen dakin, da sauri yay wurin window dakin yahaura yabi jikin pipe din bangon yay
kasa ko tsoro bayaji kafin ya dirka kasa batare da kowa ya ganshi ba dan yawancin
babu mutane ata back yard din hopital din, gyara zaman p-cap dinshi yayi da lab
coat din ta yanda koda mutane zasu hangoshi ta window ne zasu zaci wani Dr ne,
yafara tafiya kaman zaki yay wurin yar karaman kofan dake wanjen dabakowa, budewa
yayi ahankali ya fice daga asibitin, wani jeep ya shiga dake pake cikin layin uban
motocin da akai parking a wurin da bishiyoyin yacika, yana shiga aka tayar da motar
aka bar wajen, lab coat din jikinshi yacire ya dukunkule ya yar cikin wani irin
fushi da yadade baiyiba, da sauri Abdallah dake driving yace "menene Ya Marwan
bakasamu kai Scanning idon nashi bane?" rungume kujeran gaba yayi kafin ya saki
kujeran tareda kaima kujeran wani irin duka yawani irin mike jikinshi, jikinshi na
wani irin rawa yana wani irin nishi kaman zaki, arude Abdallah yay parking abakin
hanya ya fito ya zagayo ta bayan ya bude kofan ya shigo ya maida kofan ya rufe
arude ya dafashi yace "Ya Marwan, Ya Marwan menene meya bata maka rai haka?" wani
irin dagowa yayi wuf kaman zaki yawani irin shako wuyan Abdallah yana wani irin
junjuyar dakai, arude Abdallah ya dafa hanunshi yana bubbugawa idanunshi najuyawa
da kyar yace "Ya..Ya Marwan control yourself, bani bane, bani bane, is me,
Abdallah ne, let me..g.."

🕳🕳🕳🕳🕳

*BOYAYYEN MUTUN* 🕳🕳🕳🕳

*Maman Abd Shakur*

5⃣
Da sauri ya sakeshi kaman wani zararre hakan yasa Abdallah yafara wani irin tari,
sake dukan kujera yayi kaman zaki zuciyarshi na tafarfasa yace "I will kill her"
kakkabe jikinshi yashiga yi sabida yanda yaji yake kamshinta, gabaki daya kamshin
jikinta kawai yakeji ko ina a jikinshi keyi duk inda yajuya kaman zaiyi hauka haka
yakeji, ihu yayi ya dunkule hannu ya daki iska yace "damn, damn, damn it! saina
kasheta, ubanwa yace tai hugging dina". Dago jajayen idonshi yayi tsabagen shakan
dayasha ya kalli wan nashi da sauri ya kara matsawa kusa dashi ahankali yace "calm
down, calm down Ya Marwan, have you forgotten what momma told you about your anger
issue eh Ya Marwan?" juyo dakai yayi ya kalli kanin nashi, shiru yayi yana kallon
yanda wuyanshi yay ja abunku da fari yay shaida da sauri ya matsa kusa dashi ya
taba wuyanshi ahankali yace "who did this to you?" shiru Abdallah yayi saikuma yay
murmushi yace "nevermind, ai am fine" rungume kanin nashi yayi da wata irin murya
datai rauni sosai yace "am sorry Abdallah i know is me, nasan ninayi ma haka please
forgive me, i don't know what got into my head, Abdallah am sorry okay" dan dariya
yayi yace "am fine trust me Ya Marwan but meya bata maka rai haka ne, wakake cewa u
wanna kill?" sakin shi yayi yakoma gefe ya daura kanshi akan kujera yay shiru
batare daya bashi amsa ba, hakan yasa Abdallah ya juya yabude motar yafita, binshi
yay da kallo kafin ya juyar da kanshi dayan side din ya lumshe ido da sauri ya bude
ganin fuskar yarinyar dake sanye da kayan nurses ta kwalalomai ido tana kallonshi,
dukan kujera yasake yi yace "damn it, i will kill her, saina kasheta" Abdallah dake
kallonshi ta madubi jiyayi kaman yama yayan nashi kuka, kafin sukai gida wani irin
mugun zazzabi yarufe shi, shi arayuwan shi baitaba jin abinda yaji yauba, yasaba
rayuwan shi dagashi sai kaninshi, mace dai saidai yagansu ahanya ko awani wurin
suna tafiya. Sunyi tafiyan dayakai kusan 35 minutes kafin Abdallah yay horn agaban
gidansu kamal ya bude musu, shiga yayi ya kashe motan ya fito ya zagayo ya bude
bayan ahankali yana dafa kujera yafito daga motan ya tsaya da sauri ya dafe motan
jin jiri na neman kwashe shi, da sauri kamal wanda yake abokin Abdallah daya gama
kulle gate yakaraso wajen yana kallon Marwan din daya dafe mota yace "wah happen to
him Friend? Why is he like this baida lpy ne?" Abdallah dake kokarin kama hanunshi
yace "wlh i have no idea" tattaro karfinshi yayi ya tashi daga jikin motar yay
cikin gidan yabude kofa ya shiga ciki jiri na dibanshi, upstairs yayi ya bude kofar
wani daki ya shiga hadadden dakine da akai komi off white dakin kaman nawani dan
president, kan lumtsatsen gadon ya fada yaja bargo yarufa ya dukunkune dan wani
irin sanyi yakeji sosai.

Kamal ne ya dafa Abdallah dayay mutuwar tsaye jikinshi duk yay sanyi yanabin kofar
da wan nashi yabi ya shige ciki da kallo hawaye sun taru a idonshi sosai, jijjiga
kafadarshi Kamal yayi yace "dalla chill karka damu kanka he will be fine yasaba
fushi haka ai" hannu yasa ya sharce dan gutun hawayen daya bullo daga idonshi ya
girgiza kai har lokacin bai janye idonshi daga kofan ba yace "i don't think so,
this anger is different from wanda yasaba yi, kamal i don't want anything to happen
to my brother, he has suffered enough a duniyan nan, i hate, hate, hate it wen he's
suffering wen he's mind is not at peace" ya karashe maganan hawaye na gangarowa
daga idanunshi, "kai wai me haka dalla kadena kuka dont break my heart as well,
muje mukira mai Baba maybe yafada mai wat d problem is" Kamal yay maganan yana
janshi amma ko motsi baiyi ba ahankali yace "kana ganin zai fada?" yay maganan yana
janye idonshi daga kofan ya kalli Kamal, gyadamai kai kamal yayi yana murmushi yace
"sosai ma kasan he has alot of respect ma Baba, let's give it a try muje Baba na
masallaci" gaba kamal yayi Abdallah na biye dashi, tare sukaga tsohon da akalla
zaiyi kusan 70 ko 71 tareda Omari dayake biyamai karatun Al Qur'ani, saida suka
jira suka kai karshen aya sanan suka fada musu Ya Marwan ba lpy, Omari ma kusan
yafisu tashin hankali rufe Qur'ani yayi ya ijiye a inda ake ijiyewa yafita daga
masallacin da sauri su Baba biye dashi da sauri yay sama ya bude dakin ya shiga
wajen gadon yayi ya tsugunna yana kallon mask din fuskarshi, ganin yanda
numfashinshi ke fita ahankali yasa yakai hanunshi ya daura kan wuyanshi da safan
fuskan ya sauka har wajen zafi yaji hakan yasa yadan yayi bargon ya kamo hanunshi
ya hada da nashi kafin ya daura kanshi akan gadon yay shiru yana sauke tagwayen
ijiyan zuciya, dafashi Baba yayi yace "bacci yakene Omari?" gyada kai yayi batare
daya dago kaiba, hakan yasa Baba yace "to Allah kara sauki katashi kaje kasiyomai
magani ne inya tashi yasha kasan zazzabi batamai kyau" gyada kai yasake yi batare
daya juyoba hakan yasa Baba ya juya ya kalli Kamal da Abdallah da idanunshi sunyi
jajir yace "ku muje ku barshi yay baccin shi" bayanda suka iya suka juya suka fita
suka rufo musu kofan, yafi 5mins ahaka kafin ya dago kanshi ya tashi tsaye
idanunshi sunyi ja ya tsaya yana kallon Marwan din saikuma asanyaye ya fita daga
dakin ya sauka kasa car key yadauka yawuce waje yadau wata bakar mota kirar Kia
yafice.

***
Saukan ruwan sanyi dataji akan fuskarta yasa tawani irin ware ido at once kafin
tasaki wani irin uban ihu tana kalle kallen dakin. "malama ki natsu" taji an mata
magana, dago kanta tayi atsorace taga wani matashin police ne dabazai wuce 29
hakaba akanta rike da bottle water mai sanyi wanda tana kyautata zaton shi aka zuba
mata, bayanshi wasu police ne guda biyu sai HOD dinsu dakuma consultant din data
turota zuwa dakin saikuma wata mata da taci uban gayu kanta tasha attachment dake
gefe tana goge idanunta dasukai ja sosai dawani farin handky, sai kuma security
biyun dake bakin passage dinan, wani irin rawa taji jikinta ya dauka kanta nawani
irin ciwo tana binsu da kallo daidai dai dai, farin jaka da aka jefa alluran da
wanan mask man yama patient dinnan anyi zipping kan ledan police din ya nuna mata
yana mata wani irin kallo yace "a ina kika samo alluran nan?" kallon alluran tayi
kanta nawani irin sarawa dan har ga Allah bama ta gane alluran ba, girgiza kai tayi
da bakinta daya mata nauyi sosai muryanta narawa tace "ni, ni bansan alluran nan
ba" wani irin kallo inspector da aka rubuta Inspector Aliyu Alkali ajikin tag
dinshi yamata kafin yamika hannu police din bayanshi yasaka mai ankwa, cije lips
dinshi yayi yana kallon fuskarta yace "fine i think zaki fadi gaskiya in munkaikai
station" yawani irin kamo hanunta yana handcuff din akai yana kullewa. "you are
hereby arrested for injecting a patient with deadly substance, you have the right
to remain silence because anything you say or do could be use against you in the
court of law" arude ta kalleshi heart dinta nawani irin racing da tunda take a
duniya batajin zuciyarta yataba irin gudun nanba, dagata yayi kaman wata kaya hakan
yasa tai baya luuuu ta sake sumewa, watsa mata ruwan yayi a fuska yana tsaki hakan
yasa tasake bude ido tanajan numfashi nunama police biyun dake gefenshi ita yayi
yace "kutafi da ita mota am coming" janta sukai luu sukai waje da ita, binsu kawai
take dan sosai kanta ke juyawa hankalin tama baya jikinta kalman arrested kawai ke
yawo akanta, kallon Su HOD yayi bayan ya zuba hannu a aljihu yace "keep me posted
akan condition din patient din" yajuya yafita daga dakin.

🕳🕳🕳🕳🕳

*BOYAYYEN MUTUN*🕳🕳🕳🕳

*Maman Abd Shakur*

6⃣

Tunda polisawa sukazo yan asibiti da students suka taru sakamakon yanda motocin su
ke kuka, hana kowa hawa stairs din sukayi akai sama, Fauzy da dawowan ta kenan daga
kai matar Blood bank taga polisawa sunyi sama gabanta ya shiga faduwa ta shiga
tambayan students din wajen ina Nadeera dan azatonta harta dauko folder tadawo zata
wuce common room kenen kaman ance ta daga kai taga polisawa guda biyu nawani irin
jan Nadeera dakd kuka suna saukowa gashi sunsamata handcuff, salati Fauzy tayi
hawaye na gangaro mata tai bakin benen da sauri tana tuttura mutane tace "Nadeera
wat happen" kafin ma tai magana polisawan sunyi waje da ita, goge hawayen dake zubo
mata tayi da gudu tai common room dinsu jakarta ta bude hanunta har rawa yake
taciro wayarta ta kunna contacts ta shiga tafara dubo number yan gidansu, na Ya
Muhsin tafara cin karo dashi hakan yasa tai dailing number shi, har yagama ringing
ya katse bai dauka ba tamai na biyu ana ukune ya dauka ahankali yace "sis ya kike?"
cikin tsananin tashin hankali tace "Ya Muhsin anyi arresting Nadeera" takarashe
maganan muryanta na rawa sosai kuka na neman kufce mata "what! Mene?" Yafada yana
mikewa daga kan kujeran office dinshi, gyadamai kai tayi kaman yana gabanta, cikin
kuka tace "eh anyi arresting dinta yanzunan polisawan suka wuce da ita, i don't
know what happen amma har handcuff sun samata a hannu" katse kiran yayi yadau car
key dinshi dake kan table yafita daga office din yana gyara zaman tie din wuyanshi,
lift yashiga ya kaishi kasa ya fita yay parking space da sauri ya shiga mota yaja
yafita daga building din, tafiyan dabazai wuce na 15 minutes ba yakaishi police
station din dayake kyautata zaton nan aka kaita danshine wanda yake close to
hospital dinsu, parking yayi yafito yana gyara zaman black suit din jikinshi daya
kara fito da kyanshi da kamaninshi da Mum, shiga police station din yayi gabaki
daya ranshi abace, police din dake gaban kanta yasama yace "anan aka kulle Nadeera
Naseer?" "bari na duba yallabai" bude book din gabanshi yayi yana dubawa kafin ya
dago yace "eh nanne amma inkanaso ka ganta saikabi ta hanun Inspecta Aliyu Alkali,
bari namai magana" da sauri ya juya yay hanyar office din da aka rubuta inspector
ajiki, gabaki daya boiling yake yana girgiza key motar hanunshi yanadan bubbuga
kafa akasa, ko minti biyu ba'ayi ba police din yadawo yace "you can go in yallabai"
sa kai yayi ya shiga ciki bude kofan office din yayi ya shiga office din yakarasa
gaban table din yana kallon Inspecta Aliyu da shima kallon Muhsin din yake, batare
daya zauna ba yaciro ID card dinshi ya nunamai yace "Barrister Muhsin Naseer, Am
Nadeera's Lawyer and brother as well, on what charges kai arresting sister na? And
as her lawyer i demand to see her" gyara zama yayi Inpecta yayi yana kallonshi,
ajiye pen din hanunshi yayi kan table yahade hannayen shi yace "munyi arresting
dinta sabida tai injecting patient which happen to be the minister of finance dayay
hatsari kwanakin baya yasamu bugewa akai da deadly substance, ur sister ka kira ta
ko? Ko client dinka nema whatever dai try to intentionally murder a patient daga
aikenta zuwa dauko folder, dazaran mun soma interrogating dinta saita dinga mana
suman pretense" wani irin kallo Muhsin yamai kafin yace "inaso na ganta nace"
"sure" Aliyu Yafada tareda mikewa yadau hulan polisawan shi dake kan kujera ya kafa
akai yadau kulkin shi yana wani irin bubbuga wa a hanunshi ya zagayo ya kalli
Muhsin yace "follow me" fita yay daga office din Ya Muhsin biye dashi, wani lungu
sukabi da cells daban daban da aka kukkulle mutane aciki suke, agaban wani cell ya
tsaya ya zare uban keys din daya makala jikin wandonshi ya ciro daya yabude
makullin cell din dashi yabude kofan, dakine dababu komi aciki sai simenti saikuma
dan dakali haka dawani wash hand basin dayay baki dake gefe, tana zaune akasa ta
jingina da bango ta cusa kanta acinya tana kuka farin kayanta duk sunyi stain din
datti.
Da hannu ya nunamai cikin cell din yace "gatanan" hakan yasa Ya Muhsin yatako zuwa
wajen ya tsaya ajikin kofan yana kallonta sosai heart dinshi yay breaking, ahankali
yace "Nadeera" dago fuskarta da hawaye yagama wanke wa tayi jin muryan Ya Muhsin ta
kalli Yayan nata idanunta tsabagen kuka har kumbura sukayi wani irin tashi tayi
jiri na dibanta tayi kan Ya Muhsin da gudu, fadawa jikinshi tayi tafashe dawani
irin kuka mai kara tana shesheka, patting bayanta yayi yace "is okay, stop crying"
dago kanta yayi jin yanda jikinta yay zafi sosai yana kallon fuskarta ya tura hannu
a aljihun shi yaciro handky, share mata fuskarta tass yayi yace "stop crying, tell
me what exactly happen?" rirrikeshi tayi tana nishi tsabagen yanda kuka yaci
karfinta tana kokarin magana heart dinta na racing ta kasa ita tsabagen yanda
zuciyarta ke gudu kaman zai fito ta baki, tunda take bata taba shiga irin tashin
hankalin nan arayuwanta ba ita a police station no, agabanta aka karya mutane biyu
dazu, kokarin yima Ya Muhsin bayani take takara tafiya luuu zata zube akasa da
sauri ya tarota jikinshi yana kiran sunanta "Nadeera, Nadeera" shiga cell din yayi
sosai ya zauna kan dakalin tana jikinshi tapping fuskarta yayi adan rude yace
"Nadeera, Hey, Princess" "ahap kaga abinda take tamana kenan tunda muka kawota,
dama idan criminal yay committing act aka kamashi he always come up with stuff like
this dan mu tausaya musu mu..." "will u shut d fuck up and get me water bakaga ta
sumaba ne?" Ya Muhsin yay maganan angrily, wani irin kallo Inspecta yamai yace
"suman pretense ba, zama ta farfado ne bata bukatan ruwa" wani irin mugun bacin rai
ne ya dira a zuciyan Ya Muhsin ya kalli Inspecta dayakeji kaman ya shake shi yace
"am gonna sue you for this, i will sue you for breaching human rights, tanada right
tai accessing health care and medication, she's not doing well and u people ignore
that calling it a pretense" dan sosa kai inspecta yayi ganin yanda Ya Muhsin is
serious kuma yasan gaskiya ne duk abinda yace, dan sassauta murya yayi yace "to ai
naga she's a nurse ne she can help her self?" wani kallo Ya Muhsin yamai hakan yasa
yace "fine am sending water for her now" yajuya yabar wajen hakan yasa Ya Muhsin
yasake tapping kumatun ta yace "princess open your eyes, Nadeera" daura kanta yayi
akan kafarshi ya tattare karamin hijabin ta dasuka gama jikawa da ruwa, cirewa yayi
hakan ya bayyanar da kananun kalabanta datai parking ya shiga pipitata da hijabin
daidai nan wata police woman ta shigo da bottle water ta bashi da sauri ya karba ya
bude ya debo ruwan kadan a hannu ya yayyafa mata a fuska hakan yasa ta bude ido
dasukai ja ahankali tana kallonshi asanyaye tana sauke ajiyan zuciya, murmushi
yamata yace "hey karki kara suma am here, karki karajin tsoro" handky yasa ya goge
mata fuskar tass ya dagata, fashe mai da kuka tayi tana rikemai hannu tana kallon
kofan cell din, kankameshi tayi sosai tafashe da kuka tana kallon kofa tace "Ya
Muhsin dan Allah karka tafi kabarni wlh karya mutane sukeyi, agabana suka karya ma
wani hannu, wani kuma kafa" takara she maganan tana wani irin nishi zata sake suman
hakan yasa yace "Nadeera look" bottle water ya kafa mata abaki dan yanda lips dinta
suka bushe shows she's dehydrated da kyar tasha ruwan sanan ya ijiye yasa kanta
akan kafadarshi yana shafa kanta hakan yasa tasomajin natsuwa sunfi 2min ahaka
sanan ya saketa ya kamo habarta yace "fadamin maiya faru no more cry babu abinda
zasu miki am here" gyadamai kai tayi kafin ta shiga bashi labarin komi. "Ya Muhsin
BOYAYYEN MUTUN dinan ne, i have nothing to do with all wat they're saying wlh" "is
okay tashi muje" dagata yayi yadau hijabin ta yasaka mata ya kamo hanunta yarike
ganin yanda kafafunta ke rawa suka tafi office din inspecta, kafesu da ido
Inspector Aliyu yayi harsuka karaso gaban table din ya zaunar da ita akan kujeran
gefenshi, kallonta yayi yace "tell him wat you saw" gyadamai kai tayi tana kokarin
hana kanta hawayen dake shirin zubowa ya juyo ta kalli Inspecta dake kallonta
tafada mai duka abinda yafaru, murmushi yamusu yace "to tayaya BOYAYYEN MUTUN din
dakike cewa yawuce 2 security dake bakin passage din yaje dakin? And how did he get
out batare da kowa ya ganshi ba? Koshi aljani ne?" hawaye ta share tace "wlh am
saying d truth ba karya nakeyiba" ganin yanda takeyi yasa Ya Muhsin yace "since the
patient is still alive inaso nai bailing dinta" hulan kanshi yacire yace "okay fine
amma with the condition duk lokacin da muka bukace ta zaka bayyanata, anytime her
presence is required she will appear" jiyayi kaman ya buge bakin dan iskan
inspecta, cije lips yayi yace "fine!" bail documents yatashi ya dauko yabashi yace
"sign" byro yaciro Nadeera na binshi da kallo yay signing sanan ya mikamai takardan
mikewa yayi ya dagata yarike hannunta sukai kofa. "bye queen of suma" wani irin
kallo Ya Muhsin yamai itako ko juyowa batayi ba hakan yasa Inspecta yay dariya yace
"Yayan mu zaka bani ai ko dan gaskiya ina ciki" wanan kara juyowa Muhsin yayi
completely yana rike da hanunta ya kalleshi nakusan 2min fuskarshi babu alamun wasa
yace "stay within ur limit" yaja hanunta tareda bude kofan suka fice a kanta suka
hadu da Abba da Ya Ahmad dake tsaye suna jiran Muhsin dan police din wajen yace
musu lawyer ta yariga yazo hakan yasa suka gane Fauziya ta kira Muhsin kenan shima,
kafinma su karaso Abba da Ya Ahmad sukai wurinsu hankali tashe suna kallon yanda
Nadeera tadawo mara lpy mara lpy, fadawa jikin Abba tayi ta fashe dawani kukan,
Ahmad ya kalleta sanan Ya kalli Ya Muhsin yace "what happen bro Fauziya ce dukta
kiramu tace anyi arresting dinta" yatsine fuska yayi yana kokarin ciro phone dinshi
daga aljihu yace "is a long story muje gida kawai, Abba mutafi" "kagama komine?"
Abba yay maganan yana share mata fuska tareda rike mata hannu, ahankali yace "eh
nagama kuwuce da ita gida am going to the hospital now" fita duk sukayi atare Abba
da ita suka shiga bayan motar Ya Ahmad ya Ahmad kuma ya zauna a mazaunin driver
shikuma Ya Muhsin yay wurin motarshi ya shige yaja yay dan zuwa hospital dinsu.

🕳🕳🕳🕳🕳

*BOYAYYEN MUTUN*🕳 🕳 🕳 🕳
*Maman Abd Shakur*

7⃣

Wuraren shida na yamma yatashi awahale sai atishawa yake, addu'an tashi daga bacci
yayi kafin ahankali ya sauko daga gadon yana atishawa juyawa yayi ya kalli ac yaga
ko akunne ne amma akashe hakan yasa yajuya ya bude kofan bathroom ya shiga, wani
irin hadadden babban bathroom ne mai hade da closet an raba wajen part biyu
bangaren dama wani irin hadadden closet ne komi na wajen blue, ga kaya kala kala
dake jikin hanga ga kuma yar stool a tsakiyar wajen sai bangaren haggun kuma koface
wacce bayi ke ciki bude kofan yayi ya shiga.

Yay kusan 15 minutes kafin yafito daga bathroom din sanye dawani maroon hoodie da
aka rubuta gifted agaban daya daura hulanta akai sai dogon bakin wando da bakin
safa akafanshi sai uban kamshi yake, jinginar da kanshi yay ajikin bangon dakin
kafin ya dago kai ya dunkule hannu ya daki bangon dakin da karfin bala'i yana tsaki
ganin hoton fuskar Nadeera yakara flashing aranshi, dadduma ya shimfida yay sallan
la'asar koda ya idar akan dadduman ya zauna ya daura kanshi akan gwuiwanshi, tsaki
yaja yace "damn it" fuskar mace bai taba tsayamai arai kaman na yarinyar nanba but
why?! Kiran sallan dayaji daga masallacin gidansu yasa ya mike tsaye, slippers ya
zira da sauri yana atishawa yana hamdala yabude kofa yafita daga dakin, sauka yayi
yafice yay masallaci danyin sallan magrib. Ko amasallacin magrib da isha'i aka hada
sabida hadarin daya hadu sosai yana idar da azkar ya mike yafice daga masallacin
kafin su Abdallah su rikeshi da magana dan ko kadan bayaji magana, stairs yahau ya
bude kofa ya shiga dakinshi mayar da kofan yayi ya rufe harda saka key ya jingina
da kofar yana sauke ajiyan zuciya, atishawa yayi yay hamdala kafin ahankali ya
daura hannunshi kan heart dinshi da duk single beat remains him of her in his arms,
ahankali ya daga kai ya kalli plain white chiffon curtains din dake jikin babban
window dakinshi dake kadawa sosai sakamakon iskan da akeyi na shirin ruwa, garin
yay duhu sosai kaman irin tsakar dare dinan sabida hadari sai walkiya sama take,
ahankali yatashi daga jikin kofan yafara tafiya kaman kwai yafashe mai aciki yay
wurin window ya tsaya ahankali ya mika hannunshi ya shafa labule slowly kafin yakai
dayan hanunshi yasa duka hannayen shi ya raba curtains din kowanne yatafi bangare
daya hakan ya bayyana window daya dan budu kadan, hannu yatura ya bude window duka
waaa, yadaga kai yana kallon sama, bai damu da ko sauro ko wasu kwarin su shigo mai
dakiba, shiru yayi yana kallon sama iska da kamshin kasa dana trees yawani irin
blowing suna ratsa duka jikinshi suna karasashi jin wani iri da baitaba jin kanshi
aciki ba, ahankali ya mika hanunshi ya fitar dashi waje ta window yana feeling
yanda iska ke dukan hannu dan yayyafin da ake na zuba akan hannun, hanun ya kafe da
ido jikinshi namai wani iri ahankali yace "what is happening to me?".

***

Gida suka wuce suna shiga har dakinta Abba ya kaita yace "jekiyo wanka ki chanza
kayan nan kici abinci zai aika Ahmad ya siyo miki magani karki damu everything will
be fine" gyadama Abba kai tayi ta wuce bayi tana atishawa tanajin wani irin sanyi
ajikinta hakan yasa ta shiga bayi da sauri, wanka tayo da ruwan zafi ta dauro
alwala kanta nawani irin ciwo tafito, gaban wardrobe dinta taje tajawo wani dogon
riganta baki ta zira ta saka hijabi tahau kan dadduma da kyar tai sallan la'asar
dan sosai kanta ke mata ciwo gashi sanyi takeji sosai tana idarwa tacire hajabin
tafada gado ta lullube da bargo tana godema Allah da ya tsareta yau bata mutu ba da
wanan BOYAYYEN MUTUN dinan fa ya harbe ta, atishawa tafarayi tayi sunkai biyar
ajere hakan yasa takara jan banrgo ta dukunkune ahaka bacci yay gaba da ita koda
Abba ya shigo dan kiranta taci abinci bacci yaga tanayi hakan yasa ya kashe mata
wuta yafita da Ya Ahmad sukaci karo shima zaizo dubata hakan yasa yace "tai bacci
son" gyada kai yayi yajuya yay falo shikuma Abba ya wuce dakinshi dake nan corridor
zama yay akan daya daga cikin kujerun falon ya zauna wayanshi yaciro daga aljihu
number dayay saving da Sweetheart yaciro yay dailing har yagama ringing ba'a
dagaba, nabiyu ma haka ana uku ne aka dauka daga ta chan bangaren Mum tai magana
ahankali tace "Alhajina please ina meeting da some investors ne, i will call you
back i promise Alhajina" ta katse wayar dip, wayar Abba yacire daga kunenshi yabi
wayan da kallo yanajin wani irin haushi a ranshi, ajiye wayar yayi ya gyara zama
yana kallon news, saida aka kira magrib sanan yatashi ya shiga bayi dakenan falon
shi ya dauro alwala ya chanza kayan jikinshi zuwa jallabiya brown sanan ya fito,
dakinta yafara shiga har lokacin bacci take tadata yayi ta tashi sanan ya wuce
masallaci, da kyar ta lallaba ta shiga bayi alwala ta dauro ta fito tasaka hijabi
tai magrib rashin karfin datake dashi yasa bata iya karanta Al Qur'ani yauba, tashi
tayi ta bude kofa tafito tayi falo kitchen ta shiga ahankali ta jona ruwa a heater
kettle yana tafasa ta hada tea mai kauri ta dawo dining ta zauna tana juya spoon a
cup din tana kallon tea, wani irin kewan Mum takeyi bana wasaba sokawai take ta
rungume Mum taji dumin mahaifiyar ta kotaji natsuwar datake nema, ahankali ta cire
spoon din ta ijiye ta dau cup din takai baki tafara sha sanan ta sauke cup din tana
kallon tea dako kadan baya mata dadi, sake kafawa abaki tayi ta kwalkwale sanan
tadau spoon din tasaka acikin cup din tamike ahankali ta shiga kitchen din tsayawa
tayi awajen tap din tana dauraye kofin tana kallon window kitchen din yanda gari
yay duhu sosai sakamakon hadarin daya hadu sai walkiya ake, wani irin abu taji yana
fizgar ta hakan yasa ta ijiye kofin ahankali tai wajen kofan dazai sadata da
backyard tabude wani irin iska ne ya hurata hakan yasa tadan lumshe ido kafin
ahankali ta budesu, kallon sama tayi yanda ko ina yay bakinkirin hazo sai tafiya
yake wani irin iska mai dadi dake kamshin kasa na shiga hancinta, sosai take kallon
sama jikinta nawani iri, lumshe ido tayi sakamakon yayyafin da aka fara wani iska
dayazo ne ya feso da yayyafin akan fuskarta runtse ido tayi sosai kafin ta bude
idon ahankali tana kallon sama tace "maisa nakeji kaman wani abu zai faru da
rayuwata? Why do I feel as if something is about to happen? Ya Allah please protect
me, am very very scared of him, ko rufe ido nayi saina ganshi, i can't get his face
out of my head, Ya Allah am afraid of this mask man, ya Allah ka kareni ka tsareni"
jinkinta ta rungume yayyafin na feso mata tana kallon saman da wanan karan yay duhu
sosai, tai nisa acikin tunani, hannu taji akan kafadarta hakan yasa tasaki wani
irin ihu tajuyo afirgice Ya Muhsin tagani tsaye abayanta yana mata wani irin kallo
yace "Ke mehaka wai mekikeyi anan bakiga ana yayyafi bane jibi yanda ruwa ya
jikaki" yanda ta kwalalo ido tana kallonshi fuskan shi na rikadan mata zuwa fuskan
boyayyen mutum, runtse ido tayi da sauri ta kankame jikinta breath dinta na neman
daukewa, jijiga kafadunta yayi yace "Nadeera" ahankali ta bude ido ta kalleshi ta
lankwasa kai ahankali tace "Na'am" matsar da ita gefe yayi ya kullo kofar kitchen
din sanan yajuyo ya kalleta yace "are you okay? Me matsalar ki?" girgixa kai tayi
hawaye na taruwa a idonta ahankali tace "am just missing Mum" "don't worry takusa
dawowa, Ahmad yakai miki magani daki jeki sha" gyadamai kai tayi tabi gefenshi
tafice daga kitchen din da sauri, bin kofar databi yayi da kallo kafin ya bude
fridge yadau cold maltina yafita daga kitchen din yay dakin Abba.

🕳🕳🕳🕳🕳

*BOYAYYEN MUTUN*🕳 🕳 🕳 🕳

*Maman Abd Shakur*

8⃣9⃣ 8⃣ - 9⃣

Sallama yayi Abba yabashi izinin shigowa hakan yasa ya shiga yana shan malt din
dake hanunshi ya maida kofar yarufe yakaraso nan kusa da Abba a kasan carpet ya
zauna yace "sannu da hutawa Abba" alamu Abba yamai dakai na yauwa dan ranshi abace
yake har yanzu Mum bata sake kiraba, ajiye malt din hanunshi gefe yayi yace "Abba
I've been calling Mum yafi sau uku she's not answering, gaskiya Abba tadawo this
girl need her mana, she looks lonely gatanan duk kalan tausayi tausayi, yanda zatai
feeling taji tamanta da matsalolinta a jikin Mum bahaka zataji a wurin muba, please
Abba Mum should come back kace tadawo." "and kana tunanin bance mata tadawon
bane?" Abba yay maganan yana raising ma Ya Muhsin voice ranshi abace, yanda Ya
Muhsin ya tsaya kallonshi da mamaki ne dan da wuya kaga Abba yay fushi hakan yasa
ya dafa kanshi nayan sakannni kafin ya shafa fuskarshi ya sassauta muryanshi yace
"Muhsin lemme advice akan wani abu, inhar lokacin auren ka yatashi karka sake ka
yarda da any conditions da wacce zaka aura zata kawoma na zata dinga tafiye tafiye
tana business, Mum dinku ko hmm" sai kuma yay shiru kawai batare daya kara wata
maganan ba, ganin yanda Abba is so pained ne yasa shima yaji ranshi dukya baci,
haba mana Mum kullum tana wanan garin tana wanchan garin sabida Abba na sonta and
he's too soft towards her saisa take abinda taga dama, maganan Abba ne ya katse mai
tunani yace "kaga Son i have meeting daya kamata naje, gobe ne meeting din a japan
amma dole nafasa tafiyan zamu barkune ba baba ba Mama?" girgixa mai kai Muhsin yayi
yace "kayakuri Abba" "is okay, i know what to do, yaya kukayi da kaje asibitin?"
yatsine fuskarshi yayi yace "bansami HOD dinsu ba, so i will be going their
tommorow i need her permission ne sabida nai gaining access to their CCTV footage,
dudda nasan thousands of people suna shiga da fita daga asibiti daily but i want to
take my time and watch it, dan inhar Nadeera tace taga boyayyen mutum taganshi ne,
inhar am able to see him that shows that she's innocent kaga koda wani abu
eventually happen to d patient baza ai holding dinta responsible ba in anyway"
gyadakai Abba yayi alamun gamsuwa da maganan da Ya Muhsin yayi, ahankali yace "to
ubangiji Allah ya fitar da ita, ya maganar mu Son? Sabida banason takura muku saisa
ka banzantar da ita ko? Wlh fa zan maka auren nan babu abinda ya shafan koma wacece
saidai nahada ka da ita" lumshe ido yayi ahankali yace "my heart, soul, system and
my nerves only belong to her Abba" "mekace banajinka" bude ido yayi ya kalli Abba
yana murmushi yace "Abba in sha Allah very soon zan fito da mata, ka karamin
lokacin kadan" gyadakai Abba yayi yace "is okay take your time amma banason ka wuce
dis year kaga kana 29 yanzu at least by 30 ko yaron kirki?" maltinan shi ya dauka
yasha sanan yace "yes Abbana" zama ya gyara suna kallon news din tare, ba'a wani
dadeba Ya Ahmad ma yashigo suna hira kasa kasa suna labarai sai wuraren eleven na
dare suka baro dakin Abba koda zasu tafi su kwanta saida suka bude kofar dakinta
amma hartai bacci ta lulluba da bargo, hakan yasa suka kashe mata wutan dakin suka
rufo kofan sukai part dinsu.

Da Asuba Abba ya shigo yatada ta saida ya tabbatar ta tashi sanan ya fice, saukowa
tai daga kan gadon ahankali ta shiga bayi, bata wani jimaba ta fito daure da
alwala, rakatanil fajiri tafara yi, sanan tai sallan asuba tana gamawa tai azkar
sanan tajawo Al Qur'ani tafara karatu da qira'anta mai dadin gaske saida gari
yasoma haske ta rufe Qur'anin ta ijiye ta linke dadduma ta ijiye sanan ta wuce
kitchen ruwan tea tadafa takai shashin su Ya Ahmad babu ma kowa falon alamun basu
dawoba hakan yasa ta wuce part dinsu tray ta dauka takai part din Abba, sanan
tafito tai dakinta tattare dakin tayi sanan ta wuce ta shiga wanka bata wani dadeba
tafito daure da pink towel gaban wardrobe taje ta dauko wasu gogaggun uniform dinta
ta shirya tsaf, gaban mirror ta tsaya tadan shafa hoda tasaka kwalli bakaramin kyau
tayiba dudda idanunta da dan ragowan kumburin jiya na kuka, addu'a tayi Allah yasa
kar amata komi a practical yau, ajiye hijabin tayi akan gado ta zira silifas ta
fita, kitchen taje tahada tea tai soya egg tafito dining ta zauna tana ci, Ya
Muhsin ne ya shigo sanye da black suit sai kamshi yake, kallo daya yamata ya dauke
kai hadiye egg din bakinta tayi tace "ina kwana Yaya" corridor yayi dan zuwa ciki
ya gaida Abba batare daya kalleta ba yace "kin tashi lpy", agurguje ta shanye tea
tadau komi takai kitchen sanan tafito tai corridorn itama ta shiga dakinta, black
cover shoe dinta ta dauko ta saka sanan tadau hijabin tasaka shima, tadau jakarta
ta goya ta rike hadadden after dress dinta a hannu tafita daga dakin sai kamshin
turaren ta twilly takeyi tafice tai dakin Abba sallama tayi ta shiga Abba da Ya
Muhsin ke zaune kusa dashi suna wani abu da system ta kalla tace "good morning
Abba" "morning princess, zakije anya ba matsala kuwa?" yay maganan yana kallon
fuskar Ya Muhsin, jingina yay da jikin kujeran yace "no taje Abba anjima i will go
to the hospital anjima" gyada kai Abba yayi yace "okay to shikenan, Allah bada
sa'a" Ameen tace tana murmushi yaciro dubu uku ya mikamata karba tayi tace "thank
you Abbana bye, bye Ya Muhsin" batare daya dago kai daga abinda yakeyiba yace "bye"
fita tayi da sauri ta wuce waje da Ya Ahmad sukaci karo kunenta ya rike ta hijabi
yace "ke kin gaisheni dis morning" kaman zatai kuka tace "tona shigo side dinku
lokacin baku dawo daga mosque ba, good morning ya Ahmad" "morning princess kinsan
wani abu?" yay maganan yana mika mata red necktie din dake hanunshi, karba tayi ta
ijiye after dress dinta akan kujera tace "saika fada" tai magana tana dage kafa dan
ta sakamai necktie din dan yafita tsawo, duko da kanshi yayi hakan yasa ta hau
dauramai yace "tommorow ki shirya zamuje amusement park, zaki rakani tadi wurin My
Deejay, a park din zamu hadu" dan dariya tayi saikuma ta harareshi tace "wlh in
nine Khadeeja bazan bari kana cemin My Deejay ba chabdi" tai maganan daidai tagama
dauramai tie din, hakan yasa ya dungure mata kai yace "sunanta dai yafi naki dadi
black belly" "wlh karyane ni white belly ce, kuma ni kabani kudin break" hararan ta
yayi yana son ya wuce yace "sabida kina tayani zuwa banki muna aikin tareko"
hanunshi tarike tai kaman zatai kuka tace "ai wlh saika bani, accountant kun cika
mako, naira daya dazaku bama mutum kun gwammace kuyi tunanin yanda zaku juyata ta
koma miliyan, wlh saika bani ni" tai maganan harda bubbuga kafa akasa, tsaki yayi
ya ciro wallet dinshi daga aljihu yabude gayan dubu daidai sai ya zaro wata naira
dari biyu sabuwa ya mika mata yace "gashi beggy beggy" turo baki tayi dake kara
mata kyau tace "eh naji dai inaso" sakin shi tayi ta mika hannu zata karbi kudin ya
daga hanun sama, bin hanun tayi da kallo hakan yasa tai tsalle zata karba yakara
dage hannun sama sosai, buga kafa tai akasa tace "kaga kabani kudina" "kai kajimin
yarinya kudinki ko kudina? Oya gashinan ai yi tsalle ki karba, ai duk beggy beggy
haka ake musu" hararan hanunshi tayi tasake yin tsalle zata chapko kudin yay dage
kudin yay sama sosai juyawa tayi tadau after dress dinta kaman zatai kuka tace
"banaso" tai hanyar fita da sauri yariketa yana dariya sosai yace "haba emmatan
Mum, oya gashi" make kafada tayi taki juyowa tace "banaso" "yakuri to ga dubu daya"
da sauri ta juyo tana murmushi, dubu dayan ya ciro daga wallet ya mika mata da
sauri ta fizge dan azatonta zai kara kaiwa sama ne dariya yayi sosai yace "beggy
beggy gashinan dai kinyi latti" dariya tayi tajuya tafita daga dakin da gudu ta
shiga mota Adamu yaja suka tafi.

Suna kaiwa hospital din tafito ta wuce ciki da sauri dan tai latti, sosai gabanta
ya fadi tunawa da jiya, ahankali ta daga kafa ta shiga ciki kaman wacce kwai
yafashewa a ciki sai kallonta ake bata damuba tai kaman bata gansu ba, office din
dasuke signing in tawuce, registrar dake zaune a wurin tace "sai yanzu kike zuwa"
ahankali tace "am sorry Ma" attendance book din tabata hakan yasa ta karba tabude
taje wajen sunanta tai signing karba matan tayi tana dubawa tace "okay kece Nadeera
Naseer kenen?" gyadakai tayi tace "eh nice" "alright kije office din HOD tana
nemanki, tace inkinzo ace kije" gyadakai tayi tajuya tafice kirjinta na bugawa
sosai, students da medical personnel dake kaikawo sai kallonta suke dauke kai tayi
tana tafiya hartakai office din, knocking office din HOD tayi aka bata iziznin
shiga ta shiga, hadadden office ne dayaji komi, ga wasu uban award data cika gaban
table dinta dasu,glasses din idonta ta gyara ta nunama ta kujera batare datai
magana ba hakan yasa ta zauna, gama rubuce rubucenn datakeyi tayi ta matsar dasu
gefe sanan ta fuskanci Nadeera da kirjinta ke bugawa sosai tace "Nadeera dudda tun
jiya muka samu labarin da anyi bailing dinki but what am about to say must shock
you" gyada kai tayi idanunta na farfar sabida hawayen dasuke shirin yi, dan bubbuga
table din tayi da yatsun sanan tace "for now Nadeera you've been suspended till
further notice" adan tsorace ta kalli HOD dan bata zaci irin punishment din daza'a
bata kenan ba, tasan definitely za'a mata punishment and she came prepared but bata
zaci suspending dinta za'ayi ba, bakinta har rawa yake sabida kuka dake neman kufce
mata tace "a..am am sorry Ma please don't suspend me, i wasn't the one that
injected that patient I've explained everything to the police yesterday please
don't suspend me, wanan shine last practical dina daga shi sai 2nd semester which
is my final semester, dan Allah dont suspend me Ma, please please" ta karshe
maganan tana kuka, ajiyan zuciya HOD ta sauke tace "hakane the police man explained
everything and yes za'ayi investigating case din further, but there's nothing i can
do to help you my dear, order dinan daga sama yake ba daga niba, we have to set an
example our reputation is at stake here, we will not allow or tolerate any
negligence act dat will temper with patients that are under our supervision, our
care, we are care givers tayaya zamuyi accepting wanan misconduct din? So my dear
am sorry there's nothing i can do you, for now you've been suspended leave my
office am going out" tai maganan tana nuna mata kofa, sosai take kuka da kyar ta
mike tsaye tafice daga office din, ko takan neman fauzy batabi ba tawuce tafita tai
gate din hospital din da sauri tana kuka, zama tayi akan wani dakali dake gefe taci
kukanta sosai, gashi bata zuwa da waya balle takira su Abba tafada musu, da kyar ta
lallashi kanta ta share hawayen ta, murmushi tayi tana goge kwallan dake zubowa
tace "no Nadeera, no Nadeera don't cry" murmushi tayi irin murmushin nan mai ciwo
tana girgixa kai hawaye na rolling tace "am..am not gonna cry, but this is unfair,
wanan shine 3rd year danake tare dasu every semester saimunyi practical a hospital
dinan basu sanni bane basusan mezan iya bane, why why why" da sauri ta goge hawayen
daya zubo tace "no don't cry Nadeera lallashi kanki dama ance sai aski yazo gaban
goshi yafi zafi sai yanzu dana kusa karake school dinne zasuyi suspending dina
that's not fair now haaa" tafashe da wani kukan, after dress dinta tasa ta share
fuskarta tana kuka da kyar tai shiru tana taking deep breath tace "today is a good
day Mum zata dawo so i should be happy, be Happy Nadeera and chill, wanan is one
phase of life that i must face, koma wanene dat set me up shida Allah, shida Allah"
tai maganan tana goge kwalla da hanunta tana fifita fuskarta da hannu tana girgixa
kai tace "i will not cry, i will not cry, chill okay, school of nursing ba shine
karshen rayuwa ba, smile princess, smile" murmushi tayi saikuma ta mike ta cire
jakarta ta ijiye kan dakalin after dress din tasaka ta goya jakan akai sanan tafara
tafiya yan keke napep sai mata magana suke ko tafiya ne amma ta sharesu idanunta
sunyi jajir hawaye ya ciccika su.

Tafiya ta dinga yi tana mikan titi iska na kadata, dudda gidansu da asibitin da
nisa sosai bata damuba, daga kai tayi taga wani babban super market mai suna time &
tide super market hakan yasa tai dan murmushi ta wuce ta shiga ciki, ahankali take
tafiya a super market din dan bama tasan mezata siyaba kawai ta shigo ne kotadanji
sanyi aranta, hakan yasa kawai ta cigaba da tafiya abinta tanabin cleaners din dake
mopping tiles din kasan wurin da kallo inda suka ajiye caution sign da aka rubuta
careful slippery floor ajiki, murmushi tayi tai bangaren book tana dubawa wani
english novel mai suna "the noisy neighbor" ta dauka tana dan budewa ganin yamata
yasa ta dauka tabude tana dubawa tana tafiya, zwiiiiiiiii!! taji santsin kasan ya
kwasheta hakan yasa tai ihu tana kokarin hana kanta faduwa amma ina daidai lokacin
kuma wani guy yataho rike da leda supermarket din dan yariga yabiya kudin abubuwan
daya siya zaiyi kofa yafita, fadawa tayi kanshi dudda she tried her best not to
hakan yasa shima yatafi zwiiii da ita a jikinshi wani irin ihu yasaki dayama fi
nata yay kasa tana kanshi, ihu yayi sosai ledan hanunshi yay gefe ya zube akasa,
kaman zaiyi kuka yace "wayyo Allah na kwankwasona Ya Marwan zata karyani" da sauri
ta dagashi tana komawa gefenshi adan tsorace, security supermarket din yazo da
sauri ya mikamai hannu cike da respect yanason dagashi yace "we are sorry Sir, we
apologize for the inconvenience, we had an issue da cleaners dinmu ne saisa yau
basuzo dawuri ba" ihu Abdallah yasake yi daga kwancen yace "please leave me dawanan
long essay dakake karanto min, i can't feel my kwankwaso, wai wacece ma tafado
kaina ne? wash Allah na Ya Marwan Ya Omari, kai duba kagani are you sure kwankwaso
na nanan i can't feel it?" bilhakki yake ihun shi ga mutane duk antaru akanshi,
ahankali ta mike tsaye tadau book dinta tana gyara zaman jakan bayanta ta tsaya
akanshi tareda dan duko da kanta tana dan murmushi da idanunta dahar yanzu basu
washeba tace "sorry santsi ne ya kwasheni" wani irin zakin murya daya ratsa mishi
tundaga kunne har zuwa kwankwason dayake mai ciwo dayaji yasa ya bude ido ba shiri,
murmushi ta sakin mai daya karamata wani irin kyau, lumshe ido yayi yasake budewa
ya daurasu akansu, ahankali tace "to katashi nagani if u are fine kokuma akwai
abinda zaisa namaka allura ne ko admission" tai maganan tana kara kallonshi, kaman
wanda akama magani ya mike tsaye yanadan yatsine fuska yana kakkabe jeans din
jikinshi, murmushi tayi tace "bama wani abu bane dazaran kaje gida kawai kai wanka
da ruwan zafi zakaji bayan ya mike yadena" yatsine fuska yayi yace "this nurse kin
kusa kasheni yau" hannu tamai waving tace "sorry" murmushi yayi yadau ledan
shopping dinshi yace "am Abdallah and you?" da sauri ta juya tace "just call me
nurse kaman yanda kace" binta yayi da kallo harta wuce, juyowa yayi ya kalli
mutanen dake kallonshi ya daure fuska yace "lpy banason sa ido" watsewa sukayi
hakan yasa yajuya yafita yana dan dingishi yay wajen parking motoci, bude kofan
gaban wata bakar jeep yayi ya shiga ya zauna ya rufo kofan yana lumshe ido yana
cije baki ya wurga ledan dayan kujeran yana nishi. "menene?" aka mai tambaya dawata
irin husky voice, ahankali ya juyo da kanshi ya kalli Ya Marwan dake zaune abaya a
owners sit yana danne danne a MacBook dake kan cinyarshi, kaman zaiyi kuka yace "Ya
Marwan wata nurse ce zata karyamin bayana, d floor was wet so she slipped tafado
kaina nima i slipped nafadi akasa na bugu sosai, kuma zafi wayyo Allah na" dan
tsaki yayi awahale ya kalli yanda yake shafa bayan yace "sorry, lazy Nigeria youth"
"kai dan Allah ya Marwan, dazafi fa" yay maganan a shagwabe, dago kai yayi dan
yamai magana daidai lokacin security ya bude mata kofa tafito daga super market din
rike da dan leda, ko numfashin kirki bai karayi ba yaji wani irin sanyi na shiga
jikinshi, bin inda yake kallo Abdallah yayi da sauri yace "Ya Marwan kaga nurse din
data bugenin chan tana fitow..." kasa karasa maganan yayi ganin yanda Marwan ke
kallonta yana binta da kallo hartai titi ya juya ta baya yana lekata ta glass din
wajejen booth.

🕳🕳🕳🕳🕳

*BOYAYYEN MUTUN*🕳 🕳 🕳 🕳

*Maman Abd Shakur*

1⃣0⃣ 1⃣0⃣

Laptop din dake kan cinyarshi ne yazo zai fadi tsabagen yanda yake juyawa yana
kallonta da sauri Abdallah ya mika hannu ya dauke laptop din daga kan cinyarshi
yace "Ya Marwan" dan juyowa yayi ya kalleshi kafin yakara juyawa yana kallonta tana
tsaye akan titi kana ganinta kasan abin hawa take jira, dan sanyi jikin Abdallah
yayi, asanyaye yace "itace yesterday nurse from St. Edward?" ahankali ya juyo ya
kalli Abdallah, shima Abdallah kallonshi yake ganin ko alamun zai bashi amsa
baiyiba yasa yay dan murmushi yabude kofa ya fita daga motan, kalle kallen kasan
wajen ya shiga yi kaman mai neman abu, hango wani kusa yayi akasan nan kusa da
motarsu kadan hakan yasa yay wurin da sauri saida yafara daga kai ya kalli titin,
ganin har lokacin tana nan kan titi bata sami abin hawaba yasa ya cire takalmin
kafar shi ya tsugunna ya juyar da kusan yataka nail din tareda runtse ido dan zafi
saida tadan bula kafan sanan yay maza ya janye kafar data fara jini, jini na
bulbulowa, zama yay akasan wajen ya kwala ihu. "wayyo Allah nurse, nurse" daidai
lokacin ta tare wani keke napep tana shirin shiga bama tajishi ba hankalin ta yay
nisa gida tana tunanin hala Mum ta dawo yanzu, nuna mata bayanta mai napep din yayi
yace "hajiya bake wancan dayaji ciwo ke kiraba?" ahankali ta juya dan ganin mai
kiranta, hakan yasa Abdallah ya nunata da hannu kaman zaiyi kuka yace "nurse nataka
wani abu, wayyo Allah am bleeding karna mutu, zoo ki dubani" gyara zama tai a keke
napep din ta dauke kai saikuma ta sake kallonshi tace "this is a minor injury
kacika raki, kaje kai alluran tetanus a any nearby pharmacy" ta kalli mai napep
tace "muje malam" kaman zaiyi kuka ya rike kafan yana kallo yace "Nurse wlh karma
kifara kisa nai bleeding to death, kinyi nightingale pladge fa zakuyi best dinku
for patients, dan haka my life is in your hands now, kizo ko Allah ya kamaki"
murmushi tayi daya kara mata kyau, oh yau Allah yahadata da namiji mai halin Ya
Ahmad, dan bazan surutu bala'i, fitowa tayi daga keken tace "malam yi tafiyar ka
karna batama lokaci" sanan tajuya, karasowa tayi ahankali inda yake tana kallon
kafan nashi. Marwan da gabaki daya ya kafeta da ido any step datai taking har cikin
kasakasan ranshi yakeji, namomin jikinshi nawani irin amsawa, blood stream dinshi
nawani irin freezing. Tsayawa tai agaban shi tana kallon kafan, ahankali ta sauke
jakan bayanta ta tsugunna batare data kalli fuskarshi ba, zage zip din jakar tayi
ta fito da yar karaman first aid kit din dake ciki ta ijiye a gefe, handglove
tazaro daga kwalinsu tasaka a hannu hakan yasa ya kwalalo ido yace "Nurse tiyata
zakimin ne wai? kai!" wlh batasan lokacin data fara dariya ba, hannu tadaura akan
fuskarta ta rufe tana dariya sosai dan maganan shi ya mugun bata dariya, ahankali
Marwan yay wining down tinted glass din motar kasa kadan danya kalleta da kyau,
yanda take dariyan da hannayenta data daura akan fuskarta yakara mata wani irin
kyau, wani irin tafiyan butterfly yaji acikin cikinshi hakan yasa ya daura
hannunshi akan cikin dayaji kaman ma yana murdawa yana kallonta still. Kasa daina
kallonta Abdallah yayi yace "wai bazaki dena dariyan ba sai jinin jikina yakare,
jibi yanda jini ke fita daga fine kafana fa" janye hanun tayi daga fuskarta
ahankali batare data kalleshi ba ta bude kit din ta ciro spirit ta bude ta kwara
mai akan ciwon dake jinin, dan kara yayi yace "auuch, me wanan kikasa min? Gaskiya
u are a wicked nurse ba kya petting patient" murmushi tayi batare datace komiba
tadau cotton wool tana sharewa tace "kaiko kacika raki, ga surutu kaman yayana Ya
Ahmad, inyaji ciwo ko haka yake kaman kai" tai maganan daidai tagama cleaning ciwon
tana kokarin cire handglove din hanunta sai kallonta yake, ahankali yace "and I
know inda ace my sister na nan she would've been just like you" dago manyan
idanunta tayi ta kallai daidai tagama cire handglove din, shima ita yake kallo,
daukan kit dinta tayi ta maida cikin jakan tace "make sure kaje an maka tetanus
injection, Allah sawake" daukan jakanta tayi ta goya zata juya wani irin sanyi ne
ya shiga jikinta sosai hakan yasa ta tsaya chak tareda juyowa ta kalli motar su, da
sauri Marwan yay wining glass din up tun kafin ta lura, atishawa tayi tai hamdala,
mikewa Abdallah yayi yace "inane asibitin ku anan zanje nai alluran" batare data
juyoba tace "St. Edward teaching hospital" tai gaba da sauri tai titi daidai
lokacin wani keke napep ya tsaya ta tare ta shiga.

Kakkabe jikinshi yayi yay murmushi yabude kofan motar su ya shiga ya zauna ya rufo
ya leko da kanshi ya kalli yayan nashi yana murmushi yace "how was my act?"
ahankali yace "kana hauka ko, inba hakaba tayaya zaka taka nail comfortably, wats
wrong with you Abdallah" murmushi yayi yana murza key motar yace "because you are
in love" "what!" yafada angrily, tada motar yayi yace "Allah Ya Marwan, dudda baka
fadamin abinda yafaru jiyaba tace a St. Edward take aiki which was inda mukaje jiya
and naga yanda kake kallonta dat wat made me do abinda nayi sabida ka kalleta da
kyau, finally kaga wata kanaso, finally you've seen someone, finally kai developing
feelings ma someone, finally Ya Marwan zaiyi aure, finally Ya Marwan is in luv"
tsaki yayi "something is really wrong with you Abdallah, kai! are you sick
upstairs?" yay maganan kaman wani dan daba dinan, tsaki yasake yi ya dau MacBook
dinshi yafara danne danne amma bama ya gane komi, sake dago kai yayi ya kalli
Abdallah ta madubi yace "karka karamin irin maganan nan, i hate it! am not in luv,
i just don't know what is wrong with me, i guess fushi nake kan rashin concluding
aikin jiya" murmushi kawai Abdallah yayi yacigaba da tukin shi batare dayace
komiba.

🕳🕳🕳🕳🕳

*BOYAYYEN MUTUN*🕳 🕳 🕳 🕳
*Maman Abd Shakur*

1⃣1⃣1⃣2⃣ 1⃣1⃣ - 1⃣2⃣

Shi kadai ya dinga jera uban tsaki yafi sau goma, gabaki daya fuskarta yake gani
barinma lokacin data daura hannayen ta akan fuskarta tana dariya, tsaki yayi
yamaida hankalinshi yacigaba da aikinshi da MacBook yana so ya natsu amma ina ya
kasa a screen din MacBook dinma ganinta yayi tanamai murmushi hakan yasa yawani
irin jan dogon tsaki yarufe system din da sauri yace "damn it!" sai uban huci yake
kaman kumurci yana duddunkule hannu, murmushi Abdallah yayi yacigaba da tukinshi
abinshi yace "ari".

Koda takai gida babu kowa duk sun tafi aiki Abba ma bayanan, mai aikinsu ce kawai
agidan gaisheta tayi ta wuce daki tai wanka kaya ta chanzo har lokacin tana
murmushin rakin Abdallah tafito tai kitchen tana taya yar aikin nasu aiki sukai
hadadden girki ma Mum sukai arranging gidan aka share ko ina sai kamshi yake,
tafito da kayan wankinta sukai backyard inda washing machine yake ya wanke su ya
dauraye ta ciro ta shanya sanan ta dawo dakin lokacin an sakko daga masallacin
juma'a hakan yasa tai dakinta taje tai salla, wayarta dake ringing yasa ta mike da
sauri ta dauka agaban madubi, Mum data gani yasa tai wani irin tsalle ta zauna akan
gado tadau wayar saikuma ta saki kuka tace "Mum tunda kika tafi baki nemeni ba kona
kiraki baki dauka why Mum" dan dariya Mum tayi daga ta dayan bangaren tace "sorry
my princess, busy nake sosai, meetings nakeyi wlh dawasu investors, apart from
hakan ma inaso nasai share wani mutumi a burj al Arab amma sai yanga sukemin wai
akwai wasu akasa, yanzu dai how are you? Abban ku told me what happen to you, sorry
princess dina Allah ya kara tsaremin ke da protecting dinki kinji" gyadakai tai
ahankali tace "Ameen Mum, karfe nawane zaku iso?" "ina princess?" "nan mana Mum,
bayau zaki dawoba?" dan dariya Mum tayi tace "haba princess dina ke bakiso Mum
dinki ta nemo kudin aurenkine? In aka tashi bikinki namiki biki, biki mai suna biki
ba bikiki ba, biki da sai Nigeria da Abuja ta girgiza, kefa nake nemanma kudin nan
uhm Apple of my eyes" make kafada tayi a shagwaban ce tace "Mumy ni wlh banaso,
please just come back i want to hug you Mum, wlh kullum sainai mafarkin ki"
takarashe maganan tana kuka, sosai zuciyar Mum ta karaya hakan yasa tace "kinga ko
princess ayanzu haka danake miki magana i don't know yaushe zan dawo ma, cikin kaso
goma a abubuwan danazo yi ko kashi uku ban kammalaba, but i promise you, i promise
you princess, i will double my effort just for you kadai, dan kawai nagama da wuri
nazo nima i miss my baby girl, my one and only baby girl, forget duk brothers dinki
are kobo u are d only naira in my life, oya laugh inji" dariya tahau yi hawaye na
fita, tana mugun son Mum dinta itace naira rayuwan mum, su Ya Muhsin da Ya Ahmad
kobo ne su haha abinda ke kara sata jin dadi kenan, dariyan da Mum taji tanayi yasa
ta sauke ajiyar zuciya hankalinta yadan kwanta sosai dan tunda Abba yay fushi
yamata text din abinda yasameta dan bata kirasa back ba takasa samin natsuwa, ganin
yanzu she's smiling yasa hankalinta ya kwanta sosai, ahankali tace "okay princess i
will hang up now akwai inda zani i will try as much as possible nadinga kiranki
kullum kinji, no matter how tight my schedules are, I love you" ahankali tace "I
love you too Mum saikin dawo" "yauwa yar albarka bye" katse wayar Mum tayi hakan
yasa tafada gado tana kukan bakin cikin bazata dawo yauba ahaka bacci yay awon gaba
da ita sai wuraren biyar ma ta tashi da sauri ta fada bayi ta dauro alwala tazo tai
sallan laa'sar sanaj ta fita ta debi fried rice kadan ta dawo palo rike da plate
din ta zauna akan kujera tanaci tana kallon zee world.

Sai da aka kira magrib ta tashi plate din takai kitchen ta wanke ta ijiye sanan ta
fito tana yarfe hannu ta wuce tai dakinta alwala ta dauro tasaka hijabi tahau kan
dadduma tanacikin salla Abba yatura kofan ya leko ganin tana salla yasa ya wuce
dakinshi, alwala yayo shima ya fice dan zuwa masallaci, tana idarwa karatu tayi dan
taji fitan Abba tasan kuma sai bayan sallan Isha zasu shigo dukan su, saida aka
kira sallan isha sanan ta tashi tayi tana idarwa ta linke dadduma ta cire hijabin,
dan kwalin riga da zanin dake jikinta ta dauka ta daura sanan ta fice daga dakin
tai falo rike da wayarta, zama tai akan kujera tana kallon film wayarta yay ringing
da sauri ta dauka ganin Fauzy ce kafin ma tai magana Fauzy tace "ance wai anyi
suspending dinki wlh school dinmu yan iska ne, Allah zai saka miki kinji Nadeera"
murmushi tayi tace "bakomi ya kike yasu Mum da Ameer auta?" ajiyar zuciya ta sauke
tace "Alhamdulillah, Ameer sunje masallaci da Abba, mum na dakinta, gobe zanzo
kinanan ko?" girgixa kai tayi tace "wlh Ya Ahmad yace zamu fita" "aiko wlh kezaki
zo jibin dan kiji rotten tomatoe" dan dariya tayi tace "naji to zanzo ran Sunday,
amma bayan la'asar fa" kaman Fauzy zatai kuka tace "please babe tunda safe zakizo
da magrib zaki koma bye banison jin komi" ta katse wayar dip hakan yasa taciro
wayar daga kunne tanabin wayan da kallo. "lemme see dat phone" da sauri ta daga kai
Ya Muhsin ne zaune kan daya daga cikin kujerun falon yana sanye da jallabiya brown,
ahankali ta tashi takaimai wayar batare daya karba ba ya watsa mata wani irin mugun
kallo yace "dawa kike waya?" ahankali tace "da Fauzy ce, Ya Muhsin dama inaso naje
gidansu ran Sunday ne tunda gobe zamu fita da Ya Ahmad" hararanta yayi batare daya
karbi wayan datake mikamai ba, dan murmushi tayi tace "naje please?" dauke kanshi
yayi yaciro wayarshi daga aljihu yana danne danne kafin yace "fine ran Sunday na
saukeki kafin nai tafiya" "ina zaka?" tai maganan kaman zatai kuka tana kallonshi,
ahankali yace "Kaduna to attend one conference, will be coming back the next day
dasafe" ahankali tajuya batare datace komiba takoma kan kujeran datake kai ta
kwanta kaman marainiya bayan ta jefar da wayar kan center table, dago kai yayi ya
kalleta yace "common tashi kibani abinci" tashi tayi tai dining din hakan yasa
shima yamike yay dining din yaja kujera ya zauna, warmer ta bude ta zuba mai fried
rice din a plate da chicken daidai lokacin Abba da Ya Ahmad suka shigo dining din
suma suka taho ta zuba musu taje fridge ta dauko pineapple juice din dasuka hada ta
zuba musu kafin ta koma gefen Abba ta zauna tai shiru, kallonta Abba yayi yace
"bazaki ciba" kaman jira take tafashe da kuka hakan yasa duk suka tsaya dacin
abincin suna kallonta, Abba dayafi kowa rudewa yace "wai menene kike kuka eh
Princess?" share hawayen tayi da bayan hannu cikin hakin kuka tace "Abba ba Ya
Muhsin bane zaiyi tafiya ba, kowa nata tafiya ana barina ni kadai a gidan" kafin
Abba yay magana Ya Ahmad yay dariyan zolaya yace "nima tafiya zanyi yarinya sati
daya zanyi zanje UBA seminar a lagos mainland" kara rushewa tai da kuka, Abba ya
watsama Ahmad dake dariya harara ya dago kanta yana share mata hawayen yace "karki
biyema Ahmad wasa yake miki, Muhsin ne kawai zaiyi tafiya kuma ai washegari da safe
zai dawo sabida aikin shi, ashe ma anyi suspending dinki a makaranta baki fadamin
ba, yanzu dai yayanki yasamu ya fitar dake case din ansamu glimpse of him, dan
keyarshi ma aka gani ta CCTV camera kwara daya dake bayan asibitin daya kamashi,
hakan kuma ya nuna abinda kika fada gaskiya ne yanxu dai ance bayan sati biyu ki
dawo" murmushi tayi sosai ta kalli Ya Muhsin dake cin abinci shi tace "thank you
Ya" gyada mata kai yayi Abba kuma yacigaba dacin abincin shi, ana gamawa duk sukai
falo ita kuma ta kwashe kwanukan takai kitchen ta wanke ta gyara dining kafin
tadawo falon ta zauna gefen Abba tanajin hiran dasuke na labarai, daganan kuma
bacci yay awon gaba da ita wuraren shadaya, tadata Abba yayi ta mike ta wuce
dakinta, da kyar ta chanza kaya zuwa kayan bacci ta kwanta sai bacci.

Washe gari sai after one suka fita ita da Ya Ahmad, kwalliya sosai taci tasaka blue
lace mai dutse din gold, tayafa gold gyale tasaka gold takalmi da karamin mini gold
hand bag, tai wani irin shegen kyau dako ya Ahmad saida ya yaba.

Parking yayi awurin paka motocin a park din suka fiffito, atare suka jera har zuwa
wani wurin hutawa haka cafe ne da akai bukka ga kujeru da table a hadaddu aciki,
order yafara musu na mock tails da chicken wings sanan sukai ciki suka zauna ya
ciro waya kiran deejay tace "sun kusa karaso wa" ko 10min ba'a karaba ta kiranshi
hakan yasa ya kalli Nadeera datai nisa a chatting da Fauzy yace "ke am coming"
murguda mai baki tayi tace "nine ke?" amma harya juya yay gaba abin shi basu wani
jimaba yadawo tareda wata kyakywar mace taci bakin hadadden doguwar riga suka shigo
wajen tashi Nadeera tayi ta rungumeta tana murmushi tace "Anty barka da zuwa,
please zauna nabarki a tsaye" tai maganan tana nuna mata kujera zama Deejay tayi
suna hira abinsu suka ma manta da Ya Ahmad daya gama shaka yana hararan Nadeera,
nan aka kawo mock tail da chicken wings din daya musu order daukan mock tail dinta
tayi ta saka straw aciki tadan zuka sanan ta cire baki ta kalli Deejay tace "natafi
nima nazagaye wajen Yayan mu nata hararana to nabaku gurin, asoye amma kar akone"
tai maganan tana ma ya Ahmad fari da ido itadai Deejay dariya taketa musu, ficewa
tayi daga wurin tana tafiya ahankali abinta tana sipping mock tail dinta tana
zagaye gun, ahaka harta fito ta baki bakin hanya inda motoci ke wucewa, ajikin
motarsu ta jingina tana facing hanya, hanunta daya rike da mocktail din dayan hanun
kuma rike da waya tana daddannawa.

"p..park d car." yacema Omari dake tuki, gabaki daya hankalin shi nakanta, yanda
take tsaye jikin mota tana danna waya dayan hanunta kuma rike da mocktail yasa yaji
zuciyar shi na bugu, gangarawa gefen hanya Omari yayi yay parking yajuyo danya
kalli wannashi ya tambayay maisa akai parking anan saiyaga hankalin na waje ma,
ahankali ya juya danyaga maiyake kallo suda sukeda important work zasuje karbo wasu
supplies na operation din gobe dazasuyi, wata kyakywar yarinya yagani tsaye jingine
da mota bama yaganin face dinta sosai dan kanta aduke yake tana danna waya yake
kallo, juyowa yayi ya kalleshi yace "Ya Marwan zamuyi latti fa, wats up with dat
gurl why are you looking at her?" ahankali batare daya juyo ya kalli Omari dakemai
magana ba yace "shiiii" hakan yasa Omari bai sake magana ba ya koma kujera ya ciro
wayarshi yana dannawa.

Wani irin sanyi ne taji yana shiganta hakan yasa ta dago kai da sauri tana yatsine
fuska tareda tura wayartata ajaka, takai hannun tana gyara gyalen jikinta tanadan
kankame jikinta sabida sanyin, ahankali Marwan ya mika hanunshi dake cikin safan
hannu ya daura akan glass din motar daidai ta saitin inda take ya daura dayan
hanunshi kuma akan kirjinshi dake wani irin bugawa. Yatsine fuska tasake yi ganin
hakanan she's not comfortable, kara gyara gyalen tayi daya rufe mata hannu sosai
sanan ta juya ahankali ta koma ciki, wani irin kallo yake binta dashi yanajin wani
iri dabaisan na menene ba harsaida ta bacema ganinshi, ajiyar zuciya ya sauke mai
kara dahar saida yasa Omari juyowa yace "kodai jikin ne Ya Marwan" dan gabaki daya
jiya da daddare ma basu gane kanshi ba, sosai yadinga zazzabi bayan sun koma gida,
dan kome yakeyi ita kawai yake gani ko kadan baida sukuni yarasa gane kanshi,
yarinya kaman aljana taki fita daga kanshi, girgixa kai yayi kafin yakarayin wani
hucin yace "let's go" kunna motar Omari yayi suka hau titi.

Sai wuraren magrib suka baro park din, saida suka ajiye Deejay akofar gidansu sanan
suka taho bayan ya tsaya ahanya yay magrib kafin sukai gidama ankira isha, yana
parking yawuce masallaci itakuma tai cikin gida wanka tafara yowa ta shirya cikin
simple gown tai salla kafin tacire tasaka kayan bacci tafada gado sai bacci da
asuba ma Abba ne ya tadata taje tai salla tai karatu tafito ta hada musu breakfast.

Sai wuraren 12 narana Ya Muhsin ya shigo yace "ki shirya will drop u off kafin na
wuce" gyadamai kai tayi ta wuce daki wanka tasake yowa ta shirya cikin doguwar
bakar riga mai hade da baby pink color da Mum tasiyo mata daga 🇴🇲 Oman, bakaramin
kyau doguwar rigan yamata ba gashi anbishi da stones, gaban madubi taje ta shafa
hoda ta shafa man baki akan pink lips dinta sanan tai rolling gyalen rigan baki
tadau small mini bag dinta baby pink tasaka baby pink flat shoe sanan tadau wayarta
tafito, amota tasami Ya Muhsin hakan yasai tai motan ta bude ta shiga ta rufo, tace
"gani Yaya" tada motar yayi batare daya kalleta ba yay horn mai gadi yabude musu
suka fita, tafiyar kusan 20 minutes yakaisu anguwan su Fauzy, agaban gidansu yay
parking baice mata komiba, hakan yasa ta juyo ta kalleshi kaman zatai kuka tace
"Allah kiyaye hanya Yayan mu, please kadawo gobe kaji, byeee" gyada mata kai yayi
sanan ya juyo ya kalleta yace "6 Adamu zaizo ya dauke ki so get ready kafin yazo
karkisa yay ta jiranki" murmushi tamai tace "to, bye" tamai waving hannu tana
murmushi, shima dan murmushi yamata yace "bye" bude kofa tayi ta sauka daga motan
tai knocking gate din aka bude mata ta shiga tana ma Ya Muhsin bye, murmushi yayi
yatada motar yay reverse yabar anguwan.

Sallama tayi ta shiga falonsu, Mum din Fauzy tagani a falo tanacin fruits kama baki
tayi tace "wanake gani yau yar tselen uwan yarinya baki zumunci dake dawanan
takadirin yayan naku Muhsin, Ahmad dan albarka shine kadai ke zuwa gaidani" dariya
tayi tafada kanta tace "kai Mumy toba ku kuka samu school of nursing ba dukshi ya
cinye mana time" "ai school of nursing dinma ya taddaku da halin" tai maganan tana
dungure mata keya, dariya Nadeera tayi ashagwabe tace "kai Mumy nidai ina wuni" tai
maganan tana karbe bowl din fruits din hanun Mum tana dariya, dariya Mum tayi tace
"ai nasan tunda kika shigo bazan shashi ba, oya tashi ki barmin falona yi sama
wurin kawarki kafin ta sauko ku kusa kasheni da surutu" dariya tayi ta mike tsaye
tace "bari nakirata muzo, Mum ina Ameer catboy din pjmask?" tai maganan tana hawa
sama, dariya Mum tayi sosai tace "ai yanzu yace shine Romeo mai robot, yaje hadda
saisa na huta sai 2 zai dawo" dariya tayi takarasa sama tanashan fruit din tai
dakin fauzy kafa tasa ta buga kofan saida fauzy dake chatting tai ihu sabida tsoro,
tsaki taja tace "me haka zakija kirjina yafashe" "ya fashen mana saime yarinya" tai
maganan tareda zama akan bayanta, ihu Fauzy tayi ta tureta hakan yasa takoma gefe
ta zauna, da sauri fauzy ta taso tana kallon fruits din tace "dan Allah ban fruit
dinnan nasha tuntuni fa naroki Mum tahanani" make mata kafada Nadeera tayi tace
"chibdi je akwai fruit a kitchen ki dauka ki yanka naki kema" zama kusa da Nadeera
tayi tace "please rotten tomatoe wlh kiwiyan yankawa nake" "aiko zakiyi bindi irin
mai remote dinan rubabbiya" dariya Fauzy tayi da kyar ta lallabata tabata sanan
sukaci abinci sukai salla suka dinga hira.
Shida daidai Adamu yay parking yama gateman magana yakirata hakan yasa gateman zuwa
kiranta, gyara fuskanta tayi tadau jakarta ta suka sauko kasa tama Mum sallama daki
Mum ta tashi ta shiga ta fito da babban leda ta bata da kyar ta karba fauzy da
Ameer suka rakota har mota rungume juna sukayi sanan tabude mota ta shiga tana musu
bye suma bye suke mata har suka bar anguwan sukahau kan titi.

Sundanyi tafiya mai nisa da sauri Adamu ya gangara gefen hanya yay maza ya kashe
motar ya bude kofa ya fito yazo ta inda take ya tsaya yana kallon tayan wajen, wani
irin dogon tsaki yaja hakan yasa tai wining down tace "menene Adamu?" "wlh hajiya
tayace tai less sosai bazata kaimu ko inaba, kuma laifinane tun agidafa nagani nace
bari na dauko ki na dawo sainakai asa iska" ahankali tace "to yaya kenan zamuyi?"
juyawa yayi yana kallon kan titin da machina da motoci ke wucewa babu mutane ma
sosai wajen balle focanizer hakan yasa ya juyo yace "bari nahau machine naje nataho
damai hura iska babu wani nisa yanzun nan zamu dawo" da sauri tace "toba akwai
spare taya a booth ba?" "eh wlh hajiya akwai amma babu abin cire taya a motan ne"
adan tsorace tace "to kodai nahau machine natafi ne kaikazo inka gama?" da sauri
yace "a'a a'a kindaisan Alhaji bayason hawa machine sabida rawan kansu ko, wani abu
yafaru dake ai na shiga uku hajiya, inda da masu keke napep a hanyan nan ma da
dakaina zan saki ki tafi dan magriba tayi tama wuce, bari yanzun nan nahau machine
naje na daukosu su hura mana iskan yanzun nan zan dawo kinji" ahankali tace "to
shikenan" tana nan zaune tana kallonshi yatare machine ya dane, dan ajiyan zuciya
ta sauke gabanta na faduwa faduwa dabatasan na meba, ahankali ta bude kofar motan
tafito ta maida kofar ta rufe, tadanyo baya tana kallon yanda tayan yay less sosai
kafin ta koma ta jingina da motar tai folding hanunta a kirji tana kallon motoci
dake wucewa akan titin gakuma wata babbar jeep dake pake agaban motarsu, tana nan
tsaye har wurin minti goma, gajiya da tsayuwan tayi ta juya ahankali tareda daura
hannu akan handle din kofar baya zata bude ta shiga taji anwani irin fizgota da
karfin bala'i, kafin ma ta ankare da wanda ya fizgotan an jata anyi bakar jeep din
dake gaban motar su da ita an bude baya an turata sanan aka shiga, lokacin daya ya
zauna tareda rufo kofan, ihu tabude baki zatayi hakan yasa yawani irin fizgota da
hannu daya ya daura dayan hannunshi dake cikin safan hannu akan bakinta yana wani
irin kallonta batare dayako girgiza kaiba, kwalalo ido tayi gabaki daya sakamakon
hasken wutan wata mota dake kan titin daya hasko motarsu tasami daman ganin
fuskarshi, wani irin racing heart dinta keyi tafara wani irin nishi kaman mai asma.
🕳🕳🕳🕳🕳

*BOYAYYEN MUTUN*🕳 🕳 🕳 🕳

*Maman Abd Shakur*

1⃣1⃣1⃣2⃣ 1⃣1⃣ - 1⃣2⃣

Shi kadai ya dinga jera uban tsaki yafi sau goma, gabaki daya fuskarta yake gani
barinma lokacin data daura hannayen ta akan fuskarta tana dariya, tsaki yayi
yamaida hankalinshi yacigaba da aikinshi da MacBook yana so ya natsu amma ina ya
kasa a screen din MacBook dinma ganinta yayi tanamai murmushi hakan yasa yawani
irin jan dogon tsaki yarufe system din da sauri yace "damn it!" sai uban huci yake
kaman kumurci yana duddunkule hannu, murmushi Abdallah yayi yacigaba da tukinshi
abinshi yace "ari".

Koda takai gida babu kowa duk sun tafi aiki Abba ma bayanan, mai aikinsu ce kawai
agidan gaisheta tayi ta wuce daki tai wanka kaya ta chanzo har lokacin tana
murmushin rakin Abdallah tafito tai kitchen tana taya yar aikin nasu aiki sukai
hadadden girki ma Mum sukai arranging gidan aka share ko ina sai kamshi yake,
tafito da kayan wankinta sukai backyard inda washing machine yake ya wanke su ya
dauraye ta ciro ta shanya sanan ta dawo dakin lokacin an sakko daga masallacin
juma'a hakan yasa tai dakinta taje tai salla, wayarta dake ringing yasa ta mike da
sauri ta dauka agaban madubi, Mum data gani yasa tai wani irin tsalle ta zauna akan
gado tadau wayar saikuma ta saki kuka tace "Mum tunda kika tafi baki nemeni ba kona
kiraki baki dauka why Mum" dan dariya Mum tayi daga ta dayan bangaren tace "sorry
my princess, busy nake sosai, meetings nakeyi wlh dawasu investors, apart from
hakan ma inaso nasai share wani mutumi a burj al Arab amma sai yanga sukemin wai
akwai wasu akasa, yanzu dai how are you? Abban ku told me what happen to you, sorry
princess dina Allah ya kara tsaremin ke da protecting dinki kinji" gyadakai tai
ahankali tace "Ameen Mum, karfe nawane zaku iso?" "ina princess?" "nan mana Mum,
bayau zaki dawoba?" dan dariya Mum tayi tace "haba princess dina ke bakiso Mum
dinki ta nemo kudin aurenkine? In aka tashi bikinki namiki biki, biki mai suna biki
ba bikiki ba, biki da sai Nigeria da Abuja ta girgiza, kefa nake nemanma kudin nan
uhm Apple of my eyes" make kafada tayi a shagwaban ce tace "Mumy ni wlh banaso,
please just come back i want to hug you Mum, wlh kullum sainai mafarkin ki"
takarashe maganan tana kuka, sosai zuciyar Mum ta karaya hakan yasa tace "kinga ko
princess ayanzu haka danake miki magana i don't know yaushe zan dawo ma, cikin kaso
goma a abubuwan danazo yi ko kashi uku ban kammalaba, but i promise you, i promise
you princess, i will double my effort just for you kadai, dan kawai nagama da wuri
nazo nima i miss my baby girl, my one and only baby girl, forget duk brothers dinki
are kobo u are d only naira in my life, oya laugh inji" dariya tahau yi hawaye na
fita, tana mugun son Mum dinta itace naira rayuwan mum, su Ya Muhsin da Ya Ahmad
kobo ne su haha abinda ke kara sata jin dadi kenan, dariyan da Mum taji tanayi yasa
ta sauke ajiyar zuciya hankalinta yadan kwanta sosai dan tunda Abba yay fushi
yamata text din abinda yasameta dan bata kirasa back ba takasa samin natsuwa, ganin
yanzu she's smiling yasa hankalinta ya kwanta sosai, ahankali tace "okay princess i
will hang up now akwai inda zani i will try as much as possible nadinga kiranki
kullum kinji, no matter how tight my schedules are, I love you" ahankali tace "I
love you too Mum saikin dawo" "yauwa yar albarka bye" katse wayar Mum tayi hakan
yasa tafada gado tana kukan bakin cikin bazata dawo yauba ahaka bacci yay awon gaba
da ita sai wuraren biyar ma ta tashi da sauri ta fada bayi ta dauro alwala tazo tai
sallan laa'sar sanaj ta fita ta debi fried rice kadan ta dawo palo rike da plate
din ta zauna akan kujera tanaci tana kallon zee world.

Sai da aka kira magrib ta tashi plate din takai kitchen ta wanke ta ijiye sanan ta
fito tana yarfe hannu ta wuce tai dakinta alwala ta dauro tasaka hijabi tahau kan
dadduma tanacikin salla Abba yatura kofan ya leko ganin tana salla yasa ya wuce
dakinshi, alwala yayo shima ya fice dan zuwa masallaci, tana idarwa karatu tayi dan
taji fitan Abba tasan kuma sai bayan sallan Isha zasu shigo dukan su, saida aka
kira sallan isha sanan ta tashi tayi tana idarwa ta linke dadduma ta cire hijabin,
dan kwalin riga da zanin dake jikinta ta dauka ta daura sanan ta fice daga dakin
tai falo rike da wayarta, zama tai akan kujera tana kallon film wayarta yay ringing
da sauri ta dauka ganin Fauzy ce kafin ma tai magana Fauzy tace "ance wai anyi
suspending dinki wlh school dinmu yan iska ne, Allah zai saka miki kinji Nadeera"
murmushi tayi tace "bakomi ya kike yasu Mum da Ameer auta?" ajiyar zuciya ta sauke
tace "Alhamdulillah, Ameer sunje masallaci da Abba, mum na dakinta, gobe zanzo
kinanan ko?" girgixa kai tayi tace "wlh Ya Ahmad yace zamu fita" "aiko wlh kezaki
zo jibin dan kiji rotten tomatoe" dan dariya tayi tace "naji to zanzo ran Sunday,
amma bayan la'asar fa" kaman Fauzy zatai kuka tace "please babe tunda safe zakizo
da magrib zaki koma bye banison jin komi" ta katse wayar dip hakan yasa taciro
wayar daga kunne tanabin wayan da kallo. "lemme see dat phone" da sauri ta daga kai
Ya Muhsin ne zaune kan daya daga cikin kujerun falon yana sanye da jallabiya brown,
ahankali ta tashi takaimai wayar batare daya karba ba ya watsa mata wani irin mugun
kallo yace "dawa kike waya?" ahankali tace "da Fauzy ce, Ya Muhsin dama inaso naje
gidansu ran Sunday ne tunda gobe zamu fita da Ya Ahmad" hararanta yayi batare daya
karbi wayan datake mikamai ba, dan murmushi tayi tace "naje please?" dauke kanshi
yayi yaciro wayarshi daga aljihu yana danne danne kafin yace "fine ran Sunday na
saukeki kafin nai tafiya" "ina zaka?" tai maganan kaman zatai kuka tana kallonshi,
ahankali yace "Kaduna to attend one conference, will be coming back the next day
dasafe" ahankali tajuya batare datace komiba takoma kan kujeran datake kai ta
kwanta kaman marainiya bayan ta jefar da wayar kan center table, dago kai yayi ya
kalleta yace "common tashi kibani abinci" tashi tayi tai dining din hakan yasa
shima yamike yay dining din yaja kujera ya zauna, warmer ta bude ta zuba mai fried
rice din a plate da chicken daidai lokacin Abba da Ya Ahmad suka shigo dining din
suma suka taho ta zuba musu taje fridge ta dauko pineapple juice din dasuka hada ta
zuba musu kafin ta koma gefen Abba ta zauna tai shiru, kallonta Abba yayi yace
"bazaki ciba" kaman jira take tafashe da kuka hakan yasa duk suka tsaya dacin
abincin suna kallonta, Abba dayafi kowa rudewa yace "wai menene kike kuka eh
Princess?" share hawayen tayi da bayan hannu cikin hakin kuka tace "Abba ba Ya
Muhsin bane zaiyi tafiya ba, kowa nata tafiya ana barina ni kadai a gidan" kafin
Abba yay magana Ya Ahmad yay dariyan zolaya yace "nima tafiya zanyi yarinya sati
daya zanyi zanje UBA seminar a lagos mainland" kara rushewa tai da kuka, Abba ya
watsama Ahmad dake dariya harara ya dago kanta yana share mata hawayen yace "karki
biyema Ahmad wasa yake miki, Muhsin ne kawai zaiyi tafiya kuma ai washegari da safe
zai dawo sabida aikin shi, ashe ma anyi suspending dinki a makaranta baki fadamin
ba, yanzu dai yayanki yasamu ya fitar dake case din ansamu glimpse of him, dan
keyarshi ma aka gani ta CCTV camera kwara daya dake bayan asibitin daya kamashi,
hakan kuma ya nuna abinda kika fada gaskiya ne yanxu dai ance bayan sati biyu ki
dawo" murmushi tayi sosai ta kalli Ya Muhsin dake cin abinci shi tace "thank you
Ya" gyada mata kai yayi Abba kuma yacigaba dacin abincin shi, ana gamawa duk sukai
falo ita kuma ta kwashe kwanukan takai kitchen ta wanke ta gyara dining kafin
tadawo falon ta zauna gefen Abba tanajin hiran dasuke na labarai, daganan kuma
bacci yay awon gaba da ita wuraren shadaya, tadata Abba yayi ta mike ta wuce
dakinta, da kyar ta chanza kaya zuwa kayan bacci ta kwanta sai bacci.

Washe gari sai after one suka fita ita da Ya Ahmad, kwalliya sosai taci tasaka blue
lace mai dutse din gold, tayafa gold gyale tasaka gold takalmi da karamin mini gold
hand bag, tai wani irin shegen kyau dako ya Ahmad saida ya yaba.
Parking yayi awurin paka motocin a park din suka fiffito, atare suka jera har zuwa
wani wurin hutawa haka cafe ne da akai bukka ga kujeru da table a hadaddu aciki,
order yafara musu na mock tails da chicken wings sanan sukai ciki suka zauna ya
ciro waya kiran deejay tace "sun kusa karaso wa" ko 10min ba'a karaba ta kiranshi
hakan yasa ya kalli Nadeera datai nisa a chatting da Fauzy yace "ke am coming"
murguda mai baki tayi tace "nine ke?" amma harya juya yay gaba abin shi basu wani
jimaba yadawo tareda wata kyakywar mace taci bakin hadadden doguwar riga suka shigo
wajen tashi Nadeera tayi ta rungumeta tana murmushi tace "Anty barka da zuwa,
please zauna nabarki a tsaye" tai maganan tana nuna mata kujera zama Deejay tayi
suna hira abinsu suka ma manta da Ya Ahmad daya gama shaka yana hararan Nadeera,
nan aka kawo mock tail da chicken wings din daya musu order daukan mock tail dinta
tayi ta saka straw aciki tadan zuka sanan ta cire baki ta kalli Deejay tace "natafi
nima nazagaye wajen Yayan mu nata hararana to nabaku gurin, asoye amma kar akone"
tai maganan tana ma ya Ahmad fari da ido itadai Deejay dariya taketa musu, ficewa
tayi daga wurin tana tafiya ahankali abinta tana sipping mock tail dinta tana
zagaye gun, ahaka harta fito ta baki bakin hanya inda motoci ke wucewa, ajikin
motarsu ta jingina tana facing hanya, hanunta daya rike da mocktail din dayan hanun
kuma rike da waya tana daddannawa.

"p..park d car." yacema Omari dake tuki, gabaki daya hankalin shi nakanta, yanda
take tsaye jikin mota tana danna waya dayan hanunta kuma rike da mocktail yasa yaji
zuciyar shi na bugu, gangarawa gefen hanya Omari yayi yay parking yajuyo danya
kalli wannashi ya tambayay maisa akai parking anan saiyaga hankalin na waje ma,
ahankali ya juya danyaga maiyake kallo suda sukeda important work zasuje karbo wasu
supplies na operation din gobe dazasuyi, wata kyakywar yarinya yagani tsaye jingine
da mota bama yaganin face dinta sosai dan kanta aduke yake tana danna waya yake
kallo, juyowa yayi ya kalleshi yace "Ya Marwan zamuyi latti fa, wats up with dat
gurl why are you looking at her?" ahankali batare daya juyo ya kalli Omari dakemai
magana ba yace "shiiii" hakan yasa Omari bai sake magana ba ya koma kujera ya ciro
wayarshi yana dannawa.

Wani irin sanyi ne taji yana shiganta hakan yasa ta dago kai da sauri tana yatsine
fuska tareda tura wayartata ajaka, takai hannun tana gyara gyalen jikinta tanadan
kankame jikinta sabida sanyin, ahankali Marwan ya mika hanunshi dake cikin safan
hannu ya daura akan glass din motar daidai ta saitin inda take ya daura dayan
hanunshi kuma akan kirjinshi dake wani irin bugawa. Yatsine fuska tasake yi ganin
hakanan she's not comfortable, kara gyara gyalen tayi daya rufe mata hannu sosai
sanan ta juya ahankali ta koma ciki, wani irin kallo yake binta dashi yanajin wani
iri dabaisan na menene ba harsaida ta bacema ganinshi, ajiyar zuciya ya sauke mai
kara dahar saida yasa Omari juyowa yace "kodai jikin ne Ya Marwan" dan gabaki daya
jiya da daddare ma basu gane kanshi ba, sosai yadinga zazzabi bayan sun koma gida,
dan kome yakeyi ita kawai yake gani ko kadan baida sukuni yarasa gane kanshi,
yarinya kaman aljana taki fita daga kanshi, girgixa kai yayi kafin yakarayin wani
hucin yace "let's go" kunna motar Omari yayi suka hau titi.

Documents By AIHAUSANOVELS

Always visit Aihausanovels.com.ng For downloading free hausa novels

Like our Facebook page Fb.me/aihausanovels

Sai wuraren magrib suka baro park din, saida suka ajiye Deejay akofar gidansu sanan
suka taho bayan ya tsaya ahanya yay magrib kafin sukai gidama ankira isha, yana
parking yawuce masallaci itakuma tai cikin gida wanka tafara yowa ta shirya cikin
simple gown tai salla kafin tacire tasaka kayan bacci tafada gado sai bacci da
asuba ma Abba ne ya tadata taje tai salla tai karatu tafito ta hada musu breakfast.

Sai wuraren 12 narana Ya Muhsin ya shigo yace "ki shirya will drop u off kafin na
wuce" gyadamai kai tayi ta wuce daki wanka tasake yowa ta shirya cikin doguwar
bakar riga mai hade da baby pink color da Mum tasiyo mata daga 🇴🇲 Oman, bakaramin
kyau doguwar rigan yamata ba gashi anbishi da stones, gaban madubi taje ta shafa
hoda ta shafa man baki akan pink lips dinta sanan tai rolling gyalen rigan baki
tadau small mini bag dinta baby pink tasaka baby pink flat shoe sanan tadau wayarta
tafito, amota tasami Ya Muhsin hakan yasai tai motan ta bude ta shiga ta rufo, tace
"gani Yaya" tada motar yayi batare daya kalleta ba yay horn mai gadi yabude musu
suka fita, tafiyar kusan 20 minutes yakaisu anguwan su Fauzy, agaban gidansu yay
parking baice mata komiba, hakan yasa ta juyo ta kalleshi kaman zatai kuka tace
"Allah kiyaye hanya Yayan mu, please kadawo gobe kaji, byeee" gyada mata kai yayi
sanan ya juyo ya kalleta yace "6 Adamu zaizo ya dauke ki so get ready kafin yazo
karkisa yay ta jiranki" murmushi tamai tace "to, bye" tamai waving hannu tana
murmushi, shima dan murmushi yamata yace "bye" bude kofa tayi ta sauka daga motan
tai knocking gate din aka bude mata ta shiga tana ma Ya Muhsin bye, murmushi yayi
yatada motar yay reverse yabar anguwan.

Sallama tayi ta shiga falonsu, Mum din Fauzy tagani a falo tanacin fruits kama baki
tayi tace "wanake gani yau yar tselen uwan yarinya baki zumunci dake dawanan
takadirin yayan naku Muhsin, Ahmad dan albarka shine kadai ke zuwa gaidani" dariya
tayi tafada kanta tace "kai Mumy toba ku kuka samu school of nursing ba dukshi ya
cinye mana time" "ai school of nursing dinma ya taddaku da halin" tai maganan tana
dungure mata keya, dariya Nadeera tayi ashagwabe tace "kai Mumy nidai ina wuni" tai
maganan tana karbe bowl din fruits din hanun Mum tana dariya, dariya Mum tayi tace
"ai nasan tunda kika shigo bazan shashi ba, oya tashi ki barmin falona yi sama
wurin kawarki kafin ta sauko ku kusa kasheni da surutu" dariya tayi ta mike tsaye
tace "bari nakirata muzo, Mum ina Ameer catboy din pjmask?" tai maganan tana hawa
sama, dariya Mum tayi sosai tace "ai yanzu yace shine Romeo mai robot, yaje hadda
saisa na huta sai 2 zai dawo" dariya tayi takarasa sama tanashan fruit din tai
dakin fauzy kafa tasa ta buga kofan saida fauzy dake chatting tai ihu sabida tsoro,
tsaki taja tace "me haka zakija kirjina yafashe" "ya fashen mana saime yarinya" tai
maganan tareda zama akan bayanta, ihu Fauzy tayi ta tureta hakan yasa takoma gefe
ta zauna, da sauri fauzy ta taso tana kallon fruits din tace "dan Allah ban fruit
dinnan nasha tuntuni fa naroki Mum tahanani" make mata kafada Nadeera tayi tace
"chibdi je akwai fruit a kitchen ki dauka ki yanka naki kema" zama kusa da Nadeera
tayi tace "please rotten tomatoe wlh kiwiyan yankawa nake" "aiko zakiyi bindi irin
mai remote dinan rubabbiya" dariya Fauzy tayi da kyar ta lallabata tabata sanan
sukaci abinci sukai salla suka dinga hira.
Shida daidai Adamu yay parking yama gateman magana yakirata hakan yasa gateman zuwa
kiranta, gyara fuskanta tayi tadau jakarta ta suka sauko kasa tama Mum sallama daki
Mum ta tashi ta shiga ta fito da babban leda ta bata da kyar ta karba fauzy da
Ameer suka rakota har mota rungume juna sukayi sanan tabude mota ta shiga tana musu
bye suma bye suke mata har suka bar anguwan sukahau kan titi.

Sundanyi tafiya mai nisa da sauri Adamu ya gangara gefen hanya yay maza ya kashe
motar ya bude kofa ya fito yazo ta inda take ya tsaya yana kallon tayan wajen, wani
irin dogon tsaki yaja hakan yasa tai wining down tace "menene Adamu?" "wlh hajiya
tayace tai less sosai bazata kaimu ko inaba, kuma laifinane tun agidafa nagani nace
bari na dauko ki na dawo sainakai asa iska" ahankali tace "to yaya kenan zamuyi?"
juyawa yayi yana kallon kan titin da machina da motoci ke wucewa babu mutane ma
sosai wajen balle focanizer hakan yasa ya juyo yace "bari nahau machine naje nataho
damai hura iska babu wani nisa yanzun nan zamu dawo" da sauri tace "toba akwai
spare taya a booth ba?" "eh wlh hajiya akwai amma babu abin cire taya a motan ne"
adan tsorace tace "to kodai nahau machine natafi ne kaikazo inka gama?" da sauri
yace "a'a a'a kindaisan Alhaji bayason hawa machine sabida rawan kansu ko, wani abu
yafaru dake ai na shiga uku hajiya, inda da masu keke napep a hanyan nan ma da
dakaina zan saki ki tafi dan magriba tayi tama wuce, bari yanzun nan nahau machine
naje na daukosu su hura mana iskan yanzun nan zan dawo kinji" ahankali tace "to
shikenan" tana nan zaune tana kallonshi yatare machine ya dane, dan ajiyan zuciya
ta sauke gabanta na faduwa faduwa dabatasan na meba, ahankali ta bude kofar motan
tafito ta maida kofar ta rufe, tadanyo baya tana kallon yanda tayan yay less sosai
kafin ta koma ta jingina da motar tai folding hanunta a kirji tana kallon motoci
dake wucewa akan titin gakuma wata babbar jeep dake pake agaban motarsu, tana nan
tsaye har wurin minti goma, gajiya da tsayuwan tayi ta juya ahankali tareda daura
hannu akan handle din kofar baya zata bude ta shiga taji anwani irin fizgota da
karfin bala'i, kafin ma ta ankare da wanda ya fizgotan an jata anyi bakar jeep din
dake gaban motar su da ita an bude baya an turata sanan aka shiga, lokacin daya ya
zauna tareda rufo kofan, ihu tabude baki zatayi hakan yasa yawani irin fizgota da
hannu daya ya daura dayan hannunshi dake cikin safan hannu akan bakinta yana wani
irin kallonta batare dayako girgiza kaiba, kwalalo ido tayi gabaki daya sakamakon
hasken wutan wata mota dake kan titin daya hasko motarsu tasami daman ganin
fuskarshi, wani irin racing heart dinta keyi tafara wani irin nishi kaman mai asma.

🕳🕳🕳🕳🕳

*BOYAYYEN MUTUN*🕳 🕳 🕳 🕳

*Maman Abd Shakur*

1⃣3⃣ 1⃣3⃣

Tana kallon fuskanshi kafin ahankali idanunta sufara juyewa zata sume, sake
fizgota yayi hakan yasa tasake ware idon dake neman kullewa ruf tana kallonshi
kaman zararra. "You!" ya daka mata wani irin tsawan dahar kwanyanta saida ya
girgiza take suman datake nema yi yay clearing a idonta jikinta yafara rawa gawani
irin sanyi datakeji ta runtse idonta gamgam tareda fashewa dawani irin kuka, wani
irin kallonta yake wani irin sanyi na ratsa har cikin kasusuwan shi, jikinshi
nawani irin vibrating, device din dake makale a kunenshi yaji Abdallah na cemai
"Ya Marwan they just left they're coming your way get ready" shirun da Abdallah
yaji bai amsaba yasa yace "dp you copy ya Marwan? Kanajina?" amma shiru ba amsa
hakan yasa ya cigaba da daukan hoton dayake yi a inda yake boye.

Wani irin kallonta yake babu abinda kunnuwan shi keji sai sheshekan kukanta, dudda
da mask a fuskarshi bai hana shi jin saukar numfashin ta akan fuskarshi ba, abinda
yakeji yanzu tunda yake arayuwanshi bai tabajiba, "what is wrong with him?" tunanin
yarinyar nan yasa yakoma ma wiwi daya barta da dadewa, inhar baishaba baya buguwa
yasamu ya manta da ita aranshi ba, inba hakaba kasa bacci yake.
Wani irin kallo yake binta dashi yanda hatta kumbanta rawa yake tsabagen firgita,
tana shivering kaman wacce aka saka a juccuzi iceblock tana wani irin kuka ta
runtse ido gamgam, fizgo hanunta yayi takusa fadawa jikinshi ya matsa baya da sauri
amma dukda haka gwiwanta na gogan nashi ya nunata da yatsa yace "Ke! Zanbaki wasu
kyawawan warning ne, open you eye damn it!" ya daka mata wani irin tsawa, hakan
yasa ta bude idanunta a firgice tana kallonshi tana wani irin nishi kaman mai asma
tana kuka, nunata yay da yatsa yace "get the fuck outta my head" yanuna kanshi yace
"get the fuck out of my heart" yanuna mata heart dinshi, yace "get the fuck out of
my thought kinajina?" dagamai kai kawai take batare datama gane maiyake cewaba,
kwafa yayi mai kara sosai yace "am very very dangerous and poisonous and am sure
bazaki so someone like me ina tunanin kiba koba hakaba?" yay maganan kaman irin
rikakkun yan daban nan, da sauri ta dagamai kai hakan yasa yace "gud dan haka
kifita daga kaina da zuciyata kibarni na natsu nai aikina inba hakaba" ya mika
hannu ya zaro bindiga daga bayanshi ya nunamata, numfashinta yakusa daukewa tawani
ja dogon numfashi ta saki tana dagamai kai tana matse kafa dan fitsari na shirin
zubo mata, yay wani irin kwafa yana nunnuna mata bindigar yace "this is barrette
M9! Inhar baki fita daga kainaba wanan ne makomar ki, mace bazata samin cewan kaiba
so get d fuck outta my head lemme concentrate on my job understood?!" yadaka mata
tsawa, arude tasake dagamai kai hakan yasa yace "get out" da sauri ta bude kofar ta
inda take tafice batare data damu da dayan takalminta daya fice daga kafarta dake
motar ba, ko kallon Adamu dayaga fitowarta daga motar batayiba ta tare machine a
mugun tsorace ta hau da kyar tsabagen yanda kafafunta ke rawa, da hannu kawai ta
nunamai gaba mai machine din ya tada suka wuce, da gudu Adamu ya bisu amma harsunyi
gaba juyawa yayi zaima mai motar data fito daga ciki magana maiya sameta yaga motar
yatashi dawani irin azababben gudu yay gaba, hakan yasa yakoma wurin hura iskan
tayan yace "Allah sa lpy".

Tana saukan gidansu tabude jakanta duka kudin data gani ta dauka ta bashi ta shiga
gida da gudu babu kowa suna masallaci hakan yasa tafada dakinta da gudu tafada gado
taja bargo jikinta nawani irin rawa tana kuka ta kankame jikinta tana adduo'i,
takai wurin awa daya ahaka saida taji maganan Abba da Ya Ahmad afalo yasa ta mike
tafada bayi wanka tayo bayan tagamacin kukanta tafito daure da towel gaban wardrobe
taje wasa wani dan figigin shimin rigan baccin ta pink daya tsaya mata acinya zani
tadauka da hijabi tahau kan dadduma tai sallan magrib da Isha ko shafa'i da wuturi
bata iyayiba tsabagen yanda takejin kanta tafada gado takara dukunkunewa wani irin
wahalallen bacci yay gaba da ita.

2:43AM!!
Wani irin fitinannen kishi ya farkar da ita sakamakon mafarkin Boyayyen Mutun
datayi afirgice ta tashi ta zauna tana addu'a tana shafa wuyanta bakinta ya bushe
sosai, yaye bargon jikinta tayi tana mamakin yanda yau Abba bai shigo ya kashe mata
wuta ba, silifas ta zura akafa tabude kofa tafita ahankali tana layin bacci tana
dafa bango dan shegen baccine a idonta, tai falo, falon su wutan akashe dining ne
kawai wutan akunne hakan yasa tai wurin dining tanajan kafa tsabagen yanda bacci ke
cikinta, tura kofa tayi ta shiga kitchen ta kunna wuta tai wurin fridge tana
kukkule ido, budewa tayi ta dauko goran eva ta maida ta rufe tafara kokarin bude
goran amma tsabagen yanda hanunta ba karfi sakamakon baccin data tashi yasa takasa
budewa. "lemme help you Princess" maganan Abba dataji yasa ta dago kai ahankali
cikin bacci tana sosa wuya ta kalli Abban dake tsaye ajikin kofa sanye da jallabiya
milk idanunshi jajur, jan kafa tayi tai gabanshi ta mikamai ruwan tana sosai bayan
kunne tana jujjuya kai yanda maijin bacci keyi dinan, karban ruwan yayi yana mata
wani irin kallo yabude mata yabata batare dayay magana ba, karba tayi takai baki
tasha iya shanta a one gulp sanan tacire goran daga bakinta ta mikama Abban
ahankali yace "ya isheki gyadamai kai tayi batare datai magana ba, rufe goran yayi
ya yar anan kasa ya kamo hanunta yace "muje na kaiki daki akwai bacci a idonki"
gyadamai kai tayi tana sosa kalaban kanta dasuka barbaje sun sassauka akan
kafadunta daya na lilo tagaban fuskanta yaja hanunta suka fita tanajan kafa sukai
corridor, bude kofan dakinta yayi suka shiga ya maida kofar ya rufe ya saka sakata
tareda kashe wutan dakin hakan yasa ta dago kanta ganin duhu jin yaja hanunta yasa
ta bishi luu cikin bacci wurin gado yay da ita yace "yauwa Princess oya zoki kwanta
ga bed nan" cikin muryan bacci tace "ummm" zama yayi akan gadon yajata ya daurata
akan cinyarshi, tashi tayi tana laluban gado cikin bacci, hakan yasa ya maidota kan
cinyarshi yace "wait princess zo nan nizan saki bacci my baby girl" girgiza kafan
nashi ya shiga yi tana kai yanadan nishi yaja kanta ya kwantar akan kirjinshi yana
shafa bayanta ahankali yana shakan wani irin shegen kamshi datake, yunkurawa tayi
zata tashi cikin layi yariketa gam gam muryanshi narawa yace "Princess karki tashi
banda kowa yanzu saike my daughter, wayyo Allah princess Mum dinki zata kasheni am
suffering" cikin bacci ta ture hanunshi dayake shafa mata baya tasake yunkurawa
zata tashi ya saketa, fadawa tayi gadon tacigaba da baccin ta, mikewa tsaye Abba
yayi jikinshi nawani irin rawa hankalinshi ya gushe bayaji baya gani ya cire
jallabiyar jikinshi jikinshi na bari, mazariyar wandonshi ya kwance ya salube
wandon shaddan yahau kan gadon.

Jama'a anan nakawo karshen free page din book dinan. Wanan littafi littafine mai
dauke da darussa da dama da illan matayen dake tafiye tafiye suna barin mazajen su.
Wai waye BOYAYYEN MUTUM?
Maisa yake boye jikinshi ko ina da ina?
Mai Abba ke shirin yima yarda ya haifa?
Waye Ya Muhsin?
Suwaye BMs?

Inhar kinason labarin nan zaki iya samunshi da just 300 naira, zaki turo ta bank
dina kaman haka 3107021073 First bank aisha Muhammad.
Kokuma zaku iya chatting dina up ta watsapp 07012181461 saiki turo katin MTN 300 ta
watsapp number na, saina jiku.

I love you all, One Luv fefuu❤❤.

🕳🕳🕳🕳🕳

*BOYAYYEN MUTUN*🕳 🕳 🕳 🕳

*Maman Abd Shakur*

AB.

Ahankali ya kankameta tabaya yana wani irin shinshina bayanta gudun karya tasheta
kaman maye, sake tashi yayi ya tsallaketa ya dawo ta gabanta, hanunta yakamo
ahankali ya daura akan abunshi, da muryanshi data gama shakewa yace "kamamin
Princess" daura hanunshi yay akan nata, kankame hanunta yay akan abin jikinshi
nawani irin bari bar, murya chan kasa yace "Princess am sorry, tuntuni na daure
sabida ma karna ganki naki shigowa bayan sallan isha i, yau throughout da sha'awa
nawuni agidan nan thank god bakinan, princess ki taimaka ma Abban ki kinji yar
albarka" duka maganganun nan yayisu ne kaman mai rada ko kadan maganan baya fita da
kyau, juyo da ita yayi yahau kanta yawani irin kankameta yana lashe mata wuya kaman
yasami sweet taushin fatarta nakara zautar dashi, dayan hanunshi kuma yana kokarin
jan riganta sama daga cinyata, adan firgice ta bude ido dan tazaci mafarki take
taji ana tabata, jin kato akanta ana wani irin lashe mata wuya kaman za'a hadiyeta
ana kokarin jan riganta sama daga cinyata ga saukan numfashin kato dake sauka a
fuskarta da wuyanta yasa jikinta yafara rawa sosai ta shiga tura mutumin dake kanta
a mugun rude, da karfi tace "innalillahi wa innailaihi raji'un, waye? Na shiga uku,
Abbaaaa comeee, Abbana!" Ta kwalama Abba kira cikin ihu jin mutum akanta, da sauri
Abba ya taushe mata baki yana kara danneta sosai yace "Princess, ki taimaka mini
wlh zan mutu ne, Allah ya isa tsakanina da maman ki" sosai yawani irin danne mata
baki da hannunshi yakamo hanunta yakara kaiwa kan abun yace "tabamin princess" wani
irin jan hanunta tayi ta rufe hannun ruf tanaso tai ihu takasa, kara fizgar hannun
yay da karfi da yaji tanaja yanaja yakai wajen muryan shi narawa yace "dan Allah,
dan Allah princess, dan Allah ki taimaka min, kamamin da karfi" ya daura hanunta
akai yana gogawa, wani irin ihu takeyi da baya fita saidai uhmuhmuhm, tana wani
irin kuka ta rufe hanunta ruf amma dudda haka sai gogawa yake ahakan gashi ya zauna
akan kafafunta takasa motsi dasu, dan kanshi yagaji yakai hannayen bayanta ya
cusasu ya danneta sanan ya yaye rigar baccinta sama yakaita kan cikinta, wani irin
ihu takara tana kuka sosai tana kokarin motsi amma takasa, ahankali hanunshi har
rawa yake yakai ya daura akan pant dinta yana kokarin zamiyeshi kasa wani irin
bankarewa tayi da duka karfinta tana so ta juya hakan ya bata daman ciro hannayenta
daga bayanta, da duka karfinta tawani irin tureshi ya fada dayan gefen gadon, wani
irin ihu ta kurma jikinta narawa sosai ta diro daga kan gadon zata gudu awani irin
haukace, kamo rigarta Abba yayi ya janyota ya kamota da karfin bala'i ya daureta
atsakakanin kafarshi yace "karki gujeni daughter dan Allah ki taimaka min na sauke
abinda ke damuna" yay maganan yana sata ajikinshi da karfi da yaji yana laluban
bakinta zai hadesu waje daya, tureshi takeyi tana haqi tanason ta juya tace
"Ab..A..Abba dan Allah ka yakuri ,menene haka kakemin, Abba stop nine f..." saukan
bakinshi taji kan nata, wani irin ewwww abun yamata ajiki, babanta bakinshi ne akan
nata yau? Wa'iyazubillahi" wani irin amai ne yazo mata ba shiri ta kwaroshi da
sauri ya sake bakinta batare daya saketa daga jikinshi ba yana shafa bayanta batare
daya damu da aman daya shiga bakinshi ba ya hadiye, arude yace "sorry princess baki
da lpy ne?" yay maganan yana kara matsota jikinshi sosai batare daya damu da aman
datake maiba saima kokarin tura hanunshi dayake yi cikin riganta azafafe, hanunshi
tarike gam tana yunkurin amai agalabaice, da kyar tace "Abba nine, Nadeera ce fa,
Abba me haka dan Allah kabari" "no my babygirl, bazan iya bariba taimakamin zakiyi
nayau kadai kinji yar albarka mai rufama babanta asiri, babu wanda zai sani dagani
saike, kinga zan siya miki mota Lamborghini ta 2019 i promise you, one of the most
expensive celebrities car in d whole world ai kinaso ko my Princess?" yay maganan
yana kokarin tura hanunshi tsakakanan cinyata, ture hanunshi tayi tafashe da kuka
sosai tana komawa baya, a mugun daburce tace "banaso, banaso, wayyo Allah na Ya
Muhsin, ya Ahmad kuzooo, Mummmyyyyy" ta kwala musu kira da karfin ta, wani irin hot
mari Abba ya dauketa dashi da saida taji wani irin jiri na kwasan ta, yace "dan
uwar ki dan ina lallabaki kike botsarewa, zonan dan uwatata" yawani irin fincikota
tana tirjewa tana ihu da duka karfinta, wurgata kan gado yayi zai hau da gudu ta
dira ta dayan side din tai kofa dudda bata gani tana jijiga kofan tsabagen rudewa
tana kuka tama kasa budewa, fizgota Abba yayi yawani irin kwantar da muryan shi
dake rawa sosai yace "nine na firgita ki na mareki? Oya come zo Abban ki ya
lallashe ki my baby girl, come to me" yawani irin jawota jikinshi yana kokarin kama
kirjinta da duka hannayenta ta tureshi zata gudu tana kuka fizgota yayi shima
yasata ajikinshi ya kulle hanunshi ta cikinta yana jijjigata ta yanda bayanta zai
goggogamai abin, daddagewa tayi ta bankamai cizo a hannu hakan yasa ya saketa yay
kasa yace "wash Allah" da gudu tai bayi tana wani irin kuka, tashi yayi yabita
kafin yakai ta kullo kofan tasaka key tana wani irin kuka, bubbuga bayin Abba yay a
haukace yace "fito nan dan uwaki, fito nace" yay maganan cike da masifa irin na
wanda hankalinshi ya gushi dinan, make kafada tayi tana komawa da baya da baya
jikinta narawa tana wani irin kuka tana kallon kofan, jijjiga kofan bayin Abba keyi
kaman zai karya yace "Princess, princess dan son manzo ki bude kizo naji to bazan
miki komiba bude" matsawa tayi chan jikin bango ta makale a bangon tana wani irin
kuka tana kallon jikinta, Abba kaman zai mutu haka yadinga ji yana bubbuga kofan
yana kiranta amma taki budewa sai uban kukan datakeyi ta makale a bango kaman ya
tsage ta shiga har asuba, wani irin buga kofan yayi yace "kuma wlh, wlh, wlh kinji
na rantse miki duk uban wanda kika gayama abinda yafaru yau saina kusan fideki da
wuka kinji na rantse miki, kiyi wanka kifito kiyi salla zan tafi masallaci karki
bari nadawo na sameki abayin nan inba hakaba saina sa aballamin shi, kindaiji
abinda nace karnaji kinfadin ma yayyinki ko maman ki abinda yafaru inba hakaba wlh
saina kusa fedeki da wuka" yay maganan yana bubuga kofan yay kwafa, wutan dakin
yaje ya kunna yadawo yana tsaki yadau wandonshi yasaka kaman zai mutu, yadau
jallabiyar shi ya share aman datayi daya zuba akasan wurin gadon, yaje gaban mirror
yadau wayarta ya kashe ya saka a aljihun wando gudun karta kira wani sanan yajuya
ya bude kofan dakin ya fita yay dakinshi yana jin haushin kanshi.

Wanka yayo yafito ya shirya cikin jallabiya yakara komawa dakin har lokacin tana
cikin bayi kuka take ajikin bango, gaban kofan bayin yaje ya tsaya yana sauraran
yanda take kukan dake taba zuciyarshi sosai, cikin kakkausar murya yace "karki bari
nadawo daga masallaci bakiyo wanka kin fito kinyi sallaba kinajina ko princess,
kuma ina kara jaddada miki karki fadinma kowa inba hakaba wlh saina kusa kasheki da
wuka, ki fito kiyi salla" juyawa yayi yafita daga dakin yawuce falo ya kunna wuta
ya bude kofar falon da key ya fice, side dinsu Ya Ahmad yayi yataso shi sanan suka
wuce masallaci.

Sosai take wani irin kuka idanunta sunyi jajir, bata taba sex ba arayuwanta amma
hakan bai hanata gane abinda Abba yaso yayi da ita kenan ba jiya. "innalillahi wa
innailahi raji'un" gabaki daya kanta ya kwance, jikinta rawa kawai yake haryanzu
bata koma daidaiba, batason tuno abubuwan da Abba yamata da daddare dan abin amai
yakesa taji yana taso mata, da kyar ta mike tsaye ta sakanma kanta hot shower tai
wanka tana diddirje jikinta d thought of babanta ya tattaba jikinta jiya haryana
neman ko tace ya mata kiss sake wani irin yunkurin amai ma tayi tana dafe kirji, da
kyar tai controlling kanta tai wankan taja bathrobe tasaka ta daure jikinta gamgam
tana wani irin kuka. "Mummy Mummy kina ina? Dan Allah kidawo" kasa fita tayi sabida
wani irin tsoro da fargaban Abba datake yi ta tsaya jikin kofan tana wani sabon
kukan abubuwan daya faru jiya yana kara dawo mata inda badan taji muryan Abban
dayake mata maganganu ba zata iya rantse wa ba abban ta baneba, Abban ta meya
sameshi jiya wayyo Allah ta.

Ana idar da asuba a gurguje yay azkar ya mike tsaye yafita daga masallacin Ya Ahmad
yabishi da kallon mamaki dan baitaba ganin Abba yabar masallaci dawuri hakaba.

Tura kofan dakinta yayi ya shiga ganin har lokacin tana cikin bayin bata fitoba
yasa yaji hankalin shi yatashi yay gaban bayin da sauri yawani irin bubbuga kofan
yakira sunanta. "Nadeera open this door" afirgice takoma chan gefe takara makewa a
bango tana kuka, wani irin tsawa yadaka mata yace "kinsan Allah inhar na kirga uku
baki fitoba wlh wlh inna bude kofarnan saina miki dukan da tunda aka haifeki
bantaba miki irinshi ba, wai sai wani abu yasameki acikin bayin nan, open dis door"
yay maganan yana jijjiga kofan, sake makewa tayi abango jikinta na makyarkyata ko
muryan shi batason ji, kwafa yayi yace "okay ban isa dakeba ko? Open this door
kafin na kirga uku wlh inba hakaba zan tsine miki albarka, one! Two! Thr.." alamun
juya key dayaji yasa ya tsaya, da sauri ya murza handle din kofan bayin ya budu,
shiga ciki yayi da sauri yana kallonta tana jingine da bangon wurin shower ta
rirrike jikin bathrobe din datasa gamgam kanta akasa tana goge hawaye da bayan
hannu, kanta yayo hakan yasa ta tsugunna da gudu tana neman inda zata saka kanta
tana kuka sosai kaman kasheta zaiyi, kama hanunta yayi ya mikar da ita tsaye da
karfi da yaji dankin tashi tayi kanta akasa, fito da ita yayi daga bayin by fire by
force tana tittirjewa tana kuka, gaban wardrobe ya kaita ya tsayar da ita ya saki
hanunta yana kallon fuskarta yanda kanta ke kasa tana wani irin kuka jikinta ko ina
na rawa, dayan hanunshi yasa ya share mata hawayen dake zuba ahankali yace "oya
find cloth and wear kiyi salla my princess" saikuma ya saketa ya bude wardrobe din
dakanshi, doguwar riga baka ya ciro mata ya kamo hanunta yasaka mata rigan yace
"oya saka kiyi salla, kindaiji abinda nace ko so put it at the back of your mind
duk wanda kika fadamawa wah happen wlh saina yankaki danya" yajuya yafita daga
dakin tareda rufo mata kofa yay palo ya zauna yana karkada kafa, sosai take kuka
tama kasa gasgata abinda ya faru jiya gani take kaman mafarki take babanta?" tafi
minti goma anan kafin ta shige bayi tasaka rigan tafito tahau kan dadduma bayan
tasa hijab tai salla tana idarwa ta chusa kanta a gwuiwa tacigaba da kukan.

Ya Ahmad ne ya shigo palon cikin shirin shi na zuwa office yau Monday babban rana
ranan ma'aikata, Abba yagani zaune akan kujera yana kallon Al Jazeera Channel hakan
yasa yace "good morning Abba" yay maganan yana tafiya yay hanyar passage da sauri
Abba yace "ina zaka?" juyowa yayi ya kalli Abban kaman zaiyi kuka yace "Abba zanje
nasami Nadeera ne bata kawo min shayin safe ba" hararan shi Abba yayi yace "common
karka sake katashe ta bacci take, gaka ga kitchen if u can't make ur self a simple
breakfast kawuce office" kaman zaiyi kuka yawuce kitchen din coffee yahado yazo ya
zauna kusa da Abba yana sha yanama Abba hira, sama sama Abba ke jinshi dan yay nisa
a tunani, yana gamawa wuraren 8 yamike yana gyara necktie yace "Abba bazaka je
office ba?" girgiza mai kai Abba yayi yace "bazan jeba, i want to relax and rest
yau natashi da slight margarine" "sorry Abba, Allah sawake bye" "alright bye Son,
Allah bada sa'a" Ameen yace yawuce yafice daga dakin yay wurin dayay parking
motarshi ya shiga ya fice daga gidan.
Tashi Abba yayi yay ciki dakinta ya bude ya shiga, afirgice ta dago kanta daga
gwuiwanta ta mike tsaye daga kan sallayan tai hanyar bayi da gudu taku daya yayi ya
riko hanunta, afirgice ta bude baki zatai ihu ya rufe mata bakin yana mata wani
irin mugun kallo, yajata zuwa jikin gado yanda yaga tana nishi tana kwalalo ido ne
yasa yace "Nadeera nine fa Abban ki wat is all this" zaunar da ita yayi abakin
gadon ya share mata fuska yace "ya isa kidena kuka, oya cire hijabi ki kwanta kiyi
baccin ki, bakiyi baccin jiyaba" sakinta yayi yamike tsaye yana kallonta, kana
ganinshi kasan shima hankalin shi atashe yake, sai kallonta yake yanda take uban
kuka tana sharewa da hijabin sallan dake jikinta tana sauke ajiyan zuciyan dahar
kafadunta saisun motsa, ahankali ya tsugunna agabanta yana leka fuskarta asanyaye
saikuma ya tashi yay hanyar kofa saikuma yasake dawowa ya tsaya akanta yace "stop
this cry Princess jibi yanda kike zufa, remove this hijab kisha iska and sleep dan
Allah" ganin ko motsi batayiba yasa ya daka mata tsawa. "i said remove this hijab"
cire hijabin tayi da sauri ya karbe daga hanunta ya ijiye akan madubi ya kalleta ya
nuna mata gado da yatsa yace "oya kwanta kafin na sabamiki" ahankali ta kwanta ta
cuccure atakure ta kankame jikinta kaman gammo, tawani irin dukunkune" bargon gadon
ya dauka ya lulluba mata sanan yay hanyar kofa, sake juyowa yayi ya kalleta saikuma
yafita yace "bari naje nai waya nasa akawo miki abinci kici."
Yadade yana kallonta yanda idanunta ke kulle ruf tana kuka sosai jikinta na jijjiga
kafin ya juya yabude kofa yafita ya shiga dakinshi.

Sosai take kuka jikinta na bar bar idanunta sun wani irin kumbura sunyi luhu luhu
da kyar take budesu tsabagen nauyin dasuka mata na rashin samin ishashen bacci
dakuma kuka, zuciyarta nawani irin zafi yana tsinkewa, bude kofan da akayi yasa ta
kara kankame idon sosai danko kadan batason ganin Abba tacigaba da kukan datake, ko
kadan batason tuno abubuwan dayamata jiya da kunya da tsanarshi da tsoron shi
takeji atare, ahankali ya shigo dakin sanye da bakaken suit, maida kofar dakin yayi
ya rufe yana kallon kan gadon jin sheshekan kuka, takowa yayi yana tafiyar nan
tashi dai dai anatse yakaraso gaban gadon ya tsaya yana kallon yanda ta daura kanta
afilo tana uban kuka pilon ya jike tsabagen hawayen datake, hanunshi ya zuba acikin
ajihun wandonshi yana kallonta yace "Nadeera" da sauri ta dago kai jin muryan Ya
Muhsin ta kalleshi danta kara gasgata kunuwanta, wani irin yaye bargon jikinta tayi
tana kuka ta tashi daga kan gadon tawani irin diro tana kuka tafada jikinshi da
mugun gudu dawani irin emotion ta kankameshi sosai tafashe dawani irin kuka mai
kara sosai a kirjinshi tana shesheka.

🕳🕳🕳🕳🕳

*BOYAYYEN MUTUN*🕳 🕳 🕳 🕳

*Maman Abd Shakur*

AC.

Zaro hannayenshi yayi daga aljihu, ahankali ya cirota daga jikinshi ya tallabo
fuskarta da duka hannayen shi ya dago kanta yana kallon fuskarta, wani irin kuka
take mai tana sauke ajiyan zuciya tana kallonshi kaman irin jariri yaga maman shi
data fita anguwa tabarshi dinan, yanda take kukan yasa ahankali ya janye hannu daya
daga habarta yakai kan fuskarta yana share hawayen dake zubomata yana kallon
fuskarta murya chan kasa yadan lumshe ido yace "shiiiiii why are you crying like
this, jibi yanda eyes dinki ya kumbura and you are running temperature bakida
lafiya ne?" bude idon yayi dasukai kaman namai jin bacci ya zubasu akan ta,
ahankali yace "Menstrual cramp kesaki kukan nan?" hanunta takai ta daura akan nashi
dake kan habarta ta kankame gamgam tana wani irin kukan tana girgiza mai kai, hakan
yasa yace "to menene? Why are you crying like this what happen wats d matter?"
"zazzabi take tun cikin dare Son, shine fa taketa uban kukan nan" da sauri ta
maida kanta kan kirjin Ya Muhsin ta kankameshi sosai tareda runtse ido tana saukar
da wasu irin ijiyan zuciya heart dinta nawani irin racing, juyawa Ya Muhsin yayi
tana makale dashi ya kalli Abba dake tsaye jikin kofa dan baimaji shigowan shiba,
yana tsaye dauke da takeaway a hanunshi da ledan magani yadanyi zuru zuru yana
sanye da fararen shadda riga jumper da wando, inba kaga su Muhsin ba bazaka zaci ya
kwan biyu a duniya ba dan yanada jiki mai kyau baida kiba sosai haka, ahankali
yadan tureta daga jikinshi yaja hanunta ya zaunar da ita a bakin gadon sanan yay
inda Abba yake tsaye ya karbi take away dana magungunan yace "good morning Abba,
dana shigo babu kowa afalo saisa nayo nan" murmushi Abba yamai yanadan satan kallon
Nadeera da kanta ke kasa tana inda Ya Muhsin ya ijiye ta abakin gado tana share
wasu sababbin hawayen, Abba yace "how was d conference, i was saying zan kiraka fa
but princess dukta dameni da kuka na manta, Ya conference din son hope everything
went well" murmushi yayi yana juyawa yace "Alhamdulillah Abbana, anyi angama
saikuma na next year" jawo stool din gaban mirror yayi ya zauna agabanta yana bude
take away chips ne da soyayyen egg hakan yasa ya mikamata, ahankali ta karba tana
kallonshi, dan kallonta yay shima sai ya tashi daga kan stool din yace "lemme bring
spoon for you" yay hanyar kofa, Abba yace "oh kaga fa namanta da spoon din a dining
dukta rudani wlh" murmushi yayi yabude kofa yafita, hakan yasa Abba yayo ciki da
sauri azabure ta mike hartana neman zubar da abincin da sauri ya tare takeaway
yamata wani irin mugun kallo, yakamo hanunta yace "remember what i told you, saina
kusa yankaki inkika fada" ya watsa mata wasu irin harara da sauri yajuya yakoma
wurin kofan jin ana shirin shigowa, bude kofan Muhsin yayi rike da fork da bottle
water mara sanyi yakaraso ciki yana kallon yanda take kuka ta rufe fuskarta da
filo, yace "wai kukan bai isaba mtsww" yaja tsaki, zama yayi gefen ta akan gadon ya
ijiye bottle water da da fork din agefe ya dagota da kyar ta taso, takeaway
yasamata aakan cinya yanadan hararanta yace "stop this kukan, eat idan jikin bai
saukoba i will take you to the clinic, eat kafin nabata miki rai" ahankali ta deba
tafara ci tana sauke ajiyan zuciya hakan yasa ya dago kai ya kalli Abba da shima
kallonta yake, cikin kunan rai yace "Abba wai yaushe Mum zata dawo, kullum nakirata
tana meeting saidai tamin text haba mana dis girl is sick bazata dawoba, kullum ita
kadai agida mu muna zuwa aiki, Abba please kace tadawo and gaskiya is high time
tadena wanan tafiye tafiyen Abba" girgiza kai kawai Abba yayi yana cije baki yace
"namata magana tadawo taki wai saita gama abinda ya kaita, na zuba mata ido tai duk
yanda taga dama, zaki girbi abinda ta chuka, am coming" da sauri yabude kofar dakin
yafita jin zuciyar shi na zafi dan Mum ce tasa ya aikata abinda ya aikata jiya
wanan wace irin kaddara ce, dakinshi ya shiga ko kadan baida sukuni koya rufe ido
tunani soft hand din Nadeera yake a jikinshi, tunanin soft lips dinta yake dakuma
how warm her soft hand is akan abunshi fiye dana uwarta ma, da sauri yay bayi jin
sha'awar takara tasomai kaman zaiyi kuka ya shiga shower ya sakinma kanshi ruwa
yana wani irin sauke ajiyan zuciya yana "wayyo Allah, wayyo Allah" da kyar yasamu
abun ya lafamai yafito ya shirya ya kwanta akan doguwar kujera yana addu'a Allah sa
ta rufa mai asiri, karta fadi komi bayason .

Ko kadan abincin baya mata taste hakan yasa da kyar tai kaman spoon uku ta ture
zata ijiye yadan juyo ya kalleta yace "kin koshi" gyadamai kai tayi asanyaye hakan
yasa ya bude magungunan ya ballo yanda aka rubuta ya mika mata da ruwan goran daya
bude mata karba tayi tasaka abaki tasha ta hadiye ya karbi ruwan daga hanunta yana
kallon yanda ajiyan zuciya kawai take saukewa idanunta sun kumbura sosai, ajiye
ruwan yayi a gefe batare daya kalletaba yace "kiyi bacci lemme go and shower"
rikemai hannu tayi arude ta kankameshi ta sakinmai wani kukan, juyo dakai yayi ya
kalleta kura mata idanu yayi yanda take kukan ba kakkautawa, ahankali yace
"Nadeera" dago rinannun idanunta tayi ta kalleshi, murya chan kasa yace "menene wat
exactly ke miki ciwo?" wani irin kuka tafashe dashi tafada jikinshi ta kankameshi
tana kuka, bubbuga bayanta yay ahankali yace "shiiii is okay, stop crying, Mum zata
dawo very soon okayy" kara kankameshi tayi tana sauke ajiyan zuciya tana lumlumshe
ido, konan da chan bataso yaje dan gani take yana fita Abba zai shigo, ahaka baccin
da batayi jiyaba yay gaba da ita, jin yanda take fitar da numfashi hakan yadan
janye jikinshi daga nata ya kalli fuskarta ganin tai bacci yasa ya kwantar da ita
ahankali sai a lokacin ya lura da yanda gefen fuskarta yay ja sosai alamun mari,
kafe wurin yay da kallo yana mamakin wanda ya mareta haka, saikuma yay tunanin
maybe shegen kukan datake yasa ko Ahmad ko Abba waninsu ya mareta, inhar Ahmad ya
mareta haka wlh saiya sani bari yadawo.

Ahankali yay yunkurin tashi yaji tarike mai riga gam hakan yasa ya kalleta ganin
har lokacin baccin take yasa ahankali yacire hanunta ya ijiye gefen ta yatashi yaja
bargon gadon ya lullubeta da kyau kafin ya tattare su takeaway yay hanyar fita daga
dakin ya kashe mata wuta yafita ya rufo kofa, da Abba yaci karo a corridor
ya tsaya abakin kofan shi yay shiru yay nisa a tunanin karasawa wajen yayi yace
"Abba" dago kai yayi ya kalli Muhsin yay murmushi yace "son ya take yanzu?" "she's
fine tamayi bacci, bari naje nai wanka Abba" "alright son" juyawa yayi yafice
yawuce dining ajiye abubuwan yayi akan dining yafita yay shashin su.

Da sauri Abba yay dakin yabude dakin ya shiga ganin tana baccin yasa yakara sauke
tagwayen ajiyan zuciya, ahankali ya tsugunna yana kallonta, kafin ahankali yadan
zame bargon kasa kadan yana bin wuyanta da kallo, hanunta ya kamo ahankali ta yanda
bazata tashiba yana shafawa ahankali ya lumshe ido sabida yanda hanun keda taushi
sama dana mamanta, kasa daurewa yayi ya saki hanunta ya mike tsaye ya zagaya ta
bayan gadon yahau ya kwanta abayanta ahankali ya rungumota ta baya ya sauke wani
irin ajiyan zuciya mai kara yace "yauwa my princess sleep with Abban ki" lumshe ido
yayi shima wani irin baccin na fizganshi, bude kofan dakin akayi hakan yasa ya dago
kai afirgice dan shaf ya manta bai kullo kofan ba.

*another post later*

_Please please wlh yafaru da gaske uba dai dakuka sani dake neman yarshi, sonta
yake bilhakki fa, akwai wanda har ciki yama yar tashi. Akwai kuma wani dake cewa
shifa bazaima wani kato kewon yaranshi ba batare dayasha romo ba. Duniyar yau bata
jiya bane damuka sani ba, mata mutashi daga bacci mu kula da yaranmu mata kawai._

🕳🕳🕳🕳🕳

*BOYAYYEN MUTUN*🕳 🕳 🕳 🕳

*Maman Abd Shakur*

AD

Ya Ahmad ne ya shigo dakin da saurin shi sabida Ya Muhsin tun dazu yamai magana ta
watsapp Nadeera bata da lpy sosai, ido da ido sukai da Abba hakan yasa Abba ya
mugun rude amma saiya daure ya maze ya shiga tofa mata addu'a yana rike da ita yace
"Princess Abba is here Mum dinki zata dawo" dago kai Abba yayi yasake kallon Ahmad
yace "Son rawan sanyi take sosai sai kiran mamanta take, saisama na lullubeta da
bargo ganin tana sumbatu yasa nahau gadon na rike" yay maganan yana tashi daga kan
gadon, ahankali Ahmad ke binta da kallo tun daga sama har kasa ganin yes ga bargo
nan a jikinta fuskarnan nata yay fayau yasa yay maza ya kawad da bad tunanin da
shaidan ya jefomai arai ya kalli Abban kaman zaiyi kuka yace "kodai mukaita asibiti
ne Abba? Wlh Mum bata kautawa kewanta zai illata yarinya" tabe baki Abba yayi yace
"i know what to do son muje tasamu tai bacci tunda takoma, fita sukayi daga dakin
suka rufo mata kofa. Sosai baccin ya shigeta dan bata samu najiya ba, sai sharan
baccinta take.
Daren jiya!
Tana fita daga motar shima cike da bacin rai ya zauna mazaunin direban tacikin
motar bai tsaya jiran su Omari ba yaja motar yawuce gida dawani irin fitinannen
gudu Allah ne kadai yakaishi gida lpy yarasa wacece wanan mayyar aljanar yarinyar
datake neman salwantan dashi tunda yahadu da ita bai kara samu yay aikinshi da kyau
ba, akofar gidansu yay parking yawuce sama direct dakinshi ya bude ya shiga fadawa
kan gado yayi yaja filo ya rungume tsam tsam ya dunkule hannu yana dukan jikin
gadon, shi ko kadan mace bata gabanshi infact shi yacema bazai taba aure ba, mace
babu abinda takeyi sai dagulama mutum lissafi da hanaka natsuwa da kwanciyan
hankali saisa gabaki dayan rayuwan shi dagashi sai kaninshi, amma wanan yarinyar
har inda yake yana zaman xaman shi tabiyoshi tazo tabata mai komi ta chanza mai
tsarin rayuwa. Ko wani sasa da lungu na jikinshi, da duk wani kafafan jini jikinshi
jin yarinyar nan yake saisa yabata warning tafita daga rayuwan shi, ta tsayamai
arai ta tsayamai a komiba, inhar baidainajin hakaba zai iya harbeta kowama yahuta.
Ahankali yaja wata irin kasalalliyar gajeruwan tsaki yasake dukan gado yace "damn
it" da kyar yatashi ya sauko daga gadon wani irin zazzabi zazzabi na diran mishi
ahankali yataka ya wuce ya bude kofa ya shiga bathroom.
Baiwani jimaba yafito ya chanza kaya hoddie din jikinshi zuwa fari yasaka dogon
wando dadduma ya dauko ya shimfida yay sallan magrib yana idarwa ya jingina da
bango tareda daura hanunshi akan saman goshinshi sabida yanda yaji kanshi na wani
irin saramai, knocking akayi abakin kofar dakinshi aka turo kofan atare aka shigo
tsabagen yanda yakeji kasa dago kanshi yayi, da sauri Omari dake sanye da 3quater
da singlet fari ya shigo yakaraso gaban dadduman ya tsugunna agabanshi, hannunshi
daya ya daura a forehead ya saukar tareda daura hanunshi akai yana kallon
fuskanshi dake sanye cikin mask, janye hanun yayi kaman zaiyi kuka yace "dama baka
da lafiya ne saisa bakayi aikin ba kadawo gida?" ahankali ya gyadamai kai batare
dayay magana ba yana kokarin mikewa tsaye, matsawa baya Omari yayi yana kallonshi
tunda ga sama har kasa shi yasan akwai abinda ke damun Ya Marwan kwanan nan amma
yaki fadin musu, abakin gado ya zauna yasake dafa kai hakan yasa Omari ya zauna
gefenshi ahankali ya daura hannunshi akan kafadarshi yakira sunanshi ahankali cike
da natsuwa. "Ya Marwan" yanayin sigan daya kira sunanshi dashi yasa ya janye hanun
daga kanshi ya juyo ya kalli kanin nashi, matse kafadarshi Omari yayi yace "you can
hide ur problems from Abdallah batare daya ganeba amma ni bazaka iyamin hakaba,
kannada wasu a duniyar nan sama damune? Ya Marwan tell me what is the matter meke
damunka? I've been watching you for the past few days bakada natsuwa is not the
normal you that i use to know please tell me what's d problem, uhmm menene meke
damunka dan uwana" yakarashe maganan yana matsemai kafada ganin yanda yay shiru ko
motsin kirki bayayi yace "please Ya Marwan tell me" ajiyan zuciya yadan sauke mai
kara kafin ahankali yadan girgiza kai dawata irin murya kaman ta marasa lpy yace
"is she" da sauri Omari yace "she?" surprisingly, shiru yayi batare daya bashi
amsaba hakan yasa Omari yace "wanan yarinyar dakake ta kallo a gaban park jiya,
she?" batare daya amsa shiba ya fuzar da iska mai zafi yace "i think she's a witch,
kome nakeyi ita nake gani, eating, bathing sleeping, working anything am doing
sainaita ganinta, i don't know what is wrong with me Omari, but she's is my head,
I've tried my best to get her out of my head but is not working, the whole shit
stuff is driving me crazy" dan murmushi Omari yayi daya kara fito da kyanshi yace
"kodai sonta kake Ya Marwan?" yay maganan tareda kamo hanunshi yana matsawa, adan
firgice ya kallai saikuma yay dan tsaki tareda girgiza kai yace "ni banason kowa,
mace bata gabana, am sure she's a witch, bana sonta" "are you sureeee" Omari yamai
tambayar dawata irin siga dayasa shi dago kai ya kalli kanin nashi, murmushi Omari
yayi yace "she's not a witch bro trust me, kawai kafada a kogin sone mai shegen
zurfi kuwa, you are in luv for the first time Ya Marwan, haka so yake hanaka sukuni
zaiyi kaita ganinta akome kakeyi, and so dinma bana wasa ya shigeka ba tun wuri
kaje kafada mata inba hakaba sai sonta yakusa kasheka kadaiga current condition
dinka ko lover boy" wani irin duka yakawo mai hakan yasa Omari yay wani irin
jumping yafice daga dakin da gudu ya rufomai kofan dakin, kofan yabi da kallo
abubuwan da Omari yafada yana mai yawo aranshi ahankali yace "bullshit" fadawa yay
kan gadon yana kallon saman dakinshi gabaki daya tunanin maganun Omari dayakasa
mantawa dasu yakeyi, ganin wani irin azababben ciwo kai yatasashi agaba yasa
yatashi yahau kan dadduma isha yayi yacigaba da rolling akasa yana tunanin
fuskarta, ahaka bacci yay gaba dashi.

Wuraren 2 da rabi nadare wani irin wired feeling yatashi dashi, wani irin tunanin
ta yafarkan dashi sosai kirjinshi ke wani irin bugawa yanajin wani irin urge din
son ganinta right that second, birkicewa yayi sosai yana son hana kanshi tunanin ta
amma yakasa, hakan yasa yay wurin drawer gefen bedside yana jajjawosu kaman
mahaukaci ana kasan ne yaga wiwi dinshi, kwaso uku yayi ya zuba a aljihu ya bude
kofa yafice daga dakin kaman zaki, gate yabude cikin daren nan yahau machine yafita
kotakan rufe gate din baibiba tsabagen yanda yakeji, dajin nan ya dinga bi har
saida yakai ta bakin titi batare daya fita daga dajin ba ya kashe mashin din
lighter yaciro da wiwi daga aljihu ya kunna yana shakan hayakin, watsarwa yay kasa
ganin sake batamai rai suke yay shiru yana kallon titi da babu motoci ko ina yay
shirun bala'i, da kyar yatada machine din yakoma gida a tsakar gidansu ya zauna shi
kadai yana kallon yakai 10min ahaka yabude kofa yashiga falonsu maida kofar yayi
yarufe yana bin falon da kallo ko ina tsaf tsaf, zama yay akan kujera ya chusa
kanshi akafafun shi yana fuzar da iska wlh inda ace yasan gidansu saiyaje yanda
yakeji dinan, tashi yayi ya daki kujera yace "damn it" he's feeling restless, kasa
bacci yayi hakan yasa ya zauna kawai yana sauke tagwayen ijiyan zuciya yana kallon
makeken agogon bangon dakin yana jinta aranshi sosai ahaka har asuba.

***
Ba ita ta tashi daga baccin nan ba sai wuraren biyar da rabi da kyar ta tashi tana
dafa kanta sabida wani irin azababben ciwo dayake mata da kyar ta sauko daga gado
ta runtse ido ta wuce ta shiga bayi baki ta wanke tafito daure da alwala gaban
mirror tayi idanunta sunyi jajir tana duba wayanta kota kira Mum taji dadi amma
bataga wayan ba, goge dan guntun hawayen daya zubo mata tayi ta shimfida dadduma
tasaka hijabi tai azahar da la'asar tana idarwa ko tashi daga kan dadduma batayi ba
aka shigo daki a mugun tsorace ta dago kai ganin Ya Muhsin ne yasa tai ajiyan
zuciya batare daya shigo dakinba ya tsaya ata bakin kofan yace "kin tashi?"
gyadamai kai tayi asanyaye, ahankali yace "muje kici abinci kisha magani" gyadamai
kai tayi tamike tsaye batare data cire hijabi ba tabi bayanshi gabanta na faduwa
suka fita falon Ya Ahmad ne kawai zaune a dining yanacin white rice da stew, ajiye
spoon din hanunshi yayi ya kalleta yana dan dariya yace "waiwaiwai nida burodi kai
jibi idanunki subhannallahi ashe haka jikin yay tsanani, ke ciwon ne kikema kuka
haka jibi yanda idanunki suka kumbura wlh ke raguwa ce Nadeera" harara Ya Muhsin ya
watsamai yace "kamana shiru anan Malam besides she's taking ur footstep" "nidin?"
Ahmad yafada yana dan dariya saikuma yace "wlh Ya Muhsin bana kuka idan ina ciwo,
inada jin zafin ciwo amma bana wanan shegen kuka and am very strong but Nadeera enn
this girl is damn lazy, batada dauriyan ciwo ko kadan, dan Allah jibi idanunta fa
ai in idanun sun rufe sun manne sabida kuka zaki natsu" yay kwafa yacigaba dacin
abincin shi, hawayen daya zubo mata ta share ahankali ta zauna a kujeran dake kusa
dana Ya Muhsin, tashi Ahmad yayi daga dining yazo inda take zama yay kusa da ita ya
rungumo kafadarta yana dariya yace "haba little sisi fushi kikayi danna miki fada?"
girgiza mai kai tayi ahankali hakan yasa yace "sorry kinji duk ciwon kyan jiki ke
damunki, you are missing Mum zata dawo very soon, dazu ma bayan la'asar i called
her batai picking ba but she will soon come back okay" gyadamai kai tayi, tashi
yayi ya daga mata hannu yace "high five" ahankali ta bashi hanunta suka kashe wani
irin kuka nacin zuciyanta inta tuna abinda Abba yay mata kaman tafada musu amma wlh
kunyan ma fada musu take, tafiso ta fadanma Mum amma bazata iya fada musu ba su
maza ne kumama nauyin maganan takeji dakuma tsoron Abba. Hannunta yakama yace "oya
muje muci abinci" tashi tayi tabishi dining din shikuma Ya Muhsin ya gyara zama
yana kallon news, da kyar Ya Ahmad ya tursasa ta sukaci abincin tare sanan tasha
magani kafin ta kwashe plates din takai kitchen sanan ta zauna gefen Ya Ahmad suna
kallon news din tare bakaramin kwantawa hankalinta yayiba da bataga Abba ba, saida
magrib suka mimike sukai masallaci hakan yasa ta wuce dakinta tana shiga ta saka
key da sauri bayi ta shiga tasakeyo wani wankan sanan ta dauro alwala tafito ta
saka wata atampa tasa hijabi tazo tai salla tana rokon Allah ya kareta yakuma
tsareta, anan ta zauna har aka kira isha'i tana idarwa ta linke dadduman ta zauna
kololuwan gado tana kallon kofan tana sake wani sabon addu'a, sai wuraren 9 suka
shigo gidan tun kafin su karaso wajen kofarta Ya Ahmad ke kwala mata kira hakan
yasa ta tashi ta bude kofan shida Ya Muhsin ne dake waya sukazo, dakinta duk suka
shiga Ya Ahmad ya harareta yace "ke ya jikin?" ahankali tace "da sauki" "kinci
abinci ne?" girgiza mai kai tayi tace "banaji yunwa" Ya Muhsin dake waye ne yacire
wayar daga kunenshi ya mata wani kallo da babu alamun wasa ciki yace "jeki debo
abinci kizonan kici kafin na batamiki rai" gyadamai kai tayi asanyaye ta mike
tabude kofa tafice gabanta na faduwa, babu kowa a falon hakan yasa tai dining da
sauri ta bude warmer semo da egusi soup akayi hakan yasa ta debo kadan ta juyo tana
kaiwa balcony taji an bude kofa da gudu tai ciki batare data juyo ba dan tamasan
Abba ne, kofar dakinta tabude ta shiga ta zauna kusa da Ya Ahmad dake kan gadon dan
Ya Muhsin akan stool ya zauna abinci ta shiga ci duk suna kallonta, sosai take basu
tausayi dan a tunanin su rashin Mum da suspension din school ne yasa tunani yamata
yawa ciwon dole yakamata, sosai taci tuwon tasha ruwa sanan tawuce bayi ta wanko
hanunta ta rufe plates din ta ijiye gefe dan bataso ta kara fita, Ya Muhsin dai
waya ya dinga yi da some clients dinshi Ya Ahmad ne ya dinga janta da hira yana
nuna mata hotunan deejay a wayarshi hakan yasa tasaki sosai danhar tana murmushi,
sai wuraren sha daya da rabi sanan suka tashi kaman tabisu haka ta dinga ji haka
suka fita suka kashe mata wuta da wani irin gudu ta tashi tai locking kofa da key
zama tai akan gadon tana kallon kofan dan wlh kasa bacci tayi ta kankame jikinta
tana kiran Allah ya kareta wani irin tsoro da tunanin jiya na dira aranta, ba ita
tai bacci ba sai wuraren past 1 nadare shima bacci barawo yasaceta. Bata sake tashi
ba saida Abba ya bubbuga mata kofa da asuba awani irin mugun firgice ta tashi jin
muryan Abba. "Princess tashi kiyi salla, kin tashi?" adan rude tana komawa baya
tace "eh" juyawa yayi yawuce yafita yay dakin su Muhsin yataso su suka wuce.

Sai wuraren seven suka shigo gidan daga masallaci, ya Ahmad ne yazo ya tsaya a
corridor ya kwala mata kira. "Nadeera" tashi tayi daga kan dadduma tai wajen kofa
ta murza key ta bude ta leko da kanta, hararan ta yayi yace "dalla fito falo jor"
ahankali yabiyo bayanshi duk suna falon zaune akasa Ya Muhsin nakusa da Abba yana
nunamai abu a system ahankali ta zauna kusa da Ya Ahmad batare data kallesu ba tace
"i..ina kwana Abba, Good Morning Ya Muhsin" dago kai Abba yayi yana kallonta
murmushi kan fuskarshi yace "antashi lpy princess ya jikin" ahankali tace
"Alhamdulillah" tana lumshe ido danko kadan tabason ganinshi, Ya Ahmad yariko
hanuntaa yace "muje kitayani nahada mana breakfast tunda bakida lpy, wai wanan
hijabin fa matar liman, common cireshi kitchen zamu shiga" cire mata hijabin yayi
ya ijiye akan kujera da sauri ta zage zip din riganta da kyau sukai kitchen din, ta
wutsiyar ido Abba ya bita da kallo yana kiran Allah aranshi.

Breakfast suka hada tareda Ya Ahmad suka dafa ruwan tea da suka soya egg da Irish
data fere suka jera komi a dining din hakan yasa Abba da Ya Muhsin dake kallon news
dan sun gama aikin suka taso suka zazzauna, yau bata zauna kusa da Abba wanda
tasaba zama kusada shiba koda Mum na nan kusa da Abba take zama, yau kusa da Ya
Ahmad ta zauna bayan ta zuzzuba musu suka shiga cin abincin bini bini Abba na satan
kallonta. Ture abincin tayi ta mike ajiye fork din hanunshi yayi ya kalleta fuskar
nan babu alamun wasa yace "ina zaki?" rasa me zatace tayi hakan yasa tace "fitsari
nakeji and am okay" hanha ya nuna mata yace "okay daganan get ready zaki bini
office" wani irim dadi nd ya lullubeta tace "to yaya" ta juya tabar dining din da
sauri, batare da Abba ya kalleshi ba yana kokarin debo chips da fork yace "mesa
zakaje da ita office Son" yatsine fuska Ya Muhsin yayi yace "to Abba babu Mum zama
ita kadai zai kara mata ciwo ne" dan murmushin yake Abba yayi yace "hakane".

🕳🕳🕳🕳🕳

*Maman Abd Shakur*


AE
Tashi Ya Muhsin yayi yafice yawuce shashin su dan shiryawa, Ya Ahmad dai saida
yagama nashi tass dan akwaishi da ci, Abba ma tashi yayi yawuce nashi dakin ranshi
namai wani iri iri.

Wanka tayo tazo ta shirya cikin doguwan riga abayan ta baki tai rolling gyalen
akai, hoda kawai ta shafa ta saka lip gloss ta zauna tana kara dudduba wayanta bata
ganiba, hartana duba karkashin gado, knocking kofar akayi hakan yasa gabanta na
faduwa taje ta murza key ta bude Ya Ahmad ne ya harareta yace "kika gudo kika barni
da clearing table ko Madam" dan murmushi tamai tace "sorry yayan mu" murmushi
yamata yajawo hanunta ya rufe kofan yace "let's go jor yayan mu na jiranki a car,
yau wlh duk kunsa nai lattin office sai anyi deducting daga salary na, kinga dai ki
warke gobe kimana breakfast malama kinajina ko" dan dariya tayi batare datace
komiba suka fita daga dakin yay shashin su dadan gudun shi dan yay latti itakuma
tai wurin motar Ya Muhsin, budewa tayi ta shiga ta kullo kofan yatada motar yay
horn mai gadi yabude musu suka fita, saida suka shiga titi batare daya kalletaba
yace "where is your phone inata kiranki baya shiga" juyo dakai tayi ta kalleshi
kaman zatai kuka tace "banga wayanba bansan ina ya shige adakina ba inata nema"
shiru yayi bai kara cemata komiba yacigaba da tukin shi ahaka har suka kai office
dinshi babban building ne sosai, parking motar yayi ya kashe suka fito sukai cikin
building din, lift suka shiga yakaisu second floor sanan suka wuce office dinshi
sai bin hadadden building din take da kallo dan wanan shine second time datake zuwa
office dinshi nafarko da Mummy suka zo ranan sai wanan karan kuma da kanshi ya
kawota, gaban office dinshi sukaje da ID card dinshi yabude kofan suka shiga sai
kallon office din take yanda yake a gyare sai kamshi yake gashi yahadu harda su TV
da water depenser, murmushi tayi ta kalleshi tace "Yayan mu office dinka is very
very fine and very neat ga kamshi" bama tajira amsan shiba tai gaban table dinshi
ta tsaya tana kallo yan kananun hoton datagani guda biyu ta zagaya dan ta kalla,
dayan hoton Abba ne da Mum sun riketa lokacin tana karama murmushi tayi ta zauna
kan kujeran shi tana kallon hoton sai dayan hoton kuma hoton tane lokacin tagama
secondary school itada Ya Muhsin da Ya Ahmad sun sata a tsakiya tana murmushi da
graduation gown a jikinta, murmushi tayi ta dago kai ta kalleshi hada ido sukayi da
sauri ya dauke kai ya zauna akan doguwar kujeran office din, tasowa tayi tazo kan
kujeran rike da hoton tazauna kusa dashi ta dafashi tana nunamai hoton tace "Yayan
mu dama kanada hoton nan na ranan graduation dina" kallon hoton yayi yay dan
murmushi yace "inada shi mana i must keep d pic lokacin u were just 18" dariya tayi
data dade batayi ba harda rufe fuska tace "kai Yayan mu" murmushi yamata yace
"common tashi dauko min system dina I have work to do, ban kawoki dan kiyita damuna
da surutu ba" murmushi tayi ta mike da sauri tai gaban table din laptop dinshi dake
wurin ta dauko ta kawomai, karba yayi yabude hakan yasa ta koma kan kujeran table
din tanata wining tana jujjuya tana kallon office din tanajin dadi sosai, saitaji
tamanta da bakin cikin Abba, gajiya tayi da zama ita kadai tasake tasowa tadawo kan
kujeran kusa dashi ta zauna tana leka system dinshi, ahankali tace "Yayan mu am
bored give me something namaka" dago kanshi yayi ya kalleta yace "ok zokimin
typing" da sauri ta karbi system din yatashi ya dauko wasu papers da akai rubutu
akai yabata yace "kimini typing abubuwan cikin nan" gyada mai kai tayi ta daura
pilo akan cinyarta ta daura laptop din akai ta gayra zama tafara typing shikuma ya
koma wurin table yafara paper work, ya dade yana aikin bayan kusan 20 minute ya
dago kai gani yayi bacci take ta jinginar da kanta a kujeran tana nadan bacci hakan
yasa yadan yi murmushi ahankali yace "lazy gurl" tashi yayi yazo ya dauke system
dinshi daga kan cinyarta da filon ya wurga gefenta yaje laptop din akan table sanan
yadawo ya tasheta bude ido tayi cikin bacci ta kallai, ahankali yace "go inside
kiyi bacci" tashi tayi ta wuce ta bude wani kofa dakine mai kyau da sauri tacire
gyalen kanta tafada gado sai bacci.

Basu bar office dinba sai bayan magrib, super market ya kaita yay mata shopping
sosai sai murna take ta kwashi abinda ranta keso suka fito tana rike da ice cream a
hanunta ta shiga gaba ta zauna, kayan yasaka abaya ya koma gaba ya kunna motar
yaja, Parking yayi agaban wani masallaci yay sallan isha sanan Yadawo motar ya
kalleta sai shan ice cream dinta take ya kunna motar suka wuce gida, horn yayi mai
gadi yabude musu suka shiga ciki parking yayi wani irin bakin cikine ya diran mata
ganin gidan, ahankali ta bude mota tafito fitowa yayi yace "ke come and take ur
things" juyowa tayi kaman zatai kuka tace "Yayan mu da nauyi fa" hararanta yayi
yadaukar mata baban ledan yana kallon wajen parking din ganin baiga motar Abba ba
yace "Abba bai dawoba lemme call him inji if everything is fine" wani irin dadi ne
taji dabaidawo ba tabi bayanshi suka shiga ciki har dakinta, budewa yayi ya ijiye
mata kayan akasa, hanunshi tarike tana kallon kayan tace "thank you Yayan mu Allah
kara budi" karban hanunshi yayi daga nata yace "gud night" gyadamai kai tayi yajuya
yafice da sauri ta kulle kofan ta murza key ta zaro key ta ijiye gaban mirror bayi
ta shiga tayo wanka tafito ta shirya cikin wata rigan baccin ta pink mai hanun
shimi ya tsaya mata a gwuiwa, net tasaka akai ta daura zani tasa hijabi tahau kan
dadduma tai sallan Isha tai shafa'i da wuturi sanan ta mike tahau kan gado tana
dudduba kayayyakin data dauko daga super market wani novel ta dauka ta bude ta
kwanta tafara karantawa tana ballan chocolate tanaci har shadaya bacci yay awon
gaba da ita.

Tun wajajen goma Abba yadawo shi karan kanshi bayaso ya ganta ma wani abu yasame
shi hakan yasa bayan ya kulle kofan falo yawuce dakinshi direct yayo wanka yasaka
jallabiya yahau kan makeken gadonshi ya kwanta yanabin gadon da kallo, magidanci
dashi amma shine kullum kwana shi kadai wanan kaman gwaro wace irin rayuwa ce Mum
keson jefashi, wayarshi yajawo yay dailing number ta akira na uku ta amsa kafin ma
Yay magana tai magana cikin muryan bacci "hello Alhaji na wlh bacci nakeji sosai,
ban dade da dawowa daga meeting ba, am tired, will call u idan natashi regards to
our children" ta katse wayar dip, ahankali ya zaro wayar daga kunne yanabin screen
din da kallo yauce rana ta farko dayaji tsanar Mum aranshi wai tama damu dashi
kuwa? Tadamu da yayan ta kuwa? Tadamu da hakkin shi dake kanta kuwa? Ahankali
yabama kanshi amsa da "da business dinta tadamu" kwafa yayi yaja pilo daya ya
rungume yana gyara pilon kanshi yana kokarin danne bakin cikin dayake ji dan at his
age bai kamata yana bari ranshi na baci ba, sa'oin shi duk hawan jini ke damunsu,
runtse ido yay da sauri yana girgiza kai ganin Nadeera tai flashing a thought
dinshi yakara jan filo ya kankame yana addu'a ahaka wata yar bacci tai gaba dashi.

Wuraren sha biyu wani irin jarababben feeling yatada shi, ahankali yatashi ya sauko
yaje bayi ruwan sanyi ya sakin ma kanshi yay wanka na kusan awa daya sanan yafito
lokacin har daya tayi dayan mintuna dogon wandon shaddan shi yasaka yasa jallabiya
ya zauna akan kujera yay tagumi idanunshi sunyi jajir, wayarshi yasake tashi ya
dauko dake kan gado ya zauna akan kujeran yay dailing number Mum harta katse ba'a
dauka ba sau uku yana kiranta babu amshi hakan yasa yay tsaki ya jefar da wayan
yana shafa kanshi yarasa inda zaisa kanshi yaji dadi, ahankali ya tashi yabude kofa
yafito falo yana kallon ko ina saikuma ya bude kofarshi yafita yana kallon kofar
dakin Nadeera kawad dakai yayi yawuce yafita daga corridor yay kitchen, bubbude
drawers ya shiga yi yana neman kanwa amma baisan inda ake ijiyewa ba, wani irin
nishi yafara ya kifa kanshi akan freezer kafin yasake tashi yafito ya zauna a
dining yay tagumi yana bubbuga kafa, sake tashi yayi yafara zagaye dining din gaban
jallabiyar shi ta mike sosai yanadan cije baki, falo yakoma ya zauna akan kujera
kafin ya koma kasa sai kuma ya kwanta saikuma yatashi yana zagaye zagaye yarasa
yanda zaiyi yana cije lips, ahankali ya juya ya shiga corridor idanunshi kyar akan
kofar dakin Nadeera, tsayawa yay agaban kofan yasa hannu kaman wani barawo ya murda
handle din ahankali yana biting lips dinshi a hankali, a kulle yaji kofan hakan
yasa kaman wani mahaukaci yay dakinshi ya shiga bedroom dinshi, drawer gefen bed
dinshi yaje ya jawo na kasan saiga uban keys, kaman wani zararre ya shiga ciccirosu
yana dubawa da kyar yagano na dakinta hakan yasa ya mike tsaye haryana neman faduwa
da sauri ya dafa bango yafice falo ya bude kofa ya fita yay bakin kofarta, ahankali
ya saka key din ya murza kofar ta budu wani irin ajiyan zuciya ya sauke ya bude
kofan awani irin hankali kaman barawo ya shiga dakin ya mayar da kofan ya rufe yasa
sakata yana kallonta dan bata kashe wuta ba tana kwance kan gado batama lullube da
bargo ba ga pink dan gown din data saka ya tattare a cinya, net din kanta ma ya
zame ya koma gefe, ga budadden chocolate da littafi a gefen kanta, ahankali sadaf
sadaf Abba yay hanyar kofan bayinta bude bayin yay ahankali ya zaro key bayan kofan
ya fito ya rufo bayin yasaka key ya kulle ya zare key yasaka a aljihun jallabiyar
shi kafin yakoma sadaf sadaf ya kashe wutan dakin yadawo ta wurin gadon ya cire
jallabiyar shi ya yar anan akasa ya kwance mazariyar wandonshi ya cire wandon ya
yar anan kasa, ya hau gadon yana bubbude kafafunta da karfi dan hankalinshi yau
bama yatare dashi yahau kanta fuskarshi a wuyanta yana wani irin lashewa yana
gurnani, yanda yake bubbude kafafuwanta yana nishi a wuyanta yasa afirgice ta ware
ido dar! Wani irin bugawa kirjinta yayi da sauri tafara kokarin matsawa tafashe da
kuka sosai tana ture hanunshi dayake shafa mata cinya, cikin wani irin kuka tace
"Abba wlh ni ba Mum bace dan Allah kadena min wanan abun kasakeni Abbana please"
kara karfin yanda yarike ta yayi da kyar da muryanshi da bata fita yace "Princess
ki taimaka ma Abban ki inhar baiyiba mutuwa zaiyi yau, kinga Mummy ki batanan taki
dawowa Mummy ki tafison kudi dani, Princess zan mutu ko kinaso Abban ki ya mutu
ne?" girgiza mai kai tayi cikin kuka sosai tace "to Abba kai aure dan Allah kabari
wlh tsoro kake bani sosai" tai maganan tana tureshi daga jikinta da duka karfinta
tana wani irin kuka, kara janyota yayi jikinshi yace "karkiji tsoro kinji Princess,
just help me Allah will bless you kinji abundantly kinji yar albarka" yay maganan
yana fizge hanunshi daga rikon da tamai ya cusa hanun a cinyata ihu ta kwala.
"wayyo Allah na Ya Muh.." wani irin mari Abba ya bugama bakinta saiga jini a gefen
bakinta, hannunshi daya ya daura akan bakinta ya danne ta yanda bazata iyamai ihuba
ya chusa hanunshi yana kokarin jan pant din jikinta kasa wani irin ihu take "uhmm
uhm" ko motsin kirki bata iyayi, da kyar ta iya mika hanunta tana tattaba gadon cin
karo tayi da ledan chocolate din dataci kafin tai bacci tarage ta jawo da kyar
daukan chocolate din tayi takai kan fuskar Abba tasa mai a idanun, da sauri ya
saketa hakan yasa ta tureshi da duka karfinta ta dira daga gadon tai bayi, kokarin
bude kofan take amma taji shi a rufe hakan yasa tai ihu tai wajen kofan fita tana
tana kallon baya tafara kokarin bude kofan, saukowa Abba yay daga gadon yana neman
kamata daidai lokacin taci nasaran cire sakatan ta bude kofan tafita da gudu
tanajan pant dinta sama arude Abba dake share idonshi yace "Princess" da sauri
yadau jallabiyar shi dake kasa yasaka yabita da mugun sauri, tana bude kofan falo
tafice arude tana kuka tai hanyar shashin su Ya Muhsin da mugun gudu, Abba yafito
yana binta shika da gudu tana kaiwa shashin su ta tsaya agaban kofan su harta daga
hannu zata buga kofansu Abba ya iso wajen ya tsaya dan nesa da ita gudun kartai ihu
cikin murya mara kara yace "Princess wlh, wlh, wlh, inhar kika buga kofan nan kika
tadasu saina tsine miki albarka kibi duniya wlh, ke har haukacewa ma saikin yi kina
wasa da harshen uba, zonan da kafarki mu wuce part dinmu inhar na isa dake a
matsayin uba inba hakaba zan tsine miki" kasa buga kofan tayi tana wani irin kuka
mara kara tana jajjan rigan jikinta kasa, jikinta ko ina na wani irin rawa,
ahankali Abba yace "zonan kona tsine miki" kasa daga kafa tayi saima kara makewa
datayi ajikin kofan nasu, hakan yasa Abba yace "Allah ya ts.." dawani irin sauri ta
taho tana wani irin kuka, hanunta ya kama ya rungumota jikinshi yana shafa bayanta
zuwa bom dinta sukabar part din, suna kaiwa wajen barandan su tafara tittirjewa
tana kuka sosai tana girgiza kai tama kasa magana da karfi yake jan hanunta tana
tirjewa hakan yasa ya saketa yana tattare hanun jallabiyar shi yazo zai dauketa da
gudu takoma baya yabita hakan yasa ta juya dawani irin mugun gudu tai gate dinsu
yana binta, sakantan kofa ta bude guda biyu na sama da kasa tana kallon baya ta
bude kofan ta fita waje da mugun gudu, arude Abba shima ya bude gate din yafita da
gudun bala'i, gudu take da duka karfinta tana kuka sosai tana kallon baya Abba ma
binta yake da gudu dukya rude batare daya daga murya sosai ba yace "Princess come
back, ina zaki tsakar daren nan? Kinsan karfe nawa kuwa biyu da rabi nadare fa,
babu hijabi babu dan kwali come back here" sosai take gudu yana binta har suka fita
bakin titi hanya babu kowa saima duhu dakuma dan hasken wata dabaya shining sosai
sai kukan tsuntsaye, da haushin karnuka, wani irin mugun faduwa tayi har saida tai
wani irin wahalallen kara akan titin Abba na binta da sauri dakuma kyar ta mike
tsaye tana layi ta waiga baya ganin Abba yakusan cimmata yasa ta cigaba da gudu
numfashinta na neman daukewa tsabagen gudu ga kafafuwan ta dake mata wani irin zafi
tana gudun tana kallon baya tana wani irin kuka, wani irin mummunan faduwa tayi da
saida taji gwuiwanta yay kara sakamakon wani dutse datai tuntube dashi tafadi tip
takara buge bakin ta, sume tayi take yanke tsabagen yanda zuciyarta ke bugawa
sakamokon gudu da tsoro. Daidai lokacin Abba yakara so wajen yana haki shima ya
kama gwiwowin shi yana kallonta yana nishi da sauri sauri tsabagen gudu yace "you
see Princess ai gashinan kinje kinji ciwo, mtsww stubborn girl" ahankali ya
tsugunna yana kallon fuskarta dadan hasken watan daya hasko ta, wani irin lashe
baki yayi yafara wawwaigawa babu ko mahaluki daya akan hanyan, ahankali ya
ciccibeta ya mike tsaye yana tafiya da kyar ya sauka daga kan titin ya tsaya ata
baki bakin dajin gefen titin ya kwantar da ita akasan wurin batare daya damu ko
akwai wani abu agun ba, hannu yasa yawani irin parka riganta tundaga kirji har
kasan rigan, yaraba rigan biyu yasa hannu ya bude rigan manyan kirjinta suka
bayyana, wani irin nishi Abba yayi kafin ya mike tsaye da mugun sauri ya tattare
jallabiyar shi sama yarike da hannu daya ya tsugunna ya ware kafafunta sosai yakai
hannunshi dake wani irin mugun rawa yana kokarin janye pant dinta kasa yana nishi
sosai hankalin shi yabar jikinshi dayan hanunshi kuma ya daura akan kirjinta yana
wani irin matsawa yana numfashi.

*duk wacce takaranta littafin nan bata biyaba Allah ya isa*


If u want this book chat me up 0701218146

*inkin karanta baki biyaba keda Allah*

Documents By AIHAUSANOVELS

Always visit Aihausanovels.com.ng For downloading free hausa novels

Like our Facebook page Fb.me/aihausanovels

Kaman an tsuguleshi ya farka a mugun firgice da sunanta abakinshi. "Nadeera" saida


Ahmad dake gefenshi akan makeken gadonsu ya farka tsabagen yanda yakira sunanta
arude dakuma mugun karfi, da sauri Ahmad ya kunna bedside lamp yana kallon yanda
Muhsin ke zufa ya daura hannu akan kirjinshi dake bugawa very fast, cikin muryan
bacci yace "Yayan mu wat is it, why are you screaming Princess name like this?" bai
tsaya bama Ahmad amsa ba ya diro daga gadon ya zura silipas tareda jan jallabiyar
shi yasaka yay hanyar kofa yace "something is wrong with Nadeera i can feel it"
bude kofan bedroom din yayi yafita yayi palon su hakan yasa Ahmad ma ya diro daga
gadon yana kwala mai kira yace "Ya Muhsin wait am coming with you, dare ne fa"
jallabiyar shi yaja batare dayama tsaya sawaba yafita shima kafin yakai falon har
Muhsin yabude kofa yafita hakan yasa yasaka jallabiyar yasa silipas yabi bayanshi
da gudu sukai shashin su Mum, turus suka tsaya suna kallon kofan ganin kofan abude
awangale, dawani irin mugun gudu Muhsin yay ciki Ahmad biye dashi abaya, shiga
falon sukayi suna kalle kalle kafin dawani irin sauri Ya Muhsin yay corridor din,
kofan dakin Nadeera daya gani abude ya shiga dawani irin sauri Ahmad biye dashi
hannu ya mika ya kunna wutan dakin sukabi dakin dawani irin kallo babu kowa akan
gadon saima zanin gadon da bargon dasuka wani irin chukwiwiye kaman anyi dambe
akai, yanda kirjin Muhsin ke bugawa yasa ya kwala mata kira yay hanyar kofan bayi
yana kiran sunanta "Nadeera Nadeera are you in there?" ya bubbuga kofan bayin jin
shiru yasa ya murda hanun kofan yaji shiru tadan gefen kofan ya leka hakan yabashi
daman gane da makulli aka kulle kofan dan ga karafunan key sun shiga hole dinsu
juyowa yayi adan rude ya kalli Ahmad zaiyi magana yay shiru ganin Ahmad nawani irin
kallo kasan dakin yasa ahankali yabi direction din dayake kallo shima ya kalla,
wandon Abba suka gani lying there dan shaddar Abba ce dasun santa sosai yasa sukaji
kirjunsu yawani irin buga, da sauri Muhsin yakarasa wajen ya tsugunna ahankali
yawani irin dau wandon ya mike tsaye ya daga wandon yana wani irin kallo idanunshi
sun kada sunyi jajur, wani irin sakin wandon yayi akasa azuciye yajuya yafita daga
dakin Ahmad biye dashi sukai dakin Abba bude kofan sukayi suka shiga baya falo
hakan yasa sukai uwardaka, bude kofan sukayi suka shiga sunabin dakin da kallo babu
kowa adakin sai drawer gefen bed daya jawo waje ga tulin keys akasa agefen drawer,
dawani irin sauri Ya Ahmad yabude kofar bathroom din amma babu kowa hakan yasa ya
juyo ya girgiza ma Muhsin dake kallonshi kai dan shima bazai iya magana ba yabude
kofa yafita Muhsin ma yabude kofa yafita kanshi na wani irin juyawa, sukai hanyar
gate tun kafin sukai Ahmad ke kwalama gateman dinsu kira. "Idris, Idris" adan
tsorace gateman din dake kokarin zira jallabiya yafito yana goge idanu dan bacci,
Ya Muhsin daya tsaya yana kallon gate din dayaga abude yajuyo da muryan shi data
dishe yace "waya bude gate dinan yafita baka rufe kafin kai bacci bane?" da sauri
yanadan zaro ido yace "a'a na rufe Alaji, dayake dazu naji muryan uban gidana a
tsakar gidan dudda banji miyake cewa ba, kuma koda nataso kafin nafito naga yafita
da gudu, dana fito kawai tura gate din nayi na shiga ciki na kwanta" bude gate din
Muhsin yayi da sauri yafita yana goge dan guntun hawayen dayaji ya zubomai Ahmad ma
yabiyo shi mai gadi na tambayan su lpy lpy sukai shiru, tafiya kawai Muhsin keyi da
sauri Ahmad ya cimmai ahankali yace "Ya Muhsin ta ina zamu fara neman su da daddare
nan?" juyowa yayi yana shafa kai saikuma yadafa heart dinshi yanaso yay magana
yafara wani irin shakuwa yana neman yafadi, da sauri Ahmad yarike shi yace "Ya
Muhsin are you okay menene muje gida kasha ruwa" jarumtar ture Ahmad yayi ya mike
tsaye jiri na diban shi yana shakuwa yace "i can't" da sauri yajuya yacigaba da
tafiya Ahmad na binshi abaya cikin daren nan dukansu hankalin su atashe.

Da kyar ta iya ta bude idonta dasuka mata nauyi sosai sakamakon wani irin damka da
Abba yakema kirjinta, ta kalli Abban dawani irin tsanar shi datakeji aranta, da
kyar ta iya bude labbanta ta tattaro duka kalaman daya rage abakinta tace "Abba
please karkimin komi ka tausayamin kaji Abbana please kayakuri, karkamin komi dan
Allah Abbaaa" arude ya girgiza mata kai tareda janye hanunshi daga kirjinta yadaura
akan dayan kirjin yana matsawa yana kallon fuskanta yace "Princess am aroused, ki
taimakamin just once kinji my princess infitar da abunan dake damun rayuwata,
please my princess help Abban ki yasamu natsuwa" girgiza mai kai tayi tana kokarin
yunkurawa ta tashi tace "no banaso ka rabu dani, Abba Allah na kallon kafa, please
kadena dan Allah" kota kanta baibiba saima hannunshi daya sa yajawo pant dinta
hakan yasa tai wani irin wahalallen ihu mai kara, da sauri ya janye hanunshi daga
pant din ya kifa mata wani irin hadadden mari a fuska yana kara danneta kafin yasa
hannu a zuciye ya danne bakinta tsabagen yanda ya zuciya baimasan yahada da
hancinta ba da sauri ya kwanta ajikinta hakan yasa takara sumewa sakamakon rashin
numfashi dabata samuba, yacigaba da kissing ko ina bayaji baya gani yana wani irin
lasheta kaman tsohon maye.

Ihun dayaji da yajishi har cikin ranshi yasa ahankali ya dago kanshi daya kifa akan
machine din yanabin dajin da kallo kafin yay wani irin tsalle ya diro daga kan
machines din yasa hannu yadau babban bindigar shi dake jikin machine din yafara
tafiya yana waige waige.

kara ware kafarta Abba yayi bayan ya zamo pant dinta yakaishi gwuiwa yana wani irin
nishi, kamo abun yayi yakai azaisa, wani irin hasken machine ne ya haskoshi bau
amma ko damuwa baiyiba dan atunaninshi motoci ne zasu wuce yakarasa hanunshi yana
jan jallabiyar shi sama sosai yakara gyarawa yanaso ya shige, wani irin bugamai kan
bindiga akayi akai da mugun karfi hakan yasa yay kara sosai kanshi yafara jini,
yana kokarin juyowa aka wani irin fizgoshi da fitinannen karfi aka bugashi da
bishiyar wajen, ihu yayi sosai a mugun firgice yace "wayyo Allah n.." kafin ya
karasa ya dauke Abba dawani irin azababben mari saida yaga duhu, mari yakara mai ta
dayan gefen yana huci, da kyar ya iya ya bude idanunshi dasuka kankance tsabagen
jaraban sha'awa ya waresu yana dan salati da sallalami ganin mutum dogo kakkaura,
gashi huge, mask akan fuskarshi dan ko kadan dudda hasken watan dana ko mota ne
dake hasko wajen baya iya ganin komi na fuskar mutumin, shako jallabiyar Abba yayi
cikin wani irin murya mai dauke da bacin rai yace "trying to rape a girl acikin
daren nan wat kind of a beast are you?" wani irin jijjiga Abba yayi yace "idan
yarka ake kokarin yima haka how will you feel, kai! Kai!" yafada kaman wani dan
daba yana jijjiga Abba yace "How dare you try to molest a lady? Zan koyama hankali
yau" wani irin naushi yakaima Abba aciki dayasa Abba yay kasa warwas a sume, tsaki
yakara ja yasa kafa yawani irin hambare shi kafin ahankali ya juyo inda take kwance
a sume da sauri ya kawad dakai kirjinshi nawani irin bugawa sakamakon hango jikin
mace da bai saba ganiba, sosai jikinshi ya shiga wani irin rawa yanajin wani irin
ciwo aranshi daya rasa name kaman zaiyi kuka, ahankali ya juya mata baya ya kwabe
dark blue hoodie dake jikinshi dake kamshi sosai ya rike a hannu yarage daga shi
sai wani light long-sleeved t shirt, dan juyowa yayi kirjinshi na wani irin bugawa
yakaraso wurin yana kawad dakai ya tsugunna agabanta ahankali, gabaki daya yama
rasa yanda zaima yarinyar, hanunshi na rawa sosai yadan juyo da sauri ya sake kawad
da kanshi ya mike tsaye har yana neman faduwa wajen machine dinshi yaje ya kashe
wutar machine din dake haska jikinta kafin yasake dawowa ya tsugunna yana kawad
dakai dan dudda haka yana ganinta sabida dan hasken wata, ahankali ya mika hanunshi
dasuka shiga wani irin rawa ya daura akan kafadarta, da sauri ya sake janye
hannayen jin wani irin shock da tunda yake arayuwanshi baitaba jiba bai kuma san
maisa yaji hakaba, wani irin fuzar da iska yayi yana kokarin saita heart dinshi da
kyar yay jarumtar juyowa ya sake daura hannayenshi akan kafadarta ya dagota jagwab
tawani taso kamar wacce ta mutu, a hanunshi daya ya sata ya karata ajikinshi
kirjinshi nawani irin bugawa wani irin sanyi na shigan shi sosai, jinin jikinshi
nawani irin pomping, hoodie daya saba a kafadarshi ya dauka da hannu daya ya zura
mata akai hanunshi narawa, cireta yayi daga jikinshi ahankali yasaka mata da kyar
kafin ya kamo hanunta yasaka cikin hannun rigan dayamata tsawo sosai, yama dayan
hanun ma haka, waigowa yay da sauri jin alamun mutum awurin, Abba yagani yatashi ya
wani irin kwasa da gudu yay titi yana layi yana rike cikin shi, tsaki yayi danji
yake kaman ya kashe mutumin yajuyo ahankali ya kwantar da kanta akan kafar shi yasa
mata hulan hoodie din akai ya rufe gashinta daduk ya kwashi yayi da kasa ya kulle
igiyan hulan kafin ahankali ya mike tsaye rike da ita yana jan rigan yana rufe mata
ciki, idanunshi ne suka sauka akan pant dinta dake gwuiwanta, wani iri rawa
jikinshi duka yafara yi da sauri ya kawad dakai zuciyarshi nawani irin kuna yana
dana sani dabai kashe mutumin chan ba, da kyar kaman wani matsoraci yakai hanunshi
yana kawad da kanshi yaja pant din sama yana kara kallon baya amma har Abba ya bace
mai ya mayar mata da pant din, daukanta yay chak kaman wata baby yaje yahau kan
power bike din yasata agabanshi yana fuzar da iska tsabagen yanda ranshi ke
tafarfasa, hanunta ya sakala ta bayanshi kafin ahankali yasa hanun haggunshi yakama
waist dinta da kyau ya tada machine din yaja da hannu daya, dawani irin fitinannen
gudu suka bar wajen kafin ya yanki wani daji da ita, sunyi tafiya na kusan 15
minutes yay parking agaban gidansu, saukowa yayi rike da ita ya daura kanta a
kafadarshi ya dauketa ya bude gate ya shiga ciki, ya bude kofar side dinsu yay
upstairs da ita da sauri, dakinshi ya bude ahankali ya shiga yay wurin gado da ita,
ahankali ya cirota daga kafadarshi zai kwantar da ita akan gadon idanunshi suka
sauka akan fuskarta, wani irin sakinta yay akan gadon yana kallonta arude jikinshi
nawani irin rawa, yarinyar da gabaki daya yau yakasa bacci sabida tunanin ta daya
addabeshi gawani iri iri daya dinga ji, wani irin bacin rai da kuna zuciyarshi ta
shiga yi da sauri yana dana sanin dabai illata mutumin nan ba, harda dan gudun shi
yafita daga dakin yay kasa yaje kitchen bottle water ya dauko yadawo sama da mugun
gudu ya bude kofan ya shiga yay wurin gadon hannu yasa ya kwance igiyan hulan yadan
dago kanta ahankali ya zame hulan kafin ya bude goran ruwan ya yayyafa mata a
fuska, wani irin nishi tayi ta bude ido tar tana kallon saman dakin saikuma tafashe
da kuka sosai tana kakkama jikinta arude da muryanta data shake tace "Abba karkamin
haka dan Allah ka yakuri, Abba please kayakuri karkamin haka wlh banaso, kayakuri
dan Allah" wani iri yaji zuciyarshi namai, hakan yasa ya ijiye ruwan akan drawer ya
matso kusa da gadon da murya chan kasa yace "Hey! Calm down, look you are safe"
cikin wani irin tsoro ta dago kanta tafara kallon dakin inda take da gadon datake
kafin ahankali ta juyo da kanta zuwa saitin inda taji magana ta sauke jajayen
rinanun idanunta akan boyayyen mutun dake tsaye yay folding hannayen shi a kirji
yana facing dinta, wani irin nishi tayi da shi kanshi saida yaga yanda numfashin ta
ya tsaya tana kokarin matsawa abaya amma ina harta sume tai baya luuu da sauri ya
hayo gadon.

*inhar kin karanta baki biyaba keda Allah*

*Maman Abd Shakur*

Tafiya suke da sauri akan titin, shining ido Ahmad yayi da kyau yana kallon mutun
da tunda suka fito shine mutum na farko dasuka gani akan hanya yana layi, da sauri
ya taba Ya Muhsin yace "Ya Muhsin look is that Abba" kallon inda ya nunamai yayi
hakan yasa suka karasa da sauri, chak Abba ya tsaya yana kallon yaran nashi
kirjinshi nawani irin bugawa cikinshi na ciwo, atare sukace "ina Nadeera Abba"
sosai kirjinshi ya shiga bugawa dan baisan mezace ba, da sauri ya kalli Muhsin da
idanunshi sukai jajir yace "shegun yara bakuga kaina na jini bane ina tafiya
adudduke bazaku fara tambayana maiya faruba" "Abba where is Nadeera" Ahmad ya daka
mishi wani irin tsawa dan dama Ahmad idan yay fushi shine mara hankalin gidan amma
da wuya yay fushi mutum ne shi mai yawan ban dariya, sosai zuciyar shi ta kwance
sabida yanda yaga yayan nashi namai magana da kyar ya tattaro courage dinshi yace
"some thugs ne suka shigo gida and they were well armed they took her away motarsu
ma nabi suka jimin ciwon nan" wani irin kallo daga Muhsin har Ahmad suke mai,
dawani irin kakkausar murya Muhsin yace "ina Nadeera take Abba?" "are you deaf
Muhsin baku gamajin explanation dina bane, i said some thugs sun tafi da ita" yay
maganan cike da fada har yana neman ya shake, cikin daga murya Ahmad yace "me
wandon ka yakeyi adakin ta?" adan rude Abba yace "wando na?" yay maganan yana
kallonsu ya kalli wanan ya kalli wanchan, saikuma yace "danaji ihun princess shine
natashi ina zira wando ko mazariya bansaba nafito nataho dakinta, dasuka bugamin
bindigar farko nakusa suma shine suka dauketa suka fita da ita gudun dazanyi na
bisu wandon yafadi kasa banma bi ta kanshiba all i was after was to save princess"
ahankali Muhsin yace "Abba" yanda yakira sunan saida zuciyar Abba ya girgiza all he
see a idanunsu is tsantsar tsana da rashin yarda dakuma tuhuma da sauri ya wuce
yana rike cikinshi yace "kunga natafi naje nakira commissioner of police na sanar
da batan princess and i need medical attention Ahmad call Dr Bello for me" duk
juyawa sukayi suna binshi da kallo ya wuce abinshi, wani irin ihu Ahmad yayi yace
"I swear he's lying Ya Muhsin ranan nan i caught him hugging Princess very tight
datana bacci but bankawo komiba, Ya Muhsin do you think Abba Abba na...na?" yakasa
karashe maganan tsabagen girmanta, kwalla Muhsin yasake sharewa ya kalli Ahmad
dashi shima yake kallo yace "lets go, i need to check d compound CCTV footage".

****
Da sauri ya tarota ya daura kanta akan hanunshi, bottle water yasake dauka ya bude
ya yayyafa mata a fuska hakan yasa ta sake bude ido tana nishi afirgice ta tashi
daga jikinshi ta matsa baya tana jan jiki tana kuka sosai ta sauka daga gadon ta
mike tsaye baya tayi da sauri zata fadi tana ihu jin kafarta tawani irin yin kara
da sauri ta zauna akasa tana kuka sosai kalaban kanta duk sun barbaje sun sauko har
kirjinta, ahankali ya sauka daga kan gadon ya tashi tsaye ya zuba hannu a aljihun
shi yana kallonta, ya daka mata wani irin tsawa. "shut up" tsabagen yanda ta
tsorata hannu takai takama lips dinta jikinta na rawa sosai tana kara jan hoodie
jikinta tana rufe cinyoyinta, juyawa yayi yafita daga dakin hakan yasa tawani irin
fashewa da kuka tana sambatu kasa kasa jikinta na kakkaurwa. "Mum Mummy na ina
kike? Ya Muhsin, Ya Ahmad, Allah, Allah kazo ka taimaken please, wayyo Allah" yanda
take sambatun kasa kasa jikinta nawani irin bari pispispsis kawai kakeji kaman
wacce ta zare, tunda ya bude kofan tsayawa yayi chak yana kallonta hanunshi rike da
first aid kit, sosai tawani irin bashi tausayi sabida yanda takeyi, ahankali ya
daga kafa ya shigo dakin ya maida kofan ya rufe da sauri takara kankame jikinta
hanunta da ko ina na jikinta nawani irin rawa ta takuri a wajen gashi babu kafa
balle ta tashi ta gudu sai kiran su Mum takeyi ahankali, alamun mutum dataji
agabanta gawani irin kamshi dataji yasa ta kankame jikinta tana kara matsawa bango
kaman zata tsaga ta shige, gashi takasa kuka da karfi sabida yace tai shut up,
ajiye first aid kit din yayi a gefenshi yana tsugunne agabanta, calmly yace "Hey
raise your head" dago kanta tayi jikinta na wani irin extra rawa idanunta akasa,
sosai yaji tabashi tausayi, ahankali yace "calm down, am not going to hurt you"
bakinta har rawa yake ta kankame idonta gam gam tace "am...a...am scaredddd" tawani
irin jaa maganan cikin wani irin kuka tone da batason tasake shi da karfi sosai
sabida tsoro, dan ajiyan zuciya ya sauke murya chan kasa yace "don't be scared
okay" gyadamai kai tayi tana kulle bakinta dan kartai kuka, meke faruwa da ita yau,
tashi yasake yi ya shiga bayi ko minti biyu baiyiba ya fito da karamin bowl na warm
water wanda clean towel karamin ke ciki, ya ijiye kusa first aid kit din yasake
kallonta yanda har lokacin idanunta na kasa ta kankame jikinta hawaye na fita daga
idanunta hanunta akan bakinta ta rike jikinta na rawa, tana shivering wata
marainiya, ahankali yace "ina ke miki ciwo?" cikin kuka sosai muryanta na rawa ta
nunamai kafarta da duk ya kuje tace "my leg" tafashe dawani irin kuka hakan yasa
yasake fuzar da iska, kankame jikinta tayi sosai muryanta na rawa sosai tace
"am..am..tsoro nakeji sosaiiii" tafashe da wani irin kuka mai taba rai, yanda take
kukan ba karamin tabashi yakeba baimasan meze mataba, hakan yaja ya jawo bowl din
ya ciro towel din ya matse yasa dayan hanunshi ya dago fuskarta ahankali yana
kallon jinin gefen bakinta inda yafashe, kankame idanunta tayi gam jikinta na rawa,
ahankali yasa towel din gefen bakinta yana share jini wurin zuciyarshi nawani irin
tafarfasa yana kallon yanda fuskarta barinma gefen fuskarta yay jajir ga shaidan
yatsu, runtse ido tayi sosai sabida zafi, janye towel din yayi yana kallon yanda
hawaye kebin kuncinta yasake maidawa cikin warm water ya matse kafin ahankali ya
daura a wurin shaidan marin yana gogewa, maida towel din yayi cikin ruwan ahankali
ya daura hannunshi akan gwuiwa nata wani irin wahalallen kara tayi cikin kuka.
"wayyo Allah Mummy na" murya chan kasa yace "sorry" towel din ya matse ya share
mata ciwukan ya goge da towel ya tsaya yana kallon guwiwan dan kaman tasami targade
ne hakan yasa ya mike tsaye yadauki bowl din yabude kofa ya shiga bathroom, yakai
kusan 5min yafito ya kalleta yanda take a dukunkune awajen tana kuka tsugunnawa
yayi ya dauketa kaman wata baby, ihu tabude baki zatayi a tsorace da sauri ya daura
hannunshi kan bakinta yace "hold it" runtse ido tayi gam gam jikinta nawani irin
rawa ji take kaman ta mutu shizaima fi mata, bathroom din yabude ya shiga da ita,
agaban wurin wanka ya zaunar da ita akan wani hadadden kujeran bayi, cikin wani
irin murya da babu alamun wasa aciki yace "hey! Open your eyes" a mugun firgice ta
bude idanun tana kuka gabaki daya ta firgice. "look up" dago kanta tayi tanaa kuka
takasa kallonshi saima wani irin rawa da jikinta keyi dan mugun tsoron shi take.
"look at me" yafada a tsawace hakan yasa ta bude ido adan tsorace ta daura akanshi
gwanin ban tausayi idanun nan sunyi jajir sunyi luhu luhu, tana kallonshi tana wani
irin sauke ajiyan zuciya dan gani take kaman zataga Abba yafito daga jikinshi,
dauke kai yayi ya nuna mata shower yace "kiyi wanka a zaune cus u can't stand" ya
nuna mata new white towel daya ijiye a gefe kadan ta inda hanunta zai iya kaiwa da
jallabiya milk ke kai, yace "ga clothes din dazaki sa when u are done" yajuya
yatafi wajen kofa batare daya juyoba yace "in 15 minutes time zan shigo finish
before i come back" fita yayi yarufo mata kofan.

Taci kukan dayafi na kusan minti takwas tana kallon kofan, da kyar ta lallaba kanta
ta sadakar kawai in mutuwa ce ma shikenan Allah ya yafemata kura kuran ta, da kyar
tacire hoodie jikinta ta ijiye agefe wani irin kuka tafashe dashi ganin yanda Abba
ya raba rigar baccinta biyu gabaki daya jikinta awaje dan riganma ya tattare yay
gefe ne, tsabagen yanda take kuka har muryanta baya fitowa ma da kyau, da kyar ta
iya ta mika hannu ta kunna shower ruwan zafi kawai ya dinga zuba akanta tundaga kai
har kafa kasa na gangarawa kasan bayin tana wani irin kuka, takai kusan 10 minutes
ahaka saida taji knocking sanan takashe shower da sauri tadau towel ta daura tana
kuka, ganin ba'a shigo ba yasa ta jawo jallabiyar tana wani irin kuka ta zura
ajikinta tadan mike kadan taja jallabiyar daya mata yawa sosai kasa ta janye Towel
din tasa akai tana goge gashin kanta tana kuka, bama zata iya fassara yanda takeji
ba tsabagen bakin ciki, amma jitake kaman ta mutu kawai tahuta hakan yasa ta zame
towel din daga kan ta daura akan fuskarta tana kuka sosai, bude kofan yayi ya shigo
bayin yana kallon yanda har lokacin kuka take ta daura towel a fuska tana wani irin
kuka, kitson kanta na diddigar da ruwa ahankali ya mika hannu ya karbi towel din
dake kan fuskarta ya dauketa kaman baby jikinta na rawa sosai ta kule idonta
yafitar da ita daga dakin ya zaunar da ita akan gado, wani balm haka ya dauko ya
lakata ya shafa a gefen bakinta inda yafashe, yasake debowa ya shafa a gefen
fuskarta dan wurin yadan tashi sanan ya tsugunna agabanta ya mika hannu yace "give
me ur injured knee" jan jallabiyar ta kadan tai sama ta mikamai kafar jikinta na
rawa kaman wacce za'a kashe tana kallon bakaken safan hanun nashi, hakan yasa
yakarbi kafan ya debo balm din ya shafa akan gwiwar kafin ahankali ya dago kai ya
kalleta yanda take nishi tana kallon kafan dan tasan gyara mata zaiyi, murya chan
kasa yace "close your eyes" gam ta rufe idon tana kuka mara kara, wani irin ihu
tayi da saida gidan ya amsa sakamakon jan kafar dayayi, bude ido tayi tana wani
irin mugun kukan azaba ta dafa kafadarshi a mugun rude sabida zafi tanaso ta amshe
kafar tana kuka tama kasa magana, sosai tabashi tausayi hakan yasa yakasa cigaba
dayi ya saki kafar ahankali, dawani irin murya mai cunkushe da bakin ciki yace
"stop crying, are you hungry?" girgiza mai kai tayi cikin kuka mara kara. "kwanta"
kwanciya tayi da sauri kaman wata marainiya, murya chan kasa yace "sleep" da sauri
ta kulle idanunta jikinta na barbar tana magana kasa kasa. "Mumy Mumy dan Allah
kizo, wayyo Allah am scared, Mum mugun tsoro nakeji yau" yakai kusan 5 minutes
akanta, yana kallon yanda take maganganu kasa kasa kaman irin sababbin mahaukatan
nan kafin da sauri ya juya yafita daga dakin yanajin bakin cikin rashin illata
mutumin daya mata haka. Da Omari da Abdallah yaci karo sun taso cikin bacci sun
fito daga dakinsu sakamakon ihun dasuka ji na mace, atare sukace "Ya Marwan wacece
tai ihu" alamu yamusu da surabu dashi kawai ya sauka downstairs ya kwanta akan
dogon kujera zuciyar shi na wani irin tafarfasa, da sauri Omari da Abdallah sukai
dakinshi ahankali suka bude kofan batare dasun shiga ba, kara ware ido Abdallah
yayi yana kallon wicked Nurse dan bazai taba mance fuskarta ba yanda ta takure a
kwance ta kankame jikinta tana kuka sosai idanunta a rufe tana pisipispisspis da
baki basujin metake cewa, fuskarta da gefen bakinta yay jajir, da sauri Omari ya
rufo kofan daga shi har Abdallah suka juyo zuciyarsu namusu wani irin zafi suka
sauko kasa akanshi suka tsaya atare sukace "meya sameta?" tashi yayi ahankali ya
zauna yana dafe kanshi kafin ahankali ya finciko Omari ya zaunar dashi gefenshi ya
finciko Abdallah ma ya zaunar dashi gefenshi, kaman wani wanda ya bugu yace
"wa..waya ce yataba ta? How dare he try to molest her? Wlh wlh every single pain
that she's going through now saina rama mata double" yay shiru tareda daura
hannunshi akanshi sai kuma ya janye ya mike tsaye wani irin ball yay da center
table din palon na glass jikake rugugugu, wani irin ihu yayi ya daki kujeran one
sitter da kafa da sauri Omari yatashi ya rikeshi yace "calm down Ya Marwan, calm
down please" fizge kanshi yayi yay wani irin ihu. "leave me Omar" sai kuma yahau
kan stair case da gudu, binshi sukayi bude kofar dakin yayi azuciye yana magana
yace "who was dat man?" gani yayi tayi bacci atakure hakan yasa duk suka tsaya suna
kallonta, ahankali Abdallah ya shiga dakin yaja bargo ya lullubeta ganin yanda ta
takure kaman maijin sanyi, sai ajiyan zuciyan kuka take uhhu'uhm take, tsayawa yayi
ya kafe fuskarta da kallo yanda yay luhu luhu wani irin kuka ne yazo mishi hakan
yasa yajuya da sauri zai fita dakin hanunshi Marwan yarike da sauri ya fada
jikinshi ya saki kuka ahankali yana shesheka, "Ya Marwan waya mata haka? Wanan ai
zalinci ne, abun namin wani irin ciwo Ya Marwan wlh am not going to spare that man
we will not spare him" shafa kanshi Omari yayi shima heart dinshi namai zafi sosai
yace "we will not spare him Abdallah, stop crying" daga kai yayi ya kalli Marwan da
ya rike Abdallah ne kawai amma kanshi najikin bango yay wani kala, ahankali yace
"Ya Marwan calm down please" gyadamai kai yayi kafin yabude kofa yaja Abdallah suka
fita Omari na binsu abaya.

*Idan kika karanta baki biyaba keda Allah*!!!


*Maman Abd Shakur*

Da sauri suke tafiya har suka kai gida, wani dan daki dake nan kwara daya gaban
part dinsu sukayi bude dakin sukayi suka shiga desktop guda biyu ne akan table da
sauri Muhsin ya zagaya ya zauna akan kujeran roban wajen, Ya Ahmad ya zagayo ya
tsaya ta bayanshi ya dafashi yana kallon system din, da keyboard ya Muhsin ya dinga
operating computer sanu dawo da footage din baya har suka kai daidai inda Nadeera
tafito daga barander dakinsu da gudu ya danna play tare da daura yatsunshi akan
baki yana kallo kirjinshi na bugawa sosai, aguje tafito tanajan rigan baccin ta
kasa tana kuka sosai tana kallon baya tana waigen baya tayo shashinsu, saiga Abba
shima yafito aguje gaban rigan shi a mike da sauri Muhsin ya kawad da fuska
zuciyarshi kaman ta tarwatse, sake juyo dakai yayi idanunshi sunyi mugun ja daidai
takawo kofar dakinsu tanaso ta buga saiga Abba magana Abba yafara hakan yasa Muhsin
yay pursing ya danna kara sanan ya komar dashi baya yay playing, Abba yana kawo
wurin yace zai tsine mata inta buga kofan, har zai tsine saikuma tazo da sauri
yawani jata yasa ajikinshi yana shafa mata baya, da sauri ya Muhsin yasake kawad
dakai ya kai hannu ya goge kwallar daya zubomai yasake juyo dakai ya kalla daidai
inda tafara tutturjewa Abba naso ya shiga da ita ciki kafin yasaketa yafara gyara
hannun riga itakuma ta juya da gudu tana kuka tabude gate tafice Abba ma yabita da
gudu saiga gateman yafito ya leko ya rufe gate din da kyau yakoma daki.
Sosai Muhsin ke goge hawayen dake zubo mai yama rasa mai zaice, ahankali ya mike
tsaye ya kalli Ahmad da shima jikinshi yay wani irin sanyi kanshi ya kwance baima
san mezaiyiba yajuya yafita daga dakin yabar Ahmad kadai a wurin a tsaye, fadawa
kan kujeran Ahmad yayi ya wani irin zama kaman wanda akama mutuwa da sauri ya tura
hannunshi cikin aljihun jallabiyar shi ya ciro wayarshi cikin kunan rai yay dailing
number Mum, ringing uku ta dauka da dan dariya tace "Ahmadudu dont tell me kai
mafarkina ne dan nasan yanzu naija kaman uku da hamsin ne ko na dare, ya kake my
boy" cikin wani irin kunan rai yace "ki kira mijinki ki tambayeshi ina ya kai mana
kanwar mu Mum" da sauri Mum tace "Ahmadudu wat is it? Me haka kake maganan baban ka
kaman wani mate dinka, wat is going on?" akufule yace "Mum!" da sauri tace "Naam
Ahmad dina menene?" "Nadeera ta bace ki shigo hanya kidawo gidan nan" da sauri Mum
ta buga salati tace "innalillahi ta bace, garin yaya? How? Na shiga uku na lalace,
Ahmad kun sanar da police? Ina Muhsin? Gashi wlh I have one last meeting to attend
yau nai finalizing deal dina da burj al arab in sha Allah next tommorow zan dawo"
akufule Ahmad yace "ki mutu achan ma mtsww" ya katse wayar tareda wurgar da wayan
akasa ta tarwatse, yay wani ihu, wanan wani irin iyaye Allah ya bashi ne, Uwa
business tasani tun suna yara nani ke kula dasu, tun basu sababa harsunzo sun saba
ma da rashin ta, Uba kuma yanzu ya dawo dan iska, bama dole ya dawo haka ba, all
Mum does is travel, business, business, ko Micheal Zuckerberg bazai nunama matarnan
tafiye tafiyen business ba, meeting, meeting kaman itace ta hallici meeting a
duniya, wani irin ihu yayi yace "i hate dem" fita yayi ya banko kofar ko takan
shashin su baibi ba yawuce masallaci, anan ya zauna oo har akai asuba ana idarwa
tareda Ya Muhsin da idanunshi sukai jajir suka dawo gida kaman an musu mutuwa inda
ace Abba ba Abba bane ayanda zukeji zasu iya kasheshi, wanan ranan shine bakin rana
a rayuwan su. Koda suka shigo Abba suka gani sanye da white jallabiyar yana magana
da wani ma'aikacin gidan talabijin din AIT yana mika hoton Nadeera, wuce su sukayi
batare da sun kalli uban nasu ba sukai shashin su, duk wanka sukayi suka shirya
cikin suit bakake, ko wanan su jiyake kaman yamutu, suka fito tsakar gida lokacin
gari yay haske sosai suka fito atare, Abba suka gani sanye da fararen shadda riga
da wando ya rako Dr Bello dayazo duba shi rike da cikinshi yanadan murmushi, bin
yaran nashi yay da kallo yanda sukai kyau sunci bakaken suit gwanin ban sha'awa,
Muhsin yakafa bakar glass a ido, suka dumfaro wajen, wucesu sukayi batare da sun
gaida Abban ko abokin nashiba kowanen su ya shiga motar shi suka danna wani uban
horn mai gadi ya bude musu gate suka fita, bakaramin tsinkewa zuciyar Abba yayiba
all he sees a fuskar yaranshi is tsantsar tsana dawani irin mugun hatred, sosai
yaji he's heart broken dan yana mugun son yaranshi, he's 3 children are his life.
Maganan Dr Bello ne yadawo dashi daga dogon tunanin dayaje yace "nabarka lpy
Alhaji, please ka kula da kanka fa, banda yawan tunani karka sami hawan jini, sanan
kasha magungunan sosai nan da kwana biyu cikin zai sakeka da izinin Allah"
murmushin yake yayi yace "thank you Dr, agaida iyali" jan Motar Dr yayi yabar
gidan, Abba yajuya yakoma cikin gida yana dan duka wa jikinshi yay sanyi sosai,
akan kujera ya zauna yana dan kara ya jawo wayarshi daga kan table yay dailing
number commissioner.

***
Afirgice ta farka daga baccin datake yi sakamakon wani irin haske bau dataji akan
fuskarta tana kallon dakin cikin shirin yin kuka, yana tsaye jikin window ya yaye
labulen dan ta farka, juyo da kai yayi ya kalleta yanda take kokarin tashi daga
gadon jikinta na rawa amma takasa sabida kafarta dayay mata tsami sosai, ahankali
yafara tafiya ya zagayo wajen ta gaban gadon, kulle idanunta tayi gam kirjinta
nawani irin bugawa jin mutum akanta gawani irin kamshi dayake yi mai shegen dadi,
daukanta da akayi yasa tasaki kukan datake ji sosai batare data bude idanunta ba
jikinta narawa sosai, abayi ya zaunar da ita da sauri ta kifa kanta akan kafafunta
tana kama jikinta, juyawa yayi yay wajen kofa yace "15 minutes nabaki, rana tafito
u need to pray" yabude kofa yafice yarufo mata, saida taci kukanta ta koshi sanan
ta dago kanta ahankali tana kallon inda ya ijiyeta kasan shower ne kaman jiya saita
chan gefe kadan kuma babban leda ne da aka rubuta 24 hours super market ajiki ga
towel sai toothbrush da toothpaste akai, da kyar ta cire jallabiyar jikinta tai
wanka a zaunen tai brush kafin tai alwala, ta share jikinta tana kallon ledan, kaya
ta gani ciki yasa tasake fashewa da kuka Mum kawai takeso tagani, wani doguwan riga
data gani nasama baki mai stones taja tasaka aiko ya mata kyau ba kadan ba, bakin
dan kwalin ta yafa akanta, ahankali ta dafa bango dantaga ko zata iya mikewa da
sauri ta koma ta zauna dan kaman kafan ya balle sabida azaban dayake mata, knocking
kofan akayi hakan yasa ta kara makurewa a zaunen, bude kofa yayi ya shigo yana
tafiya wani irin nishi tayi tanaji kaman tai fitsari ajiki yanda yake tafiya ko ina
na jikinta takeji gawani irin sanyi da takeji yana siga kasusuwan ta, daukanta taji
kawai anyi hakan yasa tasake fashewa dawani kukan shikenan ita tadawo kaya adauka a
ijiye, akan dadduma ya ijiyeta ga hijabi pink akai dake a linke yakoma kan dogon
kujeran ya zauna yana danna agogon hanunshi, ahankali tadau hijabin ta saka,
azaunen tai sallan ta idar ta daura kanta akan kafafunta, kaman daga sama taji
saukan maganan shi. "hey! look up" yafada adake, da sauri ta dago kai takasa
kallonshi, "look at me" kaman wata yarinya ta juyo dakai tana wani irin pikipiki da
ido ta kalleshi tana sauke ajiyan zuciya ajejjere, yanda yaga tanayi yasa yadan
sassauta murya yace "what's your name?" ahankali bakinta na rawa sosai tace
"N..a...Nad..Nadeera" tai maganan tana goge kwallan daya zubo mata da bakin hijabin
jikinta, innocent face dinta ya kafe da ido sanyi na ratsa jikinshi sosai, murya
chan kasa yace "meke miki ciwo yanzu?" gwuiwanta ta nuna mai da yatsa, hakan yasa
ya mike daga kan kujeran yazo inda take, wani irin kwalalo ido tayi kaman wacce
za'a kashe kirjinta na bugawa tana kallon kafafun shi, hannunshi dake cikin safan
hannu ya mika mata yace "give me d leg" wani irin rawa hanunta keyi tadan yaye
doguwan rigan da hijabin tabashi kafar jikinta narawa sosai, karban kafan yay
ahankali yadan ja rigan ta yanda gwuiwan yafito ya kalli yanda ya kumbura sai
shining yake, ahankali yakai hannu zai taba da sauri ta rike hanunshi tana kuka
sosai tana kallon gwuiwan cikin kuka tace "dan Allah ka barshi, zai warke ahaka am
scareddd" sosai yake kallonta yanda take kukan wani irin abu na fizgarshi, jiyayi
kaman butterfly namai yawo aciki, ahankali yace "leave my hand" da sauri ta sakeshi
tana hawaye sosai, calmly yace "close your eyes" kulle idanunta tayi gam tana
numfarfashi, itadai batasan meyama kafar ba amma wani irin azaba dataji lokaci daya
takusa suma ihu tayi sosai tayi tana ture hanunshi da karfi cikin azaba tana kuka,
saida yagama sanan ya saki kafar yana kallonta yanda take kukan dayakeji har
ranshi, ahankali yace "waye wanan mutumin na jiya?" da sauri ta dago kai ta
kalleshi saikuma ta dauke kai da sauri kirjinta na bugawa sosai tana goge hawayen
datake yi. "who is he?" da sauri ta matsa baya dan yanda yay maganan kaman zai
kasheta, data tonama Abba asiri awaje gwara taga yayyinta ko Mum tafada musu, akaro
na uku yasake cewa "waye mutumin nan?" girgiza mai kai tai da sauri tana share
kwalla, hannu yasa abayan wandonshi yaciro karaman bindiga, ihu tayi cikin kuka
tana kallon bindigar cikin tsoro, saita mata bindigar yayi akai hakan yasa taja
wani irin numfashi kaman zata suma tana kwalalo ido, cikin tsananin fushi yace
"waye mutumin nan dat was trying to rape you?" a mugun tsorace tace "A..a..Abba na
ne" da sauri yace "what? Abba? U mean Ur dad?" gyadamai kai tayi ahankali hawaye
nabin kuncinta, ahankali ya maida bindigar bayan wandonshi ya dagata ya daurata kan
gado, wani irin tsayuwa yayi agabanta ya daura kafa daya kan gadon yay folding
hanunshi a kirji yace "Abban ki?" gyadamai kai tayi ahankali wasu hawaye masu ciwo
na zubo mata. "and where is your Mum?" girgiza mai kai tayi tana kokarin hana kanta
kuka, muryan ta na rawa sosai tace "bata nan" "ina taje?" yatambayeta da sauri,
cikin sheshekan kuka tace "Dubai for business" wani irin fuzar da iska yayi kafin
yasake daga kai ya kalleta yanda take kuka mara sauti yace "jiya yafara miki
hakan?" dago jajayen idanunta tayi ta kallai saikuma ta girgixa mai kai alamun a'a
hakan yasa yace "yaushe yafara?" sosai kuka yaci karfinta, shiru yayi yana kallonta
zuciyarshi namai zafi da kyar tace "3days ago" wani irin ajiyan zuciya yayi murya
chan kasa yace "yamiki wani abu d first time?" girgiza mai kai tasake yi tana goge
kwallan datake yi tace "i ran na shiga toilet na kulle da key" sosai jikinshi
yafara rawa hakan yasa ya janye kafarshi ya zauna yana facing dinta yace "kinada
siblings?" gyadamai kai tayi tace "Ya Muhsin da Ya Ahmad" cikin fushi yace "to
maisa baki fada musu ba?" fashewa tasakeyi da kuka sosai tana goge fuskarta da
hijabi da kyar ta iya magana tsabagen yanda kuka yaci karfinta tace "yace zai
yankani da wuka inna fada, and zai tsinemin" wani irin juya kanshi yayi with so
much anger kafin yasake juyowa ya kalleta yace "ba a compound dinku brothers dinki
ke zama ba?" gyadamai kai tayi tace "suna side dinsu, side dinmu is just me Abba
and Mum muke a wurin" cikin tsananin kunan rai yace "inane gidan ku, wani anguwa
kuke?" cikin kuka tace "Cresent Street no. 16" "ya sunan Abban ki?" batare data
kawo komiba tace "Alhaji Naseer Aluminum" tashi yayi yafita daga dakin yana tafiya
kaman zaki, saka kanta tai akafafu ta fashe da sabon kuka dan yasa ta sake tuna
abubuwan da Abba yamata ne da ko kadan batason tunawa.

Yakai kusan 30min sanan ya shigo dakin dauke da tray kulan abinci da plates da
spoon ga ledan magunguna agefe, tunda ya bude kofar fuskarta yake kallo yanda ta
dukunkune tana bacci da hijabi ajikinta fuskarnan hawaye duksun bushe, gefen
bakinta har yanzu da tabon ciwo wurin marin ne kawai ya sace, ajiye tray din yayi
akan side drawer ya juya ya zauna akan dogon kujeran dakin yadau MacBook dinshi
yana aiki, kusan every second yake dago kai yana kallonta.

Wuraren sha biyun rana wayarshi yay kara hakan yasa ya ijiye MacBook din yadau
wayar wani sako ya karanta hakan yasa ya mike tsaye ya fita daga dakin yana tafiya
kaman wani dan daba, sauka yay kasa ya fita daga part dinsu zagayawa bayan gidan
yayi saiga wani part yakarasa ya bude kofa ya shiga, babban falo ne da aka ijiye
wani mutum dake sanye da fararen kaya akan kujera a tsakiyar dakin an kulle mishi
hannu sanan an rufemai fuska dawani bakin kyalle, kallon su Abdallah, Omari da
Kamal yayi dasuka zagaye shi, alamu yamusu da sufice hakan yasan yasa suka fice
suka rufo musu kofan, zama yayi akan wani kujera dake swinging haka ya daura kafa
daya kan daya yana kallon yanda mutumin ke motsi yana uhmm uhmmm, yakai kusan 10min
yana kallonshi kafin ya tashi daga kan kujeran yay inda mutumin yake daure akan
kujera, bakin kyallen kan mutumin ya zare ya yar fuska Abba ya bayyana an taushe
mai baki dawani irin salatef mai ruwan toka, wani irin kallon tsoro Abba kemai
jikinshi na rawa, hanunshi yakai kan salatef din bakin Abba ya bare hakan yabama
Abba daman magana arude yace "dan Allah kumin rai, mena muku, kuyakuri dan Allah
inada yara uku karkusa su dawo marayu, ku fadi ko nawa kukeso zan baku wlh, kungama
banda lpy, wlh cikina ba lpy, dan Allah kuyakuri bawan Allah kaji" yadade tsaye
kanshi yana kallonshi jiyake kaman ya kasheshi hakan yasa ya juya ahankali yakoma
kan kujeran dayake ya zauna ya daura kafa daya kan daya yanadan swinging ahankali
ahankali, kallon shi Abba yayi a rude yace "dan Allah bawan Allah kumin rai, wlh
banida lpy, konawa kukeso zan baku i promise" cikin wani irin fushi Marwan yace
"kana ganin kanada kudin bamune?" arude Abba ya girgiza kai dan muryan mutumin
saida yasa gabanshi yawani irin mummunar fadi, saukar da kafanshi yayi kasa yawani
irin bubbuga takalmin akasa kafin ya dena ya sake dago kai ya kalli Abba cikin wani
irin murya mai kama dana rikakken dan ta'addan nan yace "Kai! Kaine Naseer Aluminum
ko" da sauri Abba ya gyada kai yace "bawan Allah nine, mina muku wlh banda makiya
bana cuta, aluminum din danake saidawa a kamfanina original ce, bana saida jabu,
dan Allah kumin rai yarana uku da mata daya karku illata ubans..." hannu Marwan ya
dagamai azafafe, hakan yasa maganar Abba ta tsaya kyam yana zazzare ido yana kallon
boyayyen mutun dinan dayaji yana wani irin shakkan shi, sake kallonshi yayi cikin
wani irin murya dake girgiza zuciya yace "I will be straight, yarka Nadeera Naseer
na hannuna, nasa a daukomin kaine sabida inaso kabani aurenta, inaso kabani auren
yarka Nadeera!" wani irin kallonshi Abba yakeyi kirjinshi nawani irin dukan biyar
biyar, sake kallon Abban yayi daya kasa koda motsin kirki yace "inada waliyyi na,
inada shaidu, munada masallaci anan, so Naseer Aluminum inaso kabani auren yarka
Nadeera Naseer mecece amsar ka?".

[9/13, 11:52 PM] Lady: 🕳🕳🕳🕳🕳

*BOYAYYEN MUTUN*🕳 🕳 🕳 🕳

*Maman Abd Shakur*

Ahankali ya tsugunna agabanta yana kallonta batare dayace mata komiba, harde
kafafunta tayi sosai tana kara daure hannayenta a kirji tana goge hawayen datake yi
da bayan hannu kanta akasa tana kallon cinyoyinta da takeso taja towel ta rufesu
amma ba halin hakan, dan fuzar da iska yayi dan kukan nan datake yi na mugun
tabashi bayaso ko kadan, murya chan kasa yace "kinsan inda Mumyn ki takene?" juyo
dakanta tayi ta kalleshi kafin ta kawad da kai da sauri bakaramin cika mata ido
yayiba cikin manyan fararen kayan data ganshi gabanta na faduwa, girgiza mai kai
tayi muryanta na rawa sosai tace "t..ana D..dubai" shirun dataji yasa tadan juyo
dakai ta kalleshi ahankali ganin fuskarshi na saitin tane yasa tasake kawad dakai
da sauri tace "please zan kirata ne ince tazo ta tafi dani kaji" mikewa tsaye yayi
yana kallon agogon hanunshi kafin ya kalleta yace "you are not going anywhere,
bazaki kara barin gidan nanba" fashewa tai da kuka sosai tana makemai kafada alamun
a'a takasa magana sabida tsoro da shakkan shi, tsayawa yayi yana kallonta kafin
yasa hannu yawani irin fizgota ta tashi tafado jikinshi arude takoma baya tana kuka
tana kara rike towel din jikinta da kyau, sake jawota yayi ya sakala hanunshi daya
ta bayanta ya riketa da kyau yana kallon yanda gashin gaban kanta ya kwanta lub ata
goshinta, hadiye kukan tayi gum tana zaro ido kirjinta nawani irin bugawa tana
kokarin ture hanunshi daga bayanta amma takasa, ta saukar da kanta kasa tana rera
kuka ahankali, ahankali yasa yatsan shi yadago habarta kin kallonshi tayi saima
hawayen dake gangarowa, dawani irin calm voice yace "ke yarinya ce? Don't you get
tired of crying? Clean those tears" ya nuna mata hawayen daya gama wanke fuskarta,
da sauri tasa bayan hannu jikinta na rawa sosai ta share hawayen batare daya saketa
ba ta saukar da hanun kasa tana sauke ajiyan zuciya, janye hanunshi yayi daga waist
dinta ahankali jin yanajin wani abu da tunda yake bai tabaji ba ya maida hannun
cikin aljihu murya chan kasa data dan dishe yace "go and get dress am waiting for
you" yay maganan yana nuna mata kofar bathroom din da kai, da sauri hartana neman
turgudewa tanadan dingishi tai wajen kofar, bude kofar tayi ta shiga da sauri yana
binta da kallo.
Wajen kayan ta taje tana share hawayen ta bude ledan super market din wani
dinkakken atampa English da aka mata riga da skirt kayan kalansu brown and milk ne
anyi musu stone work daya kara karama kayan kyau sosai ta ciro, saka kayan tayi
tana kuka kaman ta shide wanan wani irin rayuwa Abba yasata aciki, bakaramin kyau
kayan suka mataba tadau dankwalin su ta yafa dan hijabin ta na falo kuma kayan
sundan matseta tafito ahankali tabude kofan batare data kalleshiba tai wurin gadon
tana dan dingishi tadau pink hijabin ta dake kan gado da sauri ta saka ta zare dan
kwalin sanan tq zauna a bakin gadon tana wasa da yatsun ta batare data dago kaiba,
yakai kusan 2min yana kallonta kafin ya mike tsaye yace "let's go" da sauri ta
tashi tsaye murmushi da tunda tazo batayi shiba ya lullube fuskarta tace "gida zaka
maidani?" wani irin juyowa yayi yazo gab da ita ya daure hannayen shi ta baya hakan
yasa tadan matsa baya da sauri tana kallon fuskarshi dake cikin mask, ahankali yace
"gida?" gyadamai batare datai magana ba murmushi mai kama dana tsoro akan fuskarta,
juyawa yayi yay wurin kofa ya bude kofan yace "lets go" ahankali take tafiya
hartazo wajen ta tsaya nesa dashi hannu ya mika mata alamun ta bashi hanunta, hannu
dake cikin safan hannu tabi da kallo kafin ahankali hanunta na rawa ta mikamai nata
tadaura akan nashi wani irin shock taji harsaida tasaki ajiyan zuciya tana kallon
hannayen, shima kusan hakan yaji yadaure ya rike hanun nata dakeda taushi yajata
suka fice daga dakin ya rufe kofan tana gefenshi saibin babban gidan take da kallo
yanda ko ina yake tsaf tsaf kaman ba mutane aciki, stairs sukayi suka fara sauka,
ahankali yake binta sabida kafarta har suka sauka babu kowa afalon sai babban tv
dake aiki, sai kallon ko ina take, bude kofar falon yayi suka fita compound, nanma
babu kowa sai kallon compound din takeyi da uban motoci kusan shida ke ciki, sukai
baya tana bin ko ina da kallo wani white yar babban mage ta gani tana wasanta tana
hawa bango da sauri ta rirrikeshi ta tsaya batare data kalleshiba tace "kunada mage
i don't like it" kallon magen yayi kafin ya kalleta yanda duka hankalin ta na wajen
magen yace "is Abdallah's, muje bazai miki komiba" dago kai tayi ta kalleshi kaman
zatai kuka saikuma ta kalli magen tace "are you sure?" matso da kanshi yayi ta
wurin kunenta yace "yes muje kona kira miki ita ne?" da sauri takara rike hanunshi
tabishi suka bar wajen, gaban wani part suka tsaya kafe kofar tayi da ido hakanan
gabanta taji yana faduwa bude kofan yayi ya shiga hanunshi rike da nata tana biye
dashi abaya itama ta shigo, ido da ido sukayi da Abba dake zaune kan kujera yana
kallon su hakan yasa kirjinta yawani irin buga dum! tafara nishi kaman zata sume
tana komawa baya sosai tanaso ta fizge hanunta tafice yaki sakinta.

Juyowa tayi ta kalleshi a mugun rude ta fashe da kuka sosai tanaso ta fizge hanunta
ta gudu waje tsabagen yanda ta tsorata kaman taga dodo ya riketa gam yaki sakinta,
da karfi tsiya ta shiga tureshi tana bubbuga kafanta akasa. "sakeniii" tana ture
kirjinshi tana kokarin bude kofa, tare kofan yayi ya rungumota jikinshi da kyau
yana bubbuga bayanta yana kallon fuskar Abba tacikin mask yanda Abba ke wani irin
kallon bayanta idanunshi sun chanza kala, ahankali yacirota daga jikinshi ya shafo
gefen fuskarta yace "shiiii" fashewa tai da kuka sosai tace "please dan Allah ka
matsa, wlh am scared zai kamani" ta fashe da wani kukan gani take kaman Abba zai
taso ya kamota, girgiza mata kai yayi tareda kama hanunta da karfi yay cikin dakin
da ita tana tutturjewa tana makewa abayanshi, zaunar da ita yayi akan kujeran dake
facing na Abba tana yunkurin ta mike tsaye ya maidar da ita ya zaunar yace "calm
down zaiyi magana dake ne will come back in 10min time, calm down babu abinda zai
miki kinji" fashemai ta dawani irin kuka ta dago kai ta kalleshi tana girgiza mai
kai tana makemai kafada, ko kadan batason ganin Abba balle ita kadai dashi awuri,
juyawa yayi zaitafi da sauri ta rikemai riga ta kara karfin kukan ta, juyowa yayi
ya daka mata tsawa yace "i said sit!" da sauri ta zauna tana nishi hakan yasa
yajuya yafita ya rufo musu kofan, maida kanta tayi kasa jikinta na rawa sosai tana
goge fuskarta da hijabi har cikin ranta jitake da Abba gwara wanan dodon ko kadan
batama son ganin Abba hakan ya tuna mata abubuwan daya mata kuma batason hakan,
sotake ta manta.

Abba yay kusan minti uku kallonta yake tundaga yatsun kafarta xuwa kayan datasa
dayasan bana gidanshi bane, da hijabin datasa har zuwa zufan datake hadawa a goshi,
yanda yaga ta shishige boyayyen mutun dinan nawani irin konamai rai, jiyake kaman
ya rufe ta da duka amma ba daman yin hakan, gawani dan iskan kuka datake yi saikace
yadawo mata dodo, tsabagen yanda zuciya ke cinshi yasa yadau rapan yan dubu daidai
dake jikinshi guda biyu na sadakin ta yadau daya yawani irin stoning dinta dashi
yay landing a goshinta da sauri ta dago kai ta kallai tana shafa wajen tana kuka,
idanunshi taga sunyi jajir hakan yasa ta maida kanta kasa jikinta na rawa ta fashe
da wani sabon kukan kaman xai kasheta, daukan dayan rapan kudin yayi ya kara jefa
mata akai yace "kinga dodo ko stubborn girl kina wani shegen kuka, badai ni kikama
hakaba kinma mahaifin ki butulci ko, kije gashinan ga sadakin kinan yanzunan aka
daura auren ki da wanan danaga kina rungumew..." yakasa karasa maganan sabida yanda
abin kemai wani irin ciwo arai, a rude ta dago kai cikin kuka ta kalleshi jin
kalman aure daga bakinshi, yasake nuna kanshi da yatsa yace "ni, ni ko Princess! ni
princess, nidai ni kikama haka ko princes..." yay shiru yana shafa kanshi kana
ganinshi kasan abun namai ciwo, sai yanzu daya sata a ido yakejin wani irin dana
sanin yarda har akai auren nan, dayaki koma me zasumai sumai, tayaya ma ya yarda ya
bada ita? Saikace akwai magic abakin mutumin daya yarda kawai, Yaushe princess ta
girma harma tai wayon yin zaman aure? Princess is such a
sweet innocent girl babu abinda ta sani, batada hayaniya, bata iya fadaba, sunma
yaran su wani irin tarbiya da yaran basu iya fadaba, basu iya rashin kunya ba, basu
iya gardama ba, basu iya hayaniya ba, waye wanan daya bama auren yarshi da har
yanzu bata gama sanin rayuwa ba balle tasan yanda zatai handling wanan phase din
life dinba, me zaice ma Yayinta da dama already fushi suke dashi, mezai cema
mahaifiyar ta dudda ita ce taja almost all dis problem dahar yaja suka fito cikin
dare har wani ya ganta yatafi da ita, innalillahi wa innailahi raji'un, Princess
matar manya ce tayaya ya aura ma gang yarshi? Kallonta yasake yi yaga kuka kawai
take tana share fuska da hijabi, ahankali yace "My Princess" kin dago kanta tayi,
hakan yasa ya cije leben shi in pain yace "an daura aurenki da dat man dazunan a
masallacin gidan nan, those money sadakin kine" yay pointing kudin dake jikinta da
yatsa, tunda yake maganan kur ta kafe Abba da ido tana kara nanata kalman aure
akaro na biyu aranta tana wani irin kallon Abban dawani irin mamaki, wani irin
harara Abba ya watsa mata cikin wani irin fushi daya tasomai da baisan koname ba
yace "wat? me kike kallona da shegun idanun nan naki masu kama dana mayu? you like
him mana ba shi naga kina rurrungume mewa ba agabana princess, ni, niii, agabana
kike kakkama wani ko kina tattabashi princess, hmm" yay kwafa yana shaking leg da
sauri da sauri kaman yay kuka, jiyake kaman ya kurma ihu, cikin dishashiyar
muryanta tace "aure? Abba ni aure?!" cikin wani irin fada yana nunata da yatsa yace
"dan gidan ku e, e nace miki, aure aure dai dakika sani an daura miki, ni kika
yaudara ko princess, daki taimake ni kin gwanmace kifito gida cikin dare, princess
inban samu natsuwa daga yayana ba ina zanje ba maman ki tajamin ba, ai gashinan
kinga hanun yan ta'addan dakika fada kuma ya aureki kinma kanki princess, i will
never forgive for this, u really hurt me princess, princess am hurt, deeply, am
deeply hurt, abin nan namin ciwo ciwooo a zuciyana" da sauri ya dukar da kai yaja
bakin rigan farar shaddar shi yana goge idanunshi dasuka kawo kwalla sosai yanajan
majina dake shirin zubomai ciki, zuciyarshi zafi takemai kaman ya hadiye ya mutu
yakasa bringing self dinshi to the fact dat yanzu nan fa yabada auren princess,
yanzu princess matar wani ce, ahankali yadafa kanshi yace "no bani nabada ba".
[9/13, 11:52 PM] Lady: 🕳🕳🕳🕳🕳🕳🕳

*inkika karanta baki biyaba na barki da Allah*

Bakin riganshi yasake sawa ya share hawayen daya zubomai ya sake dago kai ya
kalleta yanda take kuka tama kasa magana ya daka mata wani irin uban tsawa yace
"kimin shiru anan" ko kallonshi batayi ba saima uban kukan datake yi wani irin
bakin ciki takeji yanzu banda irin abubuwan daya mata shine kuma yakama yamata
aure, bakin rigan shi yasake sawa ya share hawayen daya zubomai ya sake dago kai ya
kalleta yanda take kuka tama kasa magana tana gogewa da hijabi yasa yaji wani irin
zuciya ta tasomai ya daka mata tsawa yace "kimin shiru dan gidan ku" ko kallonshi
batayi ba sheshekan kukan datake yi wani irin bakin ciki takeji kaman ta mutu,
dudda irin abubuwan daya mata shine kuma yakama yamata aure, aure, nice matan aure?
Tunanin hakan yasa takara karfin kukan datake yi, takalmin dake kafanshi Abba ya
cire ya jefeta dashi da sauri ta tashi tsaye tana kuka sosai tana komawa baya,
nunata yayi da yatsa yace "ke ko, keko Princess hmmm" saikuma yay shiru yama rasa
mezaice, sake dago kai yayi yasake kallonta yanda kukanta ke addaban ranshi yahana
shi sukuni yasa yaciro dayan takalmin kafarshi yana nunata dashi yace "wlh idan
kika bari natashi a yanda nakeji dinan sainai miki dukan daban tabamiki irinshi ba
tunda na haife ki, shashashan yarinya mara wayau kawai, kimin shiru naji da abinda
ke damuna ko, shut up princess" ko kallonshi batayi ba saima tsugunnawa datayi
ahankali tana dafa kujera ta cigaba da narka uban kukan datake yi tashi Abba yayi
yayo kanta a harzuke da mugun gudu ta mike tai hanyar kofa tana kuka daidai lokacin
Marwan ya bude kofan ya shigo mistakenly ta fada jikinshi ta kankameshi tayi tana
kuka sosai tana kallon Abba, da sauri Abba ya koma kan kujeran dayake zaune ya saka
fuskarshi a tafukan hanunshi zuciyarshi namai wani iri dashi kanshi baisan kona
meba, sosai Marwan ke kallonshi kafin ahankali ya dagota daga jikinshi share mata
hawayen yayi kafin ahankali ya saukoda hanunshi kan lips dinta ya daura akai yace
"shiiiiii" shiru tayi ta dago manyan idanunta dasuka cika da ruwan kwalla ta
kalleshi muryanta narawa tace "Abbana yace yay mana aure da gaske ne?" gyada mata
kai yayi hakan yasa tafashe dawani sabon kukan kaman zata mutu, ahankali ya kamo
hanunta ya bude kofar dakin ya fita da ita ya kulle kofan sukai shashin su, akan
gado ya zaunar da ita ya zauna kusa da ita ahankali yace "Stop crying" makemai
kafada tayi cikin kuka tace "ni kakiramin Mumy na tazo ta dauke ni" yanda tai
maganan yakusan sa numfashin shi daukewa hakan yasa ya mike tsaye da sauri ya juya
yabar dakin da sauri yay dakin Abdallah ya bude ya shiga yana kallon Abdallah dake
zaune malt a hannunshi ya daura system akan jikinshi da earpiece akan kunenshi
kallo cikeda nishadi alamun shigowan mutum dayaji yasa ya dago kai ya kalli kofan
ganin Ya Marwan ne yasa ya zare earpiece din daga kunenshi ya ture system din yace
"Yayan mu wat is it" zama yayi kusa dashi batare daya kalleshi ba yadan fuzar da
iska cikeda damuwa yace "she's crying" kallonshi Abdallah yayi ganin sai wani
dadddauke kai yakeyi kuma daga gani kasan yadamu amma yana basarwa, murmushi
Abdallah yayi yace "to Ya Marwan kaje ka lallasheta mana Ya Marwan kasan normally
haka amare sukeyi, ranan danaje bikin abokina Mus'ab ma haka amaryan shi ta dunga
kuka nan kasan ko mata basa raina abin kuka, kasan meyayi dayasa tai shiru ta dena
kukan?" yay maganan yana danne dariyan dayakeji da duka karfin shi yaci serious
yana kallon shi yanda yawani basar yana daddana agogon hanunshi kaman baya yaji
hakan yasa Abdallah yadau earpiece dinshi zai maida yace "okay o tunda bakaso am
watching game of thrones dama" da sauri batare daya kalleshi ba yace "talk am
listening kai" wani irin yangan ce ya karasa maganan, dan murmushi Abdallah yayi
yana shafa gemu yace "share mata hawayen yayi da hanunshi, saiyay hugging nata yana
patting bayanta, and u know d funniest thing he was whispering something a kunenta
da bamuji komeba, kaga luv ko yayan mu is something da kaine zakai creating your
own unique formula, this is your first luv so make it memorable bro" agogon shi
yasake dannawa ya daura kafa daya kan daya yace "I told you am not in luv I just
want to save her from dat old man shikenan" tabe baki Abdallah yayi ya maida
earpiece dinshi yacigaba da abinda yakeyi. Sosai ya dinga danne kanshi yana hana
kanshi abinda yakeyi da kyar ya daure har sai bayan sallan isha'i yaje dakin
ahankali ya bude kofan ganin tai bacci yasa ya tsaya daga kofan dan tsoron shiga
ciki yake bayaso yaji abinda yakeji, ahankali ya rufe mata kofan ya juyo ya shiga
dakin Omari yana tareda Abdallah da kamal kallon su yayi yace "kun kaima dat old
man abinci?" atare suka amsa da eh hakan yasa yace "tommorow by 1 kukaishi gida"
tom sukace ya fice daga dakin da bayason hayaniya dakin Abdallah ya shiga ya kwanta
yakasa komi fuskarta kawai yake gani.

***
Wuraren karfe uku saura sukai parking akofar gidansu Abba, zare mishi bakin
kyallen Omari yayi daga kan fuskanshi ya kwance ma igiyan hanunshi sanan ya bude
kofan motan yace "fita" ahankali Abba da jikinshi ya mugun yin sanyi ya fice daga
motar, sukaja motar dawani irin arnen gudu suka bar anguwan, yakai kusan 10min
tsaye yana kallo hanyar dasukabi jiyake kaman yay kuka ko halan hakan zai sa yaji
saukin abinda yakeji, juyawa yayi yabude gate ahankali ya shiga gidan da sauri mai
gadi yataso yace "barka da zuwa Alhaji" ko kallonshi baiyiba yawuce ciki ya shiga
barrander ya bude kofar dakinsu ya shiga Muhsin yagani da Ya Ahmad zaune akan
dining ko wanensu ga abinci gaban su amma baci sukeba, Muhsin yay wani irin rama
kaman bashiba, dukansu dago kai sukayi suna kallonshi shima kallon su yake jiyake
kaman yaje ya rungumosu koyaji saukin abinda yakeji amma yasan sun tsaneshi hakan
yasa yajuya ahankali jiki asanyaye yay hanyar corridor, tashi Ahmad yayi a zuciye
yace "Abba daga ina kake? Abba where is Nadeera wai, ina kakaimana kanwarmu ne
Abba?" dagamai hannu Abba yayi cikin kunan rai yace "Ahmad! please not now son"
cikin fushi Ahmad yabude baki zaiyi magana hanunshi Muhsin yakama ya girgiza mai
tareda zaunar dashi, binsu da kallo Abba yayi kafin yawuce ciki yay dakinshi zama
yay akan kujera ya kama kanshi da duka hannayen shi biyu yana salati yana goge
kwalla zuciyar shi na zafi sosai da kyar ya mike tsaye ya shiga ciki yayo wanka
yafito, farar jallabiya kawai yasaka ya dauro alwala yafito falo bai tarar dasu
Muhsin ba hakan yasa ya wuce masallaci yayo sallan la'asar ana idarwa yadawo cikin
gidan afalo ya zauna yana huci yace "wlh bazan yarda ba" saikuma ya mike da sauri
ya wuce dakinshi, wayarshi ya dauko yadawo falo ya zauna yakira commissioner of
police ringing daya ya dauka tsabagen yanda ranshi ke tafarfasa dishewa muryan shi
tayi da kyar yace "kwamission i want to file a complain yata kidnapping dinta akayi
fa, first thing tomorrow morning zanzo danna baku statement dina yanzu am really
not feeling well, banda lpy sosai" magana commissioner yamai kafin Abba ya gyada
kai ahankali yace "ok thank you so much friend" katse wayar yayi ya jefar akan
kujeran dake kusa dashi, shigowa Muhsin da Ahmad sukayi dakin kan dogon kujera suka
zauna suna kallon Abban daya kafe tv da ido saikace yana gane me ake cewane dan
hankalin shk baya wurin, ahankali Muhsin yakira sunanshi yace "Abba" dagamai hannu
Abba yayi batare daya kallesu ba yace "please not now am begging you people kurabu
dani inji da abinda ke damuna, Muhsin Ahmad kurabu dani, you boys should leave me
alone, let me be" ya maida kanshi jikin kujera yana bubbuga kafa tsabagen yanda
zuciyarshi ke tafarfasa, azuciye Ahmad yabude baki zaiyi magana sukaji maganan Mum
daga waje, daga kai dukansu sukayi suna kallon kofan harda Abba bude kofan tayi ta
shigo tana sanye cikin wani irin shiga ta alfarma, wani ubansu material ne blue
ajikin ta daya amsheta sosai ta zuba warwarayen gold da sarkan gold ajikinta,
fatanta yay wani irin haske tai wani fresh da lumu lumu da ita, inka ganta zata
rantse ba ita ta haifi su Muhsin ba yanda takeda kyau fatarta har wani irin shining
take tana wani irin kamshin turaren larabawa nan, hanunta daya rike da wayarta
kirar iPhone x dake kunenta tana magana da harshen turenci dayan hanunta kuma rike
da hadadden handbag dinta na vintage, gateman biye da ita yana gunguro jakan
tafiyarta na LV, matsa mai tayi ya wuce ciki ya ijiye ya fito ta cigaba da wayan
datake yi tana maganan kudi, wani irin kallon haushi Muhsin da Ahmad ke mata yarta
ta bace saiyau zata dawo yau dinma business magana take, wani irin tashi tsaye Abba
yayi yayo inda take ko kunyan su Muhsin baijiba yasa hannu yawani irin jata matsar
da wayan tayi daga kunenta tana binshi tace "Alhajina is an important business call
wait please mana" ko jinta baiyiba yajata suka shiga corridor tana kallon su Muhsin
dasuke binsu da kallo dakinshi Abba ya shiga da ita ya fizge shigeyar wayar dake
kunenta ya yar nanfa labari ya chanza salo....

Wani irin kallon Corridor Muhsin yayi yatashi fuuu yafice Ahmad ma yay tsaki yana
hararan corridor yafice sukai shashin su. Sai bayan Isha'i wuraren 9 suka shigo
gidan dan Ahmad kai Muhsin asibiti yayi bayan sunyi Isha dan sosai yake rashin
lafiya ko kadan bayajin dadin jikinshi ga rashin cin abinci, ahankali suka shiga
falon Mum suka gani tana zaune tasa wani free gown na atampa tana danna waya, tana
ganinsu tai murmushi ta ijiye wayan gefe ta mike tsaye tana kallon Muhsin dataga ya
rame mata sosai tace "Son menene kadawo haka? don't worry I've spoken to the
commissioner myself and he assured me zasuyi kokarin nemota koma waya dauketa zai
fito da ita and we will bring him to justice, ur momma is here kaji my darling" ta
kalli Ahmad dake kallon ta irin kallon nan mai kama dana harara tai murmushi tace
"Ahmadudu are you still angry with me? Nariga nai magana da mutanena koma ina
Princess dina take za'a ganta, u guys should pray for her okay, but wai tayaya aka
saceta ne wat exactly happen?" cikin fushi Ahmad yace "ki tambayi mijinki mana"
wani irin kallo tamai saikuma ta daure fuska zatai magana Muhsin yawani irin ja
hanunta yay hanyar fita da ita daga dakin Ahmad biye dasu yabude kofa suka fita
arude Mum ta kalleshi ganin yanda yawani irin daure fuska tace "Muhsin, Son Son ina
zaka ina zaka kaini, why are u dragging me like this?" wani irin bude dakin CCTV
footage yayi ya shiga da ita tsayar da ita yayi agaban computer yayi ya duka ya
shiga tattaba computer tana kallon computer kafin yamata playing abinda yafaru
ranan yace "watch" Ahmad dake dayan gefenta yace "yes watch it Mum kitambayi
mijinki where is our sis" kafe System din tayi da ido tana kallo kirjinta nawani
irin bugawa, wani irin fadawa kan kujeran roban dake wurin tayi ta dafe kirji tana
kallo har abin ya kare arude take fadin "innalillahi wa inna ilahi raji'un,
innalillahi, innalillahi, wayyo Allah, innalillahi Alhaji???" fashewa tayi da kuka
da sauri ta taushe bakinta tana goggoge idanunta ta dago idanunta ta kalli su
Muhsin dasukai folding hand a kirji suna kallonta, da sauri ta tashi tafita daga
dakin tana goge kwallan dayake zubo mata bada izininta ba, cikin wani irin fushi ta
shiga falonsu, corridor tayi kafin ta bude dakin Abba ta shiga yana zaune kan
kujera fuskarnan tashi tai shar dan yadan sami natsuwa abinda ke damunshi, tsaya
mai tayi aka tana goge kwalla tace "where is Princess Alhaji?" dagokai Abba yayi ya
kalleta yace "kaman ya where is princess ta bace and case din na hanun police ko
and u know that very well" ihu Mum tamai tace "Alhaji ina kakai min Nadeera?" wani
irin kallo Abba yamata yace "are you okay ko bakijina ne, ance tabata, ba saida
nahadaki awaya da commissioner dazu ba" cikin tsawa Mum tace "am tired of your
silly lies, Alhaji where is my daughter wlh koka fitomin da yata ko i will use all
the money i have in this world na kulleka saika fitomin da Nadeera, Alhaji, Alhaji
yanzu yarmu kake nema? How could you, yaushe kadawo haka, wani irin shameless man
ne kazama haka? Yarmu kake nema Alhaji?" zaiyi magana Mum ta nunamai yatsa cikin
kunan rai tace "wlh karka sake like karka fara ka shararamin karya, I've seen
everything a CCTV footage, Alhaji yarmu yarmu, OMG am hurt, how could you? How
could you? Wlh bazan taba yafema ba" share kwallan datakeyi tayi tana kallonshi
yanda jikinshi ya saki yakuma kasa musawa, tace "tell me inda kakai ta naje na
daukota? Alhaji princess zaka nema? wlh bazan taba yafema ba duniya wa lahira,
inhar kama yarinyar nan wani abu wlh kotuce zata rabani dakai, like how could you,
yaushe ma princess ta girma mema takeda shi ajiki dahar zakayi sha'awan ta eh?
She's just 22, our poor little girl, wlh banyafe ma ba, Kai wani irin bunsur...."
wani irin saukan mari dataji akan fuskarta yasa takasa karasa maganan datake shirin
yi tai karan azaba tana kallon Abba dake wani irin huci yana nunata da yatsa yace
"tunda kin riga kinsan komi good and fine, ubanwa yasani a matsalan danake ciki
bake bace? Dakika tashi kikai tafiyan ki kin tambayen? Kafin nadawo daga Kadunan
danaje ai dawowa nayi natarar kinyi tafiya, kina kula dani? When was d last time
danaci abincin this your two hands acikina?" yakamo hannayenta yanuna mata yace
"when was the last time da nida ke muka hada shimfida? when was d last time dana
kiraki kika amsani, everyday kina meeting meeting, meeting, ni dan iska ne? Kin
taba ganin nai iskanci? Tun kafin muyi aure kin sanni banda ra'ayin aure auren?
What do you want me to do? Kina bani kulawa?" yawani irin daga mata murya cikin
tsananin fushi yace "listen and listen very well, kin riga kinga komi so am going
to tell you this Hajara, banyi regretting act dinaba kinsan mesa? Because I love
her, tafiki komi, tafiki iya girki, ke saurara kiji idan inacin abincin princess
jinake kaman na sume dan dadi, tafiki hankali inta ganni wani iri she always ask
Abbana menene are you okay mekakeso? dawanan melodious calm babyish voice dinta
dinan, tafiki taushin jiki, tafiki diri, ke tafiki komi dakika sani na ya mace,
koda nai wani abu da princess i have good intention because i want to marry her and
make her mine, auren ta zanyi ban yarda mun daukota tun tana yar 3month mun raineta
just to give wani kato ya aure kiwon danayi ba kinajina Hajara? so am going to the
court after an ganta zama araba shegen aurenta da wanan dan iskan gangster dinan
ne, but get this straight to your business head i love princess and auren princess
zanyi, kije chan continue with your business business tycooner, princess tafimin ke
sau miliyan akan miliyan, I love her, love ma batun nayauba, kina jina? Take me to
the end of the world ba court kadai ba, inhar kan princess ne nima am ready to burn
down my cash sai inda karfina ya kare useless woman".
[9/13, 11:52 PM] Lady: *inkin karanta baki biyaba keda Allah*
*Maman Abd Shakur*

*22 Years Ago*!!

_Egypt Cairo_

Wata matace data dan manyanta fara haka tana sanye da doguwan riga baka har kasa
tana gudu sosai kana ganinta kaga balarabiya da tsohon ciki agabanta haihuwa yau ko
gobe, tana gudu agalabaice dan batada ragowan karfi gefenta kuma wani farin yarone
balarabe dabazai wuce 12 years ba yana goye da wani namiji abayanshi da bazai wuce
6 years ba, yarike hanun wanda bazai wuce 8years ba duk suna gudu suna waigen baya,
baya mai cikin tayi zata fadi agalabaice hakan yasa babban cikin yaran yay ihu yace
"Umm" ya saki wanda ya rike yataro ta da sauri amma harta sume hakan yasa ya saukar
dana bayanshi daya fashe da kuka kasa cikin harshen larabci ya kalli dan kimanin
shekara takwas dake gefenshi yace "yi wasa da Abdallah" cikin kuka ya daga Abdallah
dake kallon maman nasu yana jijjigashi yana wasa da hanunshi shikuma babban ya
shimfidar da maman tasu da kyar akasa dajin wajen idanunshi sunyi jajir ya janye
dan handbag din hanun maman tasu ya bude dan goran ruwa yaciro yabude da sauri ya
yayyafa mata a fuska hakan yasa ta farfado dawani irin azababben ciwon mara da
ciwon baya sosai, wani irin nishin azaba tayi tana cije baki ta kama hanun yaron
tarike gam tana numfashi, arude cikin harshen larabci yaron yace "Umm menene, meke
miki ciwo?" kasa magana tayi saima juyawa idanunta suka fara tanaso takara suma, da
sauri wanda ke rike da Abdallah ya zo wajen ya tsugunna shima yana share hawaye ya
dafa babban yana kallon maman tasu data rufe idanu cikin kuka sosai yace "meke
damun Momma Ya Marwan?" rungumeshi yayi tareda karban Abdallah dake kuka sosai yana
sharemai hawaye ya kwantar da Abdallah a jikinshi yana sharema Omari hawaye shima,
girgiza mai kai yayi cikin murya datai rauni sosai yace "don't cry" gyadamai kai
Omari yayi sanan ya sakeshi, sake yayyafa ma Maman nasu ruwa yay a fuska hakan yasa
ta bude ido wani irin nishi tayi tai juyi cikin azaba sukaga jini nabin kafanta
takara yin kara takara sumewa, kiran sunanta sukayi amma shiru hakan yasa ya mike
tsaye, goya Abdallah yayi abaya ya kalli Omari yace "stay with Umm lemme call help"
da gudu yajuya yafara bin dajin nan yana gudu da Abdallah dake kuka abayanshi yay
kusan gudun 8min sanan yakai bakin titi duk wacce yagani saiya tsayar da ita yace
dan Allah ataimaka musu maman su zata haihu amma ba'a kulashi ba, da kyar yasamu
wata yar tsohuwa dattijuwar balarabiya ta tsaya itama dan yanda taga Abdallah na
kukane ga wannashi yay zuru zuru saisa suka bata tausayi tambayarshi tayi menene
yace mata maman su nada ciki jini nabin kafarta kuma sai suma take, shiru tsohuwan
tayi saikuma tace nakuda ce su kaita asibiti, cikin tsananin tashin hankali yace
tayakuri basu da kudin kaita asibitin ne da kyar tsohuwan ta yarda ta biyoshi
masifa ma tadinga mai ahanyar dajin wai wajen yay nisa kodai yan cinkai ne, rantse
rantsr ya dinga mata kafin da kyar ta yarda tabisu koda suka kai sun tarar Omari na
kuka sosai Maman tasu asume jini yay mala mala akasan wajen, daga Omari yayi yana
sharemai hawaye ya rungume shi yana kallon maman tasu dake nan kaman mara rai,
Tsugunnawa tsohuwar tayi akanta tace "subhannallah metayi ta galabaita haka jini ya
tsinke mata?" ahankali yace "gudu mukayi" girgiza kai tayi tace "assha ku matsa
daga tachan inga mezan iya mata Allah bani sa'a" jan hanun Omari yayi yana rike da
Abdallah suka koma chan daga dan nesa basa ganin su, rungume Abdallah yayi yana
bubbuga bayanshi danyay bacci shikuma Omari ya daura kanshi akan kafadarshi ya
rikeshi duk sunyi zuru zuru gawata uwar yunwa dake cinsu tun asuba suke gudu gashi
har yamma tayi da kyar Abdallah yay bacci dan yunwa yakeji, sunkai kusan awa uku
zaune sanan matan tazo inda suke rike da dan kwalin Maman su tana share hanunta
dake da jini sosai idanunta sunyi wani iri tace "kuzo Maman ku na kiran ku" da
sauri Omari ya mike tsaye shima tashi yayi rike da Abdallah dayay bacci gabanshi na
faduwa sosai yarike kanin nashi sukai wajen, akwance sukaga Maman nasu inda suka
barta ga jaririyan data haifa acikin wani mayafin ta baki an nannadeta, dago kai
maman nasu tayi da kyar ta kallesu da gudu Omari na kuka ya tsugunna agabanta ya
daura kanshi akan hanunta yana kuka, murmushi tayi ta shafa kanshi kafin ta daga
hanunta ahankali ta mikama Marwan dake tsaye goye da Abdallah dake bacci abaya,
ahankali yataka kafa yawani irin tsugunna agabanta idanunshi sunyi ja yana kallon
fuskar Maman tasu yanda tai fari sosai tai wani irin haske kaman mara jini, dago
jaririyan tayi ta mikamai hakan yasa ya sauko da Abdallah ya mikama Omari shi ya
karbi yarinyan yana kallon fuskanta very cute baby girl ga gashi kanta bakin kirin
har goshi tana bacci, dayan hanunshi ta kama hakan yasa ya kalleta ahankali ta
mikama Omari hannu hakan yasa ya riketa shima yana kallonta cikin kuka murmushi
tamusu da kyar cikin harshen larabci tace "Marwan" dago kai yayi ya kalleta yama
kasa magana tsabagen yanda yakeji ahankali tace "ga sister kunan nasa mata suna
Rahma da babban ku kafin ya rasu yace inhar nahaifi mace sunan dazamu samata kenan,
Marwan ka kula da kaninka kaji, duk runtsi duk wahala karka sake ka rabu dasu ko ka
nisan cesu, Omari" takira sunanshi tana kallon fuskarshi asanyaye, daga mata kai
yayi cikin kuka yakasa magana, ahankali tace "kubi yayan ku kaji, kome yace
shizakuyi, karku saba mai ko sau daya, kuhada kanku kuso junanku, farin cikin dayan
ku ya zamto na dukan ku, bakin cikin dayan ku ya zamto na dukan ku, karku sake ku
koma gida dan zasu kashe ku kaman yanda suka kashe mahaifin ku, Marwan" takira shi
ahankali tanadan nishi, cikin wani irin raunanniyar murya yace "Umm" ahankali ta
daga hanunta dake rawa ta mika zata daura akan kan jaririyan dake hanunshi takasa
sabida yanda hanunta ke rawa hakan yasa ya kamo hanunta ya daura akan yarinya
murmushi tayi wasu hawaye suka gangaro ta gefen idanunta da kyar ta iya magana tace
"ina so bayan na rasu kutafi motherless home achan za'a kula daku zasu tayaku
rainon Rahma kanajina" gyada mata kai yayi daidai lokacin Abdallah yatashi da kuka
sauka yayi daga jikin Omari yafada jikin maman tasu yace "Momma are you sick?"
cikin kuka, rungumeshi tayi sosai tafashe da kuka sosai danya karya mata zuciya,
hannu tamikama Omari dake kuka shima harda majina yafada jikinta ta rungume su biyu
tana lallashin su tana kallon Marwan da idanunshi sukai jajir yana kallonsu, dagasu
tayi ta kalli Marwan tana murmushi takamo hanunshi da kyar hawaye nafita ta gefen
idanunta tace "my strong brave boy, the only Man damuke dashi, haka nakeson ka da
jarumta, karkai kuka okay dan aduniyan nan kaikadai ne gatan kaninka, inaso ka rage
zuciyan nan naka, wanan hot temper dinan ka rageshi kaji Marwan, ga kanwarku nan ka
kulanmin da ita, mace ce ka tsaremin ita ka kare mutuncin ta, katuna abinda Abban
ku yafada akan idan har mace na haifa? Gyada mata kai yayi ahankali, tai murmushi
tace "Masha Allah, karka manta da hakan, Omari karku manta kota girma bata yardaba
ku fada mata abinda iyayenta sukace ce kuma suke so, inaso ku kula da junanku kuso
junan ku, ku hada kanku ku dawo daya, karku sake ku raba kanku, ku tuna kuku dinan
kune ku, kuna gatan kanku, Allah ya muku albarka ya tsaremin ku, ya karemin ku, ya
kulanmin da ku, i love you so much yarana" sosai Abdallah da Omari ke kuka ahankali
ta zare hanunta daga kan macen idanunta na kukkulewa ta mika hanunta tanaso ta
shafa kan Abdallah wani irin jini ya balle mata paaa da sauri tsohuwar da matsar
dasu Abdallah tana salati ta tsugunna tana cema Marwan ya matsa tashi tsaye yayi
yana kallon maman nasu rike da jaririyan su Omari da Abdallah suka wani irin
rungumeshi suna kuka sosai suna kallon maman nasu da jikinta ke rawa, kafe maman
nasu yayi da ido ko kyaftawa bayayi tun yana ganin alamun numfashi ajikinta har
yadena gani ya lumshe ido zuciyarshi na wani irin rawa ya tsugunna ahankali ya
kankame kaninshi yana sauke ajiyan zuciya da sauri da sauri, mayafinta tsohuwar ta
cire ta lullube ta tajuyo ta kalli yaran dataji sun bata tausayi sosai tace "bari
naje nakira jama'a amata sutura" fita tayi tabarsu awajen daidai lokacin jaririyan
ta tsala ihu tashi yayi ya shiga jijjigata yana kallon fuskarta sai ihu takeyi gasu
Omari na kuka suma hakan yasa ya sakamata yatsarshi abaki ta dinga tsotsa tana
bacci hawaye yacika idanunshi ahaka bacci yasake dauke ta gaba daya ya zare yatsar
yasake rungumeta yana kallon gawan Umm dake lullube.

Documents By AIHAUSANOVELS

Always visit Aihausanovels.com.ng For downloading free hausa novels

Like our Facebook page Fb.me/aihausanovels

Ba'a wani jimaba tsohuwar tadawo da mutane kusan 20 mata da maza da jarkokin ruwa a
hannun su nan dai aka kebance wajen mata suka mata wanka ana gamawa aka shiryata
suka sallaceta aka kaita makwancinta Abdallah Omari sai kuka suke yana lallashin
su, tsohuwar da mutanen ne suka tasasu agaba suna tambaya basu da yan uwa da kyar
ya iya girgiza kai yace "basu dashi kuma baban su yarasu" hakan yasa tsohuwan tace
to azo aje akaisu motherless home kaman yanda mahaifiyar su tafada kodan wanan
jaririyan nan akula da ita achan, cikin mutanen wani dayazo da machine ya kwashe su
aka kaisu motherless home din dake garin nan fa aka karbesu ga yara da dama agidan,
aka karbi jaririyan da ya yarda ya bayar da kyar aka mata wanka aka bata madara aka
saka mata kaya za'a kwantar da ita akan gadon jarirai ya karbeta ya rungumeta tsam
hakan yasa suka barshi da ita, Abdallah dake zazzabi sosai aka bashi magani aka
basu abinci sukaci banda shi daketa kallon yarinyar su Omari na gamawa sukai bacci
akan gadajen su shiko yana zaune da jaririyan yana kallonta yanda take bacci
abinta.

Ahaka rayuwan tacigaba ana kula dasu sosai a motherless home din, ma'aikatan wajen
nada kirki har an sansu dan kullun tare zaka gansu su uku wuri daya babbban yadau
jaririyan da ayanzu har yama iya mata wanka yaro dan 12 years yanama jaririya wanka
yabata abinci ya shiryata yariketa, basa wasa da sauran yaran koda yaushe suna tare
a manne suna jikin wansu.

Jaririyan na kimanin wata biyu wata rana suna zaune a compound din motherless home
din suna zaune a simenti a karkashin bishiya yana rike da Rahma da idanunshi biyu
tana rike da yatsarshi gam tana kallon sama, Abdallah yay bacci ya daura kanshi
akafarshi shikuma Omari ya jingina da bayanshi yana wasa da duwatsu yaga an bude
gate din gidan wasu manyan motoci hudu sun shigo an rufe gate din, wacce ake kira
da Ameera dake in charge of the motherless home tafito tana murmushi aka bude kofa
wani babban Alhaji dayasa kayan yan Nigeria malum malum dawani balarabe dayasa
farin jallabiya da rawani ne suka fito, tunda yafito yake kallon su Marwan har hada
ido sukayi da Marwan daya kafesu da ido shima yakasa dena kallon yaran, Ameera ce
ta nunasu ganin yanda yake kallonsu tace "wayan chan marayu ne maman su tamutu
tabar kanwar su mace jaririya watan ta biyu yanzu, muje office Alhaji wanan karan
adopting kazoyi ko siya kazoyi? Dan gaskiya kudi yakaru" wucewa sukayi sukai ciki
office dinta Alhajin na kallon yaran.
Motherless home din abinda gwamnatin garin basu saniba shine suna sayar da yara
kuma wanan Alhajin suke saida mawa duk bayan wata biyar yake zuwa saya, nan Alhaji
ya nuna yana sonsu mazan yabiya miliyoyi akansu ya shiga mota shida abokin shi
balarabe yacema Ameera da daddare insunyi bacci zai turo adauke su gyadamai kai
tayi tana murmushi dan tunda yake siya bai taba biyanta irin kudin wanan karan ba,
aranan da daddare duk suna bacci shidai Marwan sama sama yake bacci dan tun ranan
dasuka fara dira gidan marayun yaji hankalin shi bai natsu ba baya iya bacci saisa
bini bini yake tashi ya kalli kaninshi sanan yakara kwanciya yana rungume Rahma da
kyau, lekowa Ameera tayi dakin tawani irin huro wani hoda, strange wari dayaji yasa
yabude ido yana kokarin laluban touch light yaduba Rahma dasu Abdallah amma kafin
ya farga kawai yay passing out, shigowa wasu kattai sukayi suka kama Marwan,
Abdallah da Omari suka fita dasu aka sakasu awani bus a sussume akabar motherless
home din dasu. Wani irin ihu Rahma dake kan gado ta sandara da sauri Ameera data
taushe hanci ta shigo ta dauketa tana jinjigata tafito sanan ta saki hanci tace
"sorry baby anbiyani da kyaune saisa na saida brothers dinki kema karki damu in
kinada luck wani zaizo yasiyeki in baki dashi haka zaki girma ahannuna yarinya".
[9/13, 11:52 PM] Lady: *don't read in baka biyaba*

*Maman Abd Shakur*


Gyada mata kai yayi yace "okay" zare safan yayi daga hanunshi tawani irin kafe
hanun da kallo ganin hannu fari fat kaman na bature kafin ahankali yana kallonta ya
zare na dayan hannun ya ijiye safan akan table din wurin, ahankali ya sauko da
jakan dayake goye a bayanshi ya ijiye kan table yana kallonta, hanunshi ya daga
sama ahankali ya kwantar da hulan hoodie dake kanshi baya, hanunshi yakai kan
fuskar nashi slowly yana kallonta, sosai kirjinta ke wani irin bugawa da kana
ganinta ma zaka gane hakan, saukar da hanun yayi zuwa wuyanshi kafin ahankali ya
juya mata baya, cire black mask din yayi gabaki daya ya ijiye kan table batare daya
juyoba, tundaga keyanshi har molon kanshi take kallo da babu gashi ko daya kan
saiko dashi, ahankali yace "are you ready" gyadamai kai tayi kaman yana ganinta ta
kasa magana tsabagen yanda kirjinta ke bugawa, wani irin juyowa yayi ya fuskance
ta, ihu tayi sosai ta diro daga kan kujeran tai hanyar fita daga kitchen din da
sauri sakamakon wani irin fuska data gani mai kama dana dodo, fuskan babu gashin
gira gashi wasu irin kuraje kuraje da wani irin dabbare dabbare baki baki kaman
fuskan aljani a fuskan, bakinshi baki kirin, wani irin gudu tayi amugun tsorace
zata fita daga kitchen din kamota yayi hakan yasa ta saki ihu ta kankame jikinta ta
kulle idanunta gam, ahankali ya jawota jinkinshi yajuyo da ita yahada jikinshi da
nata yadanyi dariya dashi kanshi yamanta rabonshi dayay dariya haka, hanunshi ya
daura akan habarta yana kallon yanda ta kankame idonta yace "open your eyes"
makemai kafada tayi murya chan kasa dake rawa sosai tace "am scareddd" bakinshi
yakai saitin kunenta yace "of me?" gyadamai kai tayi tana tabe bakin shirin kuka
jikinta na rawa sosai kafin ahankali ta bude idanun ta daurasu akanshi wani irin
nishi tayi uhmmmmm tana kallon fuskar shima ita yake kallo kurii batare dayayi ko
motsi ba, cikin rawan muryan na mutum dake cikin tsananin tsoro tace "what happen
to your face?" shiru yayi bai bata amsaba hakan yasa ta fashe da kuka sosai dan
wani irin tausayi yabata murya chan kasa tace "sorry yanama zafi?" tai maganan tana
kuka, ahankali yadaura hanunshi akan fuskarta ya share mata hawayen kafin ya dagata
ya zaunar da ita akan kujeran datake kai da ya tsaya agabanta yana kallonta, juyawa
yayi yasa hannu ya cire face mask din kurajen ya ijiye akan table, bin mask din
tayi da kallo kafin ta dago kai tabi bayanshi tayi da kallo, tundaga bayan wuyanshi
take kallo wani irin fari tass tass ne skin dinshi dake wani irin glowing sanan ga
gashin kanshi baki kirin maidan tsawo a kwance sun wani irin yin curls kana ganin
gashin kasan ba gashin dan Nigeria bane kaman gashin balarabe kaman gashin ba
indiye, sosai gabanta ke fadi fin na dazu ma tarasa kuma maisa hakan ke faruwa da
ita, yakai kusan 2min kafin ahankali ya juyo irin juyowan nan kaman wani boss,
tundaga kanshi take kallonshi yanda gashin kanshi maidan tsawo suka kwanta sukai
curls, wani irin farin mutum ne da fari irin na larabawan nan gareshi, kwayar idon
shi ash color ne saikuma farin idon fari fat yanada dogon hanci sosai gashi ya
tsaya akan fuskan nashi dass saiwani irin pinkish lip pink sosai kaman lip din
bature karami, yanada saje maidan yawa da fadi gashin baki sidik kwantancen gashi
mai walkiya sanan yanada dan gemu daya kwanta amma baiwani sakko yay tsawo sosai
ba, tunda take bata taba ganin kyaykyawan namiji hakaba Ya Muhsin da Ya Ahmad
kyawawa ne, sanan wanan mutumin data taba bugewa a super market shima kyaykyawa ne
amma duk basukai wanan ba, kyaykyawa ne ajin farko naban mamaki ma, kasa jure
kallonshi tayi hakan yasa ta saukar da kanta kasa kirjinta na bugawa sosai kaman
zatai fitsari, ahankali ta diro daga kan kujeran jikinta na rawa sosai tazo zata
wuce ta gefenshi tafice daga kitchen din, hanunta ya rike gam ya juyo da ita ta
dawo gabanshi, hanunshi are very soft kaman natamace, yadaura akan fuskanta murya
chan kasa yace "Hey! U asked me to unmask myself i did dat and u want to walk away,
why?" yay maganan ahankali yana dago fuskarta murya chan kasa yace "look up?" dago
dara daran idanunta tayi ta zubasu akan fuskarshi, dan lumshe idanunshi dataji sun
mata wani iri ajiki yayi ya budesu, ahankali ya zuba akanta yace "why?" girgiza mai
kai tayi jikinta na rawa sosai dan wani irin cika mata ido yayi bana wasaba
muryanta na rawa sosai tace "am scared" janyota jikinshi yayi ya daura kanta akan
kirjinshi ya kankameta yadan fuzar da iska yace "of me?" gyadamai kai tayi batare
datai magana ba, dago kanta yasake yi ya kalleta dauke idanunta tayi tai wani irin
atishawa tana kallon wuyanshi wani bakin layi data gani babba haka yasa ta daga
hanunta dake rawa sosai ta daura akan layin, atishawa yayi yay hamdala ahankali
yanajin wani iri sabida hanunta dayaji akan wuyanshi, ahankali yakai hanunshi ya
rike hanun nata batare data kalleshiba tana kokarin fizge hanunta tace "wat scar is
that?" daukanta yayi hakan yasa ta tsorata sosai ahankali yajuya yafita daga
kitchen din da ita wani irin faduwa gabanta keyi yahau staircase da ita hannu daya
yasa yabude kofar dakinshi ya shiga da ita ya maida kofan ya rufe yay wurin gado da
ita, kwantar da ita yayi akan gadon shima ya kwanta a gefenta yasata ajikinshi
sosai, fashewa tayi da kuka sosai jikinta na rawa sosai wani irin tsoro takeji dan
yanda yasata ajikinshi a kwance yasa ta tuna da Abba, ahankali ya kama lips dinta
da yatsunshi yace "shiiiii" hadiye kukan tayi batare data kalleshiba, murya chan
kasa yace "how old are you" yay maganan yana sakin lips dinta yana kallonta,
bakinta na rawa sosai cikin shirin yin kuka tace "22" murmushi yayi dake lobar da
dimple dinshi na both side, murya chan kasa yace "look at me" kallonshi tayi tana
sauke ajiyan zuciya dan sosai yake cika mata ido kyanshi yama idanunta yawa, wani
cool look yake mata ahankali dawani irin murya da dagashi sai ita zasu iyaji yace
"you're 22 u are not dat small but why do you like crying and acting like a baby"
so take ta lumshe ido dan kallonshi wani irin cika mata ido yake yanasa tana
shakkar shi tana kumajin wani iri da kyar adan tsorace tace "am the last born"
ahankali shima yace "and d only gurl in d house right?" gyadamai kai tayi wasu
hawayen nabin gefen idonta suna gangarawa kasa, cikin tsananin fargaba da tsoro
tace "yaushe za...zaka...zaka kaini gun Mumy na? I...i don't like here am d only
one in dis h..ou...house" ta karashe maganan d kuka sosai, hanunshi yakai kan soft
face dinta yace "Hey! Stop crying for me" gyadamai kai tayi tana hadiye kukan,
matso da kanshi yayi sosai saitin fuskarta danhar tanajin saukan numfashin shi da
sauri ta runtse ido kirjinta na bugawa kaman zai fashe sabida tsoro murya chan kasa
yace "look at me" bude idanunta tayi ta kalleshi tana danne kukan tsoron dake
cinta, hanunta daya yakama yahada da nashi ya rike gam yana kallonsu kafin ya kalli
fuskarta yace "you are not d only one akwai brothers dina agidan i was d one dat
told them karsu bari ki gansu, u want to be seeing them?" da sauri ta gyadamai kai
hawaye na gangaro wa daga idanunta, murmushi yamata daya lobar da gefen fuskanshi,
numfashin ta yakusa daukewa yace "okay you will see them tommorow okay, Omari and
Abdallah sunan su" gyadamai kai tayi wasu hawayen na gangaro mata jikinta ko ina na
bari, kafeta yay da ido itama kallonshi take amma kana ganin kallon kasan dan yayi
forcing dinta ne, sunkai kusan 10min ahaka sanan yace "do you have friends in
school?" gyadamai kai tayi murya chan kasa yace "a guy or a lady?" cikin rawan
murya tace "lady, Fauzy" gyada mata kai yayi tareda sa hannu ya zare hulan kanta
long kalaban ta suka bayyana yabisu da kallo kafin ya kalleta yace "ask me too"
shiru tayi kirjinta na bugawa sosai takasa magana, ahankali ya shafo lips dinta
yace "am listening ask me" cikeda tsoro bakinta na rawa sosai tace "are...are you d
one danagani a hospital dinmu dat day?" gyada mata kai yayi yace "yes har aka kaiki
police station akaina ko" gyada mai kai tayi kaman yarinya, shiru yayi yana wani
irin kallonta kafin ahankali ya kwantar da kanshi kan filon da kanta yake kai ya
juyo da fuskanta tareda hada forehead dinsu suna facing juna, atishawa tayi shima
yay atishawan sosai jikinta ke rawa cikin kuka sosai tace "sanyi nakeji" dan lumshe
ido yayi yabude su ya daura akanta yace "me too" atishawa yakara yi itama tayi da
sauri ya karayi itama tayi, ahankali yajawota yahadata da jikinshi tsamtsam yay
wani atishawan itama tayi tana rawan sanyi, hannayen shi biyu ya daura akan
fuskanta yana wani irin kallon pink lips dinta dake fizgarshi sosai ya kafe da ido
dan rawan kuka suke, fashewa tai da kuka tsoronshi yahanata tai ko motsin kirki,
murya chan kasa yace "shiiiii" hadiye kukan tayi tana sauke ajiyan zuciya da sauri
da sauri, daura forehead dinshi yayi akan nata yay cupping face dinta yana kallonta
tana wani irin sauke ajiyan zuciya da sauri da sauri dake sauka akan fuskarshi,
ahankali slowly ya saukar da bakinshi kan bakinta yabata light kiss mai kara ya
janye kanshi yana kallonta yanda ta lumshe ido kamkam kirjinta na bugawa, tunda
yake bai taba kissing mace ba and wamam dayayi really feels good, kasa hakura yayi
yasake mata another light kiss mai kara batare daya janye bakinshi daga kan nataba
yana numfashi da sauri da sauri shi kanshi baisan yayayiba gani kawai yayi ya shiga
tsotsan bakinta yafara kissing dinta passionately kaman zai cire mata lips dinta.
[9/13, 11:52 PM] Lady: *idan kika karanta baki biyaba keda Allah*
*Maman Abd Shakur*

Fashewa tai da kuka sosai tana so ta fizge bakinta amma yaki sakinta yakai kusan
20min yana kissing dinta kafin ahankali ya janye bakinshi daga nata idanunshi sun
kankance sunyi lup lup dasu lips dinshi sunyi jajir yana wani irin kallonta, duko
dakai yayi saitin fuskarta kafin ahankali yasa hannu ya goge hawayen datake yi
cikin dishashiyar muryan shi yace "stop crying for me" gyadamai kai tayi jikinta
narawa sosai tahadiye kukan, ahankali yasake rungumeta tsam tsam yana shafa bayanta
saida yaji kirjinta yadena bugawa sanan yadago kanshi ya kalleta har lokacin ta
kankame ido, kaman mai rada yace "open your eyes" bude idanunta tayi ahankali
cikeda tsoro ta daura akanshi tana shirin yin kuka, hannayenshi biyu ya chusa ta
karkashin kanta ya dago da kanta sosai har hancinsu na gogan juna, ajiyan zuciya ta
sauke tana wani irin kallonshi kaman taga dodo, goga hancin shi yayi akan soft wet
lips dinta kafin yahade forehead dinsu ya kwanto da fuskarshi kan nata sosai dan
har lips dinsu na gogan juna cikin wani irin murya dake sanya natsuwa yace "wat
have you done to me? Why am i like this" yana maganan lips dinshi na gogan nata,
girgiza mai kai tayi a tsorace tana kokarin kawad da kanta amma yaki bata daman
hakan, murya chan kasa yace "answer ur husband" wani irin nishi tayi dayasa ya
runtse ido da sauri sabida yanda hucin zafin yamai wani irin tsir tsir ajiki da
kyar muryanta na rawa sosai tace "p..pl..leas stop am..m..scared" tafashe mai da
kuka girgiza mata kai yayi yace "stop crying" gyadamai kai tayi ta hadiye kukan
tana sauke ajiyan zuciya tashi yayi ya zauna ya dagata zaune ya nuna kayan jikinta
ahankali yace "girls sleep with this?" shiru tayi dan bata gane kan tambayan ba
ahankali ya sauko daga kan gadon ya mika mata hannu alamun tazo saukar da kanta
tayi kasa dan bazata iya jure kallonshi ba taki bashi hanun, murmushi yayi ya kamo
hanunta ya sauko da ita daga kan gadon yana rike da ita sukai hanyar bayi kofa ya
bude musu suka shiga agaban closet ya tsayar da ita ya bude saiga kaya nan daya sa
su Omari suka siyo da yawa juyowa yayi ya kalleta yace "change" kallon kayan tayi
kafin ta share dan guntun hawayen daya zubo mata da sauri wani dogon gown sky blue
na bacci ta zaro wanda zai iya tsaya mata a gwuiwa ahankali batare data kalleshiba
ba tabude kofa ta shiga bathroom binta yayi da kallo kafin ya zauna akan kujeran
dake wajen yana dan lumshe idanu yana ganin fuskarta takai kusan 10min cikin bayin
danhar saida tai wanka sanan tasaka rigan yamata kyau sosai rigan mutunci ne ta
bacci iya gwuiwa yamata kyau sosai ajiki saida ta jinginar da kanta jikin kofa
shiru dataji yasa taji dadi alamun babu mutum da sauri ta bude kofa ido da ido
sukayi yana zaune akan kujeran ya kafe kofan bathroom dim da kallo saida kirjinta
ya buga kai wanan mutumi yacika kwarjini da sauri harda dan gudunta ta bude kofa
tafice dakin har tana neman faduwa fadawa tayi kan gado taja bargo ta lullube kanta
jikinta na rawa sosai tafashe dawani irin kuka kasa kasa tana kiran Mum tun tana
sauraran fitowan shi har bacci yay gaba da ita. Yakai kusan 20min abayin yafito kan
gadon yahau yana kallon dan fuskarta yanda yay fayau tana sauke ajiyan zuciya
ahankali ahankali, ahankali ya yaye bargon ya shige kafin yadagata ya kwantar da
ita akan jikinshi matseta yayi yana sauke ajiyan zuciya da kyar bacci da baitaba
mai dadi irinshi ba yay awon gaba dashi.

Wuraren takwas nasafe Abba ya shigo gidan parking yayi a parking space ya sauko
daga motan ya shigo part dinsu, zaune yaga Mum afalo taci uban gayu na manya mata
tai kyau sosai tana kallon tv kana ganinta kaga tsantsan damuwa akan fuskarta dan
bama tagane me ake fadi a tv, sallama yayi ciki ciki hakan yasa ta dago kai ta
kalleshi dauke kai yayi yawuce ciki yana kallon kofan dakin Nadeera kaman ya bude
ya ganta haka yakeji, bude kofar dakinshi yayi ya shiga yay bedroom dinshi direct
kafin ya shiga bayi ya sakinma kanshi ruwa ya mikar da hannayen shi ya dafa bango
yana tunani, ko duka duniyan nan ya mallaka zai iya bayarwa inhar zaigano inda
princess take d biggest problem in trying to track down her location according to
abinda commissioner yace is because bata tare da waya da an iya anyi tracking down
location dinta sharp sharp, gashi bai samu yaga inda koda hanyar gidansu ba balle
yabada any clue dazaisa agano inda take easily, inda ace yasan sace princess wanan
mugun zaiyi daya shanye koma me yake damun shi aranan yahakura, gashinan duk binta
dinan dayayi ne yaja wani banza chan ya aureta, runtse ido yayi da karfi ya daki
bango yana cikin zafin rai yana fata dakuma rokon Allah akan karya bashi daman
tabamai princess harsai angano inda take tadawo gida araba dan iskan aurenta
dayayi. Yabata kusan one hour abayi tunanin yanda zaiga princess yake sanan ya
kashe shower yabude kofa yafito daga bayin Mum yagani zaune abakin gado hakan yasa
ya dauke kai yay gaban wardrobe wani goggagen shadda gizna brown ya ciro ya shiga
sakawa ahankali Mum tace "a ina ka kwana jiya Alhaji?" ko kallonta baiyiba saima
karasa zira riganshi yayi yay gaban madubi yadau mai yana shafawa tasowa tayi tazo
wajen tana binshi da kallo tace "ina kaje Alhaji, a ina ka kwana?" ko kallonta
baiyiba danji yayi yanxu koson ganinta bayayi daukan turaren shi mai shegen dadi
yayi zai fesa Mum ta fizge cikin fushi ta jefar akasa yafashe tace "nizaka maida
mahaukaciya nace ina kaje?" wani irin mugun kallo yamata kafin yay controlling
kanshi yace "naje neman abin sona, yata Nadeera, my princess, the apple of my eye,
My love" cikin wani irin kunan rai Mum tace "Alhaji wai dan Allah lafiyan ka lau
kuwa kokuma you are posses ne nakira malamai ama ruqiya, this isn't you" wani
kallon rainin wayo yamata kafin ya dauko wani sabon turare zai fesa takara fizgewa
cikin kunan rai tace "Alhaji talk to me wai menama ne? Dan Allah kabar wanan wasan
dakake min i know you are joking ko dakace zaka auri Nadeera, nasan nama laifuffuka
da dama, jiya nakasa bacci tunanin abubuwan danake ma nayi and nai concluding maybe
zakai punishing dina ne you want me to realize my mistakes shine kake cewa u wanna
marry princess, Alhaji yanzu kamin bayanin auren dakace kamata da gangster din
dakace musan yanda zamuyi mu kwatota because i know wasa kakemin da xancen sonta
kake xaka aureta ko Alhajina?" wani irin kallo yamata from head to toe kafin yaja
tsaki yace "ina ganin too much business da tafiye tafiye yafara affecting yanda
kike tunani ko Hajara, now bari namiki bayani daki daki kiji ki fahimta, zauna
kiga" ya wani irin ingiza Mum kan gado ta zauna ya tsaya agabanta ya nuna kanshi
yace "ni dai ni dinan uban yayan ki Muhsin da Ahmadu Alhaji Naseer Aluminum Son
yarmu Nadeera nake, dazaran an ganta kinajina? Zan shigar da kara kotu zan raba
auren inje masallaci a aura mini ita mubar muku kasar Spain zamu, jibi Hajara inama
Princess so dakoke dakina budurwa ban miki irinshi ba, ke ina gaya miki princess
yar baiwa ce, wato Allah yay hallita ne awurin nan, tafimini ke sau miliyan kan
miliyan, Allah yay kira, yay zubi awajen nan, yatace idan na aureta sai yanda nayi
da ita dama gata dajin magana very innocent girl wlh ba irinki ba dakika nunama
duniya kinfi karfina, bari kiji kin riga kin shani na warke raras, auren Princess
zanyi ke bakiga yanda muka dace bane jibifa sunayen mu Naseer da Nadeera wayyo
Allah na" yay maganan yana wani irin shafa kirji yana kallon sama yana wani irin
murmushi daya bayyana fine set of teeth dinshi, salati kawai Mum take aranta dan
gani take kaman tabin hankali Abba yasamu, kallonshi tayi tace "Alhajina kodai
tsufa ne yafara kamaka muje asibiti ne?" wani irin ihu Abba yamata kaman zai daketa
yace "ni kike cema tsoho? Kibari mufara aure nida princess ta haifamin twins kafin
kice nai tsufa, kinma tunamin lemme call commissioner yace dama nabashi yau da
gobe lemme call him inji how far about princess dina, in sha Allah sai an ganta in
sha Allahu saikinga aurena da princess, banyi baccin dareba jiya Allah naketa kaima
kukana da yardan ubangijin al'arshi princess zata bayyana zakiga aurena da Princess
hajara, agaban ki direba sai tuka mota yakaimu airport mu barmuku garin, nama mata
order Lamborghini duk randa tadawo shi zan bata as gift i really really miss my
baby girl" cikin Wani irin mugun kishi da gushewan tunani Mum tace "in sha Allah,
da yardan Allah baza aganta ba, indai niyyarka kenan da yardan ubangiji bazaka sake
saka princess a idanun nan nakaba in sha Allah kagama ganin Princess aduniyan n..."
wani irin mugun mari Abba ya dauke ta dashi dayasa tasaki wani irin wawan ihu dan
ya mugun shiganta, Muhsin da Ahmad dasuka shigo dan gaida Mum sukaji ihun ta
shigowa dakin sukayi da gudu, tsayawa sukayi suna kallon Mum data dafe kuncin ta
tana kuka sosai tana kallon Abba, ga Abba tsaye akanta yana huci kaman zaki yana
ganin su ya nunasu da yatsa kafin ya nuna Mum yace "kuma maman ku magana tafita
daga idona, ta kiyaye ni inhar tanason aurenta and you Muhsin" yanuna Muhsin da
idanunshi sukai jajir yana sanye da black suit hanunshi rike da necktie yace "yes,
yes, yes, I know kunsan komi by now kunga komi kunga komi ta CCTV footage, dat is
why kuka tsaneni haka ko gaisuwa bani samu daga wurin ku kuma nagode da hakan
bakomi yasani aikata hakan ba uwarku ce tajamin ita tajefani halaka amma yanzu
nasan maganin matsalata, Muhsin start with divorce proceedings wanan dan daban daya
dauke Nadeera shiyasa akazo har gida shekaran jiya aka daukeni yasa nabashi aure
Nadeera aka daura auren akan sadaki 200k, yanzu kwamisona yace nabashi yau da gobe
Nadeera zata fito, once sun ganota tadawo gida zamu maka dan shegiyan dan ta'addan
a kotu mu raba auren nasu na aureta, kufada ma mahaifiyar ku tun wuri tai karatun
ta natsu dan wlh aurena da princess babu fashi, and duk randa tasake maganan banza
akan Princess dita wlh abakin aurenta, i can fight the whole world for my babygirl
inhar war ne am ready kota gabas kota kudu kota yamma kota arewa zanyi fighting, me
and my princess mutu karaba takalmin chicken" kuri Muhsin yayi yana kallon mahaifin
nashi tun yana gane meyake cewa haryaji zuciyarshi ta tsaya chak ko kadan baya
ganin kowa sai duhu, daga Abba dake ta bambamim bala'i dabayaji yanadai ganin
bakinshi na motsi sai Mum dake zaune kan gado da Ahmad dake kallon Abba yanaji
kaman ya tsireshi basu lura da Muhsin ba kawai karan fadin abu sukaji da sauri
kowananesu ya kalli inda yaji karan atare dukan su sukace "Muhsin" gabaki daya
idanunshi sun kafe yana kallon sama baya numfashi ko digi.
[9/13, 11:52 PM] Lady: *this book na kudine if you are interested chat me
07012181461*

Wani irin mugun sanyi jikin Mum yayi, kukan datake yi yakasa tsayawa, ahankali ta
rufe bakinta da hanunta tana kallon Abba dayake huci kaman kumurci kafin ta janye
hanun daga bakin tace "Alhaji Nadeeran? Yar da muka raina tun tana 3months old a
duniyan nan shine kakeso a matsayin mahaifinta fa kake?" nuna mata yatsa Abba yayi
cikin zafi da bala'in masifa yace "ki dena kirana mahaifinta aini ba ubanta bane,
Nadeera halaliyata ce ba haramiya ba, akwai aure tsakanina da ita, danna raineta
tun tana 3months doesn't make me her father so aurenta zanyi" chakumo shi Mum tayi
cikin fushi dawani irin kishi tace "wlh bazaka auri Princess ba, baka isa ka aureta
ba saidai in bana numfashi a duniyan nan, wlh bazaka auri Princess yarinyar danake
so, na raineta a matsayin tawa kawani bijiromin da zancen nan ni zaka hada kishi da
princess? Wlh Alhaji daka aureta gwara ka auro wasu mata dari daga waje zaimin ciwo
amma zan iya jure wanan bana princess ba, wani irin concoction kakeso kayiwai ma?
bazaka taba auren princess ba wlh saidai in bana numfashi a doron kasan nan na
rantse maka" wani irin kallo Abba yamata da tunda ta aureshi bai taba matashi ba
yace "cikani, wlh karki bari zuciya ta dibeni namiki abinda bamu tabayiba tsawon
shekaru talatin da daya da auren mu, ki cikani hajara" kin sakinshi Mum tayi takara
chakumo shi tace "wlh bazan sakeka ba saika janye maganan auren princess, kamayi
tunanin tayaya zamu kawo mata zancen bamune iyayenta ba, wlh wlh bazaka auri
princess ba" wani irin tunkude Mum Abba yayi tafadi akasa hartana bige gado yace
"wlh auren princess kaman nayi nagama, nine ubanta kuma dole tabini kotaki kotaso
dole tamin biyayya saina aureta watch and see, saidai ki mutu amma princess saina
aureta nasha zumanta ta haifamin cute twins girl, see bama a Nigeria zamu zauna ba
garin zan barmuku dan bazan iya tolerating wani cikinku ya batamata rai ba, and wlh
inzaki kawomin nonsense am ready na sakeki dama darajan yarana maza kikeci wlh da
kike tafiye tafiyen ki batare dakin tambayi izinina ba just because kafin aurenmu
parents dinki sunce zan barki kiyi business doesn't mean you can go anytime without
my permission, be very careful marriage dinki na rawa Hajara" tsallaketa yayi inda
take zaune yay gaban wardrobe wani dogon wandon shaddan shi ya dauko ya sharce ya
saka cikin fushi ya saukar da jallabiyar shi yadau car key da wayarshi ya bude
kofan dakin nashi ya fuce cikin fushi Mum tabi kofar da kallo, sosai take wani irin
kuka wanan wani irin fitina ne tazo ta tarar daga dawowan ta, wanan wani irin
kaddara ne da musiba "innalillahi wa innailaihi raji'un, na shiga uku" tayi kuka
fin na awa biyu kafin ta tashi ta kakkabe jikinta ta ficemai daga dakinshi ta shiga
nata dakin, zama tayi abakin gado tai tagumi tana tunani saikuma tasake fashewa da
kuka sosai tafi minti talatin ahaka kafin ta tashi ta shiga bayi alwala ta dauro
tadawo ta kabbarta salla, itace jiran Abba shiru shiru har sha biyun dare bakaramin
damuwa tayiba dan tana son mijinta sosai Abba is such a sweet kindhearted loving
husband and father, ahankali ta tashi ta dawo falo ta zauna akan dogon kujera tana
kallon agogo ahaka bacci yay gaba da ita a dogon kujera.

***
Kuka tayi bana wasaba yau ko kadan bata sashi a idoba, rabonta dashi tun jiya bayan
sun dawo daga side din Abba, tun safe saidai ayi knocking wani kuku da farin
uniform ya shigo ya ijiye mata abinci batare daya kalletaba ya fice haka har dare,
bayan magrib ma kuka taci tai baccinta akan dadduma sai wuraren karfe daya na dare
ta farka cikin bacci da sauri ta tashi tsaye tana sanye cikin wani pink plain t-
shirt na mata daya dan kamata sai wani dogon black straight skirt, juyawa tayi tana
sosa ido ta shiga bayi ta dauro alwala tafito tana goge hawaye tahau kan dadduma
tasaka hijabi tai salla takafe kofar da kallo zuciyar ta na raya mata ta gudu,
ahankali ta mike tsaye silifas ta zira tazo wajen kofan jikinta na rawa ahankali ta
bude kofan ta leka babu kowa a wurin sai hasken wuta koina yay shiru fes fes karasa
bude kofan tayi ta fito tana kallon ko ina kafin tasa kafa tafito cikin sanda tai
wajen stairs tana sauka da gudu tana waigen bayanta cikin tsoro fadawa tayi jikin
mutum atsorace ta dago kai ta kalleshi yana sanye da bakaken kaya da bakin mask
yasaka hulan hoodie akanshi ya goya wani bakin jaka abayan shi kaman mai shirin
fita, da sauri ta juya jikinta na rawa zata gudu fizgo hijab dinta yayi ta dawo da
baya ta fada jikinshi wani irin atishawa tayi ahankali ya kulla hanunshi acikinta
shima yay atishawa yana kara kankameta bakaramin kewanta yayiba, sosai yadinga fada
dakanshi tsawon jiya zuwa yau yanaso yanuna ma kanshi ba sonta yakeba saisa yahana
kanshi ganinta amma kasa tabuka komi yayi, hanunta tadaura adan tsorace kan
hanunshi kaman zatai kuka tana kokarin kwancewa ta cirw daga cikinta, murya chan
kasa yace "where are you going" girgiza mai kai tayi tana shirin yin kuka tana
kokarin kwance hanunshi daga cikinta takasa, wani irin juyo da ita yayi da karfi ya
kulle hanunshi ta bayanta, atare dukansu sukai atishawa kowanen au najin wani irin
sanyi matseta yayi da hannu daya yasa dayan hannun ya dago habarta, kallonshi tayi
saikuma ta kawad takai ta kalli falon bindigogi tagani da sunkai kusan takwas manya
dogaye ga bullet zube akan kujeran da wayanda ke cikin kwali dake bude da wayanda
kw ajiye akan kujeran juyo da fuskarta yayi hakan yasa ta kalleshi a tsorace
saikuma ta sake janye idanunta tana kallon bindigogin juyo da kanta yayi yana kara
matseta, ahankali adan tsorace tace "me kake yi da alot of guns?" shiru yayi yana
kallonta ta cikin mask yana kallon yanda small pink lips dinta ke wani irin shining
dake fizgarshi, dan ajiyan zuciya ya fuzar jikinshi namai wani iri kafin chan kasa
ahankali yace "operation zani" yay maganan yana sata jikinshi gabaki daya kaman zai
rungumeta, kokarin janye kanta takeyi daga jikinshi amma yaki bata daman hakan adan
rude tace "wani irin operation kai Doctor ne?" girgiza mata kai yayi batare dayay
magana ba sai chan murya chan kasa yace "ina zaki?" raurau tai da ido tace "water
zan sha" daukanta kawai yayi unexpectedly ta ware baki zatai ihu, lips dinta ya
kama da yatsunshi ya rike yace "don't scream" gyadamai kai tayi adan tsorace tana
wani irin kallonshi cikeda tsoro, ahankali ya juya da ita batare daya dena kallonta
ba ya fara sauka yay daga stair case din da sauri ta kankame riganshi jikinta na
rawa, sauka yayi daga stairs din yay hanyar babban kitchen dinsu da ita zaunar da
ita yayi akan wani dogon kujera dake kitchen din ya juya yay wajen fridge binshi
take da kallo kirjinta na bugawa sosai, dauko cold Eva water yayi ya rufe fridge
din ya juyo yadawo inda take ya tsaya a gabanta, bude ruwan yayi ya mika mata
batare da yay magana ba hanunta har rawa yake takai zata karba ahankali ta daura
hanun kan goran hakan yasa ya sakan mata ta karba tana kallon fuskarshi wondering
wai waye wanan boyayyen mutun din, wani irin atishawa tayi dayasata sakin goran
ruwan daga hanunta ya zube akan hijabinta dan ihun sanyi tayi da sauri ya dauke
goran ya ijiye agefe hannunshi ya daura kan hijabin yacire mata hijabin kai tsaye
ya ijiye kan table da sauri ta dukar dakai tana wasa da yatsun ta dan jitake kaman
zata saki fitsari sabida tsoro ahankali yadau ragowan ruwan ya bata karba tayi
takai bakinta kadan tasha tacire daga bakinta dan dama ba kishi takeji ba, karba
yayi ya ijiye agefe sanan ya dago kai ya kalleta, ahankali yatako yazo gabanta
sosai wani irin nishi tafara dan sosai ya cika mata ido, cikin wani irin murya yace
"karki kara yunkurin guduwa is not worth trying, u cannot escape okay" gyadamai kai
tayi da sauri hawaye na taruwa a idanunta lips dinta ya shafa yace "Hey! Don't cry"
sake gyadamai kai tayi hawayen na shirin gangarowa da sauri ta share, bakinta na
rawa sosai tace "p..please ka kaini gidanmu wurin Mum, i..i..wan.." saita kasa
karashe maganan tafashe da kuka mara kara sosai sabida tsoro, ahankali ya sakala
hanunshi ta waist dinta ya dauresu abayanta adan firgice cikin kuka ta kalleshi,
girgiza mata kai yayi murya chan kasa yace "stop crying" gyadamai kai tayi tasa
bayan hannu ta goge hawayen dasukaki dena zuba sai gogesu take da bayan hannu,
janye dayan hanunshi yayi daga bayanta ya kai kan fuskarta ya saukar da hanun kasa
batare daya sakiba ya rike gam yace "you want wat?" bakinta na rawa tace
"i...w..ant to go back to school, nacigaba da practical dina, i want to go and stay
with my Mum" shiru yayi yana kallonta saikuma ya girgiza kai ahankali yace "u are
my wife i can't release you again, bazaki kara komawa dat house ba da mijinki zaki
zauna" shi kanshi baisan yay maganan ba hakan yasa yay shiru yana kallonta yanda
take goge kwalla dago kai tayi ta kalleshi tace "da gaske ne dama Abba yamana aure,
ni matar aure ce?" gyada mata kai yayi yay shiru yana kallon fuskarta saikuma chan
yace "ke matata ce" share wasu sababbin hawayen tayi cikin kuka datake so ta danne
tace "how? Tayaya zan auri wanda bansan shiba, maisa Abbana ya auramin kai? I don't
know you, bansan kaba fa, kai Boyayyen Mutun ne, bansan kaba" hanunshi ya daura
akan fuskarta ya share hawayen datakeyi kafin ahankali ya duko da kanshi yahada
goshin shi da nata murya chan chan kasa kaman mai whispering yace "kina so kiga
fuskan mijinki?" sosai kirjinta kewani irin bugawa jin kanshi hade da nata kamshin
dayake yana wani irin shiga hancinta hakan yasa tawani irin ja numfashi kafin ta
saki da karfi adan tsorace tace "e..eh" ahankali ya janye kanshi daga nata ya mike
tsaye agabanta yadan tattare hanun hoodie dinshi sama ya daura hannunshi daya akan
safan hanunshi na dama ya dago kai ya kalleta yace "are you ready?" wani irin
bugawa kirjinta yafara tana kallonshi kaman taga tv ta gyadamai kai tace "y..yes".
[9/14, 7:07 AM] Lady: *Maman Abd Shakur*

Sosai take gudu akan keken, kutsawa cikin dajin kawai takeyi batare datasan inda ta
dosaba, tai tafiya kusan na minti goma taji kafafunta sun sage da tukin keken hakan
yasa ta rage gudu tana goge zufan goshinta wani dandamali keken yaci karo dashi
hakan yasa da ita da keken suka wani irin juyi tadinga tumble tumble tana gangarawa
dan slope din har takai wani bishiya ta wani irin buge da bishiyan ta sume awajen
jini nabin kafafunta da gefen goshinta.

Yakai kusan 15min abayi sanan yafito, shirya wa yayi a closet tsaf wani black
hoodie da dogon wando yasaka da talkami yasa face mask dinshi dana hannu dan akwai
inda zashi, feshe kanshi yayi da turare sanan yakoma gaban bayi yadau wet dogon
riganta dake kasa ya bude bayin yasa a washing machine sanan yafito ya bude kofa
yafito dakin, sosai gabanshi ya fadi ganin gadon empty babu kowa akai, ahankali ya
juya yabi ko ina na dakin da kallo ganin wayam babu ita yasa da sauri yay wurin
kofa ya bude yafita yana waigen waige yana kwala a kaninshi kira. "Abdallah, Omari,
Omari!" sauka kasa yayi da gudunshi yana kallon ko ina, yay kitchen da sauri, babu
kowa a wajen yafito yana wani irin kwalama kanin nashi kira "Abdallah, Abdallah
Omari!" yawani irin daka ihu azafafe "Abdallah!" da gudu Abdallah dake daure da
towel yafito daga sama yace "Ya Marwan menene kasa naji tsoro wanka nake saisa ban
amsaba yanzunan nadawo daga sport ya Omari tun dazu yafice" yay maganan yana
saukowa daga benen, muryan shi har rawa yake yace "w..where..have you seen my
wife?" girgiza mai kai yayi yace "yanzun nan nadawo wah happen?" hanyar waje yayi
da sauri yace "I can't find her go and get dress" da sauri Abdallah yace "wat?"
amma harya fita sama yakoma da sauri ya sako riga da wando yafito shima saida ya
zagaye gidan sanan yabiyoshi waje amma harya hau kan bike dinshi yay gaba azuciye.

Lashe mata kafa dataji anayi yasa ta farka a firgice, raguna tagani kusan guda
hudu da yaransu sun zagaye ta suna lashe inda ke jini a kafarta kaman tadawo
abinci, wani irin ihu tayi ta ja kafar nata a tsorace tana komawa baya tana kallon
su yanda suke mata "emeeee" aka, mikewa tsaye tayi da kyar tana dafa bishiyar ta
arce da gudu tana kallon raguna data firgita su suma sun kwasa da gudu tasake fasa
ihu, sosai take gudu da duka karfinta tana juyawa tana kara kallon saman dajin
gabaki daya batasan inda zataba, karan motoci dataji yasa tawani irin kara karfin
gudunta tana numfashi, bigewa tayi da bishiya taji kanta na juyawa da kyar ta koma
baya sanan ta cigaba da gudu kaman tababba, yanka dajin kawai take jin karan motoci
yasa tawani irin fashe da kuka takara karfin gudunta tai hanyar da kyar ta iya fita
taganta akan titi mai kyau davatasan kona ina bane, fashewa tasakeyi da kuka sosai
titin ma daidai motoci ke wucewa da gudun gaske, gudu tacigaba dayi duk motan
dayazo tana kokarin tsayar dashi amma basa tsayawa, sosai tai gudu na kusan minti
shida, hango wani Fulani man mai kiwo tayi yana kada shanun shi da raguna hakan
yasa tai wajen da gudu ta ta tsaya kusa dashi cikin kuka tace "malam dan Allah ka
aramin wayanka nakira mamana wani zai saceni ne" yanda take kuka yasa yace "assha
yarinya garin yaya? Aiko saidai kiyi fulashin wayanta a kwadala tai aggareta"
gyadamai kai tayi tana share hawayen ta da bayan hijabin ta, ya ciro wayarshi
rakani toilet daga aljihu ya mika mata yana gyara rokon sandar kada shanun
hanunshi, tsugunnawa tayi a gefenshi har lokacin jikinta baibar rawa ba tasaka
number Mum tai dailing akashe, fashewa da kuka tayi tasaka na Ya Muhsin shima
akashe sosai tafashe da kuka har dan Fulani na tambaya lafiya ta girgixa mai kai,
number Ya Ahmad ta saka saida yakusa katsewa sanan aka dauka kafin ma yay magana
tafashe da kuka tace "Ya Ahmad come and pick me kafin ya kamani am scared" daga
tachan bangaren ya Ahmad dake tiki zaije siyo wani allura awani babban pharmacy
daza ama ya Muhsin ya kalli wayar sanan ya maida a kunenshi, kukan ta dayaji yasa
yace "Princess, Nadeera kece" gyadamai kai tayi bakinta narawa tace "kazo ka
daukeni Ya Ahmad nine, zai kamani nagudo ne ina bakin hanya wani Fulani na ari
wayanshi nakiraki Ya Ahmad kazo please baida kati call me" katse kiran yayi
yakirata da sauri ta amsa yace "calm down princess yimin magana anatse, yanzu
kikace kina ina kinsan wani bakin titi kike? Inane wurin?" girgiza mai kai tayi
ahankali tace "I don't know" da sauri yace "bame wayan to" mikama dan filon tayi
tace "gashi yayana" karba yayi tana share hawaye tana Kalle Kallen titin daga
tsugunnon miko mata wayan dan filon yayi yace "gashi zai miki magana" karba tayi
takara a kunne Ya Ahmad yace "kina jina princess zaisaki a mota dazai taho dake
cikin Abuja zan jiraki a zuba" gyadamai kai tayi daidai nan dan filon harya tare
mata mota ya kalleta yace "zokije Allah tsare gaba, sai akula akuma kiyaye" tashi
tayi arude tana kallon hanya kafin taje ta shiga motar bama tamai godiya ba
tsabagen rufewa, dama mutum daya ya rage a motan yacika direba yarufe motan yakoma
gaba yatada yaja, sosai take kuka tajuya tana kallon baya daidai lokacin taga
boyayyen mutum sanye da hoddie dinshi da face mask akan machine ya tsaya daidai
bakin hanya yana waige waige, da gudu ta juyar dakai ta dukar dakai kasa tana kuka
ahankali, kafe motan yayi da ido saikace yasan tana ciki yabi motan da kallo harta
bacemai jikinshi na fadamai tanaciki.

Daidai lokacin Abdallah ya iso akan bike dinshi yace "kaganta kodai mukoma cikin
dajin ne Ya Marwan muduba da kyau?" girgiza mai kai kawai yayi batare dayay magana
ba tsabagen yanda zuciyarshi ke tafarfasa, wani irin tada machine din yayi a zuciye
yadau hamlet ya kafa yajuya yakoma cikin dajin shima Abdallah yabi bayanshi.

Saida suka kai zuba aka sauketa driver yace " kawo kudinki" waige waige tafara ko
zataga Ya Ahmad daidai lokacin ya sauko daga motar shi idanunshi boye cikin bakin
glass yazo wajen wani irin fashewa tai da kuka tace "ya Ahmaddd" kafin tafada
jikinshi ta kankameshi tana kuka, wani irin murmushi yayi mai ciwo ya ciro kudi da
baima san yawan su ba ya mikama direban daya tsaya yana kallon su, karba yayi yay
godiya yakoma cikin mota yatada yabar wajen ahankali Ya Ahmad ya dago fuskarta yana
wani irin kallonta kafin yasa hannu ya share mata hawayen yace "stop crying"
gyadamai kai tayi ya rike hanunta sukai inda yay parking, agaba ya sata yarufe
kofan sanan yakoma ta mazaunin direba ya zauna yatada motar tana kallon titi
dukansu sunyi shiru yana tafiya, ahankali tace "am hungry Ya Ahmad" gyadamai mata
kai yayi yay parking agaban wani eatry nakan hanya ya kalleta yace "am coming" fita
yayi ya shiga eatry bai wani jimaba yadawo dauke da abinci a ledan earty da drink
da ruwa side dinta yabude yabata sanan ya rufe yakoma ta dayan side dinshi ya zauna
ya kunna motar yana kallon yanda takecin abincin, sosai taci takoshi sanan ta rufe
abincin ta ijiye akasa tasha ruwa ta ijiye kafin ta kalleshi ahankali tace "Ya
Ahmad ina Mum take" batare daya kalletaba yace "hospital" da sauri tace "menene
batada lpy ne?" girgiza mata kai yayi batare daya bata amsaba kaman zatai kuka tace
"Ya Ahmad please wurin Mummy zaka kaini kaji" gyada mata kai yayi yanajin wani irin
tausayin ta, thank God ma Abba yafita daga asibitin yana kaita wurin Mum zasusan
yanda za'ayi.

Tafiyan kusan 20min sukayi sabida holdup sanan suka kai hospital din, a parking
space din asibitin sukai parking ya kashe motan yafito yana kallon wurin kafin ya
zagayo yabude side dinta yana kallonta, ahankali tafito tana kallon ko ina, hanunta
yarike yace "muje" binshi tayi tana kallon ko ina tace "Mum batada lpy ne Ya
Ahmad?" girgiza mata kai yayi yace "no ba ita bane" da sauri kaman zatai kuka tace
"to waye baida lpy" ahankali yace "Ya Muhsin" tsayawa tayi chak ta kalleshi bakinta
na rawa sosai tace "Ya Muhsin?" gyada mata kai yayi ahankali, fashewa tai da kuka
suna tafiya tana share ido har suka kai gaban dakin, ahankali Ahmad yatura kofan
dakin ido da ido tayi da Mummy ta dake zaune kan kujera tai tagumi tana facing Ya
Muhsin dahar yanzu baisake farfado wa ba anamai karin ruwa, wani irin kallo Mum ke
mata mata kasa magana tsabagen mamaki, wani irin rushewa tayi da kuka ta shiga
dakin da gudu tafada jikin Mum tana kuka sosai tace "Mum, Mummy na I really miss
you Mummy, Mummy karki kara barina ni kadai kinji" ahankali Mum dataji kuka na
zuwan mata ta dage ta danne ta dagota tana kallon fuskarta yanda taga ta rame mata
idanunta sunyi zuru zuru sun fada ciki, yauce rana ta farko dataji ta tsani
rayuwanta, ta tsani sana'a da business datasa agaba, tafifita su sama da komi na
rayuwanta amatsayin ta na matan aure, jibi matsalan data jawoma kanta yanzu,
matsalan da bamata da basirar magance wanan matsalan, batada tunani da dabaran
magance ta.

Ahankali ta daga hannu ta share mata hawayen fuskanta tass tace "how did you get
here Princess ya akayi kikazo nan ina mijinki? Tayaya kikazo?" komawa jikin Mum
tayi ta kankameta kaman zata koma cikinta tana wani irin jin natsuwa aranta data
dade bata jiba uwa dabance ako ina, cikin sheshekan kuka tace "tunda naji kin dawo
kina nan shine na gudo" "kika gudo?" Mum tafada cikin tsananin bacin rai, gyadama
Mum kai tayi a jikinta tace "eh Mum nakira number ki akashe na Ya Muhsin ma haka
shine nakira Ya Ahmad, Mum wat is wrong with Ya Muhsin?" tai maganan tana kallon Ya
Muhsin daya ramemata a ido, dago kai Mum tayi tama Ya Ahmad wani irin kallo tace
"ubanwa yace kaje ka daukota wen u know the problem on ground bazaka iya kirana ka
sanar dani ba" cikin masifa yace "Mum kidenamin magana haka, d so called gang
kikeso ta zauna dashi? And I tried calling you wayanki akashe, d problem on ground
can be solved another way bamu barta ta rayu da gangster ba, yanzu on your phone ki
kira kawarki Maman fauzy na kaita gidansu let her stay dere kafin Ya Muhsin ya
warke musan mezamu yi" ya kalli Nadeera datai lamo ajikin Mum tana sauke ajiyan
zuciya kaman wacce tai dambe da mutum dari gaban goshinta nadan jini na kurjewa
yace "stand up princess muje ayi cleaning wound dinan mutafi gidan su Fauzy" da
sauri ta dago kai ta kalli Mum, Mum din ma wani irin kallonta take shaidan na raya
mata wasu abubuwa aranta dan yauce rana ta farko dataga kyan da Abba yake fadi,
kyan data saba gani a fuskan Nadeera kyan yarta ne amma yau taga kyan da kowani da
namiji zai gani yakuma yaba hakan yasa taji wani iri amma ta danne tana karantoma
zuciyarta Nadeera yarta ce tadena kawomata irin abunan, ahankali ta shafa kumatun
ta, tamata peck a wurin tana murmushi, harta bude baki zatayi magana aka bude kofan
dakin aka shigo wani irin faduwa gabanta yayi batasan lokacin data rike rigan mum
gamgamba tana zare idanu, tsabagen rudewaAbba wayan dake kunenshi salubewa yayi
yafadi akasa hanunshi dake rawa sosai ya daga yay pointing Nadeera, cikin tsananin
rudani da mamaki yace "Princess" da sauri ta saki Mum tareda dirowa daga jikinta
takoma ta bayan kujeran datake ta tsugunna tana jan gefen rigan Mum jikinta na rawa
sosai, da sauri Abba ya maida takaran dake hanunshi na test din da akama Muhsin
Aljihun gaban rigan shi yakarasa shigowa dakin yana dumfaro inda suke, fashewa da
kuka sosai Nadeera tayi tanajan rigan Mum tana yarfe hannu kaman taga dodo, mikewa
tsaye Mum tayi cikin tsananin fushi tasha gaban Abba dake nufosu bilhakki tace "ina
zaka Alhaji wai wat is this a hospital mukefa don't start with dat rubbish of
yours, kagadai Princess doesn't know anything about that stuff please Alhajina
respect your self kaga danmu kwance mubar shi yahuta yasami lafiya am begging you
Alhajina let princess be" wani irin matsiyacin kallo Abba yama Mum ya nunata da
yatsa yace "Hajara inba so kike na daddaka ki na tijaraki a hospital dinan bayau ki
matsamin naduba yata cikin salama" ya nuna mata gefe da yatsa alamun ta matsa, kin
matsawa Mum tayi hakan yasa ya gyada kai yaje ta gefen ta zai wuce Nadeera tawani
irin fashe da kuka tanajan rigan Mum, shan gabanshi Mum tayi tarike kugu tace
"Alhaji leave this girl alone ha'a wai meke damunka ne? Alhaji lafiyan ka? Kodai
ammaka ne? Bakaga tsoron ka takeji ba yarinyar nan na bukatan hutu Alhaji am
begging you kabarta, kabarta mana, Ahmad" ta kalli Ahmad daya jingina da bango ya
runtse ido dan jiya ke kaman ya kashe mahaifin nashi daya koma bunsuru, tace "come
and talk to your father o, wai wat is this Alhaji kaci maita ne kokuma haukan tsufa
ce dan gaskiya you are not okay" passs! Passs! Abba ya sharara ma Mum lafiyayyun
mari har biyu dayasa Nadeera wani irin zabura ta mike tsaye tana kallon Mum, Ahmad
kuma yayo wajen da gudu yawani irin yo kan Abba kaman zai mareshi yana huci kaman
mayunwacin zaki yanama Abba wani irin kallon tsana, wani irin kallo Abba yamai da
jajayen ido kafin ya mikamai fuskarshi yana turemai kirji dakai yace "to mara kunya
zaka rama matane? Nace zaka rama matane?" Yana maganan yana buga kanshi a kirjin
Ahmad kafin ya dago ya nuna shi da yatsa yace "kama rama mata kaga yanda duniya
zatayi dakai, yaro ya mari ubanshi yaga gayya, kuma kasan kamatudini tudan" yajuya
ya kalli Princess dake tsaye tana kuka sosai tarike hanun Mum da tunda Abba ya zuba
mata mari biyu kanta ke kasa tana share hawaye, wani irin fizgo hanun Nadeera yayi
hakan yasa ta fashe da kuka sosai ta rike hanun Mum gamgam. "Mumm save me". janta
Abba yayi yace "nace kizonan mutafi gida ko, am going to lock you up adaki, baki
bafita harsai an raba dan shegiyan so called auren nan, kingama fita waje ballema
ki hadu da makiyana su hure miki kunne, let's go my princess" cikin kuka sosai Mum
tarike dayan hanunta tace "Alhaji dan girman Allah ka kyale yarinyar nan" wani irin
tunkude Mum Abba yayi har saida Mum tafadi ta buge gefen cikinta da gado tai kara
hakan yasa Ahmad yawani irin ture Abba yakusa faduwa amma bai saki hanun princes
ba, cikin fushi yace "Abba wai are you mad? Wat is wrong with you please maisa kake
kara zubar da girmanka a idonmu ne, look at Muhsin he's unconscious don't you have
any respect for your children Abba?" wani irin kallonshi Abba yayi yana kara damke
hanun Nadeera da kyau yace "Ahmad ni, ni, ni ubanka ka tura Ahmad nakusa faduwa?"
yay maganan yana wani irin kallonshi irin look dinan da parent ke bama yaransu suji
hankalin su yatashi, murmushi irin me ciwon nan Abba yayi yace "nika tunkude ni
mahaifin ka Ahmad? Hmmm, Kaje zaka gani Allah ya tsine ma Albarka Ahmad! gaka ga
uwarka kunfi sonta ai, shikenan nima bana bukatarku, bazama ku kara ganina a gidan
naku ba, munbar muku kenan, lets go princess" yawani irin ja hanun Nadeera da duka
karfin da Allah yamai tana ihu ana kallon su yafita da ita daga asibitin ya bude
jeep dinshi baya ya jefata ya rufe ya shiga gaba yatada, da sauri Mum ta tashi ta
kalli Ahmad daya dawo kaman gawa a tsaye tace "Ahmad let's follow them karya ma
yarinyar nan wani abu baya hayyacinshi don't mind tsinuwarshi bazai kamakaba"
hanunshi taja hakan yasa yafara tafiya kaman wanda baida jini suka fita daga
asibitin amma har Abba yabar premises din, mota suka shiga Ahmad ya zauna yama kasa
driving kaman tababbe tsinuwan Abba kawai ke dawomai, ganin haka yasa Mum tafito
tadawo inda yake hanunshi taja tafito dashi ta kalli yanda idanunshi suka cika da
kwalla sosai sunyi jajir taji kaman ta kurma ihu dan tashin hankali, ahankali tace
"don't worry go and stay with your brother bari nabisu" shiga tayi ta tada motan
tabar asibitin.

Sosai Abba ke wani irin gudu da ita, kuka take tana jijjiga marfin motan tana dana
sanin gudowan datayi. Binsu Mum takeyi dan tana hangosu sai ihu take tana kuka tana
sambatu. "dukni naja, is all my fault, na banzan tar da aurena, bana kula da
mijina, bana bama yarana hakkin su, bana sauke hakkin aurena, Ya Allah nasan nimai
laifice amma please don't punish me tawanan hanyan, Ya Allah natuba". Mutuwa taji
motan tayi a tsakiyan titi ta kunna ta kunna yaki kunnuwa ta daga kai taga motar
Abba taimata mugun nisa, da sauri tafito mutane na ihu tahada goslow bata damuba ta
tare machine tahaye sukabi Abba amma yabace mata bat ko hanyar dayabi bata saniba.

Sosai taci kukanta tai bacci cikin kukan, Abba yajuyo ya kalleta ya saukar da
ijiyan zuciya kafin ya cigaba da tukin shi yay tafiya kusan 35 minutes sanan ya
horn agaban wani babban gida a gwagwalada mai gadi yabude ya shiga, kana ganin
gidan kasan sabon gidane, kashe motan yayi yajuyo yace "My baby Princess munzo
gidanmu" .
[9/16, 10:11 AM] Lady: *this book is for sale karki karanta in baki biyaba, if u
still go ahead and read keda Allah*

*Maman Abd Shakur*

***
Sosai yake zuba wani irin arnen gudu akan power bike dinshi yana wani irin awizo
kaman maiyin race na gasan gudun machine, daidai address din inda Mummy ta turamai
yay parking wuraren gab da isha'i yana bin hanyar da kallo batare daya cire hamlet
daga kanshi ba ya daga hanunshi yana danna digital agogon hanunshi yana duba time
zuciyarshi nawani irin zafi yana bubbuga kan machine din da yatsarshi yana wani
irin kallon motar dake pake agabanshi batare daya sauka daga kan machine dinba, Mum
dake zaune cikin mota tadade tana kallon wanda yay parking abayan motanta ta glass
din gaba, yana sanye da hamlet bayanshi goye da wani irin hadadden bakin jaka bag
pack, hakanan taji aranta cewa shine mijin Nadeera da sauri ta bude mota tafito ta
rufe kofan tana kallonshi shima kallonta yake ta cikin hamlet batare dayayi motsi
ko dayaba, karasowa wajen tayi da sauri tana kallonshi hakanan taji gabanta yawani
irin fadi bata ganin fuskan yaron amma cikarshi da izzanshi datake gani yasa taji
yawani irin cika mata ido ahankali tace "sannu bawan Allah dan Allah kaine mijin
Nadeera" bai iyabata amsaba tsabagen yanda ranshi ke tafarfasa da kyar ya iya bude
baki yace "ban number dad dinta" da sauri mum tace "okay okay, 07030405060" akan
agogonshi yake danna number ya shiga tracking number through GPS, leka agogonshi
Mum tayi tace "wlh am very scared banason anything yasami my princess, hankalina
yaki kwanciya, dan Allah ya sunan ka bawan Allah?" Batare daya daga kai ya kalleta
ba yace "Marwan" kama location din Abban yayi hakan yasa yawani irin burga machine
din da sauri Mum tace "kaagano inda sukene Marwan?" gyada mata kai yayi batare
dayay magana ba yaja machine dinshi yay gaba da sauri takoma mota ta kunna tabi
bayanshi akan titin sosai sukai tafiya yanabin hanyan yana kallon agogon nashi da
screen din yay haske har sukakai bakin anguwan da Abba yake a gwagwalada parking
yayi da machine din nashi achan bakin hanya hango motar polisawa da some few police
men a anguwan, parking itama Mum tayi abayan machine din nashi ta fito tazo inda
yake tsaye cikin kidimewa tace "lafiya Marwan naga ka tsaya" hanunshi dake cikin
safan hannu ya mika mata yace "give me your car key" da sauri Mum hanunta har rawa
yake ta mikamai tana kallonshi, saukar da jakan bayanshi yayi ya daura akan machine
din yana kara kallon agogon ya dago kai yana kallon layin again, hamlet din kanshi
yawani irin cire a zuciye yay hanging akan machine din Mum takafashe da ido kaman
tasami TV, bude jakan yayi ya dauko wasu robobi guda biyu kaman na powder yarike
jakan a hannu yajuya yay inda motan Mum yake a pake ya bude ya shige ya zauna ya
kunna motar ya daura hodojin akan cinyan shi, wining down yayi ya kalli Mum yace
"stay here zan miki signal kizo idan nagama dasu" jan motan yayi mum tasaki baki
tana bin motan da kallo kirjinta na bugawa sosai ta jingina da machine dinshi tana
kallon layin, ahankali yake tuki da hannu daya yana bude robobin da hannu daya
daidai gaban gate din yay parking hakan yasa polisawa kusan guda hudu dake gaban
gate din suka taso dukansu atare sukazo wurin motar, daya daga cikinsu ya daga
hannu yay knocking tinted glass din yace "Hello Mr/Mrs, you are not allowed to
enter this house" ahankali yay wining down glass din atare ya dau roba daya na
hodan yawani irin watso musu dukansu a fuska da sauri yay wining up gudun kar ya
shaki powdern, atare polisawan sukahau tari suna kakkabe hodan kafin ahankali su
wani irin faffadi a wurin sai bacci, danna wutan motan yayi yay blinking sau biyu
hakan yasa Mum ta taho da sauri hartana tuntube saida ta karaso wajen sanan ya bude
motan yafito yana goya jakan abayanshi yadau roban hoda daya ya rike yana kallon
gate din, Mum jikinta gabaki daya rawa yake tana kallon polisawan dake kwance
akasa, yafara tsallekesu ya bude gate zai shiga da sauri Mum tabi bayanshi heart
dinta na cutting suka shiga cikin gidan, nan wasu police biyu suka taso....

Da duka karfinta take jan hanunta back tana girgiza ma Abba kai arude tama kasa
magana tsabagen tashin hankali, jan hanun yay da karfi yana kaiwa kan abin da
muryan shi data dishe sosai yace "kamamin Princess, kinsan your hands are so soft
and warm wlh, hanunki hannun yar baiwa ce, yauwa Princess din Babin ta oya kamamin,
kamamin yar albarka, kamamin dan Allah princess" ya daura hanunta akai da sauri
taja hanun baya tana kuka mara kara sosai tana girgiza mai kai tace "Abba, Abba,
Abba dan Allah kayakuri" da wani irin karfi yajawo hannun nata ya daura akan abin
ya rike hanun akan abin gam gam yawani irin danne akai yace "kamamin ita dan
uwatata, saikin kama, princess kinfara kaini wuya fa, wayyo keko princess kamamin
ita duka mana innalillahi wayyoo, da kyau rikata princess, Princess kamamin da
kyau" yay wani irin ihu yana lumshe ido yana kara murza hanunta da karfi da yaji
akai, wani irin ihu tayi zata fincike hanunta mistakenly ta finciko abun sosai
kaman zata katsa wani irin ihu Abba ya kurma "na shiga uku ta kashemin game" yakama
abin tareda da komawa baya cikin tsananin azaba yana cike baki yana "Princess Abban
ki zaki kashe, innalillahi zata kasheni" yay rubda ciki agado, wani irin jumping
tayi ta sauko daga kan gadon tana kuka sosai tai wurin kofa, sosai ta shiga jijjiga
kofan kaman zata cire kofan tana bubbuga kofan. "somebody save me, helpppp, Mask
Man dan Allah kazo wayyo Allah na" jijjiga kofan take kaman zata balleshi.
Abba yakai kusan 5minute kafin yadawo daidai dan sosai takusa tsinkemai abin,
ahankali cikin tsananin fushi ya mike yay wurin kofan dudda cikin duhu ne amma
saida taga alamun mutum hakan yasa ta kurma wani irin ihu tana bubbuga kofan tana
kuka sosai, wani irin kama hanunta Abba yayi cikin fushi yace "kasheni zakiyi dan
Uwatata iye, why are you this stubborn princess" rike kofan tayi taki binshi hakan
yasa yadage shima yana janta, turjewa tayi taki tafiya da karfin gaske yajata ta
taho takai bakinta kan hanunshi ta daddage ta dankaramai ciwo a hannu wani irin ihu
Abba yayi kafin ya kifa mata wani irin uwar mari a fuska da sauri ta rike wajen
tana kuka sosai, kara mata wani marin yayi yana huci yace "kasheni zakiyi stubborn
girl zonan dan gidanku" yawani irin jata ya jefata kan gado ya hayo gadon,
yunkurawa tayi cikin kuka sosai zata tashi yace "bakiji ba kenan zan lallasa ki
kuwa Princess, oya kwanta" yatura ta, tureshi tayi itama tayi tana kuka sosai tama
kasa magana, ta daddage ta daga hannu ta daki kirjinshi, wani irin ihu Abba yayi
kafin yakara dauketa da mari yace "ni kike duka mara kunyan yarinya, ni kika daka?"
yay maganan afusace, rufeta yay da duka sosai a fuska ya mari nan ya mari chan, tun
tanajin zafi tana ihu da duka karfinta har murya ta ya rage harta sume sabida
azaban mari amma Abba baibar dukanta ba, marinta yake baji bagani a zuciye dan
ranshi yabaci yanda ta dakeshi sanan yawani irin tureta tafada kan gado batare
dayamasan ta sumeba yace "stupid girl gashi kinja na lallasaki ai kyama mutane
shiru ai yanzu, kangararra! " hawa kanta yayi....

Tasowa inspecta da wani police guda daya dake taredashi sukayi ganin mutum da
bakaken kaya dawata mata abayanshi hakan yasa Marwan ya tsaya chak yama Mum alamu
da hannu data tsaya itama ta tsaya tana zare idanun, da sauri suka karaso gabansu
suna kallon su sukace ina zaku waya baku izinin shigowa bakuga police awaje bane?
Wani irin juyi Marwan yayi da kafa yawani irin daki hancin inspecta sai jini shaa
yafara zuba, police din gefenshi da sauri yazaro bindiga kafin ma yakaiga gyara
bindigar yay wani irin punching fuskan shi yy baya zai fadi da sauri yawani irin
watsa musu roban powder akai yay cikin gidan Mum nabinshi abaya a tsorace, gaban
kofan suka tsaya ya jijjiga kofan a rufe hakan yasa Mum tace "innalillahi yanzu a
ina zamu sami key? Am sure yana ciki dan ga motarshi apake nan" jakar shi ya sauke
yaciro wani dogon pin ahankali ya sokala cikin hole din key ya jujjuya kafin ya
zaro ya murza handle din kofan ya budu yadau jakan shi ya goya suka shiga falon Mum
biye dashi suna kallon koina, ihunta dasukaji sosai cikin kuka yasa Mum tafashe da
kuka cikin tsananin tashin hankali tace "Marwan I will die idan mutumin nan yama
Princess wani abu, wlh bashine ubanta ba, bamu muka haifeta ba ita kanta yarinyar
batasan yar adoption bace, innalillahi Alhaji don't betray amanan damuka dauka, wlh
ba yarmu bace" dudda tashin hankalin dayake ciki saida yajuyo dakai akaro na farko
ya kalli Mum na kusan 5sec zaiyi magana sukaji kukanta da sauri sukai stairs kafin
ma sukai stairs sukaji shiru ko tarinta basu sakejiba, da gudu yakarasa sama Mum na
biye dashi dakin dake facing dinshi ya dumfara straight ya murza hanun kofan jin
akulle yasa ya sauke backpack dinshi kasa dan ciro pin din....

Hawa kanta Abba yayi cikin gushewan hankali dawata irin maitan sha'awa yawani irin
kama kirjinta da hanunshi yana matsawa yana ihu yana mata kiss awuya. "wayyo Allah
na Princess wlh kinfi Mummyn ki dadi, kinfi Mummy Zaki, Princess u are bless,
Princess kinga ban mama dan Allah, kiban mama dakanki kaman irin ni jaririn ki
dinan, wayyo princess ban mama mana haba princess din Abban ta, nine nadake ki to
yahakuri oya ban mama" ko kadan baiji alamun anama murza handle din kofa tawaje ba
hankalin shi yay nisa sosai, cikin dishewan murya yana matsasu yace "au baki
hakuran ba, bazaki ban maman ba shikenan" hanunshi yakai azafafe kan pant dinta
yana kokarin janshi kasa aka wani irin bugo kofan dakin aka shigo, afirgice ya
tashi daga jikinta kafafunta na oc shi yana kare abinshi dake amike sambal da hannu
gabanshi na faduwa dan atunaninshi ma police din daya zubane sukaji hala hayaniyan
su sukazo suka balla kofan dan suga kome yafaru, wani irin kunna wutan dakin Marwan
yayi haske ya gauraye dakin tun daga katon pooo da kafarshi ke gab da bugeshi yabi
da kallo har zuwa kan gadon inda yaga matarshi lying down a sume, looking so
helpless babu kaya jikinta sai pant, fuskarta ya kumbura sosai yay molo molo sabida
punches din da Abba yamata, gefen idanunta na jini gefen bakinta ma najini,
hancinta yay jajir gatanan kaman mara rai. Tun daga kafafun Abba daya ware nata na
tsakiyanshi yake kallo zuciyarshi nawani irin tafarfasa data dade batayiba, da wani
irin zuciya kaman zaki yay saitin gadon da sauri Abba da jikinshi ke rawa sosai
idanunshi kwalale awaje heart dinshi na beating na tsoro ya tusa abin tashi datai
kwanciya dole tsabagen tashin hankalin daya shiga ya maidata cikin wando, wani irin
finciko shi Marwan yayi yawani irin watsamai mari Mum tana tsaye bakin kofa tana
kallo dantama kasa shiga zuciyarta ya mugun tsinke, wani irin marurruka Marwan
kemai kaman mahaukaci nan da nan, nan da nan a fuskar Abba, mari left right, left
right kawai yakeyi mai kafin yasakin mai wani irin punch a hanci da saida kanshi ya
bugu da bango jikake bum idanunshi suka fara juyawa sabida azaba da radadi, da
sauri Mum ta shigo dakin ta dago Nadeera tana kuka sosai tana kallon fuskarta ta
rungumeta tsamtsam ajikinta tana kiran sunanta ahankali "Princess, Nadeera" da
sauri ta warware gyalen kanta ta rufa mata ajiki tasake rungumeta tsamtsam tanajin
yanda Marwan ke bugun Abba.

Wani irin tadiye Abba yayi da kafa Abba yay wani irin mummunan faduwa akan tiles
din dakin yana kara saiga hakorin shi biyu nagaba akasan tiles, ball ya shiga yi da
Abba danji yake ya kashe shi kawai how dare he looked at his wife, ashema ba ubanta
bane, mugun ball yay da Abba ya bugu da bango yadena numfashi, yazo zai kara
takashi yaji karfin kukan Mum dake rungume da Nadeera yakaru sosai, hakan yasa
yajuyo yawani irin kafe Nadeera dake sume da ido ahankali yawani irin tako zuwa
wajen ya sauke jakar jikinshi yacire hoodie dake jikinshi, wani irin karbanta yay
daga hanun Mum yanajin bakin ciki kaman ya haukace ya samata hoodie yana kallon
yanda jikinta dukya baci da amai harda hancinta daya dame da ragowan amai da jini,
hijabin ta daya gani akasa ya dauka ya saka mata ya goya jakanshi a zuciye abaya,
yawani irin dauketa batare daya kalli ko Mum dake kuka ko Abba dake sumeba yajuya
yakai bakin kofa harzai bude kofan ya tsaya chak batare daya juyoba cikin wani irin
murya na wanda yay fushi sosai dake stammering i'i'na ayace "te te tel tell this
g..goat" yay shiru yana numfashi tsabagen fushi cikin wani irin tsawa yace "wlh ko
hanun matata yasake tabawa, warabbul ka'aba! saina kasheshi har lahira" yawani irin
bude kofan yafita daga dakin bayan ya jefar da key motan momy dake hanunshi acikin
dakin yawani irin sauka kasa yafita tsakar gidan ya tsallake polisawan dahar
lokacin ke bacci yabude kofa yafita ya tsallake na waje yay saman layinsu da ita,
ahankali yahau machine dinshi ya daurata agaba ya kulle hannayenta abayanshi yasaka
hamlet dinshi yawani irin ja machine din da mugun gudun bala'i yahau kan titi.
[9/16, 10:11 AM] Lady: *the mask man, karki karanta in baki biyaba, inkika karanta
keda Allah*

*Maman Abd Shakur*

Kallonshi Mum tayi ranta fess ta mike tsaye tadau key din motar ta dake kasa ta
dauka ta fice daga dakin ta sauka kasa tai tsakar gida ta shiga motar ta dake waje
taja tabar anguwan tana kuka sosai tana danne zuciyar ta Allah kadai yasan me take
ji, shikenan Nadeera tagama gane mata sirrin ta, koda Muhsin zai mutu saida ya mutu
amma ko Nadeera itace macen daya data rage aduniyan nan saidai yamutu ba aure dan
bazata bari ya aureta ba, yarinyar data gama ganin komi na mahaifinshi ina! Koma
waye wanan boyayyan mutum din Allah sa ya zamto shine miji mafi alkhairi a gareta,
yabasu zaman lpy yakuma shiryan dashi, amma ina! Kasa driving tayi hakan yasa tai
parking agefen hanya ta dinga kuka tai kuka tai kuka harta gode Allah, rana daya
kawai family ta datai cherishing so much ya tarwatse, Abba ya haukace da Son
Nadeera wacce take kusan yar cikinshi bambancin shine kawai bada maniyyin shi aka
sameta ba, amma yarinyar daka raina tun tana wata uku mai banbancinta da yar
cikinka? Yarinyar da tun kafin tafara zama ka raineta kake daukanta, inta farka
cikin dare tana kuka nida shi mu lallasheta wani zubin har goyata cikin dare yake
me bambancin ta dayar cikin ka? Kai Alhaji bakama family mu adalci ba, tayaya zamu
farama Nadeera explanation bamu muka haifeta ba cewa daga Egypt muka daukota?
Menene a Nadeera daya zautar dashi? Ga Muhsin rai hanun Allah, Ahmad ya tsinemai,
Princess tafada hanun terrorist ya aureta, innalillahi ina irin dream bikin danake
so yima princess ayau? sosai tai kuka tai kuka ta lallashi kanta da kyar, gani
take ita taja komi, da kyar ta lallaba kanta taja motar tai asibiti dan taga miss
call din Ahmad yakai shida.

Sai wuraren shadaya yakai gida, ahankali ya dauketa kaman baby yabude gate ya shiga
ciki bude kofan dakinsu yayj ya shiga, a palo yaga Omari da Abdallah zaune duk
sunyi jugum kana ganin su kaga damuwa a fuskokin su ganinshi yasa duk suka mike
tsaye sukayo kanshi duk suna kallonta yana kafafunta ke lilo a hanunshi, babu wanda
ya iya magana shi kanshi kasa magana yayi yahau stairs suna biye dashi abaya har
zuwa dakinshi, kwantar da ita yayi akan gado tareda cire hijabin ya rage daga ita
sai hoodie shi daya kai mata cinya yaja bargo yarufe mata har zuwa ciki yana wani
irin kallonta zuciyan shi na soyuwa sosai, da kyar ya iya mikama kaninshi hannu da
sauri Abdallah ya samai goran Eva water daya dauko duk suka dawo wajen gadon suka
tsugunna suna kallonta babu mai iya magana cikin su kaman suyi mata kuka sukeji
wanan duka haka, shikuma yana zaune kan gadon gefen kafarta yana kallonta, ahankali
ya bude goran ruwan ya yayyafa mata a fuska dan nishi tayi batare data bude idoba
hakan yasa Abdallah da idanunshi suka kawo kwalla sosai dan hakanan yakejin pain
din yarinyar, he feel so connected to her, ahankali yace "lemme bring icebag" da
sauri yafita baiwani jimaba yakawo ice bag din yabama Marwan karba yayi ya daura
akan daya daga cikin inda yatattashi akan fuskarta ya daura akai yana dannawa kadan
kadan kirjinshi kaman zai tarwatse, bude ido tayi cikin tsananin firgici tafashe da
kuka sosai tana Kalle kalle tace "Abba dan Allah ka yakuri, Abba na shiga uku"
tafashe dawani irin kuka tana kallon su Abdallah daya goge hawayen daya zubo mai da
sauri dakuma Omari da idanunshi sukai jajir yana kallonta kafin ta daura fuskarta
kan Ya Marwan dake zaune kan bakin gadon, wani irin ihu tayi cikin kuka sosai ta
tashi tafada jikinshi ta kankameshi sosai tana wani irin kuka tace "mask man kazo,
please ka kaini mutafi gidanku, please don't let Abba do anything to me, am scared"
tawani irin kankameshi tahau kan jikinshi tana wani irin kuka kaman zata mutu,
ahankali Abdallah da Omari suka mike atare suka fito daga dakin suka rufo musu kofa
duk sukai dakinsu, wani irin fincikota yay daga jikinshi cikin tsananin fushi ya
daga hannu zai dauketa da mari cikin fushi, ta kankame idanunta jikinta na rawa
tana kuka sosai, tsayar da hannun yayi yana huci yakasa marinta kafin ahankali
yawani irin jata yabude bayi ya shiga da ita agaban shower ya tsaya ya tsayar da
ita cikin fushi yawani irin kunna hot shower ruwa yana zuba kansu wani irin tunbuke
mask din fuskarshi yayi ya yar ya kalleta da jajayen idonshi dasukai jajajir ruwa
nabin kyakywan fuskanshi, gashin kanshi sun wani kwantamai a goshi yana mata wani
irin mugun kallo jikinta ko ina rawa yake tana juyamai kai tun kafin ma taji
mezaice, cikin wani irin murya dake girgiza zuciya yace "are you mad Nadeera, how
dare you leave this house!" yadaka mata wani irin tsawan da saida jikinta yawani
irin girgiza tafara komawa da baya tana girgiza mai kai, hanunta yakama yajawota da
karfi yana nuna fuskarta da hannu zaiyi magana ya kasa yawani irin dunkule hannu ya
daki kan shower aiko roban kan shower yafashe wani irin uban ruwa ya dinga kwaro
musu aka, bakaramin firgita tayiba finma na Abba dan ayanda take ganin idonshi
wanan zaima iya kasheta, nunata yay da yatsa zaiyi magana yakasa tsabagen yanda
zuciya ke cinshi sake fizgota yayi yawani irin daga hanunta sama zai ciremata
hoodie jikinta tafashe da kuka, cire mata yayi duka yawani irin dukunkune ya yar da
rigan kasa, fashewa tayi da kuka sosai ta tsugunna tana neman abinda zata rufe
jikinta dashi ahankali shima ya cire kayan jikinshi yawani irin jefar dasu cikin
fushi ya dagota ya fizgota jikinshi yanda taga idanunshi yasa ta rungume shi sosai
a mugun tsorace da dishashiyar muryanta tace "please am sorry, please stop looking
at me like that wlh am very very very scared dan Allah am sorry" fito da ita yayi
daga jikinshi da mugun karfi yana wani irin jin ciwon guduwa datayi daga wurinshi
har wani banza yamata wanan abin daya mata wani irin fizgo soft sponge dinshi yayi
yawani irin samata ajikin, kankame kirjinta tayi gam gam tana wani irin kuka ta
kulle idanunta, wani irin jifa yayi da soson cikin fushi kafin ya fizgo towel ya
kashe shower ya daura mata ajiki ya dauketa chak tana kuka yafito da ita daga bayin
zuwa cikin daki, wani irin jefata yayi akan gado da gudun bala'i ta runtse idonta
dan sai yanzu ne ta ganshi complete innalillahi wa innailaihi raji'un take maimaita
tana komawa baya tanajan towel dinta tana rufe jikinta da kyau da muryanta daya
dushe sosai tace "dan Allah kayakuri wlh bazan kara guduwa ba please, Allah kaji na
rantse ma wlh bazan kara guduwa ba, please am scared kayakuri" fadowa gadon yayi
cikin wani irin fushi angrily yajawota ya kwantar da ita tareda zare towel din ya
yar yana wani irin kallonta, fashewa tayi da kuka tana wani irin numfashi kaman
zata sume tana girgiza mai kai, cikin kunan rai da fushi da tafasan zuciya yace "da
wani goat chan ya dinga tabamin mata yana yanda yaga dama da ita gwara I make you
mine let him see you with my baby, tonight am gonna make you my woman, my wife, my
property" fashewa tayi dawani irin azababben kuka kaman yana yankata, wani irin
tsawa ya daka mata da yakusa tarwatsa mata kwanya. "Shut ttt uppp!!!" ko tari bata
karaba tadaura hannu akan bakinta tana numfashi sama sama tana gani yau mutuwarta
ce tazo, ahankali ya mika hanunshi saman gadon ya kashe wutan dakin, hanunshi ya
mika ya daura akan hanunta dake kan bakinta yacire ya ijiye a gefe yana shinshina
wuyanta yana goga hancinshi awurin kafin ahankali ya saukar da bakinshi kan bakinta
yana wani irin kissing dinta a zafafe, sosai take kuka sound din kukanta da
numfarfashin ta akan kunenshi yakara birkita shi sosai, ahankali ya janye bakinshi
daga nata ya gangaro dashi ya daura akan kirjinta da farko yayi hakane dan ya
tsorata ta karta kara yunkurin guduwa amma sosai yaji bazai iya hakura ba gabaki
daya sha'awarshi tawani irin motsa yafara aika mata da sakkonni yana mata wasu irin
zazzafan romance tana kuka sosai kaman zata mutu mara kara, addu'an saduwa da iyali
dataji yana karantowa da dishashiyar murya irin na wanda ke cikin tsananin bukata
yasa ta yunkuro zata tashi zaune yawani irin tureta ya maidata baya ya kankameta
yana neman hanya da zafi zafi, ihu sosai tayi dayasa ya taushi mata baki da nashi
yana chusa hanunshi acikin wet gashinta murya chan kasa yace "kiss me wife, kiss me
Nadeera ahhh" ya rirriketa da kyar kaman mai shirin yin kuka yace "you're so tight
please stop crying for me, ahh Sweedy u are.." ya riketa gam yana battling neman
hanya dan harga Allah baisan a ina ake sawaba gashi yakasa mata ahankali hawaye na
cika idanunshi.
[9/16, 9:58 PM] +227 96 07 81 78: *idan kika karanta baki biyaba keda Allah*

*watsapp 07012181461*

*Maman Abd Shakur*

Documents By AIHAUSANOVELS

Always visit Aihausanovels.com.ng For downloading free hausa novels

Like our Facebook page Fb.me/aihausanovels

Numfashi kawai take sama sama kaman zata mutu tana kuka sosai ta mugun galabaita ga
zafin datakeji yawuce misali na fuskan ta dana abinda yake mata, da kyar muryanshi
na rawa sosai dan kaman ma kuka yake, muryan chan kasa kaman mai whispering yace
"Sweedy ina...inane han.." saikuma yay shiru yakasa karashe maganan, riketa yayi da
kyau numfashin shi narawa sosai dan he's so aroused, yakai kololuwan bukata abinda
baitaba faruwa dashi kenan ba, yakasa gane inane duk inda yake sawa baya shiga,
sosai take tureshi cikin kuka sosai dan kaman zai kasheta yanda yake mata kaman
wani mahaukaci, da hannayenta dasukai sanyi sosai sukai laushi take turemai
bakinshi dake cikin nata tana kokarin magana, kasa barinta yayi dukda ya gane
azaban datake ci yadinga kokarin turawa a awajen fitsari yana sheshekan kuka, sosai
numfashinta yafara yin sama sama tana kokarin fizge bakinta amma yaki saki sai sha
yake, ahankali numfashin ya dauke tai passing out, shima kaman zai mutu ya saketa
dan yakasa ganewa yawani irin fadawa gefenta yana nishi hawaye na bulbulomai daga
ido cikin shi nawani irin mugun ciwon daya dade baimai ba, da kyar ya iya ya mike
tsaye yana dukawa ya bude side drawer yana lalubawa wani tablet ya dauko hakan yasa
yafada gadon ya balli biyu ya tura abaki yaa hadiye batare daya nemi ruwaba yawani
irin buga kanshi a gadon cikinshi namai ciwo sosai, da kyar yay namijin kokarin
tashi yaja bargo yarufa mata kafin yakara buga akai a gado yana numfashi yana cije
lips yawani irin jawota ya kankameta sosai kaman zaiyi hauka da kyar wani irin
wahalallen bacci yay gaba dashi.

Sanyi asuba ne ya farkan dashi daga wahalallen baccin dayayi, ahankali ya kunna
wutan dakin dakin yay haske sosai juyo dakai yayi ya kalleta ya kafeta da ido yanda
fuskarta da idanunta suka wani irin kumbura fuskan yay ja, ahankali ya matso kusa
da fuskar yana wani irin kallon fuskar nata wani irin tausayinta na shigan shi
kaman ya dauke mata ciwon yakeji, hanunshi ya mika ya daura akan goshinta zafi yaji
sosai alamun tana tattare da zazzabi hakan yasa ya zame hanun yana wani irin jin
ciwo aranshi yasa hannu yana gyara blanket din jikinta kafin ya zare jikinshi
ahankali gudun karya tasheta ya sauka daga gadon, ahankali yawuce ya shiga bayi
wanka yayo sanan yafito daga bayin daure da towel a kwankwason sai wani karamin
blue towel a hanunshi yana tsane ruwan kanshi dashi ya tsaya agaban closet dinshi,
wani simple white t-shirt yasaka na Givenchy, yadauko wani black wando yasaka ya
zira wani flat black palm daya haska white babban kafarshi da kyawawan white
kumbunan shi gwanin ban sha'awa, turare ya fesa, jikinshi sai uban kamshi yake yay
wani irin kyau kaman mace, lips dinshi da hancinshi sunyi jajir shima sabida kukan
dayay jiya gashi shima zazzabi zazzabin yakeji, ahankali ya bude kofa yafito yana
kallonta kafin yadau dadduma ya shimfida yahau kai, rakatanil fajiri yayi sanan ya
linke yafito daga dakin ya rufo mata ahankali, dakin Omari yafara shiga ya tadoshi
sanan ya shiga na Abdallah shima ya tadoshi da kyar yatashi yana turamai baki yace
"lemme sleep mana Ya Marwan ai is not yet Time for subhi ko" kunenshi yaja yanadan
murmushi, ihu Abdallah yayi yatashi zaune kaman zaiyi kuka yana dafe kunenshi
dayaja, ahankali ya zauna kusa dashi ya kama kafadarshi saikuma ya sakeshi ya daure
fuska yace "you are sick why didn't you tell me?" girgiza mai kai yayi ahankali
saiga hawaye hakan yasa yatashi da sauri zai shiga bayi da sauri Marwan ya rikemai
hannu yatashi ya tsaya agabanshi yana kallonshi from head to toe yanda kanshi ke
kasa yana share hawaye, ahankali yace "when did you start hiding something from me?
Wat is it? Kunyi fada Kaida Omari jiya ne?" girgiza mai kai yayi ahankali hakan
yasa yace "den wat is it Abdallah?" yay maganan yana dago habarshi, ahankali
bakinshi na rawa sosai yace "Ya Marwan wlh ko, I don't know why but I feel your
wife's pain so much, abin nadamuna da kyar nai bacci jiya, please ya Marwan take
care of her kaji, kaga yanzu mukadai gareta, she's your wife please ya Marwan love
her, banso naga tana wahala, please love her nasan kace you're not in luv but
please love her for my sake kaji" dan murmushi yayi idanunshi nadan chanza kala
yaja hanun Abdallah ahankali suka zauna abakin gado, cupping face dinshi yayi ya
kalleshi shima shi yake kallo dan kawad dakai yayi saikuma yajuyo ya kalli kanin
nashi daya kafeshi da ido cikin wani irin murya mai sanyi sosai yace "Abdallah I
love my wife so much, starting from the day I saw her awanan hospital, and duk
runtse duk wuya I will never leave her alone and I want you to promise me you will
keep her company kana janta da hira sabida all her sorrows should varnish ta manta
komi, can I count on you to take care of my wife koda bani nan?" gyadamai kai yayi
ahankali hawaye nason ya zubomai, dan murmushi yayi yasa yatsanshi ya share hawayen
yace "I want to give her a good life, am ready I want to change for her dazar..."
yay shiru yana murmushi, ahankali yama Abdallah peck akumatu ya dagashi yace "jekai
alwala kazo mutafi mosque" wucewa bayi yayi yana kallon fuskan yayan nashi da duk
duniya baida abinda yakeso kaman shi. Omari da tuntuni yake bakin kofan yaji komi
ya shigo dakin shima idanunshi yay ja zama yay kusa da Marwan din yana kallonshi
yace "what are you telling Abdallah mekake shirin yi Ya Marwan?" yafada yana huci
kaman zaiyi kuka, murmushi yamai yace "nothing, but inaso kaje kafara muku
processing Visa, u, Abdallah and my wife" zaiyi magana ya dagashi daidai nan
Abdallah yafito daga bayin daure da alwala jallabiya yasaka suka fice sukai
masallaci.

Inspecta ne yafara bude idonshi arude yana zaro bindiga da sauri daga masakalar
bindiga yana pointing gaba, da sauri ya bubbugi na kusa dashi shima ya farka arude
yana "yes sir" da hannu ya nunamai gate yace "jeka duba su gen lemme check Alhaji I
think kidnapper daya dauke yarinyar ne yadawo" da sauri yay cikin gida kofan
dayagani abude yasa ya shiga ciki da sauri yay sama da gudun bala'i yay upstairs
yana kwalama Abba kira. "Alhaji, Alhaji" shiga dakin dayagani abude yayi yanabin ko
ina da kallo kafin yaga Abba dake kwance da dan gajeren wando jini na fita daga
bakinshi da hancinshi a sume ko motsi bayayi da sauri ya buga uban ihu yana kiran
sauran polisawan yana dube dube inda zai saman mai riga yasa mai amma bai ganiba,
daidai nan sauran polisawan suka shigo daki da sauri suka cucibeshi suka fita dashi
suka sashi amota sukakaishi wani hadadden private hospital da sauri aka karbeshi
aka dukufa akanshi likitoci na kokarin ceto rayuwan shi, inspecta kuma yafita dan
kiran commissioner.

Ahankali Muhsin ke bude ido da asuban fari wuraren karfe hudu, sosai yaji kanshi
namai nauyi da kyar ya iya bude ido duka ya kalli gefenshi Ahmad ne zaune kan
kujeran ya kifa kanshi akan gadon yana bacci, dan ajiyan zuciya ya sauke komi na
dawomai wani irin hawaye mai zafi ya gangaromai hakan yasa ya runtse ido da sauri
yanaji kirjinshi namai zafi sosai kaman an zuba garwashi, hanunshi yaji an kankame
ana shafa gaban goshin shi hakan yasa ya bude ido Mum yagani tsaye akanshi sanye da
hijabi idanunta sunyi jajir sun kumbura kana ganinta kasan kuka tasha sosai,
hanunta yarike gamgam murya chan kasa irin na mara lafiya nan yace "Mummy Nadeera,
I want to see her" ahankali Mum takai kanta ta sumbaci goshinshi tareda rungume
kanshi tsam a kirjinta wani irin tausayin shi na shigan ta bana wasaba takai kusan
3min ahaka sanan ta dago kai ta sakeshi tanamai murmushi dukdan ta danne abinda ke
cinta tace "how are you feeling Son? Bari nakira Dr yaduba ka" ta mike zata wuce da
sauri ya riko hanunta hakan yasa ta juyo ta lumshe idanunta dan bataso tai kuka tai
breaking heart dinshi dan dago kai yayi zai tashi da sauri tace "no, no no no
karka tashi" tai maganan hawaye na gangaro wa daga idanunta, cikin raunanniyar
muryan shi yace "wat is it Mum maiya faru wen I was unconscious?" zata girgiza mai
kai ya riketa ahankali yace "please tell me Mum naji sauki, I can handle anything"
shiru tayi kafin ahankali ta zauna kan kujera ta rike hanunshi gam takira sunanshi
tace "Muhsin" kallonta yayi kafin ahankali yace "Na'am Mum" dan murmushi tamai
sanan tace "inaso kamin wani abu da jarumi kadai zai iyamin shi kuma nasan d'ana
jarumi ne, jarumin namiji nahaifa dan haka zaka Iya" shiru tayi takara kallonshi
sanan tace "inaso ka yakice son Nadeera daga ranka Son, cus your father have ruined
everything for you, tayaya zan bari ka auri yarinyar da mahaifinka keso, to bayan
auren dawani ido zai dinga kallonma mata? Muhsin understand me am saying all this
for your own good daga kai har princess din, koda ace yau babu aure akan princess
wlh mahaifinka bazai taba barinmaka itaba ayanda yake jinta aranshi dinan nashi,
mahaifinka dabai taba daga hannu ya nunamin ba for 33 years da aurenmu akan
princess yadakeni Muhsin" ta share kwalla tacigaba tace "mahaifinka dake sonku
kaman ranshi yabude baki ya tsinema Ahmad jiya akan Princess, mahaifinka da his
family is number one yanzu bama gabanshi he's only after princess" shiru tayi tana
kallon Muhsin dake kallonta asanyaye yana sauke wani irin ajiyan zuciya ahankali ta
kama hanunshi tace "Son! I know, I know, I know nice to be blamed for everything
that happened, I know am responsible for koma me Baban ku yadawo ayau, but wanan
difficult phase dinan damuke facing kaddara ce da dole zai faru, yanzu abinda
yakamata muyi shine mu yarda da kaddarar, mukuma nemi taimakon Allah, son zakaso ka
auri yarinyar da baban ka try to rape? Try to molest? Zakaso ka auri yarinyar data
gama gane sirrin ubanka? Zakaso ka auri yarinyar da mahaifin ka yagama gane
sirrinta ne? Zakazo ka auri yarinyar da baban ka is going gaga for, zaka so ka
dinga takaran kishi da mahaifinka? Wani zubin ana barin halaliya dan kunya da
kawaici dakuma yakamata, and besides Princess dinma yanzu matar aure ce, banaso
tasan we are not her parent abun zasu mata yawa, bantaba tunanin akwai rana dazata
zo da zaisa mufada ma princess we are not her parents ba, ubanka yariga ya aurar da
ita dudda guy din gangster ne, but naga affection dayake having mata, and wherever
there's affection love definitely exist there, and inhar akwai So! to their Love
can conquers everything, karkai mamaki kaga sanadin princess ya shiryu yadawo good
man sunyi building family maiban sha'awa, addu'a zamu mata da fatan alheri kaji
Muhsin, kahakura da Nadeera dan matar wani ce and babu kyau kana son matan wani" ta
karashe maganan tana kallon idanunshi dasuka ciko da kwalla sosai ya tsaya yana
kallonta kaman wata madubi, gyadamai kai tayi ahankali tana kokarin mayar da kukan
datakeji ta shafa kanshi tace "talk to me Son wanan look din na breaking heart
dina, yimin magana Umm my Muhsin, are you okay" wani irin tashi yayi daga kan gadon
yafada jikin Mum ya kankameta yafashe dawani irin kuka sosai mara kara sosai
hawayen na diddiga ajikin Mum, kankameshi Mum tayi tana patting bayanshi tace "cry,
cry kaji ko zuciyarka tarage nauyi, I know how much you love princess, nasani,
nasani son, kuma naso nabaka ita, I love you so much Son and am sorry is all my
fault, duk laifi nane" sosai yake kuka jikinshi na rawa zuciyarshi namai wani irin
zafi, daci, cikin kuka sosai yace "I love her, Mum wlh I love her so much, Mum
bantaba yin budurwa aduniyan nan ba sabida I have Nadeera, Mum I love her so much,
Mum I love her, Mum I love her, Mummy I love princess so much wlh" yanda yake kukan
kaman zai shide ajikinta yasa ta ciro shi daga jikinta tana sharemai fuska da
hijabin dake jikinta, ahankali Ahmad da kanshi ke kife dan duk maganganu dasuke
yanaji ya goge hawayen dayake yi na tausayin wanshi, batun yau yasan Muhsin nason
Nadeera ba dudda bai fadamai ba amma yaga sonta a idanunshi, sharemai hawayen
dasuka kasa dena zuba mum tayi tana girgiza mai kai idanunshi sunyi jajir jikinshi
yadau zafi, ahankali yarike hanun Mum da muryanshi data dishe tsabagen kuka yace
"Mum zanbar kasar, lemme just go back to Toronto inda nai karatu idan na cigaba da
zama anan ina ganin Abba I can die wlh" daidai nan Ahmad shima ya daga kanshi yana
goge kwalla yace "am going with u" kallon yaran nata Mum tayi jitake kaman ta kurma
ihu da kyar da taimakon ta dana Ahmad Muhsin dake ganin jiri sosai yatashi suka
kaishi bayi ya dauro alwala yafito sai yahau kan dadduma yana salla yana share
hawaye zuciyarshi na tafarfasa, a raka'a na biyun kawai ya yanke jiki yafadi sabida
wani irin duhu daya gani dakuma kunenshi dasukai dummm!.
[9/18, 12:06 PM] Lady: *karki karanta in baki biyaba*

*Maman Abd Shakur*

Saida gari yadan yi haske kadan yafito daga masallacin yabar su Omari achan ya
shigo part dinsu, kitchen ya wuce straight ya bude fridge ya dauko ice bag ya rufe
yafito daga kitchen din yana tafiya a natse dan har yanzu cikinshi nadan ciwo ciwo
yawuce sama dakinshi ya bude ya maida kofan ya rufe tareda kafeta dawasu irin
idanun kaman zai cinyeta, ahankali ya karaso jikin gadon ya tsugunna agabanta yana
kallon yanda fuskarta yatashi ga idanunta sun kumbura tsabagen kuka, hawaye sun
bubbushe akan fuskarta tsabagen kuka, hanunshi ya mika ya janye dogon kalabanta
daya sauka agaban fuskarta ya maidashi baya yanadan sauke ajiyan zuciya kafin ya
daura icebag din akan kumburin fuskan nata yana dan danewa.

Saukan wani irin sanyi dataji akan fuskarta yasa tabude ido ahankali kanta nawani
irin sarawa, hada ido sukayi yana wani irin kallonta da idanunshi dake mata wani
tsir ajiki kaman yauce rana tafarko daya fara ganinta, da sauri ta maida idanun
tarufe gabanta na faduwa sosai kaman zai fashe gawani irin zazzabi da ciwon kai
dataji tanajin sosai gakuma sanyi datakeji sosai shima kasusuwan jikinta namata
wani irin shocking, ga zafi datake ji akasanta dan tama kasa hade kafafunta kaman
taji ciwo wurin takeji, ahankali yake daddanna mata ice bag din akan fuskarta
zuciyarshi namai ciwo sosai yana wani irin kallon long eyelash dinta dayaga sunmai
kama dana Abdallah sosai, ajiye ice bag din yayi akan side drawer ya dagota
ahankali yana wani irin kallonta da sauri ta rurrike blanket din tana wani irin jin
zafi ko kadan batada karfi kodaya, rabonta da abinci tun wanda Ya Ahmad ya sai
mata, daukarta yayi a hannu a firgice ta rirrike riganshi tana nishi, bayi ya
shigar da ita batare daya cemata komiba yana kallonta har lokacin idanunta a kulle,
ajiyeta yayi a wurin wanka yajuya yafito ya kullo mata kofar, tadade atsaye tana
rawan sanyi kafin ta bude ido tana kallon ko ina ganin baya wurin yasa ahankali
tafara wanka da ruwa mai zafi sosai tana komi a sannu danko kadan bata da karfi
sosai, zazzabi ga ciwo kai ke cinta bana wasaba, da kyar ta iya tai wankan tai
tsarki da ruwan zafi da sosai wurin ke mata zafi bayan tagama tadanji ya rage
zafin, ajiyan zuciya tayi hawaye na rolling down her chicks shikenan yanzu ko, sake
share hawayen tayi kafin tai brush sanan taja towel ta daura ta zauna rike wani
towel ahanunta tana tsane gashin kanta, saida tagama sanan ta ijiye tafito tana
tafiya tana dafe bango tana dingisawa sabida zafi ga jirin datake gani gakuma
sanyi, kasama tsayawa tayi a closet tanemi kayan dazata saka sabida yanda kanta ke
juyawa tabude kofa jikinta na rawan sanyi tafito tana layi da sauri ya dago kai dan
karanta Magungunan da Omari yaje yasiyo mata yake, ajiye maganin yayi da sauri
ganin yanda jikinta ke rawa kaman tana shirin fadi da sauri yazo wurin zai riketa
cikin tsoro sosai da mugun firgicewa ta zame ta tsugunna bakinta na rawa sosai tace
"p..please am so sorry, bazan kara guduba I promise kaji, dan..dan..please don't
beat me" takara she maganan tareda dago kumburarren fuskanta tana kallonshi a mugun
tsorace tana kuka mara kara, dan kawad dakai yayi batare daya cemata komiba saikuma
ya mika hannu ahankali ya dagota ya zaunar da ita abakin gado ya lulluba mata bargo
tundaga kai ganin yanda take rawan sanyi sanan yawuce ciki tana binshi da kallo,
bai wani jimaba yadawo rike da simple doguwan riga yellow mai spaghetti hand dakuma
black hoodie dinshi dawani white pant ya ijiye mata kusa da ita ya wuce kan kujera
ya zauna yana bubbude kayan tea zai hada mata, ahankali tabi kayan da kallo kafin
ta share hawayen daya zubo mata tadau doguwan rigan tareda janye bargon da hannu
daya ta ajiye akan gadon ta saka doguwan rigan akan towel din jikinta a zaunen
sanan ta sanya hoodie dinshi dake kamshin shi sosai ta mike tsaye ahankali tana
cije lips sabida zafin datakeji taja towel din taciro tareda jan rigan kasa tana
ganin jiri, rike towel din tayi tajuya zata bayi tana tafiya a mugun hankali tana
dan wawware kafa tana lumlumshe ido luuuu tai baya zata fadi sabida wani irin jiri
daya dibeta da sauri yawani irin taso ya riketa tafado jikinshi rirrikeshi tayi
tana nishi idanunta na juyawa sosai, karbe towel din yayi ya ijiye tareda daukanta
chak yayi kan kujera da ita ya zauna ahankali tana kan jikinshi tai lamo tana sauke
ijiyan zuciya, tea daya gama hada mata ya dauka yakai bakinshi saida yaji zafin
daidai sanan ya dago kanta da dayan hanun yakai cup din bakinta, kawad da kanta
tayi hawaye na zubo daga idanunta tafashe da kuka mara kara tana kara lumshe ido
tarasa inda zatasa kanta taji dadi, azaba da radadi takeji tako ina, duka jikinta
ciwo suke mata, sosai tawani irin bashi tausayi hakan yasa ya ijiye cup din ya dago
kanta da duka hannayen shi murya chan kasa yace "meke miki ciwo yanzu?" girgiza mai
kai tayi zata fashe mai da wani sabon kuka ya shafa gefen fuskarta dake da dan
lafiya yace "don't cry for me" gyadamai kai tayi ahankali tana lumshe ido, daukan
tea yayi yakai bakinta yace "yasha so dat u can take drugs" gyadamai kai tayi
tabude bakinta ahankali hakoran ta na rawa yasamata tasha kusan rabin cup sanan ta
matsar da kanta tana nishi kaman zatai amai zuciyarta nawani irin tashi, chusa
kanta tayi a kirjinshi tana shakkan kamshin dayake yi zazzabi nawani irin cinta,
magungunan ya ballo pain relief dasu paracetamol ne dawasu kuma yadau bottle water
ya dago kanta yasamata abaki ya kafa mata ruwan da kyar ta iya ta hadiye tana
yatsine fuska ta ture ruwan tasake komawa kirjinshi tana nishi sosai ta kankameshi,
ahankali yace "sanyi kikiji?" kasa magana tayi saima wani irin ririkemai riga da
tayi tafashe da kuka sosai tana nishi cikin kuka sosai tace "mutuwa zanyi umm"
tafashe da kuka sosai tana kankameshi tana juyi kaman zata suma ga cikinta dataji
shima yafara mata wani shegen ciwo alamun MP zaizo, kaman zaiyi kuka murya chan
kasa yace "sorry Wife" fashemai tayi da kuka sosai zata sauka daga jikinshi ta
zauna akasa da sauri ya riketa gam ajikinshi yana bubbuga bayanta yama rasa mezai
mata saikuma ya dauketa tareda kashe wutan dakin ya kwantar da ita akan gado arude
ta yunkura zata tashi ya rikota fashewa tayi da kuka tana girgiza mai kai kaman
wata baby tace "wlh bazan kara guduwa ba, I promise you please karka karamin wlh da
zafi am sorryyy" kwantar da ita yayi ahankali yahau kanta batare daya sakin mata
nauyi shi ko kadan ba ya daura goshinshi akan nata ahankali yace "are you sure?"
gyadamai kai tayi da sauri cikin kuka da tsoro, hakanan tsoron yarinyar nawani irin
burgeshi, murya chan kasa yace "bazaka kara gudu daga wajena ba?" gyadamai kai tayi
cikin kuka mara kara tace "Allahhh" tawani irin ja sunan jikinta na rawa ga zafin
ciwo, bikin shi yakawo saitin bakinta danhar lips dinshi na gogan nata yana wani
irin kallonta yace "who am I to you?" fashewa tayi da kuka sosai dan kallonshi
namata wani iri ajiki sosai da bataso, girgiza zamai kai tana tanaso takoma baya
amma ko kadan bata da karfi cikin rawan murya sosai tace "m..my h..my husband" wani
irin murmushi yamata da ita kanshi saida tai mamakin murmushi, light kiss ya
sakinmata abaki mai kara batare daya raba lips din nasu ba yace "I want to make the
sickness go away" kissing lips dinta datake numfashi dashi yayi slowly kafin ya
sakeshi kaman bazai sakiba dan saida yawani jashi sanan ya saki ya kalli yanda duk
jikinta ke rawa sosai hawaye na bulbulo mata daga ido, ahankali yana kallon kwayar
idonta dawani irin low murya yace "I read one article, ance romance na boosting
immune system and when ever we cohabit immune system dinki tunda ke you are sick
zai dawo kaman nawa, kinga ni am fine ko and I wanna make you fine umm" gyadamai
kai tayi arude dan tsabagen tashin hankali bama tasan meyake cewaba, lips dinta
yacigaba da kiss kafin ahankali ya tsaya batare daya raba bakin nasuba kaman mai
whispering yace "stop crying for me" da sauri tasake gyadamai kai tana wani irin
sauke ajiyan zuciya, maida bakinshi yayi kan lips dinta yana kissing dinta
passionately shi kanshi besan mesa baya gajiya dayin hakan ba, yasa hanunshi yaja
doguwan rigan jikinta sama sosai har zuwa cikinta, aiko jikinta zafi sosai sai
numfashi take da sauri da sauri, janye bakinshi yayi daga nata yana kallon fuskarta
ya dagota zaune ya zare doguwan rigan duka ya jefa gefe fashewa tayi da kuka sosai
tana kulle hanunta a kirjinta dan dakin babu wani duhun kirki kasancewar ranan
safiya tafito, kankance wa idanunshi sukayi yakai yatsunshi ya daura akan hanun
nata data daura akan kirjinta yafara mata wani irin tafiyan tsutsa yana wani irin
kallon ta, wani iri taji hakan yasa tasaki hanunta da sauri kafin tawani irin fada
jikinshi ta kankameshi sosai tana masa kuka kasa kasa tana girgiza mai kai, wani
irin ajiyan zuciya ya sauke dan yakusa suma sabida yanda tafada jikinshi, ahankali
ya tura hanunshi ta gefen cikinta yana shafawa yana kaiwa sama.
[9/20, 8:10 PM] +227 96 07 81 78: *idan baki karanta ba karki biya*

*Maman Abd Shakur*

Bakinshi har wani irin rawa yake yana kallon hoto da mugun mamaki yace
"R...Ra..Rahma!!" sake juyawa yayi yace "Rahma, Rahma" ya kira sunan har sau biyu
yana rungume folder a kirjinshi, binshi Mum tayi da kallon mamaki irin lafiyan shi
kalau kuwa, da sauri ya ijiye folder akan table yana wani irin fito da papers din
dake ciki dai, dai, yana barbaza su akan dining din yana karantawa da sauri yace
"Egypt" saikuma ga address din din motherless home din da bazai tana macewa ba
arayuwanshi, gidan daya rabasu da kanwar su, wani irin dafe heart dinshi dake
beating fast fast yayi da sauri Mum tace "are you okay Marwan, bakada lafiya ne?"
girgiza mata kai yayi batare daya iya yay magana ba idanunshi suka sauka akan
hotunonin dake file din da sauri ya kwashe su ya mike tsaye yana duba wa da sauri
da sauri, na farkon wacce take ita kadai ne tana karama ranan agabansu ma aka mata
hoton, wani irin hawaye ne yaciko idanunshi sosai, yacigaba da dubawa sauran nasu
Mum ne rike da ita ga Abba dasu Muhsin tareda su, kafin yakai na karshen wacce take
hanun Ameera dake sanye da bakin jallabiya saisu Mum agefenta, ahankali ya ijiye
hotunan yawani irin kifa kanshi a table kirjinshi na bugu sosai, he's just can't
believe it all this while yana tare da Rahma bai saniba, dudda yanajin yarinyar
sosai aranshi baitaba zatan itace Rahma ba, sosai Mum ta shiga damuwa ta tsaya tana
kallonshi, yakai kusan 2min ahaka sanan ya dago yakai kasa yay sujjada yana mai
mika godiyan shi ga ubangiji daya bayyana mai Rahma, ahankali yatashi yasake kallon
hoton bakinshi na rawa sosai yace "Rahma" dan gani yake kaman mafarki yake,
kallonshi Mum tayi da hoton Nadeera dayake ta kira da Rahma tace "wai wacece Rahma
Marwan dakake tafada?" kallon Mum yayi yarasa tayaya zai matama bayani, farin cikin
dayake ciki bazaima iya barin shi yin magana da kyau ba, da wani irin sauri yabar
dining din yay hanyar stairs Mum ta bishi da kallo tace "ikon Allah! Nadeera ce
kuma Rahma kodai hoton yamai kama da hoton wata baby daya sani ne?" ahankali ya
bude kofan dakinshi ya tsaya yana wani irin Nadeera dake baccin ta sosai, dan
baccin yay mata dadi sabida magungunan zazzabin datasha, ahankali ya shigo ya maida
kofan yarufe yana kallonta, karasawa yayi har wajen gadon yana wani irin tafiya
kaman bazaikai wajenba yana kallonta wani sabon shafin sonta na dira aranshi,
ahankali ya tsugunna yasa gwuiwowin shi akasa yakamo soft hanunta yarike yana wani
irin kallonta kaman zai cinyeta, sai yanzu yake ganin kaman ta da Abee danshi
fatarshi ba fari kar sosai kaman na Umm bane, Umm ce fara sosai, su Omari da
Abdallah da Umm suke kama, itakuma da Abee, jiyayi kaman ya dagata ya rungumeta so
tight ta yanda babu wanda zai isa yaraba su kuma again, hanunta yakai kan bakinshi
yamai kiss kafin ahankali ya mayar yaja bargon yana kara lullubeta yana kallonta
kafin yatashi ahankali yana kallonta ya duko dakai ya sumbaci goshinta sanan yajuya
yabude kofa ya shiga bathroom, agaban closet ya tsaya ya bude wani kofa wata yar
safe ta bayyana, da code yabude safe din yafito da wani file sanan yabude kofa
yafito yana kallonta still kafin yajuya yafita daga dakin ya sauka kasa, ahankali
ya mikama Mum dake ta kallonshi file din, karba tayi hanunta nadan rawa tace
"menene wanan Marwan? Naganshi kaman file ko me aci..." shigowan su Omari dakin
suna dariya Abdallah yarikemai riga yasa tai shiru tana kallon su tana mamaki ashe
suna wasa, da hannu Marwan dake tsaye yamusu alama da "come" da sauri sukazo sabida
yanda sukaga yanayi kiran, tattare abubuwan file din daya barbaza akan table yayi
ya mikama Omari, ahankali Omari ya karba yana kallon wannashi ganinshi wani iri,
kafin yabude file din yafara karantawa, wani irin tuge mask din fuskarshi yayi ya
jefar yana kara kwalalo ido sosai yana kallon hoton Rahma kirjinshi na bugawa sosai
kafin ya dago kai surprisingly yana bama Abdallah folder yace "Ya Marwan a ina
kasamo dis?" batare dayay magana ba ya nuna mai Mum dake rike da folder daya bata
takasa budewa balle ta karanta sai kallon su take wondering maiya faru dasu suketa
kallon folder Nadeera data basu, da sauri Omari da idanunshi suka cicciko dawani
irin hawaye yace "Nadeera is our lil sis Rahma?" gyadamai kai yayi ahankali, dawani
irin sauri Omari ya fada jikin wan nashi yana wani irin kuka, Abdallah ma daya gama
karanta abun ya fada kan Omari dake rungume da Marwan yana cire face mask dinshi
suka rungume wan nasu, sai kuka kuka kaman ba manyan samari ba, da sauri Mum da duk
mamaki ya cikata tace "wai menene? Meke faruwa ne? Naga kunata kiran Nadeera da
Rahma tamuku kama da wata ne?" Abdallah ne ya saki Omari ahankali da fuskarshi
dahar ta chanza kala sabida kuka abunku da farin mutun ya kalli Mum wasu hawayen
nabin fuskarshi yace "Nadeera kanwar muce, Nadeera kanwar muce damuka dade muna
nema, Nadeera kanwar muce da aka rabamu da ita tun tana yar 2month, Nadeera is our
baby sis and sunanta RAHMA!!! " kallonshi Mum tayi tana kokarin sarrafa maganganun
Abdallah akanta, gadai yaron nan Masha Allah dazaran ka ganshi kaga balarabe dan
baiyi kama da dan Nigeria ba amma ta kasa fahimtar meyake cewa, kaman yace Nadeera
kanwar su ce ko, ahankali Omari yasaki Ya Marwan dayamai alama daya sakeshi ya
kalli Mum yana zama a kujera ya nuna mata file din daya bata yace "go through it"
zama su Abdallah sukai kusa dashi suna duk suna kallon Mum din dasukai confusing
dinta, ahankali Mum tabude file tana karanta wa passport din yara hudu tagani uku
maza dasuka dan tasa, sai Nadeera wacce take baby itama an makala nata a file din
da sauri ta dago kai ta kalli Marwan, gyada mata kai yayi yace "nine I was 12, sai
Omari dake da 8 da Abdallah dakeda 6yrs and baby Rahma da alokacin tana a month and
half ranan da akamana hotunan a motherless home din, bayan Umm ta rasu wacce take
maman Brothers dina da Rahma wani ya daukemu aka kaimu motherless home dan nan Umm
tace muje kafin ta rasu, tai hakane because some people killed my Uncle, Abee!
Wayanda suka kashe mai company dayake aikine suka kashe shi dan yanada video yanda
suka kasheshi a office dinshi, he showed Umm dani video kafin yaje ya boye awani
wuri dakomu bamu saniba yace idan komi yalafa zaikaima police, so after sun kashe
Abee dankar ya tonasu, saisuka biyomu da kyar muka samu muka gudu mukabar gidan"
yay dan shiru sanan ya fuzar da iska yace "I don't know reason Umm data hana mukai
karan police station, muka dinga gudu har tafara nakuda ahanya wata tsohuwa ta
taimaka mata ta haihu ta haifi lil Rahma, to bayan mun fara zaman motherless home
din dan nan Umm tace muje nadinga tunani bamu da yan uwana dazamu bar gidan marayun
muje sabida hankalina yaki kwanciya da gidan, ni parents dina sun rasu tun ina 7yrs
banda any siblings, my Mum yar Oman ce babana balaraben Egypt ne, babana shine
brother baban su Omari su kadai iyayen su suka haifa kafin su rasu so bamu da inda
zamu komun bar gidan, ahanun Umm da Abee na girma agabana aka haifi Omari aka haifi
Abdallah da Rahma, bamu taba sanin cewa suna saida yara ba, suna trafficking yara
batare da gwamnati tasani ba, Rahma was two months old aka saidamu, mun tashi mun
ganmu awani babban gida babba na gaske dan zai iya kai girman wani karamin village,
kaman boarding house gidan yake a Nigeria, yarane daban daban da bamujin yaren
dasukeyi, yarane gidan da yawa suke da duk siyosu sukayi daga different kasashe,
sai su dinga training dinsu su zama terrorists masu musu aiki, kidnappers, killers,
and d rest, suna turasu suna different abu dan adinga blaming government, wani
babban politician ne yasiyemu, bashi kadai bane yanada partners dayawa da suma
politicians ne manya manyan politicians ma, this people are very very wicked and
heartl....." yay shiru yakasa karasa maganan, dafashi Omari yayi ya matse
kafadarshi yace "is okay Ya Marwan let it go basai kayi maganan ba" ya kalli Mum
yace "I don't want my brother to be remembering his past, but duk wani azabtarwa da
wahala dakika sani aduniyan nan Ya Marwan yasha shi dama wanda yafi haka, ko
punishment za'a mana Ya Marwan baya bari amana, za amai nashi, amai nawa, sanan
amai na Abdallah, kinsan kacha?" gyada kai Mum tayi tausayin yaran nawani irin
shiganta tun kafin ma tagama jin labarin yace "dashi ake dukan ya Marwan, Ya Marwan
dana zuciya ga taurin kai, he was small then amma we are his life, daki tabamu
gwara kin kasheshi gashi har an sanmu, da sanyin safiya za'a fitar dashi waje tun
irin karfe biyar dinan acire mai kaya abarshi da boxer adinga watsa mai ruwan sanyi
harda Ice aciki ana dukanshi mercilessly kuma ogansu kesa amai haka because yaki
yarda muyi training din guns da ake so afara mana, sanan munki yima kowa magana
dudda ana mana magana da larabci dan ansan bamujin hausa amma munki mu amsa, and
kullum attempting guduwa muke sabida tunanin kanwar mu Rahma, koyaya take oho, Ya
Marwan yakusa mutuwa sabida azaban wahala, saida mukaga zasu kashe Ya Marwan dakeda
wani irin taurin zuciya mara misali yasa muka fashemai da kuka muka sakashi agaba
dan mu kadaine weak point dinshi mukace ya yarda zamu dinga yin abinda sukace, koma
miye zamuyi yadena bari ana dukanshi dan kasheshi zasuyi sanan ya yarda" ahankali
Omari ya sauke ajiyan zuciya yadan goge hawayen daya zubomai yace "mun wahala, mun
wahala, munga rayuwa da bazata faduba wani abun saika gani da idonka zaka yarda,
wani hisabin alahira kadai za'a iyayi, idan yaro yana rashin lafiya suka bashi
magani baya responding to treatment kasheshi sukeyi, ahaka mutumin yasamu a
makaranta wanda na aminin shine dasuke siyan yara tare har muka gama body guards
kusan 6 ke kaimu, har University yatura mu, private university abokinshi, Ya Marwan
ya karanci computer engineering, nikuma na karanci economics sai Abdallah daya
karanci accounting, ko mutum daya ba'a bari muyi magana dashi, security dasuka saka
mana yawuce tunanin ki" shiru yayi ya goge hawayen daya zubomai yana girgiza kai
yakasa cigaba wa, Abdallah yace "fashi, arm robbering, da kidnapping
babu wanda basu koya mana, babu wanda bamuyiba base on his order, haka mukeyi
kullum muna neman hanya dazamu gudu muje wurin kanwarmu Rahma, ko munyi yunkurin
guduwa saisun kamamu dan sun samana trackers ajiki, da kyar da taimakon wani mutumi
wani ma'aikacin gidan, daya daga cikin kuku dake girki dake son Ya Marwan sosai
yabar mishi kitchen a bude bai rufeba, shiga Ya Marwan yayi asabe batare da kowa ya
ganshi ba, duka gas din ya ciccire pipe dake bama top din gas, ya ijiye pipe din
akasa hakan yasa gas din yadinga fita yabar kitchen din da sauri yazaya ta bayan
window kitchen din dayake a kulle yaje ya kunna ma wata rigar shi wuta ya ijiye
jikin windon kafin yabar wajen da sauri yay ihu yaje wajen guards din gate yana
cemusu fire da sauri sukai wajen sukaja rigan wutan suna kokarin kashewa dayan kuma
yabude window dan yaga ko akwai wuta a kitchen din aiko wurin yabada wani irin
buuuu, wuta ci kawai take hakan yasa da manya da yara duk suka fito kowa yana neman
hanyan fita wasu guard na binsu gudun karsu gudu, bude musu gate Ya Marwan yayi
kowa na gudu ana fita ya bude jakarshi yacire spherical bomb ya kyasta ma bakin
wuta da lighter ya wurgama guards din dake shirin binsu aiko da sauri suka dare
yajamu muka fita daga gidan da gudu munabin dajin, da kyar muka sabe muna gudu
adajin nan some guards na binmu ana harbin mu, Ya Marwan kawai yafadi ya sume ashe
an harbeshi agefen ciki, rudewa mukayi muka rirrikeshi nida ya Omari muna gudu har
mukakai titi, wani mutumi ya tai makemu ya tsaya ya kwashemu yakaimu asibitin ana
treating Ya Marwan muka fadin mai komi yafadinma polisawan akai tracking gidan
gwamnati, akadau hotunan yaya Marwan anata watsawa a media banda mu, bayan komi
yalafa gov. tabiyamana kudin jirgi ta maidamu kasar mu Egypt, direct gidan marayun
nan mukaje muka tarar da Ameera mukace mata ina sister mu ganin tana neman maidamu
wawaye mukai reporting to police station da kyar tai confessing tace anyi adopting
dinta and mutanen yan Nigeria ne sukai adopting dinta, sosai ranmu barin ma Ya
Marwan da kaman ya kasheta ya baci, akai kaita prison, da kyar muka samo wanan file
din dat contain actual profile dinmu da ranan damuka zo, gwanati tai transferring
yaran zuwa wani gidan marayun aka rushe wanan aka kama ma'aikatan dan duk dasa
bakinsu, bayan kwana biyu muka wuce bank inda Abee ya biyoma Ya Marwan gadonshi da
iyayen shi suka barmai dan ko kwandala bai tabamai ba, yaje karbo bayan dogon
bincike aka bashi kudin shi kudin dayawan gaske rasa yanda zama muyi da kudin
mukayi, ya zuba dayawa a account sanan muka fara shirin dawowa Nigeria dan daukan
fansa, a tunanin mu wayan nan politicians din dasuka sayemu susuka sayi Rahma saisa
mukace saisun fito mana da kanwar mu and they will pay darely, aboyayyen Mutum ya
Marwan yadawo sabida akwai hotunan Shia media, nan muka gida wanan gidan atsakiyar
dajin nan, muka fara fita operation muka addabi politician hartakai ga su kansu
tsoron fita daga gidansu suke, d worse part is basusan waye Ya Marwan ba, ya Marwan
yay planing accident din mutumin nan na asibiti dan shine mutumin daya siyemu bayan
yama ya Marwan wayanan tabon jikin nan nashi, mun daukoshi yace bashi ya dauke
Rahma ba, shi maza yake siya baya siyan mata, zuciya ya debi ya Marwan yakusa
kasheshi da kyar muka ceceshi muka maidashi gida yan uwanshi suka ganshi aka kaishi
asibiti shine Ya Marwan yabishi har asibitin da aka kwantar dashi danya kasheshi
aranan ne kuma Yahadu da Nadeera data chanza komi nashi, yarasa sukuni, baya iya
fita operation, yadinga zazzabi, mu kanmu munyi mamakin shi ashe destiny ne, Allah
yaga zukatan mu, Allah yadawo da kanwar mu da tun kafin ahaifeta Abee yafada agida
inhar Momma mace tahaifa to yabama Marwan ita, ya aureta, unknowingly Allah
dakanshi ya kaddara auren su, auren da yayishine danya taimaka yay saving dinta
daga mahaifinta, ashe itace Rahma mu, ashe sister muce, oh Alhamdulillah, Allah
nagode mun godema, am so happy, am a happy brother today I can't wait ta tashi
nabata brotherly hug omg" ya share hawayen daya zubomai ya rungume Omari dake
gefenshi, sosai Mum takafe Marwan dashi kadaine sanye da mask da ido, ahankali tace
"can I see your face Marwan?".
[9/20, 8:09 PM] +227 96 07 81 78: *karki karanta in baki biyaba, in kina son
novel dinan, zaki turo 300 kota card kota bank sai nai adding dinki a group din
danake posting kullum*
_Acc no 3107021073 first bank aisha Muhammad_
*Kokuma zakiyi chatting dina up ta watsapp number na 07012181461 saiki turamin
evidence of payment*.

*Maman Abd Shakur*

Shiru yayi yana kallon Mum he has so much respect for the woman sabida yanda yaga
tanason Rahma saisa bazai iya mata gardama ba, ahankali yasa hannu ya tuge mask din
ya ijiye akan table idanunshi akasa, wani irin kallo Mum takemai tana mamakin kyau
haka ko wata macen albarka tana ganin su Abdallah kyawawa ashe shi wanan kankat
ne, bakinta har rawa yake tace "masha Allah, kunga haka fa Allah ke abinshi dama
nataba ganin news din a aljazeera an rushe motherless home dinan sabida suna saida
yara, oh Allah kasa mugama da duniya lafiya, kunga yanzu hankalina yakara natsuwa
wlh na natsu sosai Allah yakawo wayanda suka fimu iko da Nadeera naga yanda Abba
zaiyi" tadanyi tsaki kafin ta dago ta kallesu ta hade hannayen ta tace "kuyafe
mana, kuyafema baban su shirin shedan ce nasan yay babban laifi, amma kuyafe mana,
to ya akayi Nadeera batai kama dakuba naga dukkun fita hasken fata?" murmushi
Abdallah yayi yace "da Abee take kama fatarshi ta dauko mu farin momma ne" murmushi
Mum tayi tace "ikon Allah amma am so happy kaman an ciremin wani stone azuciyata
nakeji wlh, to yanzu tayaya zamu sanar da Princess? How is she going to take and
accept wanan babban labari haka?" ta kalli Marwan tace "tayaya zamu sanar da ita
Marwan?" dan dago kai yayi ya kalli Mum kafin ya mayarda kanshi kasa anatse yace
"dazaran taji sauki" tashi yayi ahankali daga kan table din yace "bari nadubo ta"
yawuce sama batare daya jira amsan Mum ba, ahankali ya bude kofan dakin ganin ta
bude ido yasa yarufe kofa da sauri yay cikin dakin yana tafiya ahankali yana wani
irin kallonta, daga kwance datake take mika hannu agajiye tana kokarin janyo
doguwan riganta dake gefe tana rike cikinta dan mugun ciwo yake mata bana wasaba,
hanunshi dataga yariga nata ya dauko rigan yasa tawani irin ja numfashi cikin tsoro
tareda kulle idanunta tanajin mayen kamshin dayake yi kaman ya juye turare
ajikinshi, zama yay ta bakin gadon tareda sa hannu ya dagota zaune, nishi tayi
cikin ciwo kaman zatai kuka tace "cikina" da sauri yasa hannu ya juyo da fuskarta
tareda hura mata iska a fuska hakan yasa ta bude ido ahankali hawaye na taruwa a
idonta, bakinta har rawa yake kirjinta na bugawa tace "p..please zan shiga
bathroom" gyada mata kai yayi yanajin kaman karta dena mai magana, rigan yadaga
yasa mata awuya da sauri tana kara rike bargon jikinta ta zura hanunta daya kafin
ta karbi dayan hannu ahankali ta saka kirjinta na bugawa tajashi kasa, tashi daga
kan gadon yayi ya mika mata hannu ahankali yace "come" dan kallonshi tayi da sauri
ta dukar da kai dan kwarjinin shi yamata yawa ta mikamai hanunta dake rawa ya
dagata sama ahankali yanabin inda ta tashi da kallo itama wajen takebi da kallo da
sauri ta fizge hanunta daga nashi a mugun tsorace dudda uban ciwon dake cinta ta
tsaya agaban gadon tana kokarin yaye bedsheet din tace "please am sorry I was
sleeping saisa bansan yaz..." hanunshi dataji akan waist dinta yawani irin
rungumota ta baya yasa takarsa karashe maganan hawaye nason zubo mata, daura kanshi
yayi agefen wuyanta murya chan kasa yace "you are on your period ko I guess?"
gyadamai kai tayi atsorace wani irin sanyi na shigan ta, dan juyo da ita yayi tai
facing dinshi wani irin kallon dayake mata daya bambamta dana kullum yasa tasake
saukar da kanta kasa da sauri matseta yayi ajikinshi yana taba wuyanta ganin har
yanzu jikinta da dan sauran zafi amma ba kaman na dazuba dayake kaman wuta,
bakinshi yakai saitin kunenta dan lashe kunen yayi slowly da sauri tai yunkurin
janye kunen sabida yanda taji tsirr, ahankali yace "wat do you need for the period,
tell me" idanunta alumshe batare data bude suba tace "sa..sanitary pad and drugs"
gyada mata kai yayi ya maida kanshi kan wuyanta ya tura hanunshi a aljihun bayan
wandonshi yaciro wayarshi ya kawo ta gabanta ya daddanna ya shiga inda zai taypa ma
Abdallah message ya mika mata murya chan kasa yace "write it down" gyadamai kai
tayi hanunta na rawa ta karba sabida wani irin shafa mata ciki dayake yi gashi ya
matseta da kyar ta iya ta rubuta sunan pad da magungunan datake amfani dashi duk
lokacin mp agida, idanunshi akan screen din ta mikamai ahankali ya karba ya hada da
hanunta yarike ya rubuta get it now sanan yay sending message din ya mayard da
wayan aljihun shi yana wani irin juyo da ita tareda daukan ta yana kallon fuskarta
data lumshe ido tana ajiyan zuciya da sauri da sauri kaman zai mata wani abu ya
shigar da ita bathroom ya zaunar da ita kafin ya tsugunna yariko hanunta ahankali
yace "Rahma" da sauri ta bude idanunta tadan kallai irin Rahma kuma ganin kallon
dayake mata yasa ta saukar da kanta kasa tana marmar da ido ahankali yace "namiki
wankan cuz u are not strong?" da sauri ta girgiza mai kai tasa hannu tana goge
hawayen dake zubo mata, ahankali ya mike tsaye yajuya ya tsaya wajen kofa yace "15
minutes nabaki" fita yayi ya rufo mata kofan gadon yaje ya cire bedsheet din yakai
shi ya ijiye akan kujeran dake tsakiyan closet wani hadadden zanin gado yaciro ya
shimfida ya gyara ko ina dudda dakin ba datti kuwa dakin yahau kamshi, knocking
kofan akayi Ya bude Abdallah ne rike da babban ledan wani pharmacy, karba yayi yaja
kunen Abdallah dake mai murmushi yajuya yabar wajen yakoma kasa wurin Mum, shikuma
yakoma daki yarufo kofan.

Bude kofan yayi ya ijiye mata pad din akan kujeran dake tsakiyar closet din yafita
ya ijiye maganin akan gado ya zauna yana jiranta, tadade tana wanka da ruwan zafi,
sosai taji dadin jikinta barinma fuskarta dataji ya sake mata sosai, taji da dinshi
bakaman da daya daddaure mataba, dauro towel tayi tafito tana tafiya ahankali, pad
din data hango kan kujera yasa taji hankalin ta ya kwanta sosai, shiryawa tayi tsaf
tasaka wata atampa da aka mata riga da sket blue da pink ne atampa aiko tai kyau ta
daura dankwali babu komi a fuskarta but tayi kyau bana wasa ba looking so simple
and sweet, ahankali ta bude kofa da sauri ya daga kai yana kallon kofan fitowa tayi
tana jan gaban dan kwalinta danya rufe mata kirjinta dasuka taso ta gaban rigan
sosai da kyau, kafeta yayi da ido hakan yasa ta tsaya kyam takasa shigowa falon sai
wasa take da yatsun ta, ahankali yabude hanunshi yana wani irin kallonta cikin
sauki dawani irin so yace "come" dago kai tayi adan tsorace ta kalleshi da sauri ta
dauke kai sabida wani irin kallon dayake mata kaman zai hadiyeta, ahankali tafara
tafiya harta karasa gaban kujeran takasa fadawa kanshi kaman yanda yake nufi
gefenshi tayi zata zauna yawani irin fizgota tafado jikinshi harsaida tai kara tace
"wayyo" sassauta riko dayamata yayi tareda gyara ta ajikinshi, murya chan kasa yace
"sorry" zare dan kwalin kanta yayi ya ijiye gefe yanabin gashin ta da kallo kafin
ya saukar da idanunshi kan kirjinta dasuka ciko kaman zasu fito daga rigan, wani
irin ajiyan zuciya ya sauke yadan lumshe ido yana sauraran yanda kirjinta ke bugawa
ahankali yace "I have a surprise for you, kinason kiga surprise din?" yay maganan
yana dago habarta ta kallai yanda ya tsareta da ido yasa ta gyadamai kai ahankali,
murmushi yayi yace "okay" ya shafa inda ya kumbura a fuskanta abin namai ciwo kafin
ya kalleta kwayar idanunta yace "meke miki ciwo yanzu?" marmar tai da ido tana
shirin kuka ya girgiza mata kai yace "don't cry for me, crying queen" jawota yayi
sosai yana gyara kwanciya tareda daure hannayen shi abayanta yana kallonta yace
"tell me meke miki ciwo yanzu?" ahankali tace "my stomach" lumshe ido yayi da sauri
dan yanda tai maganan chan kasa kaman wacce muryanta ya shake yasa yaji ya shiga
wani irin yanayi bukata ahankali yabude idonshi dasuka dan chanza kala ya daura
akanta tareda kamo lips dinta nakasa batare dayay sucking ba yace "I will make it
stop, zai dena miki ciwo kinji" gyadamai kai tayi ahankali tanason ta fizge lips
dinta ya shiga kissing dinta da sauri da sauri wani irin ajiyan zuciya ta sauke
kaman zata sume itadai ta banu, ahankali yakai hanunshi bayan riganta yana kokarin
zage zip dinta tafashe mai da kuka dan kwanciya kawai take so tayi tahuta sosai
cikinta ke mata ciwo, da kyar ya saketa tareda matseta ajikinshi yana sauke ajiyan
zuciya yace "don't cry for me please" yasa hannu yana share mata hawayen datake yi,
dagata yayi shima yatashi shima yakaita ya zaunar da ita abakin gado yana kokarin
saita kanshi ya dauko magungunan ta yabata yana murmushi yanda yaga dukta takure
waje daya yace "lemme bring your surprise for you matsoraciya" dukowa yayi yama
lips dinta kiss ya dago yana murmushi da sauri tasake sunnar da kai kasa, ahankali
ya dago yafita daga dakin yana waigenta.

Ya rufo mata kofan yay kasa yatarar da Mum dasu Abdallah nata mata hira dago kai
duk sukayi suna kallonshi ahankali yace "ta tashi Mum lemme take you to her" tashi
Mum tayi tana murmushi ta nunamai jakanta tace "ga abubuwan ta nanma nakawo mata"
wurin jakan yayi yaja yahau kan stairs Mum biye dashi tana kallon ko'ina ya tsaya
gaban kofan dakinshi ya bude yana kallonta har lokacin tana zaune inda ya barta
tana wasa da yatsun ta yaja jakan ya shiga ciki Mum ma ta shigo tana murmushi tana
kallonta ita kanta tai kewan yar tata ahankali tace "Princess" dawani irin sauri
Nadeera ta dago kanta ta kalli hanyar kofan jin kaman muryan mum dinta, ganin Mum
dinta yasa tawani irin mike tsaye tana kallon Mum da mugun mamaki, dawani irin
gudun bala'i dan tama manta da rashin lafiyanta tawani irin yin tsalle tafada jikin
Mum ta kankame ta tasaki kuka sosai kaman wacce bataga mum nakusan shekara dayaba,
tsayawa yayi chak yana kallonta daga ita har Mummy datake neman tafadar waka cikin
kuka tadago kanta a shagwabe tace "Mummy na kece?" gyada mata kai Mum tayi hakan
yasa takara mayar da kanta jikinta ta kankameta tana sauke ajiyan zuciya tana kuka
sosai tace "kinzo kitafi danine Mummy?" dagota mum tayi tasa handy dinta dake
hanunta ta share mata fuskanta ahankali gudun karta kama mata ciwon fuskanta tace
"is okay dena kukan, keda bakida lafiya kinji Princess zomuje mu zauna" gyada mata
kai tayi Mum taja hanunta suka shiga dakin suka zauna akan kujera, da sauri tasake
fadawa jikin Mum tawani irin rungumeta ta kankameta sosai, murmushi Mum tayi itama
tai hugging dinta back, ahankali ya juya zai fita daga dakin yadan zuyo ahankali
daidai itama ta juyo da kanta hada ido sukayi da sauri ta lumshe ido tana rirrike
Mum tana murguda mai baki, dan murmushi yayi yabude kofa yafita daga dakin yarufo
musu kofan yana sake murmushi dan abunda tamai ya bala'in bashi dariya da sha'awa
dakin su Omari yawuce yana murmushi shi kadai kaman an mai kyauta.

Ahankali Mum taciro ta daga jikinta tana taba inda ya kumbura a fuskanta tace
"kinsha magani kuwa?" gyadama Mum kai tayi ahankali, kaman Mum zatai kuka tace "mai
yake miki ciwo yanzu princess?" a shagwabe tace "marana ke ciwo sosai Mummy na"
"kinsha magani to princess?" girgiza mata kai tayi ta nuna mata maganin akan gado
tace "gasu chan bansha ba" hararanta Mum tayi kafin ta dagata daga jikinta tace
"oya sauka kasa kije ki dauko ruwa kizo kisha daganan ma ki dauko yogurt da cup
kizo dashi da spoon akwa wani abu dazan baki kisha" turo baki tayi Mum ta mike
tajayo jakan tana kwantar wa akasa tace "jeki dauko kizo" murmushi tayi tana kallon
akwatin tace "Mum kinzo tafiya da nine?" hararanta Mum tayi ta nuna mata kofa hakan
yasa tajuya tana tafiya ahankali Mum tabita da kallo bude kofa tayi tafita tana
kallon ko'ina a tsorace gashi ko hijabi batasa ba, ganin bataji hayaniyan kowaba
yasa tai hanyar stairs tana tafiya ahankali sabida zafi tana sauka kasa, babu kowa
afalon hakan yasa tai hanyar dining zata shiga kitchen idanunta suka sauka akan
files har guda biyu an ijiye su akan table arufe, bin files din tayi da kallo harta
bude kofa ta shiga babban kitchen din tana Kalle Kalle, babban tray ta dauko tana
yatsine fuska sai cup da spoon dukta daura akan tray din tabude fridge din tadauko
farm fresh yourgurt da ruwa tarufe fridge din tafito tajuya tafito ta maida kofan
ta rufe tana kallon files din ahankali kaman wacce ake janta ta tsaya agaban table
din tana kallon files din, ajiye tray din tayi agefe kafin tadau daya daga cikin
file din tabude ahankali.
[9/20, 8:11 PM] +227 96 07 81 78: *Karki karanta in baki biyaba, idan kika karanta
keda Allah*

*Maman Abd Shakur*

Wani irin rungumeta akai tabaya hakan yasa tasaki file din kasa afirgice kirjinta
nawani irin bugawa tafara kokarin juyowa tana son kwace kanta yawani irin matseta
ajikinshi ya daure hanunshi akan cikinta yana sauraran yanda jikinta ko ina ke
rawa, juyo da ita yay da karfi suka hada ido yana sanye dawani ash color shirt
baima sa boturin rigan ba sai kamshi yake gashin kanshi dadan lema lema kaman daga
wanka yafito, da sauri ta saukar da kanta kasa jikinta nawani irin rawa sabida
yanda ice dinshi suka mata wani yamm ajiki, dagata yayi ahankali kaman wata yar
yarinya ya daurata akan table din dining din ya kulle hanunshi ta bayanta yana wani
irin kallonta, murya chan kasa ta yanda dagashi sai ita zasu iyajin maganan junan
su yace "look up" dago kanta tayi adan tsorace tana turomai baki ita a dole Mummy
ta na nan zata tafi da ita ta dago kai ta kalleshi kana ganinta kasan afirgice take
amma harda turo baki, sosai yay wani irin murmushi dahar saida fararen hakoran shi
suka bayyana, tsayar da murmushin yayi ya daure fuska yace "wat did you do dazu ma?
Dat face thing" ya daura yatsan shi akanshi yana kokarin tunawa yace "ehen wanan
abin nan da baki, nikika ma haka?" make mai kafada tayi tana komawa baya adan
tsorace, hanunshi dake bayanta yasa ya turo ta gaba sosai har kafan ta na gogan
nashi yace "do it again lemme see, ko you want me to bring out my gun?" da sauri ta
girgiza mai kai idanunta na cika da kwalla, dan murmushi yayi yana shafa dogayen
gashin idonta yace "do it lemme see" atsorace kaman zatai kuka ta murguda mai bakin
hakan yasa yay wani irin murmushi ya daura kanshi a forehead dinta murya chan kasa
yace "it really really looks nice on you, this is the first time am seeing it"
kokarin fizge kanta take yaki barinta fashemai tayi da kuka mara kara tace "Mummy
na tace nakawo ruwa fa" janyota yay jikinshi ya kwaiwayeta yace "Mummy na tace
nakawo ruwa fa" yanda yay maganan yana mata awani shagwabe kaman ita yasa tai dan
murmushi daya lobar da dimple dinta ta kawad dakai da sauri dan ita kanta batasan
mesa tai murmushin ba, ahankali ya duko dakai ya sumbaci daidai inda dimple dinta
ya lotsa da sauri ta juyo dakai hakan yasa ya chapke lips dinta ya shiga kissing
dinta kuka ta sakin mai, dan kanshi ya saketa idanunshi sun kankance yadan cike
lips, ahankali ya sauko da ita daga kan table din ya matso gabanta sosai, ganinta
tayi a kirjinshi yawani cika mata gaba, hanunta yakama ahankali ya daura akan
kirjinshi yace "button up my shirt" sosai hanunta ya shiga rawa ahankali ta dago
kai ta kalleshi gyada mata kai yayi yace "go on" sosai hanunta ke rawa ta shiga
kulle mishi boturan kirjinta na bugawa he's too big, harta gama zata juya yawani
irin riketa arude ta kalleshi tana shirin fashewa da kuka, hanunshi ya daura akan
lips dinshi hakan yasa ta hadiye kukan, kiss yama lips dinta kafin yadago tareda
daukan tray din yarike mata batare dayace mata komiba yafara tafiya hakan yasa
tabishi har suka hau stair case, agaban kofan dakinshi ya tsaya tareda mika mata
tray din yana kallonta, karba tayi hanunta na rawa taki daga ido ta kalleshi tasa
hannu zata bude kofan saukan kiss taji abayan wuyanta ta kusan sakin tray din
sabida yanda taji da sauri yarike hanunta da tray din jikinta yahau rawa, saida ya
tabbatar she's okay sanan yay kissing kunenta yace "later" yamata wani irin waving
hand yajuya yawuce ya shiga dakin Omari, takai 1min abakin kofan kafin ta share
hawayen daya zubo ta gyara zaman dankwalin ta tabude kofan ta shiga ciki da kallo
Mum tabita tace "me kika tsaya yi kika dade haka Princess?" rasa abinda zatace tayi
hakan yasa ta ijiye ta zauna gefen Mum data fiffito da abubuwa tana kallo tace
"Ummm ni bansan kitchen din bane" daukan yogurt din Mum tayi batare data damuba
hankalin ta nakan abunda takeyi tace "oya ga maganin gefen ki dauka kisha" daukan
maganin tayi ta balla da kyar tasha ta hadiye, dambun naman data gani kusa da Mum
ta dauka tanaci tana kallon abinda Mum kehadawa a Kofi tana juyawa da spoon, ajiye
dambun tayi tadau dognut tanaci tana kallon Mumy tace "yaushe zamu tafi Mum?" cire
spoon Mum tayi daga cup din ta mika mata batare data bata amsaba tace "shanye kiban
cup dina" karba tayi ta yatsine fuska kaman zatai kuka tace "nafa koshi ni, naci
dambun nama da dognut" hararanta Mum tayi tace "common sanye my friend" kafawa tayi
abaki tafara sha tana yatsine baki da kyar ta shanye tabama Mum cup din da sauri
tana daukan goran ruwa tasha, fizge ruwan Mum tayi tana hararan ta hakan yasa
tafada jikin Mum tana dariya ganin Mum kadai na matar da ita komi da duka
matsalolin ta kaman su zauna anan daga ita sai Mumy ta bataso takara ganin Abba,
ahankali tace "Mum ya jikin Ya Muhsin?" "zamu fitar dashi, zamu Canada, sallama
nazo miki" da sauri ta dago kai ta kalli Mum tace "sallama Mummy badani zakiba?"
murmushi Mum tamata tareda jawota tana zare dan kwalin kanta tana kallon kalaban
kanta tace "wanan kitso yay tsufa princess dazaran kin warke kice akaiki saloon"
tasake ta tareda fadin "zoki duba kayan ki kigani" ahankali ta tashi ta dawo kasa
ta zauna gaban akwatin tana kallon fuskan Mum tace "duba kayanki jor kin tasani
gaba kina kallo" turo baki tayi ta shafa dan kwallan daya zubo mata tafara duba
kayan, novels dinta taciro da sauri tana murmushi tana budewa, ahankali Mum ta
sauke ajiyan zuciya ganin murmushi kan kumburarren fuskanta taciro wayanta tana
duba sakon Ahmad datagani.

_"where are you now Mummy? Ya Muhsin yafarka and yanata tambayan ki please kizo he
need you"_

Maida wayar tayi jaka ta tashi tsaye tadau jakanta tana kallon Nadeera da hankalin
ta yay nisa sosai kan duba kayan tace "Princess bari nai magana da mijinki kinji"
tashi tayi tsaye tanabin handbag din data dauka da kallo tace "ina zaki Mum" tai
maganan idanunta na ciccikowa da hawaye, dawowa kusa da ita Mum tayi ta zauna
agefen ta ta rungumeta tareda mata kiss a forehead sanan ta dauko magungunan data
kawo mata tace "ki dinga shan wanan everyday da yogurt morning and night maganin
kine, make sure kinsha am coming zanje na duba jikin yayan ki ne, zan sake dawowa
na dubaki kinji" girgiza ma Mum kai tayi ta rirriketa tafashe da kuka sosai tace
"Mummy dan Allah kitafi dani zanbiku Canada din, Mum bansan kowa anan ba, dan Allah
karki barni kinji Mummy na" tafashe da kuka sosai, hawayen datake yi Mum ta share
cikin lallashi tace "Princess look kinriga kinyi aure, Abban ki yariga yamiki aure
banda iko dake yanzu dole ki zauna ki rungumi mijinki kiyakuri kinji Princess"
fashewa tayi sosai da kuka tace "Mummy mesa Abba yamin haka, mesa yakemin abinda
yakemin menama Abba ne? Mummy am tired wlh ni nagaji da komi da kowa I hate myself
I hate my life I just wanna di...." da sauri Mum ta taushe mata baki tace "ke
bakida hankaline, komi daya faru kaddara ne kimanta da komi saisa nan yafi miki
tayanda Abba bazaima kara ganin kiba, yanzu share hawayen ki zansa abaki waya zamu
dinga waya kullum and zan dinga turomaki abubuwa kina amfani dasu" share mata
hawayen tayi sanan ta tashi da sauri tai hanyar kofa da gudu Nadeera ta mike tabita
tafada jikinta ta kankameta ta kurma uban ihu da saida yafito da Marwan dasu
Abdallah, kara kankame Mum tayi tana kuka tace "saikin tafi dani Mummy, dan Allah
kitafi dani Mum, nagaji da rayuwa baki, to naji naji kizo ki zauna dani anan karki
sake tafiya ki barni I don't know them" ta nuna su Marwan da hannu dake kallonta,
tafashe da kuka, sosai take neman karya zuciyar Mum da kyar ta dago jajayen
idanunta ta kalli Marwan tace "please zoka kaita daki Marwan, I have to go yayan su
ya farka a asibiti" wani irin kankame Mum tayi tana kuka sosai tace "inkinama Allah
Mummy na kitafi dani zan biku chan Canadan, nima inaso naga Ya Muhsin din please
Mummy na kitafi dani" cikin wani irin raunanniyar murya Mum tace "dan Allah kidena
kuka haka Princess ke yarinya ce wai, nace zan dinga zuwa and zamu dinga waya okay,
gayan uwanki nan zasu kula dake" makema Mum kafada tayi cikin kuka, ahankali Mum ta
dagota daga jikinta tana share mata fuska tace "to shikenan, naji" daidai nan taji
an wani irin rike mata hannu kafin ta ankara ya fizgota yasata ajikinshi ya
rungumeta da karfi ta yanda ko motsin kirki bata iyayi, aiko tafashe dawani sabon
kuka tana mikama Mum hannu, murmushi tamata tajuya da sauri ta sauka kasa, bin
bayanta Omari dazai mayar da ita yayi zuwa kasa, wani irin fashewa tai da kuka tana
kwalama Mum kira kaman zata tsaga gida. "Mummy Mummyna" jijjigata ya shiga yi kafin
yabude kofan dakinsu ahankali ya shiga da ita yay kan gado da ita ya zaunar da ita
yana kallon yanda take kuka ko ina na jikinta na rawa, wani irin kwantar da ita yay
kan gadon yahau ya janyota kan jikinshi ya daure fuska tareda daura yatsanshi akan
lips dinta ahankali yace "kimin shiru" gyadamai kai tayi kaman wata marainiya
hawaye na fitowa daga idanunta, rungumeta yayi yace "kinajin yunwa?" girgiza mai
kai tayi cikin kuka mara sauti da sauri yace "mekika ci?" bakinta na rawa tace
"dognut and..and dambun nama" "Mum takawo miki?" yay maganan yana sharce hawayen
dayake gangaro mata, gyadamai kai tayi ahankali yay murmushi yace "Nima zanyi
tafiya zaki bini Oman naje dake?" girgiza mai kai tayi tana kwalla kuka nacinta
sosai amma yaki bari tayi, lips dinta dake rawan kuka yama kiss mai kara ya saki
yace "why? Mesa bazaki bini ba? Are you scared?" gyadamai kai tayi, shiru yayi yana
kallonta son ta namai wani irin Kane Kane azuciya, ahankali yana shafa wuyanta yace
"kinfison kibi Mum kihadu da dat goat, you want him to molest you again?" girgiza
mai kai tayi tafashe da kuka sosai dan ya mugun tuna mata da Abba, hannu yasa akan
lips dinshi idanunshi sundan chanza kala yace "kinason dat goat yay raping
dinkine?" girgiza mai kai tayi hakan yasa ya taba inda ya kumbura a fuskanta yace
"kin kalli Mirror yau have you seen abinda yamiki?" kasa magana tayi tana kuka
hakan yasa yadan fuzar da iska yace "stop crying and sleep bakida lafiya" gyadamai
kai tayi jikinta na rawa, hada goshinshi yayi da nata yana kallon fuskarta ahankali
yace "is okay stop crying, maisa bakisan gidan nan?" bakinta na rawa sosai tace
"s..sabida gidan daji ne" kafeta yayi da ido yana kallon yanda kirjinta kewani irin
bugawa yadan fuzar da iska yace "in chanza miki gida?" gyadamai kai tayi da sauri,
murya chan kasa yace "ina kikeso na maida ke?" ahankali tace "cikin gari" hanunta
yakama yahada da nashi yace "okay done! Wat else kikeso?" bakinta narawa tace
"and...and st.." tai shiru, lips dinta nakasa yakama yana shafa bayanta batare daya
sakiba yace "and wat?" raurau tai da ido tace "stop wearing mask" shiru yayi yana
kallonta saikuma yay murmushi yahau yimata wani irin kiss kaman zai cinyeta da kyar
yasake ta ya kalleta yace "you've changed me Rahma" kallonshi tadanyi kafin ta
lumshe ido tana breathing heavenly bakinshi ya daura a kunenta yace "am sleepy make
me sleep my amarya"....

***
Ahankali Abba ke bude ido akan gadon asibiti acikin hadadden dakinshi, anamai karin
ruwa ansaka plasta a kasan hancinshi inda yafashe, da kyar yakarasa bude ido yana
kallon saman dakin yabude baki cikin sambatun ciwo yace "why are you stubborn mana
Princess? Kimin shiru anan, oya kamamin, kinfi maman ki dadi wlh Princess, kinfi
maman ki zaki da komi, wayyyooo Princess kamamin, you're bless princess" wani iri
iri maganganun ke fita daga bakinshi sabida hakoran shi biyu nagaba dasuka fita,
sake bude bakin yayi ahankali yace "Princ..." afirgice yawani irin yunkuro zai
tashi ya ware idanun tangararas yana kallon ko ina yana dafe kirjinshi dake wani
irin bugawa komi na dawo mai, daidai lokacin wani Dr ya shigo dakin da stethoscope
a hanunshi, binshi Abba yay da kallo harya karaso gaban gadon, Dr yace "barka da
tashi Alhaji yanzu meke maka ciwo?" cikin tsananin fushi Abba yanuna shi da yatsa
da maganan shi dabata fita da kyau yace "waya kawoni nan? Wata farar mata mai suna
Hajara ce takawo ni halan? Ashe dama tasan inda Princess take, ashe Hajara tamasan
wanda ya dauke Princess dan ai tare na gansu, Hajara kin cuceni kin cuci kanki kuma
kin tsokano tsuliyan dodo" ya dago kai ya kalli Dr cikin kunan rai yace "nawane
hakorin roba? Koma nawane akawo asamin original one din wanda baya kama da hakorin
roba shinake so, zo tugemin wanan karin ruwan zanje nemo yata, yauwa kiramin
kwamissioner ina wayana wai?" yahau waige waige yana dube dube akan gadon, sake
kallon Dr yayi ganin bai ciremai karin ruwan ba yace "nace kazo ka cire min, tafiya
zanyi wani ya gudun mun da y'a, shiyamin ma wanan dukan yanaso ya kasheni yarabani
da y'ata" ahankali Dr yace " calm down Alhaji bazaka iya tafiya ko inama ba,
bakada karfi, an mugun dakanka a ciki, da kyar muka shawo kan matsalan amma dudda
haka wall din stomach dinka are very weak, dole you need to relax and heal, am
advising you not to go anyway for now, ka kwanta yanzu zan kira dietician Dr zaizo
yay examining dinka saiya sa akawoma abincin daya kamata kaci, zai kuma bama
kitchen time table din abinci daya kamata kaci, bazamu iya sallaman ka yanzu ba
koma menene za'a kira kwamissiona saisuyi handling everything za'a ga yarka in sha
Allah" yanda yake maganan calmly trying to calm the patient down ammq Abba baisan
wanan ba, ihu Abba yayi yace "kace am not strong kana nufin ni tsoho ne kome?" ya
nunashi da yatsa yace "kai likita, kai likita kasan wacece Princess a rayuwata
kuwa, she's my baby girl, my innocent baby girl, my chubby baby girl, my one and
only baby girl, I can die for that girl kai, kawomin discharge against medical
advice form lemme sign bazan iyaba, bazan iya zamaba princess na hanun wani kato
Allah kadai yasan meyake mata, bakaji zuciyata bane yanda take suya, rashin ganin
princess da sanin inda take, da tunanin me shegen nan kemata shizai fara kasheni ba
wanan ciwon ba, Dr ka sallameni and give me drugs I can manage" yay maganan yana
sauke ajiyan zuciya saikuma ya nuna kanshi da hannu yace "ni, ni wani kato ya daka
kan yata? Ni dinan, niya zubar ma da hakora kan yata, ai wlh idan na yarda shege
nake yanzu zan nunama koma waye shegen nan wanene ni, zan nunama waye Naseeru,
badai you want to bring the monster in me out ba, am out and babu abinda zai iya
containing dina, zamusa kafar wando daya dakai, kamoka da ganinka kuwan saidai idan
ba'a Abuja yakeba amma ko'a takashin Uwatata ya buya wlh saina nemoshi" ya buga
gado da hannu yana kwafa, juyawa Dr yayi yafita daga dakin ahankali tunanin kodai
harda kai ya bugu ne, dan Alhaji doesn't seems normal.
[9/21, 6:00 PM] Lady: *karki karanta in baki biyaba, in kinason novel dinan, zaki
turo 300 kota card kota bank sai nai adding dinki a group din danake posting
kullum*.

_Acc no: 3107021073 first bank aisha Muhammad_

*You can contact me a watsapp number na kaman haka 07012181461 dan son wani karin
biyani ko tambaya*

🕳🕳🕳🕳🕳

*BOYAYYEN MUTUN* 🕳🕳🕳🕳

*Maman Abd Shakur*

Baiwani jimaba ya shigo dakin yamika ma Abba dake ta bambami shi kadai paper da
byro da sauri Abba ya karba yay signing , Dr yabashi ledan magunguna ya karba, Dr
yace "na rubuta yanda zaka dinga shan su aciki, jikin kwalayen, please Alhaji don't
play with your health, nama dentist magana shi kawai zaka jira yanzu yazo ya
makalama hakorin, shikuma dietician din gashinan zuwa ya duba ka, Allah kara
lafiya, dazaran kaji jikin yamaka wani irin dan Allah Alhaji don't hesitate kadawo
mudubaka, Allah kara sauki" Ameen Abba yana kokarin zira rigan shaddan shi daya
gani agefen gado, shikuma Dr yajuya yafita yana murmushi aranshi yana cewa wanan
inyakai 90's akwai rigima wlh.

Ba'a wani jimaba dietician ya shigo yabashi abinci yadan tsakura sanan yabashi time
table na abincin dazai dingaci yatafi dashi, saiga dentist yazo ya sakamai hakorin
roba nan bakinshi yafito tsaff, kwamisona dama yariga yafada ma asibitin Bill da
komi na kanshi hakan yasa suka kirama Abba taxi base on his request ya sauka yafito
waje da kyar ya shiga yace yakaishi asibitin da Muhsin yake dan yasan anan zaiga
Mum.
***
Bude ido tayi ahankali ta daura akanshi taga idanunshi a lumshe kaman wanda yake
bacci, kafeshi tayi da ido tana numfashi da sauri da sauri, ita kanta batasan
metakeji ba ahankali kaman wacce ake shirin yankawa tace "kai bacci?" ita kanta
batasan ta ina maganan yafito daga bakinta ba, girgiza mata kai yayi batare daya
bude idoba, murya chan ciki yace "nay! Am listening to my wife's breath" da sauri
ta rike numfashin tana kokarin hana kanta numfashin da sauri da sauri, bude ido
yayi ahankali dasuka kankance sosai ya sauke akanta, wani irin ajiyan zuciya ta
sauke hakan yasa ya mata murmushi mai taushin gaske, dan zaro ido tayi tana
kallonshi, ahankali yace "how many days kike mp?" da sauri ta lumshe ido tana
kokarin juyamai baya akan gadon cike da kunya, dan ya mugun bata kunya da tambayan,
yawani irin juyo da ita yana murmushi yace "are you shy baby?" wani irin kunya ne
ya lullubeta hakan yasa ta runtse ido da karfi tafara kokarin tashi ta zauna murya
chan kasa yace "ina zaki?" rasa me zatace yasa tace "sitting room, kallo zanyi"
tashi yayi yace "okay muje tunda bazaki fadamin ba" sauka yayi ya sauko da ita
yadau dan kwalinta ya mika mata yana kallonta, ahankali kaman wata mara gaskiya ta
karba ta daura akanta kanta akasa taki bari suhada ido sanan yarike hanunta suka
bude kofa suka fito, Abdallah kadaine zaune a falon rike da remote yana kallon
match na Argentina da France, tunda yaji alamun tafiya ya dago kanshi ya kalli
sama, bakaramin kyau Marwan da Nadeera daya rikema hannu sukayi maiba, suna tafiya
daidai sai kallonta Marwan yake kaman bai taba ganinta ba, kaman zai hadiyeta, kafe
Nadeera yay da ido dan bama ta lura da mutum afalon ba kanta na kasa, murmushi yayi
wani irin dadi ya rufeshi, karasowa falon sukayi suka zauna akan kujera ta kafe
Abdallah dake kallonta shima da ido ganin kaman ta taba ganinshi, murmushi yamata
yace "amaryan bros" dauke kai tayi ta maida kanta kan TV kafin ahankali tace "ina
yini" murmushi sosai Abdallah yayi yace "to haka ake gaisuwan ni wlh saikin kalleni
zaki gaisheni ehe this nurse" da sauri ta juyo ta ware ido tana kallonshi
surprisingly tace "laaaaa" da sauri Abdallah ya karasa mata yace "laaaaa is you,
haka zakice ko amaryan bros sai yanzu kika tunani" murmushi Marwan yayi ganin dan
murmushi akan fuskanta yaja system dinshi dake edge din kujeran ya daura akan
cinyarshi yabude...

***
Adaidai gaban asibiti Mum tasa Omari yay parking tafito daga motan tana murmushi
tace "nagode sosai Omari agaishe min da Princess, please kuyi keeping dinta company
sabida kartai missing dina sosai" murmushi yayi yace "to Mum shikenan, agaida mai
jiki, Allah kiyaye hanya" murmushi tamai tace "Ameen nagode sosai, Allah muku
albarka" ta dagamai hannu shima hanun yadaga mata ya kunna motar yatada yabar
wajen, saida Mum tadena hango motarshi sanan ta juya ahankali ta shiga hospital din
tana kokarin ciro wayarta dake ringing ajaka tafito dashi, mai mata aiki datasa
booking mata jirgi ne da sauri tai Picking call din, sanar da ita yayi yay booking
din jirgin gobe da safe, jirgin karfe biyar da rabi na safiya zai tashi, zai turo
mata tickets din ta email dinta, godiya tamai sosai kafin ta kashe wayan takarasa
ciki hospital din da sauri tai dakin da aka kwantar da Muhsin ta tura kofan da
sallama ta shiga, Muhsin tagani shi kadai adakin babu Ahmad idanunshi biyu yawani
irin ramewa yana sauke ajiyan zuciya ahankali ahankali, tunda yaga Mum ya kafe ta
da ido yana kokarin motsa jikinshi amma yakasa, da sauri Mum ta karasa wajen taja
kujera ta zauna ta rungume kanshi tsamtsam tace "Son kai kadaine? Ina dan uwanka?
Ina Ahmad?" da ido ya nuna mata bayi hakan yasa tace "okk yana bayi, meke maka ciwo
yanzu?" zuciyarshi ya nuna mata da ido, murmushi tayi kaman zatai kuka ta daura
hanunta akan zuciyarshi tace "in sha Allah you will be fine okay, gobe zamu tafi
Canada da safe kana so kaje?" lumshe mata ido yayi ya budesu ahankali yana kokarin
yin magana aka wani irin bugo kofan dakin da sauri Mum ta daga kai ta kalli kofan,
Abba ne ya shigo dakin aduke rike da cikin shi yana ma Mum wani irin kallon rashin
mutunci da tsana, dauke kai Mum tayi dan ko kadan batason ganinshi ta shafa kan
Muhsin dake kallon Abban nashi yana wani irin saukar da ajiyan zuciya kaman zai
suma, kanshi Mum ta shafa takira sunanshi. "Muhsin look, look at me kadena numfashi
haka zaiyi affecting health dinka, everything is fine kaji my boy bakason damuwa"
karasowa tsakiyan dakin Abba yayi kaman ana ingizoshi ya tsaya akanta yawani irin
kira sunanta yace "Ke Hajara!" ko dago kai Mum batayi ba balle ta kalleshi hakan
yakara tunzura Abba yace "Hajara dakefa nake, bake nake kiraba, Hajara ina
Princess? Kifadamin nace ina princess?" ko dago kai Mum batayi ba saima hannun
Muhsin data rike datake ta murzawa, cikin tsananin fushi Abba ya kalli Muhsin dake
wani irin kallonshi cikin tsananin zafin ciwo da Abba baimabi takaiba yace" Muhsin,
Ahmad" ya waiga dakin yana neman Ahmad cikin masifa yace "ina Ahmad din yake,
Ahmad" yasake kiranshi kafin ya kalli Muhsin yace "Muhsin kuma maman ku magana tun
muna mu biyu tafadamin ina princess take, ina tasa aka kaimin princess, harda sa
bakinta abatan princess, tasan inda princess take, tareda gang dinan na gansu tare
har tanasa anamin wanan dukan dayakusa kasheni to ta Allah bataki ba, ban mutu ba,
Hajara nace ina princess?" yay shiru yana numfashi kaman wanda yaje yaki yana wani
irin kallon Mum dako dago kai batayi ba ballema tasan anyi hallita a wurin, fitowa
Ahmad yay daga bayi ya tsaya abakin kofa yana kallon yanda Abban nasu ke tsaye akan
Mum kaman zai rufeta da duka wani irin takaici yaji yanaji wanan wani irin uba
Allah yabasu, juyowa Abba yayi sabida karan rufe kofa dayaji ya kalli Ahmad dake
jingine da bango cikin fushi yace "Ahmad dama ka iya kare uwarka ko, to zonan
yimata magana tafadamin ina Princess take dan dasa bakinta abatan y'ata, inba
hakaba wlh, wlh, kaji na rantse maka ko, kome namata ita taja, wanan dukan datasa
akamin zan rama akanta ne" ya kalli Mum yace "Hajara ina kika kaimin princess? Amsa
kawai nakeso naji naje dakaina na dauko y'ata, ina kikasa dan ta'addan nan yakaimin
princess eh?" wani irin juyowa Mum tayi ta kalleshi tace "Alhaji aren't you ashame
of yourself? na rufa maka asiri ban tonama yayana abinda kayiba amma kabiyoni har
nan danka tonama kanka asiri ko, Alhaji kamin shiru, respect yourself and get out
of here, ni da yarana we don't need you in our lives, kaje chan kaita neman
princess, but lemme assure you one thing bazaka taba ganin princess ba, Alhaji
Nadeera tamaka nisa, Nadeera natare da wayanda suka fika iko da ita ayanzu, Nadeera
natare da yan uwanta, kama dena kirarin kai ubanta ne dan aranda kafara nemanta
aranan katashi daga ubanta ka koma bunsuru" mari yawani irin kawoma Mum Mum tarike
hanunshi gam tana huci, tace "da daka dakeni nai shiru na barka sabida inama kallon
kai mijina ne, ina ganin girman ka lokacin, amma ina! see Alhaji kobaka sakeni ba
nisai nakaika kara alkali ya raba auren namu am fed up am so done with you like..."
Tai shiru kafin tawani irin komar mai da hanunshi cikin karfi da zafi yay baya zai
fadi yarike karfen gadon gam gam yana wani irin kallon ta cike da mamaki dakuma
fushi, yace "bama saikin kaini kotuba ni na sake ki hajara! nace na sakeki saki
daya! Nasake ki saki bi.." da sauri Muhsin dayakeji kaman zai mutu dan yana gane
maganganun su yafara kokarin daga hanunshi yace "Abb..." hannu Abba yadaga mai
cikin fushi sosai yace "barni Muhsin, karka sake kasa baki cikin wanan matsalan na
nida uwarku" yajuya ya kalli Mum dakemai wani irin kallo yace "nasake ki saki biyu!
Na sakeki saki Uku Hajara!" wani irin kwalla Mum ta share daya zubo mata da sauri
tanajin bakin ciki da tsananin kunci aranta, Abba ya nunata da yatsa daga sama zuwa
kasa yana mata wani matsiyacin kallo yace "me akeyi da mace irinki dama amatsayin
mata? Kome nadawo yau, kowani hali na shiga ayau ke kika sakani, kekika jefani
hajara, ko zunubin ma mu biyu za'a rabama wa dankece wacce takaini ga halaka harna
fara sha'awan Princess, me akeyi da mata irinki kinada lokacina? Kina bani hakkina?
Kin kare mutunci auren ki kullum saidai yawo zuwa kasashe aci gayu, yau asa en en
yama sunan atampan ku? Yauwa Supa, yau asa Supa, gobe holadis, gata voyal, citta
diamond da engilish, azubu zinarai ajiki kina yanga akan titi kina shaking hannu da
mazan daba maharraman kiba da sunan business, ke gaki wayayya me kike dashi tell me
Hajara? Me kika tsinana min? Princess tafimin ke sau dubun dubara malala gashin
tinkiya, I will say it and say it again tafimin ke Hajara, ko damuwa taganni ciki
zatazo da wanan cool, calm, innocent, melodious and babyish voice dinan nata tace "
_Abbana menene are you sick?"_ ke kinamin haka? Ina fushi kina kan waya business
call, tayaya za'ayi bazan so princess ba, kullum nida ita kike bari agida, namata
tsifa namata taza, nakaita saloon mudawo gida namata wanka tun kafin tai hankali
tell me ni gunki ne, little by little I began to grow found of her, after all ba
yar dana haifa bace, akwai aure tsakanina da ita, Hajara ina kikasa aka kaimin y'a
ina princess?" cikin fushi Mum ta kalleshi dan maganganun shi sun mugun soya mata
rai, sun tabata sun kuma girgizata tace "har abada bazaka kara ganinta ba Alhaji,
haka zaka kare maye kawai tsohon Najad..." da sauri Ahmad dake tafarfasa ya kirata
yace "Mum!" hannu ta dagama Ahmad tace "Ahmad leave the room if you don't wanna
watch, nagaji! Nagaji! babanka nata zagina yana cimin mutunci yana zagina for wat
now? What have I done? Tafiyana doesn't justify him trying to rape princess,
tamanta alkhairina, yamata the bond we once shared, yamata alkhairaina agareshi da
mahaifiyar shi kafin ta rasu, yamata komi sai zagina kawai yake, da mutunci na da
daraja ta, da yarana, zai tsaya yana zagi, nafada nakara fada bazaka kara ganinta
ba har abada sabida princess na hanun wayanda suka fika iko da ita bazaka kara
ganinta ba, Alhaji bazaka kara ganinta ba" wani irin dariya Abba yayi mai ciwo,
kaman wani zararre yace "nikika cema tsohon najadu? Look me, kalleni da kyau
Hajara, yimin kallo daga sama har kasa wlh nafi karfin kicemin tsoho duka duka da
shekara nawa na girmeki iye? Cha nayi inada ashirin da hudu kinada ashirin mukai
aure iyye? Yanzu inada 56 kinada 52 kajimin mata nitake cema tsoho, waya cemiki
namiji na tsufa? nida ke waye tsoho dan ma mayukan ku na mata na rufa miki asiri,
ina kyautata zatoma tiri kike sama gashin ki saisa yay bakin kirin haka dan
sa'oninki kansu hurhura yagama cikashi, wlh kema kinsan waye mijinki kinsan ni nafi
karfi ki kirani da tsoho kinsan yanda nake baki kashi adaki Hajara cha nayi ihu
kike na barki wani zub... " da sauri Ahmad yajuya yafita daga dakin cikin fushi
bazai iya tsayawa yana sauraran yanda iyayen shi ke tonan tsilili hakaba, duk
hankulan su sun gushe yawani irin bugomusu kofan bam, da harara Abba yabi kofan
yace "ka karata chan dan uwatata mai hali irin na uwatata" yajuyo ya kalli Mum da
idanunta sunyi jajir yace "Bakin ciki kike da princess ko saisa kika hada baki
kikasa yamin duka ya dauketa, bari kiji saina bar numfashi ne zan dena son princess
aduniyan nan Hajara, bakin ciki kike yarinya tafiki kyau, tafiki hankali, tafiki
natsuwa, tafiki diri, tafiki shape, tafiki gashi, tafiki mamma, wlh Mamma manya a
tsaye, yarinya gata jinsin larabawa, ga ilimi gata uwa uba kyau, ga karatu book da
islama tafiki komi Hajara, dan haka kiyi sallama da bakin ciki dan inhar bakiga
aurena da princess dinaba ba sunana Naseeru ba, I will make princess mine, I will
spoil her, zaki gani all my property zan maidashi sunanta, I will be 3 in 1 ma
princess, i will be her Abba, her momma, and her lover her baby kina jina hajara"
wani irin kallon tsana Mum ta watsa mai tana share hawayen daya zubo mata tace "wlh
Alhaji ka shiga uku, ka bani, kai ka shiga uku, kaji kunya, tirr da hali irin naka,
tsohon bunsuru kawai" "ni kika kira bunsuru? Kincemin tsohon najadu namiki shiru
bance komiba, shine kuma yanzu nikike cema bunsuru?" Abba ya fada cikin wani irin
dacin rai yanaji kaman ya kashe Mummy, cikin ihu Mum tace "eh anfada Alhaji kaidin
kai bunsuru ne" wani irin bazatan mari ya watsama Mum da sauri Muhsin dake numfashi
da kyar yafara kokarin motsi yatashi yakasa, wani irin ihu Mum tayi ta chakumo Abba
tace "eh ka kasheni, ance bazaka ga
princess dinba har abada, kuma kotu zan saka I will accuse you of rape, sanan da
dukana, bazaka kara ganin princess ba tsohon bunsuru kawai, zuwa masallacin ka kana
sahib farko baima amfani ba, mai gemun banza kawai" tsabagen yanda zuciya kecin
Abba dan yanda yakeji sabida kin gayamai gaskiyan inda princess take dataki yasa
yawani irin rufe Mum da duka tana ramawa, sukahau dambe sosai, da kyar ya tadiye ta
ta fadi akasa itama ta fizgo riganshi yafado kanta ta shake mai wuya tace "wlh
saika kasheni yau, saika kasheni nace Alhaji, kan princess kakemin haka ko toka
kasheni nasan yes kana sonta, son yakai so" cikin fushi Abba dake kifa mata naushi
a ko'ina yace "ina kika kaimin baby girl eyeh, makirar mata yar bakin ciki,
annamimiya bai farar kafa" ance karfin mace danamiji ba dayaba duk yanda Mum taso
ta rama kasawa tayi karfin ba dayaba, Abba sai kibarta yake baji bagani, bude kofan
akayi wani Dr da nurse dake ward round suka shigo, salati likitan yayi yace
"subhannallah me haka?" yana kallon yanda tsoho da tsohuwa ke dambe, da sauri nurse
din dake bayanshi tace "look d patient Dr" tanuna mai Muhsin dake kan gado, dawani
irin gudu sukai kan Muhsin dake wani irin nishi yana bankarewa yana dafe kirjinshi
idanunshi na juyawa batare da sunbi takan Abba da Mum dakecin dambe baji bagani ba,
machines din dakin dake jone da gadon Muhsin sai kara suke din din din dinnnnn,
wani irin ihu Dr yayi ya kalli nurse din yace "get defibrillator, we are loosing
him" da hannunshi yasa yafara daddanne kirjin Muhsin yana ihu yana counting
numbers. "one! Two! Three" cikin ihu Dr yace "he's not responding to hands, be fast
nurse get defibrillator" dawani irin mugun sauri Abba ya saki Mum dake neman suma
bakinta da fuskanta ya kumbura bakinta najini, ya tsaya yana zaro ido yana kallon
Muhsin da ake faman cetowa, Mum ma ta tashi da kyar ta tsaya gefen Abba tana kallon
Muhsin, wani irin nishi Muhsin yayi kafin yay kalman shahada ararrabe.

_Oh no m Shakur ba Abban ba ba Mum dinba dukansu mahaukata ne rubabbu._


[9/23, 10:15 AM] +91 88002 49616: *Karki karanta in baki biyaba*

*Maman Abd Shakur*

Adaidai lokacin nurse din ta shigo da gudu tana gunguro defibrillator din ta tsaya
chak agaban gadon tana karanta machine din dake hade da gadon Muhsin tana kuma
kallon patient din da idanunshi suka koma sama, daga kai tayi ta kalli Dr din da
ahankali ya zame hanunshi daga kan kirjin Muhsin ya dagokai ya kalli nurse din
tareda girgiza mata kai yakai alamun bashi kuma, hannunshi ya daura kan fuskarshi
Ya Muhsin ya rufe idanunshi ahankali tareda jan farin bargon gadon yarufe shi ya
juyo ya kalli Abba da Mum dake wani irin numfashi da sauri da sauri sunyi suman
tsaye ko kyafta ido basayi kallon Muhsin da aka rufe suke ba kakkautawa, cikin
tsananin fushi Dr ya kalli Nurse din yace "get his folder from my office time of
death 4:30PM" ya kalli Abba da Mum da babu wanda ya iya wani kwawkwaran motsi cikin
su yace "I hope you guys are happy now kun kashe danku" yay pointing Mum da yatsa
yace "I made it clear to you ranan dakika zo office dina cewa yaron nan bayason any
type of hayaniya, bayason damuwa karku, bayason tashin hankali, karku daga mai
hankali kark..." bude kofar dakin akayi hakan yasa Dr yadaga kai ya kalli kofan
Ahmad ne ya shigo kaman wani abu ya wurgo shi idanunshi sunyi jajir yabi su Mum da
yaga fuskarta akumbure da jini da kallo kafin ahankali ya juyo da kanshi ya kalli
gadon dayaga an lullube Ya Muhsin da bargo harkai.

Tsaki Dr yayi cikin bacin rai yace "da girman ku, da girman ku, manya daku xakuzo
kuna dambe agaban danku mara lafiya, a hospital for dat matter, ku yarane? You guys
are very very selfish my God, anyways the damage has been done already, kuzo kuyi
clearing komi kokuma nan da 10min zan aiko awuce dashi mutuary" yajuya yabi ta
gefen Ahmad dako motsi yakasa yana kallon Muhsin dake alullube, fita Dr yayi hakan
yasa Ahmad yadaga kafa ahankali kaman mai matsala a kafa yakarasa jikin gadon ya
tsaya chak kafin ya mika hannunshi dake rawa sosai ya daura akan bargon yaja kasa
nan yaga fuskar Muhsin da zufa kekan goshinshi idanunshi a lumshe, wani irin faduwa
yayi akan guiwowinshi kaman mara lafiya ya fashe dawani irin kuka ya daura kanshi
akan gadon yace "innalillahi wa inna ilahi raji'un, Ya Muhsin! Ya Muhsin! dan Allah
karka tafi ka barni ni kadai dawayanan mutanen we called our parents, Ya Muhsin you
are my strength, my support system, my guardian please wake up, am sorry is my
fault, is all my fault, na fita nikadai na barka tareda mutanen nan, Ya Muhsin
dina!" yawani irin tashi yana jijjigashi amma ko gezau, fashewa yay dawani irin
kuka yama kasa magana da kyar ya iya dago dakai ahankali hawayen dayake suna diga
ajikin Ya Muhsin yaja bargon yarufe shi back yana tofamai addu'a kafin yawani irin
juyowa cikin fushi yatako har zuwa gaban Abba dake kallonshi jiki asake yace
"Alhaji Naseer Aluminum!" saida zuciyar Abba tawani irin girgiza sabida yanda dan
cikin shi ya kira sunanshi kai tsaye haka, wani irin kuka kecin Ahmad da kyar cikin
kuka ya iya yay magana. "karka, never in your life call me your son, kaiba
mahaifina bane, I regret ranan danazo duniyan nan amatsayin danka, na tsanake na
tsaneka sosai, I hate you, and kaje sai Allah yamana hisabi dakai kashemin dan
uwana dakayi bazan taba yafema ba!" zaro ido Abba yayi yana kallonshi idanunshi
sunyi jajir yarasa ta cewa, yajuya ya kalli Mum dake wani irin kuka kanta akasa
yace "and you Mum, am so so disappointed in you, kome Mutumin nan zai miki saiki
biye mai? I tried talking to you but kince namiki shiru nabarki kiyi magana and
vent out your anger, that you are tired, so yanzu you've vented your anger kinyi
son ranki danki kuma yarasu kun kasheshi da bakin cikin ku are you happy now? Are
you happy Mum? Are you satisfy? Kozaki cigaba ne?" yay maganan yana kuka sosai,
girgiza mai kai Mum tayi cikin kuka sosai kaman zata mutu, hannu Ahmad ya daga yana
musu clapping yana hawaye yace "wow, wow, wow you guys deserve an award na kashe
danku" yajuya dawani irin sauri cikin fushi yafita daga dakin dan zuwa clearing
everything ya tafi da wanshi gida, da kyar cikin kuka Mum tadago kanta ta kalli
Abba da shima ita yake kallo da idanunshi dasukayi kaman an jijjiga bera a buta
tsabagen fitowa, atare sukai wurin gadon suka tsaya, cikin kuka sosai Mum ta kalli
Abba tace "Alhaji danmu, Alhaji Muhsin, my son da gaske ya mutu Alhaji?" tai
maganan kaman zararra tana janye blanket din daga fuskarshi tana wani irin kallon
shi tana kuka, kallon Muhsin din Abba yayi gabaki daya kanshi ya kwance yakasa
furta komi sai zaro ido dayake yi gabanshi na faduwa, bude kofan dakin akayi Ahmad
da idanunshi sukai jajir ya shigo dawani abokinshi Bello dauke da makara dakuma
babban tabarma, wani irin nishi Abba yafara yi yana kallon Ahmad din dako kallon
inda Abban yake baiyiba suka ajiye komi akasa yazo ta gaban gadon shida abokinshi
zasu dagashi da sauri Abba ya mika hannu zai dagashi Ahmad yamai wani irin kallon
da idanunshi dasukai mugun jajir saida gaban Abba yafadi ahankali ya janye hanunshi
ya maida kirji kaman mai shirin yin salla yana kallon Ahmad din, Ahmad da abokin
nashi sukadau Ya Muhsin suka sakashi a tabarman suka sakashi a makara suka dauka
suka fita daga dakin Mum nawani irin kuka tabisu da gudu Abba ma yabisu da sauri ko
kallon su Ahmad baiyiba suka sakashi cikin motan ambulance din asibitin dasukai
haya suka shiga kafin Mum dake kuka sosai da Abba su iso yawani irin rufe motan
yacema direban su tafi suka fita daga asibitin, Mum ta tsugunna a wurin tana wani
irin kuka kaman zata mutu bama tasan meke mata dadiba, Abba ya tsaya akanta yana
kallonta ahankali yace "H...Ha..Hajara, tashi mutafi, kinji tashi muje" ahankali
Mum tamike kaman tababba tace "a'a ina zani dakai wajen Muhsin zani shi kadai muka
bari adaki" da sauri ta juya zata koma cikin hospital din Abba yarike hanunta da
sauri yace "Hajara dubi, kalleni" cikin kuka sosai ta kalli Abba, Abba yace "Allah
yafi nida ke son danmu, dama kuma shiya bamu shiko?" yatambayi Mum ahankali, da
sauri ta girgiza mai kai hawaye na bulbulowa Abba yace "to Allah yama Muhsin
rasuwa, addu'a zamumai ba kukaba kinji, yanzu zomu tafi gida naga banga motar ki a
parking space ba, bakizo dashi bane" gyadamai kai Mum tayi tana wani irin kuka,
juyawa yayi ahankali rike da hanunta ganin bata hayyacinta yay bakin gate da ita,
yatare musu taxi suka shiga suka zauna yaciro wayarshi yafara kiraye kirayen abokan
arziki da abokan business.

***
Dan shiru tayi tai dan murmushi kadan ta dauke kai batare datace komiba tadan matsa
gefe sabida yanda suke kusa kusa da Marwan daketa daddanna system abinshi kamshin
shi na fizganta, dan dago kai tayi karaf suka hada ido da Abdallah daketa kallonta
hoping zatace wani abu again, dan hararan shi tayi tana wasa da yatsun ta tana turo
baki tana kukkuni kasa kasa tace "ni banason ana kallona fa" "lalalala" Abdallah
yafada yana saukar da kafanshi kasa, da sauri ta kallai murmushi yay escaping
bakinta, ta wutsiyar ido Marwan keta kallonta, Abdallah ya kalli Ya
Marwan yace "Ya Marwan wlh kama amaryan ka magana ba kaga tanamin kukkuni ba"
murmushi sosai tayi, hakanan batasan mesa she always find the guy funny ba, kamanYa
Ahmad haka yake mata, ahankali Marwan ya janye system din yana wani irin kallon ta
kaman yahadiyeta yakasa magana, turo baki Abdallah yayi kaman zaiyi kuka yace "Ya
Marwan bakace komiba kagama dariya takemini" murmushi tayi sosai harda daura
hanunta akan fuskarta, daidai lokacin aka bude kofa Omari ya shigo dakin dauke da
sallama shima idanunshi akan kanwar tasu da sauri Abdallah ya kalleshi kaman zaiyi
kuka yace "Ya Omari kaga amaryan Ya Marwan na tsokanana ko, wlh this nurse ko she's
so tsokanacious" fashewa tai da dariya hartana bige kafan ya Marwan, dukansu
tsayawa sukayi suna kallonta barin ma Ya Marwan dake gefenta dayakeji kaman ya
tsaga jinin shi ya sata ciki, Ahankali Omari daya kasa dena kallonta ya shigo dakin
ya zauna gefen Abdallah gani yayi dariyanta kaman na Momma su, da kyar tai shiru
tana murmushin data dade batai irinshi ba dimples dinta nawani irin lotsawa, dukan
cinyan Omari Abdallah yayi yace "ehen nurse zokiga Ya Omari yaji ciwo a hannu dama
dazu yabige da table ko Ya Omari?" kallon Abdallah Omari yayi, Abdallah ya kannemai
ido hakan yasa Omari ya kalleta suka hada ido yace "y..y..uhm" da sauri Abdallah ya
fizge hanunshi yaja hanun riganshi sama yace "zoki gani nurse" make kafada tayi
ahankali tana leken hanun nashi daga inda take zaune tace "aini banga ciwo a
hanunba, in bigewa ne jamai kawai za'ayi zai dena zafi, kajamai" da sauri Abdallah
ya kwalalo ido yace "ni? Wai bakiga katon hanun Ya Omari bane kaman na Ya Marwan"
murmushi yayi ya kalli hanun ya Marwan din dayay kaman baya jinsu nanko kunenshi
nakan duk abinda suke cewa, juyowa yayi ya kalli Nadeera itama shitake kallo ya
nuna mata hanun Ya Marwan yana cemata look yana nuna mata manyan muscles dinshi
Yana nuna mata ta kalla, makemai kafada tayi taki kallo, turo mata baki Abdallah
yayi hakan yasa kaman daga sama tace "wlh kacika shagwaba" hararanta yayi shima
harsaida tai murmushi yace "nakai ki?" da sauri tace "ni? Ni ai banda shagwaba"
tabe baki yayi yace "wai talle kema audi gori" kama baki tayi tace "wai a ina kaji
hausa? You don't look like a hausa man" murmushi yayi yace "kema u don't look like
a hausa girl shagwababbiya kawai" makemai kafada tayi ta kalli Omari daketa kallon
su kaman yasami film yanajin son kanin nashi aranshi tace "dan Allah waini
shagwababbiya ce?" girgiza mata kai yayi ya tallabe keyan Abdallah yace "don't mind
him lil sis keba shagwababbiya bace" dan murmushi tayi tana komawa jikin kujera
dudda she found yanda yakirata da lil sis a little bit weird amma saita basar
tajingina da kujeran tareda lumshe ido kaman mai shirin yin bacci, wani irin faduwa
gabanta yayi harsaida taidan ihu tareda bude ido a firgice tana numfashi da sauri
da sauri, kallo dukansu suka bita dashi, ahankali Marwan dake gefenta yataso ya
matso kusa da ita yana kallon fuskarta murya chan kasa yace "menene?" baki ta tabe
tana wani irin nishi tana kallonshi tana shirin yimai kuka, girgiza mata kai yayi
tareda daura yatsan shi akan lips dinta yana wani irin kallon ta murya chan kasa
danko su Abdallah bazasu iyajin abinda yace ba yace "don't cry for me, menene?" yay
maganan yana janye yatsan daga kan lips dinta yamata wani irin kallon ban amsa,
ahankali hawaye nacika idanunta ta dafa zuciyarta tace "My heart" ahankali ya kalli
kirjin nata kaman mai nazarin abu kafin ya mika hanunshi ya janye nata ya daura
nashi akai koshi yaji yanda yake bugu fast fast, fashemai tayi da kuka sosai tace
"please kiramin Mum, zanyi magana da ita something is wrong" tafara wani irin nishi
bakinta ya bushe sosai, dan juyo da kai yayi ya kalli Abdallah dake kallonsu yace
"get me water Abdallah" dasauri Abdallah yatashi yana waigenta yaje kitchen ya
dauko bottle water yadawo ya mikamai, budewa yayi ya kai bakinta da kyar ta sha
tana fashemai da kuka tace "dan Allah Mummy na" yanda take kukan tana wani irin
nishi yasa yajata jikinshi ya rungumeta yana buga bayanta hanunshi daya kuma yana
kokarin ciro wayarshi dake bayan wando ya ciro yadawo dashi ta gaba ya bude wayan
yay dailing number Mum.

Mum dake zaune cukin mota kuka take sosai ko mutum daya takasa kira saima kallon
wayar nata da Abba yaciro daga purse dinta yasamata a hannu take, shidai Abba sai
kiran mutane yake da limamai, ringing wayan Mum din tayi tabi wayar da kallo dudda
tagane number Marwan ne amma takasa picking, sai uban kuka take akaro na uku sanan
Abba yace "amsa mana Hajara hakuri zakiyi kinji" da kyar ta iya tai picking call
din ta kara akunenta tana kuka sosai takasa magana, daga tachan bangaren saida
gaban Marwan yafadi a yanda yaji Mum na kuka da sauri Nadeera dake jikinshi ta dago
kai tafashe dawani kukan tana kallonshi, cikin kuka tace "Mummy na ta dauka?" jin
maganan Nadeera yasa Mum ta katse wayar da sauri tarushe da kuka sosai, sakinta yay
ahankali ya mike tsaye dan jikinshi yabashi wani abu matsawa yayi chan bangaren
dining ya tsaya yay dailing number da kyar Mum ta iya picking call din ahankali
Marwan yace "why are you crying Mum? Did dat man hurt you?" cikin wani irin murya
raunanniya Mum tace "d'ana Muhsin dake kwance a asibiti ya rasu yanzun nan" sosai
maganan ta dakai harsaida kirjinshi ya buga yadago kai ya kalli Nadeera dake zaune
akan kujeran daya barta tana goge kwalla tana kallonshi jira kawai take taji
mezaice, dan murmushi yamata danya kwabtar mata da hankali, kafin ya kalli wayar
ahankali yace "may his soul rest in peace, and may Allah forgive his short comings"
ahankali cikin kuka Mum tace "Ameen" tareda katse wayan, ahankali ya shigo falon
yana kallon su Abdallah da sun riga sun karanci something is wrong daga fuskan shi,
kafin ma yakaraso cikin dakin ta tashi da sauri ta karaso tana numfashi sama sama
ta rike mai hannu tace "uhmm meya sami Mummy na? Metace? Wlh inaji ajikina
something is wrong, please kafadamin gaskiya kaji please" ta karashe maganan tana
fashemai da kuka, hanunta ya rike ahankali ya kakalo murmushi yace "come" stairs
yay da ita tana kuka sosai ya shiga dakinsu da ita, fashewa tai da kuka sosai tana
sake kallon fuskanshi tace "kafadamin dan Allah meya sami Mummy na" rungumeta yayi
very tight tanamai kuka sosai kafin ahankali ya cirota daga jikinshi ya jata ya
bude kofa suka suka tsaya agaban closet wani doguwan fine rigan abaya yaciro mata
sai binshi da kallo take tafashe dawani irin kuka tace "ina zamu?" ahankali ya zage
zip din bayan riganta batare daya bata amsaba yacire mata rigan tana kallon
fuskanshi tana kuka, ajiye rigan yayi yana kallon fuskarta itama asanyaye, cikin
kuka ta dafa hanunshi tace "ina zamu meya sami Mummy na?" yana zage zip din bayan
skirt dinta yace "nothing, Mum is fine wife" jan skirt din yayi kasa tsabagen
rudewa bama tadamu ba yabi santala santala cinyoyin ta da kallo, doguwan rigan ya
dauka ya samata da hijabi. Cikin kuka sosai tace "I.. I want to change" gyada mata
kai yayi ahankali yasaketa tadau pad dinta ta shiga bayi da gudu tana kuka,
wayarshi ya ciro yatura ma su Omari text su shirya d'an Mum na hospital ya rasu
yanzun nan, shiryawa yayi shima yasaka wani light blue yadi mai taushi dayamai
bala'in kyau ya fesa turare yana jiran tafito, fitowa tayi tana hawaye sosai ta
karaso gabanshi tace "am ready" takalmin ta ya nuna mata ta zura flat shoe jikinta
na rawa yarike hanunta suka fito daga dakin, akasa suka samu Omari da Abdallah
sunci manyan kaya suma sunyi kyau kaman zasuje gasan kyau sai kallonta suke duk
suka fice suka shiga babban jeep din Marwan, Omari na mazaunin driver Abdallah na
gefe sai shi da ita abaya suka rufo sanan Omari yatada motar yaja suka fita daga
gidan, ahankali ya kwanto da ita jikinshi, dago kai tayi ta kalleshi bakinta na
rawa sosai cikin kuka tace "are you sure my Mummy is fine?" gyada mata kai yayi
tareda lumshe mata ido yana sake kwanto da ita tai lamo ajikinshi tana sauke ajiyan
zuciya.

Akofar gida da already mutane sun cika Abba yasa mai taxi yay parking, fitowa yayi
yabiya kudi ya zagayo ta bangaren Mum yabude mata ya riko hanunta tafito daga motan
da kyar mutane suka karaso wajen yan anguwa anata musu gaisuwa ana tambayan karfe
nawane jana'izar dan ga magrib ta kusa yau za'a kaishi ko sai gobe?" Eh yace musu
yace "da isha'i za'ai jana'izar" yamusu godiya yaja hanun Mum dake binshi luu suka
shiga cikin gidan, kawayen ta tagani yan kwararu agaban barander su, da sauri Maman
fauzy da Abba ya kira ma Mum ta tashi tafito ta rungume Mum tana lallashin Mum data
fashe dawani irin kuka Abba kuma yawuce shashin su Muhsin, Mum Fauzy tace "ki
daure, ki daure Hajiya, nasan abin da ciwo, I know how painful it's to lose a Son,
ki daure kinji, kici wanan jarabawan, ubangiji Allah yafimu son Muhsin, yaro mai
kirki, shiru shiru, mara hayaniya, baida magana ga kunya, ga kyauta ga yawan sadaka
da kyautatama mabukata, me kuma kike nema? Share hawayen ki" tashare ma Mum hawaye,
ahankali Mum tace "ina Muhsin ina Ahmad?" shashin su Muhsin ta nuna mata tace "chan
aka tafi dashi anje yanko likafani sai amai wanka" gyadamata kai Mum tayi tace
"kaini wajen bana gani sosai" gyadama Mum kai Maman fauzy tayi taja hanun Mum ta
kaita shashin su Muhsin ta tura kofan suka shiga da sallama ta kurama gawan Muhsin
ido ga Ahmad zaune agefe idanun nan sunyi jajir yana kallon gawan shima, sai Abba
dake gefen Ahmad kadan shima yana kallon gawan, ahankali Mum tawani irin zube
agaban Muhsin tana wani irin kuka tahade hannayenta biyu alamun roko tana kuka tama
kasa fadin abinda takeso tace, tai nadama tai nadama tai nadama biyema Abba, maima
yasameta? Ya akayi tabari shaidan yaci galaba akanta? Itace ke dambe da namiji?
Meya sameta? sosai Ahmad yaji tawani irin bashi tausayi dan yanda take kuka tana
nishi saika zata suma zatayi, ahankali ya mike tsaye yaje inda take ya dagata murya
chan kasa yace "Mummy is okay, kidena kuka haka is not good for your health, addu'a
zakimai" rungume Ahmad tayi tana kuka shima hawaye ya goge da sauri batare daya
rabata da jikinshi ba yajata yakoma chan gefe ya zaunar da ita man dogon kujeran
falon su ya dago ta ya cirota daga jikinshi, hannunshi yasa ya goge mata hawayen
datake yi dasuka kasa dena zuba, Abba da jikinshi yay sanyi sosai sai wani irin
kallonsu yake, murya chan kasa Ahmad yace "Mum kinfada ma Nadeera? Yakamata ta
sani, yakamata tazo taga Yayanta tamai addu'a kafin akaishi, kin kirata? Because I
know kinada masaniyar inda take? Yanzu rasuwa akayi mu manta komi, kin kirata?" da
kyar ta iya girgiza kai cikin kuka in a low tone tace "nafada ma mijinta Muhsin ya
rasu" ahankali yasake kai hanunshi kan fuskarta yana goge mata hawayen yace "nace
kidena kuka be strong, don't break my heart Mum" gyadamai kai tayi tana wani irin
kuka, ahankali yamata kiss a goshi yace "is okay Mum" gyadamai kai tasake yi murya
chan kasa yace "give me your phone ban number mijin nata lemme call him nace
yakawota" gyadamai kai tasake yi tana kuka sosai ta ciro wayar tabude tabashi
number, karba yayi yace "stay here am coming" fita yayi daga dakin yafita waje jiri
na dibanshi daurewa kawai yake yakira wayar ringing daya Marwan dake mota rungume
da Nadeera dayasamu bacci ya fizgeta yay picking ganin number Mum, ahankali Ahmad
yace "this is Ahmad yayan Nadeera I hope ina magana da mijin tane?" ahankali Marwan
yace "yea" Ahmad da muryanshi tadan fara rawa yace "please i have a request Yayan
mu Muhsin yarasu, dan Allah ka kawo Nadeera let her bid farewell to Ya Muhsin
please" shiru Marwan yayi hakanan yaji yana relating to the guy's pain yasan ciwon
mutuwan your love one, yasan zafin da dacin abin, baka taba gane ya mutuwa take sai
wani naka ya mutu, dan ajiyan zuciya yayi yace "we are on our way mun kusa isowa
ma" da sauri Ahmad yace "thank you" yay maza ya share hawayen daya zubomai jiyake
kaman ya kurma ihu but he's sure ya Muhsin bazai so hakaba, he has to be strong for
him, share fuskanshi yayi daidai lokacin Bello ya shigo gidan dasu likafani da
sauran su aleda karba yayi suka koma shashin nasu tare.

Documents By AIHAUSANOVELS

Always visit Aihausanovels.com.ng For downloading free hausa novels

Like our Facebook page Fb.me/aihausanovels

Parking sukayi ata gefen anguwan sabida mutane da maza dasuka cikashi fam, ana
parking tabude ido rass tafashe da sabon kuka tana kallon anguwan nasu, kashe motar
Omari yayi suka bude suka fito tana kallon mutane ta kalli Marwan tace "na shiga
uku maiya faru?" shiru yayi ta kalli Omari da Abdallah dasuka fito daga motar tace
"dan Allah kufadamin meya faru maiya sami Mummy na eh?" hanunta yarike suka fara
tafiya suna sallama da mutane sai kallon su ake anga larabawa har zuwa gaban gate
din gidan, yanayin yanda take yasa yabude kofan gate din suka shiga ciki tana
kallon mazan dake compound din duk yan office din Ya Muhsin da Ahmad ne mata na
bangaren Mum, gaban shashin su suka tsaya daidai lokacin fauzy tafito itama
idanunta sunyi jajir rike da buta ahanunta zata bama baban su dake tsaye cikin wani
irin kuka tace "ina Mummy na Fauzy?" kallonta fauzy tayi cike da mamaki kafin
ahankali tai pointing shashin su Ya Muhsin, wani irin fizge hanunta tayi daga na
Marwan taruga dawani irin gudu tana kuka tafada babban falon nasu ta tsaya chak
tanabin kowa da kallo tana kuka, da Abba tafara hada ido daya kafeta da ido kaman
yau yafara ganinta kafin ta kalli Mum daketa uban kuka kanta akasa sai Ya Ahmad
zaune kusa da Mum da shima kallonta yake da idanunshi dasukai jajir kafin ta sauke
idanunta akan gawan data gani akasa a lullube, bakinta har rawa yake kirjinta
nawani irin bugawa, ta daura hanunta akan kirjinta dake wani irin gudu, miyan
bakinta ya kafe, da kyar ta iya bude lebbanta dataji sun wani irin manne kaman ansa
gum tace "Y..Ya..M..Ya..Muh...Muhsin?" baya tayi luuuu asume wani irin ihu Abba
yayi yazabura yamike yace "My Princess!".
[9/23, 2:26 PM] +91 88002 49616: *idan kika karanta baki biyaba keda Allah*

*Maman Abd Shakur*


Yawani yi irin tsalle yayo kanta zai tareta yaga wasu fararen hannayen dake sanye
dawani irin hadadden agogon mai tsada sun tare Nadeera, tundaga kafan mutumin Abba
yakebi da kallo yana zaro ido inda yaga yasaka wani hermes half cover shoe na maza
black, sai shining yake zuwa dogon wandon yadin jikinshi dakeda wani irin hadadden
karin guga, dawani irin sauri yakara sa dago kanshi duka ya mike tsaye yana maida
hanunshi baya yana kallon mutumin dake rike da Princess da baida bambanci da ba
indiye ya kafe coil hair dinshi dake wani irin shining da kallo ganinshi kaman
balarabe, ahankali ya daura hannunshi akan kumatun Nadeera yana dan tapping yana
bubbugawa cikin damuwa bude idanunta dasukai jajir tayi tawani irin fashe da kuka
tana kallonshi, girgiza mata kai yayi tareda dagata ahankali ta mike tsaye ta kalli
inda Ya Muhsin ke kwance wani irin kuka na taso mata kafin ta shiga dakin da sauri
tsabagen rudewa ko Abba dake tsaye agefe bata gani ba ta zauna agaban Ya Muhsin
Abba shima ya shigo dakin da sauri yana kallonta, takai hanunta dake rawa sosai ta
yaye ta bude fuskarshi tana kallo, taushe bakinta tayi wani irin kuka yataso mata
kaman zata suma tace "noooooo, Umm Umm wanan ba Ya Muhsin dina bane, Ya Muhsin,
innalillahi Ya Muhsin dan Allah karka tafi ka barni kaji" ta fashe dawani irin kuka
tana kallonshi, ahankali Marwan yakarasa shigowa dakin batare daya kalli koda
fuskan Abba ba su Abdallah biye dashi ya samu daya daga cikin kujerun dakin ya
zauna su Abdallah a gefenshi yana kallon yanda Nadeera ke kuka abin nataba shi, da
muryanta datai rauni sosai takira sunanshi. "Ya Muhsin, Ya Muhsin, Mummy, Mummy dan
Allah kicemai yatashi" ta kalli Mum dake kuka itama, sake kallon Ya Muhsin din tayi
tana wani irin kuka kafin ahankali tana girgiza mai kai tace "Ya Muhsin ai baka
mutuba ko, suna cewa kamutu please katashi dan Allah" tai maganana cikin wani irin
tone din kuka hawayen datakeyi yana diga akan fuskarshi, ta daura hannayenta duka
biyu akan fuskarta tarufe fuskarta tana wani irin kuka kaman zata sume hawaye nabin
hannayenta, sosai Marwan ya kafeta da ido kafin ahankali yasauke idanunshi akan
Muhsin data budema fuska, hujin hancinshi ya kafe da ido ko kyaftawa babu kafin
ahankali ya mike tsaye ya tako zuwa wajen duk aka bishi da kallo ya tsugunna agaban
Muhsin ahankali ya kara yatsarshi daya a saitin hancinshi, tsabagen kukan datakeyi
bama tasan da mutum awajen ba, ahankali yasa hannu ya yaye bargo yacire gabaki daya
ya ijiye agefe, gabaki daya aka dago kai aka bishi da kallo, dago Ya Muhsin da
jikinshi yay sanyi sosai yayi ya jinginashi a kirjinshi da sauri Abba yace "kai
wanan balaraben lafiyan ka? Bakaga wanka za'amai yanzu ba kawani dagashi haka" ko
kallon Abba baiyiba ya daga kai ya kalli Ahmad dayake kyautata zaton kanin Muhsin
din dan yaga kaman, Ahmad dinma kallonshi yake da jajayen idanunshi cikeda mamaki
ahankali yace "ban zamzam water, I can feel his pulse" da sauri Mum da Bello da
Abba duk suka dawo wajen suna zare ido suna kallonshi, wani irin nishi Abba yayi
yace "Ahmad je dakina akwai ruwan zam zam dayawa ka kwaso duka ma kakawo" dawani
irin gudu Ahmad yafita daga dakin yaje dakin ya kwaso ruwan zamzam da gudu ya dauko
wuka a kitchen mutane sai kallonshi suke yadawo ya bude yamika ma Marwan ahankali
yay addu'a ciki ya kafamai abaki yadan shiga bakinshi sanan yamika ma Mum ta karba
yace "he's alive, I think doguwar suma yayi dayasa heart dinshi yadena aiki, he
need breeze" da sauri suka mammasa baya, da sauri Nadeera tacire hanunta daga fuska
tawani irin rarrafo tazo gaban Ya Marwan din dake rike da Muhsin ta dafa cinyar Ya
Muhsin arude takira sunanshi cikin kuka tace "Ya Muhsin, Ya Muhsin" ahankali bayan
idanunshi sukai wani irin rawa batare daya budesu ba wani irin kabbara akai adakin
Allahu Akbarrr!!! Wani irin fadawa jikin Ya Muhsin din tayi tafashe da kuka sosai
tana kiran sunanshi. "Ya Muhsin Open your eyes kaji, dan Allah kabude idanunka
ganinan nadawo, gasu Mummy na" sosai Marwan ke wani irin kallonta ahankali Muhsin
yakarasa bude idonshi duka ahankali yana kallon yan dakin dai dai, Mum dinshi
yafara ganin da fuskarta gabaki daya tai jajir, gefen bakinta afashe tana kuka tana
kallonshi, kafin ya kalli Ahmad da shima idanunshi sunyi ja, sai abokin Ahmad Bello
dake gefenshi hanunshi rike da farin yadi da turare, sai Abba dayake atsaye shima
yay zuru zuru yana kallonshi kaman ya sami tv, saikuma wasu mutane biyu dake kan
kujera masu kama da larabawa suma suna kallonshi, saikuma wani mutumi wanda yake
limamin anguwan su yasa hand glove a hanunshi ya tattare hanun riga yana kallonshi
shima murmushi kan fuskarshi, sai kuma wani karan kuka da yakeji da kuma alamun
mutum dayaji akan jikinshi, ahankali yana dan layi ya dago daga jikin Marwan dayake
kai ahankali yana daga hanunshi da kyar yana dafa kanshi, da sauri Ahmad ya rikeshi
muryanshi na rawa sosai yace "Ya Muhsin, My brother" da sauri Bello ya ruga da gudu
yafita daga dakin yana ihu "doguwar suma ce, jama'a doguwar suma ce, da ranshi,
kafin ma aamai wanka yatashi, doguwar suma ce wlh" sosai ake binshi da kallo mutane
nayin hanyar shashinsu ana lekasu, ahankali ta dago da rinanun idanunta ta kalli Ya
Muhsin dake numfashi sama sama ahankali cikin muryan kuka tace "Ya Muhsin" fadawa
tayi jikinshi tawani irin kankameshi tana kuka sosai sosai kaman zata shide,
ahankali Marwan yatashi yakoma inda yake kusa da kaninshi ya dukar da kanshi kasa
yanadan bubbuga kafa daya akasa, tsaki Abba daya cika fam yayi ya kalli Nadeera
data rungume Ya Muhsin daketa tapping bayanta yace "ke Princess sakeshi, cikashi
nace" ya kalli su limam yace "Imam nagode sosai, sai nazo har gida yima godiya,
zamu maidashi asibiti yanzu ne" ya mikama Imam hannu yana kallon Bello yace "Bello
zo tatttara makaran kutahi dashi" gyadamai kai Bello yayi ya shigo yadau komi
yafita imam nagaba, Abba ya kalli su Marwan yace "larabawa naga ku kuka dawomin da
princess ko aiko nagode sosai, a ina kuka ganta? Ya akayi kuka rabata da wanan dan
iskan terrorist din? Anyways nagode nagode yanzu Princess dina tadawo gida, Dana
kuma yafarfado komi ya daidai ta, wlh am so happy my princess is back" yay maganan
yana kallon Nadeera dahar lokacin kuka take ajikin Ya Muhsin amma kasa kasa, Muhsin
kuma ya lumshe ido natsuwa na shigan shi ahankali abubuwan dakemai ciwo ajiki
yanaji suna denawa, zuciyarshi datamai nauyi sosai da zafi da yaji ya dena, cikin
fushi Abba ya tsaya akansu yace "wai bazaki sakeshi ba Princess?" dan murmushi
Muhsin yayi yadago Nadeera, ahankali ta taso daga jikinshi tana kallonshi ahankali
ta koma gefenshi tai lamo ta daura kanta a hanunshi ta rike hanunshi gam tana share
kwalla idonta, wani irin buga kafa Marwan ya shiga yi da sauri da sauri yawani irin
dunkule hanunshi yanadan fuzar da iska Omari daya gama lura dashi ne ya daura
hanunshi akan cinyarshi yay patting batare dayay magana ba, ahankali Mum da tuntuni
Muhsin take kallo ganin Abba zai fara hali ga danta ya farfado yasa ta kalli
Nadeera tace "Princess tashi kutafi" "ta tafi? Ta tafi ina Hajara?" Abba yafada
cikin ihu, saikuma yay tsaki yace "nasamu Princess ta dawo wayan nan yan arzikin
irin albarka masu kama da larabawa da banmasan a ina suka ganta ba, sun dawo min da
ita shine zakice ta tashi ta tafi ta tafi ina? Eh, nace ta tafi ina yar bakin
ciki?" da sauri Ahmad yatashi ya kalli Abba dawani irin jan ido yace "Alhaji Naseer
please don't start with this your trash, kamana shiru anan inbadai so kake ka kara
kai danka lahira ba, kamana shiru and respect your self" wani irin matsiyacin kallo
Abba yama Ahmad yace "Ahmadu ni agidana, gidan dana gina da kudina ne kake cewa
namaka shiru? To kaci gidanku, dan uwatata anki ayi shirun, anyways ina cikin
tsananin farin ciki banison bacin rai, am so happy my baby girl is back" yay
maganan yana kallon Nadeera da ta rirrike hanun Ya Muhsin daya lumshe ido yanajin
tsanar mahaifinshi aranshi, karasowa wajen Abba yayi ya mikoma Nadeera hannu yace
"zomu tafi Princess, yauwa yar albarka zomu tafi" make mai kafada tayi a tsorace
tasake kankame Ya Muhsin wani irin tsoron Abba yake bata yanzu, tsugunnawa Abba
yayi agabanta yana washe mata baki yace "haba my baby girl, my one and only
princess, yarinyar Abban ta, yarinyar kirki, princess din babanta, zo kinji kidena
tsorona, iyye kamota kamota, yar duma duma taaa, my chubby chubby gurl,
sangandaliya gandaliya ta, haba princess din Abban ta, kinga ko namiki order
Lamborghini tama kusa isowa Nigeria ta jirgin ruwa za'a kawo, Kinga yanzu yanda
kika dawon nan kotun zamu shiga za'a raba auren ki da danta shegiyar nan saimuyi
auren mu musha amarci ko princess mubar musu garin muje Spain honeymoon abunmu"
wani irin kuka tafashe dashi da kyar ta juyo kai tadan kalli Abban tace "Abba na
wai mena mane? Kataba ganin inda akai aure tsakanin uba da y'a, Mummy, Ya Ahmad, Ya
Muhsin" ta kalli Ya Muhsin daya dan bude idanu kadan ya kalleta, girgiza kai tayi
tana goge idanunta da bayan hanunta tace "Abba natamin abinda yaga dama kunki mai
magana ko, bakaji meyake cewa ba uhm? Tayaya zan auri babana an taba hakane? Is
Abba okay? Kaman baida lafiya mu kaishi asibiti please Mummy na" ta karashe maganan
tana kallon Mum da idanunta sunyi jajir, cikin tsananin fushi Abba ya nuna kanshi
yace "ke dan uwatata ni kike cema banda lpy akaini asibiti? Kin dauka hauka nake
kome iye? To bari kiji nafada miki lafiyata kalau, bani na haifeki ba Princess" da
sauri Nadeera ta dago kai ta kalleshi, yace "eh bani na haifeki ba, Mummy dakike
gani nan ba ita ta haifeki ba, Muh..." da sauri Ahmad yawani irin kirashi yace
"Naseeru!" dakuwa Abba yamai yace "uwataru ne ba Naseeru ba, shegen yaro mai kama
da sangami" ya kalli Nadeera da idanunta ke kyam akanshi yace "Muhsin dakike gani
ba wanki bane, Ahmad ma haka, a gidan marayu muka dauko ki a eygpt tun kina yar
wata uku muka dinga rainanki, da kudina namiki suna na rada miki Nadeera, na kaiki
asibiti, na raineki nai kewonki har kikai
girma haka, kikai kyau, bakutu dake, shine kuma zan barma wani ke ya more aikina?"
wani irin kallon Abba take kirjinta nawani irin bugawa, ahankali ta saki hanun Ya
Muhsin ta juya ta kalli Mum da ke kallonta zatai magana Mum ta rigata tace "yes
princess hakane we are not your biological parents, adopting dinki mukayi daga
motherless home, and Abdallah da Omari" tamata pointing su Abdallah dake zaune kusa
da Marwan da kanshi ke kasa tace "are your biological siblings, sanan Marwan your
husband is your cousin, munso mufada miki mijinki yace ki warke tukunna, all I know
shine u will always be my daughter, my baby girl my princess okay, tashi kibi
mijinki kutafi" wani irin gangarangan maganan yamata akai gabaki daya zuciyarta
yakasa containing d shocking revelation she just heard, na Abba bata yarda ba amma
na Mum kam ta yarda, maganan Abba ne yadawo da ita daidai yawani irin tsalle ya
tsaya agaban su Abdallah yana kallon Mum yana cewa "waye Marwan din cikin su, au
dama kune? Ina masks din dakuke sawan? Har gidana kuka shigo sabida kun isa, Hajara
nunamin ina Marwan din wlh saina zubar mai da hakori yanda ya zubar da nawa, saina
mai lilis na rantse and saiya saki princess kafin yabar gidan nan nahada shi da
hukuma" yay maganan yana wani irin tattare hanun riga sama, wani irin smirking Mum
tayi Muhsin yabude idanunshi tass yana kallon mahaifin nashi, Nadeera ma kallon
Abba take daya gama tattare hanun riga yawani irin wage kafa yana nuna musu power
yana kallon su ukun yana huci, wani irin fashewa da dariya Ahmad yayi, dariyan da
rabonshi da yinta tun jiya yace "dan girman Allah koma waye Marwan cikin ku dan ya
rasulullahi kuma wanan tsohon shegen duka, wlh kaji kunya Naseeru" juyowa Abba yayi
ya kalleshi ya nuna shi da yatsa yace "banga laifinka ba Ahmadu, dama chan tsinanne
ne kai, tsinuwar kesaka yin haka mai kama da uwatata" ya kalli su Abdallah yace
"waye Marwan cikin ku nace, wlh kodai yatashi mubama hammata iska kokuma zanyi
rushing dukan ku uku, and saikun sakin mini y'ata yau" yawani irin gyara tsayuwa
yana gyara kafa yana shirin yin gusha gusha kaman irin dan Chinese dinan yay wani
irin ihu yace "dan uwatata nace Marwan yafito muyi fito nafito dan wlh saina rama
dukana dakuma asiri dayamin yasa nabashi auren princess bana hayyacina, dan
uwatata da ubatata Marwan ka mike tsaye kazo mubama hammata iska" ya juyo ya kalli
Nadeera dake wani irin kallonshi yace "don't worry princess I can take them down,
ina mugun sonki princess da I can do anything for you, I love you so much my baby
girl, don't worry kinji" yajuyo yana wani irin gyara tsayuwa yana kallon su yace
"Marwan ka mike mu fafata nabaka kashi wlh, sai kasan ka tabani, uban wayace ka
auremin y'a? Wlh saina zubar ma da hakora, ka mike kona hadaku ukun na rushing
dinku".

*masu posting novel waje, kuda Allah*


*karki karanta in baki biyaba*
*in kinason littafin nan Zaki tura 300 3107021073 first bank aisha Muhammad,
saikimin magana a watsapp 07012181461*

*BOYAYYEN MUTUN*

Wani irin bubbuga kafa Marwan yafara akasa kirjinshi na tafarfasa, yanamai suya
kaman an hura wuta aciki, cikin fushi Abba yace "au bazaka kuyi magana ba ko, nace
Marwan yamike tsaye mu bama hammata iska" cikin fushi Mum da batai niyyan magana ba
tace "Alhaji!" afusace Abba yawani irin juyo ya kalleta yana nunata da hannu, yace
"karki sake ki kira sunana makirar mata, annamimiya, wato kinyi iyakan bakin
kokarin ki ki rabani da Princess kicire sonta a raina, amma kikaga sonta kainuwa ne
araina dashin Allah, kikaga son princess zanen dutse ne araina, shine zaki sirfafo
wanan karyan ki narka, kika bullo ta wanan hanyan kicemin wayanan yan daban yayyin
princess dina ne? Yan uwanta ne bla bla bla, to sannu makira, kinji ko nace sannu
makirar, mai bakin hali me princess ta tsare miki dakike kishi da ita? To bari kiji
Allah ubangiji daya dauramin son Princess araina shi kadai ne zai ciremin shi daga
raina, kuma wlh yau koma uban waye Marwan cikin su saiya sakin mini y'a, saiya saki
baby girl dita, bazan kiwanci yarinya kimanin shekara ashirin da biyu babu wata uku
ba, tai lumu lumu haka da ita, yarinya yar duddurma pakutu kaman kataba jini yafito
wani yazo ya auremin ba, ai abunda bazata sabu bane wai taba nonon sirika, ya mori
kiwona, kiwon danayi? Ina! " wani irin tashi Omari yayi cikin fushi ya kalli
Abdallah yace "Abdallah get the check book from d car" ya kalli Abba dayawani gyara
tsayuwa yana tale kafa yace "name your price Malam nawa ka kashe arainon kanwata?
100 million? 200 million? 500 million? How much just name it?" wani irin tashi
Marwan da idanunshi sunyi jajir, jijiyoyin kanshi sunfito yayi ya kalli Abba yace
"zan baka 50billion naira for rainonta, inma yafi haka name your price zan biyaka
instantly" cikin fushi Abdallah ma yamike yarike hanun Ya Marwan dan yaga yanda
hanunshi ke rawa and inhar yarike Abba zai iya kasheshi cikin fushi yace "Ya Marwan
please mutafi, wlh baza'aba tsohon nan kosisi ba" wani irin ihu Abba yayi yawani
irin kaima Marwan naushi a kirji amma ko gezau, yace "dama kaine Marwan? Dama kaine
matsiyacin dibabbe wanda aka haifeshi babu cibiya shaidani, zo dan uwatata mubama
hammata iska" wani irin jumping Ahmad yayi daga kan kujera yay wani irin ihu.
"tirrrrrrr, yauwa Marwan dan Allah give him d beating of his life, karkai sparing
tsohon nan, go Marwan" wani irin tunzura Abba maganan Ahmad yayi yay wani irin
tsalle yadane jikin Marwan da zuciyarshi kewani irin zafi tsabagen fushi kanshi har
wani irin rawa rawa yake, Abba yawani irin gannamai cizo a kirji yana nushin shi a
ko'ina kafin ya dira kasa kuma yana nishi, fashewa da kuka sosai Nadeera tayi ta
kalli Ya Muhsin da idanunshi kekan Abba da a yanzu jiya ke kaman yatashi ya
kasheshi dan bakin ciki da tsanan halinshi, cikin kuka taja hanun Ya Muhsin tace
"Ya Muhsin Abba yana dukanshi" ahankali Ya Muhsin ya kalleta yama kasa magana baida
karfi ko kadan, da rarrafe taje wajen Mum tarike hanun Mum tace "Mum say something,
Abba is beating him" kallon kwayar idonta Mum tayi tai shiru danhar cikin ranta
sotake su uku suma Abba shegen duka dako tashi bazai iyayi ba, karan saukan Mari
yasa da sauri suka daga kai, Abba ne ya kwashe Marwan dawani irin shegiyan mari,
kawad dakai gefe Marwan yayi jikinshi nawani irin rawa ahankali yafara wani irin
dunkule hannu da sauri Omari ya rike hanun koba komi darajan yayan shi da suma basa
murna dahalin baban nasu, da kuma Mum dake son Nadeera tsakani ga Allah bai kamata
ya daki Abba agabansu ba, wani irin shako kwalanshi Abba yayi cikin fushi yana
jijjiga shi yana nishi yace "nace ka sakin min Y'ata, ka saketa, fight me now,
tsoro na kakeji, fight me back Marwan, look me in d eyes, ka kasa kallona, ka
kalleni muhada ido and fight me back like a Man, mu dambata, princess tasan wayafi
chanchanta da ita, ka sakenmin yarinya ta inkana neman zaman lafiya" yakara
marinshi tawani side din, da sauri Nadeera ta saki hannun Mum tazo wajen da gudu
tana kuka, juyowa Abba yayi ya kalleta ya washe mata baki yana nishi kaman wanda
yaje yaki yace "matsa baya my princess karna sameki garin dukanshi, kije ki zauna
basai kin shigan min ba, I can take them down wlh, bakiga yanda natsuwa yasoma
shigan shi ba, stop crying my baby girl, bazai iya dukan Abban kiba, he's to small
for me, don't be scared okay" wani irin gyara tsayuwa yayi yana ware kafa ya
daddage ya hambari Marwan akafa saida kafan Abba yay kara yay baya kaman zai fadi
yay kara tareda yin baya da sauri ya kalli fuskan Nadeera dake kuka sosai ya
daddage ya tsaya yana nishi sosai yace "am fine, am fine princess, stop crying, zan
bashi kashine yau" yakara komawa yanadan dingishi dan kafan dayay hambari dashi
tamai tsami, chakumo wuyan Marwan din da idanunshi ke kasa har lokacin yawani irin
yi ya jijjiga shi yace "nace ka sakenmin my princess, ka saketa nace, bata saki" ya
kaimai mari, fashewa da kuka Nadeera tayi tazo wajen da gudu tana kuka sosai tana
wani irin yarfe hannu, tasa hannu ta janye hanun Abba daga kwalan Ya Marwan da
idanunshi ke kasa har lokacin tace "stop beating him Abba, Abba mesa kake haka, ni
I don't like you, bazan taba auren ka ba, koma abinda sukace gaskiya ne koma ba
gaskiya bane u will always be my Abba, and ni babu aure tsakanina da Abba na, kaine
wanda nasani amatsayin uba and u will always be dat, Abba please stop all dis, wlh
bazan taba auren kaba, koka raba auren mu bazan taba auren kaba, tayaya ma zan auri
babana? I don't like you Abba, I don't like you, I don't like yo... " wani irin
wawan Mari Abba ya dauketa dashi yana huci, da sauri Marwan yadago jajayen
idanunshi ya kalli Abban dawani irin idanu masu firgita mutum, da sauri Ya Muhsin
da baida karfi ko daya yaji wani irin karfi yazomai ya mike tsaye yana dan dingishi
yazo wajen ya tsaya a gefen Nadeera Marwan na dayan gefenta suna ma Abba wani irin
kallon, wani kallo Abba yabisu dashi kirjinshi namai zafi kaman zai tarwatse kafin
ya maida idanunshi kan Nadeera data fashe da kuka hanunta akan inda yamara ya
nunata da yatsa yana dafa kirjinshi sabida yanda maganganun ta yamai wani irin
shegen ciwo yace "P...Pr..Princess ni kika gayama magana haka? Ni Abban ki? Ni kike
cema baki sona? Princess ni? Wat is my fault in loving you? Kinsan tun yaushe nake
sonki? Princess ni" hawaye ya zubo daga idanunshi tsabagen yanda abin kemai ciwo,
da sauri Nadeera ta ware ido gabanta na faduwa ganin Abba na kuka akanta, ahankali
tace "Abbaa" hannu Abba yadaga mata yana girgiza mata yace "karki ce min komi,
baniso naji komi, baniso naji me zakice, princess I fought the whole World for you,
I stood by you through thick and thin, am always there to keep you company lokacin
da maman ki ke abandoning naki tayi tafiyar ta kasashe, Princess I adopting you wen
u were 3months old, u were this small" yanuna dan karamin yatsanshi yana share
hawayen dayake yi, yace "I took you to the hospital aka miki check up, nakawo ki
gidana nahadaki da family na, namiki suna, every sort of baby toy dat u could think
of aduniyan nan nasai miki shi dakudina dakina yarinya, nasaki a one of the best
schools da Nigeria keji dashi, I clothed you, hired one of the best nani, na kaiki
Montessori kika fara tun daga creche har zuwa primary school, where turawa oyinbo
ke koyar dake, kikai girma you told me bakison BSc Nursing normal school of nursing
kikeso I took you there, d best damuke dashi agarin nan, St. Edward school of
nursing and midwifery, nasai miki laptop, nai fentin dakin ki to your dream color
baby pink, Princess I've always given you wat you wanted kafin na tai coughing
dinshi out, I've always been there for you my baby girl, I know nai couple of
mistakes but am human Ain't I?" yasake goge kwalla yana jan majina yace "and human
make mistake, I wanted to wait for you kigama school of nursing dinki nafada miki
everything sai muyi auren mu mutafi spain, but rashin Mum dinki shiya kaini namiki
nai pushing dina har nai abinda nayi but it was never my intention" yafashe da kuka
sosai yana goge idanunshi da hanun rigan shaddan jikinshi, yace "takan ki an
zubarmin da hakora, wanan mutumin hit me badly, he injured me, he kidnapped you
from me ya auremin ki, walls din stomach dina as am talking to you right now is
very very weak princess, but dudda haka bantaba giving up ba on u, I've suffered
alot because of you amma ko kadan sonki bai ragu a..a..rai..na..ba" yafashe da kuka
sosai da sauri Nadeera data fashe da kuka dan maganganun Abba sun mugun tabata ta
matsa zata kama hanunshi cikin wani irin kuka da tausayi Marwan yawani irin fizgota
yace "let's go" yajata dawani irin force yay hanyar fita daga dakin da ita, wani
irin ihu Abba yayi cikin kuka yarike Marwan gamgam yana kuka yana kallon Nadeera
dake kuka sosai tana kallon shi ya mika mata hannu yana kuka harda majina yace
"Princess don't leave me, don't leave me dan Allah, zan wulakanta, zan tozarta, My
Princess karki bari yaraba ki da Abban ki, wayyo Allah princess kinaso Abban ki
yamutu?" wani irin runtse ido Marwan yayi dan Abba yafara kaishi karshe zai
kasheshi faa, ihu Ahmad yayi ya rike hanun Ya Muhsin da hawaye ya gangaro mai yace
"na rantse da Allah Abba ya haukace, ko kaffara bazan yiba, kalli Abba fa yanda ya
makalkale Marwan kaman dan biri alalo alalo, wlh Abba deserve to be examine and
admitted in the asylum kai! The old Man head don loose noti fa" Nadeera kuka Abba
kuka ya makalkale Marwan gam gam, ahankali Marwan yamika ma Omari Nadeera da hannu
yace "take her away" wani irin ihu Abba yayi yay wani irin jumping ya rungume
Nadeera tsam tsam yace "Princess karki bari arabani dake I will just die, I will
die wlh, Princess dan kaunar dakike ma Manzo sallalahu alaihi wa sallama karki bari
arabani dake, Nadeera! My baby girl, I need you, my princess, karki bari arabani
dake" wani irin fizgo Abba Marwan yayi yawani irin bankare shi mercilessly kaman
roba kafin yawani irin murde wutsiyar hanun Abba a zuciye jijiyoyin kanshi kaman
zasu bullo tsabagen fushi jikake kakar kakar
kasssas ya balle ma Abba wutsiyar hanunshi duka biyun Abba yay wani irin ihun
azaba, wani irin ture Abba yayi yafada a tsakiyar dakin ya nuna shi da yatsa yace
"never in your come close to my wife or touch my wife mugaffal" yawani irin ja
hanun Nadeera dake kuka kaman zata mutu tana kallon yanda Abba ke kallon hanunshi
da tana iya ganin yanda fatane kawai yarage tsakanin wutsiyar hanunshi da
tsintsiyar hanun dan Marwan yakarya kashin tass, Abba nawani irin kuka yana kallon
hanun yafita da ita daga gidan su Omari biye dashi yawani irin jefata cikin mota ya
karbi key a hanun Omari suka shiga yawani irin ja motan da mugun gudu.

Ahankali Mum ta mike tsaye ta tsallake Abban tafice abinta da sauri Abba yakirata.
"Hajara, Hajara bazaki taimakamin ki kaini asibiti a dauremin hannu ba" ko
kallonshi Mum batayi ba, Muhsin ma yajuya yafice, Abba yafashe da kuka sosai gwanin
ban tausayi, Ahmad yazo gabanshi ya tsugunna ya matso da fuskarshi kusa dana Abba
yawani irin fito da harshe ya nunama Abba yamai gwalo kafin yace "Allah yaaaa
kaaaraaaa" cikin kuka Abba yace "ja'iri mai kama da uwatata sai kaga sakayya" gwalo
Ahmad yakara mai ya murguda mai duwaiwai yace "gobema ka sake taba matar wani"
yamai bye bye yawuce yafice. Cikin wani irin kuka Abba yace "Ahmadu ni? Ni ubanka
kakema haka? Wat is my crime for loving princesses? Menene laifina na son y'ar da
na Haifa?" yafashe dawani irin kuka.

__Jama'a soyayya wata irin abace da bata iya kama mutum ba, only wayanda sukai
soyayya sukasan kan so, sune wayanda zasu iya relating da wat Abba is going through
right now. Couple with the fact that Abba tsoho ne shin kun taba ganin yanda tsoho
yake behaving idan yanason yar yarinya?._

_Zanso inji veiw dinku kan situation din Abba, Abba deserve Nadeera yes or no???
Ko wanne ka zaba back up your reasons please, I will be reading your comments.__

*karki karanta in baki biyaba, kisani idan kin karanta ina binki bashi*

*Zaki iya samin access to karanta labarin nan akan kudi naira Dari 300 kacal*

*3107021073 first bank aisha Muhammad*


*07012181461 watsapp min tanan for any enquiry*

*BOYAYYEN MUTUN*

Da kyar Abba ya mike tsaye yana dan dingishi yana nishin azaba sosai dan wani irin
tafarfasa kwanyarshi takemai yana wani irin kallon hanun nashi yace "wayyo Allah na
shiga uku ya kashe ni, Princess please ki dawo gareni" da kyar ya iya yafita daga
dakin yana kwalama Adamu driver kira awahale. "Adamu, Adamu, wayyo Allah na Adamu
zoka kaini asibiti hakika yau bakar rana ce agareni" arude Adamu yafito daga
dakinsu yana salati ganin yanda hanun Abba yayi kafin yay magana ma Abba yace
"kaini asibiti kai, kaini asibiti kafin narasa hannuna" jan kafadar Abba yayi
yabude mota ya sakashi ya shiga gaba da gudu ya rufe yaja da sauri suka fita daga
gidan, private asibitin daya bari dazu ya koma yana zuwa suka karbeshi da gudu.

Direct bedroom dinta Mum ta shiga tana share kwalla tabude wardrobe taciro manyan
manyan akwatinan ta tana kwaso kayanta tana hadawa ciki tana hawaye sosai, wani
irin bakin ciki takeji sama dana kullun, ahankali Muhsin yatura kofan dakin ya
shigo Ahmad biye dashi duk suka tsaya suna kallon yanda Mum ke kuka tana hada kaya
inka ganta saika tausaya mata kaman wacce take fama da wata cuta, ahankali Muhsin
yataka yakaraso gaban wardrobe inda take yasa hannu ya karbi kayan dake hanunta ya
ijiye akan gado kafin yabata wani irin hug yana bubbuga bayanta, fashewa tai da
wani irin kuka da tuntuni takeso tayi irinshi takasa, sosai take kukan tana
shesheka tace "am sorry Muhsin, am sorry, Muhsin kaya kuri okay" ahankali Ahmad ya
shigo shima ya rungumeta tabaya suka sata atsakiya suka rungumeta tsamtsam, sosai
take kuka tana rokon su gafara, tace "am sorry, kuyafemin, kuyafemin, komi daya
faru ayau laifina ne, nice silan komi, ninaja komi, Abban ku batun yau yake nunamin
bayason tafiye tafiye naba, nazauna a Nigeria nai business bazai hananiba amma
bayison tafiye tafiye, nai kunen uwar shegu, nakiji, gani nake tunda ya yarda tun
kafin muyi aure da business dina baida right akaina, baida right yacemin ga yanda
zanyi game zanyi, gashinan yau naga illan hakan, na tarwatsa family na dakaina,
nabata komi, yakuma sakeni, am sorry Muhsin and Ahmad kuyafemin dan Allah, is all
my fault, am the root to all that's happening, kunsha kirana bana dauka, baban ku
ma haka ya kira ya kira bazan sami time din dauka ba, princess ma haka, wlh duk
laifina ne, ninaja komi, kuyafemin dan Allah" tahade hannayenta biyu tana wani irin
kuka mai taba rai, ahankali Muhsin ya saketa ya sanya hannu ya saukar da hanunta
kasa yasa hannu ya goge mata fuskan da hawaye yagama wankewa yace "is okay Mum,
stop crying, sit" ya zaunar da ita abakin gado ahankali ya kalli Ahmad dake tsaye
yana kallon Mum cikin tausayawa yace "jeka mana parking kayanmu Ahmad, lemme park
Mum's own" gyadamai kai Ahmad yayi yajuya yafita daga dakin shikuma yacigaba da
kwashe na Mum kayan yana zubawa a box, daurewa kawai yake daga Mum har Ahmad need
him, so he has to be strong for them,
Nadeera is not his and yay accepting dis faith, yariga yaga yanda guy din yake
sonta, so koma wanene shi he don't care, Alhamdulillah tunda tasamu wanda ke sonta
haka, Allah ubangiji yacire min sonta araina yabani wata tagari and make me strong
enough nasamu na kula da mahaifiyata da kanina, tass yahada ma Mum kayanta ya zage
jakan yana dagasu tsaye yaja ya fitar dasu waje ya ijiye gaban motan shi sanan
yadawo ciki yafito da Mum dake tafiya ahankali yabude bayan mota yasata yarufe
daidai lokacin Ahmad yafito daga shashin su yana gunguro akwatinan su, a boot duka
yahada yasa sanan yabama Ahmad key dan bazai iya driving ba ya shiga baya ya zauna
kusa da Mum dahar lokacin ke kuka yana sharemata hawaye suka fita daga gidan, saida
suka tsaya a hanya sukai magrib da isha'i kafin suje wani babban hotel suyi
lodging, yabiya musu kudin komi suka kai Mum dakinta suka zauna a wurin dan suyi
keeping dinta company sai wuraren 12 sanan suka fito suka tafi nasu dakin dan bacci
dan gobe da safe sukeso subar garin.

**
Dawani irin gudu Marwan ke tuki har kaman mahaukaci har saida ta kankame kanta
cikin tsananin tsoro tana kuka sosai, tsayawa dataji anyi yasa tadago kai ahankali
tasa hannu tana share kwalla dake zubo mata daga ido, wani irin kashe motan yayi
yabude kofa yafita batare daya kallesu ba, fashewa tayi da kuka sosai tana goge
kwallan da bayan hijabi, ahankali Omari da Abdallah suka bude kofa suka fito zagayo
wa ta bangaren ta Abdallah yayi yabude side dinta ahankali ya mika mata hannu cike
da tausayin ta dan yanda take kuka na mugun tabashi yace "come" gyadamai kai tayi
cikin kuka kafin ta mikamai hanunta dake rawa sosai ya rike, da taimakon shi tafito
daga motar dan kafafunta sun mata wani irin sanyi sosai, rufe kofan Abdallah yayi
yana rike da ita Omari a gefenta sukai shashin nasu suka bude kofa babu kowa a falo
sukai hanyar stairs tirjewa tayi Abdallah yajuyo ya kalleta yace "menene?" girgiza
mai kai tayi cikin kuka sosai tace "am afraid of him, zai dakeni" takarasa fizge
hanunta ta koma ahankali ta zauna cikin daya daga cikin kujerun falon tana goge
kwallan dasuka kasa dena zuba da bakin hijabin ta, ahankali yake saukowa daga
stairs fuskarshi da danshi ruwa alamun alwala yayo yana tattare hanun riganshi yana
tafiya ko daya daga cikin su bai kalla ba yawuce yabude kofa yafita daga falon yay
masallaci.

Omari ne yadawo inda take yace "let's go, bazai miki komiba, kinga yama tafi
mosque" tashi tayi ahankali tabi bayansu tana waigen kofan suka kaita dakin ta
zauna abakin gado ahankali, Abdallah ya kalleta yace "are you hungry? Meza kici"
ahankali tace "I want yogurt zansha maganina" "alright yanzu zan kawo miki da
abinci but stop crying okay" hannu tasa tana goge kwalla, ahankali Omari ya zauna
kusa da ita yakama hanunta yarike batare dayace mata komiba yana kallon fuskarta,
he just wanna hug his little sis, ya lallasheta, he want to shower her with love,
ahankali yace "Rahma, my little sister" ahankali ta dago kai ta kalleshi hawaye sun
cika idanunta shima haka hawaye suka cika idanunshi gam, ahankali yana kara matse
hanunta yace "baki yarda, we are your brothers ba ko? ranan da Momma ta haifeki
aranan ta rasu, we've went through hell in this life but munyi enduring sabida ke
muke nema, don't worry bit by bit I will tell you everything, I will show you our
file and your file kigani, but for now kidena kuka okay, we will always protect
you, we really need you in our lives, I love you so much Rahma" wani irin fadawa
jikinshi tayi tafashe da kuka sosai hakanan all maganganun dayake mata tana feeling
dinsu har cikin ranta, and tunba yauba barin ma Abdallah dataji she feels so
connected to the guy tun ranan dasuka fara haduwa a super market saisa ma bata
manta da fuskan shi ba, dan idan normal person ne da tuni ta manta dashi, bude
kofan Abdallah yayi ya shigo dauke da tray dake dauke da abinci chicken rice dakuma
farm fresh yogurt da cup da spoon, ganin yanda ta rungume Omari tana kuka yana
bubbuga bayanta shima hawaye na zuba daga idanunshi yasa yaji kukan shima yazo mai,
da kyar ya ijiye tray a gefe ya zauna agefen su yanadan murmushi, ahankali Omari
ya saketa ta juyo ta kalli Abdallah daya kafeta da idanu dasuka chanza kala,
murmushi tayi hawaye na bulbulowa daga ido kafin tawani irin bashi emotional hug
tace "Ya Abdallah" kankameshi tayi shima haka yana kuka yace "My shagwababbiya
Sister" makemai kafada tayi tace "uhm uhm" cirota yayi daga jikinshi yanaji kaman
ya cinye ta yamata kiss a forehead yakara rungumeta very tight da kyar ya iya
sakinta shida Omari suka sata a tsakiya hakanan taji tamanta da duk wani bakin
cikinta, wani irin farin ciki da batasan daga ina yakeba taji yawani irin
lallubeta, duk sukai shiru sun tasata agaba sunata kallonta, Omari ne yay breaking
silence din yace "zokici abincin ki, muje muyi salla Abdallah" kaman zaiyi kuka
Abdallah yatashi suka fita daga dakin yana mata bye itama haka tanata kallon su
kafin taja tray din chicken rice dayakawo mata da yogurt da spoon, hada maganin da
Mum takawo mata tunda dama safe da dare ne tasha da kyar sanan taci abincin da
sauri sabida yanda yabata mata baki taci kusan rabin abincin sanan taji ya isheta
tasha tsimin da acewanta shiyafi dadi tasha sosai sanan ta maida tray kasa ta
jingina da gado tareda lumshe ido tai shiru tana tunanin komi da kowa na rayuwata,
barin ma Abba da agabanta Marwan ya ballamai hannu, wasu hawaye masu zafi ta share.
Takusan bata one hour ahaka sanan ta tashi da kyar ta shiga bayi tayo wanka da
brush ta shirya ta saka wani cotton rigan bacci white iya guwiwa tafito ta zauna
akan gado tai tagumi tana kallon kofa ita kanta batasan metake jira ba takai kusan
30min tana kallon kofan kafin bacci yay nasaran awon gaba da ita.

**
Abba kam hanunshi a machine din hoto aka fara sawa kafin aciro amai dauri,
bakaramin wuya yasha ba, ihu babu kalan wanda baiyiba, kai karaya da zafi, take
wani mugun zazzabi ya turke shi akai admitting dinshi aka samai ruwa, da kyar bacci
yay awon gaba dashi yana kiran sunan Princess ahankali ahankali yana nishi kaman
zai mutu yay baccin.

**
5:30 na safe tama su Mum da Muhsin da Ahmad a airport, basu wani bata lokaci ba
suka biya wani extra kudi akan kudin tickets din flight dinsu dasukai missing na
jiya aka basu New tickets, karfe bakwai jirgin su ya daga sukai bye bye da Nigeria.

***
Knocking mata kofa da akayi yasa tabude ido ahankali taga rana tayi gari yay haske
sosai, ga kanta dataji yana mata wani irin ciwo, daga tachan waje Abdallah ya daga
murya yace "hope kin tashi babysis? Good morning, oya stand up and get ready we are
going to New house, yeeee excited right?" yay wani irin kara, murmushi tayi
ahankali ta sauko daga kan gadon tana kallon dakin ganin ko alamunshi bata ganiba,
tashi tayi ta shiga bayi tai brush tayo wanka tsaf tafito ta shirya cikin wani
skinny Jean dayabi shape din jikinta sosai black, dawani yellow t-shirt daya kamata
shima, wani black kimono ta dauko cikin kayan da Mum ta kawo mata ta daura akai ta
yane kanta da gyalen kimonon kafin ta fesa turarenta da Mum ta kawo mata twilly,
dudda babu makeup a fuskarta but tai wani irin inviting kyau ta zira flat shoe
dinta tafito.

Kaman wata matsoraciya tabude kofan dakin tafito kirjinta na faduwa daidai lokacin
shima ya bude kofan dakin Omari yafito yana sanye da white shirt daya kamashi da
fadadden kirjinshi yafito sosai sai dogon Jean sai baki, yasaka wani black Prada
sandal daya kara haska farin kafarshi yay kyau ciki, sai kamshi yake kallo daya
yamata ya dauke kai yacigaba da tafiya abinshi yay kasa, wani irin mummuna faduwa
gabanta yayi takasa koda motsin kirki balle tai tafiya, Omari ne yafito daga dakin
nasu yana gunguro wani babban hadadden akwati yana ganinta ya sakin mata murmushi,
murmushi itama ta sakin mai tace "ina kwana" hanunta ya kama yarike yace "how was
your night Kinga yanda kikai kyau kuwa, muje Ahmad zaizo ya dauko jakan ki"
gyadamai kai kawai tayi tabishi suka sauka gabanta na faduwa har zuwa compound din,
tsaye tahango shi dawani tsoho baban Kamal yana magana yana dan murmushi wurin
motan Omari ya kaita ya bude baya ya sata kafin yabude boot yasaka jakan shi aciki
yakoma cikin gida, yakai kusan 2min yana magana da baban kamal sanan ya juyo ya
dawo motan yanadan Satan kallonta yanda kanta ke kasa tana wasa da yatsun ta, bude
gaban motan yayi ya zauna a mazaunin driver, ahankali ta dago kai tadan saci
kallonshi miyan bakinta nawani irin bushewa da kyar ta daddage kaman zatai kuka
tace "good morning" ko alamun amsawa baiyiba balle tasaran zai amsa, sake mayarda
da kanta kasa tayi daidai lokacin kuma Omari da Abdallah suka karaso wajen
jakunkunan su da nata suka zuba a boot din suka rufe sanan suka bude motan Abdallah
ya bude baya ya shiga yana daura mata file din adoption dinta a cinya na wurin Mum
yana rufo kofa shikuma Omari ya shiga gaba ya rufo kofan. Kunna motan yayi suka
fita daga gidan Abdallah yace "shagwabatu open it and see" gyadamai kai tayi duk
jinta wani irin take takeji, tabude ahankali tafara karantawa na wurin, hoton ta
natun tana jaririya tafara cin karo dashi dan Mum ta nuna mata hoton dama saikuma
sunan ta data gani baby R, saikuma motherless home din da akai adopting dinta
dagashi a Egypt, sanan saiga hoton su Mum da Abba da Muhsin ranan da akai adopting
dinta, hawaye ta goge da sauri ashe da gaske ne! Dama ita ba yar su Mum bace,
mikama Abdallah file din tayi yamiko mata dayan yace "ga namu" karba tayi tabude
shima tabishi tana karantawa yara hudu Marwan, Omari Abdallah dakuma jaririya Rahma
da hotunan su duka ke kai da date din ranan da suka zo, fashewa tayi da kuka tawani
irin ture file din tafada jikin Abdallah, bubbuga mata baya yayi yace "is okay,
komi yariga yawuce okay" gyadamai kai tayi tana hawaye ahaka suka karaso gidan wani
anguwan ne babban gaske awani estate, saida security ma suka duba boot dinsu sanan
aka bari suka shiga estate din, hadadden estate very quite kaman ba mutane ciki,
agaban wani babban gida yadan tsaya yadau wani remote ya danna gate din yabudu suka
shiga bakaramin haduwa gidan yayi ba, gidan bangare biyu ne manya manyan gaske kuma
da dan tazara tsakanin su ga flowers a compound din sosai masu colors sunyi
sharshar dasu, parking yayi Abdallah yabude yafita ya zagayo ta side dinta yabude
mata tafito ahankali, boot yabude mata ya janyo baban jakanta yace "muje kinji na
kaiki dakin ki shagwabatu" murguda mai baki tayi tana share idanunta tabishi suka
fara tafiya kafin ahankali tadan waigo ta kalli gaban motan wajen mazaunin driver
hada ido sukayi da sauri ta dauke kai tacigaba da bin Abdallah kafafunta na hardewa
suka shiga shashin dayake nata, hadadden duplex ne gidan kaman gidan turai, anyi
fenti off white saikuma cottons din blue kujerun ma haka gawani babban TV na bango
sai kallon komi take dan gani take nan yamafi dayan gidan dajin kyau sau dari,
sukai sama wani daki ya bude mata yaja jakanta cikin dakin da yay wani irin
fitinannen kyau gawani makeken gado aciki, Abdallah ya juyo ya kalleta yace "sit
and relax, incase you need anything akwai kitchen akasa, zamuje muyi takeaway sai
muyi breakfast kinji" gyadamai kai tayi yace "idan nadawo zanzo na dauke ki muje
shashin mu because dole zamu cike time dinan da mukayi bamu tare, I will tell you
about everything that happen to us" gyadamai kai tayi tana murmushi, murmushi ya
mata yana mika mata wayarshi kirar iPhone daya ciro daga aljihu yace "gashi play
with it kafin mudawo, banda kiran kowa, u know I trust you ko" gyadamai kai tayi
tana kallon wayan, kumatun ta yaja yace "tell me okay jor" ahankali tace "okay"
murmushi yamata yace "good gurl bye" bye ta mishi yajuya yafice daga dakin da dan
gudu sanin Ya Marwan na jiran shi.

*karki karanta in baki biyaba, in kika karanta keda Allah*

*3107021073 first bank aisha Muhammad zaki turo 300 ta wanan account din saiki turo
evidence through my watsapp number 07012181461*

*masu posting waje dama dibabbu ne ku, ahaka zaku kare*

Dakin ta kalla kafin ahankali ta taka zuwa wardrobe din bangon ta tsaya agabanshi
tana kallon kanta a madubin dake jiki, ahankali tasa hannu ta bude wardrobe din
kayane tagani sunfi kala dari ajare ga english wears ga abayas, ga takalaman ta a
bangaren daya daban daban, sosai mamaki ya kamata ganin kaya himm, rufewa tayi
takoma bakin gadon ta zauna tareda cire kimonon ta ta ijiye akan gadon ta kwanta
tana duba wayan Ya Abdallah, gallery dinshi ta bude tana kallon hotunan su yawancin
hotunan sune sun danneshi, ko sun zauna akan jikinshi kodai sunmai wani abu ko kuma
sun rungume shi kokuma ya rungumesu, saikuma wanda yayi da mask da bindiga a
hanunshi, saikuma wanda yana bacci sukamai ba riga a jikinshi ba karamin kyau
yamata ba muscles din hanunshi sun wani irin yin manya sosai, ga packs din cikin
shi yanda sukai wani irin layi kaman wanda bayacin abinci kafeshi tai da ido tana
wani irin nishi ta kafe hanun nashi da ido dataga yakarya Abban ta agabanta dashi
haka yakeda karfi? Karfi kaman na doki. Ahankali ta ijiye phone din ta tashi batare
data zira slippers ba tabude kofa tafito daga dakin kaman wata barauniya tana
kallon ko'ina dakuna uku ne asaman ta wuce stairs tana sauka kasa ta zauna a falon
tana kallon TV da ayanzu taga a kunne dakin sai wani irin kamshi yake ga sanyin AC,
tashi tayi ta wuce kitchen tana kallon haduwan kitchen din, freezer ta bude tana
Kalle Kalle da kyar tagano farm fresh yogurt ko babbaresu daga kwalinsu ma ba'a
yiba yaga kwalin tayi tadauko daya ta rufe fridge din tadau cup da spoon ta wuce
sama jakanta ta sauke taciro magungunan da dambun namanta da dognut dinta ta zuba
akan gado tafara hada maganin tasha da kyar sanan ta ijiye cup din tadau dambun
naman dasu dognut din tafita daga dakin tawuce kitchen ta wanke cup din da spoon ta
ijiye a inda ta dauka sanan tasaka dognut din a fridge tafito rike da dambun naman
tana kallon tv kafin tazo ta zauna akan kujera tana kallon TVn dake aiki tanacin
dambun namanta tana kallon film din da akeyi a tashar Telemundo, bude kofa akai ta
dago kai da sauri sabida kamshin daya dibi hancinta tana kwalalo ido, hada ido
sukayi dashi a firgice ta hadiye dambun naman dake bakinta ta mike tsaye tana
numfashi fast fast kanta akasa tai hanyar stairs kafafunta na hardewa tahau kan
stairs din, da sauri tadan juyo kaman wacce akace ta juyo suka sake hada ido,
kallonta taga yanayi da gudu ta juya ta shiga dakinta ta zauna abakin gado tana
sauke ajiyar zuciya.

Ahankali ya maida kofar ya rufe ya shigo dakin yabi dambun naman datake ci da
kallo, zama yayi akan kujeran data tashi daga kai yana kallon dambun naman, daidai
lokacin Abdallah yay knocking, ahankali yana gyara zama yace "come inside Abdallah"
shigowa Abdallah yayi rike da takeaways a hanunshi yana kallon falon yace "Ya
Marwan ina Rahma?" sama ya nuna mishi kafin ahankali yana lumshe ido yace "go and
call her tazo kuci" murmushi Abdallah yayi yace "Ya Marwan mutafi da ita side
dinmu?" gyada mai kai yay ahankali kaman wani mara lafiya yana kokarin saita kanshi
dan yanda ya ganta da jeans ya mugun dagamai sha'awa, he wants her badly, gabaki
daya kanshi baya functioning well, karasowa wajen Abdallah yayi ya zauna agefen
kafafun shi yana kallon fuskanshi batare dayay magana ba ganin kaman abu na
damunshi, ahankali ya bude ido yace "am fine Likita" murmushi Abdallah yayi ya
shafamai gashi yace "ashe ka gane, kaiko Ya Marwan you are too smart, actually I
thought something was wrong with you because u seems off" murmushi yayi yana kara
danne filon daya daura kan cinya yace "am fine" tashi Abdallah yayi yace "okay bro"
sama yayi bai wani jimaba yafito tare da Nadeera ta daura hijabi kan kayan dake
jikinta tana tafiya ahankali kanta akasa kirjinta na dardar Abdallah sai hira yake
mata amma bataji ita kawai burinta suyi su wuce falon, hanyar kofa sukayi kaman
ance ta juyo tadan juyo suka sake hada ido saida gabanta yafadi sabida yanda taga
idanunshi sunyi ja da sauri ta dauke kai har tana neman buge Abdallah tabi bayanshi
suka fice sukai shashin su, ranan gabaki daya har dare tana shashin su sai labarin
su suke bata, sosai suka mantar da ita any damuwa basu suka dawo da ita ba sai
wajejen goma shima danta fara hamman bacci ne.

Afalo suka barta suka juya suka fice, da gudu tai sama ta shiga dakinta ta rufo
kofan kirjinta na bugawa, tubewa tayi ta shiga bayi, wanka tayi tafito ta shirya
cikin kayan baccinta riga da wando ta kwanta sai bacci.

Wuraren 8 ta farka tai wankan ta shirya tsaf cikin gown din atampa blue da black,
ta tsane gashin kanta dayay tsufa sosai da towel ta saka hijabi tahau kan dadduma
tai salla sanan tai azkar tafito tana kalle kalle ganin babu kowa yasa tafara
saukowa daga stairs da gudu tai hanyar kitchen fridge tabude ta dauko yogurt da cup
da spoon ta jera atray ta dauka tajuyo tai hanyar fita daga kitchen din ahankali
tasa dayan hanunta ta bude kofan zata fice daidai shima ya sawo kanshi ciki
bakaramin faduwa gabanta yayiba ta saki tray din akasa mug din yafadi yadan bugi
kafarta ihu tayi tai baya zata fadi da sauri yatarota tafado jikinshi wani irin
shock dagashi har ita sukaji da sauri tai baya zata fizge kanta yakara jawota
jikinshi sosai yana kallon fuskarta he really miss her, sosai bakinta ke rawa wani
irin sanyi na ratsa ta sosai hawaye na taruwa a idanunta ahankali tace "am..am,
sorry Ya...sorry kaji karka karyamin hannu nima" hanunshi ya sanya ya matso ta
ajikinshi kowani organ na jikinshi na mikewa, dan lumshe ido yayi da kyar yace "kin
gama?" ahankali itama muryanta na rawa tana kallon long eye lash dinshi tace "gama?
Mene?" hanunta ya daura akan kirjinshi ahankali ya danna yanadan matsawa yace
"period?" cikin sarkewan harshe tana kallonshi tace "e..eh" bude idanunshi dasukai
jajur yayi ya daurasu akanta, wani irin nishi tayi kirjinta kaman zai fashe bakinta
ya bushe sosai tana kokarin yimai magana amma takasa, wani irin kafe lips dinta
dayay missing so much yayi da ido yace "how many days yake taking naki?" "3" tafada
tana goge dan guntun hawayen daya zubo mata da sauri tanason ta kwance kanta, wani
irin juyawa yayi da ita yahadata da bango hanunshi daya ata bayanta yawani matsota
jikinshi sosai, hancinshi ya daura kan nata yana shakkan numfashin ta yana kallon
yanda ta kwalalo ido a tsorace tana kallonshi, murya chan kasa yace "wat?"
kallonshi tayi adan tsorace kafin ahankali tace "inaso naje saloon my hair is
dirty" kafe bakinta yayi da ido yace "banason kitso kar amiki kitso" yana mata
maganan yana wani irin yimata wani irin look yana wani irin goga hanunta a
kirjinshi, kaman wacce tai laifi ta shiga kokarin fizge jikinta sabida yanda taga
idanunshi na chanzawa and abinda yake mata yana sata jin wani iri kaman zatai
fitsari a wando, fizgota yayi gam gam yana kokarin tura hanunshi cikin riganta ta
girgiza mai hawaye na gangaro mata daga idanu, da sauri ya chapke lips dinta ya
shiga kissing dinta yana wani irin sauke ajiyan zuciya, abu dataji yana gogan mata
cinya yasa tawani irin fashewa da kuka tana kokarin fizge kanta, matseta yay da
karfi kaman zai mata kuka yana fitar da numfashi da sauri da sauri yana kara danna
mata acinyan ta, fashewa tayi da kuka sosai jin yana kokarin tattare doguwan
riganta sama hanunshi ya daura akan pant dinta yana janshi kasa, da karfi ta fizge
bakinta arude tana kuka sosai tace "dan Allah kayakuri Ya Marwan" girgiza mata kai
yayi idanunshi sun kankance sosai da muryanshi data shake sosai kaman zaiyi kuka
yace "I need you" sosai yawani irin bata tsoro yanda taga idanunshi da sauri ta
ture hanunshi daga pant dinta tai hanyar kitchen din zata fita da gudu yariko
hanunta da idanunshi dasuka cicciko da kwalla ya nuna mata abubuwan data zubar da
sauri ta duka ta tattare su a tray jikinta nawani irin rawa tafice daga kitchen din
da gudun bala'i jikinta na bari, yakai kusan 15 minutes tsaye a kitchen din kafin
yasamu yadawo daidai cikin shi namai ciwo, da kyar ya iya bude fridge yana rike
waist dinshi yadau ruwan sanyi yasha yawuce sama hadadden rike da bottle water,
dakinshi ya shiga dakeda duhu sosai kaman dare ya kwanta akan gado yaja barko
yarufe kanshi, abukace yake kaman zai mutu he just want her badly, da kyar ya iya
ya jawo waya sanan yay tura ma Omari text su kaita saloon, ya cillar da wayan gefen
ya kife cikin shi koya samu relief.

Ba'a wani dau lokaci ba su Omari suka shigo side din daga kasa suka tsaya suka
kwala mata kira. "Rahma fito muje saloon, Ya Marwan yace mukaiki" bayi ta shiga ta
wanko fuskarta, hijabi kawai ta dauka ta zira tafito wearing a smile suka sata
amota suka wuce ajiye ta a saloon din sukayi, suka zauna suna jiran ta aka mata
tsifa aka wanke kan akai drying sanan gyara mata shi sai kyalli gashin yake akai
stretching, Abdallah yace "a mata lallle madam" nan aka fara tsanrsara mata lallen
amare, bakaramin kyau tayiba sai kallon hannuwan ta su Abdallah ma suke, ana gamawa
ya bushe aka wanke mata suka biya kudi sai wajajen la'asar suka shigo gidan shashin
su suka wuce ita kuma ta wuce nasu direct sama tayi ta dauro alwala agurguje tazo
tai salla dan batai salla ba kafin ta ta tube ta wurga kayan data cire kan gado ta
wuce ta shiga bayi, tsayawa tayi tadau shower cap tasaka dan batason anything
dazaisa gashin nan nata ya jike da ruwa yanda yay kyau dinan, tadade tana wankan
tana kara wanke hanunta dayasha lalle tana murmushi dan gani take kaman inda ruwa a
hanun yamafi kyau lallen murmushi tayi dakyar ta kashe shower tafito taja towel
tana daurawa tafito daga bayin tana kallon hannayen nata harta kai gaban madubi ta
tsaya, hanun take kallo kafin ta daga hannayen ta nunama madubin tana murmushi dake
lobar da dimple dinta tace "kaga lallena madub..." gum tayi ganin Marwan ta cikin
madubin tsaye gaban gadon ta rike da bra din data cire ta shiga bayin yana
kallonta yana mammatsa bra, da sauri ta saukar da idanunta kasa jikinta nadan rawa
tana kara damke towel din jikinta dataji yana neman fadi kasa.

*Masu fitarmin da book waje ban yafeba*

*karki karanta in baki biyaba*

*3107021073 first bank aisha Muhammad Zaki tura 300 saiki turo evidence ta watsapp
number na 07012181461 sainai adding dinki to the group*

*you can chat me up for any business deal or enquiry through my watsapp number
07012181461*

*my diehard fans I love you like kilode _ONE LUV GUYS_*

_Amarya soyayya ango soyayya, soyayya amana, in soyayya da dadi kiyayya da ciwo
soyayya tayi dadi_ ....

Zama yayi abakin gadon rike da bra yana binta dawani irin kallo yanda da kadan
towel din ya rufe bombom dinta, ga santala santalan cinyoyinta awaje skin dinta
nawani irin glowing din hutu, ahankali kaman wacce kwai yafashe mawa aciki ta juyo
da sauri tana jan towel dinta da hannu kasa tazo ta sauri zata wuce shi kirjinta na
bugawa ta shiga bayi yawani irin fizgota daga zaunen tafado kanshi kullin towel
dinta na warwarewa manyan kirjinta suka wani irin sauka akan fuskarshi, kaman wanda
yay shekara baici abinci ba yabude baki ya chapke boobs abakinshi yanasha da sauri
da sauri, ya daura hannunshi yana shafa bare soft bom dinta dan batakai gasa pant
ba dakenan kaman na jaririya tsabagen taushi gashi sai rawa suke for any Sligh
touch of his saisunyi shaking, wani irin nishi tasaki jikinta na shaking wani irin
bakon al'amari na ziyartanta, harshenshi ya daura yana wani irin zagaye kirjinta
yana flicking nipple dinta da tongue dinshi, yana wani irin matse dayan da soft
hand dinshi yana numfashi da sauri da sauri, wani irin soft calm kara tasaki "ahh
Ya Mar'wan" yanda tasaki karan yasa yaji kaman zai sume yakara wani irin damkar ta,
kankameshi tayi sosai kafafunta na rawa, wani irin matseta yakeyi tunda yake in
this life bai taba jin irin abinda yakeji ayanzu ba, ahankali ya saki kirjin batare
daya cire na bakinshi ba ya karasa zare towel din jefar ya zaunar da ita kan
cinyarshi sabida yanda yaga kafafunta na rawa, kokarin tashi tayi a tsorace sabida
yanda tajishi gabaki daya a mike, sakin kirjinta yayi ahankali ya kalli fuskarta da
idanunshi dasuka cika da kwalla sosai sun kankance, dawani irin sexy voice yace "I
love you Rah..ma" yay breaking sunan sabida yanda numfashin shi ke fita da sauri,
kasa magana tayi sabida yanda takeji jikinta gabaki daya yasaki ita kanta tanajin
yanda tadawo very wet, chusa kanshi a tsakakanan kirjinta yayi yace "karki kara
hugging wani apart from me kinji" yay maganan yana squeezing boobs dinta da warm
hands dinshi dayay dumi sosai tsabagen yanda jinin shi ke gudu, dan kara tasaki
tsabagen yanda taji. "ahh, uhm, to" tadaura hannayenta akan kanshi yatsun ta suka
wani irin nitse cikin soft coils dinshi ta turo kanshi waje ganin yana neman
haukatata ne da bakinta dake rawa idanunta sun kankance tace "please kabari, am
feelin...so" yanda hannayenta ke cikin gashin shi yasa shi kara birkicewa yasaki
wani irin wawan ajiyan zuciya yana daga hip dinta sama yasa hanunshi daya ya zage
zip din wandon jikinshi ya bude maballin hakan ya bayyanar da huge erection dinshi
very huge, ahankali slowly ya dawo da ita yana karanto addu'a chan kasa batare daya
bari tajiba zaunar da ita yayi dan yariga yay feeling how wet she was dan duk ta
jikamai cinya, zaunar da ita yayi akai ihu tayi ta kankame mai kai tafashe da kuka
sosai tace "Ya am sorry, please karkamin da zafi sosai, bazan karaba I will not hug
kowa kuma, pinky promise" tai kissing tomb dinta alamun promise din, ko kadan
maganganun ta basa fita sosai, bakinshi ya daura akan wuyanta yafa sucking wuyan
ahankali ya rike manhood dinshi da hannu daya yana kokarin penetrating ciki, gam
gam yarike ta da dayan hanun yana wani irin sucking wuyan yana groaning yana
squeezing bom dinta sosai, runtse ido tayi sosai ta kankame kanshi gam gam ko ina
na jikinta na bari tama kasa kukan sabida dadin abinda takeji gakuma zafi, ahankali
ya gangaro da bakinshi ya tsaya a saitin boobs dinta yay biting dinsu lightly yana
flicking dinsu da harshe dan ihu tayi ta rikeshi gam kaman zata yakushi scalp
dinshi, dan tsayar da sucking din yayi bakinshi na kai yace "I love your perky
boobs, they turn me onnnn" yawani ja on din yana sake daura bakinshi akansu yay
squeezing dayan so hard har saida tai ihu "Mumm..myyy" cikin gushewan hankali dan
neman mantar da ita komi yake baki daya yana neman haukata Nadeera, Princess din
Abba wando wando 😜, yanda yake mata yasa tawani irin ja hanunta daga kanshi tai
baya ta chusa hanun cikin bayan riganshi, saukar hannayenta akan fatar bayanshi
yasa yasaki wani irin moan yaja hip dinta ya daurata akan game dinshi da kyau, ihu
tayi sabida zafi jikinta nawani irin rawa, daga jikinshi yayi yana dauke da ita
yaja wandon nashi kasa yakai wajen gwuiwanshi yadaga kafafunta ya sakasu ta
bayanshi da sauri ta kulle kafan tana nishi da sauri da sauri dake fizgar shi a
wuyanshi ta kankameshi gam gam, ahankali gudun karya jimata ciwo dan ya karanta a
Google anajin ciwo dan bayaso yaji mata ciwo ko kadan, yasake daurata akai amma ko
alamun shiga baiyiba saima fasamai ihu datayi tafashe mai da kuku hakan yasa ya
kwantar da ita akan gadon ahankali yana wani irin kallon kwayar idonta yanda
jikinta ke rawa tana kallon idanunshi dataga sun chanza mata sun kankance tatas
kaman idanun Jackie chan tsabagen zama mitsitsi, karasa cire wandon yayi ya cillar
chan kasa yana kallonta yatashi yacire rigan jikinshi ya yar ya ya hayo gadon
ahankali yana wani irin kallonta, girgiza mai Kai tayi taja pillow gefen gado ta
daura tana rufe jikinta dashi tana daure kafafunta da pillow, ahankali yaja kafarta
ya mikar dashi yana wani irin kallon ta batare daya karbi pillow ba yaja fine foot
dinta ya daura akan cinyarshi kafin ahankali ya daura bakinshi akan babban yatsar
ta yana wani irin sucking yatsan gently yana kallon kwayar idanunta dake kara
arousing feelings dinshi, akwai wani encoded message da eyes dinta kebama system
dinshi da blood stream dinshi, anytime ta kallai suka hada ido his blood boils in
pleasure, yanaji he wants her, he want to cuddle her, hold her tight, protect her,
make her his till eternity, and wanna feeling din tun kafin ma yasan wacece ita
yafarajin haka, wani irin nishi tayi tanadan cizan lips dinta tana damkan pillow
hanunta da kyau kaman life dinta depend on the pillow, sosai yake sucking yatsar
dayan hanunshi kuma yana mata tafiyan tsusa adayan kafan, kaman zata mutu haka
takeji sabida yanda yake shan yatsan kaman yasami lollipop, ahankali cikin wani
irin gushewan hankali tadan dago kanta da idanunta da basu buduwa ko kadan ta
mikamai hanunta dake rawa tanaso tacemai yadena amma takasa magana sai numfashi
take kaman wacce taje for 7th round, yanda take mikomai hannu yasa ahankali ya
tashi ya daura hanun nashi cikin nata yarike gam yana daura dayan hanunshi akan
filon data rike gam yaja pilon ya yar, yana kamo dayan hanunta yakai hanun duka ya
daura akan waist dinshi da sauri tarike waist din gam gam, ahankali yace
"Sugarlips" yay maganan yana wani irin goga hancinshi kan nata, nishi tayi tadan
bude ido kadan ta lallai tace "uhm" bakinshi ya daura kan nata yace "let's make
love" yay maganan yana licking kwantancen sajenta da tongue kafin yaja tongue din
ya shigar dashi cikin kunenta, sosai tasake rike waist dinshi da hanunta dahar sun
hada zufa sabida chajin dayake sa mata, wet hands dinta a waist dinta yasake
arousing dinshi more sosai, he was so hard har yakai ga abin namai ciwo ma, sosai
yake wani irin tura tongue dinshi cikin clean ear dinta murya chan kasa yamata
whispering "I want to f*ck you sugarlips" yanda yay maganan saida numfashinta
yakusa daukewa, sake kankame waist dinshi tayi tana matse muscles din wajen tana
moving leg dinta tana gogawa ajikin kafanshi tana girgiza mai kai, eating ear dinta
yakeyi kaman yasami wani biscuit bone yanadan wawware kafarta da nashi dake tsakiya
yace "I wanna go in sugarlips, I wanna feel you, I wanna go down there and dig the
hole please don't say no sugarlips" yanda yay maganan yasa taji ruwa na zuban mata
gashi tanaso tahade kafafunta takasa dan yasa nashi a tsakiya sai girgiza mai kai
take tana nishi tana girgiza kaman wata lizard takasa magana, cigaba da bata ear
work din yayi yana mata wani irin tafiyan tsutsa da yatsunshi tundaga kumatun ta
harya sauka kan boobs dinta yay squeezing dinsu very rough and hard hakan yasa tai
kara dan the feeling is out of this world, dan sheshekan kuka yamata akunnen yana
matse kirjin da kyau yace "am so, so hard sugarlips, don't say no, please let's
make today special and memorable, I love you so much Sugarlips, am so hard, I want
to ejaculate inside ur wet, textures p*s, I can feel how wet you are too, don't you
want your husby to go in sugarlips?" girgiza mai kai tayi bakinta na rawa sosai jin
maranta yay wani irin fool da batasan name ba, bladder dinta kaman zai fashe yasa
tace "za..zan yi..i want to pee" tafada ahankali maganan na breaking sosai, fashe
mata da kuka a kunne yayi, ahankali kaman mai whispering yace "and I want you, am
so aroused, wayyo Allah na please lemme go in, zan mutu fa, its hurt".

*masu fitar min da novel waje ban yafeba*

*in kinason ki karanta this book Zaki biya 300 naira access money nai adding dinki
a group din danake posting kullum*

*3107021073 first bank aisha Muhammad, zaki turo evidence to my watsapp number
07012181461, u can also send card MTN*

*I appreciate my fans, i Iove you guys wholeheartedly*

Yakarashe maganan yana rera mata kuka a kunne dake tada mata da tsigan jiki yana
squeezing boobs dinta very rough, kaman bladder ta zai tarwatse tafara ji jikinta
yafara wani irin vibrating tarike mai waist gam tana nishi da karfi kaman mai asma
gashi baibar squeezing boobs din very hard ba da kyar kaman wacce aka shakema wuya
tace "I..w...ant to peee" matsesu yayi very rough yace "and I wanna f*ck u" yafada
cikin kuka kaman wani yaron da aka yaye, sosai jikinta yake wani irin vibrating
dashi kanshi yanaji dan daga yanda ma ta rikeshi, ahankali ya saki one of her boobs
batare dayabar mata kukan a kunne ba yafara wani irin shafa tundaga cikinta ya
saukar da hannun akan abdomen dinta yana shafawa yana tafiya kasa in snake style
before he gently place his hand akan wet clitt dinta wani irin moaning tayi da
muryanta daya shake ta dishe kaman wacce tai muryan for a whole year tace "I want
to pee, I..is..coming" cikin wani irin kuka mai tayar da sha'awa yana playing da
ita yace "please Sugarlips, its hurting me, ciwooo" yadan matseta sabida yanda
yakeyi yana kara karfin kukan shi dan ko kadan bayason yay forcing dinta, he want
her consent kafin yayi, he's a gentle man bayason yay raping wife dinshi, runtse
ido yayi yatsarshi na yawo down there trying to locate the real road, kankameshi
tayi sosai tana nishi da kyar tace "peee" girgiza mata kai yayi yana kara volume
din kukan shi akan kunenta hawayen shi na gangarawa fuskanta yace "let's make love
please Sugarlips" nishi yayi yana cizan lips dinshi kaman zai sume yace "ahh its
hurt" mirgino da fuskanshi yayi saitin nata ya bude ido da kyar ya kalli fuskarta
da idanunta suka kankance to d extreme, ahankali ya daura bakinshi kan lips dinta
ya shiga kissing dinta, yatsar shi ya tura cikin hole din da is so wet ahankali da
kyar ya shige wani irin rawa jikinta yafara yana kuka yana kissing dinta jikinta na
vibrating sosai tana bubbuga kafanta agado laps dinta nawani irin shaking kokarin
fizge bakinta take dan tacemai d pee is coming yaki sakinta gashi sai kuka yake
yana kissing dinta kaman wani new born baby dayay kwanki baa' bashi nonoba yanzu
aka bashi, he could feel yanda take releasing amma baibarta ba yacigaba da abinda
yake mata, da kyar ya zare bakinshi daga nata yana kuka sosai shi kanshi yakasa
controlling kukan, abinda yakeji ne is so new to him, baitaba jiba, all he knows is
he's whole life ayanzu depend on her, inhar bata bari yayiba he's sure zai iya
mutuwa because yakai extreme extreme end, he's manhood namai ciwo sosai and sai
shaking yake longing for something-something, d thing is just crying for his food,
batare daya daga bakinshi daga nataba his finger still in there yace "Sugarlips
please" girgiza maikai tayi tana lumlumshe ido tana wani nishi tana biting lips
dinta, fashewa yay dawani irin mugun kuka yarasa inda zaisa kanshi yadaura dayan
hanunshi kan boobs dinta yay squeezing nipple dinta tundaga areola in pain din
dayake ji yana nishi yace "please lemme ramm you and ejaculate, wayyoh! Its hurts
badly, Sugarlips my D hurts so bad inyi plsss?" yaja please din kaman someone dake
shirin passing out sabida wahala yana squeezing nipple dinta hawayen shi na sauka
akan hancinta, wani irin tausayi yabata bakinta na rawa ta ririkeshi gam gam tana
gyadamai kai cikin gushewan hankali dan d way he's squeezing areola yana playing
dinta down there yasa she's far gone, wani irin farin cikine ya lullubeshi ganin ta
amince baisan lokacin daya shiga bata eskimo kiss ba ya shiga kissing dinta yana
manna mata kiss everywhere har zuwa abdomen dinta, ahankali ta sanya hanunta cikin
hair dinshi tanamai wani irin susa dayasa shi sakin kara dagowa yayi ya maida
bakinshi saitin nataya shiga bata wani irin wild kiss yana kara ware leg dinta ya
rike manhood dinshi yana wasa dashi a bakin wajen, sosai jikinta ya shiga vibrating
tana nishi da sauri ta shiga kissing dinshi back tana pressing waist dinshi da
hannu daya tarasa inda zatasa kanta kaman zata shide takeji, he is driving her
nuts, yanda take kissing dinshi itama back kaman tasami irin sweet mai chewing gum
dinan a tsakiya yasa yafara wani irin moaning yana playing dinta fast, she was far
gone jikinta nawani irin vibrating taji wani irin zafi tafara kokarin fizge mouth
dinta amma yaki saki saima wani kara damkan ta dayayi, yafara kokarin sakawa aciki
yana moaning but still bai shigaba rudewa yayi sosai he just wanna go in, hakan
yasa ya daddage da karfi ya shiga kadan he couldn't go in completely ihu tafara yi
tana tureshi cikin tsananin azaba tanason fizge bakinta ta kasa tafashe da kuka
sosai ta damkeshi gamgam tana wani irin nishi fast fast heart dinta na cutting,
kaman zaiyi hauka haka yakeji gabaki daya baya hayyacinshi ya daddage yana moving
inside bit by bit yana groaning because d place is so silk and wet, fizge bakinta
tayi da karfin ta kurma wani irin uban ihu tana tureshi tana dukan bayanshi amma ko
kadan bayaji saima kokarin maida bakinshi dayake yi cikin nata, hanunshi daya yasa
yakamo habarta ya shiga kissing dinta yana bata lizard kiss, ahankali yakara
trusting in further a little bit sosai taji wani irin azababben zafi hakan yasa ta
shiga tureshi da karfi da yaji tana kuka sosai amma ko gezau kaman ba mutum take
turewa ba yanda ma warm hands dinta dake zufan wahala suke tabashi yana kara
arousing dinshi ne, kasa hakura yayi ganin she's too tight and slippery because of
the wetness ya daddage ya tura dawani irin karfi yana matseta ihu tayi tana dukan
butt dinshi slowly eyes dinta na turning kaman wacce zata suma dan di azaba is too
much for her to bear, wani irin tunzurashi yanda take dukan butt dinshi yayi yadage
da karfin shi dan jikinshi rawa yake sosai yay trusting in so deep fashewa yayi da
kuka yana wani irin nishi da sauri ya saki bakinta while ramming her hard and fast
yana feeling abinda bai taba sani in this world yana existing ba, kasa daurewa yayi
yahau kissing lips dinta yana squeezing kirjinta kafin ya saki lips din ya chusa
hands dinshi cikin gyararan gashin ta yawani irin birkita gashin yana kuka yaja
bakinshi zuwa kunenta kaman mai whispering yace "sugarlips I want to die, ahhh"
Kuka babu irin wanda baiyiba yana sambatu dudda bawai completely ya samu ya shige
tatas ba because she couldn't contain him all but yaji wani irin dadi dake sakashi
going gaga sai wuraren 1:30 nadare yaji he's okay bayan yagama 3rd round dinshi,
kankame yayi sosai while squeezing her yana mayarda numfashi yana bata one single
lip kiss yace "I love you so much Rahma, my babysis" yay maganan awahale sabida
yanda kanshi kemai wani irin ciwo wani mugun bacci na dibanshi kafin ahankali yay
bacci yana rike da ita kaman zai komar da ita cikinshi, 3da kusan rabi yabude ido
sabida wani irin zafin jikinta daya tasheshi da kyar ya lallaba yatashi daga kan
gadon ya saukar da kafanshi ahankali yana dafa kanshi dayan hanunshi na massaging
maranshi dayay wayam bakaman dazu dayamai kaman dutse ba, tashi yayi yana tafiya
ahankali ya kunna wutar dakin sosai kirjinshi ya buga ganin yanda zan in gadon ya
baci da blood ahankali ya karasa gaban gadon yasa hannu da sauri yataba kirjinta
jin yana beating yasa zuciyarshi yadan natsu yana kara kallon zanin gadon yace
"what have I done?" ahankali yasa hannu yaja bargon ya rufe ta wani irin abu na
fizganshi ganin suranta kaman he should go for another round, she's such an
imposing lady with many qualities, licking lips dinshi yayi ya lullubeta yama
forehead dinta kiss ahankali yana wani irin murmushi dat comes from his heart yana
kallon yanda hawaye ya bushe a fuskanta, naman idanunta sun kumbura, sauke ajiyan
zuciyan kuka, ahankali ya mike yana dafe kanshi dan sosai yakeji ciwan kai bayin ta
yabude ya shiga ko ina very neat ga kamshi wanka yayi ba bata lokaci dan yanzu
yatuna baiyi magrib da isha'i ba at all baiwani bata lokaci ba yafito daure da
towel dinta a kwankwaso yana rike da karamin towel yana tsane ruwan kanshi yana
kallon fuskanta da lips dinta dasuka kumbura sukai so pinkish, fita yayi daga dakin
bai wani jimaba yadawo sanye da brown jallabiya dayamai wani irin mugun kyau ya
haska shi sosai, dadduman ta ya dauka ya shimfida yay salla, yana idarwa ya linke
dadduman ya koma kan gadon yarike hanunta yana shafa tsakiyar tafin hanun yana
kallonta yana tunanin mezaiyi mata to reward her and make her happy kaman yanda
yake feeling so yanzu, motsi tayi ahankali da sauri yasaki hanunta yay cupping face
dinta da hands dinshi dat are a bit cold sabida wankan dayayi yataba ruwa, dan
sanyin hanunshi yasa tabude idanunta dasuka kumbura suka mata nauyi kadan ta
daurasu akanshi komi yana dawo mata, fashewa tai da kuka sosai jikinta nawani irin
rawa tana kokarin jan jiki ta koma baya amma takasa da sauri ya kwanto yana girgiza
mata kai murya chan kasa yace "no no no, don't cry okay, I love you so much
Sugarlips, don't be scared, lemme help you okay" girgiza mai kai tayi tana ture
hanunshi daga kan fuskarshi, janye hanunshi daya yayi yana gyara gashin ta daya
barbaje ya rungumeta akwancen yana daurata ajikinshi ahankali yace "sorry, sorry
pls" dago da fuskanta yayi ya daura yatsanshi akan lips dinta dake rawan kuka sosai
yace "stop crying Sugarlips, you are running temperature" shiru tayi tana lumshe
ido dan wani irin mayen kallo yake mata that's so unusual irin kallon nan na
kinzama tawa dinan, dan murmushi yayi yay kissing neck dinta, kafin yay kissing
bayan kunenta, sanan yamata earlobe kiss yana murmushi he's so happy jiya ke kaman
ya cinye ta just to show her how happy he is, rikemai muscles tayi gam dan yanda
yake kissing dinta natada mata da tsigan jiki, ahankali yay whispering a kunenta
"muje kiyi wankan tsarki" tashi yayi rike da ita yana neman bakinta datake
kakkaucewa kafin yay nasaran chapke su yana matsa butts dinta dake mata zafi dan
duka jikinta ciwo suke mata sosai, agaban bathtub ya tsayar da ita yana sakin lips
dinta ahankali yana kallon yanda take kuka tsayuwa na neman gagaranta
ta rirrikeshi gam tana kuka sosai tana ware kafa, bin kafafun nata yayi da kallo
da yanda takeyi ahankali yace "are you having pains?" gyadamai kai tayi cikin kuka
sosai kaman wacce ake yankawa, hakan yasa yarike ta da hannu daya yahada ruwan zafi
dan a article din daya karanta on how to have sex da virgin he read something akan
sit bath, yahada ruwan a little bit hot sanan ya dauketa kaman zai mata kuka sabida
yanda yake tausayin ta yasata a ruwan, ihu tayi wanda saida duka gidan ya dauka bai
damuba kaman zaiyi kuka yahada bakinshi da nata yana maida ita ciki ahankali ya
matseta babu halin kuka sabida yanda yake kissing dinta kaman an ijiye wani abinci
a bakinta ne dayakeyci, yana wani irin kallon eyes dinta yanajin yanaso yakara
maimaita yesterday right there, saida ya bari ta dade sanan yabude ruwan yatafi
kafin yamata wanka tass, dazaran tafara kuka he will start kissing her ganin hakan
yasa ta hadiye kukan tadena yi ganin zai iya tsinka mata lips dinta, yagama tass
yasa mata towel akai sanan ya dauro ta a daya ya daukota yafito da ita yafita da
ita daga dakin yay dakinshi da ita akan gadonshi ya zaunar ya ita ya bude wardrobe
dinshi wani white shirt dinshi long sleeve dake kamshi sosai yafito dashi yasamata
yasa boturan yana kallon kirjinta dake fizgar shi, dan kwantar da ita yayi yamata
peck a kumatu yafice yaje dakinta wardrobe dinta yabude yadau zani da hijab yafito
yadawo dakin ya dagata yasamata hijabin kafin ya dauramata zanin da kyar ya sata
akan dadduma ya zaunar da ita yace "pray am coming" fita yayi daga dakin ya rufo
mata kofa, fashewa tayi da kuka sosai zazzabi nawani irin cinta da kyar ta kabbarta
salla.

Kofa ya bude ya shigo dauke da tray da mug din tea mai kauri ke ciki yana kallonta,
ajiyewa yayi a bed ya jawo drawer ya dauko paracetamol dayake dashi ya ijiye ya
juyo yana kallonta ganin ta sallame, ahankali ya karasa wajen ya tsugunna ya yaye
hijabinta yadagata ya cire zanin ya dawo da ita kan gadon fashewa tayi da kuka,
sosai kukanta ke tabashi ahankali ya rungume ta yasata ajikinshi yace "am sorry
okay" dago kanta yayi yana kallon yanda duktai laushi kaman smash potato yadau tea
da dama dalam dalam yamata yakai bakinta kawad dakai tayi ta kisha, ahankali kaman
zaiyi kuka yace "please badan niba, u are not feeling well, please" yakara abakinta
tabude tasha, da kyar tasha kusan rabi Sanna yasamata paracetamol abaki da kyar
tasha tana hawaye yakara mata tea tasha kadan tana kawad dakai rungumeta yayi yana
shafa bayanta yanabin cinyoyinta dawani irin mayen kallo, jin an tada sallan asuba
a mosque yasa ya dagata ya daura akan dadduma yana samata hijabi yace "pray bari
naje mosque bazan dadeba okay" hawaye daya zubo ta goge ya daura mata zani yamata
peck yafice da dan sauri ya sauka kasa yabude kofa yafita, dasu Abdallah ya hadu a
compound suma zasu mosque din dan dauke kai yayi da sauri ganin duk sun kafeshi da
ido gashi sun tsaya suna jiran ya karaso murmushi Abdallah yayi yace "good morning
Ya Marwan" gyadamai kai yayi yana kara sauri yace "let's hurry up" da sauri dukansu
suka fita sukai massalacin.

Ana idarwa yay azkar yafito bai jirasu Abdallah ba yataho gida gabaki daya hankalin
shi na kanta ya bude side dinsu ya shiga ya rufe yay sama da gudu yabude dakinshi
kwance ya ganta akan dadduman sanye da hijabin amma tacire zanin tana baccin da
kana gani kasan na wahala ne, jingina yay da kofan yay folding hanunshi yana wani
irin kallon ta wani irin sonta na fizganshi, ahankali ya saki hanunshi ya zare
jallabiyan jikinshi ya ijiye ya rage dagashi sai gajeren boxer, kashe wutan dakin
yayi yakarasa gaban dadduman ya tsugunna ya dagota arude ta bude ido dan batai wani
nisa da baccin sosai ba tarike mai hannu tafashe da kuka hijabin yacire ya ijiye
akan gadon ya dauketa chak yay hanyar gadonshi da ita ya kwantar da ita ahankali
kan gado yana hawa kanta batare daya sakin mata nauyiba, fashewa tayi da kuka
jikinta na rawa tace "n..na shiga uk...." hanunshi ya daura akan lips dinta yarufe
mata baki saida ta hadiye maganan sanan ya janye yawani irin ja hanun ya saukar da
hanun kan boturin rigan shi dake jikinta, ahankali yafara bude boturan one after
the other, sosai jikinta yafara rawa tafashe da kuka da baya fita sosai tsabagen
wahala, cire rigan yayi ya yar ya kwanta a jikinta yana sauke wani irin ajiyan
zuciya ya sauke kanshi a wuyanta ya shige sosai yana wani irin nishi a ciki yana
goga mata hancinshi a wutan, yatsarshi na playing da cute baby navel dinta, ajiyan
zuciya ta sauke jikinta narawa sosai cikin dishashiyar muryanta tace "p..plz
karkamin komi, want do you want?" wani irin groaning yayi a wuyanta warm iskan daya
fitar yawani irin bin wuyanta, ya fito da tongue dinshi yana lashe wuyanta ahankali
yana placing hand dinshi kan kirjinta, hanunta tadaura akan hanun tana kokarin
tureshi daga kirjin ya matsa da karfi, wani irin ajiyan zuciya ta sauke jikinta
namata wani iri ita kanta mamaki take meke damunta ne haka? Ga wani irin mugun
zazzabi dake cinta ko bude ido batayi da kyau sanyi takeji ma amma chajin dayake
hada mata yasa sanyin yaki tasiri, ahankali ya ciro kanshi daga wuyanta ya daura
kanshi akan flat tummy dinta yana lashewa har zuwa abdomen dinta his two hands on
her boobs squeezing dem hard, yana licking abdominal muscle dinta, rasa inda zatasa
kanta tayi gashi tagaji sosai da kyar ta daura hanunta tana ture kanshi daga
jikinta da kyar tace "s..st.op ahh" dago kanshi yayi yana daura kanshi yahada
forehead dinshi da nata yana breathing fast fast yana jan boxer dinshi kasa kafin
yakarasa cirewa da kafa yana breathing fast fast itama haka tana cije lips dinta,
ahankali yay helping nata in biting the lips gently, wani irin nishi tayi tai
magana chan kasan makoshi mai kama da groan tace "p..pls s...top" girgiza mata kai
yayi yace "oh'oh I want to screw ur V" yay kissing lips dinta kafin yasaki yakirata
yace "Sugarlips" chan kasan makoshi tace "uhm, is painful, u...h..huge" dan
murmushi yayi yadan ciji lips dinta kadan yace "nine huge Sugarlips?" gyadamai kai
tayi agajiye hawaye ya gangaro daga idanunta, yace "I want to finish my work"
ahankali yasa nipple dinta daya abaki yakamo hanunta ahankali ya daura kan huge
erected manhood dinshi, ihu tayi a tsorace ta fizge hanunta da sauri, murmushi yayi
maidan kara da sauti yana sucking dinta fast fast yana yamutsa dayan yana ware
kafafunta ahankali yana nishi, dan karan azaba tayi dan sosai takejin zafin yanda
yake bude mata kafa d place is paining her sosai, ahankali yakai hanunshi wajen jin
yanda tai wet sosai, fashewa tai da kuka sosai da baya fita abin saiya dawowa kaman
tana kara tadamai sha'awa ne yakara birkice mata abunku da sabon shiga da karfi
bakaman dazuba yafara neman hanya da tuni ya rufe back, ihu ta kwala sama da na
dazu da sauri ya rufe bakinta ta hanyar sakin mata kiss, ya daddage ya shige da
karfi completely baisan lokacin daya saki bakinta ba yasaki kuka ba d feelings is
too much for him to bear, kai! sugarlips is damn sweet.

*Masu fitar min da novel waje, kuda Allah*

*3107021073 first bank aisha Muhammad, zaki turo 300 dan kisami access to read this
book nai adding dinki a group, zaki turo evidence to my watsapp number 07012181461,
u can also send MTN card via my watsapp number*

*_to each and every single member that support me, love my writeup, I love you guys
so much and I appreciate your love_*
Documents By AIHAUSANOVELS

Always visit Aihausanovels.com.ng For downloading free hausa novels

Like our Facebook page Fb.me/aihausanovels

Ahankali yake rera mata kuka a kunne yana nishi in pleasure, flipping her like a
burger, duk tayanda yazomai juyata yake yasake shigewa, dudda yaga yanda take
wahala yakasa barinta he's just ramming her, trusting in very fast kaman yasami
wacce take use to sex, sosai take kuka dan ji take kaman zata sume gashi he keep
squeezing boobs, sucking ever part of her body kaman wani sabon maye, dama ga
sanyin asuba dayasa yaji yana wani irin jin shauki he just want to eat her to his
satisfaction, azaba takeji bana wasaba kakuma wani irin dadi datake ji all a lokaci
daya, the way he's giving her nipple head yana sa taji kaman zatai kukan dadi,
fashemai tayi da kuka ta rikeshi gamgam tana dan bankaro mai chest, shima fashe
mata da kuka yayi da kuka mai kama da sautin waka ya daura hanunta kan nipple
dinshi murya chan kasa yace "Sugarlips squeeze it for me" wani irin shagwabe mata
yayi yana squeezing ass dinta da soft hand dinshi while trusting in dip, kara
tasaki na dadi da wahala tai squeezing nipple dinshi sosai tace
"Ya..Marwan..zaa.f..am.. tired" wani irin wailing in pleasure kaman zai zare da
kyar ya iya ya saki nipple dinta yay wani irin cuddling nata so tight yana sakin
groan uncontrollably dan yanda tai squeezing nipple dinshi jiyayi kaman ta tabomai
g-spot yace "I.. Can't, you're so so sweet, Sugarlips please don't ever leave me,
uhmmm" yaja umm din kaman wanda is high, sheshekan kuka yafara mata while yana
cuddulle da ita yace "Squeeze it for me Sugarlips, hardddd um..mm" yasaki kuka,
cikin zafi ta matse mai da soft yatsun ta, kara yasakin mata a kunne dayasa taji
wani irin fitsari yazo mata maranta yacika fam tureshi ta shigayi jikinta na
vibrating, kankameta yayi yana juyar da ita yana kissing dinta yana kama kafafunta
dake rawa datake kokarin ja, da sauri ta kankameshi ta matse nipple dinshi tai
realasing tana kuka sosai kaman zata mutu shima ya sakin mata kuka ahankali a kunne
yana lashe kunen, tun tana kuka harta koma ajiyan zuciya tana kiran Mummy aranta
dan kaman zai kasheta, yana tumurmusanta son ranshi, sai wajajen sha daya ya
kyaleta tareda kankameta yana kissing lips dinta yana kallon yanda idanunta suka
kumbura sosai jikinta yay mugun zafi kaman wuta, ahankali ya share hawayen daya
zubomai yawani irin rungumeta yace "I love you so much" ya kamo hanunta yakai
bakinshi ya sakinta mata wani irin kiss yana kallon yanda take saukar da ajiyan
zuciya jikinta yay wani irin zafi, sosai ya shiga damuwa hakan yasa ya daura kanshi
kan nata yana kallon idanunta, ahankali yakirata. "Sugarlips" ajiyan zuciya ta
sauke tana wani irin nishi kana ganinta kasan batada lafiya, hawaye ne ya taru a
idanunshi wondering meya mata, shiyasata rashin lafiyan, sakinta yayi ya sauka daga
gadon ahankali cike da damuwa sosai ya shiga bayi wanka yayo yafito daure da towel
a waist yana share ruwan kanshi da karamin towel, ya ijiye karamin towel din ya
karaso wajen gadon ahankali yanabin gadon da kallo yanda jini ya bata take yaji
kirjinshi ya buga, ahankali ya dagata ta taho lagwab tana kuka tsabagen wahala,
kaman zaiyi kuka yamata peck a kumatu yace "am sorry, muje kiyi wanka muje hospital
because it seems I've injured you" ya karashe maganan hawaye ya cika idanunshi
sosai, dagata yayi kaman yadaga egg tsabagen yanda yake binta jeje, saida tai kara
sabida zafi yay bayi da ita aruwa mai zafi ya sata, ihu tayi da baya fita sosai
tana kuka tarike mai hannu. "wayyo Allah Mummy na namutu, ya barbarkani" kaman
zaiyi kuka yamata kiss a kumatu kafin yahada fuskarta da nashi ya lumshe ido
feeling pain dinta, murya chan kasa yace "am sorry Sugarlips" tadanji dadin ruwan
ba laifi bayan ya salafce yamata wanka ya nadota a towel yazo ya zaunar da ita
bakin gadon da kyar ta iya zama ya tsaya yana tsane gashin kanta da towel kafin
ahankali ya zare towel din ya ijiye agefe yawuce yafita daga dakin, dogon riga
yadauko mata na cotton mara nauyi ya fito yazo dakin nashi tana inda yabarta tana
goge kwalla tana rawan sanyi da sauri yakarasa gabanta ya zame Towel din yasaka
mata ya kwantar da ita ahankali yanajan bargo yana lullubeta, ya duko yama forehead
dinta peck yace "lemme get you something to eat sai muje hospital, am sorry
Sugarlips" yay maganan yana murza lips dinta daya dan kumbura da hannu, lumshe ido
tayi tana kara kankame bargon hakan yasa ya mike ahankali yay wajen wardrobe ya
shirya cikin dogon jeans da dark blue t-shirt daya kamashi, bakaramin kyau yayi ba
har wani irin haske yakara yajuya yafita daga dakin, kitchen yaje yahado mata tea
mai kauri dan bai iya girki ba yay toasting bread daya zuba mozzarella cheese da
sliced sausage a tsakiya da little salt da butter, yahada mata a tray yay sama da
sauri ajiyewa yayi a gefen bed yana kallonta yanda take rawan sanyi ya dagota
ahankali yahada ta da jikinshi, fashemai tayi da kuka tana sanya kanta a kirjinshi
kaman zaiyi kuka yarike hanunta da hannunshi daya yay placing hanun kan chest
dinshi yana shafa bayan hanun dayan hanunshi kuma kan kumatunta yana shafawa,
ahankali murya chan kasan makoshi yace "Sugarlips talk to me, am worried uhmm" yay
maganan yana placing head dinshi akan kanta yana leka fuskarta yanda yake feeling
saukan hawayen ta da hot numfashin ta dakeda zafi a kirjinshi, cikin raunanniyar
murya yace "Sugarlips! My baby Sis wat exactly ke damunki unmm talk to me" sosai
take kuka mara kara babu abinda ke mata dadi komi ciwo yake mata a hanunta data
daura kan chest dinshi yana shafa bayan hanun dayan kuma kan kumatunta yana shafawa
ahankali murya chan kasa makoshi yace "Sugarlips talk to me am worried uhnn" yay
maganan yana placing head dinshi akan kanta yana leka fuskarta yanda yake feeling
saukan hawayen ta da hot numfashin ta ke zafi cikin raunanniyar murya yace
"Sugarlips! My baby wat exactly ke damunki unmm talk to me" sosai take kuka mara
kara babu abinda ke mata dadi komi ciwo yake mata, her laps are aching, sakin
hanunta yayi yadaga kanshi daga kanta ya dago kanta ahankali tadan kalleshi da
kumburarrun idanunta shima wani irin kallon so yake mata ahankali ya duko da kanshi
yay kissing lips dinta saida tsigan jikinta ya tashi sabida yanda yake kissing din
yana shafa eyelash dinta, nishi tayi da sauri zazzabi jikinta nawani irin karuwa,
dan kanshi yasake ta kafin ya gyara gashin ta daya yamutsa yay pecking dinta a
kumatu yace "I was so rough on you, am so sorry" peck yamata asaman ido saida
tarike riganshi gamgam sabida yanda taji, tadan bude idanunta kadan ta kallai shima
ita yake kallo yakai tea bakinta yace "have something please" ahankali ta bude
bakinta dan bakaramin yunwa takeji ba tasha kadan sanan ta kawad dakai tana yatsine
fuska ko kadan bakinta ba taste, ajiye tea yayi yace "wat is it? bakiso?" gyadamai
kai tayi yace "to mekike so? Bread and sausage fa?" yay maganan yana nuna mata
plate din, girgiza mai kai tayi tana maida kanta kirjinshi, dagota yayi ya dauketa
tareda daukan carkey dinshi yafita daga dakin, dakinta ya kaita yadau hijab navy
blue yasa mata da slippers sanan yafito da ita yafita tsakar gida da ita babu kowa
a tsakar gidan ko ina shiru mota yabude yasata ya kwantar mata da kujeran tana cije
lips sanan ya rufo kofan ya zagayo da sauri yabude side dinshi yatada motar yafita
daga gidan, Abdallah da Omari dake tsakar gidan suna buga Ball suna jin alamun zai
bude kofa suka labe abayan flowers suka kashe suna dariyan iskanci.

Sosai Abba ke samin lafiya, ansamu an daure hannun and he's responding to treatment
sosai dan cikinshi ya warke, hanun ma masha Allah yadan soma warkewa dudda baya
komi dashi, saidai ya rame yay baki sosai kaman ba Abba ba, tunani yamai yawa babu
minute da Princess bata flashing mind dinshi, yau yanada appointment din ganin wani
orthopedic Dr awani private hospital kan hand dinshi hakan yasa Adamu wanda yakasan
ce ayanzu shikemai komi yasa yakaishi.

Wani babban private hospital yakaita yay parking a wajen parking motoci yana
kallonta ganin tai bacci, ahankali ya kashe motan yafito ya zagayo ta inda take
batare daya tashe ta ba ya dauketa ahankali gudun karta tashi, bude ido tayi dasuka
kankance sukai ja tsabagen zazzabi ta kalleshi, murmushi yamata yace "we're at d
hospital, u will be fine okay" yamata peck a kumatu batare daya damu da mutanen
dake wucewa ba, yarufe motar yajuya yafara tafiya rike da ita yana yin hanyar
reception din hospital din da ita da sauri nurses biyu sukayo wajen suna gunguro
gado "good afternoon sir" ahankali ya kwantar da ita a gadon, yace "wani Dr is on
duty? I need a gynecologist female Dr" murmushi dukansu biyun sukamai sukace "Dr
Fateema tananan" suka ja gadon da sauri suna gungurawa zuwa wani babban office
sukai knocking suka bude wata Dr ce mace da akalla zatakai 45yrs tana rubuce rubuce
ta dago kai tana kallon su kafin ta tashi ta zagayo tana kallon Marwan da hankalin
shi kekan Nadeera dake hawaye tana mikamai hannu dan tsoro taji tanaji, hanunta
yarike yama nurses din alamu da hannu su matsa suka matsa yariketa yana shafa kanta
ya duko dakai yace "am here with you don't be scared okay" yamata whispering a
kunne yana share mata kwalla da yatsa, da kai Dr tama nurses din alama ta basu
waje, suka fice ahankali, Dr takaraso jikin gadon da statoscope tana makalama
kunenta takaraso tana murmushi tana kallon su tace "wats wrong with my patient" tai
maganan tana bude idanun Nadeera tana haskawa da dan karamin touch data ciro daga
aljihun lab coat dan taga kwayar idanunta kafin ta makala tana sauraran heart beat
dinta tace "meke damunki? Why are you running temperature? Meke miki ciwo uhm?" ta
dauko wani paper da byro tunda ba'a riga an bude mata folder ba tana kallon Nadeera
data fashe da kuka tana kallon guy din hakan yasa ta kalli Marwan daya rike hanunta
gam yaana kallonta shima kaman zaiyi kuka, ahankali Dr tace "married couple ne ku?"
gyada mata kai Marwan yayi idanunshi akan Nadeera, dan murmushi Dr tayi tace "I
see, please can you excuse us na duba ta" ahankali ya saki hanunta yajuya yafita
yana dan kallonta ya rufo musu kofan ya tsaya abakin kofan, da kyar ta yarda Dr ta
dubata sosai tabama Dr tausayi dan yaji mata ciwo sosai daga gani bai bebita
ahankali ba, thank God ma babu tear, magungunan ta rubutu dawasu abubuwa sanan ta
karasa gaban kofan ta bude da sauri ya juyo murmushi tamai tace "shigo" biyota yayi
ciki tadau prescription din data rubuta tace "temperature ta is too high zamu dan
riketa for some hours har ruwan dazan sama ta yakare, muje yanzu nabaku daki sai
kaje kasiyo abubuwan a pharmacy mu, namata alluran dazasu sata bacci, bayan nan I
want to see you alone a office dina" ahankali yace "okay" yay hanyar gadon ya
dagota ya dauketa Dr tana gaba suna biye da ita sukai hanyar wani daki anan kasa
daidai lokacin Abba yafito daga dakin x-ray shida Adamu driver dake rike da
makullin motan jeep din Abba, Marwan daya hango dauke da Nadeera suna tare da wata
Dr suna jerawa, kirjinshi ne yawani irin buga yana kara zaro ido yana kallon
Nadeera da yaga idanunta sun kumbura sosai sunyi ja, kaman ance Marwan yajuyo wajen
hakan yasa Abba yakoma dakin Xray da gudu batare daya bari Marwan ya ganshi ba
yadan leko da kanshi daidai lokacin sun wuce da sauri Abba yafito yana kallon Adamu
dake mai kallon lafiya Alhaji naga kana gudu yace "Adamu wanda ya daukemin princess
dina ne, bakaga Nadeera ba, wanda ya daukemin princess dina ne wlh, princess dita
batada lafiya kaga idanunta kuwa, muje naga ina zasu" da sauri sukai hanyar dasuka
ga sunyi daidai daidai lokacin Dr Fateema tabude one single room na patient ta
shiga shima ya shiga, gyararan bed din ta nuna mai ya kwantar da ita sanan tace
"get the stuff daga pharmacy" hanyar kofan yayi yana waigenta yafita, da sauri Abba
ya juya baya yana sosa keya da karyayyan hanunshi dake nade da bandeji da ayanzu
yasomajin sauki sosai, da sauri Marwan yay hanyar pharmacy yasiyo abubuwan duka ya
biya da pos yadawo dakin inda su Abba suke labe awani lungu suna kallon shi ya
shiga dakin yabama Dr ledan, yana tsaye Dr tamata fixing drip ta zuba alluran
magunguna aciki sanan ta ijiye sauran magungunan tace "wanan da daddare bayan kun
koma gida zatasha, yanzun nan xakaga tai bacci, am coming lemme attend to some
patient zan dawo na dubata don't forget I want to see you" gyada mata kai yayi yace
"thank you" murmushi tayi tafice daga dakin tana yaba kyanshi dana matar tashi
aranta, ahankali yaja kujera ya zauna agabanta yarike mata hannayenta ya daura akan
bakinshi ya mata kiss yana murmushi yace "I love you so much Sugarlips, I was too
rough on you ko?" yay maganan yana matsar da kanshi saitin fuskarta, lumshe ido
tayi da sauri dan bataso kallon pink lips dinta, dan murmushi yayi yace "my fear
fear bunny" yadan lashe lips dinta daya kafe da ido, dawani irin naughty voice yace
"Sugarlips kinsan yesterday you actually kissed me fa" da sauri ta kankame idanunta
cikin tsananin kunya da zafin ciwo, ahankali ya tura hanunshi cikin hijabinta ya
daura akan boobs dinta dat are hot sabida temperature datake running, yay squeezing
nasu gently yana jan nipple dinta dan baisa mata bra ba, ahankali tai dan motsi da
kafa, bakinshi yakai saitin kunenta yace "I can't wait for you to get better...
ahhh my God!! Ummm..." dan shiru yayi yanason yanatsu jin har yafara having
erection, dan kallon jeans dinshi yayi kafin ya cije lips dinshi ya kalleta kaman
zaiyi kuka ya duko da kanshi yay kissing eyes dinta data lumshe murya chan kasan
makoshi while squeezing boobs dinta yace "wat have you done to me Sugarlips? Wlh I
can't wait to be in again, baby kinsan am hard kuwa" murmushi yayi ganin yanda ta
kankame idanunta, ya lashi eyelash dinta dake rawa yace "don't be scared is not
like am going to screw you here" matse boobs dinta yayi hakan yasa ta ware idanunta
tadan kallai, ajiyan zuciya ya sauke da sauri yace "Sugarlips ahhh don't start with
this ur killer look uhmm" ya shiga bata lizard kiss gentle bakinta dat is hot nasa
jikinshi na rawa, sakin boobs dinta yay ahankali jin ana kiran salla ya zaro
hanunshi kafin ya saki bakinta kaman wanda bayason saki ya mike yana kama manhood
dinshi dake so ayi freeing dinshi daga wandon daya hanashi mikewa da kyau yadan
yamutse fuska ya duko yamata kiss a lips yace "I love you so much My Rahma, lemme
go and observe zuhur I love you ko" yasake mata peck a goshi yana kallon yanda take
lumlumshe ido alamun bacci takeji, murmushi yayi yadan matsa ya tsaya jikin kofa
yana kallonta yakai kusan 3min sanan yabude yafita daga dakin bayan erection din
was gone, da sauri su Abba suka sake labewa a lungun har yana neman faduwa, wani
iri Marwan yaji ajikinshi hakan yasa ya jujjuya yana kallon wajen, mutane ne few ma
awajen dake tafiya, juyawa yayi yawuce yay hanyar reception yafita yay masallacin
dake premises din hospital din da sauri Abba da Adamu suka fito daga inda suka labe
sukai hanyar dakin shiga sukayi Abba yana cewa "ciro wayanna da sauri Adamu ka kira
min kwamissiona, yau zamu kamashi red handed" kafe Nadeera dake bacci yayi da ido
hawaye nawani irin taruwa a idanunshi, yakarasa gaban gadon da sauri ya tsaya yana
kallonta tundaga kafa har kai kirjinshi namai zafi sosai, ya dago ya kalli Adamu
dake kokarin dailing number kwamissiona yace "bar wanan zo daukan mun y'ata mutafi
kafin yadawo, in munbar asibitin ma kira azo akamashi, yi sauri daukarshi" da sauri
Adamu ya maida wayar aljihu ya karaso gaban gadon Abba yace "cisge karin ruwan"
cirewa yayi Abba yanajan igiyan yana yarwa yace "daukan min babyna ahankali kaga
batada lpy" ahankali Adamu ya dauke ta ko motsi batayi ba Abba yace "muje muje da
sauri kafin yazo ya karya mu" fita sukayi daga dakin sukai reception da ita, daidai
lokacin ankawo wani cases din accident mutane sun cika reception din, hankalin
nurses nakan mutanen dasukaji ciwo bamasu luraba, su Abba suka fice da ita, fita
sukayi suka sata amota da sauri Abba ya shiga bayan kusa da ita yaja kanta dayan
hannayen shi yadaura akan cinyanshi yana kallonta kaman yau yafara ganinta, Adamu
ya rufo musu kofa yakoma gaba yaja ya kunna motar yabar asibitin da mugun gudu,
sosai Abba ke binta da kallo yanda lips dinta suka kumbura sunyi so pinkish ga
kafafunta aware dan tun dazu ya lura bata hadesu ba duko uban baccin datake na
magani, wani irin bakin ciki ne yaji ya diran mai a zuciya yace "badai cimin y'a
yayiba dan uwatata? Innalillahi, My Princess" ya jijjigata yace "ke tashi
kifadamin, badai cimin Princess dita yayi ba, wlh wlh sai hukuma tarabani dakai,
sai hukuma tabimin hakkina, badai kwakular y'ata yayiba" yashare wasu hawaye masu
zafi da daci dasuka zubomai, yace "Adamu kira kwamissiona kaini gidana na Kubwa,
saika koma asibitin tunda ka ganshi saika nunama kwamissiona shi akamamin shi ni
zan zauna da princess saita tashi zanzo police station" yakafe kafan Nadeera da
kallo yace "meyama Princess jikinta ke zafi haka? Badai cimin Princess yayiba, wlh
inhar yama yarinyar nan wani abu kuwan saina guntulemai kaciya." yay maganan yana
goge kwalla tsabagen yanda zuciyarshi kemai zafi.

*masu fitarmin da novel kuda Allah, ban yafemuku ba because wanan novel din na kudi
ne*

*3107021073 first bank aisha Muhammad, zaki turo 300 access money dinki na karanta
book dinan and send the evidence to my watsapp number 07012181461 sainai adding
naki a group, u can also send MTN card ta watsapp dina*

_I write with sense, my write up are classic, novel dazaki karanta kiji each and
every organ din jikin ki na amsawa shine novel, novel da zakiji koda yaushe u wanna
hear wat will happen next shine novel, novel mai suspense shine novel, I write with
class and intelligence, I don't copy, i create my own unique style, ban taba
karanta labari dayay kama da BM dina ba, ban taba karanta labari dat look like the
mask man dina ba, mask man na dauke da alot of lessons da only masu hankali
understand, BM action love story ne. Masu cewa online writers wahalallu ne, kukuke
ganin haka, as for me writing is my gift, and am making it ahakan masha Allah,
gulmammun writers dake bina pc suna cewa nadena Allah ya isa, nadena novel din kudi
addua' yafi kudi me ruwan ki dani? I ask for your advice ne? Saisa bana kungiya, I
hate control, am d author of my book to mena gayamin ya zanyi na u born me? Are you
my counselor ko supervisor ne? this is my gift and I can proudly count on my fans,
one love guys._

Yana bin jam'i a masallaci amma hakanan yaji yarasa natsuwa sai wani irin tunanin
ta yake, da kyar ya kawad da wani tunani ya natsu yay jam'inshi da kyau ana
sallamewa a gurguje zikir ba'ada salah ya mike da sauri yafito daga masallacin yay
cikin hospital din da sauri having one kind of wired feeling, daidai yazo zai wuce
ta office din Dr yay dakinsu Dr tabude kofa ta ganshi zai wuce, tana ganinshi tai
murmushi tace "muje nafara dubata sai mudawo muyi maganan" dan atunaninta wajenta
yazo, gaba yayi tana biye dashi ya bude dakin yaga gadon wayam ga igiyan drip yana
lilo ruwan sai diddiga yake akasa, da sauri ya shiga dakin yana dube duben ko ina
Dr ma haka tace "ha'a to kodai ta shiga bathroom ne please check, but mesa zata
tuge ruwan hakama?" da sauri ya bude bathroom din bata ciki, ya girgiza mata kai
yayi hanyar waje yafita daga dakin yana bude dakunan patient dake jere a wurin amma
duk bata aciki saidai ayita kallonshi irin lafiyan wanan kalau kuwa yake shigo mana
daki? Dr ma haka take tayashi duba na dayan side din saida yagama juyawa ya juyo
cikin tashin hankali da tsananin fushi ya kalli Dr yawani irin daka mata tsawa da
saida yajawo attention din mutane. "where is my wife?" yanda yadakama Dr tsawa
saida jikinta yafara rawa batama fargaba yakara mata wani tsawan. "where is my
wife? Ko tafiya bazatama iyaba how did she leave the room?" yajuya ya kalli medical
personnel da security guards da some patients da mutane dahar sun cika wajen ya
nunasu da yatsa idanunshi sunyi jajur yace "where is my wife? I left her in the
room sleeping, naje nai salla ace bata, ina kuka kaimin wifey? Kufitomin da wife
dina or am gonna sue this hospital because my wife is under your care and
supervision, where is my wife" yay maganan kaman yanason ya daki security guards
din dasuka karaso wajen, da sauri Dr ta shiga tsakani tace "please calm down sir,
let's not rush stuff, we will find your wife, please calm down sir our reputation
is at stake here matarka bazata bata a hanun muba, dan Allah calm down okay" ta
kalli securities din tace "please check everywhere, zaku ganta she's a lil bit
chubby young lady haka tanada dan tsayi, ta sanya navy blue hijab, she's fair but
he's fairer, tanada pink lips and her eyes are a little bit swollen" da sauri daya
daga cikin security guards din yace "to nidai I saw someone dazun lokacin I was
trying to help those accidents people mu shigo dasu ciki naga ya dauko wata mai
navy blue hijab, but bacci take, naga yasata a mota shida wani old man dayasa
shadda gizna light blue" wani irin fizgoshi Marwan yayi yace "and?" sosai yaji
tsoro sabida yanda Marwan ya damkeshi yace "wlh ni bansaniba, am not even sure if
itace wacce kuke nema" tsaki Marwan yayi ya sakeshi dan kaman ya shakeshi yakeji ya
kalli Dr da jajayen idanunshi yace "ina CCTV room dinku?" da sauri Dr tace "yauwa
upstairs muje komasan wat exactly happen, how did she get out of the room" da sauri
sukai upstairs dan duba CCTV.

Gaban wani madaidaicin gida Adamu yay parking a Kubwa ya fita daga motan yabude
gidan da key ya shiga ya bude gate din yadawo yabude motan ya shiga ya kunna motar
yajata ciki yay parking a tsakar gidan sanan ya fito ya kulle gate din sanan yadawo
yabude bayan Abba yace "yauwa daukan min ita muje ciki ka shimfidemin ita akan gado
saika kiramin kwamissiona" daukarta Adamu yayi yace "Alhaji jikinta da zafi sosai
gaskiya" kaman Abba zaiyi kuka yace "ina nasan meya mata? Yarinya jiki kaman wuta
ai wlh Allah ya isa ban yahe mishi ba, muje" suka shiga ciki, falone hadadde maidan
girma sai dining da kitchen ke gefe bedroom din dake a gyare sukayi ya kwantar da
ita akan gado Abba yana tsaye akanshi yace "muje falo ka karkiramin kwamissona"
fita sukayi Adamu yay dailing number kwamissona da sauri Abba ya karbi wayan yana
dauka yace "hello kwamissona na ganshi ya kai ya'ata asibiti, yanzu na daukota mun
gudu amma ga Adamu nan zai koma asibitin ya nuna muku shi, ku kamashi wlh saiya
saketa, kacimin ubanshi a cell ka karyamai gaba" yay shiru yana sauraran kwamissona
da sauri yace "to, to, to bari yataho, ni muna gidana na kubwa mun buya a wurin
karya ganni yakara karyani, kuma ka ramamin karayana sainazo" yavkatse wayan yana
kallon Adamu yace "tahi suna hanya, please ku kamashi, shegen karfine dashi kaman
basamude" da sauri Adamu yafita daga dakin yana rufo kofa shikuma Abba yakoma cikin
dakin yana wani irin kallon ta, wani irin abu na fizganshi, yanabin kafan ta da har
yanzu yaga aware da kallo, ahankali yahau kan gadon ya dagota da hanunshi da kyar
ya yaye hijabin yana nishi dan zafin da hanunshi yamai ya ijiye hijabin akasa
yanabin kirjinta dasukai wani shar shar yaga har sun kara wani girma da kallo,
ahankali yakai hanunshi da aka daure wutsiyar ya shafo kirjinta, firgigit ta farka
ta bude idanunta dake cike da zazzabi sosai, ganin fuskar Abba saida gabanta yawani
irin fadi da duka karfinta tasa ta ture hanunshi daga kan kirjinta tana kallon
dakin tanajan jikinta da kyar tana kokarin sauka daga kan gadon tana runtse ido
sabida wani irin azaban datake ji tafashe da kuka sosai, sosai Abba ke binta dawani
irin kallo harta karasa sauka daga gadon tanajan duwaiwai tana kuka tana runtse ido
tana ware kafafun dahar yanzu taki hadesu tana Kalle Kallen dakin, wani irin
kallonta Abba yake hawaye ya cika idanunshi sosai, bakinshi na rawa yace "Princess
me danta shegiyan nan yamiki eye? Meya miki nace?" ahankali ya sauko daga gadon
hakan yasa ta kama bango ta mike tsaye da kyar tanaso ta gudu ihu tayi ta koma ta
zauna da sauri sabida zafi ahankali Abba yace "cinki yaron nan yayi Princess? Tell
me!" ya daka mata tsawa cikin fushi yana nunata da yatsa yace "did that kidnapper
sleep with you Princess?" yay maganan yana dumfaro ta zai sauko daga gadon, da
sauri takara mikewa tsaye cikin tsananin dauriya da jajircewa da jarumta jikinta na
rawa, tana wani irin bude kafa kaman wacce akama kaciya tai taking step daya tana
kuka tai hanyar kofa chak Abba ya tsaya yama kasa koda kwakwaran motsi dan sai
yanzu ya tabbatar da zarginshi mutumin nan yacimai princess innalillahi wa
innailaihi raji'un, jiyayi kaman ya dabama kanshi wuka ya mutu da ganin wanan
ranan, da kyar ta iya ta bude kofan tafice falo tana tafiya mai kama dana yaro wata
bakwai daya fara koyon tafiya tana taking deep breath tana kuka tana zufa sosai,
kasa cigaba da tafiyan tayi d pain is too much, tsugunnawa tayi saitaji kaman ta
zuba barkono ne da sauri ta zauna tana dafa center table, tana kallon ko ina tana
kuka da kyar ta bude baki ta kwalama Marwan kira. "Ya Marwan! Ya Marwan ina
kake?"......

Ganin fitar Abba dawani mutumi a CCTV footage yasa Marwan Yaji zuciyarshi kaman
zata tarwatse tsabagen fushi da sauri Dr tace "kasan mutanen dasuka dauketa" kasa
magana yayi tsabagen yanda zuciyarshi ke barazanar tarwatse mishi ya dafa table
yana wani irin girgiza, karan kukan motocin police yaji daga each and every angle
da sauri Dr tace "kai ka kira mana police" dafa kanshi dake juyamai sosai yayi yana
kokarin saita kanshi yayi tunani da kyar ya iya ya zaro wayarshi daga aljihu ya
shiga neman number Abba daya karba a hanun Mum ranan amma bai gane number ba, tsaki
yayi yay wani irin Ball da plastic chair dake wajen ya tarwatse securities din suka
bishi da kallo da kyar yay maza ya fara dadddana agogon shi yana duba history GPS
dinshi nan yagano number Abba da lokacin dayay tracking dinshi da da sauri ya shiga
tracking yay hanyar fita daga dakin da sauri yabude kofa yafita yana kallon agogon
yana tafiya akan stairs din da sauri da sauri kaman daga sama yaji ance "gayichan,
shi Alhaji yace nazo na nuna muku, shiya dauke Nadeera" da sauri ya dago kai daga
daga kallon agogon ya kalli kasa direction din polisawan yagani sunyi guda 24,da
dayan mutumin daya gani tareda Abba a cctv footage sun fita da Nadeera shinema
yadau Nadeera amma babu Abba a wajen ga patients sun taru ana yan kallo, ahankali
ya maida kanshi kan agogon ya kalla dan yaga ko Abban na hospital dan yasan yana
tareda Nadeera daidai lokacin ya nunamai location din Abba a Kubwa. "you are under
arrest for kidnapping Alhaji Nasir's daughter, assaulting Alhaji ta hanyar bashi
severe injuries, and forceful marriage, you have the right to remain silence
because anything you say or do will be used against you in the court of law"
kwamissona na magana yana ciro ankwa, yana tafiya zai hayo stairs din, wani irin
kallonsu Marwan yakeyi arresting him is no big deal yasan zai fito once yay
presenting evidence but time din dazata zauna da wanan goat din ne dan he can do
anything to her gashi batada lafiya tunanin hakan yasa yajuya da gudu yay sama
kawamisona ya bishi da sauran police din yana instructing dinsu akan don't shoot
muna hospital, I repeat don't shoot, buga kofan dakin CCTV Marwan yy ya shiga da
sauri yana kallon window dakin da sauri yay wurin ya bude window daidai lokacin
kwamissona ya shigo yay wani irin jumping yayi yana murmushi ya dira kasa ko tsoro
baida shi da sauri ya mike tsaye machine din dan acaba daya gani awurin da key
amakale yawani irin hau daidai lokacin some police dake kasan sunzo wajen ya kunna
machine din yaja dawani irin arnen gudu yafita daga hospital din da sauri,
polisawan da mai gadi duk suka bishi shiga mota suka bishi, gudun bala'i yakeyi
yana kallon agogon shi yna kara bin location dinsu, polisawan na binshi abaya yana
wani irin awizo da machine din ko tunanin life dinshi bayayi he just wanna save his
soul mate daga wanan aladen.

*masu fitarmin da novel waje ban yafeba, kuda Allah*

*duk wacce ta karanta bata biyaba ina binta bashi itada Allah*

*3107021073 first bank aisha Muhammad, zaki biya 300 access money na sakaki a group
din danake posting kullum in kinason BM, saiki turo evidence of payment through my
watsapp number 07012181461, zaku iya tura MTN card through d watsapp number*

*BOYAYYEN MUTUN*

Ahankali Abba yafito daga uwar dakan yana wani irin kallonta cikin fushi, idanunshi
sunyi ja jajir sun cicciko da kwalla yana wani kallonta, komawa baya take tana kuka
tana goge hawayenta da bayan hannu tace "Abba dan Allah ka yakuri, kadena min haka,
Abba kai mahaifina ne" "am not your mahaifi" Abba yafada cikin baccin rai yace
"bani na haifeki ba" girgiza mai kai tayi cikin kuka tana kara jan duwawu baya tace
"Abba kaina sani a matsayin mahaifi, ka raineni tun ina wata uku, u are d only one
I know a matsayin mahaifi, kaine Abba na, Abba please am sorry kadena min irin
abubuwan nan kaji dan yarasulullah" "ke kimin shiru" yafada atsawace yana dumfarota
yace "ni kika yaudara Princess? You know how much I love you princess, how much I
care for you, my heart beat for you only, kinsan yanda nake jarababben sonki, Allah
ya jarabce ni da sonki ni kaina bansan yanda zanyi da katutun sonki, sonki yazaman
min jaraba, yazaman min kashi darai jijiya da bala'i, princess banki na rabu da
kowa aduniyan nan ba akanki, idan duk duniya zasu tsaneni akanki I don't mind inhar
kina by my side, babygirl u are my everything shine kika bari wanan danta shegiyan
yaron ya kwanta dake iye!" ya daka mata tsawa, girgizamai kai tayi a birkice hakan
yasa Abba yay dariya mai ciwo yace "ni kikema karya? Bayan is so obvious dat guy
slept with you haa? Princess!" yakira sunanta hawaye na gangaro mai daga ido dan
sosai abin ke tabashi, wani irin jarababben kishi na nukurkusan shi, yakasa
bringing kanshi to d fact dat wani ya kwanta mai da baby ba shiba, ahankali yana
share hawaye yace "Princess wat I've been longing for, pleading with you kibani
shine kika bude kafa someone else dabaisan wahalan da nasha dake ba ya ciki?
Princess have you seen the way u are walking kuwa? Daga gani bacin wasa yamiki ba,
baby girl yanzu you allowed somebody to take your virginity bani kika bamawa ba, ni
ubanki kinmin adalci?" yafada yana kuka bil hakki dan abin na sosa mai rai, jiyayi
dama sossoka mai wuka akayi da wanan abin dayake gani wani kato yanzu yay
penetrating vagina princess and f*ck her, dis virgin her ba shiba?" hannu ta daura
akan kunenta tana girgiza kai tana kuka sosai tace "Abbana dan girman Allah kadena
min irin wayan nan kazaman kalaman, Abba kaifa Abban nane, please stop it, maganan
batada tsarki a bakinka" "kinci uwatata da tsarki, Princess am talking about
someone wani banza chan gara garabasa took your virginity, yagama gane mini wanan
bul bul jikin naki, f*ck u bani ba shine kikemin maganan tsarki do you have any
idea how am feeling right now?" ya tambayeta bitterly kaman zai rufe ta da duka,
yace "na raineki, nai kiwonki duk wanda zaizo yace yana sonki na koreshi nacemai
makaranta zakiyi, nasa su Muhsin ma suka saka miki ido suka hanaki samari, rana
daya wani kato mai kama da basamude yay kidnapping dinki yazo ya aure ki and
collect your virginity shikenan ni na tashin atutan babu? yasha gara a banza? ya
tsotse kayana my money? Kinsan kuwa how much I invested in you dakikai looking so
yummy haka? Na kashe miki kudina nasa kikazama one of the yummiest good looking
young ladies a Abuja, Kalle kifa, To wlh, wlh, wlh bazan yardaba" yafada kaman zai
fasa gidan, yace "wlh bazan yarda ba, and it seems u enjoyed it right? princess I
will show you today u are mine, mine alone, duk duniyan nan nafi kowa iko dake,
nafi kowa iko dake, u are under my custody, nina dauko ki, nine gatanki, na raine
ki kaman kazan kiwo, namiki sutura na baki abinci, wayan nan nonuwan agidana kika
farasu, uban me za'a gayamin, today I will show you nafi kowa iko dake, u are my
property, I will show u nafi dan shegiyan nan komi, badai kin budemai kafa ya
shigaba dats how nima yanzu zaki budemin kafa na shiga, mema bazan yaron zai nuna
min? Am huger than him, nima babba ne and ina dadewa akan mace, princess kinsan I
love you ko but my God this thing is paining me daya rigani, how could he self, how
dare he yataba min ke, princess baki baniba kika bama wani? Wlh, wlh ban yafe miki
ba" yafada yana hawaye yana cire rigan jikinshi, fashewa tayi da kuka sosai ta mike
tsaye da kyar tana Kalle kalle tsabagen rudewa bama tasan kofan fita daga dakinba
kofan da idanunta yariga gani tai hanyar wajen wanda yake ciki, mazariya wando Abba
ya zage ya cire wandon yana murmushi yanabin bayanta da kallo yana having erection
at d same time yanajin ciwon yanda yaga take tafiya da kyar, wandon yacire ya rage
dagashi sai boxer yasa hannu yafito da abin ta hugin gaban boxer yabita da sauri da
kyar ta bude kofan kitchen ta shiga kafin ta rufo ya turo kofan da sauri ya shiga
yana mata murmushi da sauri ta koma baya tana ihu tana kuka sosai. "don't touch me
Abba, kayakuri dan Allah" bama ta iya magana da kyau tsabagen zazzabi dake cinta,
wani irin kallonta Abba yake yana murza abin yana nunamata yace "kalleta princess
batafi ta shegen nan girma ba, kallifa, shar shar da ita saima ta shiga jizaki
kaman na barbada miki minti mai tsinke a wurin, Princess Kinga am very happy kin
dawo gareni, am sure by one an kama shegen nan yau sai kwana a prison, zomusha
dadin mu" yay maganan yana matsota, Kalle Kallen kitchen din ta shiga yi tana neman
abinda zata dauka tana kuka sosai, fork data gani akan slap ta dauka ta juyo da
sauri tana kuka ta rike fork din da duka hanunta biyu jikinta na rawa sosai tana
kallon Abban tace "don't come near me Abba, karka tabani wlh" tai maganan tana kuka
sosai jikinta na rawa sosai kaman wacce ke shirin suma tsabagen rashin karfi,
murmushi Abba yayi yana shafa abin sosai yana dumfaro ta yace "keep dat fork my
friend kina fama da kanki, banga mai hanani mallakan ki yauba, u open leg for dat
shege nine bazaki budema wa ba, haba princess zoki kamamin, kamama Abban ki
tottorin shi, iyye yarinyan Abban ta yar lukutata, My chubby chubby princess, my
fine model body babygirl, my Kim Kim, my Kim Kardashian, baby let's have sex and
testify to the fact that ur Abba is not tsoho am made up of rod yarinya ahhhhhh
zokiji" ya maganan yana mika hannu zai jata, ta koma baya kaman zata shige cikin
kitchen ta fashe da kuka sosai jikinta na bari arude tana nunamai fork din takasa
magana dan bama ta ganinshi da kyau, murmushi yayi yawani girgiza mata erected abin
ya fizgo hanunta dake rike da fork yana mata murmushi yace "yauwa my babygirl oya
kamamin, no bani head ne samin bakinki dan uwatata" yasa dayan hanunshi yakamo
kanta yanajan abin da hannu daya yakai kanta zai daura akan penis din cikin wani
irin kuka cikin rashin ganin takaimaimai inda hanunta ke zuwa ta chakamai fork din
akan penis, wani irin ihu Abba yayi da saida ta dawo daidai yawani irin sakinta
yafadi akasa warwas, ihu tayi arude tana kallon fork din dake chake a abin dake
wani irin bulbulo da jini daidai lokacin aka wani irin bude kofan kitchen din aka
shigo ta dago kai jikinta nawani irin bari kaman wacce ta zare, ganin Marwan ne
yasa ta fashe da kuka jikinta ko ina na rawa kirjinta nawani irin bugawa kaman mara
hankali wacce tasami tabuwan hankali tana kallon Abba tace "I...I..killed
him....na..ka..s..he.. Abba..n..a" tai baya zata fadi sabida tsananin jiri dake
dibanta dasauri yariketa yana kallon Abban shima yanda jini ke fita, karan motocin
police dayaji yasa ya rungumeta da kyau tareda sakin mata kiss abaki for some
second yana shafa bayanta jin yanda kirjinta ke bugawa kaman zai tarwatse, sakinta
yayi yay cupping face dinta, ahankali yace "Sugarlips listen to me" da kyar ta daga
idanunta ta kalleshi cikin gushewan hankali dan gabaki daya bata hayyacinta tace
"na..kashe Abbana kalli" ta nunamai Abba da yatsa tace "I killed him, am a
murderer, prison za'a kaini ko? Azumi sittin zanyi? Na...na kashe babana" da sauri
ya zaunar da ita ahankali ganin hankalinta baya jikinta ya jinginar da ita da
bango, ahankali ya zame hulan kanta ya share jikin fork din to remove her finger
print sanan ya yar da hulan yay placing hanunshi akan fork din daidai lokacin aka
bude kofan kitchen din aka shigo kwamisona da wasu polisawa bayanshi.

*masu fitarmin da novel waje ban yafeba, kuda Allah*

*duk wacce ta karanta bata biyaba ina binta bashi itada Allah*

*3107021073 first bank aisha Muhammad, zaki biya 300 access money na sakaki a group
din danake posting kullum in kinason BM, saiki turo evidence of payment through my
watsapp number 07012181461, zaku iya tura MTN card through d watsapp number*

*BOYAYYEN MUTUN*
Ahankali Abba yafito daga uwar dakan yana wani irin kallonta cikin fushi, idanunshi
sunyi ja jajir sun cicciko da kwalla yana wani kallonta, komawa baya take tana kuka
tana goge hawayenta da bayan hannu tace "Abba dan Allah ka yakuri, kadena min haka,
Abba kai mahaifina ne" "am not your mahaifi" Abba yafada cikin baccin rai yace
"bani na haifeki ba" girgiza mai kai tayi cikin kuka tana kara jan duwawu baya tace
"Abba kaina sani a matsayin mahaifi, ka raineni tun ina wata uku, u are d only one
I know a matsayin mahaifi, kaine Abba na, Abba please am sorry kadena min irin
abubuwan nan kaji dan yarasulullah" "ke kimin shiru" yafada atsawace yana dumfarota
yace "ni kika yaudara Princess? You know how much I love you princess, how much I
care for you, my heart beat for you only, kinsan yanda nake jarababben sonki, Allah
ya jarabce ni da sonki ni kaina bansan yanda zanyi da katutun sonki, sonki yazaman
min jaraba, yazaman min kashi darai jijiya da bala'i, princess banki na rabu da
kowa aduniyan nan ba akanki, idan duk duniya zasu tsaneni akanki I don't mind inhar
kina by my side, babygirl u are my everything shine kika bari wanan danta shegiyan
yaron ya kwanta dake iye!" ya daka mata tsawa, girgizamai kai tayi a birkice hakan
yasa Abba yay dariya mai ciwo yace "ni kikema karya? Bayan is so obvious dat guy
slept with you haa? Princess!" yakira sunanta hawaye na gangaro mai daga ido dan
sosai abin ke tabashi, wani irin jarababben kishi na nukurkusan shi, yakasa
bringing kanshi to d fact dat wani ya kwanta mai da baby ba shiba, ahankali yana
share hawaye yace "Princess wat I've been longing for, pleading with you kibani
shine kika bude kafa someone else dabaisan wahalan da nasha dake ba ya ciki?
Princess have you seen the way u are walking kuwa? Daga gani bacin wasa yamiki ba,
baby girl yanzu you allowed somebody to take your virginity bani kika bamawa ba, ni
ubanki kinmin adalci?" yafada yana kuka bil hakki dan abin na sosa mai rai, jiyayi
dama sossoka mai wuka akayi da wanan abin dayake gani wani kato yanzu yay
penetrating vagina princess and f*ck her, dis virgin her ba shiba?" hannu ta daura
akan kunenta tana girgiza kai tana kuka sosai tace "Abbana dan girman Allah kadena
min irin wayan nan kazaman kalaman, Abba kaifa Abban nane, please stop it, maganan
batada tsarki a bakinka" "kinci uwatata da tsarki, Princess am talking about
someone wani banza chan gara garabasa took your virginity, yagama gane mini wanan
bul bul jikin naki, f*ck u bani ba shine kikemin maganan tsarki do you have any
idea how am feeling right now?" ya tambayeta bitterly kaman zai rufe ta da duka,
yace "na raineki, nai kiwonki duk wanda zaizo yace yana sonki na koreshi nacemai
makaranta zakiyi, nasa su Muhsin ma suka saka miki ido suka hanaki samari, rana
daya wani kato mai kama da basamude yay kidnapping dinki yazo ya aure ki and
collect your virginity shikenan ni na tashin atutan babu? yasha gara a banza? ya
tsotse kayana my money? Kinsan kuwa how much I invested in you dakikai looking so
yummy haka? Na kashe miki kudina nasa kikazama one of the yummiest good looking
young ladies a Abuja, Kalle kifa, To wlh, wlh, wlh bazan yardaba" yafada kaman zai
fasa gidan, yace "wlh bazan yarda ba, and it seems u enjoyed it right? princess I
will show you today u are mine, mine alone, duk duniyan nan nafi kowa iko dake,
nafi kowa iko dake, u are under my custody, nina dauko ki, nine gatanki, na raine
ki kaman kazan kiwo, namiki sutura na baki abinci, wayan nan nonuwan agidana kika
farasu, uban me za'a gayamin, today I will show you nafi kowa iko dake, u are my
property, I will show u nafi dan shegiyan nan komi, badai kin budemai kafa ya
shigaba dats how nima yanzu zaki budemin kafa na shiga, mema bazan yaron zai nuna
min? Am huger than him, nima babba ne and ina dadewa akan mace, princess kinsan I
love you ko but my God this thing is paining me daya rigani, how could he self, how
dare he yataba min ke, princess baki baniba kika bama wani? Wlh, wlh ban yafe miki
ba" yafada yana hawaye yana cire rigan jikinshi, fashewa tayi da kuka sosai ta mike
tsaye da kyar tana Kalle kalle tsabagen rudewa bama tasan kofan fita daga dakinba
kofan da idanunta yariga gani tai hanyar wajen wanda yake ciki, mazariya wando Abba
ya zage ya cire wandon yana murmushi yanabin bayanta da kallo yana having erection
at d same time yanajin ciwon yanda yaga take tafiya da kyar, wandon yacire ya rage
dagashi sai boxer yasa hannu yafito da abin ta hugin gaban boxer yabita da sauri da
kyar ta bude kofan kitchen ta shiga kafin ta rufo ya turo kofan da sauri ya shiga
yana mata murmushi da sauri ta koma baya tana ihu tana kuka sosai. "don't touch me
Abba, kayakuri dan Allah" bama ta iya magana da kyau tsabagen zazzabi dake cinta,
wani irin kallonta Abba yake yana murza abin yana nunamata yace "kalleta princess
batafi ta shegen nan girma ba, kallifa, shar shar da ita saima ta shiga jizaki
kaman na barbada miki minti mai tsinke a wurin, Princess Kinga am very happy kin
dawo gareni, am sure by one an kama shegen nan yau sai kwana a prison, zomusha
dadin mu" yay maganan yana matsota, Kalle Kallen kitchen din ta shiga yi tana neman
abinda zata dauka tana kuka sosai, fork data gani akan slap ta dauka ta juyo da
sauri tana kuka ta rike fork din da duka hanunta biyu jikinta na rawa sosai tana
kallon Abban tace "don't come near me Abba, karka tabani wlh" tai maganan tana kuka
sosai jikinta na rawa sosai kaman wacce ke shirin suma tsabagen rashin karfi,
murmushi Abba yayi yana shafa abin sosai yana dumfaro ta yace "keep dat fork my
friend kina fama da kanki, banga mai hanani mallakan ki yauba, u open leg for dat
shege nine bazaki budema wa ba, haba princess zoki kamamin, kamama Abban ki
tottorin shi, iyye yarinyan Abban ta yar lukutata, My chubby chubby princess, my
fine model body babygirl, my Kim Kim, my Kim Kardashian, baby let's have sex and
testify to the fact that ur Abba is not tsoho am made up of rod yarinya ahhhhhh
zokiji" ya maganan yana mika hannu zai jata, ta koma baya kaman zata shige cikin
kitchen ta fashe da kuka sosai jikinta na bari arude tana nunamai fork din takasa
magana dan bama ta ganinshi da kyau, murmushi yayi yawani girgiza mata erected abin
ya fizgo hanunta dake rike da fork yana mata murmushi yace "yauwa my babygirl oya
kamamin, no bani head ne samin bakinki dan uwatata" yasa dayan hanunshi yakamo
kanta yanajan abin da hannu daya yakai kanta zai daura akan penis din cikin wani
irin kuka cikin rashin ganin takaimaimai inda hanunta ke zuwa ta chakamai fork din
akan penis, wani irin ihu Abba yayi da saida ta dawo daidai yawani irin sakinta
yafadi akasa warwas, ihu tayi arude tana kallon fork din dake chake a abin dake
wani irin bulbulo da jini daidai lokacin aka wani irin bude kofan kitchen din aka
shigo ta dago kai jikinta nawani irin bari kaman wacce ta zare, ganin Marwan ne
yasa ta fashe da kuka jikinta ko ina na rawa kirjinta nawani irin bugawa kaman mara
hankali wacce tasami tabuwan hankali tana kallon Abba tace "I...I..killed
him....na..ka..s..he.. Abba..n..a" tai baya zata fadi sabida tsananin jiri dake
dibanta dasauri yariketa yana kallon Abban shima yanda jini ke fita, karan motocin
police dayaji yasa ya rungumeta da kyau tareda sakin mata kiss abaki for some
second yana shafa bayanta jin yanda kirjinta ke bugawa kaman zai tarwatse, sakinta
yayi yay cupping face dinta, ahankali yace "Sugarlips listen to me" da kyar ta daga
idanunta ta kalleshi cikin gushewan hankali dan gabaki daya bata hayyacinta tace
"na..kashe Abbana kalli" ta nunamai Abba da yatsa tace "I killed him, am a
murderer, prison za'a kaini ko? Azumi sittin zanyi? Na...na kashe babana" da sauri
ya zaunar da ita ahankali ganin hankalinta baya jikinta ya jinginar da ita da
bango, ahankali ya zame hulan kanta ya share jikin fork din to remove her finger
print sanan ya yar da hulan yay placing hanunshi akan fork din daidai lokacin aka
bude kofan kitchen din aka shigo kwamisona da wasu polisawa bayanshi.

biya kudin karatu ba kika karanta Allah yaisa

For those that suna son biya amma har yau basusan ta yanda zasu biya ba, you don't
have to call pls, kawai send 300 to 0024878383 sai ki turo screenshot zuwa
08106102727 via whatsapp kou kuma ki tura mtn card na 300 to 08106102727 shima ta
whatsapp bata message ba, kou kuma kiyi transfer na Kati shima mtn na 300 ga
number sama sai ki turo screenshot dinki zuwa ga same number ta whatsapp, remember
it's kudin karatu not kudin mallaka. Nagode51

Funny stuff, wasu zasu rubuta maka later, they can't even send it directly to you
sai su saka ku tura har ya isa gareta🤣, then they will write in kana son number na
or what ever, what will I need you number for?. You know me but I don't know you
♀. Kou ta message kayimin magana mara dadi the only reply I give is block.
Cikin zafin Nama ta sauka daga kan gadon because anata tunanin he's trying to
Connect with her, boobs dinta dake waje tayi saurin maidawa cikin kayanta jikinta
na rawa
"not again... Pls... " yafada cikin kasala kama he's finding it difficult to talk
sai nishi kawai yake, mami dake tsaye gaban gadon kasa kallonshi tayi, ahankali
ya dora legs dinshi kasa alaman he wants to. Come to her place,
"pls.. Ka Bari... " ta fad'a jikinta na Rawa and unable to Look straight at him,
tsaye yayi tare da rike waist dinshi with he's erection broadly open,
"baby pls mana... Dan Allah ki Bari.. Let's have fun mana... Can't you see we both
need this?.. " ya fada yana taking one step towards her, hannu ta daga mashi tare
daceaa
"pls ka tsaya.. Pls don't come any closer again... " tafada tana ja baya sannan
hannunta rike da rigar baccinta daidai wajen mararta, bakinshi is partly open,
he's eyes are so Red kaman garwashi, all he wants is to have her now, ahankali ya
koma ya zauna kasan tiles gaban gadon sai nishi kawai yake, mami ma tana tsaye
trying to go into the bathroom amma. Tana fargaban in ta juya ya biyota, kawai
tsayuwa take amma her legs are not carring her yanda ya kamata, belts suahil ya
fara kuncewa yana cewa
"pls look... " yafada yana zipping trouser dinshi, mami jin yana zipping yasa ta
kauda kanta hannunta gam kan mararta,
"pls ki kalla ki gani... It's hungry for you... Dan Allah baby kizo let's get it
over with... " ya fada yana nishi tare da fiddo joystick dinshi,
"pls go out... " shine abinda mami ta fada voice dinta na Rawa sosai
"ka fita pls... " ta fada kanta kasa sannan ko kadan b'ata iya gigin kallonshi,
"tou pls hold it only once... " ya fad'a kaman zaiyi mata kuka,
"nidai pls ka tafi... " ta fada cikin shagwaba, ahankali ya Mike da joystick
dinshi waje yayi tsaye kawai sai ya rufe face dinshi ya fara mata kukan shagwaba
kaman yanda yake mata always, ya ware hannunshi so he can see her reaction as she
hears he's voice,
"hummmm uhmmm... Ni Bazan yarda ba.. Pls antyna... " ya fada cikin kukan shagwaba,
Dan satan kallonshi tayi taga he's manhood waje, da sauri ta dafa chest dinta tana
dauke idonta, dariya ya saki da karfi yana cewa
"yes at least Kinga abinda nakeson ki gani... Kinga kayan yakin kaninki kou?.. " ya
fada cikin dariyar mugunta, mami kasa magana tayi,
"Dan Allah... Ka... Fita... " ta fada mashi jikinta na rawa, nufota yayi sai gashi
ta baza da gudu ta kama hanyar bathroom, he's laughing so loudly,
"the mighty anty is running... Pls kizo mu bambamce age different.. Muga waye
babba?.. " ya fada yana biye daita yana dariya, ihu ta dingayi ta shiga bathroom
ta kulle, tsayawa yayi ya gama dariya sannan yace
"anty you can come out... Na tafi inyi wanka...i will come back. For your order na
abincin da zakici...bye antyna... Sarauniyar son girma... " yafada yana barin dakin
har lokacin baiyi zipping wandonshi ba, mami wajen ta samu nan cikin bathroom ta
zauna hannunta kan mararta, kwanan nan ta samu sauki wannan ciwon marar but today
it's back, wani irin murdawa cikinta yake, she's screaming in a low voice, batasan
ranar da zata rabu da wannan azaban ba, it always happen if suhail ya tabata ko if
libido dinta ya motsa, ji take kaman ta yanka cikinta ta fiddo ciwon ko zata samu
sauki, shima suhail sai da ya durawa cikinshi ruwan Sanyi ya Dan Samu sauki. Wanka
ya sake ya saka wasu kayan sannan ya fito, Har ya dawo mami b'ata fita daga
bathroom ba, ta kusa hour guda sannan ta fito daure da towel, ko kadan bata san
suhail na zaune kan kujera ya dora kafa daya kan daya yana jiran fitowanta, tana
ganin shi tayi saurin dukawa wai Don kar yaga jikinta, dariya yayi yace
"pls ki daina mana... we're one already... " ya fada kaman he's the eldest,
"pls go out...." tayi commanding dinshi, babu musu ya Mike ya fita, da sauri ta
Mike ta bude closet dinta ta Fiddo wata doguwar riga ta saka sannan ta koma ta
zauna kanta kasa,
"can I come in?.. "taji ya fada mata
"yes... " ta amsa mashi ahankali, shigowa yayi instead ya zauna kan kujera sai ya
zauna a gabanta yana kallon face dinta trying to get an eye contact amma bai samu
ba, kanta kasa kawai tana tunanin sai yanzu tasan namiji bai da kunya ko kadan nor
matter how young or small they're, dukda abubuwan da ya fara dazun he's staring at
her like mirror, she's feeling so intimidated,
"antyna yanzu me zakice?.. Tunda kinki cin wannan... It's getting noon... " ya fada
ahankali,
"bansani ba... " ta fada kanta kasa feeling so shy,
"pls mana... Me nayi da bazaki ci abinci ba... " ya sake maido maganar sabo,
"hmmm me nace?.." ta fada trying to be free from the shame amma ko kadan b'ata iya
daga kai
" yanzu zan baki zabi... You should tell me what happen ko kuma kawai ki bani
hakkina yanzu... " ya fada babu wasa, mami ji tayi gabata ya mugun fadi, kawai
imagining what she saw in her body, kilan she will cry more more than aisha,
"you're not serious... " tafada voice dinta na rawa
"haka kika ce kou... Wait and see... " ya fada yana mikewa, rigarshi ya daga ya
fara kokarin unzipping trouser dinshi, da sauri tazo mikewa yayi saurin riketa ya
maidata sit dinta
"Bari mana meye haka?.. " ta fada kaman zatayi kuka
"then tell me... " ya sake fada mata not giving up, ganin da gaske yake yasa tayi
saurin cewa
"kawai naga kana raina min hankali... You pretend to cook For amma it's not you...
" surprise look yayi mata yana tsaye da wandonshi iya gwiwa yace.
"ban gane VA... " ya fada ahankali,
"I heard you call wata...har da wani ce mata babe... " ta fad'a Tana watsa mashi
harara, idanuwa suhail ya zaro not believing he's ears, zama yayi kasa har
lokacin wandonshi na iya gwiwanshi ya dinga dariya, tsoki mami taja tayi kokarin
mikewa da sauri ya sake kamata ta maidata kan kujera, First trouser dinshi ya
maida sannan yace
"finally.. Finally... Am so happy alhamdulillah .." ya fada cikin matsanacin farin
ciki, kallon banza mami ta watsa mashi sanna tace
"finally what... "
"finally kina kishina... It means you love me too... "
"lallai your sense need to be upgraded...ka tsaya nan kana wasting time dinka...
"tafada cikin haushi kanta,
"am so sorry you think da wata nake waya... Bansan yanda ake hada kidney sauce ba
sai na kira wajen dana koyi girki... Kinga it's nothing... Am So sorry I got you
jealous.... " yafada still laughing,
"you got it all wrong...ba kishi nake ba... Kawai banason rainin hankali... "
tafada atakaice,
"wallahi it's the fact... Nothing more... Ina da full woman kaman ki me zan nema a
waje?.. Duk yanda nake jin yunwa kallo daya zanyi maki inji na koshi... Duk yanda
raina ya baci one look at you will flush my sadness... You're a dream wife...
Wallahi kullum ina tunanin da nasanin nine mijinki da tun kafin in tafi karatu zan
aureki in kebeki a fadata...i feel like drowning duk sanda nayi tunanin nine
mijinki amma I let you cry for pain and agony...sorry for keeping you waiting my
love... " ya fada cikin calmness, mami lumshe idanuwa tayi tana sauraron abinda
yake cewa, kawai she's so surprise why he's good with words, he's words are
sweeter than milk and honey put together, he makes her feel something
undiscripeable,
"pls wa ya koya maka such words.... Ban taba jin su a bakin kowa ba.. Ko don daman
banyi tarayya da saurayi ba I don't know what guys are capable of.. " tafada
sounding very low with we eyes closed, matsawa yaui daf daita yace
"wallahi Nima I don't know am a professional until I met you... Kome kikaji na fada
it comes inti my mind ne kawia.. I always search for something to please you
with... Ban taba fadawa mace irin kalamna da nake fad'a maki ba... Talking to you
gives me absolute pleasure... Still again sorry for keeping you waiting... " yafada
idanuwanshi kan closed eyes dinta, wani dadi taji she's the only woman da yake
fadawa such sweet words, she couldn't help it but say
"ko humaira?.. " ta fada mashi
"yes... Ko humaira... A da gani nake babu kaman humaira but I was wrong... Daman in
baki mance ba I won't told you a duk Mai waazi family babu kaman ki... Tun ina yaro
Allah ya dora min wata irin shakuwa dake... I never knew it was love because of the
age difference...i loved you tun ina yaro... shiyasa kece asusuna kuma bank dina...
" ya k'arasa maganar da dariya, itama murmushi ta saki tana tunawa d yanda yake
b'ata kudin break dinshi ta ajiye kuma in ya tashi amsa ya amshi double ko triple,
yana iya b'ata ajiyan naira dari ya amshi dari biyar a hannunta in the name of he's
money, idanuwanta ta bude tace
"amma kai da suhail kun ci kudina da yawa... " ta fasa sounding normal,
"our very own ATM in human form... " yafada cikin dariya sosai, itama dariya tayi
as old memories rush back,
"pls duk ransr da kika ga nayi laifi tell me pls... Dont keep. Silent and hurt your
self unnecessarily... " yafada mata ahankali, shuru tayi b'ata ce komai ba,
looking at the thick hair by the side of he's ears makes her stomach aches,
"cutest... " ta Dan kirashi da wata siririyar voice,
"Naam Mimi... " Dan b'ata face tayi tace
"it's mami... "
" I want to call you Mimi... " ya amsa mata, shuru tayi b'ata ce komai ba saboda
kunya, kawia she's so shy of him,
"you called me... Me kikeso?.. " ya tanbayeta in whisper,
"nothing... Na manta... " ta fada mashi.
"yanzu me kikeso kici..." ahankali ta Mike ta nufi dining din, zama tayi ya juya ya
kalleta, yace
"its cold already... " ya fada yana zuw kusa da inda take zuwa
"I will manage... " ta amsa mashi, murmushi ya saki ya duka ya yi mata kiss a
saman kanta sannan shima ya zauna opposite to her yana cewa
"let's manage it together... " in silence sukaci suka koshi sannan suhail ya
tattare wajen ya kai kitchen, dakinta ya dawo ya kwanta kan gadonta while ita kuma
tana kwance kan doguwar kujera, babu irin magiyan da baiyi mata ba kan ta dawo kan
gadon babu abinda zaiyi mata amma Taki, ranar Monday zaiyi resuming office but ko
kadan baison zuwa aikin, he's thinking kudin da aka bashi ya fara business dashi
instead ya dinga yawo zuwa aiki kullum,
"Mimi... " ya kirata, ahankali ta daga kai ta kalleshi without saying a word,
"pls I need an advice... " yafada mata calmly, kallonshi kawai take batace komai
ba, the more she stairs at him the more she have urge for him, sai yanzu ta yarda
ba namiji kadai kejin sha'awar mace ba, itama mace tana sha'awar namiji sosai,
Tasan ko zaa a hada mata dukkan mazan duniya bazata ji sha'awar su kaman yanda take
jin na suhail ba, the way he twist he's tongue while talking always makes it
difficult, ta yarda ko zaka shekara dari da mutum indai baka maida hankali kanshi
ba bazaka San ko shi waye ba, in one month data zauna da suhail under the same
roof ta gano koshi waye, in yana magana haka zai dinga lumshe idanuwa kaman baby
doll,
"baki ce komai ba... " taji ya fada mata, Dan kallon shi tayi tace
"me?.. " idanuwa yayi rolling tare dacewa
"you're lost in thoughts...hope it's about me... " ya fad'a mata, komawa tayi ta
kwanta tare dacewa.
"I thought you have something important to say... " ta fad'a atakaice
"I said wane irin business kike ganin mutum zaiyi da million goma... I want to
start something amma banda da idea at all... " ya sake maimaita mata question din
da yayi mata while she was absent minded,
"let's think about it tukun... " shine amsar data bashi lokaci guda. Yaji dadin
wannan amsar wato let's, alaman tare zasuyi tunanin kenan, yasan he's making a
positive progress sosai and he's so happy. Relaxing yayi kan gadon before you know
it bacci yayi gaba dashi. Bayan kaman minti talatin itama tayi bacci.
Wajen biyu Saura ta fara farkawa, da sauri ta Mike taganshi kwance yana bacci,
legs dinshi ta taba tare dacewa
"lokacin sallah zai wuce... " tafada tana ganin ya fara motsawa tayi saurin
shigewa bathroom, few minutes later ta fito shima ya shiga ya fito,.
Bayan mintu ashirin ya dawo dakin ita kuma har lokacin tana zaune kan praying
carpet,
"me zakici?.. " ya tambayeta, shuru tayi ta Mike, Dan dube dube yayi sannan tace
"pls ka bani Biro da takarda, ..." fita yayi itama tabi bayanshi rike da wayarta,
yana daf da shiga dakinshi tace
"I will be in the kitchen ..." ta fad'a tana biye dashi ahankali kaman she's
learning how to walk, jin ta ambaci kitchen yasa yaji wani irin dadi
"rabbi yasa she's preparing meal today... " yafada yana shigewa dakinshi.
Kitchen mami ta wuce tana duba abubuwan dake akwai and abubuwan da babu, kawai
she's remembering abinda anty bilki ta fada mata na sakaki, kawai she's so afraid
of loosing him to anyone, koda kuwa she can't be a complete wife to him she will
do some things around the house. Sallama yayi yayin shigowa rike da pen da paper ya
mika mata, abubuwan da zata bukata a kitchen din ta fara rubutawa, mostly are
vegetables and fruits, sai kuma spices na abinci, suhail was so happy Don tamkar
yaron da aka sayawa lollipop haka face dinshi yake, saida ta gama ta mika mashi
paper,hadawa yayi da hannunta tayi saurin zarewa, matsawa yayi kusa daita ya daga
jaw dinta sai tayi saurin lumshe idanuwanta, bakinshi ya dora kan nata, sai da ya
kai kusan 5 seconds bakinshi na kan nata sannan yayi parting bakinshi ahankali yayi
claiming bakinta in a stylish way, bayan kaman minti daya ya zare bakinshi tare
dacewa
"sai na dawo... " yafada bai jira abinda zata ce ba ya fice ya shiga dakinshi, keys
dinshi ya dauko ya dawo falo yana cewa
"babu na tafi... "yafada da karfi, mami dake tsaye rike mararta tayi gam kaman Mai
labor, the pain is increasing by the day,
"ko meye a hannun wannan yaron?.. " ta fad'a ahankali tana shafa cikinta sosai,
"wayyo Allah na.. " tafada tana buga legs dinta da kasan kitchen din,
"rabbi kar ya gane... Kunya zanji wallahi..." tafada kaman zatayi kuka,, hannunta
na rawa ta dauki wayarta sannan ta samu stool dake tasting table ta zauna ta nemi
number yazid tayi dailing, bayan ringing kaman hudu yayi picking yana zolayata da
"anty amarya... " daidaita voice dinta tayi sannan tace
"na zama abokiyar wasarka AI tunda na auri abokinka... " dariya yazid yayi yace.
"haba antyna... Babu wannan zancen... "
"kai ka sani... Yauwa kana jina?.. "
"yes anty... "
"sunan wata magani zan turo maka yanzu ka sayomin... Kasan kar ka kuskura suhail ya
sani kaji kou? ""
"maganin meye?.. " yazid ya tanbayeta sounding confused,
"pls don't ask me silly question.. Zaka saya min kou aa?.."
""zan saya maki mana antyna... ", kashe wayarta tayi ta shiga message ta rubuta
mashi sunan maganin

Yan uwana mata da maza, rain soul magani ne Mai dubbin amfani Wanda ake saida
complete pack dinshi Mai dauke da guda 30 a kan dubu talatin kacal, nasan wasu
zasuce dubu talatin? Well amfanin maganin yafi dubu dari biyar am telling you,
it's whole health in a pack, Insha Allah babu irin illness da bai curing da yardan
Allah. Har irin ciwon da ake kai mutane abroad yana healing, sannan in zaka saya
kasan wajen wa zaka saya don ana saidawa wasu 35k har 50k, Don haka for Interested
buyer should contact 08063328903
Thanks

biya kudin karatu ba kika karanta Allah yaisa

For those that suna son biya amma har yau basusan ta yanda zasu biya ba, you don't
have to call pls, kawai send 300 to 0024878383 sai ki turo screenshot zuwa
08106102727 via whatsapp kou kuma ki tura mtn card na 300 to 08106102727 shima ta
whatsapp bata message ba, kou kuma kiyi transfer na Kati shima mtn na 300 ga
number sama sai ki turo screenshot dinki zuwa ga same number ta whatsapp, remember
it's kudin karatu not kudin mallaka. Nagode

Sai da ta zauna ta huta for a while sosai sannan ta tashi ta debi rice cup daya da
rabi ta dora, kaza ta fiddo ta debi break dinshi inda babu kashi ko daya ta yanka
kanana sannan ta kunna dayan gas din tayi t dora shi tare da seasoning.
Suhail na cikin tuki wayarshi ya fara ringing, Bluetooth dake gaban motarshi ya
saka a kunne sannan yayi picking
"the great yaya... " yaji yazid ya fad'a mashi, dariya suhail yayi yace
"in-law how far... "
"wallahi fine... Ya kuke ya anty?.. Hope kana kula da antyna sosai?.. " inji yazid
"ask if itama tana kula Dani mana... AI ba antynka kadai bace Nima antyna ce... "
yafada yana dariya
"nice dai Mai anty... Kai kuma matarka ce... So how is everything.. Amma wallahi
baka da mutunci.. Tun baa je koina ba ka fara mantawa Dani... You can stay two days
without hearing from me kuma you won't call..."inji yazid
"am sorry in-law... Kasan to be a family man it's not easy.. Especially if you're
married to a boss lady like anty. " inji suhail, dariya yazid yayi yace
"anty rigima.. Wai hoe far... Komai ya daidaita?.. " yazid ya tanbayeshi
"for where?.. We're still patching things up... Amma fa ba laifi.. The fun ia
beginning... Yazid kullum ba zan mance da taimakon dakayimin ba... Allah ya baka
duk abinda kakeso duniya da lahira... " suhail ya fad'a calmly while driving
ahankali,
"haba pls don't mention...what will be will always be nor matter the
circumstances... So give thanks to Allah ..."
"yes you're right amma komai Nada sila... Inda ranar bakace ince ni zan aureta ba
da kilan ba zan dinga shan tenderness da nake sha ba yanzu.. So still dai thank
u... " suhail ya sake fad'a mashi, dariya yazid yayi yace
"wai tenderness..."
"kaidai bazaka gane bane... Babu abinda ya wuce auren Classy woman, macen da ta
iya kula da jikinta, wallahi you will feel her skin kaman auduga am telling you...
Am one lucky dude wallahi... "yafada cikin jindadi yayinda da tsigan jikinshi na
tashi just by remembering her, kallon bayan hannunshi yayi sannan yace
"wallahi jikina har ya motsa kawai daga nayi maganar ta... " yafada sounding
naughty, dariya yazid yayi sosai sannan yace
"daman kai bakaji wallahi... Gashi Allah ya hadaka da anty Mai kunya... Anyway
she's all yours... Allah ya bar ku tare... " inji yazid.
"Ameen Ameen in-law... Ameen oooo..."
"wai b'ata da lafiya ne?.. "
"why do you ask?.. "suhail ya tambayeshi
"dazun ta kirani.. Ta turo sunan magani wai in saya mata... Tace I shouldn't tell
you ni kuma naga you're the head if anything is wrong you should be the First to
know... " suhail dake tuki hannu daya ya Dan dora a bakinshi trying ti think
maganin meye amma he couldn't,
"pls me tace yake damunta... She did not tell me anything.. " suhail ya fad'a cikin
damuwa
"wallahi vata fadamin ba... Kawia tace in sayo mata magani that's all... "
"yaya sunan maganin?.. " suhail ya tambayeshi
"I can't pronounce ohhh... Kasan am not a doctor... Sunan dai har da something
Phyllis... " yazid ya fad'a in a funny way
"OK Dan Allah turomin... Am going to the market..sai in sayo mata daga nan sai kuma
in tambayi amfaninshi.."inji suhail,
"anty zatayi fushi fa... " inji yazid
"then why did you tell me... Pls bamu haka da kai.. Turomin... " ya fad'a mashi
"Kunfi kusa... Let me send... " yazid ya amsa mashi tare da kashe waya, ko minti
biyu baayi ba yaizd ya turo mashi.
Bayan ya gama sayan abubuwan da mami ta bashi ya shiga wata super market ya sayo
whipping cream na ruwa dana gari Don sune abubuwan daya rage mashi, ajiye su yayi
a booth yayi tsaye yana waige2 looking for a pharmacy, wani ya tanbaya ko zai samu
gidan magani kusa sai yayi mashi describing wajen ya nufa ya bude wayarshi ya
nunawa pharmacist din yana cewa
"pls Kuna da wannan maganin?.. " ya tambayi dattijon that is almost as old as he's
father, mutumin amsar wayar yayi ya kalla for two to three seconds sannan yace
"eh... Guda nawa? """ mutumin ya tambayeshi, shuru suhail ya danyi sannan yace
"pls sir... Meye amfanin maganin? "ya tambayeshi,
"who asked you to bought it... " shine question da mutumin yayi mashi, shuru
suhail yayi for a moment sannan yace
"matata... " unbelievable look mutumin yayi mashi sannan yace.
"kai meye amfanin ka da matarka sai Tasha maganin kwantar da shaawa while you're
around... " wannan tambayan yasa suhail yaji kaman ya shige kasa, he feels so
ashame of himself, inda yayi tunanin amfanin maganin ke nan da ko a mafarki bazai
kawo kanshi a yi mashi irin wannan maganr ba
"you look like an able man... A man that can make any woman go out of her
mind...gaskiya am disappointed in you... " tsohon Dan duniyan ya fadawa suhail yana
maida mashi wayarshi, suhail kasa daga kai yayi
"if baka da power kazo a baka maganin she will not have any problem with desire...
"
"sir am able... Kawai dai bamu dade da aure bane...but nevertheless nagode....
Bani guda daya"
"alright then... Allah ya taimaka... But do something before she go Ask for it
elsewhere..." jin abinda yace yasa suhail daddaure face dinshi yaace
" I will do something about it.... " ya fad'a atakaice, mutumin dauko mashi guda
daya yayi ya biya sannan ya bar wajen. Mota ya koma ya zauna tare da lumshe
idanuwa kawai sai ya saki murmushi,.
"mami kenan... AI nafi maki maganin.... You will bring all the desire out
tonight... " yafada yana tada motarshi. Yana tuki yana tunanin how it's going to
be, tasan she won't let him ride kaman yanda yake cewa, murmushi ya saki yana
lumshe idanuwa kaman Mai jin bacci, kawai he's so eager for tonight, dariya kawai
yake yana godewa Allah daya sa yazid ya fad'a mashi,
"da ta gama Dani gani a gidan tana shan wani maganin... Kam... In-law you're the
best... " yafada cikin jin dadi, kafin ya dawo gida mami ta gama jealof rice da
chicken breast, tana zaune gefe daya a kitchen din suhail ya shigo da sallama,
she's so lost in thought da saida ya sake sallama sannan ta daga kai ta kalleshi
looking dull, amsawa tayi kasa kasa kaman she's afraid of talking loud, idanuwa
ya lumshe yana sniffing kitchen din tare dacewa
"wow... Wannan kamshin alone gives me total satisfaction.... " yafada yana bude
food Warmer dake kan tasting table dake tsikiyar kitchen, b'ata daga kai ba kawai
ita kadai tasan abinda ke damunta, her stomach is hurting her beyond words, she's
having so Much pain fiye da kullum, kayan daya sayo ya jera wasu a fridge wasu
kuma cikin basket, ahankali ta Mike ta wuceshi tana tafiya da kyar, juyawa yayi
yana kallonta, fridge ta bude ta Dauki Kwakwa guda daya, rike shoulder dinta yayi
yace
"pls what's wrong with you... Kinyi sanyi da yawa... " ya fad'a kaman baisan
damuwan ta ba
"stop touching me... " ta fad'a ahankali, hannunshi ya cire daga jikinta yace
"na daina.... " ya fad'a ahankali, kwakwan ta mika mashi tare dacewa
"Dan Allah fasa min... " ta fad'a sounding so low, amsa yayi ya fasa mata tare da
juye ruwan cikin cup, yana kallon ta tayi adua cikin ruwan kwakwan ta shanye, da
sauri yace
"Nima zansha... " ya fad'a kaman small boy, harara ta waTsa mashi sannan ta mika
mashi sauran. Amsa yayi yace
"thanks... " kwakwan ta zuba a blender tayi blending sannan tayi tashe dauko
whipping cream na gari ta zauna ta juye cikin jug, warmer din suhail ya dauka ya
kai falo ya ajiye kan Babban dining, da kanshi ya dauko sauran kayan da plates da
juice din, fitowa tayi ta zauna kanta kasa, serving yayi har da zuba coconut
juice, jikinshi na rawa ya fara cin abinci because he miss her meals so much, har
wani dadi yake ji in yaje gidansu ya tardata tana girki. Ko yayi niyyar tafiya
fasawa yake sai yaci abincinta, juice yasha ya daga kai ya kalleta yaga ko spoon
daya batayi ba juice kawai tasha
"pls eat mana... " ya fada ahankali,
"am OK... " tafada tana mikewa da cup a hannunta, shanyewa tayi ta kai cup din
kitchen, b'ata k'ara bin ta kan abincin ba ta wuce dakinta, murmushi kawai suhail
yake,
"daman baa yi karya ba.. Ance mace Mai shape din kafa harijai ne... Now I have
testify... " yafada yana shan juice din. Mami kwanciya tayi ta saka pillow daidai
saitin cikinta ta haye sai nishi kawai take, ji take kaman an dunkule wani abu an
saka wajen, it really hurts. Suhail ne ya shigo ta lumshe idanuwan kaman she's
sleeping.
"sorry... " ya fada mata, daga kai tayi tace
"ya akayi. " ta tambayeshi face dinta babu walwala
"naga kin saka pillow kasan mara... " ya fada face dinshi dauke da murmushi
"haka nake son kwanciya... "
"naji... Yanzu me zakici... " ya tanbayeta
"nothing.. Pls go out.. I want to sleep... " babu musu ya fita ya bar mata dakin,
nashi dakin ya koma ya kwanta sai murmushi kawai yake.

Bayan sallah magrub ya dawo gida ya dauki makullin motarshi ya fita, suya joint
yaje ya sayo Mai yawa sosai yanda zasu ci har su rage, yana dawowa Unguwar yaji
ana kiran sallah ishai, bai wuce gida ba sai yayi sallah ishai yaje gida, dakinta
ya wuce ya tardata kwance kan carpet da alaman sallah ta gama, da kyar ya shawo
kanta taci kadan, shima ci yayi sannan yace
"je ki watsa ruwa ki kwanta... " ya fad'a mata,
"ka tafi tukun... " ta fada mashi tana lumshe idanuwa kaman zatayi kuka,
"tou let me go... In Kinyi wanka zan dawo in kashe maki wutan dakin as usual... "
"aa kawai yi zamanka..." ta fada mashi,
"shikenan... Good night... Allah ta tashemu lafiya... " ya fada tare da mikewa
"Ameen.." ta amsa mashi, yana fita ta kira yazid amma sai yaki picking, sai da ta
kira sau biyu taji baiyi picking ba, haushi Taji ta kira mum dinta, ringing kadan
hajiya ta dauka gaisawa sukayi lafiya lau sannan ta tanbayeta inda yazid yake
"yana dakinshi... " ta amsa mata,
"Dan Allah mummy ki taimaka min ki kai mashi waya... "
"hope lafiya... "
"eh mummy... Tambayan shi zanyi... " ta fada sounding normal, shuru tayi kaman na
minti uku taji an bude kofa,
"ga mami... " taji mum dinsu ta fada, mikewa yazid wayar tayi ta fita,.
"my anty ina fitowa daga bathroom yanzu naga miscall dinki... "
"haka mukayi dakai?.. Wato in MA mutuwa zanyi kawai in mutu kou... Ina abinda nace
ka sayo min... " ya fada sounding so angry,
"sorry antyna..chemist biyu naje ban samu ba... Amma Bari gobe zan sayo maki.. "ya
fadga ahankali
"OK tou.. Pls gobe ka kawomin... Wallahi ban jin dadine sosai... "
"ki fadawa suhail ya saya maki mana tunda yafi kusa dake yanzu.. "
"banason rainin hankali... Ai nasan da suhail din nace kai ka sayo min... Uf you
won't just tell me.. "
"no am sorry... Gobe da safe zan shiga cikin gari in sayo maki... Sorry "
"OK... Shikenan nagode... " ta fad'a mashi Sannan ta katse wayar. Ta shiga
bathroom. Suhail na wanka yaji wayarshi na ringing, wanka ya cigaba dayi sai da ya
gama ya fito ya tarda miscall kusan biyar daga yazid, yana daure da towel ya dauki
wayar yayi dailing number shi, yana picking yaji yana cewa
"anty fa ta matsa.. Pls meye ke damunta... She seem disturbed... " inji yazid,
" rabu daita... She will be alright... "yafada ahankali
"meye ainahin matsalar... "
"kawai nace she will be alright... Abun sirri ne... " yafada yana dariya,
"Kunfi kusa... If she calls me tomorrow zan saya in kawo mata... "
"I promise she won't call you... " suhail yayi assuring dinshi, ajiye wayar yayi
ya saka kayan bacci fari tas Mai kama da auduga saboda taushi. Turare ya fesa sosai
ya tsaya gaban mirror yana kallon kanshi, kawai he's praying b'ata kulle kofa Don
bai taba zuwa ba in sunyi sallama, sannan he's praying ya tardata cikin towel
yanda zai daga ta babu wasting of time. Maganin ya dauka ya fita zuwa dakinta,
lokacin da ya bude Tana tsaye gaban closet daure da towel kaman yabda ya roka,
dadi yaji ita kuma tayi saurin cewa
"why kake shiga dakin mutum babu sallama?.. Haba pls go out... " tafada sounding
angry, bai tsaya ba ya nufota tare dacewa
"sorry sakonki na kawo maki... Yazid yace bashi da lokaci sai yace in taimaka in
saya maki.. " yafada yana mika mata magani dake hannunshi, kallon maganin tayi
taji wani irin haushin yazid ya kamata, kawai she's praying baisan ko na meye ba
because she feel so insulted, hannunta data rike gaban towel dinta ta Dan cire Don
amsar amsar maganin hannunshi kawai sai ya saki maganin kasa the next thing sai ya
kama gaban towel dinta, before she knows it's off, idanuwanta ta zaro tana rufe
chest dinta da hannu guda sai kuma dayan gabanta,
"suhail... " ta kirashi cikin zafin Nama, b'ata k'arasa ba taji ya had'ata da
closet din tare da zagaya hannunshi daya waist dinta her chest press to it sai
waist dinta pressed to he's, already she's trembling, her body is hot from he's
hand on her naked waist,
"am all you're..." yafada yana daga jaw dinta,
"pls.. I beg you.. Ka Bari... Am not.. Ready... " ta fad'a cikin cracking voice,
murmushi ya saki tare dacewa
"am ready... "ya amsa mata yana dan Jan bayan Don kallon chest dinta, hannu tazo
sawa Don ta rufe ya kama hannun ya zagaya waist dinshi kuma sai ta rike shi gam
kaman she's waiting for it, he's looking at her chest bai ko lunshewa,
"pls... Not now... Am begging pls..." ta fad'a jikinta na rawa sosai,
"haba pls...ok muyi sau daya kawai.. Dagashi I won't bother you again... "
"nidai aa... " ta fad'a tana kokarin kuka
"but yau sai kin zubomin....i want you to pour like rain... I want to relieve you
of all your pain... " yafada yana shafa mararta da hannunshi dake zagaye da waist
dinta,
"bani da pain... Pls let go..." ta fad'a hawaye na taruwa idonta,
"wai am I not enough for you?.. " ya tambayeta yana kallon yana take tirjewa
"ni bance ba... Pls ka Bari... " tafad'a hawaye na gaggawar idonta, Dan dukawa yayi
saka harshe yana lashe tears dinta,
"ka Bari pls... "
"you need it... I need it... Pls don't fight it today... Let me be yours and you
mine... " ya rada mata har loakcin suna manne jikin closet. Jaw dinta ya daga sama
ya ga ta gumke baki Don kar yayi kissing dinta, murmushi ya saki kawai sai ya dora
harshenshi kan bakinta kaman he's licking ice cream, idanuwa ta lumshe tana nishi
kawai sai ta bude bakinta ta amshi bakinshi kaman she's waiting for it, kissing
juna suka dingayi shi kuma yana shafa ta takoina na jikinta, she's so gone from
what he's doing to her, kafarshi ya saka ture legs dinta ta ware legs din daga nan
tsaye, hannu ya saka nan karkashinta yaji wani irin warmth da slippery fluid,
"yummy... " yafada yana wani irin kuka kaman he's in already, wrist dinshi ta rike
gam tana cewa
"Dan Allah... " ta fad'a cikin tsoro dake hade da nishadi,
"not today..." yafada yana tura yatsanshi under her.

Thanks

Yan uwana mata da maza, rain soul magani ne Mai dubbin amfani Wanda ake saida
complete pack dinshi Mai dauke da guda 30 a kan dubu talatin kacal, nasan wasu
zasuce dubu talatin? Well amfanin maganin yafi dubu dari biyar am telling you,
it's whole health in a pack, Insha Allah babu irin illness da bai curing da yardan
Allah. Har irin ciwon da ake kai mutane abroad yana healing, sannan in zaka saya
kasan wajen wa zaka saya don ana saidawa wasu 35k har 50k, Don haka for Interested
buyer should contact 08063328903

*masu fitarmin da book waje kuda Allah ban yafeba*

*karki karanta in baki biyaba, inkin karanta ina binki bashi*

*3107021073 first bank aisha Muhammad Zaki tura 300 access fee saiki turamin
evidence of payment ta watsapp number na 07012181461 sainai adding dinki a group
din danake posting. You can also send mtn card ta watsapp number na*

Da sauri su kwamissiona suka shigo kitchen ganin jini ga Abba kwance awajen, wani
irin finciko shi kwamissiona yayi awulakance yana jijjiga shi yace "how dare you?
How dare you? Ka sace yarshi, kai kidnapping dinshi, ka aure yarshi, yanzu kuma
kabiyoshi har gida ka kashe shi? Me wanan family suka maka ne? Meya maka daka
kasheshi?" da sauri Nadeera ta mike tsaye tana neman faduwa tafashe da kuka tama
manta da ciwonta ta matso wajen tana girgiza kai tana kallon kwamissiona tana nuna
kanta da yatsar hanunta tace "ni..." anatse Marwan yana kallonta ganin tana shirin
fadin gaskiya yace "shut up" kallonshi tayi kaman wacce tasami matsalan tabin
hankali shima kallonta yake calmly, da hannu kwamissiona ya nuna musu Abba yana
kokarin zaro ankwa ya sama Marwan da sauri wani daga cikin police din ya zare fork
din ahankali yana danne wajen da clean rag gudun kar jini yacigaba da zuba yamikama
na kanshi wukan dake rike da zipper bag ya wurga fork din ciki akai sealing ya
sanya yatsunshi biyu a wuyan Abba kafin da sauri ya janye hannun ya shiga daddane
kirjinshi kafin ya janye hannun ya kalli kwamissiona dake kallonshi yace "he's not
responding let's take him to the hospital first" daukanshi sukayi kaman matattce
suka fita dashi daga kitchen din while kwamissiona yawani irin fizgo hanun Marwan
ya sakamai handcuff, fashewa Nadeera tayi da kuka sosai tana kallon handcuff din da
aka samai, kwamissiona ya kalleta yace "ya isa Nadeera dena kuka, Allah ya riga ya
kubutar dake daga hanunshi muje yanzu we are all going to the station kibada
statement dinki, karki damu he will pay for his crime justice will surely be
served" kallonshi Marwan yayi ido cikin ido yace "akawo mata hijabin ta, my wife is
not going out like this" wani wulakantattcen kallo kwamissiona yamai kafin yaja
tsaki ya kalli Nadeera dake kuka still looking at the handcuff yace "ina hijabin ki
y'ata?" kaman wata zararra tahau shafa kanta danko kadan bata gane mema yake
tambayan ta ba, ahankali yasa hannunshi dake cikin ankwa ya riketa da guda daya da
sauri ta kalleshi da idanunta dake tsiyaya da hawaye, lumshe ido yayi yabude ya
saukesu akanta wani irin tausayin ta na ratsa shi kaman yamata kuka, ahankali
calmly yace "where's your hijab?" da sauri tace "hijab?" gyada mata kai yayi yace
"yes where is your hijab?" fashewa tayi da kuka sosai tana kara rikeshi tanaso ta
rungumeshi tace "daki?" tamai tambayan tana shigewa jikinshi duka not minding
hanunshi dake cikin ankwa tadaura kanta kan kirjinshi gently tana sauke ajiyan
zuciya tadaura hannayenta akan kafadarshi takama gam gam tafashe da kuka sosai
ajikinshi, fizgota Kwamissiona yayi yace "ke lafiyan ki kike wani rikeshi kina
shigemai? Bazaki godema Allah kin kubuta daga hanunshi ba? Yanzu sai batun raba
auren ku a kotu kuma which zaizo mana da sauki sosai" ya kalli daya daga cikin
polisawan dake tsaye a wurin yace "kawomata hijabin ta, duba daki kugani" da sauri
daya daga cikin police din yafita daga kitchen din yana kallon Marwan dayaga ya
kafe kwamissiona daya rike Nadeera dawani irin jajayen ido kaman zai kasheshi,
sakin hannun Nadeera kwamissiona yayi yawani irin sharara mai mari yace "kallon
rainin nan dakake min fa?" wani irin fashewa Nadeera tayi da kuka zatazo wajen tana
wani irin nishi kaman zata sume kwamissiona yatare ta da hanunshi yana huci yana
kallon Marwan daya kafe Nadeera dayaga kaman zata suma da ido kirjinshi namai zafi
dan ko kadan batada lafiya she need care, hijabin aka kawo aka mika mata, alamu
yamata da akai akan ta karba ta karba ta saka tana kallonshi, ahankali ya mika mata
hanunshi daya alamun ta rikeshi da sauri ta rikeshi gam kwamissiona yay gaba
yanacema sauran polisawan su fito dashi, Janshi sukayi ahankali yake tafiya sabida
ita yana kallon yanda take runtse idonun idan zatai tafiya jiyayi kaman yay kuka
har suka kai wurin mota aka sashi sanan ta shiga gefenshi aka tada motar sai police
station ana kaiwa aka wani irin jashi aka fita dashi sosai take kuka tafito
ahankali tana biyosu abaya tana kuka sosai aka jefar dashi abayan kanta ita kuma
kwamissiona yace tabishi zuwa office dinshi, make mai kafada tayi taje da sauri ta
zauna kusa da inda aka jefa Marwan ta kankame shoulder dinshi tana kuka kaman ranta
zai fita, binta da kallo kwamissiona yayi irin lafiyan yarinyan nan lau kuwa kodai
yamata magani ne kokuma wani asirin, amma mutumin dayay kidnapping dinta take
makalewa haka, juyawa yayi zai wuce tsabagen takaicin ta Marwan yace "abani waya
inaso nayi kira" juyowa kwamissiona yayi ya kalleshi yana mamakin boldness din
yaron, he can't say no dan yasan yanada right na a bashi waya yay contacting family
shi kokuma lawyer dazai kareshi, kallon wani officer dake gefe yana rubuce rubuce
yayi yace "bashi waya yana 2min ka krbe" Sara mai officer yayi yace "okay sir"
kwamissiona ya wurgamai mugun kallo sanan yawuce office dinshi, waya officer ya
dauko ya mikamai ya tsaya akanshi ahankali Marwan ya karba da dayan hanunshi wanda
Nadeera bata rikeba, officer ya juya yabar wajen yace "2min aka bama aidai kaji me
ogana yace"

Number Omari yasaka yay dailing ringing kusan na hudu Omari ya dauka, magana yafara
mai a natse yadanyi briefing dinshi akan wat happen, kafin ahankali yace "come to
the station kazo da files din, inaso you guys kutafi da ita gida she's not doing
well hurry" kaman Omari zaiyi kuka daga ta dayan bangaren yace "wat about you Ya
Marwan" dan murmushi yayi yace "don't worry about me, but let's just hope bai mutu
ba, idan yamutu things will damn hard and complicated but am willing to face
anything for Rahma, just come as for me am fine" ya katse wayan kafin Omari yasake
wani maganan.

Documents By AIHAUSANOVELS

Always visit Aihausanovels.com.ng For downloading free hausa novels

Like our Facebook page Fb.me/aihausanovels

Omari da Abdallah ne suka shigo police station din dadan saurin su rike da file har
biyu suna kallon Marwan dake bayan kanta daya kafesu da jajayen idanunshi ga
Nadeera data daura kanta akan kafadarshi tana gyangyadin wahala dan bacci sosai ke
fizgarta, bayan sun gabatarda dalilin daya kawosu office yaje yafadin ma
kwamissiona yabasu izinin aka taho dasu, kujera ya nuna musu yana kallon fuskan
kyawawan yaran barinma kyan dan uwansu da har yanzu ya tsayamai arai kana ganin su
kasan bayan Nigeria bane ba su kujera ya nuna musu yace "ku suwaye agareshi?" zama
sukayi sanan Omari ya mikamai files din yace "mu kanenshi ne, And Nadeera kanwar
muce, and ba kidnapping dinta yayiba he tried to save her from her wicked father
saisa ma ya aureta dan yarabata dashi dat was his intention badan wani abuba" dago
kai kwamissiona dake kokarin fara bude files din dasuka bashi yayi yakalli Omari
kafin ya maida file din yarufe yace "kaman ya mekake nufi da taimakon ta yayi from
her wicked fathet? Alhaji Naseer din my childhood friend ne wicked? Am not getting
you" nan Omari da Abdallah suka fadanmai komi na tundaga ranan daya fara kawo ta
gidansu kayan ta abarbarke fuskanta a kumbure har zuwa komi da komi yakara da.
"inhar baka yarda da komiba I don't know bansan ko kannada number matan shi ba you
can call her tafada ma komi" shiru CP yayi yana kallonsu saikuma ya nisa yafara
bude file din yanabin komi daki daki yana karantawa saida yagama sanan yafita daga
dakin yana mamaki duk yanda yake da Alhaji bai taba fadanmai cewa Nadeera ba yarshi
bace to ya haka? Maisa yay hakan? Cemai yayi dasuna eygpt suka haifeta achan,
Number mum ya shiga nema dayake dashi da kyar ya iya samin number tana dauka yace
"Hajiya kwamissiona ne, dan Allah inaso ki fitar dani daga duhu dan ban yarda da
maganan yaran chan ba, Hajiya please ku kuka haifi Nadeera koba yarku bace? Dan
wanda yay kidnapping yarku Nadeera ya chakama Alhaji fork akan hallitar sa, yanzu
haka rai a hannun Allah, mun kaishi asibiti mun kama yaron...." nan ya sanar da Mum
komi har abinda su Omari suka fada yace "Hajiya da gaske ne maganan yaran nan?" dan
murmushi Mum tayi tana kallon Muhsin da Ahmad ta window dakinta yanda suke buga
basket ball a compound looking very happy abinsu, murmushi tadanyi ahankali tace
"are you sure ba Nadeera ce tachaka mai fork ba? Kako bincika al amarin da kyau,
Alhaji fa has been trying to rape dat girl batun yauba, ta wahala ta wahala a
hanunshi, yaki hakura, ya nace, kaman sabon maye hala saisa tamai haka wanan karan"
dan shiru tayi saikuma tace "banason maganan Alhaji yanzu dan am fine nariga na
manta da chapter shi, abinda yaran nan suka fadama ko karya daya babu aciki,
Nadeera ba yarmu bace, Nadeera kanwar suce, please ka gaggauta sakin yaran nan dan
ko mesukayi nasan kokarin kare kansu ne daga shirin Alhaji, na barka lafiya" ta
katse wayan tana share dan guntun hawayen daya zubo mata har ga Allah, ko Allah
yasan tana mugun son Alhaji bana wasaba kuwa amma yanzu da tasan babu aure kuma
tsakanin su saisa take jajircewa tanason ta yakiceshi aranta, ahankali tace "Allah
bashi lafiya" kafin ta zauna ahankali akan lumtsatsen bed dinta tareda rike remote
tafara chanza channel.

Kwamissiona was shocked dajin wanan sabon labarin dashi kanshi Alhaji bai taba
fadanmai ba, bai taba sanin cewa Nadeera ba asalin yarshi bace, Alhaji bai taba
fadanmai ba, dan zufa ya share kafin ya koma office din ya shiga ya zauna yana
kallon su Omari dake kallonshi, anatse yace "nai magana da hajiya and tafadamin
gaskiyan lamarin, abinda tafadamin shi kuka fadamin kuma but!" yay dan shiru yana
bubbuga byro akan table yace "for now everything zai sama on hold ne, zamu jinginar
da komi zamu jinginar da shari'an, yaron nan will remain in our custody har sai
randa Alhaji yaji sauki ya warke, let's just hope yaji saukin inba hakaba dan
uwanku yariga ya shiga matsala inhar Alhaji ya mutu, as for yarinyar zan iya baku
ita kutafi da ita gida dan naga bamatajin dadi in yaso kwa kaita asibiti, duk randa
muka bukaci ganinta zamu nemeku but shidai zamu saka shi a cell harsai Alhaji yaji
sauki dat is the least I can do for you" shiru duk sukayi suna kallonshi sun kasa
magana hakan yasa ya mike tsaye yace "let's go" fita yayi daga office din suna biye
dashi suka fita har zuwa bayan kanta inda suke zaune tana bacci a shoulder shi,
kafe su Omari dayaga idanunsu sunyi ja yayi kafin ya sakin musu murmushin karfin
hali da sauri Abdallah ya share hawayen daya zubomai ya tsani yaga yayanshi a
matsala, kwamissiona ya kallesu yace "zaku iya tafiya da ita" ya kalli officer dake
wurin yace "take him to cell shikuma" "yes sir" ya saramai, ahankali ya kalli
Omari ya nunamai ita yace "zoka dauketa" ahankali Omari ya mikama Abdallah files
din yakaraso wajen ya tsugunna yana kallon Marwan da shima kallonshi yake ahankali
yace "take care of her" gyadamai kai Omari yayi yana dukanta idanunshi sunyi jajir
jiyake kaman ya kurma ihu, bude ido tayi ta kalli Omari da sauri tajuya ta kalli
Marwan ta koma jikinshi, ahankali yay tapping bayanta yanajin yanda jikinta kaman
wuta yay murmushi chan kasa yace "go with them kinji Sugarlips, I love you" pink
lips dinshi takafe da ido tana kallonshi tana kuka tana girgiza mai kai kafin yama
Omari alama daya dauketa ya dauketa ahankali suka fita daga wajen tana kallonshi
tana kuka tana mikamai hannu shikuma officer yawani irin dagashi kaman wanda yay
sata su Omari na kallon yanda yay dragging dinshi aka bi dashi tawani lungu dan
kaishi cell da sauri suka fita sabida yanda kukanta ya karu suka shiga mota sai
gida.

*masu tura min novel waje su da Allah*

*idan baki biyaba karki karanta*

*3107021073 first bank aisha Muhammad Zaki tura 300 access fee saiki turo evidence
to my watsapp no 07012181461 sai nai adding dinki a group din danake posting, you
can also send MTN card to my watsapp no*

Kafin su kai gida tasha kuka harta gaji, ahaka barcin wahala yayi gaba da ita. Ko
dasuka isa gida she was deep assleep, bata ma san sun isa ba. Omari ne ya zagaya ya
bude back door ya dauketa ya shigar da ita ciki, yanata tunanin yanda zaiyi dan
jikinta yay mugun zafi, ahankali ya kwantar da ita akan gadonta da Marwan ya riga
ya chanza ma zanin gado tun safe, bude ido tayi tana kallon ko ina cikin tsananin
zazzabi kafin ta fashe da kuka sosai jikinta na rawa tace "Ya Omari wlh nine ba Ya
Marwan ba, I killed Abba na, nine wlh, na shiga uku please kace sukamani" kallonta
yayi cike da tausayi dawani irin kaunar kanwar tashi, murya chan kasa yace "Rahma
stop crying okey? Brother will be fine I promise, and you will be fine also"
yafada yana zama gefan gadon, daga kai yayi ya kalli kofan da aka bude Abdullah ne
ya shigo dauke da tray mai dauke da kayan tea yana kallonta, tashi tayi zaune da
kyar ta daura kanta akan sholder ya Omari still tana shasshekan kuka tana kallon
Abdallah tana goge fuskarta da bayan hannu. Sosai Omari yaji yanda jikinta keda
zafi kallon Abdallah daya jawo stool yadaura tray din kan stool yayi yace
"Abdullah, Rahma is running tempreture and she needs medical attention seriously,
so you stay with her while i go to a nearby clinic to get a nurse or doctor on a
home service deal, please don't let her cry, keep her company" gyada mishi kai
Abdallah yayi duk jikinshi a sanyayye yana kallonta, tashi omari yayi tare da mata
peck a goshi ya amshi car key yafita daga dakin da dan sauri gabaki daya ya shiga
damuwa daurewa kawai yake yanzu shine babba dole shizai kula dasu.

Ahankali Abdallah ya zauna abakin gadon bayan yadau tray daga kan stool ya ajiye
tray din agabanta tare da kai hannunshi ya daura a forehead dinta yay feeling
tempreture dinta wani irin tausayinta yaji yake ji kaman zai mata kuka, ahankali
bakinshi nadan rawa yace "My shagwabatu sis" kallonshi tayi tana wani irin sauke
ajiyan zuciyan kuka, ahankali yace "zakici abinci yanzu?" girgiza mai kai tayi, dan
saita kanshi yayi dan bayaso yafashe mata da kuka, ahankali yace "tashi kaje kiyi
alwala kiyi sallah to, shower as well ko kyaji dadin jikinki, i..will be back in
the next 20mints okey..oya clean those tears and cheer up, ya marwan will be fine
ok..ey?" yay maganan muryanshi na breaking sosai, gyada mishi kai tayi tare dasa
hannu tashare hawayen daya zubo mata murmushi yayi yana hadiye kukan dake zuwan mai
yahau mata tafi yace "that's my lil sis, my shagwababbiya" murmushi yasake mata
yatashi da sauri ya fita daga dakin yana waigenta, rufo mata kofan yayi ya tsaya a
wurin yana kuka mara kara yana share hawaye da bayan hannu, bayason anything yasami
Ya Marwan, he can give his life for Ya Marwan, Ya Marwan shine gatansu, ya kasance
uwa agaresu, uba agaresu, yaya agaresu, kani agaresu, Ya Marwan has been everything
to me, ahankali yace "Ya Allah please don't let dat man die kodan Ya Marwan ya
kubuta please Ya Allah" yay maganan yana goge kwalla.

Yana fita daga dakin takara fashewa da sabon kuka, ta rasa meke mata dadi, tarasa
ina zata sa kanta taji dadi, kawai shes not just her self and so many thought are
running over her head, she's regretting, dana sani take sosai na chakama Abban ta
fork, gashi yanzu tasa Ya Marwan in trouble, gashi yanzu an kamashi, takai kusan
10min tana kuka dakyar ta mike tana takawa ahankali dakyar ta shiga bathroom, cire
kayanta tayi tasa a washing machine tasakin ma kanta shower bayan tagama tashiga
cikin warm water kamar yanda tagan ya marwan na mata, da kyar ta daure ta zauna
sanan tafito, ba karamin dadi ruwan ya mata ba, dauro Alwala tayi tadaura towel
tafito daga toilet tana tafiya kaman zata fadi dan tsananin jiri ga yunwa, cikinta
sai kuka yake da kyar taja mai tashafa tasaka gown kafin ta dauko hijab da praying
mat tahau kai ta tayar da sallah.
Zama tayi akan dadduma tana ma ya Marwan addua na Allah ya kubutar dashi, kuma
Allah yasa kar Abbanta ya mutu, bataso chakamai fork ba, sosai take kuka ba
kakkautawa data tuna abinda daya faru some hours ago. Tana danasanin abinda yasa
tadauki fork harta chaka ma Abbanta,haka tacigaba da kuka har Abdullah yayi
knocking kofa ya shigo jin sautin kukanta.

Da sauri yakaraso cikin dakin ya dagota daga kan dadduma tare da hugging dinta yana
patting bayanta murya chan kasa yace "its okey, stop crying kinji, ya Marwan
nothing will happen to him, kinsan mesa? Because ya Marwan is strong and bold ga
juriya, he will be fine I promise" gyada mishi kai tayi ahankali wani irin bakin
ciki ne yatokare mata zuciya sosai, hannunta yarike yace "Oya zoki sha tea" girgiza
mai kai tayi bakinta na rawa sosai tace "am not hungry" bai sauraretaba yaja
hannunanta yazaunar da a edge din gado ya hada mata tea a mug mai kauri sosai ya
mika mata, ahankali ta mika hannu ta karba, kadan tasha ta ijiye tana girgiza mai
kai hawaye na fitowa daga idanunta tace "ni banaso, please Ya Abdallah I don't feel
like eating" tafashe da kuka sosai, kafeta yay da ido danji yake kaman shima yataya
ta kukan, ahankali yasa hannu ya dauki ragowar tea da tray ya mike tsaye yana
kallonta yace "i will be right back, stop crying pls" gyadamai kai tayi tana share
fuskanta da bayan hannu.

Agaban tap ya tsaya a kitchen yana dauraye cup din tea yaji alamun bude kofa, da
sauri ya ajiye cup din yafita daga kitchen din dan ganin ko waye ya shigo gidan su,
Ya Omari yagani da wata nurse biye dashi that will be in her late 30's. Bismillah
yama matar sukai sama suka shigar da ita cikin dakin da Nadeera dake kwance ta
lumshe ido, ahankali ta bude ido hoping aranta taga Ya Marwan, ganin su Abdallah ne
da Omari ne yasa ta mayar da idanunta ta lumshe tana sakin ajiyan zuciya, Ya Omari
ne yakaraso jikin gadon yace "Lil she's here to check u, feel free kifada mata
abunda ke damunki, okay?" gyada mai kai tayi yajuya suka bar dakin shida Abdallah
tareda rufo musu kofa. Kafeta da ido nurse din tayi kafin ta karaso tazauna gefen
ta abakin gadon takai hannu ta taba goshinta da wuyanta zafin dataji saita taji
tsoro da sauri tace "meke miki ciwo haka?" shiru tayi tana kallonta sai kuma tai
mata bayani abinda ke damunta alokacin ne ma ta tuna she's a nurse itama fa, gyada
mata kai nurse din tayi tace "kina zama ai cikin ruwan dumi?" ahankali tace "eh"
"good kidage da zama cikin ruwan zafin zai warke, yanzu kawai pain relief zan miki
prescribing da kuma pcm sabida wanan temperature dakike running" gyada mata kai
tayi ta juya ta fita daga dakin ta sauka kasa, da sauri Omari da Abdallah dake
zaune a palour suka mike suna kallonta, karasowa tayi ta mika musu prescription na
magani tace "kusiyan mata maganin nan in shaa Allah she will be fine, and idan
akwai anyproblem dont hesitate to call me, will come back nanda 3days to check on
her, na barku lafiya". Godiya suka mata sosai Abdullah ya amshi key daga hannun
Omari to drop her and from there yayi branching pharmacy ya siyan ma rahma drug
nata, suka fice.

Shigowa gidan Abdallah yayi dauke da ledar magani, direct dakin Nadeera yayi
daddan sauri, sallama ya tsaya yayi jin shiru yasa yatura kofan ahankali bacci
tanata sauke ajiyar zuciya irin na wanda tasha kuka tagaji dinnan. Tashinta yayi ya
bata magani da kyar tayarda tashanya ta koma barci, juyawa yayi yafice bayan yaja
mata kofa yay dakin palo duk hankalin shi yaki kwanciya da halin da ya Marwan ke
ciki.

Bayan kwana biyu.

Sosai jikinta yay sauki, bata wasa da zaman ruwan zafin, saidai bata iyacin abinci
ko kadan, idan yayyinta basu takurata ba bazataci ba, so kawai take taga Ya Marwan
amma sunki zuwa sa ita station din, ga wani irin kewan shi datakeji, gashi batada
waya balle takira tafadima Mum ko hankalin ta ya kwanta, duk tunanin yaja ta rame
idanunta suka fito sosai.

***
"Kin ganta shar shar da ita, give me head haba mana Princess, haba baby girl nidai
head nikeso princess..." wani irin ihu yayi yatashi yana salati arude yakai hannu
zai taba abunshi yaji wani irin zafi awurin, da sauri yacire hannun daga wurin
yasaki wani irin wahalallen kara hawaye na fita daga idanunshi. Police guda biyu
daaka sa su tsareshi dake bakin kofan dakin ne suka shigo sabida jin ihun dasukayi
Abba ne suke gani dake kokarin cire drip daaka sa mishi yana cizon lebe saboda
azabar dayake ji, sai kiciniya yake kaman wanda yasami tabin hankali, da sauri suka
karaso wurin gadon daya daga cikinsu ya dafa Abba yace "calm down sir everything is
under control"wani irin kallonsu Abba yayi kafin yace "where is my daughter? Where
is my princess?" "she is with the commission" daya daga cikin police din ya amsa
mishi ataikaice ganinshi a birkice da sauri ya mika musu hanun shi yace "now get
this off me I want to go and see my babygirl" Kallon Abba sukayi batare dasunce mai
komiba, wani irin ihu daya musu akai yasa Dr yashigo dakin da gudu. "nace kuciremin
ko" da sauri Dr dayake Christian yakaraso yana kallonshi yana murmushi yana
cewa"ahhh! Thank God you made it, kana da taurin rai Alhaji, kanada taurin rai
gaskiya, we thought we were going to loose you fa, all you need now is to relax
bara inyi alerting nurse taxo mu duba maka ciwon ka, kai am so happy Alhaji kanada
taurin rai" Wani kallon Abba kema Dr din yace "kaikuma daga ina?" dan murmushi
yayi yace " am your Dr, so how are you feeling?" Abba dai binshi yake da kallo
kafin ya bude baki yace "Dr please take this drip off me inada important abunda
zanyi, yanxun like its really really urgent" "But sir bazamu iya barinka katafi
ahaka ba batare damun duba wound din ba, Its against our profession please, bakai
warkewan dazamuyi discharging nakaba" dasauri Abba yace "ciwonka ne? Ajikin ka ne?
nace zan tafi, tuge abin nan ku sallame ni, are you trying to tell me what to do,
mtsww inda princess dina na nan data ciremin my nurse" yay dan murmushi yana
tunanin Nadeera kafin ya dago kai ta Kalli Dr, ganin baida niyyan ciremai yasa ya
tuge canlullar daga hannunshi ya yarda yana kokarin sauka daga kan gado shaff ya
manta babu komai ajikinshi blanket ne kawai aka rufeshi dashi kadan yarage blanket
din yafadi ya rike da sauri yana kallon Dr yace "where is my trousers?" "ba'a
kawoka da trouser ba" Dr yafada ataikaice dan yaga rigiman tsohon tafi karfinshi,
bai damuba saima tabe baki dayayi yaja katon blanket din yana nannadewa ajikinshi
yana cije lips saboda yanda hannunshi da manhood dinshi ke mishi zafi sosai, yana
gamawa yace ma police din "kaini wajen commissioner" bai jira amsansu ba yayi gaba
yana takawa ahankali yana squeezing face dinshi alamun pains, binshi abaya sukayi
ganin alamun dagaske Abba yakeyi bude mishi baya sukayi yashiga sukuma suka shiga
gaba suka ja motar tare da barin premises na hospital din.

Direct office na commisioner ya shiga, ko knocking baiyi ba ya shiga kai tsaye. Da


mamaki commissioner ya bude ido yana kallonshi ganin Abba agabanshi, zama Abba yayi
kan kujera yace "ina Nadeera take? Hope yaron bai kara dauketa ba?" kallonshi
kwamissiona yake kafin ahankali yace "ya jikin naka friend? Ya akayi sukai
discharging dinka ahaka?" da sauri Abba kaman zaiyi kuka yace "ba wanan ba friend,
please tell me how is my baby girl? Where is she now? Hope dat kidnapper bai kara
kamata ba?" shiru kwamissiona yayi yana kallon Abba dan sosai yaji Abba nawani irin
bashi tausayi ayanzu, gyaran murya kwamissiona yayi yana fuskanta Abba yace
"Alhaji harkaji sauki dazaka iya fitowa daga hospital, i thought you still suppose
to be on the hospital bed?" Kallonshi Abba yayi kafin yace "where is my daughter?"
Sake gyaran murya commissioner yayi yace "Alhaji ashe Nadeera is not your
biological daughter? And baka taba fada min ba duk amintanmu? Haba Alhaji? Gaskiya
am surprised? How could you hide such a big thing from me?" shuru Abba yayi still
no response from him yana kallon commissioner, cigaba da magana commission yayi
yace "I've seen all evidence nacewa this girl is not your daughter, and you are
trying to rape her? Why friend? Kasan har yanzu bansaka any kara a kotu ba sabida
kai nake jiye mawa, and do you know what it means cewa akai kara court sai yaran
nan suyi presenting case cewa you are trying to rape there married sister, do you
know what that means friend?" katseshi Abba yayi ta hanyar cewa "waye married
sister nasu? su waye su? Am not getting you, Nadeera batada kowa aduniyar nan sama
dani ubanta ahalin yanxun, babu wanda yakaini iko da ita, namata komi na rayuwa,
Yes nasan shez not my daughter, and am sorry for not telling you tun tana 3months
lokacin ina aiki a eygpt mukai adopting dinta, friend banda wacce nakeso a duniyan
nan kaman Nadeera I swear to you shiyasa nikeso in aureta, I want to marry her and
make her mine, mine forever, and for the rape case sharrin shaidan ne, wlh shairin
shaidan ne dakuma tsananin son danake mata always make me feel that urge to cuddle
her or have her u know" yay shiru yana sauke ajiyan zuciya dan sosai muryanshi
tafara rawa kuka na neman kufcemai, murmushi commissioner yayi tare dacewa " i've
heard you, koni nasha ganin son Nadeera a idanunka but I always tot irin father and
daugtherly love dinan ne, but kasani you are my friend and i can never deceive you,
and ba tun yau muka san juna ba, musan juna tun muna samari tun mama nadarai, kagan
yaron nan wanda ka aura mata toh dan uwanta ne, kaga yanda Allah ke abu ko, Allah
yahada auren su, auren ya kasance kuma auren kaddara, kai kanka bakasan lokacin
daka amince kabada auren nataba anan kadai yakamata ya yarda da hukuncin Allah
rabbul samawati, kuma yaran nan sunada complete evidence wanda ko ina sukayi
presenting this evidence idan nayi rantsuwa bazanyi kaffara ba sune zasuyi winning
case dinan akanka, Saisa am very happy dana ganka I personally want to advice you
sincere advice ma kam ka hakura ka janye case dinan u can never win, kai attempting
raping yarinyar nan basau dayaba, you hit her, kai alot of things da instead of
akamasu saidai kai akamaka aturaka prison, Alhaji Naseer Friend!" yakirashi cikin
dan kakkausar murya yace "inaso ka janye kowani irin kara let's free this boy, ya
tattara matarshi Nadeera da kananshi subar kasan nan su koma chan kasar su Egypt,
ka manta da komi Nadeera ba matarka bace Allah ya riga ya kaddara hakan accept your
faith kaji, mekace ka hakura mu saki yaron tun kafin yay involving lauyanshi aciki
dan dama ni nace mubar komi on hold harsai anga warkewan ka, kokuwan in barka kai
go ahead kaga kaine zaka shiga matsala nan gaba, me kace? Are you giving up or
not?" kwamissiona yamai maganan yana kallon fuskarshi.

*masu min posting waje kuda Allah*

*3107021073 first bank aisha Muhammad zaki turo 300 in kinason book dinan, zaki iya
turo MTN card ta watsapp number na 07012181461 sainai adding dinki a group din
danake posting*

*BOYAYYEN MUTUN*

Daga mishi kai kawai Abba yayi without saying a thing, hannu yakai ya bude dayan
document din kaman mara gaskiya, zaro ido yayi ganin document nasu dasukeyi
adopting Nadeera ne da aka basu a eygpt, saboda harda picture da dukkansu suka
dauka dasuka je motherless home ranan dasukai adopting nata. "Where did you get
this docuuu...m...en..t" abinda ya fito daga bakin Abba kenan da kyar yana numfashi
da sauri sauri, murmushi Omari yayi kafin yama Abba bayanin yanda akayi mummy
takawo musu document gidansu as an evidence cewa ba ita bace ta haifi Nadeera,
coincidentally kuma tazamana itace lil sister dinsu dasuketa nima. Shuru Abba yayi
without any word from him again sai zufa yake yana numfashi da sauri da sauri
kirjinshi na bugawa sosai, wani irin tausayin shine ya diran ma commissioner a
zuciya jiyayi kaman yamai kuka hakika so cuta ce wlh, kallon Abba yayi ahankali
yace "friend, am happy yanxun you've seen for yourself, Alhamdulillah, so what did
you say now?" Shiru still Abba yayi idonshi cike da kwalla, zuciyarshi namai wani
irin zafi da yana ganin tunda yazo duniya bai tabamai irin zafin ba, yanzu wayan
nan shikenan yan uwan Nadeera ne, yan uwan Princess dina? Shikenan yanzu, shikenan?
Ya shiga can duniyar tunani yay nisa, he just realize cewa shikenan he has lost
Princess forever, wa'inda suka fishi iko da ita Allah ya kawuso, wani iri yaji
zuciyarshi namai, he just want to cry amma yakasa, nauyi sosai yaji kirjinshi
namai, inama ace yanada ikon maida agogo baya dabaiyi kokarin raping princess ba,
attempt rape dinta dayayi yasa harta gudu daga gida har yay resulting to yau,
dabaiyi yunkurin haike mataba da maybe yanzu ma tana dauke da cikinshi, mesa ya
biyema shaidan akan Mum batanan yaje yabi yarshi? Why? why? Shikenan Princess is
not mine yanzu? Wani irin hawaye ne ya gangaro mai da sauri ya share ya daura
hanunshi kan idanunshi ya matse idanunshi yana wani irin cizon lebe yana kokarin
hana kanshi kuka amma hawayen saida suka shiga bulbulowa sunabin hannunshi.

Ayanda commissioner yaga yana kuka mara kara yasa yakira wani sergent ya bashi
umarnin afito da Marwan daga cell, yadawo ya zauna kusa da Abba ya dafa kafadarshi
alamun lallashi batare dayay magana ba, bayan kamar 7min wani sergent yashigo
office din Marwan biye dashi.

Umarni commissioner ya kara bama sergent daya dauko mishi dogon wandonshi da tshirt
nashi dasuka amshe, sabida da boxer da kuma singlet kawai suka barshi. Fita sergent
din yayi with immediate effect don zuwa aiwatar da maganan commissioner. Kallon
Marwan commissioner yayi tare da cewa "you are freed, sannan on behalf of my
friend" yanuna Abba da har lokacin hanunshi kekan idanunshi hawaye nabin hanun yace
"we are sorry for all the pains we have cursed you. Allah ya baku zaman lafiya, we
are really very very sorry, you guys can leave now"
Har sun juya zasu fita commissioner yace "Marwan please i want you to do me a
favour idan ba damuwa" kallon Abba Marwan yayi dahar lokacin yana yanda yake kafin
ya kalli kwamissiona ya gyadamai kai, ahankali kwamissiona yace "i want you to
leave this country da kai da family dinka don Allah" kallonshi Marwan yayi adake
babu alamun wasa ko tsoro for like 5sec kafin yace "if i may ask why?" murmushi
commissioner yayi tare da yadan fuzar da iska yace "its just a request, and hope it
will be considered" dan tabe baki yayi yace "Actually, munada intention na barin
nigeria dama tun ba yau ba, But tunda haka things yayi turning around we have no
other option, we are going back to our father's land" wani irin dadi ne ya lullube
zuciyar commissioner yay murmushi yace" thank you Marwan".

Fita sukayi dukkansu daga office din suka rufo musu kofan, har aka gama dukka
wannan conversation din suka fita Abba bai dago kai ya kallesu ba, sosai yake kuka,
bayan fitansu ne commissioner ya matso da kujeran shi sosai kusa dana Abba dafashi
yayi ya fuzar da iska yace "friend please take heart, I did wat I did because I
love you friend, because I care for you, nasan idan nabarma komi bazakai taking d
right choice ba, I do wat is best for you, am ur bro your friend I have to guide
you, had it been I knew everything tundaga farko trust me non of this would have
happened, everything daya faru yanxun kaddara ne, just take it as your destiny,
haka Allah ya kaddara, kafara tuba ka nemi gafarar ubangijin ka dana family dinka
da ita Nadeera, but before then u have to start healing, u have a long way to go my
friend, you've made mistake but I can never hate you for that, a true friend shine
friend that will love support you and stood by your side regardless, so am with you
zamuyi fighting this battle together, love is a disease, love is poison, and love
can be the most sweetest and cutest thing to someone's life, forget Nadeera ka
kaddara hakan Allah ya tsara, ba komi mukeso musamu ba, Allah na karban tuban Bawan
shi matukar baikai gargara ba, kasan abinda kama Allah ka tuba sanan kai alkawari
bazaka karaba, lemme tell you something sef, Wlh Billahi Allah ma na nemanka da
shiriya ne inda ba hakaba daya barka kai raping yarinyar nan and kasan hukunci
wanda yakeda aure dayay Zina ko? Jifan shi za'ayi harya mutu, kayakuri forget
Nadeera nasan is not going to be easy yarinyar daka shaku da itane tun tana yar
jaririyan ta kayakuri kaji friend, Allah maganin komi ne once ka mika wuya gareshi
ka fawwalamai al'amuran ka toya isar maka kaji" dago kai Abba yayi fuskarshi duk ya
jike da hawaye, idanunshi sunyi jajir kaman wuta, heart dinshi na suya kaman ana
soya gari, fashewa yayi da kuka sosai kaman yaro yace "I love my baby girl so much
friend bazaka ganeba, I love baby girl, I admit I've made alot of mistakes amma wlh
nai nadama, I love my baby girl dan Allah kadawo min da baby girl, I promise bazan
kara abubuwan danayi ba, am sorry, am so sorry princess forgive ur Abba, babygirl,
my little princess please come back to your Abba mukoma gida da Mum da yayyinki
muyi zaman mu as one happy family, am so so sorry babyna, am so sorry princess, I
love you so much so much wlh, friend I love my princess dayawa dayawa, wlh I can
die idan na rasata forever, my life will be shattered, shekaran jiya ko yaushene ma
I was damn jealous dat was d reason why I wanted to scare her off, but ba raping
dinta zanyi ba, I love princess tun tana yarinya, innalillahi wa inna ilahi
raji'un, astagafurullahi, Ya Allah natuba, ya Allah am sorry, wayyo Allah na I love
you princess so much, my heart is burning Fri.." sosai kuka yaci karfin shi hakan
yasa yaja blanket din daya daura yasa a fuska yana share fuska yana kuka
uncontrollably gwanin ban tausayi. pathing bayanshi commissioner ya dungayi yana
bashi hakuri ahankali kafin yace "tashi let's go inside ka chanza kayan nan" da
taimakon shi ya daga Abba ya kaishi dayan dakin ya bashi kaya ya saka kafin ya
kaishi asibiti da kanshi dan yakasa daina kuka gwanin ban tausayi jikinshi yay zafi
sosai.

Suna fita daga station din direct parking lot sukai, agaban motan suka tsaya yace
"Omari inaso kuna isa gida yanxun pls ku shirya kayanku and ku taya Nadeera shirya
nata as well, I book any available flight for you guys ku wace airport, i want us
to relocate to Egypt" juyowa Abdallah yayi ya kalleshi yace "how about you, inace
tare zamu wuce dukkanmu." "No akwai abubuwan dazanyi clearing, so zan biyonku nanda
1-2weeks in shaa Allah, yanxun kukaini can gidanmu dake bwari, idan kun tafi zan
dawo gida in shaa Allah. Sannan 1 more thing, pls kar ku fadawa Rahma anyi freeing
dina, and ranar da zanzo egypt too please karku fada mata. I want it to be in a
form of suprise. And please take good care of her, take very good care of her, none
of you should trouble my wife" Gyada mishi kai sukayi both of them, suka shiga
motar, saida suka fara ajiyeshi a tsohon gidansu na bwari kafin su wuce gida. Suna
isa gida suka taradda Nadeera sai barci takeyi a palour remote na hannunta. Part
dinsu suka wuce suka hado kayansu kafin su dawo nata su hada mata nata, Saida suka
gama hadawa sannan suka zauna booking tickets dinsu Marwan yafara tura musu ta
email sanan suka tasheta tare da mika mata hijab dinta binsu tai da kallo Omari
yace "wear your hijab" karba tayi tasaka ba musu tana gama sawa Abdallah ya mika
mata takalmin ta "wear it" ahankali ta zura, Abdallah ya ja hannunta suka fita daga
gidan bude mata mota yayi yasata aciki Omari yakoma ya rufo gidan ya shiga cikin
motar suka bar gidan. "where are we going to?" tai tambayar ahankali tana kallon Ya
Omari dake driving, juyowa Abdallah yayi yace mata "we are living nigeria to eg.."
batama bari ya karasa ba tace "toh ina ya Marwan? Taya zamu bar nigeria bayan he is
still in cell?" Tana kaiwa nan tafashe da kuka sosai Omari ne yakira sunanta.
"Rahma dont worry he is fine kinji i assure you" kuka tacigaba dayi har suka isa
airport bata bar kuka ba. Ahaka sukayi boarding idonta duk a kumbure jirgin su
yadaga sama.

Around 6:30 pm na yamma jirginsu ya sauka a garin egyp, wata babban mota tazo ta
daukesu daga airport din takaisu wani babban gida...

2days later.
Marwan yadawo gida ya hada important document daya kamata ya hada duk ya hada, ya
nemi masu siyan gidan sunzo sun siya yahada kudin yaraba gida uku kashi daya yakai
gidan marayu, daya prison, daya kuma hospital, The following day yaje har gidansu
na daji daya barma kamal abokin Abdallah da baban shi ya gaidasu yamusu sallama
sukamai fatan alheri.

Bayan 5days, he is almost done da koma. Mota ya dauka yaje office na commissioner
don yin mishi sallama, luckily for him he meet Abba there.. Sosai Abba ya wani irin
rame kaman mai wani cuta, ahakan ma yanxun ya fara jin sauki sosai dan abun yadena
mai zafi, sai dai ya dawo shuru shuru, sai kwamissiona ya matsa mai zaici abinci
tunani yamai yawa, kullum yana office tare da commissioner, baima damu da company
shi ko aikin shiba. Ya kiran numb din mummy don ya bata hakuri taki dauka daga baya
number din ma ya daina shigan mishi kwata kwata, yadawo abin tausayi, yakira number
su Ahmad da Muhsin su nasu kwata kwata bama ya shiga kaman sun chanza layi, duk
inda yasan suna zuwa na gidan kwallo da filin sport amma bai gansu ba, to a ina
suke, idan yafara kuka saiyafi hours yanayi, ya dawo so lonely bayida kowa, tunanin
princess yatasa shi gaba zai iya bada komi daya mallaka dan kawai yaga princess
koda daga nesane. Within this 5day da abunnan ya faru har wani duhu yayi na
musamman ya rame ya yamushe, ya lalace kaman wanda yay shekara baida lafiya.

Gaisawa yayi da commissioner yace "Nazo in maka sallama ne in shaa Allah gobe i
will be on my way back to my fatherland, thanks for all your care and hospitality
we really appreciate, Allah ya bar kauna" Murmushi commissioner yayi yace "its
okey, Allah ya kiyaye hanya. My regards to sauran siblings dinka" Godiya yama
commissioner ya juya zai fita daga office batare dayama Abba second look ba, har
zai fita daga office din sai kuma ya juyo ya kalli Abba daya kuramai jajayen
idanunshi yana numfashi da sauri da sauri, sosai yaji tsohon yawani irin bashi
tausayin, koma komi ya raini Rahma, kuma yaci darajan Rahma namai kallon mahaifi,
ahankali yace "Abba am sorry for All the pains i have coursed you, kayi hakuri
kayafe mun, Sannan i really appreciate dukka kokarin dakayi in other to bring my
lil sister, my wife Rahma up, babu abunda zan iya cewa sai dai ince Allah ya
biyaka, am really sorry and thank you so much Allah ya biyaka, sanan Allah yabaka
lafiya" ko dago kai Abba baiyi ba sabida wani irin zafi da zuciyarshi ke mishi, he
just wanna cry and cry and cry, he called princess wife, shikenan yarabani da
Princess?. Kallon commissioner yayi ganin yanda Abba ke dafa kirji yace "please can
you help me with his phone number saboda once in a while indunga kiranshi muna
gaisawa" murmushi commissioner yayo tare da bashi number din Abba, yana gama amsa
ya musu sallama yafita daga office din. Kuka Abba ya fashe dashi yana dafa
kirjinshi yace "shikenan princess, shikenan ya kwacemin y'ata, why why why Nasiru
maisa kai mistake dinan, mesa nai yunkurin yin abinda Allah ya hana, nai yunkurin
yima yata fyade Allah bai bani iko ba karahema ya jarabceni da sonta sanan yahanani
ita, yakuma rabani da ita, I know this is my punishment Ya Allah, Ya Allah natuba
wlh, Amma bakomai haka Allah ya kaddara, i loved her with all my heart, no problem
thats my destiny, I've accepted that, Ya Allah wherever my princess is please make
her happy, let her be happy dats all I want now.." yafashe dawani irin heart
melting kukan dayasa kwamissiona share kwalla da sauri ya rungume Abba yana patting
bayanshi dan Allah look so pathetic.*masu fitarmin da novel su da Allah*

*3107021073 first bank aisha Muhammad zaki turo 300 access fee saiki turomin
evidence ta watsapp number na 07012181461 sainai adding dinki a group din danake
posting, you can also send MTN card ta watsapp number na 07012181461*

*Eygpt*

Bayan 2 weeks

Ko kadan batajin dadin garin, babu second din dazai wuce da bazata tai tunanin Ya
Marwan ba, kome zatayi shi yake Fado mata, da kyar ta iya ta shirya kaman yanda Ya
Abdallah ya umurceta, black doguwan riga kawai tasaka ta yafa black vail akai
tafito daga dakin tana tafiya ahankali harta sauko kasa, murmushi Abdallah dake
zaune afalo yana jiranta yayi yace "yauwa my shagwababbiya sis oya muje, kitso
za'ama gashin nan sanan zansa amiki wani milk body scrub da akeyi agarin nan na
gyaran jiki, sai amiki red cultural henna ai kinaso ko?" dan guntun hawayen daya
zubo mata ta share batare data bashi amsa ba da sauri ya rungumo kafadarta yace
"chill jor, wlh karkimin kuka kindaisan nan ba Nigeria bane ba ko hakanan kija
akamani Malama, oya shish and lets go" murguda mai baki tayi tare da ture hanunshi
daga kafadarta tai hanyar mota da sauri kaman zata tashi sama, murmushi yayi
ahankali yace "yarinya yau zakiga mijinki muga karshen kuka" da sauri yakarasa
wajen motan ganin yanda ta tsaya tana jiranshi, dariya yayi ciki ciki ganin yanda
tai kini kini da rai kaman ta saki kuka, ya bude mata kofa ta shiga ya zagaya ya
bude dayan bangaren ya shiga yatada motar yaja motar suka bar gidan.

Wani ubansu spa ya kaita, har office din manager ya kaita yabiya kudi mai yawa, da
harshen larabci yay maganan dan bayason taji yace "a gayarata gyra bana wasa ba dan
yau mijinta zai dawo, duk wani abu daya kamata kimata kiyi sanan amata kitso da
lalle, ko kudin bai isaba zan tafi yanzu dazaran an gama mata saiki kirani nazo"
murmushi manager tayi tace "shikenan angama sir, zamu mata presidential first class
gyara" juyowa yayi ya kalleta yanda har lokacin idanunta ke cike da ruwa tana
kallonsu, wayarshi yaciro daga aljihu ya mika mata wayarshi yace "gashi ki rike
incase, zanje nadawo insun gama zanso na nadaukeki, bye" hannu ta dagamai yajuya
yafita daga spa, manager kuma ta kaita wani room of one aka fara mata gyaran gashi
aka wanke gashin dawani irin ruwan turare da ita kanta jitayi kaman ta suma sabida
tsabagen dadin kamshin aka wanke gashin tass dayay kaman an tsomashi a ruwan turare
akai drying sanan aka fara mata kitso yan manya amma masu kyau bana wasaba, aka
fara mata wani irin jan lalle da bata taba ganin irinshi a Nigeria ba, saida aka
gama kitson tass sanan aka karike lallen aka wanke mata sai kallon hannuwan nata
take yanda suka mata kyau kaman ta lashe, wani abu aka gunguro aka shigo dashi
dakin wayansu gorunan fruit juice kusan uku aka bude aka bata akasa ta sanye
hakanan ta sanye tana lashe baki dan wlh dadi sosai sai wani nono da aka bata shima
tasha mamaki ta dinga yi tace "shi spa dinnan har fruit juice suke bayarwa" saida
suka bata magungunan dake sa mace dadi dakuma kara ni'ima da jukuwa ta sanye duka
sanan suka fara mata gyaran fata bayan sunyi steaming Hq, sosai suke mata gyaran
jikin tun daga yatsun kafa har fuska dan kayama akasa ta cire aka bata wani white
towel ta daura, aka mata waxing, scrubbing wata tsiya ce duk saida aka mata, aka
mata sauna bath, aka mata tsuggunno nawani turare mai kamshi, gyara aka mata irin
wanda akema amarya dan Abdallah yabiya su da kyau saisa sukai mata mai kyau suma,
aka gasa mata jiki da turare wanda zatai watanni tana kamshin, ita kanta saita fara
son jikin nata sabida yanda tayi, fatarta nada tushi amma saiya kara wani
extraordinary taushi kaman newborn baby, saida aka gama komi sanan aka kawo mata
wani abu kaman pepper soup kaman miya akasa taci taci dan da dadi ba laifi sanan
akasa tai bacci akan wani machine dake massaging jiki ahankali aka kashe wutan
dakin aka rufo mata kofa, sai bayan asr ta tashi aka sake mata wani wankan turare
aka turara ta sanan aka barta tai salla sanan aka cigaba ita kanta jitayi tana wani
irin cikowa ta kasa mamaki tayi me akeyi mata haka takeji wani irin sai bayan
magrib suka gama komi tsaf, data kalli kanta amadubi saida tasaki baki tana kallon
kanta dan wani irin glowing take da shining bana wasaba ga kanta wani irin kamshi
yakeyi ba kadan ba, kitson ya mata kyau sosai goshinta sai shining yake irin na
sabon kitson nan, light makeup aka mata dan Abdallah ya turo text a mata sanan aka
kawo mata wani new doguwan riga irin nasu tasaka black da fari bakaramin kyau
tayiba kaman wata balarabiya, Isha tayi kasancewan tanada alwala kowani motsi
zatayi wani irin daddaddan kamshi take da ita kanta so take ta dinga shinshina
kanta, shigowa dakin akayi hakan yasa ta dago kanta balarabiyar tace "your brother
is here" tashi tayi tabi bayan matan suka fito kafeta da ido Abdallah yayi wani
irin dadi na lullube shi yana wasa kanshi aranshi yace "wlh Ya Marwan zaka ganene,
sainasa kazama bindin lil sis, ha'a kai thank you Instagram a Instagram naga anama
mata gyara idan zasuyi aure ai haka duk week zan dinga kawota ana mata" wani irin
taune lips dinshi yayi yana rolling eyes dinshi still looking at her yace "wow wlh
I tried jibi sis Ya Marwan sunanka sorry, you're a goner, ai wlh zaka dawo zanin
daurawan lil sis ne dan kaji" yay wani irin murmushi "wai wat is it? I look funny
bari ma naje a goge makeup din" da sauri yariko hanunta yana hararanta yace "ke
dalla chan kinsan nawa nabiya? Let's go jor, kuma kome Ya Marwan yabaki tare zamu
raba" da sauri tana kallonshi tace "Ya Marwan?" da sauri yadan sosa kai yana daure
fuska yace "eh mana once an sakeshi ba lawyer my yace next month za'a sakeshi ba,
muje ya Omari yahada dinner and d food is yummy" yaja hanunta dan bayaso takara
jefomai wata tambaya, suka fito yay wajen motanshi yabude ta shiga ya zaga ta dayan
bangaren ya shiga kafin ma yatada motar wayarshi tahau kara da sauri ya ciro daga
aljihu screen din ya kalla ganin sweetest bro yasa yay picking yana satan kallon
Nadeera dayaga ta lumshe ido kaman mai shirin yin bacci dudda ba bacci takeji ba
dan tasha bacci sosai a spa, baima bari yay magana ba yace "Boss chill mana wlh
saima nafasa kawo ta atoh" kawo ta dataji Abdallah ya ambata yasa tabude idanunta
tajuyo ta kalleshi, dan murmushi Abdallah yayi yana lakatan hancinta ahankali yace
"we're coming to" katse wayar yayi ya maida aljihu ahankali tace "waye Ya
Abdallah?" batare daya kalleta ba yana kunna mota yace "Ya Omari ne yawani dameni
wai wani irin saloon ne ake kaiwa har dare haka" mayar da kanta tayi jikin kujera
tace "wai haka spa din garin nan ake bama mutum kayan dadi? Sau daya nataba raka
Mum spa kuma ai banga an bamu kayan dadi kaman nan ba" da sauri Abdallah while
driving yace "Allah Rahma baby? Haka suka baki kayan dadi? Yanzu ai kome kika samu
tare zamu dinga rabawa ko my shagwabatu?" hararanshi tayi yacigaba da tuki yana
wani irin jin nishadi har suka kai anguwan su, yay horn mai gadinsu ya bude ya
shiga da motar ciki yay parking suka fito suka jero tana tafiya ahankali ya kalleta
yace "wat is it Rahma?" dan yatsine fuska tayi tace "am feeling somehow" bude kofa
yay ya shiga tana biye dashi itama tana tafiya ahankali Ya Omari kadai suka gani a
falon yana aiki da system akan dining ya kafesu da ido yana kallon su kafin ma ta
gaidashi yace "kun dawo sis?" murmushi tamai mai kara mata kyau tace "eh Ya Omari,
ina yini" kannemai ido Abdallah yayi hakan yasa Omari yace "fine je sama kihuta,
shower ki sauko kasa kiyi dinner" kaman zatai kuka sabida kuncin datakeji tace "am
not hungry naci abinci achan, I just want to sleep" murmushi yamata yace "shikenan
sweetheart gud night" ahankali chan kasa tace "yea gud night" tai hanyar stairs
tafara hawa kaman mara jini har saida takai karshe sanan Abdallah yace "Rahma look
ur bracelet" da sauri ta juyo tace "Ya Abdal..." kasa karasa maganan tayi sabida
ganin Ya Marwan da tayi zaune a tsakiyar falon kan kujera hanunshi rike da remote
yana kokarin chanza channel, tundaga kafarshi ta shiga kallonshi yana sanye cikin
wani hadadden white hermes sandals dayama farar kafarshi mugun kyau, ga white
fararen farcenshi dake nan agayre, yasanya black 3quater na maza daya wucemai
gwuiwa da kadan sai wani sky blue V-neck t-shirt daya kamashi sosai ya fito da
cikan wide chest dinshi dakuma manyan muscles dinshi da jijiyoyi suka fiffito,
hanunshi daure da wristwatch black, gashin kanshi nawani irin kyalli sunyi curls
sosai sai uban kamshi yake yakara wani irin kyau da haske kodan ta dade bata ganshi
bane oho, shi kanshi he's dying to go and hug her but he just wanna see her
reaction, yanaso yagane kotafara sonshi, he missed her so much, he missed
everything about her, her smile, her cry, her warm breath, her touch, her smell,
the way she talk, how cigaba da danna remote din yayi yana chanza channel while
trying to control his breath.

Wani irin nishi tayi heart dinta na beating very fast tana kallonshi ko kyafta ido
batayi, gani take kaman bashi bane mafarki takeyi, hawaye ya cika idanunta sosai,
cikin rawan murya tace "Ya...Mar..." kasa karasa kiran sunan tayi tawani irin taho
da gudu tana saukowa daga stairs din kaman zata fadi tsabagen sauri tana kallonshi,
shima kasa daurewa yayi saida ya juyo da kanshi ya kalleta yanda take saukowa da
gudu jiyayi yana fizgarshi ahankali ya mike tsaye ya kafe ta da ido wani irin sanyi
na shigan shi kaman yaune yafara ganinta, dawani irin gudu tazo wajen tana kuka
sosai ta tsaya agabanshi ta daura hannu a ido tana kuka sosai kaman wata karaman
yarinya tana murza idanun. Hada hannu Abdallah yayi kaman mai addu'a shi kadai yana
kallonsu yana magananan xuci yace "hug him lil sis, hug him sisto na, wayyo Allah
na give ya Marwan the hug of his Life, hug him hug him jor, wayyo hug him tight
baby sis" kaman taji me yace ahankali ta zare hannun daga fuskarta ta kalleshi
shima ita yake ma wani irin cool look batare dayay uttering any word ba, wani irin
fashewa tai da kuka mai kara jikinta na rawa kafin ta taho dawani irin gudu tai
wani irin jumping tafada jikinshi ta kankameshi ta daure kafafunta ta bayanshi tasa
kanta awuyanshi hannayenta abayanshi tana kuka sosai, wani irin ihu Abdallah yayi
aranshi yace "I don die, wai wai wai ya ilahi! lil sis don't kill Ya Marwan dinmu
fa ewoo, dis kind hug aii..." hanunshi dayaji an fizga yasa yadago kai Ya Omari ne
yadure fuska yajashi yabude kofa suka fita daga shashin sukai hanyar shahinsu kaman
zaiyi kuka yace "me haka Ya Omari inacikin kallon show ni gaskiya kumin aure nima i
want my woman to hug me dat way" jan kunenshi Omari yayi hakan yasa yafashe da
kukan karya yace "wayyo Allah Ya Omari kunennafa kaifa mugu ne wlh ka sakenmin
kunne to" "baza asaka ba wuce muje kayi bacci, naughty fellow."

Sosai take kuka a wuyanshi hawayen ta na gangarawa kirjinshi tana rungume dashi
kaman za'a kwace mata shi tace "Ya Marwan am so sorry, am sorry is all my fault, I
shouldn't have done wat I did da yanzu bakai going through all this trauma ba, am
sorry..." ahankali ya ciro fuskarta daga jikinshi yana wani irin kallonta sabida
kyan datamai gawani irin hadadden kamshi datake dat is driving him crazy kaman
yahadiye ta, kasa magana yayi saima sauke ajiyan zuciya daya dinga yi yama forehead
dinta deep kiss yana kallon long eyelash dinta, murya chan kasa yakira sunanta
kaman wani mara lafiya. "Sugarlips" hanunta tai wrapping around his neck da kyau
tana kara daure kafarta gam abayanshi dan yanda yakirata jitayi tana neman sakinshi
tafadi kasa, ahankali itama kalleshi da idanunta dake cike da hawaye tace "Ummmm"
yanda tai da baki saida yasaki ajiyan zuciyan dabai shirya yakafe lips dinta da
ido, dawata irin shakakkiyar murya dat is so down yace "I missed you so much wife"
murmushi tamai adan kunyace dan yanda yake wani irin kallonta da yanda yake shafa
bayanta yasa tafara kokarin sauka kasa sabida jikinta yafara wani yam yam, riketa
yayi gam yana make mata kafada alamun bazai saketa ba kaman wani yaro, yana wani
irin kallonta yacigaba da shafa bayanta gently tana kara rikeshi har ya sauka kan
buttock dinta dasukai very soft dan ajiyan zuciya yayi chan kasan makoshi yace "ahh
Sugary" tureshi tayi ta dira daga jikinshi da karfi ta juya zata gudu ass dinta
yakama yace "Omg Sugarlips see ur ass" bugemai hannu tayi taruga da gudu tai sama,
murmushi yayi yabi ass dinta da kallo yanda yake rawa yake shaking sabida yanda
take gudu, murmushi yayi yana shafa maranshi dayaji harta dan murda ahankali ya
juya danyima su Omari magana ganin basu dakin yasa yay murmushi ya shafa sajenshi
yana dan cizan lips, yakarasa ya kulle kofa ya kashe wuta yay hanyar dining yana
kallon sama yana murmushi, kitchen ya shiga yadau bottle water mara sanyi yasha
kadan sanan yarufe yarike a hannu yafito ya rufo kitchen din yay sama yana tafiya
dai dai yakarasa sama yana kallon kofar dakinta, ahankali ya murza handle din kofan
yaji kofan a kulle murmushi yayi ya daura kanshi jikin kofan yay knocking kadan ta
karaso jikin kofan tareda ta daura kanta kan kofan tai taking deep breath tanajin
kamshin turaren shi ko ina, murya chan kasa tace "uhmm who?" murmushi yayi he just
want to grab her yabata wani irin hot kiss, dawani irin sexy voice yace "uhmm
Sugarlips, your husband ne" murmushi tayi dabata san lokacin data sakiba taki
magana, ahankali yace "I missed you so much Sugarlips, Baby I really miss you,
kinyi missing dina?" rufe fuskarta tai da hannunta tana murmushi mai sauti wani
irin farin ciki da batasan nameba na ratsa ta, kara saukar da muryanshi yayi yana
shafa kofan da hannu yace "tell me you miss me Sugarlips" gyada mai kai tayi batare
data janye hanunta daga kan fuskarta ba tace "uhm" chan kasa, ahankali yace "is dat
a yes I miss you my darling husband?" shiru tayi ta kankame hanunta akan fuskarta
tana murmushi ahankali kaman an mata wahayi, cikin wani irin calm voice yakira
sunanta. "Rah'maah" yanda yakira sunan saida tsigan jikinta yatashi batasan lokacin
datace "n..na'am" ba, cikin wani irin lazy voice kaman wanda yay aiki na shekara
yace "I want that kiss Sugarlips, please open the door I want to kiss you."

*Masu fitarmin da novel kuda Allah*

*3107021073 first bank aisha Muhammad Zaki tura 300 access fee, zaki turomin
evidence ta watsapp number na kaman haka 07012181461 sainai adding dinki a group
din danake posting, you can also send MTN card ta watsapp number na 07012181461*

*BOYAYYEN MUTUN*

*Maman Abd Shakur*


_If you cannot take wat is inside, basai kin karanta ba_

Yanda yay maganan saida yasa taji kaman gyalen datai rolling nahanata numfashi da
sauri ta cire ta yar anan kasa wani kamshi ya bude wajen ahankali tasake placing
kunenta akan door din tana nishi da sauri da sauri, dan murmushi yayi yana licking
lip dinshi nasama ahankali kaman mai whispering yace "open the door Sugarlips we
are alone, you have no idea the things I’m gonna do to you ahhh" rike kofan tayi
gam gam sabida yanda yay maganan yasa taji wani irin kasala ya shigeta, ahankali
yace "Sugarlips kinyi shiru are you thinking of how perfect I fit inside you um?
Nafa cikaki dam dam" rufe bakinta tayi da sauri cike da kunya batasan lokacin da
tace "you are bad ya Mar..." murmushi yasakeyi yay placing forehead dinshi akan
kofan hanunshi going down yay placing hanun akan hook din 3quater jikinshi kafin
gentle yay zipping zip din down freeing his huge erected game yanadan groaning da
kyar sabida zafi yace "Sugarlips fast and crazy or slow and easy? I will f*ck you
however you like I promise plsss budemin kofa" yaja please din kaman zai mata kuka
yana turo baki yadan lumshe ido yana sauraran yanda take nishi very loud, dan cije
lips dinshi yayi while stroking his game da hannu da kyar ya bude idanunshi dasuka
kankance ya kalli kofan murya chan chan kasa yace "did you remember the way you
hold my buttock the first time we had sex Sugarlips? Innalillahi! That feeling was
damn exceptional it makes me wanted to explode at dat moment, Sugarlips would you
hold my buttock again wen we are having sex yau? I should tell you my gaga spots?"
wani irin nishi tayi yanda yake mata magana yau is different baitaba mata magana
hakaba gashi takasa hana kanta ji, takasa barin wajen as well, and duk maganan da
zaiyi kaman acikin jikinta yakeyi because her whole organs are answering, dan bra
datasane saisa is not da obvious inba hakaba she could feel how hard her nipples
are they're so erect har zafi suke mata she just wanna pull off kayan da shegen bra
din amma takasa, wat happening to me? Wat is wrong with m... "Sugarlips open the
door, you haven't given me a welcome kiss" dan shiru yayi yana kallon 3quater shi
dat is down yace "Sugarlips open the and look at wat u made me do, my pants are
down wlh, am touching myself thinking of you, Sugarlips am..." da sauri tana turo
baki dan yanda yake magana yanasa tanaji wani iri, dan gabaki daya jikinta wani
irin internal vibration yake, ahankali takai tomb dinta bakinta zata tsotsa
tsabagen yanda takeji batasan lokacin datace "you are giving me an oral fixation
wlh, uhmm'umh ni kadenaaa" tai maganan tana goge kwalla tana turo baki a shagwabe
jikinta yay wani irin saki tanajin wani urge na tabude kofan and cuddle him. Kaman
wanda zai fashe mata da kuka yace "I just can't handle myself whenever I think
about going down on you Sugarlips, ki bude kofan whatever you want me to do to you
I will gladly do it" tsugunnawa tayi gaban kofan dan yanda kafafunta ke rawa kasa
daukarta sukayi, da sauri yace "Sugarlips are you that horny dakin kasa tsayuwa?
Please open the door lemme strip you down and feel ur warm body from top to bottom"
wani irin nishi tayi uncontrollably batasan lokacin data tashi ta bude kofan ba tai
baya zata fadi dan ko kadan babu karfi a kafafunta da sauri ya shigo yatare ta
tafado jikinshi, hadata yay da jikinshi yana kallon fuskarta itama tana kallonshi
hands dinshi akan ass dinta yana squeezing nasu hard yana kallonta, wani irin
kallonshi take tarikeshi gam gam tana numfashi da sauri da sauri bakinta adan sake
yana hango white teeth dinta da pink tongue dinta, yanda tasaki bakin look so
sexy, ahankali ya janye hanunshi daya daga ass dinta yaja yatsar tundaga ass din
slowly har zuwa kirjinta, wani irin nishi tayi tana kara sakin baki tana kallon
kwayar idonshi kaman yanda yake kallonta shima da idanunshi dasuka kankance,
ahankali yaja yatsar ya sauke yatsar a habarta wani irin siririn moan tasaki "uhh"
jan yatsar yayi ya daura kan lips dinta yana zagaye wa kafin yasaka yatsar cikin
bakinta dayake abude, grabbing yatsar tayi da sauri tafara sucking kaman jaririn
dayake neman nono for long tana kallonshi so cool and calm wani irin kallonta shima
yake yanajin kaman zai mutu dan yanda take sucking yatsar shi kaman tasami lollipop
wanna make him cum, grabbing ass dinta yayi hard yana wani irin kallon kwayar
idonta yace "if you keep looking at me this way Sugarlips I'm not responsible for
what happens to in between you legs yarinya" yay maganan yana saukar da hancinshi
kan wuyanta yana wani irin shinshinata kamshin datakeyi wanna make him die da
desire.

Ahankali yafara kissing neck dinta yana wani irin moaning yana shafa butt dinta
zuwa saman bayanta ya tsaya yana shafa bra dinta ta baya yana kissing neck dinta
sosai kaman wani irin vampire, nishi tayi in pleasure tana zaro yatsarshi daga
bakinta sabida yanda game dinshi ke wani irin goganta navel dinta, tana lankwasa
neck sabida yanda yake mata ahankali yana jan bayan bra dinta yace "wat is this
Sugarlips?" lumshe ido tayi tana ta daura hanunta akanshi tana kokarin tureshi daga
wuyanta tace "b...br..bra ne" ihu yayi awuyanta kaman wani karamin yaro. "ahhhh ni
mesa kikasa I told yah I hate it" nishi tayi kaman wata me asma tana kokarin yin
kasa dan yakashe mata karfi sosai her legs are cold tace "Y..a sleep..am sleepy"
tsayar da ita yay da kyau yana wani irin tsugunnawa agabanta ahankali ya daga
doguwan riganta ya shiga ciki ya saki rigan yay placing cold hands dinshi akan
waist dinta tareda placing kanshi a kasan abdomen dinta yana saukar da hanunshi
gently daga waist dinta yawani irin rungumeta ta wajen yana shakkan kamshin dake
fita daga wajen dat is driving him nuts, wani irin juyawa takeso tayi amma takasa
saima lumshe ido tayi hanunta na rawa tarasa inda zata shiga dama haka aure yake,
da sauri ta daura hannun ta ta daidai saman riganta ta inda kanshi yake ta rike
kanshi gam, ahankali yasa hands dinshi yana murza pant dinta down yanasa hancinshi
yana shafawa smooth wall din wajen that's not hairy at all, yana shafa laps dinta
ahankali kaman baby da aka bama new toy idan yana taba toy din, murya chan kasa
yace "Sugarlips you are so smooth, ur V smells like a roasted coffee, Sugarlips you
are damn wet, ur juice smells like baked almond" ahankali yakai tongue dinshi yay
flicking clit dinta ihu tayi sosai kafafunta na rawa sosai tana neman faduwa,
daukan kafanta daya yayi ya daura akan shoulder dinta yafara bata wani irin
mahaukacin head dayasa tafara moaning uncontrollably in pleasure. "p....paapa,
way...Mummm...myy um..Mummy na" sosai jikinta nawani irin rawa tafashe da kuka
sosai tana kokarin fizge kafarta daya rike gam gam akan shoulder dinshi tace "I
want to pee, leave me I want to pee...sosai" kin sakinta yayi saima cigaba da
abinda yakeyi yayi saida tasaki sanan ya kyaleta yamike tsaye rike da ita ganin
yanda ko kadan batada karfi yasa ya dauketa ahankali yafita da ita daga dakin,
dakinshi ya kaita, dakin duhu gawani calm heart melting kamshi da dakin keyi dayay
turning dinshi on more and more, chanza kalan wutan dakin yayi daga fari zuwa mara
haske, zuwa darker and warmer color, tsayar da ita yayi a tsakiyar dakin yacire
mata doguwan rigan yana wani irin kallonta, ahankali ya daura hanunta kan boxer
dinshi yace "ciremin nima Sugarlips" rawa hanunta yafara takasa ciremai, ahankali
ya daura hannunshi kan nata yafara cire boxer din wani irin nishi tayi ganinshi
yaune ranan datamai kallo mai kyau da sauri ta dauke kai gabanta na faduwa sosai
tunda take bata taba ganin babban abu like this ba, he's so huge and long, hanunta
taji ya kamo ya daura akai nishi tayi ta kalleshi wani irin kamo habarta yayi yay
kissing bakinta kadan yana kallon eyes dinta, ahankali yace "squeeze it hard for me
Sugarlips is urs, he's hungry he want to stroke you and dig u deep, release its
juice inside yah" wani irin chapke bakinta yayi yana kissing hanunshi na yawo a
bayanta yana kokarin cire mata bra da kyar yay nasaran balla hook din ya yar ya
zagayo da hanunshi yay wani irin grabbing boob dinta harsaida tai ihu cikin
bakinshi dan yanda yakama da karfi batare dayasaki bakinta ba yay grabbing nipple
dinta yace "your nipples are hard, u need me as well ko, let's enjoy ba zamuyi
bacci ba, muyi aikin lada, Sugarlips ni bana koshifa I will eat you ba dare ba
rana, I will strafe u every every minute with this my huge gun, and suck u in out"
ahankali ya saki bakinta ya maidashi kan nipple dinta yafara sucking while
squeezing the other one rough batasan lokacin data saki kuka ba ta matse game
dinshi wani irin moaning yayi yace "like that, jamin kaman zaki tsinka juicy gurl,
please Sugarlips do it hmmm'hm" yafara yi kaman zai mata kuka yana turo mata shi
sosai tanajin yanda wani ruwa ke taba mata ciki yana shan boobs dinta kaman shi
kadaine abincin shi na duniya, ahankali taja kaman wata matsoraciya, fashe mata da
kuka yayi sosai akan boobs yace "Sugarlips zan mutu fa, kome kikeso nabaki name
anything, ahhhh wayyo Sugarlips can't you tell how horny you make me just by being
with you" bitting nippi dinta yay kadan da sauri ta matse kan game din kafafunta na
rawa, wani irin daukarta yayi da sauri yana ware kafa, da sauri tai wrapping legs
dinta around his waist tana nishi sosai ta kamkameshi jikinta na rawa, ahankali ya
jinginar da ita jikin bango yana karanto addu'an saduwa da iyali yakama game dinshi
yana kara ware kafarta duka jikinshi na rawa yace "I..am g..going in Sugarlips
lemme scratch you" girgiza mai kai tafara a tsorace zatai magana ya chapke bakinta
yana tura mata tongue dinshi da sauri ta kama ahankali ya bubbude kafarta da kyau
yakama game dinshi yafara kokarin shiga da zafi zafi amma ba hanya fashewa tayi da
kuka sosai tana kokarin tureshi ta fizge bakinta ta dira kasa, matseta yayi da
karfi jikinshi na rawa hawaye na fita daga idonshi shima yana kissing dinta yakara
passionately.

*Masu fitarmin da novel kuda Allah*

*3107021073 first bank aisha Muhammad Zaki tura 300 access fee saiki turamin
evidence of payment ta watsapp number na 07012181461 sainai adding dinki a group
din danake posting kullum. You can also send MTN card to my watsapp number in
kinason novel din*

_BOYAYYEN MUTUN_

Ahankali yay kokarin diving in, kuka tafashe dashi sosai tana kankameshi ta fizge
bakinta tace "Ya Marwan zafi wlh, please kadena, am sick bai warkeba wurin" girgiza
mata kai yayi tareda daukanta ya kwantar da ita kan gado ganin yaki shiga a tsayen,
da muryanshi dabata fita sosai yace "no Sugarlips I can't, I need u hungrily,
yunwan ki nakeji" kokarin tashi tafarayi ya danneta da karfi yana sheshekan kuka
kaman wani yaro, ahankali yay spreading legs dinta wide open yay trusting in da
karfi, ihu tayi shima yay ihu sosai yana neman bakinta, da sauri yakama ya daddage
da kyar yay trusting in ya shiga da karfi da yaji, wani irin zafin dataji yasa
tafara dukan butt dinshi da karfi yana bada wani irin sound pa pa pam, da sauri
yaraba bakinshi da nata yasaki kara cikin kuka yace "I want to explode Sugarlips,
spank, spank me more, hit me harder, spank my buttuck Sugarlips wayyo, I can't help
but moan when ever am inside your luxurious hole" sosai ya shiga kissing dinta tako
ina yana bata screw of her life, abubuwan dayake mata yasa ta shiga groaning itama
ga zafi ga dadi, yanda yake jujjuya ta a haukace yasa yafara ihu. "mmm, I could do
this all night wlh, I want to be so deep, deep inside you Sugarlips" cije lips
dinta tayi da karfi tana nishi tana kokarin tureshi dan karfinshi yamata yawa
saikace wani injin da kyar cikin wani irin kasalalliyan murya tace "nagaji, I'm
tire..." wani irin flipping dinta yayi like a burger yace "no..let me make you feel
better than you ever have before" daga kafafunta yayi sama yakai wajen kanta, yay
wani irin ramming dinta damn hard ihu tayi sosai danjinshi tayi har brain dinta ta
rirrike mai muscles, kara danne kafar yayi gaba haryana taba goshinta yana batashi
fast and crazy yace "you like it ko, I've never been this hard before, wlh
Sugarlips kinyi dis vagin dina" murmushi yayi yawani fizgo bakin data turomai ya
ciza kafin yaja nippi dinta, ihu tayi sosai dan wani irin dukan G-spot dinta yake
dataji yana messing da neurons din brain dinta, sosai tafara shaking jikinta na
vibrating. "I...wayyo...pee is coming" da sauri yakara wani irin screwing G-spot
din batasan lokacin data saki squirt din tana kuka sosai ba, dudda yanda yaga tai
wani irin laushi bai barta ba yayacigaba tun tana daurewa harta fara mai kuka
ahakan ma dan bai shiga gabaki dayaba dan she's too small for him, sosai yake ihu
kaman zai fasa gidan, da sauri awahale ta kama bakinshi ta shiga kissing dinshi,
gyaran da aka mata bakaramin haukatashi yayiba, jikinta was warm and soft, gashi
firm, very soft kaman nayar yarinyar jaririya, gawani kamshi datake yi dake
figarshi yana karama erection dinshi karfi, yana kara boosting energy dinshi, kuka
yadinga mata bana wasaba sai wajajen 2: 30 nadare ya kyaleta shima dan yaji she's
running serious temperature ne, kankameta yayi yana lashe tears din datake yi yana
nishi yana pressing boobs dinta, ahankali yatashi yawuce bathroom dinshi yahada hot
water a bathtub yafito baccin wahala yaga tanayi, ahankali yakarasa jikin gadon ya
dauketa yana kallon hadadden kitson ta dayamai kyau bana wasaba ga kamshin datake
yi dake neman birkita mai lissafi, ahankali yasata cikin bathtub din bathroom din,
hakan yasa tabude ido da sauri sabida zafin dataji, fashewa tayi da kuka tana neman
fitowa ya riketa gam kaman zaiyi kuka yace "am sorry nine, yakuri kinji" murmushi
yayi yakai bakinshi saitin kunenta ahankali yace "kinsan wani abu Sugarlips"
makemai kafada tayi tana share hawaye gabaki daya cinyoyinta and down there ciwo
suke mata, lashe mata kunne yayi yace "let's f*ck in front of the mirror sabida
naganki, I want to see how you make love to me Sugarlips" da sauri ta kankame ido
dan wani irin kunya maganan shi yabata, idanunta data runtse yay kissing yana
numfashi ahankali akan fuskarta yace "I love crazy and wild sex, Sugarlips I will
always be rough akan ki get use to it ok, kinsan tsoho kika aura, kinsan how old I
am?" kin magana tayi hakan yasa yadan ciji hancinta da sauri ta bude ido murmushi
yamata yace "I was 12 lokacin da aka haifeki, am 34 clocking 35, and now nai aure,
I want to enjoy my marriage to the fullest Sugarlips, I will f*uck you, strafe you
with my machine gun, dig you, eat you, ramm you, lick you, and knock you down like
a mortal combat, Allah sa karna bulaki Sugarlips" yay maganan yana cizan lips dinta
yana mata wani irin dirty look da mayun idanunshi, ruwan bathtub din ta debo ta
watsa mai a fuska tana kuka a hankali tana turamai baki, fashewa yay da dariya
sosai daya bayyana cute dimple dinshi yace "wlh kika tsokanoni en wanan da kike
neman ki kamamin this my small nono kwakule ki zanyi yarinya" da sauri ta rufe
kunnuwanta dan sosai yanda yake mata magana yakesa takejin ruwa na tsayaya, dariya
yayi sosai yasa hannu yanajan hanunta daga kunenta yace "Sugarlips bansan haka aure
yakeba, I don't know anything fa tunta kika bareni daga leda shikenan na kware, am
now an expert" dungure mata kai yayi yace "bad nurse datai dis virgin Marwan"
fashewa tayi dawani irin shegen kuka sosai da sauri ya rungumeta yana dariya yana
kissing din kumatunta yace "sorry to, naji I was the one dat dis virgin u, no we
dis virgin each other" kara sautin kukan tayi hakan yasa ya rungumeta so tight
yanaji kaman ya cinye ta yahuta, ahankali yace "Sugarlips u are so sweet, ur
sweetness is beyond explanation, I cannot describe it, but wen ever am in jinake
kaman zanyi explode, kaman zan mutu, anytime am in there jinake I'm ecstatic, am
the luckiest man on earth to have u" yay maganan yana nuna kanshi, dauke kanta tayi
takoma ciki ta zauna tana kuka, Ahankali ya shafa kitson ta, kitson yadinga shafawa
ahankali ahankali ganin yanda ta gaji kafin yasa yatsarshi ya share mata hawayen
saida tai shiru hawayen suka dena zuba sanan ya tsiyaya ruwan ya wanketa tass yana
wani irin kallonta taki yarda su hada ido ya daukota ya dawo da ita dakin ya
kwantar da ita kan gado sanan yakoma shima yay wanka yafito kafin ma yafito hartai
baccin wahala, fitowa yayi yana goge kanshi da towel yana kallonta wani irin sonta
na ratsa shi kayansu daya jejjefar akasa ya tattara yakoma bayi ya zuba a washing
machine sanan yafito ya tsaya gaban wardrobe yaciro wani gajeren boxer dinshi na
Kelvin yasaka sanan yadawo gaban gadon ahankali ya tsugunna yana kallonta murmushi
yayi yakafe lips dinta da ido, ahankali yakai hanunshi kan lips dinta ya dinga
murzawa kafin yahaye gadon ya rungumeta tsam tsam yana kama kirjinta ya lululubesu
da bargo, kasa hakura yayi saida yasa kirjinta abakinshi sanan ya iya bacci.

_Canada_

As usual yauma tunda sassafe yafito jogging abinshi dan Ahmad yace bazaije ba sai
bacci yake sharara wa, sanye yake da Nike sport wears yasanya Nike sport shoes yana
gudun yana kokarin saita headphone dinshi danya makala a kunne, karan taka abu
dayaji yasa yadan tsaya yaja kafanshi back danyaga maiya taka waya yagani mai kyau
dahar yafasa screen din da earpiece jone da wayar kafe wayar yayi da kallo bai gama
tunani ba wayar tadau ruri yaga sunan Lily ajikin fashsshen screen din, ahankali ya
tsugunna ya dau wayar yana binta da kallo batare dayay picking ba har kiran ya
katse sake kira akayi still lily ne hakan yasa yay picking, daga tachan bangaren
yaji wani siririyan muryan mace tai magana cikin harshen turenci "hello please this
is my phone" batare dayay magana ba yaji wani murya chan daban tana cewa "an dauka
ne Fiddy" da sauri wacce ke maganan tace "eh an dauka amma ba'ai magana ba na shiga
uku ni Firdausi, waya dauke min waya" hausan dayaji sunayi yasa yace cikin calm
voice dinshi. "kin iya hausa?" baki tabude cike da mamaki tace "laaaaaaa Lilly
zokiji wanda ya tsinci wayana can speak hausa, laaaa ina yini please are you a
Nigerian? Munfita ne ni, I lost my phone kuma ni bansan a ina nayar ba and defense
zanyi some of the documents dina na cikin wayan, please Sir help me, where did you
stay sabida nadau taxi daga nan school nazo na amsa eh? Kagama da wayan Lily my
friend naketa kiran wayan tun jiya" dan taushe kunenshi yayi dan surutun ta yamai
yawa baima gane duka maganan taba, da sauri tace "kaji ina kake yanzu nazo? By the
way sunana Firdausi my friends suna kirani Fiddy, ina kake nazo?" ahankali kaman
marason magana yace "you are a student just text me sunan makaranta ku da inda zan
ganki will bring d phone for you" dan ihu tayi tace "yeee thank you uncle dina zan
maka yanzun nan kuwan" dip ta kashe wayar, wayar yabi da kallo saikuma yay murmushi
hakanan yaji ta tunamai da Nadeera ahankali yace "talkative" juyawa yayi yawuce
yakoma gida danya koma ya shirya ya kaimata wayan.

*_BOYAYYEN MUTUN_*
*_Na_*
*_maman Abd shakur_*
*_P 56_*

_AGURGUJE_

Dakinsu ya shiga har lokacin bacci Ahmad yake, wanka yaje yayo ya shirya tsaf
cikin riga T-shirt navy blue saiya saka black jeans, hadadden agogo ya daura a
hannu yadau turare ya fesa, kamshin turaren ya tada Ahmad daga bacci da jajayen
idanunshi ya kalleshi yace "ina zaka?" batare daya kalleshiba yana brushing gashin
kanshi yace "yawo" tabe baki Ahmad yayi yace "Ya Muhsin wlh da kyar nai bacci
tunanin Deejay na nake, nifa muje Nigeria abani aurenta mudawo, ni aure nake..."
tsaki Muhsin yayi da sauri ya kwashi wayoyin yafice daga dakin kafin ya jefomai
wani magana da kanshi bazai iya jurewa ba, dakin Mum ya shiga yasameta zaune kan
kujera tana duba wani newspaper ko kadan yanzu tadena tafiye tafiyen business
dinta, saidai managers dinta ke running mata business all over, binshi tayi da
kallo ganin yanda yay kyau ya mayarda jikinshi tanajin son dan nata aranta, zama
kusa da ita yayi ya daura kanshi akan kafadarta, murmushi tamai tace "sai ina
yarona?" dan yatsine fuska yayi yace "a girl lost her phone Mum na tsinci wayan
dazanje jogging shine zan kaimata ne" kafeshi tai da ido kafin tai murmushin tace
"shikenan adawo lpy tashi kaje kadawo dawuri kace you are taking me out" peck
yamata akumatu yace "okay sweetest Mum, zan dawo yanzun nan" tashi yayi ahankali
yafita tabishi da kallo tanamai addu'a, sosai take kewan Nadeera daurewa kawai take
dan tasan tai aure tana tare da yan uwanta, kuma bataso tana yawan damunsu da kira
amma kewanta take bana wasaba, tana missing yarta sosai.

Agaban Cafe cikin school dinsu yay parking ya kashe motan yafito yana zare bakin
glasses din idanunshi yanabin wajen da kallo dan address din wajen ta turo, wayarta
daya riko a hannu ne yay ringing kallon wayan yayi ganin lily ne yasa yay picking
yakara kunne. "ka isone Uncle? Ina cikin Cafe din I've been waiting for you kusan
3min da zuwana yanzu" 3min din datace saida yasa yay murmushi ahankali yace "come
out am outside d Cafe, ki amsa" da sauri tace "okkk am coming out now" janye wayar
yayi daga kunenshi ya daga kai ya kafe kofar Cafe din da kallo yay folding hanunshi
a kirji, wata doguwan yarinya ce tafito da bazata wuce 24yrs ba, tana sanye da blue
jeans a jikinta tasa top daya kaimata har gwuiwa white an tsaga gefen rigan, sai ta
yana kanta dawani blue vail karami tasaka white flat shoe, tadau wani karamin purse
bag white, idanunta sanye cikin fararen medicated glass dan kananun idanu gareta
kaman yar China, kalle kalle tafara yi kafin ta kalleshi ta kafeshi da ido kaman
yanda ya kafe ta da ido na kusan 2min kafin tai pointing dinshi da yatsa alamun
kaine saikuma tai wani irin murmushi daya bayyana white teeth dinta waje ta karaso
wajen tana tafiya ahankali tadan tsaya nesa dashi tana kallonshi dan sosai taga
yamata kwarjini gashi ya tsareta da ido, gyalenta taja ta rufe bakinta cike dajin
kunya tace "uhm ina yini uncle, kaine ko" dan murmushi yamata batare dayace mata
komiba ya mika mata wayan da earpiece din, ahankali ta mika hannu ta karba da sauri
tasaki gyalenta tana jujjuya wayan kaman zatai kuka tace "laaaa screen din yafashe"
ahankali yana kallonta yace "sorry I matched d phone ne saisa yafashe, muje na
kaiki sai a gyara miki screen din kokuma na sai miki wata sabuwa" da sauri ta dago
kai ta kalleshi tanadan gyara zaman glasses dinta ta girgiza mai kai ahankali tana
kallonshi kafin ta dauke kai da sauri heart dinta na beating fast dan guy din
yahadu tace "uhm Daddy na da Mum nanda 4 weeks zasuzo graduation dina, zan fada mai
zai tahomin dawani wayan I will manage it for now, thank you so much, Ya sunanka?"
ahankali yana kallonta yace "Muhsin" murmushi tasakeyi tadan kalleshi tace "nice
name" ahankali yace "thank you Firdaus" yanda yakira sunanta saida yasa tasake
kallonshi ta kafeshi da ido kirjinta na bugawa shima kasa dena kallonta yayi
hakanan take tunamai da Nadeera dudda wanan tafi Nadeera wayau daga gani but she
reminds him of her so much, atare suka dena kallon juna kafin ahankali yajuya
yabude mota yace "bye" da sauri tadan matso da bamata San maiya matso da itaba,
juyowa yayi ya kalleta yana rike da marfin mota da sauri tasake komawa baya
kallonshi tayi ya tsaya chak rike da marfin motan tace "uhn zakazo min graduation
and celebrate with me?" ahankali ya shiga cikin motan ya zauna sanan ya dagokai ya
kalleta yana kokarin yima mota key da sauri ta dukar dakai tana wasa da wayoyin,
ahankali yace "wani course kika karantawa?" "Pharmacy" dan murmushi yayi ya dauke
kai batare dayace komiba hakan yasa ta kalleshi tace "on the 30th please kazo venue
din is auditorium na school dinmu kajiii" yanda taja maganan yasa yadago kai da
sauri ya kalleta dan haka Nadeera kemai barinma if she want something from him, he
really miss his sister ahankali yace "ok" washe mai baki tayi tace "you promise fa"
gyadamata kai yayi hakan yasa ta dagamai hannu tace "nagode byeee" glass dinshi
yasaka yatada motar yaja yabar wajen tabi motar da kallo tana yaba kyan guy din
gashi baida hayaniya da kyar yake magana, murmushi tayi tajuya takoma cikin Cafe
din dan karatu take.

_Bangaren Abba_
Al'amarin Abba gabaki daya ya tabarbare, baida aiki sai kuka wani irin wutan son
Nadeera da son ganinta nacin mai zuciya, wani irin kewan yaranshi yake yakira
yakira harya gaji duka number su baya zuwa, na Mum ma haka baya zuwa ya rasa yanda
zaiyi da ranshi idan yay kuka yay kuka yagani saiyaje ya dauro alwala yazo yafara
salloli yana rokon Allah gafara, gawani irin sha'awa dake tasomai bana wasaba yana
bukatar mace amma yarasa yanda zaiyi, yay dana sanin sakin Mum, danhar limamin
anguwan su saida ya sama game da batun yace ai tunda dai yayisu ararrabe to ta
sakun sakin ukun, tattarawa yayi yakoma gida yaci kuka yarufe kanshi ya kashe
wayoyinshi salla kawai ke fitar dashi baida aiki saishan ruwan lifton gidan ko ina
datti da kura kofunan gidan duk uban yawan su, sun kusa karewa sabida shan lipton
dasu gashi bai iya dauraye cup ba wani irin zazzabi ne yatasoshi gaba na yawan
tunani, damuwa, dakuma bukata ko masallaci ma kasa fita yayi sabida ciwo, sosai
hankalin kwamissiona yatashi dan kwana biyu kenan yana neman shi baya samu hakan
yasa yana tashi daga wajen aiki ya taho gidan, a tsakar gida yay parking yana
tambayan mai gadi Alhaji fa, nan yafada mai kwana biyu kenan besashi a ido ba, da
gudu yay cikin gidan, bin ko ina yay da kallo yanda dakin yay kura babu alamun
shara, wani irin tausayi Abba yaji mace fa nada amfani a duniyan nan karasawa yayi
ya shiga corridor yay hanyar dakin Abban bude kofa yayi ya shiga baya falo hakan
yasa yay uwar daka da sauri akan gado yaganshi ya dukunkune da bargo da sauri yay
gadon yana yaye bargon ya dago kanshi yanajin yanda jikinshi keda zafi yace
"subhannallah friend me haka wai? Kashe kanka kake so kayi? Tashi muje asibiti"
fashewa Abba yayi da kuka sosai yana wani irin nishi ya hade hannayenshi alamun
roko yace "dan Allah ka barni na mutu friend, loneliness want to kill me, princess
ta gujeni, yarana sun gujeni, bansan inda suka shiga ba a duniyan nan, gushewan
hankali da shairin shaidan ya kaini na saki matata, nai alot of mistakes friend ina
zansa kaina, wayyo Ya Rabbi yakakeso nayi? Ina zansa kaina naji dadi? Am missing my
baby girl so so much, bawai so kadaiba wlh, I naturally miss my daughter, my
Nadeera, my innocent babygirl, my princess, kasan I was the first person data fara
kira lokacin data fara magana friend" yay maganan yana goge kwalla yanama
kwamissiona daya tasashi agaba yana kallo kaman TV murmushi, yay nishi cikin ciwo
yace "Nita fara kira data fara magana, tace _Aaaaa..baah_ haka take kirana, friend
I miss my babygirl" tafashe dawani irin kuka mai taba rai ya dafa kirjinshi yace
"wlh wlh wlh kaji na rantse ma natuba bazan kara mata abinda namata ba, nai
regretting abinda nama babygirl dina, nai nadaman dukanta danayi, like how could I
even raise my hands on Princess? Nifa? Nida koda tana karama bantaba dukanta ba but
tayaya na daketa da girman ta? Dan Allah friend kace yadawomin da babygirl dina na
cigaba da training dinta I will never try nai abinda nayi abaya again, wlh shairin
shaidan ne dakuma rashin zaman mamanta, I miss my children, I miss my fine calm boy
mara magana Muhsin, my super patient brilliant boy Muhsin, I miss him, I miss my
Ahmadudu, my stubborn boy, mai zuciyan kuturu, I've taken back tsinuwar danamai
bazan taba iya tsinema yarana ba, banma san tayaya na furta ba, I miss my Ahmad my
garagara talkative raki boy, friend I miss my children so much, I wanna hug the 3
of them, kiss them a forehead and ask for their forgiveness, I miss my wife, wlh i
love Hajara bazan ma karyaba she's the mother of my sojas, my mazaje, fushi dakuma
halakan datasa na fada ya rufemin ido ruf harya kaini ga sakinta, nariga nasan
aikin gama ya gama auren mu yatashi aiki, I want to see her and ask for her
forgiveness, friend wat do I do? Yaya zanyi da raina? Ina zansa kaina naji dadi? Am
dying slowly? Loneliness want to kill me, kewan iyalina want to kill me, I miss my
children, I miss my babygirl, I remember ranan da aka fara koya musu yanda ake
checking pulse a school of nursing, kasan maiya faru?" yay maganan yana jan majina
yana share kwalla. "data dawo gida bamu labari tayi tacema yayyinta su kawo hanunsu
ta duba nasu duk sukaki Ahmad har tsokanar ta yake wai karta matsemai jijiya but
you know I called her _Princess tace na'am Abbana, nace zoki dubamin don't mind
yayyinki_" fashewa da kuka sosai Abba yayi, da sauri kwamissiona ya dafashi yana
bubbuga mai kafada, cikin kuka sosai yace "she jumped dawani irin murna tazo kan
kujeran danake grab my hand and checked my pulse she was so so happy, starring at
her then and seeing how happy take naji angamamin komi aduniya, wlh friend I love
my babygirl with all my heart, please kace musu su yakuri su dawomin da y'ata
please bazan karaba" yafashe da kuka sosai, sosai ya karyama kwamissiona zuciya da
sauri ya rumgumeshi da kyar yasamu yay shiru ya dagashi ya zaunar yaje gaban
wardrobe yaciro mai hadadden shadda yakawo da taimakon shi ya saka yace "bari
nadubo kitchen nahadoma wani abu Kaci muje asibiti" kitchen yayi ya tsaya turus
yanda ko ina yay kacha kacha gaskiya Abba needs a woman rasa mezaimai yayi hakan
yasa yadawo ya dagashi kawai yamai take away ahanya yasa shi a mota sai asibiti
duba shi akayi akamai fada sosai dan jininshi yahau, ga sha'awa dake damunshi, aka
rubuta mai magunguna kwamissiona ya siyo suka taho ya shiga mota gidanshi
kwamissiona yawuce dashi, A babban falonshi ya zaunar dashi yace "ina zuwa bari
nasa akawo mana abinci sabida Kaci kasha magani" fita yayi daga dakin yay hanyar
dakunan yaranshi gaban wani daki ya tsaya yay sallama tareda tura kofan ya shiga
atare yar budurwa ce da bazata wuce 23 - 24yrs bace zaune kan gadonta tana
assignment tana sanye dawani doguwan rigan material mai kyau tana ganin babanta ta
washemai baki tace "Abba sannu da zuwa" murmushi baban nata yamata yace "yauwa baby
Pharty karatu akeyine?" murmushi tayi tace "eh Abbana, abincin ka na dining muje
nayi serving dinka har yanzu Mummy bata dawo daga sunan ba" "okk okk dama tafadamin
bazata dawo dawuri ba, kwaso abinci kizo palona kiyi serving dinmu nida abokina
achan bazamu zo dining ba" "to Abba" ta diro daga gadon tama rigashi fita daga
dakin binta yay da kallo Pharty yar matan daya fara aurane bayan ta haifeta ta mutu
a hanun kishiyan maman ta ta girma, yarinyar batada hayaniya shiru shiru ga kunya
ga hakuri, juyawa yayi yafita daga dakin, Arranging abinci tayi a tray ta dauko ta
taho falon Abban nata sallama tayi ta shiga falon sanye da doguwan riganta da dan
kwalinshi akanta, murmushi tayi dake karamata kyau ganin abokin Abba zaune a falon
ya jingina da kujera idanunshi a lumshe Abban ta kuma baya wajen, ahankali ta
karasa ta ijiye abincin tana kallonshi tace "Abba ina yini" ahankali Abba yake bude
ido kafin yabude duka ya daurasu akanta murmushi tamai tace "sannu da zuwa Abba, ya
aiki" dan murmushi yamata yana binta da kallo dan baiganeta sosai ba yace "uhmm
Fateema ce ko, nifa bana ganeku yara duksun girma sun zankale, ya kike ya school? A
kano kike school ko? Yaushe kikazo hutu?" akunyace tace "jiya" dan lumshe ido yayi
yabude ya daura akanta yace "masha Allah, Allah yabada sa'a, ki dage kinji, Allah
sanya na karatun albarka" gyadamai kai tayi kanta akasa yace "wani year kike
yanzu?" tana watsa da yatsun ta tace "500 level, Urban and regional planning
nakeyi" gyadakai yayi yace "masha Allah kice kina final year" murmushi tayi tace
"eh hutun mud semester ma nazo, test zamu fara dazaran nakoma si final exam" "masha
Allah, Allah bada sa'a" kallon dakin tayi tana neman babanta saikuma ta juyo ta
kalleshi murmushi tayi ganin sun hada ido ta mike tsaye tace "sai anjima Abba" "ki
gaishemin da kaninki" "to" tace tafita daga falon, ko 2min batai da fitaba
kwamissiona ya shigo yana murmushi zama yay kusa da Abban yajawo tray abincin yadau
goran ruwa yana kokarin budewa batare daya kalli fuskan Abban ba yace "ga Fateema
nan idan tama zan baka ita friend you need a woman, life cannot go on like this, d
best of us shine wanda yagane kuskuren shi yay admitting sanan yay asking Allah for
forgiveness, dan Adam ajizi ne, no body is above mistake, sanan babu wanda yafi
karfin jarabawan Allah, zan baka auren Fateema she's 24 yanzu, kanason ta? Zaka
aureta?"

*masu karanta novel dinan batare dasun biyaba suda Allah, ina kuma binsu bashi*

*masu fitarwa kuna watsawa waje kuda Allah*

*3107021073 first bank aisha Muhammad zaki turo 300 access fee saiki turamin
evidence ta watsapp number na 07012181461 sainai adding dinki a group din danake
posting*

_BOYAYYEN MUTUN_

_AGURGUJE_

Dakinsu ya shiga har lokacin bacci Ahmad yake, wanka yaje yayo ya shirya tsaf
cikin riga T-shirt navy blue saiya saka black jeans, hadadden agogo ya daura a
hannu yadau turare ya fesa, kamshin turaren ya tada Ahmad daga bacci da jajayen
idanunshi ya kalleshi yace "ina zaka?" batare daya kalleshiba yana brushing gashin
kanshi yace "yawo" tabe baki Ahmad yayi yace "Ya Muhsin wlh da kyar nai bacci
tunanin Deejay na nake, nifa muje Nigeria abani aurenta mudawo, ni aure nake..."
tsaki Muhsin yayi da sauri ya kwashi wayoyin yafice daga dakin kafin ya jefomai
wani magana da kanshi bazai iya jurewa ba, dakin Mum ya shiga yasameta zaune kan
kujera tana duba wani newspaper ko kadan yanzu tadena tafiye tafiyen business
dinta, saidai managers dinta ke running mata business all over, binshi tayi da
kallo ganin yanda yay kyau ya mayarda jikinshi tanajin son dan nata aranta, zama
kusa da ita yayi ya daura kanshi akan kafadarta, murmushi tamai tace "sai ina
yarona?" dan yatsine fuska yayi yace "a girl lost her phone Mum na tsinci wayan
dazanje jogging shine zan kaimata ne" kafeshi tai da ido kafin tai murmushin tace
"shikenan adawo lpy tashi kaje kadawo dawuri kace you are taking me out" peck
yamata akumatu yace "okay sweetest Mum, zan dawo yanzun nan" tashi yayi ahankali
yafita tabishi da kallo tanamai addu'a, sosai take kewan Nadeera daurewa kawai take
dan tasan tai aure tana tare da yan uwanta, kuma bataso tana yawan damunsu da kira
amma kewanta take bana wasaba, tana missing yarta sosai.

Agaban Cafe cikin school dinsu yay parking ya kashe motan yafito yana zare bakin
glasses din idanunshi yanabin wajen da kallo dan address din wajen ta turo, wayarta
daya riko a hannu ne yay ringing kallon wayan yayi ganin lily ne yasa yay picking
yakara kunne. "ka isone Uncle? Ina cikin Cafe din I've been waiting for you kusan
3min da zuwana yanzu" 3min din datace saida yasa yay murmushi ahankali yace "come
out am outside d Cafe, ki amsa" da sauri tace "okkk am coming out now" janye wayar
yayi daga kunenshi ya daga kai ya kafe kofar Cafe din da kallo yay folding hanunshi
a kirji, wata doguwan yarinya ce tafito da bazata wuce 24yrs ba, tana sanye da blue
jeans a jikinta tasa top daya kaimata har gwuiwa white an tsaga gefen rigan, sai ta
yana kanta dawani blue vail karami tasaka white flat shoe, tadau wani karamin purse
bag white, idanunta sanye cikin fararen medicated glass dan kananun idanu gareta
kaman yar China, kalle kalle tafara yi kafin ta kalleshi ta kafeshi da ido kaman
yanda ya kafe ta da ido na kusan 2min kafin tai pointing dinshi da yatsa alamun
kaine saikuma tai wani irin murmushi daya bayyana white teeth dinta waje ta karaso
wajen tana tafiya ahankali tadan tsaya nesa dashi tana kallonshi dan sosai taga
yamata kwarjini gashi ya tsareta da ido, gyalenta taja ta rufe bakinta cike dajin
kunya tace "uhm ina yini uncle, kaine ko" dan murmushi yamata batare dayace mata
komiba ya mika mata wayan da earpiece din, ahankali ta mika hannu ta karba da sauri
tasaki gyalenta tana jujjuya wayan kaman zatai kuka tace "laaaa screen din yafashe"
ahankali yana kallonta yace "sorry I matched d phone ne saisa yafashe, muje na
kaiki sai a gyara miki screen din kokuma na sai miki wata sabuwa" da sauri ta dago
kai ta kalleshi tanadan gyara zaman glasses dinta ta girgiza mai kai ahankali tana
kallonshi kafin ta dauke kai da sauri heart dinta na beating fast dan guy din
yahadu tace "uhm Daddy na da Mum nanda 4 weeks zasuzo graduation dina, zan fada mai
zai tahomin dawani wayan I will manage it for now, thank you so much, Ya sunanka?"
ahankali yana kallonta yace "Muhsin" murmushi tasakeyi tadan kalleshi tace "nice
name" ahankali yace "thank you Firdaus" yanda yakira sunanta saida yasa tasake
kallonshi ta kafeshi da ido kirjinta na bugawa shima kasa dena kallonta yayi
hakanan take tunamai da Nadeera dudda wanan tafi Nadeera wayau daga gani but she
reminds him of her so much, atare suka dena kallon juna kafin ahankali yajuya
yabude mota yace "bye" da sauri tadan matso da bamata San maiya matso da itaba,
juyowa yayi ya kalleta yana rike da marfin mota da sauri tasake komawa baya
kallonshi tayi ya tsaya chak rike da marfin motan tace "uhn zakazo min graduation
and celebrate with me?" ahankali ya shiga cikin motan ya zauna sanan ya dagokai ya
kalleta yana kokarin yima mota key da sauri ta dukar dakai tana wasa da wayoyin,
ahankali yace "wani course kika karantawa?" "Pharmacy" dan murmushi yayi ya dauke
kai batare dayace komiba hakan yasa ta kalleshi tace "on the 30th please kazo venue
din is auditorium na school dinmu kajiii" yanda taja maganan yasa yadago kai da
sauri ya kalleta dan haka Nadeera kemai barinma if she want something from him, he
really miss his sister ahankali yace "ok" washe mai baki tayi tace "you promise fa"
gyadamata kai yayi hakan yasa ta dagamai hannu tace "nagode byeee" glass dinshi
yasaka yatada motar yaja yabar wajen tabi motar da kallo tana yaba kyan guy din
gashi baida hayaniya da kyar yake magana, murmushi tayi tajuya takoma cikin Cafe
din dan karatu take.

_Bangaren Abba_
Al'amarin Abba gabaki daya ya tabarbare, baida aiki sai kuka wani irin wutan son
Nadeera da son ganinta nacin mai zuciya, wani irin kewan yaranshi yake yakira
yakira harya gaji duka number su baya zuwa, na Mum ma haka baya zuwa ya rasa yanda
zaiyi da ranshi idan yay kuka yay kuka yagani saiyaje ya dauro alwala yazo yafara
salloli yana rokon Allah gafara, gawani irin sha'awa dake tasomai bana wasaba yana
bukatar mace amma yarasa yanda zaiyi, yay dana sanin sakin Mum, danhar limamin
anguwan su saida ya sama game da batun yace ai tunda dai yayisu ararrabe to ta
sakun sakin ukun, tattarawa yayi yakoma gida yaci kuka yarufe kanshi ya kashe
wayoyinshi salla kawai ke fitar dashi baida aiki saishan ruwan lifton gidan ko ina
datti da kura kofunan gidan duk uban yawan su, sun kusa karewa sabida shan lipton
dasu gashi bai iya dauraye cup ba wani irin zazzabi ne yatasoshi gaba na yawan
tunani, damuwa, dakuma bukata ko masallaci ma kasa fita yayi sabida ciwo, sosai
hankalin kwamissiona yatashi dan kwana biyu kenan yana neman shi baya samu hakan
yasa yana tashi daga wajen aiki ya taho gidan, a tsakar gida yay parking yana
tambayan mai gadi Alhaji fa, nan yafada mai kwana biyu kenan besashi a ido ba, da
gudu yay cikin gidan, bin ko ina yay da kallo yanda dakin yay kura babu alamun
shara, wani irin tausayi Abba yaji mace fa nada amfani a duniyan nan karasawa yayi
ya shiga corridor yay hanyar dakin Abban bude kofa yayi ya shiga baya falo hakan
yasa yay uwar daka da sauri akan gado yaganshi ya dukunkune da bargo da sauri yay
gadon yana yaye bargon ya dago kanshi yanajin yanda jikinshi keda zafi yace
"subhannallah friend me haka wai? Kashe kanka kake so kayi? Tashi muje asibiti"
fashewa Abba yayi da kuka sosai yana wani irin nishi ya hade hannayenshi alamun
roko yace "dan Allah ka barni na mutu friend, loneliness want to kill me, princess
ta gujeni, yarana sun gujeni, bansan inda suka shiga ba a duniyan nan, gushewan
hankali da shairin shaidan ya kaini na saki matata, nai alot of mistakes friend ina
zansa kaina, wayyo Ya Rabbi yakakeso nayi? Ina zansa kaina naji dadi? Am missing my
baby girl so so much, bawai so kadaiba wlh, I naturally miss my daughter, my
Nadeera, my innocent babygirl, my princess, kasan I was the first person data fara
kira lokacin data fara magana friend" yay maganan yana goge kwalla yanama
kwamissiona daya tasashi agaba yana kallo kaman TV murmushi, yay nishi cikin ciwo
yace "Nita fara kira data fara magana, tace _Aaaaa..baah_ haka take kirana, friend
I miss my babygirl" tafashe dawani irin kuka mai taba rai ya dafa kirjinshi yace
"wlh wlh wlh kaji na rantse ma natuba bazan kara mata abinda namata ba, nai
regretting abinda nama babygirl dina, nai nadaman dukanta danayi, like how could I
even raise my hands on Princess? Nifa? Nida koda tana karama bantaba dukanta ba but
tayaya na daketa da girman ta? Dan Allah friend kace yadawomin da babygirl dina na
cigaba da training dinta I will never try nai abinda nayi abaya again, wlh shairin
shaidan ne dakuma rashin zaman mamanta, I miss my children, I miss my fine calm boy
mara magana Muhsin, my super patient brilliant boy Muhsin, I miss him, I miss my
Ahmadudu, my stubborn boy, mai zuciyan kuturu, I've taken back tsinuwar danamai
bazan taba iya tsinema yarana ba, banma san tayaya na furta ba, I miss my Ahmad my
garagara talkative raki boy, friend I miss my children so much, I wanna hug the 3
of them, kiss them a forehead and ask for their forgiveness, I miss my wife, wlh i
love Hajara bazan ma karyaba she's the mother of my sojas, my mazaje, fushi dakuma
halakan datasa na fada ya rufemin ido ruf harya kaini ga sakinta, nariga nasan
aikin gama ya gama auren mu yatashi aiki, I want to see her and ask for her
forgiveness, friend wat do I do? Yaya zanyi da raina? Ina zansa kaina naji dadi? Am
dying slowly? Loneliness want to kill me, kewan iyalina want to kill me, I miss my
children, I miss my babygirl, I remember ranan da aka fara koya musu yanda ake
checking pulse a school of nursing, kasan maiya faru?" yay maganan yana jan majina
yana share kwalla. "data dawo gida bamu labari tayi tacema yayyinta su kawo hanunsu
ta duba nasu duk sukaki Ahmad har tsokanar ta yake wai karta matsemai jijiya but
you know I called her _Princess tace na'am Abbana, nace zoki dubamin don't mind
yayyinki_" fashewa da kuka sosai Abba yayi, da sauri kwamissiona ya dafashi yana
bubbuga mai kafada, cikin kuka sosai yace "she jumped dawani irin murna tazo kan
kujeran danake grab my hand and checked my pulse she was so so happy, starring at
her then and seeing how happy take naji angamamin komi aduniya, wlh friend I love
my babygirl with all my heart, please kace musu su yakuri su dawomin da y'ata
please bazan karaba" yafashe da kuka sosai, sosai ya karyama kwamissiona zuciya da
sauri ya rumgumeshi da kyar yasamu yay shiru ya dagashi ya zaunar yaje gaban
wardrobe yaciro mai hadadden shadda yakawo da taimakon shi ya saka yace "bari
nadubo kitchen nahadoma wani abu Kaci muje asibiti" kitchen yayi ya tsaya turus
yanda ko ina yay kacha kacha gaskiya Abba needs a woman rasa mezaimai yayi hakan
yasa yadawo ya dagashi kawai yamai take away ahanya yasa shi a mota sai asibiti
duba shi akayi akamai fada sosai dan jininshi yahau, ga sha'awa dake damunshi, aka
rubuta mai magunguna kwamissiona ya siyo suka taho ya shiga mota gidanshi
kwamissiona yawuce dashi, A babban falonshi ya zaunar dashi yace "ina zuwa bari
nasa akawo mana abinci sabida Kaci kasha magani" fita yayi daga dakin yay hanyar
dakunan yaranshi gaban wani daki ya tsaya yay sallama tareda tura kofan ya shiga
atare yar budurwa ce da bazata wuce 23 - 24yrs bace zaune kan gadonta tana
assignment tana sanye dawani doguwan rigan material mai kyau tana ganin babanta ta
washemai baki tace "Abba sannu da zuwa" murmushi baban nata yamata yace "yauwa baby
Pharty karatu akeyine?" murmushi tayi tace "eh Abbana, abincin ka na dining muje
nayi serving dinka har yanzu Mummy bata dawo daga sunan ba" "okk okk dama tafadamin
bazata dawo dawuri ba, kwaso abinci kizo palona kiyi serving dinmu nida abokina
achan bazamu zo dining ba" "to Abba" ta diro daga gadon tama rigashi fita daga
dakin binta yay da kallo Pharty yar matan daya fara aurane bayan ta haifeta ta mutu
a hanun kishiyan maman ta ta girma, yarinyar batada hayaniya shiru shiru ga kunya
ga hakuri, juyawa yayi yafita daga dakin, Arranging abinci tayi a tray ta dauko ta
taho falon Abban nata sallama tayi ta shiga falon sanye da doguwan riganta da dan
kwalinshi akanta, murmushi tayi dake karamata kyau ganin abokin Abba zaune a falon
ya jingina da kujera idanunshi a lumshe Abban ta kuma baya wajen, ahankali ta
karasa ta ijiye abincin tana kallonshi tace "Abba ina yini" ahankali Abba yake bude
ido kafin yabude duka ya daurasu akanta murmushi tamai tace "sannu da zuwa Abba, ya
aiki" dan murmushi yamata yana binta da kallo dan baiganeta sosai ba yace "uhmm
Fateema ce ko, nifa bana ganeku yara duksun girma sun zankale, ya kike ya school? A
kano kike school ko? Yaushe kikazo hutu?" akunyace tace "jiya" dan lumshe ido yayi
yabude ya daura akanta yace "masha Allah, Allah yabada sa'a, ki dage kinji, Allah
sanya na karatun albarka" gyadamai kai tayi kanta akasa yace "wani year kike
yanzu?" tana watsa da yatsun ta tace "500 level, Urban and regional planning
nakeyi" gyadakai yayi yace "masha Allah kice kina final year" murmushi tayi tace
"eh hutun mud semester ma nazo, test zamu fara dazaran nakoma si final exam" "masha
Allah, Allah bada sa'a" kallon dakin tayi tana neman babanta saikuma ta juyo ta
kalleshi murmushi tayi ganin sun hada ido ta mike tsaye tace "sai anjima Abba" "ki
gaishemin da kaninki" "to" tace tafita daga falon, ko 2min batai da fitaba
kwamissiona ya shigo yana murmushi zama yay kusa da Abban yajawo tray abincin yadau
goran ruwa yana kokarin budewa batare daya kalli fuskan Abban ba yace "ga Fateema
nan idan tama zan baka ita friend you need a woman, life cannot go on like this, d
best of us shine wanda yagane kuskuren shi yay admitting sanan yay asking Allah for
forgiveness, dan Adam ajizi ne, no body is above mistake, sanan babu wanda yafi
karfin jarabawan Allah, zan baka auren Fateema she's 24 yanzu, kanason ta? Zaka
aureta?"

*masu fitarmin da novel kuda Allah*

*karki karanta in baki biyaba, in kika karanta ina binki bashi*

*3107021073 first bank aisha Muhammad zaki turo 300 access fee saiki turo evidence
ta watsapp number na 07012181461, you can also send MTN card ta watsapp number na
kaman haka 07012181461*

_BOYAYYEN MUTUN_

Documents By AIHAUSANOVELS

Always visit Aihausanovels.com.ng For downloading free hausa novels

Like our Facebook page Fb.me/aihausanovels

Yana shakkan wani irin kamshi mai dadi datake yi, sosai jikinta ya shiga rawa hakan
yasa yasaketa ahankali ya sanya hanunshi akan kafadarta ya warware daurin alkyabban
ta gaba ya cire ya janyeshi daga jikinta yana wani irin kallonta wani irin abu na
fizganshi ahankali ya mikar da ita tsaye yay pointing kofan bathroom yace "jeki
dauro alwala kizo Zarah" gyadamai kai tayi tawuce yabi bayanta da kallo bata wani
jimaba tafito daga bayin kana ganinta kasan duk afirgice take, murmushi yamata dan
bayason ya takura ta yafison tasaki dashi yatashi yaje ya dauro nashi alwalan sanan
yafito ya tsaya gaban wardrobe yabude dayake an jera mata kaya yaciro mata hijabi
yadawo gabanta ya tsaya ya warware ya Sakamata yana murmushi yace "yauwa Zarah na,
oya tashi muyi salla kaman yanda annabin mu ya koyar ko?" tashi tayi yajasu nafila
raka'a biyu kafin ya juyo ya kama goshinta yay addu'a sanan ya matso kusa da ita
nishi tafara da sauri da sauri tana kallonshi ahankali ya kama hanunta yanata shafa
lallen da aka mata batare daya kalleta ba yana kallon lallen yace "waya miki wanan
lallen zarah na?" adan tsorace tana kokarin danne kukan datake ji tace "maryam me
la...lle" dagokai yayi ya kafeta da ido jin yanda muryanta ke rawa, kafeta da ido
yayi yana mata kallon kurulla dan baitaba kallo hakaba, da sauri ta saukar da kanta
kasa, kakkyawa ce itama masha Allah gatada dogon hanci ga manyan idanu, ga pink
lips dinta kaman na princess, lips din ya kafe da ido kafin ahankali ya mika
hanunshi ya daura akan lips din yana shafawa ya hadiye wani abu murya chan kasan
makoshi yakirata. "Zarah look at me please yar kirki" dago kanta tayi da idanunta
dasuka cika da hawaye sosai ta kalleshi ahankali yajawota jikinshi ya rungumeta
ajikinshi ya lumshe ido murya chan yace "karfe nawa ne lectures dinki gobe?"
"t..ten" tafada bakinta narawa, dan shafo bayanta yayi kaman wanda ya rungume
jaririya yace "Ok banda magana da maza kinji" gyadamai kai tayi da sauri gabanta na
faduwa kamshin dayakeyi na shiga hancinta sosai ahankali yakara tausasa voice
dinshi yace "kidena jin tsoro na ki saki jikinki dani am your best friend, your
life companion, abokin ki, your hubby kinji Zarah na" gyadamai kai tayi yay
murmushi yace "yauwa dats good, yanzu tell me mezakici namana order" murya chan
kasa dake rawa tace "z..zan..zanyi girki" da sauri Abba ya dagota yadan harareta ya
lakaci hancinta yace "kin taba ganin inda amarya ta shiga Kitchen Zarah?" girgiza
mai kai tayi tana wasa da yatsa, wuyanta yabi da kallo zuwa kirjinta yace "bari
naje na aika daganan zan wuce mosque sallan zuhur feel free ok" gyadamai kai tayi
ahankali ya kama habarta da sauri ta kallai murmushi ya sakin mata yama forehead
dinta kiss kafin yay shiru ya tsaya yana kallon yanda jikinta ke rawa dagowa yay
yana kallonta murmushi yamata yace "natafi" gyadamai kai tayi batare data bari sun
hada idoba yajuya yafita wani irin farin ciki na lullube shi. Fashewa tayi da kuka
da kyar ta lallaba kanta ta tashi taje bayi tai wanka a gurguje tafito ta shirya
cikin wani riga da skirt na atampa daya mata kyau sosai tahau kan dadduma tai
sallan azahar sanan ta linke takoma gefe ta zauna batare data cire hijabin ba, dan
kawai tasaki jiki yasa Abba bai dawo gidan ba yabama gateman take away yakai mata
yazo yay knocking yana kwala sallama tafito ta amsa bai sake dawowa gidan ba sai
bayan sallan Isha wuraren tara da rabi, Kulle kofan falon yayi ya shigo rike dawani
manya manyan ledojin kaji biyu dan yabama mai gadi na ukun yafara hawa stairs,
ahankali yabude kofan dakin da sallama wani kamshi mai dadi ya budemai hanci, zaune
yaganta kan dadduma sanye da hijabi tana bacci ta jingina da gado bamataji shigowan
shiba dan baccin ya shigeta shigowa yay dakin ya maida kofan yarife ahankali ya
shigo ya tsaya chak yana kallonta yanda take baccin kaman princess dinshi, sosai
yarinyar take tunamai da princess abinda yasa yake kara jinta aranshi sabida
innocent dinta, yarinyar shiru shiru gajin magana, batada hayaniya ga biyayya,
murmushi yayi yakaraso ya ijiye ledojin ya karaso kan dadduman ya tsugunna yakamo
hanunta yanadan murmushi bude ido tayi da sauri afirgice ta kalleshi kokarin fizge
hanun tayi ta saukar da kanta kasa sabida yanda yake wani irin kallonta kaman zai
cinyeta tace "ina yini sannu da zuwa" zama yay gefenta ya jawota jikinshi ahankali
yana kokarin cire hijabin jikinta kafin yay nasaran cirewa ya ijiye a gefe yasata a
kirjinshi ya daura kanshi kan kanta yana shakan kamshin gashin ta ahankali yace
"Zarah nadawo na barki ke kadai ko? Sorry ko bari na dauko mana plates da spoons a
kitchen muci abinci" da sauri tana kokarin fizge jikinta tace "n..ni za...zan
dauko" ahankali ya saketa yace "kinsan kitchen dinne?" gyadamai kai tayi tamike
tafice daga dakin da sauri gabanta na faduwa ko ina na jikinta rawa yake, dauko
tray tayi a kitchen tadauko plates da spoon da cup tadawo sama ta ijiye abincin ya
nuna mata hakan yasa ta bude ta ijiye kasan da komi da drinks din zama yayi kusa da
ita yace "muci" gyadamai kai tayi tafaraci da kyar tadan tsakura taci sanan ta
ijiye spoon din ya kalleta yace "are you okay Baby Zarah?" Gyadamai kai tayi tana
lumshe ido dan kuka takeji, murmushi yamata yace "okay go and shower kizo kiyi
shirin bacci" gyadamai kai tayi ta tashi tai hanyar bayi, murmushi sosai yayi
yabita da kallo harta shige bayin rashin gardaman ta na mugun burgeshi, sosai yaji
tana shiga ranshi, cigaba dacin Abincin yayi yana murmushi wani irin farin ciki na
lullubeshi saida yaji ya koshi sanan yatashi ya tattara komi yafita dashi yakai
kitchen dayan ledan daya shigo dashi yabude yaciro wani maganin maza dake cikin can
mai suna horse power, murmushi yayi yabude ya kafa abaki ya shanye tass sanan yay
murmushi ta yar da can din a kwandon shara yafito daga kitchen din yataho sama yana
kallon ko ina ahankali yabude dakin, a tsorace ta dago kai ta kalleshi tana kokarin
jan towel datake daure dashi kasa kanta akasa tana gaban wardrobe tana kokarin
neman kayan dazata sa wani irin kallo yabita dashi tungada gashin kanta dayake a
gyare anyi parking har zuwa kafanta dayasha lalle sai kamshin sabulun take ganin
yanda duk jikinta ke rawa yasa yawuce bayi batare daya cemata komiba da sauri ta
zaro wani rigan bacci data gani pink mai mutunci ta zira iya gwuiwa ya tsaya mata
da sauri ta rufe kofan tahau kan gadon taja bargo ta dukunkune tana nishi, she's so
scared, is not like ta tsani Abba no, kawai dai gani take kaman mafarki take tai
aure daga dawowanta hutun mid semester, ta auri babban abokin Abban ta, so take ma
takara revising karatun test din datake dashi gobe amma takasa, ahankali bacci
yafara fizgarta haryay awon gaba da ita amma irin baccin tsoron nan, wanka Abba
yayo yafito daure da bathrobe bude kofan bayin yayi yafito yana kallonta ganin
yanda ta dukunkune waje daya yasa yay murmushi ya tsaya gaban wardrobe ya shirya
cikin wani clean white singlet da white boxer mai kyau yasa, ya fesa hadaddun
turarenshi ya kashe wutan dakin, yataho yahau gadon yanajin wani irin farin ciki
yace "bismillahi" ahankali ya kwanta a gefenta shiru yayi yana shakkan kamshinta
dake fizgar shi, ahankali ya daura hanunshi kan bargon yaja bargon kasa ya yaye
afirgice ta juyo da sauri zata fashe da kuka yajawota jikinshi ya kankameta yana
numfashi da sauri da sauri, fashewa tai da kuka arude tana kokarin fizge kanta tace
"dan Allah kayakuri Abba, am scared wlh" girgiza mata kai Abba yayi yana kara
kankame ta ya shafo fuskanta, murya chan kasa yace "Baby calm down kinji baby
Zarah, babu abinda zan miki let's just gist and sleep okay" gyadamai kai tayi tana
kokarin fizge hanunta dayake sawa a kan kirjinshi, ahankali yay placing hand din a
kirjinshi ya tura hancinshi a wuyanta yana numfashi da sauri da sauri yana shakkan
kamshinta yace "namiki tasuniya Baby Zara?" gyadamai kai tayi a tsorace matseta
yayi sosai yana feeling all her warm body acikin nashi dan rigan baccin jikinta is
light soft cotton, murya chan ciki yace "relax ur heart is beating fast babu abinda
zan miki relax kinji" gyadamai kai tayi hakan yasa ya dago kanshi daga wuyanta ya
daura forehead dinshi akan nata yay kissing forehead dinta kafin ya kwanta a
gefenta ya daura kanta akan kafadarshi while her body a jikinshi yay cuddling nata
tight yace "namiki waka?" gyadamai kai tayi da sauri gabanta na faduwa, murmushi
yayi yace "to zan miki amma stop calling me Abba call me baby ko hubby, ko zuma, ko
Sugar kinji baby Zara na" gyadamai kai tayi ahankali, murya chan kasa yace "bari
namiki wani waka da akema masu suna fateema kiji, are you ready?" gyadamai kai tayi
tana numfashi da sauri da sauri dan she's not comfortable ko kadan yanda yasata
ajikinshi gabaki daya, ahankali yace " _Faty Fateema tarauni, nida nanuna inason
ki, saikika nuna kizageni, ashe babanki maloho ne, bai iya dinkin hulaba, bai iya
sa takalmin ba, bare ya dinkama yaranshi bar_.... " dariya tafashe dashi ahankali
mara kara sosai, hakan yasa yay shiru yanajin yanda take dariya yay murmushi
slowing yay placing hand dinshi kan cikinta yace "me kikema dariya Baby Zara?"
murmushi tayi maidan sauti takasa magana, jan hanunshi sama yayi yana sauko da
fuskarshi kan nata yana kallon kwayar idonta dake shining cikin duhu, saukan
bakinshi taji kan nata unexpectedly da sauri ya kama bakinta yana bata hungry kiss
ya maida hanunshi kasan riganta yanajan rigan sama haryakai sama duka, da sauri yay
placing hand dinshi akan bear chest dinta pressing them hard and fast, fashewa da
kuka tayi sosai heart dinta kaman zai fito, innalillahi abokin Abbanta ne kemata
haka, kokarin kwace kanta tayi amma Abba yaki sakin bakinta, yakai kusan 20min yana
abu daya yana mata nishi a kunne kafin ahankali jin kukanta yay yawa yasaketa
hanunta yakamo yakai wajen da muryanshi data shake sosai yace "kamamin Baby Zara,
am your husband make me happy kinji, sunna zamu raya yau in kikace a'a mala'iku
zasuyi ta tsine miki ne hana mijinki hakkinshi da kikayi, kinaso
mala'iku su tsine miki?" girgiza mishi kai tayi tana kuka sosai ko ina na jikinta
na rawa, hawayen ya share mata da kyar dan muryan shi ta shake yace "yauwa Baby
Zara na, my good girl, don't worry I will spoil you, zan Saya miki Lamborghini ki
dinga zuwa school dashi, once kin gama exam we are going out of the country, I will
so spoil you da jin dadi kaman ba gobe, I will give you everything you want, I
don't want to force you but please lemme have you Baby I need it, I need you badly,
kamamin, Kamamin dan Allah Fateema Zara, Fateema bintu, Phatyn babanta, kamamin
wayyo zahi, kamama Babyn ki ladafa za'a rubuta miki" a tsorace tana kuka sosai
takama abinda yake daura hanunta akai, wani irin ihu yayi "wayyo, Bintu, Zara, Baby
kamamin da kyau, lahaula fi sha'atillah hannun ki da masifan taushi yarinyar nan,
kamamin da karfi, yauwa haka haka damke mini ita".

*masu fitarmin da novel Suda Allah*

*karki karanta in baki biyaba, in kika karanta keda Allah*

*3107021073 first bank aisha Muhammad zaki turo 300 access fee sainai adding dinki
a group din danake posting, you can also send MTN card through watsapp number na
kaman haka 07012181461*

_BOYAYYEN MUTUN_

_If you cannot take wats inside don't read, ko bakin ciki kike kokuma kina cikin
damuwa trust me this page will make u smile and laugh sef, just read and have fun_

Yanda ya haukace yana mata ihu yakara tsoratata bana wasaba, fashewa da kuka tayi
sosai, arude da karfe ta damke kaman yanda yace, wani irin ihu Abba yayi. "Fatyna,
Baby na, wayyyooo wayyo, ke, ke yar Aljanna ce, ban bakin ki, ban bakin ki My Zarah
baby" da sauri ya kama lips dinta ya shiga kissing dinta da zafi zafi jikinshi har
wani irin bari yake, sakin bakin yayi ya tattaro rigan baccin jikinta ya cire yayar
ya cigaba da kissing dinta yana share mata hawayen datake yi kafin ahankali ya
dambe kirjinta yana matsawa, janye bakinshi yayi daga nata yace "wayyo Allah na
Fatyna Zarah wlh u are booby, kai, zo, zo hau kan jikina yar albarka, lada kike
samu" daurata yayi kan cikinshi yana nishi yakamo hannayenta ya daura akan
cikinshi yace "cire mini shimin, ciremin yar albarka" yanda yaji hannuwanta na rawa
sosai dukta birkice yasa yadan dago tana kan cikin nashi ya daura hanunshi kan nata
yaja shimin sama ya cire ya yar yakara kwanciya ya kamo hanunta ya daura kan nipple
dinshi yace "kamamin, kamamin mamma na My Zarah, jamin ita" ahankali jikinta na
rawa takama mai tana kuka sosai mara kara jikinta ko ina rawa yake, bata gane komi
yi kawai takeyi kaman yamata magic, wani irin nishi Abba yayi kaman zai fasa gidan
ya daura hanunshi kan kirjinta yana mata pressing dinsu so hard kaman yana dambe da
ita, dan nishi tayi dan yanda yake mata yasa taji tanajin wani iri. "Faty wai
minana a hannun kine? Wlh hanunki yafi kafi tsire dadi" yanda yay wani irin
squeezing nippi dinta batasan lokacin data wani irin bankara tai squeezing nippin
shiba, ihu Abba yayi yace "cizge su, cizge su Baby na, dadi wlh, masifaffen dadi
yakemin, tsaya kiga na nuna miki wanda nakeso kuma" da sauri ya dago duka jikinshi
na bari ya dagata daga kan cikinshi ya rungumeta a bangare daya yaja gajeren wandon
shi kasa ya kawo ta wajen ya daura hanunta akai yace "wai..waiyo kinga shamin ita
dan yarasullullahi Bintu, karki cemin a'a, kapa bakinki a wurin ki shamini kaman
kin sami alawa" arude yaja kanta ya daura awajen yace "lada zaki samu Baby,
aljannar ki na karkashin kafata saina daga miki zaki wuce, ki shamin nariga
nakiraki shimfida ta in baki yardaba tsunuwar mala'iku, shamini kinji yarinyar
arziki, maijin magana, mai biyayya, faranta mini rai yau, ki tsotseni tass tass,
shamini, kamaminin ita sai ki shamini yauwaaa" ahankali ta kafa bakinta tana runtse
ido sosai tasakata cikin bakin, wani irin ihu da Abba ya kurma saida ta dago kai da
gudu dan tamugun tsorata, da sauri Abba yakara jawo kanta ya maida kai, adan
tsorace tadan tsotsa ahankali hawaye nabin idanunta, wani irin bankarewa Abba yayi
ya tura mata ita ciki sosai hakan yasa tadan zuko, wani irin wawan ihu Abba ya saki
yace "naaaaaaa shiga uku na lalace, way...yooo dadi, Faty, Faty, ke Phaty me acikin
bakinki haka? Bakinki masiiiifaffen dadi ag gareshi" kama kanta yayi gam gudun
karta cire yana wani irin tura mata cikin bakinta tunda yake baitaba jin irin dadin
nan dayakeji yauba, Mum bata yarda ta shamai, tun tana kukama hartaji kuka ya tsaya
ganin yanda yake sumbatu yasa ta cigaba dasha da kyau hartana kaman zata cijeshi,
bugamata yayi chan ciki yace "wayyo Allah na, naaaaa banuu, duka kampanina nabaki
su Zarah ta, nabaki, nace nabaki duka, filina na danaba da GRA dana Onicha, harda
na Banana island nabaki, nabaki su duka, Zarah wlh, wlh, makogoron ki kaman
tantakwashi" wani irin sha tayi baisan lokacin da jikinshi yafara rawaba idanunshi
suka fara juyawa kaman zaiyi passing out, wani irin mugafalin kuka yasaki kaman mai
shirin suma dan kiris yarage ya sume mata tsabagen yanda yakeji, dawani irin murya
dabata fita sosai yace "Zara wai hala alawa ne a bakin ki ko, wohoho Kwamis..Kwamis
yama sunanka, waiyooo nagode Kwamisho" gabaki daya yamanta na yanda ake kiran sunan
kwamissiona, sosai jikinshi yafara vibrating da kyar ya dagota yace "zo yar dums
dita karna sakin miki a baki, taho nan" ahankali yasata ajikinshi ya rungumeta
sosai yana sakin mata kiss kota ina kaman zai cinyeta kafin yaja pant din jikinta
kasa ya shiga kissing din maranta zuwa sama, sosai jikinta ke wani iri batasan
lokacin datace "wayyo Abba kabari" cixan navel dinta yayi ahankali yace "call me
SugarBaby niba Abban ki bane am ur baby suga, ce..cemin BabySugar" hanunta ta daura
akanshi hawaye nabin idanunta da muryanta chan kasa yar siririya tace "Babysugar
kabari p..pls" ahankali yakarasa hawa kanta sosai jikinta yahau rawa kama kirjinta
yayi yana matsawa da karfi yana ware mata kafa yana karanto addu'a a ranshi
ahankali yazo zai shiga ihu tayi zata tashi da sauri ya maidata yace "haba Zarana
maijin magana, bar Baby ki yasha dadi dan Allah, nadade rabona da mace fa" fashewa
tai da kuka harda ihu tanaso ta fizge kanta amma yariketa gam gam yahada bakinshi
da nata yanasha yana nishi yana pressing mata chest, yafara damben shiga
hankalinshi yatafi ya mugun rude gani yayi kaman yasami babba kaman Mumy, ya dage
ya shige ihu tayi cike da azaba shima ihun yayi da karfi shi dan haryamafi nata
yace "na shiga uku na lalace, Zara sweet kika daddaka kika watsa a wurin nanne,
innalillahi, jar ubanchan, wayyo wlh bansan mezance ba, Bintu sweet kika daddaka
kika watsa a wurin nanne?" riketa yayi gam ko kadan bamayajin kukan datake yi dan
sambatun dayake yafi kukanta karfi dan muryanta ya dishe, yadade sosai dan sosai
horse power ke aiki ajikinshi, saida yay yya yagaji sanan ya koma gefe yana nishi
maranshi datai kwanaki arike dukta saki ya rungumeta tsam tsam yana kissing
fuskarta yana share hawayen datake yi da fuskarshi, da murya chan kasa yace "Allah
ya zunduma miki Albarka, Allah yamiki albarka, Allah baki gidan aljanna" shiru yayi
yana lalubo hanunta ya daura kan abun yace "kamamin ita, kamamin da kyau Zara ta,
yarinyar kirki, I love you" ahankali batada karfi ko daya ta kamamai shima ya daura
hanunshi kan kirjinta yana wasa dasu yana numfarfashi yana murmushi sosai, kaman ya
hadiyeta yakeji, jin yanda jikinta ya saki gabaki daya ajikinshi yasa yawani irin
rungumeta kaman ya maidata aciki yace "Allah na godema daka jiyar dani wanan dadi
na sunna kabani yar Shila, yarinya danya yir, ko kama hanyar nunama batayiba,
yaudai na nikata saura nunan" yawani lashe lips, shafa kanta yayi yana kara maida
hanunshi kan kirjinta yace "yi bacci jikin Babyn ki Zarah na" manna mata kiss yayi
akan baki yana wani irin kashe bakinta yace "wlh har bakinta Zaki agareshi,
yarinyar badai zakiba wai wayyo ni, shagali"

Ahankali ya kwantar da ita ya lullubeta da bargo, pant dinta da rigan baccinta ya


kwashe ya sauka daga gadon yana tafiya ahankali yabude kofan bayi ya shiga sai uban
murmushi yake tsabagen dadin dayake ji ga washing machine kin amfani dashi yayi ya
zuba kayan cikin bucket yazuba omo yatara ruwa ya wanke mata pant din tsaf da rigan
baccin ya dauraye ya juya yana neman inda zai sagale kayan a bayin, murmushi yayi
ganin bai samuba ya bude washing machine din ya jefasu ya kunna dryer danyay drying
kayan sai wani irin murmushi yake yakoma yay wanka tsaf ya sanya bathrobe ya daure
igiyan sanan yahada mata wani ruwan zafin mai dan zafi ya dauko dettol yazuba kusan
marfi biyu yana murmushi yana wani irin kallon ruwan kaman ita yake kallo, sanan
yabude kofa yafito ya kunna wutan dakin dakin yay haske tsayawa yayi ya kafeta da
ido yanda idanunta Suka kumbura tsabagen kuka gani yayi kaman mafarki yake yau
shine yabare yar karaman yarinyar nan daga leda, murmushi yasakeyi kafin yakaraso
gaban gadon ya tsugunna yana shafa kanta yafara mata Waka. _"Fateema ya fateema ta,
zo taho, taho sahibata, zo taho ki taho mu zauna, gani nan ganinan sahibina, kin
farann ta mini raina, wayyo Allah naji dadi sosai"_ ahankali take bude ido sabida
yanda yake shafa fuskarta zuwa wuyanta, bude ido tayi duka ta daurasu akanshi wani
irin cute kosashiyar smile Abba ya sakin mata ya fara mata wani wakan yana shafa
gefen kunenta zuwa kanta. _"Fateema Fateema bintu fateema sai wata ranaaaa, nai
mafarki ne daba tabbas ba"_ da sauri yamata kiss a lips yana shafa tip din hancinta
yace "amma wlh nawa mafarkin tabbas ne, Zara na ta faranta min rai, raina fess
nakejin shi, tashi muje bayi na wanke ki na gaggasaki yar albarka" ahankali yatashi
ya yaye bargon yabi jikinta da kallo yanadan lashe baki ya dauketa ahankali kaman
jaririya lumshe ido tayi cike da kunya dan nauyinshi takeji bana wasaba, wani irin
juyi da ita yayi yay hanyar bayi da ita yana mata Waka. _"zan rayu dake, zan mutu
dake abadan dani dake zamu zaunaa Naseeru da Fadimaa"_ bayi yabude ya shiga da ita
yasata a cikin ruwan wani irin ihu tayi ta zabura, riketa yayi yana cizan baki yace
"wai wai, wai ashe haka nai aika aika, sannu Zarah na, sannu kinji, oya daure ki
zauna sau daya mu gasa wurin inba hakaba tsami zai miki" ahankali tana kuka sosai
batare data kalleshiba dan kunyanshi take sosai tace "zafi sosai Abb..." da sauri
tace "zafi ruwan baby" wani irin washe baki Abba yayi yana kallon fuskarta kafin a
shagwabe kaman yanda tai maganan yace "daure mu gasa wurin Kinga fa a wurin
madadiyar take" runtse ido tayi tana salati aranta haka Abokin Abban ta yake dama,
zaunar da ita yayi ahankali yana shafa bayanta kaman zaiyi kuka, jiyake kaman
shine, kaman ya dauke mata ciwon, fashewa tayi da kuka yana lallashinta shima kaman
zaiyi kuka sida ya tabbatar ta gasu sanan yabarta tai wanka yafito ya gyara gadon
ya chaza zani sanan yazo ya dauketa acikin towel yana murmushi ya zaunar da ita
gaban gado yana share ruwan gashin kanta sanan ya janye towel din ya kwantar da
ita, paracetamol ya dauko da ruwa ya bata dan jikinta yay zafi da kyar ta sha sanan
ya gyara mata kwanciya, jiyake kaman ya hadiyeta kafin shima ya kwanta a gefenta
yarufe su da bargo yasata a jikinshi yana shafa ass dinta yanashan bakinta yana
nishi ahaka bacci yay awon gaba dasu.

*guys one word for our Able Abba, Abban novel hahaha*

_Bangaren Marwan_

*Masu fitarmin da novel waje kuda Allah*

*karku karanta in bakibiyaba, wanan littafin na kudine, in kika karanta batare


dakin biyaba keda Allah*

*3107021073 first bank aisha Muhammad zaki turo 300 access fee saiki turo evidence
through my watsapp number 07012181461, you can also send MTN card through my
watsapp number sainai adding dinki a group din danake posting*

_BOYAYYEN MUTUN_

_Bangaren Marwan_

Kiran sallan asuba yatada shi daga bacci mai dadin daya daukeshi, ahankali ya zare
jikinshi daga nata yana wani irin kallonta dawani irin kamshin datake yi, ahankali
ya zare jikinshi daga nata yasauka daga gadon yaja bargo ya rufe ta da kyau yana
kallon fuskarta, bayi yajuya ya shiga yasakeyin wanka da warm water sanan yay brush
yadauro alwala yafito daure da towel a waist, tsayawa yayi gaban mirror yana tsane
jikinshi da karamin towel yana kallon yanda take baccin ta hankali kwance, murmushi
yayi yace "My sweet Sugary wife" cream ya dauka ya shafa kafin yaje gaban wardrobe
yajawo wani brown jallabiya datasha guga da white singlet ya saka sanan ya fesa
hadaddun turarurukan shi yazo ya rankawfo ta saitin kanta, Bakinshi yakai saitin
kunenta yabata earlobe kiss gently, bude ido tayi kadan cikin bacci, kiss yama
idanun da sauri ta damke idon tanadan turomai baki, murmushi yay yadan ha bakin
yace "good morning Sugarlips" hancinshi ya goga akan hancinta yana shakkan kamshin
datake yi yace "na riga nai alwala please Sugarlips stop driving me crazy" jin
antada salla yasa ya dagata da sauri, jan bargon gadon tayi batare data bude idoba
tahau rurrufe jikinta dashi murmushi yayi yace "yarinya wani dare ne wanda jemage
bai ganiba? And bayan nadawo daga mosque kara gani zanyi, again and again and
again" tabe baki tayi kaman mai shirin yin kuka hakan yasa yay murmushi yabude
kofar bathroom din ya shiga da ita, hada warm water yayi yasata aciki yana shirin
gasata ahankali tace "katafi karki missing jam'i" hancinta yaja yafice da sauri
yafita ya bude gidan side din su Omari yayi yaga har sun tafi su hakan yasa yabi
bayansu yay masallacin.

Sosai ta gasa kanta sanan ta wanka tai brush ta dauro alwala, ahankali take tafiya
dan tabala'in gaji batada karfi tafito hijabi tafito dashi ta saka dawani doguwan
riga tai salla tana idarwa tadau Al Qur'ani ta karanta saida gari yadan soma haske
sanan ta rufe ta ijiye, tashi tayi ta linke dadduman da hijabin ta ijiye su, ta
tube ta wuce bayi tana tafiya ahankali, acikin ruwan zafi takara shiga sanan
tasakeyo wani wankan sosai taji sakayau batajin ciwon datakeji da sanan tafito daga
bathroom din ta zauna gaban madubi tana dan lumshe ido dan bacci takeji jiya batai
nadare da kyau ba amma kuma tanaso tamai makeup, she want to look good for her
husband, dan murmushi tayi tadau hand dryer tadan busar da kitson kanta da kyau
sanan ta shafa mai tai simple makeup bayan tasaka kwalli a fararen idanunta ta
shafa pink lipstick akan pink lips dinta bakaramin kyau tayiba saitai kaman wata
barbie, body spray ta fesa sanan ta mike tsaye taje gaban wardrobe din ta bude ta
tsaya shiru tana tunanin wani kaya zata ciro ta sakamai, wani losse sexy V t-shirt
ta dauko dawani stock jean blue na mata, rigan tafara sakawa pitch color wani irin
kunya ne ya rufe ta dan tundaga wuyan akai V dayabiyo ta cleavage dinta har wajen
cikinta, rigan ya kamata yamata das das yanada dogon hannu kaman rigan wata
celebrity, Jean din ta dauka tasaka yabi cinyata ya fitar da asalin shape dinta
wani irin kyau tayi kaman wata model, karasawa tayi wajen gadon ta feshe kanta da
turarukan ta tasaka V dan kunne daya mata kyau, tsayawa tayi ta kalli kanta dan
murmushi tayi remembering yesterday, dakin ta tattare tsaf kafin ta bude kofa
tafito tana kallon ko ina ta sauko kasa tana tafiya ahankali dan tanadan jin zafi
harta sauka kasa tana kallon ko ina hakanan taji yau tanajin shiga kitchen tai
girki rabon datai girki tun lokacin datake normal life dinta a gida, shiru tayi
tana tunawa da gida kafin ahankali tai hanyar kitchen din ta bude kofa ta shiga,
tunda sukazo basu taba girki ba kullum su Abdallah ne ke kawo mata abinci store ta
shiga ta tsaya tana kallon abubuwan ciki fitowa tayi tadau tray sanan ta koma cikin
store din ta zuba Irish aciki tafito ta ijiye sanan taga ginger da clove tadauko
tafara kokarin hada girki, ruwan tea tafara daurawa a wuta kafin tadauko knife
tafara fere potatoes din anatse tana slicing dinsu tana gamawa ta wanke su tass
sanan ta zuba salt tai heating oil awuta tafara frying takoma gefe daya tana
slicing su tomato.
Atare dasu Abdallah suka shigo gidan shashinsu suka wuce dan komawa baccin safe
shikuma yayo nasu side din yanajin kaman yay flying ya ganshi a inda take ahankali
ya bude kofa ya shiga wani kamshi ne ya dira hancinshi hakan yasa ya bude
lumtsatsun idanunshi da kyau shigowa yayi ya maida kofar ya rufe ya shigo falon
karan kaman frying abu dayaji yasa yay hanyar kitchen da saurin shi, ahankali ya
bude kofan kitchen din ko kadan bama taji shigowan shiba tana tsaye gaban gas tana
tsamo Irish din daga oil da spatula.

Tundaga kan while bathroom slippers dinshi dake kafanta yake kallo yanda yar
kafarta tai yar firit aciki har zuwa blue Jean din dake jikinta daya fito da shape
dinta da hips dinta sosai, wani irin ajiyan zuciya ya sauke yabi dan tiny waist
dinta da kallo da yanda rigan jikinta data kulla afron akai yamata kyau tabaya,
ahankali yafara tafiya dan ko kadan bayaso taji shigowan shi wani irin rungumeta
yay tabaya yana kulle hanunshi akan cikinta yace "whoo" afirgice tai ihu ta saki
spatula da Irish din data tsamo duk suka koma cikin hot oil din dariya yayi a
wuyanta ya mika hanunshi ya kashe gas din buge hanunshi tana turomai baki ahankali
yasa hanunshi akan boturin gaban Jean dinta yace "good morning Sugarlips" kasa
magana tayi sabida yanda ya shiga lashe wuyanta yana nishi yace "OMG you smell
good, u look so inviting, wayyo kina batani dayawa".

Not Edited kun daman so here we go.

Turemai hannu tayi daga jikin boturin Jean dinta hakan yasa yajuyo da ita ahankali
hanunshi duka biyun yasa ya dago fuskarta hakan yasa batada any option but to look
at him bakaramin kyau yamata ba saitaga yay wani haske yay kyau gawani kamshi
dayake yi da bata damu taitajin kamshin har zuwa gobe ba, shima wani irin kallo
yake mata barinma lipstick din dake kan bakinta wani irin sonta na yawo through his
blood vessels dawani irin charming voice yace "I love you, I love you the way you
are, I'm proud of you, I'll always love you, no matter what, you are beautiful
Wife" dan lumshe ido tayi because his words got her to flourish, knowing her
husband is vehemently committed to her gives her goosebumps, wani irin ajiyan
zuciya ta daura boths hands dinta akan hanunshi dayay placing a abdomen dinta ta
rikesu tight ta saki wani irin murmushi dat comes from the bottom of her heart,
ganin yanda words din suka shigeta yasa yaji dadi sosai danshi baida wani buri sama
dayasata tajita superior, he wants to make his woman feel good, he wants her to
feel at the top, light vampire kiss yabata a neck dinta sanan ya saki naman gentle
murya chan kasa yace "to wake up every morning to see this your beautiful smile is
the sense of my life. You are fantastic Rahma" da sauri tai wani irin jumping ta
dane jikinshi tareda yayi shima yana gyara mata zama tai wrapping legs dinta around
his waist while her hand abayan neck dinshi ta saukar da fuskarta kan nashi tana
breathing heavily dakr sauka kan fuskarshi wani irin kallonta yake his hands akan
ass dinta ya riketa da kyau yana kallon fuskanta yanda ta daura fuskanta kan nashi
ta rikeshi gam gam bakinta abude gab da nashi as if she wanna kiss him, ahankali
while caressing her butt yace "When I saw you for the first time Sugarlips, I
noticed your bright appearance, but then I got to know your beautiful and innocent
soul, and I understood that you are the One, you are the one for me, you are made
for me, You are the One Rahma" da sauri ta sakin mai wani irin passionate kiss tana
shafa fine soft beard dinshi da right hand dinta, lumshe ido yayi feeling the kiss
a each and every sense organ dayake dashi ajiki yanajin wani irin sabon sonta na
shiga jikinshi, tsayar da kiss din tayi ahankali batare data janye lips dinta daga
kan nashi ba tana shafa beard dinshi idanunta a lumshe, sosai idanunshi suka cika
da hawaye murya chan kasa that's so soft and calm yace "su Abdallah once told me
that I would fall in love with a gorgeous woman, I could never imagine that this
woman will be fantastically Pretty with the most extraordinary personality like
you, I've fallen in love with you Sugarlips deeply, I've fallen for you, I love
love love y..." da sauri ta cigaba da kissing soft tender lips dinshi tana shafa
kumatun shi har zuwa kanshi kaman wani jariri and hakan bakaramin dadi yamaiba,
kasan zuban abu dasukaji yasa duk suka juyo ruwan tea datake dafawane yay kumfa ya
zuba kan gas din da sauri tafara kokarin sauka daga jikinshi riketa yayi ya make
mata kafada kaman wani yaro yace "not until you finish kissing me" murmushi tayi
taboye fuskarta da hannu, ahankali ya saukar da ita ya rike mata hannu suka tsaya
gaban gas din yace "yummy my tummy, wife wat are we having?" dan kallonshi tayi
tace "abin dadi" ta maida hankalinta kan kashe gas din datake yi, ahankali ya
maimata abinda tace "abin dadi?" batare data kalleshi ba ta dauko egg tana fasawa,
matsowa yayi kusa da ita yadau egg one yafasa mata shima yana zuba York din a bowl
din data ijiye yace "Sugarlips kikace abin dadi nifa banga abinda yakaiki dadi a
duniyan nan ba" dauke kai tayi da sauri kaman bataji shiba danba karamin kunya ya
bataba, lura dayayi dayanda taji kunya yasa yadau d last egg yay breaking ya juye
ya dauko whisk yana wani irin kallonta kaman wani yaro yace "ni indama u will
forget abubuwan nan and give me yourself lemme have u a breakfast I will be super
duper grateful" juyar da kanta tayi gabaki daya hakan yasa ya ijiye whisk din
yawani fizgota jikinshi manna fuskarta tayi a kirjinshi dariya yayi maidan kara
yana shafa bayanta yace "please and zamuyi shi fast and crazy, in front of mirror,
kibarni nayi kiga inbansa kinyi squirting your life out ba" hanunta ta daura akan
kunenta dan wlh sosai this his dirty talk gets to her, batasan ko akwai any magic
embedded on his voice bane, da sauri tai hanyar fita kamo waist dinta yayi yana
murmushi yay kalan muryanta yace "Ya..Ya Marwan...I...I want to Pee" da gudu ta
bugemai hanunshi taruga tafita daga kitchen din dariya tafashe dashi sosai yana
kallonta ya daga murya yace "get ready Sweetheart yau zakiyi wee not just pee, am
gonna lick that Pus of yours that smells like a baked almond, Omg Sugarlips come
back here pleaseeee" da gudu ta bude dakinsu ta shiga tafada gado tana murmushi.

*_BOYAYYEN MUTUN_*
*_Na_*
*_maman Abd shakur_*
*_P 60_*
_Bangaren Marwan_

Kiran sallan asuba yatada shi daga bacci mai dadin daya daukeshi, ahankali ya zare
jikinshi daga nata yana wani irin kallonta dawani irin kamshin datake yi, ahankali
ya zare jikinshi daga nata yasauka daga gadon yaja bargo ya rufe ta da kyau yana
kallon fuskarta, bayi yajuya ya shiga yasakeyin wanka da warm water sanan yay brush
yadauro alwala yafito daure da towel a waist, tsayawa yayi gaban mirror yana tsane
jikinshi da karamin towel yana kallon yanda take baccin ta hankali kwance, murmushi
yayi yace "My sweet Sugary wife" cream ya dauka ya shafa kafin yaje gaban wardrobe
yajawo wani brown jallabiya datasha guga da white singlet ya saka sanan ya fesa
hadaddun turarurukan shi yazo ya rankawfo ta saitin kanta, Bakinshi yakai saitin
kunenta yabata earlobe kiss gently, bude ido tayi kadan cikin bacci, kiss yama
idanun da sauri ta damke idon tanadan turomai baki, murmushi yay yadan ha bakin
yace "good morning Sugarlips" hancinshi ya goga akan hancinta yana shakkan kamshin
datake yi yace "na riga nai alwala please Sugarlips stop driving me crazy" jin
antada salla yasa ya dagata da sauri, jan bargon gadon tayi batare data bude idoba
tahau rurrufe jikinta dashi murmushi yayi yace "yarinya wani dare ne wanda jemage
bai ganiba? And bayan nadawo daga mosque kara gani zanyi, again and again and
again" tabe baki tayi kaman mai shirin yin kuka hakan yasa yay murmushi yabude
kofar bathroom din ya shiga da ita, hada warm water yayi yasata aciki yana shirin
gasata ahankali tace "katafi karki missing jam'i" hancinta yaja yafice da sauri
yafita ya bude gidan side din su Omari yayi yaga har sun tafi su hakan yasa yabi
bayansu yay masallacin.

Sosai ta gasa kanta sanan ta wanka tai brush ta dauro alwala, ahankali take tafiya
dan tabala'in gaji batada karfi tafito hijabi tafito dashi ta saka dawani doguwan
riga tai salla tana idarwa tadau Al Qur'ani ta karanta saida gari yadan soma haske
sanan ta rufe ta ijiye, tashi tayi ta linke dadduman da hijabin ta ijiye su, ta
tube ta wuce bayi tana tafiya ahankali, acikin ruwan zafi takara shiga sanan
tasakeyo wani wankan sosai taji sakayau batajin ciwon datakeji da sanan tafito daga
bathroom din ta zauna gaban madubi tana dan lumshe ido dan bacci takeji jiya batai
nadare da kyau ba amma kuma tanaso tamai makeup, she want to look good for her
husband, dan murmushi tayi tadau hand dryer tadan busar da kitson kanta da kyau
sanan ta shafa mai tai simple makeup bayan tasaka kwalli a fararen idanunta ta
shafa pink lipstick akan pink lips dinta bakaramin kyau tayiba saitai kaman wata
barbie, body spray ta fesa sanan ta mike tsaye taje gaban wardrobe din ta bude ta
tsaya shiru tana tunanin wani kaya zata ciro ta sakamai, wani losse sexy V t-shirt
ta dauko dawani stock jean blue na mata, rigan tafara sakawa pitch color wani irin
kunya ne ya rufe ta dan tundaga wuyan akai V dayabiyo ta cleavage dinta har wajen
cikinta, rigan ya kamata yamata das das yanada dogon hannu kaman rigan wata
celebrity, Jean din ta dauka tasaka yabi cinyata ya fitar da asalin shape dinta
wani irin kyau tayi kaman wata model, karasawa tayi wajen gadon ta feshe kanta da
turarukan ta tasaka V dan kunne daya mata kyau, tsayawa tayi ta kalli kanta dan
murmushi tayi remembering yesterday, dakin ta tattare tsaf kafin ta bude kofa
tafito tana kallon ko ina ta sauko kasa tana tafiya ahankali dan tanadan jin zafi
harta sauka kasa tana kallon ko ina hakanan taji yau tanajin shiga kitchen tai
girki rabon datai girki tun lokacin datake normal life dinta a gida, shiru tayi
tana tunawa da gida kafin ahankali tai hanyar kitchen din ta bude kofa ta shiga,
tunda sukazo basu taba girki ba kullum su Abdallah ne ke kawo mata abinci store ta
shiga ta tsaya tana kallon abubuwan ciki fitowa tayi tadau tray sanan ta koma cikin
store din ta zuba Irish aciki tafito ta ijiye sanan taga ginger da clove tadauko
tafara kokarin hada girki, ruwan tea tafara daurawa a wuta kafin tadauko knife
tafara fere potatoes din anatse tana slicing dinsu tana gamawa ta wanke su tass
sanan ta zuba salt tai heating oil awuta tafara frying takoma gefe daya tana
slicing su tomato.
Atare dasu Abdallah suka shigo gidan shashinsu suka wuce dan komawa baccin safe
shikuma yayo nasu side din yanajin kaman yay flying ya ganshi a inda take ahankali
ya bude kofa ya shiga wani kamshi ne ya dira hancinshi hakan yasa ya bude
lumtsatsun idanunshi da kyau shigowa yayi ya maida kofar ya rufe ya shigo falon
karan kaman frying abu dayaji yasa yay hanyar kitchen da saurin shi, ahankali ya
bude kofan kitchen din ko kadan bama taji shigowan shiba tana tsaye gaban gas tana
tsamo Irish din daga oil da spatula.

Tundaga kan while bathroom slippers dinshi dake kafanta yake kallo yanda yar
kafarta tai yar firit aciki har zuwa blue Jean din dake jikinta daya fito da shape
dinta da hips dinta sosai, wani irin ajiyan zuciya ya sauke yabi dan tiny waist
dinta da kallo da yanda rigan jikinta data kulla afron akai yamata kyau tabaya,
ahankali yafara tafiya dan ko kadan bayaso taji shigowan shi wani irin rungumeta
yay tabaya yana kulle hanunshi akan cikinta yace "whoo" afirgice tai ihu ta saki
spatula da Irish din data tsamo duk suka koma cikin hot oil din dariya yayi a
wuyanta ya mika hanunshi ya kashe gas din buge hanunshi tana turomai baki ahankali
yasa hanunshi akan boturin gaban Jean dinta yace "good morning Sugarlips" kasa
magana tayi sabida yanda ya shiga lashe wuyanta yana nishi yace "OMG you smell
good, u look so inviting, wayyo kina batani dayawa".

Not Edited kun daman so here we go.

Turemai hannu tayi daga jikin boturin Jean dinta hakan yasa yajuyo da ita ahankali
hanunshi duka biyun yasa ya dago fuskarta hakan yasa batada any option but to look
at him bakaramin kyau yamata ba saitaga yay wani haske yay kyau gawani kamshi
dayake yi da bata damu taitajin kamshin har zuwa gobe ba, shima wani irin kallo
yake mata barinma lipstick din dake kan bakinta wani irin sonta na yawo through his
blood vessels dawani irin charming voice yace "I love you, I love you the way you
are, I'm proud of you, I'll always love you, no matter what, you are beautiful
Wife" dan lumshe ido tayi because his words got her to flourish, knowing her
husband is vehemently committed to her gives her goosebumps, wani irin ajiyan
zuciya ta daura boths hands dinta akan hanunshi dayay placing a abdomen dinta ta
rikesu tight ta saki wani irin murmushi dat comes from the bottom of her heart,
ganin yanda words din suka shigeta yasa yaji dadi sosai danshi baida wani buri sama
dayasata tajita superior, he wants to make his woman feel good, he wants her to
feel at the top, light vampire kiss yabata a neck dinta sanan ya saki naman gentle
murya chan kasa yace "to wake up every morning to see this your beautiful smile is
the sense of my life. You are fantastic Rahma" da sauri tai wani irin jumping ta
dane jikinshi tareda yayi shima yana gyara mata zama tai wrapping legs dinta around
his waist while her hand abayan neck dinshi ta saukar da fuskarta kan nashi tana
breathing heavily dakr sauka kan fuskarshi wani irin kallonta yake his hands akan
ass dinta ya riketa da kyau yana kallon fuskanta yanda ta daura fuskanta kan nashi
ta rikeshi gam gam bakinta abude gab da nashi as if she wanna kiss him, ahankali
while caressing her butt yace "When I saw you for the first time Sugarlips, I
noticed your bright appearance, but then I got to know your beautiful and innocent
soul, and I understood that you are the One, you are the one for me, you are made
for me, You are the One Rahma" da sauri ta sakin mai wani irin passionate kiss tana
shafa fine soft beard dinshi da right hand dinta, lumshe ido yayi feeling the kiss
a each and every sense organ dayake dashi ajiki yanajin wani irin sabon sonta na
shiga jikinshi, tsayar da kiss din tayi ahankali batare data janye lips dinta daga
kan nashi ba tana shafa beard dinshi idanunta a lumshe, sosai idanunshi suka cika
da hawaye murya chan kasa that's so soft and calm yace "su Abdallah once told me
that I would fall in love with a gorgeous woman, I could never imagine that this
woman will be fantastically Pretty with the most extraordinary personality like
you, I've fallen in love with you Sugarlips deeply, I've fallen for you, I love
love love y..." da sauri ta cigaba da kissing soft tender lips dinshi tana shafa
kumatun shi har zuwa kanshi kaman wani jariri and hakan bakaramin dadi yamaiba,
kasan zuban abu dasukaji yasa duk suka juyo ruwan tea datake dafawane yay kumfa ya
zuba kan gas din da sauri tafara kokarin sauka daga jikinshi riketa yayi ya make
mata kafada kaman wani yaro yace "not until you finish kissing me" murmushi tayi
taboye fuskarta da hannu, ahankali ya saukar da ita ya rike mata hannu suka tsaya
gaban gas din yace "yummy my tummy, wife wat are we having?" dan kallonshi tayi
tace "abin dadi" ta maida hankalinta kan kashe gas din datake yi, ahankali ya
maimata abinda tace "abin dadi?" batare data kalleshi ba ta dauko egg tana fasawa,
matsowa yayi kusa da ita yadau egg one yafasa mata shima yana zuba York din a bowl
din data ijiye yace "Sugarlips kikace abin dadi nifa banga abinda yakaiki dadi a
duniyan nan ba" dauke kai tayi da sauri kaman bataji shiba danba karamin kunya ya
bataba, lura dayayi dayanda taji kunya yasa yadau d last egg yay breaking ya juye
ya dauko whisk yana wani irin kallonta kaman wani yaro yace "ni indama u will
forget abubuwan nan and give me yourself lemme have u a breakfast I will be super
duper grateful" juyar da kanta tayi gabaki daya hakan yasa ya ijiye whisk din
yawani fizgota jikinshi manna fuskarta tayi a kirjinshi dariya yayi maidan kara
yana shafa bayanta yace "please and zamuyi shi fast and crazy, in front of mirror,
kibarni nayi kiga inbansa kinyi squirting your life out ba" hanunta ta daura akan
kunenta dan wlh sosai this his dirty talk gets to her, batasan ko akwai any magic
embedded on his voice bane, da sauri tai hanyar fita kamo waist dinta yayi yana
murmushi yay kalan muryanta yace "Ya..Ya Marwan...I...I want to Pee" da gudu ta
bugemai hanunshi taruga tafita daga kitchen din dariya tafashe dashi sosai yana
kallonta ya daga murya yace "get ready Sweetheart yau zakiyi wee not just pee, am
gonna lick that Pus of yours that smells like a baked almond, Omg Sugarlips come
back here pleaseeee" da gudu ta bude dakinsu ta shiga tafada gado tana murmushi.

*_BOYAYYEN MUTUN_*
*_Na_*
*_maman Abd shakur_*
*_P 61_*
Murmushi yayi ya ayana cije lips tareda shafa his abdomen dinshi yace "tahana mu
Sleep for now okay" Kwan yayi whisking bayan ya zuba spice din data fito dashi ya
kwashe irish din yay heating karamin oil a pan ya zuba sliced tomatoes and onions
datai slicing, yasa pinch of chilly flecks, pinch of salt, yasa chilly powder yadan
juya yana murmushi sanan ya zuba egg din within 2min yahada hadadden egg soup ya
zuba awani babban bowl yafito dashi ya ijiye a dining yakoma kitchen din yafito da
komi yay arranging dinsu a dining sanan ya kira su Abdallah yace su shigo suyi
breakfast sanan yawuce sama, ahankali ya tura kofan yana kallonta tana kwance kan
gado ta rufe kanta da bargo, murmushi yayi yace "ki sauko muje muyi breakfast
kokuma I will have you as my breakfast, dan yanda kika kwantan nan is so tempting"
da sauri ta tashi tana yaye bargon tana turomai baki, murmushi yayi ya mika mata
hannu yana mata bata wani irin love look, ahankali ta sauko daga kan gadon kin
karban hanunshi tayi taja hijabinta dake kan stool tasaka dan yanda yake kallonta
kaman yaga wani snack tai hanyar fita daga dakin da sauri yabita yace "come here
Sugarlips" fita daga dakin tayi da gudu tana dan dariya shima yabiyota yana
murmushi dan baida burin daya wuce yaga tana dariya ta manta da all her problems,
cimmata yayi akan stairs ya kankameta from behind yace "Wana kama?" kaman zatai
kuka tace "sorry to" "okay kiss me to" ya matso mata da mouth dinshi, pink sexy
lips dinshi tabi da kallo tadan bude bakinta kaman taga desert zata sha wani irin
force of attraction na pulling dinta towards d lip, lumshe ido tayi ta matso zata
bashi sukaji tari "uhu'huh' uhu"
Atare dukansu suka juyo ashe su Abdallah tuntuni suka shigo harsunyi dishing
abincin su sunaci, kowanen su hankalinshi nakan abincin dayake ci ko dago kai
basuyiba, da sauri ta juya zata koma sama ya riko hanunta gam yana kanne mara ido,
ahankali suka fara sauka daga stairs din kaman zata nitse akasa shiko ko ajikinshi
suna karasawa wajen yaja kujera ya zaunar da ita ya zauna ana kusa da ita yana
kallon Omari dakecin abincin shi yace "how far about dat stuff?" wani leda ya dauka
ya mikamai karban ledan yayi ya ijiye kusa dashi, Abdallah ya ture plate din
abincin shi yana share baki ya kalli Nadeera cike da tsokana yace "Baby girl ba
gaisuwa" murguda mai baki tayi batare data kalleshiba tafara diban abincin su tana
zubawa a plate, tace "ina kwana Ya Omari, good morning Ya Abdallah" morning suka
fadi atare, Abdallah ya mike tsaye ya kalli Ya Marwan dake shan ruwan tea a small
mug ahankali yace "Yayan mu zandan je gidan friend dina sai gobe zan dawo, I've
told you jiya dama, am going now zanje na shirya" dasauri Omari yace "wait munfita
tare" yay maganan yana ture plate dinshi ya shafa kan Nadeera yace "bye sis"
ahankali ta daga musu hannu suka fice abinsu, faracin chips din tayi da sauri ya
kwanta akan kafadarta ya shagwabe yace "feed me" kallonshi tayi yanda ya tsareta da
ido yasa ta debo takai bakinshi, karba yayi abakinshi kafin ahankali yajawota ya
daurata akan cinyarshi yana shafa bayan keyanta, ahankali ya daura bakinshi kan
nata yay feeding nata chips din datasa mai abaki, wani irin kasala taji ya diran
mata, wani irin dan iskan kallo yamata dayasa taji kafafunta sun soma rawa,
ahankali kaman mai whispering yace "lemme feed you" gyadamai kai tayi ta daura
hannayenta kan kafadarshi, ahaka yacigaba da feeding dinta harta koshi yasa tongue
dinshi ya sido lips dinta tass da sauri ta lumshe ido heart dinta na beating way to
fast, janye bakinshi yayi yana kallon yanda tadan bude lips ahankali yace "you look
sexy" da sauri ta tashi daga jikinshi tai sama da gudu, murmushi yayi yabita da
kallo kafin ya kwashe plates din dasukai using yakai yazuba su a dish washer ya
kunna sanan yafito daga kitchen din yay sama.

Ahankali yatura kofar dakin bai ganta cikiba hakan yasa ya daga murya yayi yana
cire jallabiya da singlet din jikinshi yace "Sugarlips" da sauri ta tashi thank God
tariga tai tsarki taja towel ta daura danko kadan bata zaci yanzu zai shigoba
tazaci zaije wajen su Abdallah ne kafin ya shigo kaman zata nitse akasa tabude
kofar tafito sumsum, binta yay dawani irin kallo batare data kalleshi ba tadau jean
dinta data cire dake kan stool zata koma bayin tasaka yakama jean din daga hanunta,
kasa juyowa tayi hakan yasa yataho ahankali ya rungumeta ta baya ya daura kanshi
akan kafadarta yajuyo da ita ahankali yakawota har gaban big mirror dakin ya tsaya
yana murmushi yace "wat were you doing in the bathroom" dan zaro ido yayi cike da
tsokana yace "don't tell me you were wet, u went to wash off yourself" rasa inda
zatasa kanta yasa ta runtse idanunta gam gam, murmushi yayi ya fizge jean din ya
wurga kan gado ya sauko da bakinshi saitin kunenta yamata whispering "you're so
juicy Sugarlips, so sensational" da sauri taja kunenta zata gudu ya daura hanunshi
kan kullin towel din yace "kina matsawa zan kwance and I know you're not wearing
anything underneath, not even a pant" kabar da hanunshi tayi kirjinta na bugawa da
sauri da sauri, jin shiru yasa ta dago idanunta ta kalli madubin karaf idanunsu
suka hadu yana wani irin kallonta kaman yau yafara ganinta kasa saukar da idanunta
tayi kasa because they look so cute together wat a perfect couple. Ahankali ya kawo
wani red box ta gabanta ya ijiye akan mirror yana tsaye abayanta har lokacin budewa
yayi tabi box din da kallo wani hadadden simple necklace ne na diamond wanda yake
just a simple chain and a simple heart shape diamond pendant dake wani irin walkiya
waa, cirowa yayi ya dago ya kawoshi ta wajen fuskarta batare dayace komiba sanan ya
dago ya bude sarkan yana kallonta ta madubi ya saka mata awuya ya makala hook din
ta baya, bin wuyanta da sarkan tayi da kallo yanda diamond din ke walkiya sosai ta
madubi, hanunshi yasa ya shafo wuyan nata, yanda yake shafa wuyan nata was so
magical kasa jure yanda yake kallonta yayi ta lumshe ido ahankali ta kai hanunta
ta daura akan pendant din tanadan murzawa cikin wani irin murya tace "I love it, is
beautiful, thank you Zauj" shiru yayi ya kafe mirror da ido yana kallon yanda lips
dinta ke motsawa datana magana, bakaramin dadin sunan data kirashi dashi yajiba
yacigaba ya shafa mata wuya ahankali wani dan sound tasaki. "Mmmm" long jelan
gashin ta ya daga yabata wani irin soft kiss a keyan da saida yasa duka tsigan
jikinta suka tashi, batare daya daga bakinshi daga keyan nataba yakira sunanta yana
sakin mata wani irin moist breath a bayan wuyan. "Sugarlips" dawani irin murya her
eyes still a lumshe tace "yes" chan kasan makoshi, yanda tace mai yes din saida
yajawo waist dinta yahada bayanta da his front very well, hanunshi ya mayar ya
daura kan kafadar ta yana jan riganta yanadan saukar dashi ya sakinma ear dinta
soft kiss and very light teeth pressure dragging lobe of the ear yace "I want to
f*ck your brains out" wani light sound tasaki "ooohhhh" not knowing inda zatasa
kanta his words are really really penetrating a brain dinta, dan bending neck dinta
yayi slantly down yafara kissing dinta from shoulder dinta har zuwa jaw wani deep
sound tasaki. "ohhho. You're an amazing kisser" batare dayabar kiss dinba shima
cikin wani sexy voice yace "oh yes I am Sugarlips, am gonna kiss every inch of your
body, and I mean every inch Sugarlips" kissing dinta ya shiga yi back and forth
harya sauka akan gemunta yana kissing din yana going down ya tsaya daidai kan
throat dinta ta wurin Adam apple dinta yana kissing din wajen while he was running
his nails down her shoulder ahankali ta saukar da hands dinta kan V-lines dinshi na
left da right tip din fingers dinta suka dan shiga cikin boxer dinshi tadanyi
bitting lips dinta hard tana kara turamai wuyan nata tace "Mmmm, right there"
ahankali ya saukar da hanunwan riganta kasa yana bin shoulder dinta har zuwa
hanunta da kiss shigewa jikinshi tai more tana kara tura hanunta going out from his
V-lines zuwa down his abdomen wani irin groaning yayi yariketa gam yafara kissing
upper chest dinta passionately kaman tadawo abinci, baya tayi zata fadi hakan yasa
yaja stool din gaban mirror a zafafe ya zauna akai ya daurata kan jikinshi ya
kwantar da ita ta yanda har jelan kitson da aka mata suna taba kasan tiles tai
wrapping legs dinta around his back yana kissing upper chest dinta har lokacin,
yanda yake mata jitayi she can't take it anymore she just wants him in wani irin
nishi tayi cikin cool sexy voice that is soaked in pleasure tace "you're so frisky"
wani irin groan yasaki a cleavage dinta yace "is because I want sex so baddd
Sugarlips, auch yafaramin ciwo" at this point legs dinta were already trembling a
bayanshi cus duk lokacin dayay magana tanajinshi a each and every single jijiyan
jikinta, bakinta tabude tana nishi dashi danji tayi nostrils dinta are not enough
for her again, dan yanda yabude riganta yana kissing from her cleavage down zuwa
ribs dinta yana shafa stomach dinta with his hand yasa tafara wani irin vibrating
da sauri tace "your arms are so sexy, g..grab my breast" yanda tai maganan almost
made him ejaculate baisan lokacin dayay grabbing breast din nata ba yace "damn!
You're one frisky girl Sugarlips" wani irin warm moist breath yasaki a chest dinta
alternate with aa gentle non hickey sucking yabama d other boob, soft kisses ya
shiga yima kan and a very light teeth pressure dragging dayasa tasaki wani irin
ihun "wayyo Allah na pee, Ya..Marwan is com..." dragging nippi din yay so hard
dayasa taji as if maranta zai fashe ta fasa wani irin ihu tace "Don't stop" da
sauri while doing wat he's doing ya tambaye ta "you want me?" gyada mai kai tayi
kafafunta na mugun rawa tace "yes.. I want you, I want you so bad" sake jan nippi
din yayi yace "you want me?" pressing muscle dinshi tayi tace "yes..yes..I want
you, it feels so good when you're touching me all over like this, yes I want you"
wani irin dagota yayi ya tallabo kanta yana kallon kwayar idonta wani irin kallon
lips dinshi dayay so pinkish ya tattare take jikinta na rawa, yasa hannu yana
warware towel din datake daure dashi ya yar akasa, buttom lips dinta ya shiga
kissing kafin ahankali yace "what do you want me to do to you? I'm up for anything
Sugarlips, I want you bad, I want you to be wild, I want you to be saying dirty
stuff to me" wani irin kissing dinta ya shiga yi da sauri ta shiga maidamai da
martani zaro bakinshi yayi yana kallon yanda tadan bude baki tana kallonshi dake
arousing dinshi more and more yace "tell me how do you want it, slow and easy or
fast and crazy?" ahankali tadaura forehead dinta kan nashi ta daura hanunta kan
fold erected nipple dinshi tai squeezing dinsu tace "fast and crazyyy" kaman zaiyi
kuka da idanunshi dasuka kankance sosai ya fizgo bakinta yace "wayyo" yanda ya
rudata dawani irin mahaukacin kiss yasa ta fizge bakinta da sauri ya biyota kaman
tsohon maye kafafunshi shima suna rawa da sauri yace "Sugarlips I want your mouth
on my stick, I want you to suck the crown of my p*n*s, I want you to suck my
Frenulum, my shaft, my Perineum, Sugarlips I want your mouth on the seam of my
balls, give me head, bad head, pamper me, suck me up, I wanna enjoy my marriage to
the fullest, suck my balls please" yay maganan yana sakin mata wani irin
pleasurable cry.

*3107021073 first bank aisha Muhammad, zaki turo 300 access fee saiki turo evidence
of payment through my watsapp number 07012181461, you can also send MTN card
through my watsapp number*

_BOYAYYEN MUTUN_

Wani irin kallon mamaki Dr tabishi dashi dan magananan shima sosai yasa taji kunya,
kawad da kunyan tayi tadan kalleshi tace "a'a, gaskiya Alhaji daka barta ko zuwa
nan da kwana bakwai ne tayi without meeting her" da sauri Abba ya zaro ido yace
"har 7days Dr" Opeyemi takusa dariya dan yanda yay maganan was funny, dan murmushi
tayi tace "yes Alhaji, she needs to heal, taji sauki sosai, sanan ta dinga zama
ruwan zafi kaga yarinya ce dan Allah ka daga mata kafa har nan da kwanaki bakwan ai
kaman gobe ne Alhaji" murmushi yake yamata dan harga Allah baiji dadiba yace
"hakane, shikenan nagode Dr" kunna motar tayi tafita daga gidan tana mamakin rawan
kan dayake kan yarinya dazai iya jika da ita, da gaske ne da ake cewa namiji dan
iska ne, wanan abu haka, wayarta dayahau ringing yasa ta share zancen tai picking
call din tareda slowing down.

Komawa yayi yadau car key shi akan center table dake falo, yafito yaja motar yaje
yasiyo magungunan awani pharmacy yadawo batare daya bata wani lokaci ba, sama yayi
yasameta bacci take har lokacin, gaban wardrobe yaje ya ciro mata wani doguwan
rigan atampa mai kyau brown haka, da hijabi milk, yadauko bra red color daya
burgeshi design din yana murmushi yana kallon bra, yawani juya bra yaduba size din
yaga 38, wani irin murmushi yayi yace "dama abu luhu luhu haka ai sai talatin da
takwas" yawani washe baki yana kara tuna jiya, karasowa jikin gadon yayi ya ijiye
saikuma ya tuna bai dauko pant ba, da sauri yakoma gaban wardrobe din yabude ya
dauko wani red pant yace "yauwa too match" kayan ya jera mata kan gado yakoma gaban
wardrobe din yabi tulin kayan nata da kallo yace "ba lingerie, nida nakeson
lingerie, gaskiya zanje shopping din lingerie" ajiye pant din yay akan gado yazo ya
dagota cikin bacci ahankali yana kiran sunanta "My Baby tashi don't be late for
your test, muje namiki wanka in gasaki, ai gashin nan yanzu ba dare ba rana zan
dinga miki danki warke da wuri" dagata yayi ahankali yay bayi da ita, ruwan zafin
datajita ciki yasa ta bude ido zata saki kuka da sauri Abba ya shafa fuskarta yana
murmushi yace "haba yar albarka kin kusa latti ne, Tara saura yanzu test dinki
karfe goma, yi shiru kinji yar albarka" gyadamai kai tayi kanta akasa, saida ya
tabbatar ta gasu sanan yasake mata wanka lumshe ido tayi dan wani kunya takeji,
fito da ita falon yayi ya zaunar da ita kan gado yana mata murmushi yakoma ya dauko
cream daga gaban mirror yadawo yaja stool ya zauna agabanta yace "yauwa Bismillahi
bari na shiryaki tsaf, in muka fita ma tsaya eatry nayo mana order abinci" lakatan
cream din yay a hannu ya shafa mata a fuska ahankali, sosai abin yamata bambaram
hakan yasa tace "zan iya dakaina" hanunta yaja yana shafa mata man yace "aiko
tsinke bazan bari ki dagaba Baby Zarah na" tass ya shafeta da man sanan ya tashi
yaja bra daga gefenta yazo ta gabanta zai kwance kullin towel din yace "yauwa bari
in saka miki rigan mamma nan" sosai taji wani irin kunya hakan yasa tasaki kuka a
hankali tana kara damke kullin towel din da kyau, arude yace "why are you crying
Bintu na? Menene waya tabamin ke? Ko madadiyar ce ke miki zafi har yanzu?" rasa
mezata ce mishi yasa ahankali muryanta na rawa sosai tace "zan sa kayan da kaina,
zan iya" shiru yayi yana kallonta dan he was so excited akan zai shirya ta,
ahankali yace "to shikenan dena kukan gashi kisaka" kanta akasa ta karba tadan dago
kai ta kalleshi ganin bai matsaba hada ido sukayi da sauri ta saukar da kanta kasa,
fashewa da dariya Abba yayi tsabagen farin ciki yace "yeee takalleni, na kamata,
tashi kisa to bari na dauko wani abu a dayan dakin" tashi yayi yafita, da kyar ta
lallaba ta shirya kanta tsaf tasaka hijabin ta zauna abakin gado, ko 1min baiyiba
ya dawo rike da car key ya kalleta murmushi yayi danba karamin kyau tamai ba,
shigowa yayi ya dauketa suka fita daga dakin, lumshe ido tayi har saida tajita
acikin mota ya zagaya ya shiga suka fita daga gidan, wani eatry yay parking yafita
yasiyo mata ubansun abinci yadawo ya shigo motan saida yabata taci iya cinta sanan
yabata maganin daya siyo mata tasha yaja motan koda yakai makarantan bacci take,
tashinta yayi ta farka tana nunamai hanya har ya kaita gaban department dinsu ya
kalleta yace "zaki iya tafiya kona dauke ki na kaiki ajin" da sauri tace "zan iya"
ahankali yace "1 hour ne ko 2 hour test din?" ahankali tace "I don't know" bakinta
yabi da kallo yanda ya motsa kafin ahankali ya matso da kanshi kusa da kujeran ta
yanabin long eyelash dinta da kallo ya kira sunanta chan kasan makoshi. "Zarah baby
na" dago kai tayi ta kalleshi adan tsorace bakinta na rawa, fizge bakinta yayi ya
shiga kissing dinta hanunshi na running daga kafadarta zuwa kan kirjinta kasa
hakura yayi ya tura hanunshi cikin rigan ya kamo boobs dinta ya matsawa sosai, wani
iri taji tanaji hakan yasa wasu hot hawaye suka zubo mata, kusan 2min yayi yana
kissing dinta yana squeezing bra dinta sanan ya saketa ahankali, saukar da kanta
tayi kasa dan bataso su hada ido, habarta ya kama yanadan share miyan bakinshi daya
zagaye saman bakinta yay murmushi yakara bata Light kiss akan lips din yace "Allah
yabada sa'an test, I will wait for you anan dazaran kin gama mutafi gida bakida
lafiya bazaki yi attending sauran lectures ba" gyadamai kai tayi hakan yasa yay
kissing hancinta yabude kofa yafita ya zagayo ta side dinta ya bude mata ya miko
mata hannu ahankali tafito tana takawa a sannu kaman zai mata kuka ya saketa yana
mata wani warm luv look ahankali yace "bye Babyna" gyadamai kai tayi tawuce tana
cije baki tawuce ajin nasu, saida yaga shiganta sanan yakoma cikin motan ya rufe ya
kunna AC ya zauna ya ciro wayarshi yana duba uban miss class din dayake dashi
wayanda suke daga office, dan manager shine ma yakira, kiranshi back yayi nanne
yake sanar dashi ana neman shi neman gaggawa, some investors sunzo zasuyi investing
awani kampanin katakon dayake so yabude, murmushi yayi yace "Zarah na is such a
lucky charm" baiyi planning barin garin ranan ba saidai washe gari first flight na
safe zaibi, kiran mai gadi yayi yace yanaso wacce zatazo ta taya Fateema kwana har
zuwa ranan dazai dawo daga Abuja nan yake sanar mai da kanwarshi zata iya zuwa
bawani matsala, godiya Abba yamai yace "to shikenan yace tazo sai yazo gidan zai
bashi kudin motan ta" katse wayar yay haka ya zauna har wajen sha biyu saura kwata
tafito daga hall din ita kadai, da sauri yafita ya tarota yasata amota yatada motan
sai gida kafin ma sukai gidan tai bacci.

Ranan da daddare ba karamin yamutsata Abba yayiba dansaida yay releasing dudda bai
mata komiba dan sosai yakejin sha'awa yarinyar, koda safe daya fada mata zaiyi
tafiya zaije Abuja and bazai dadeba, bakaramin dadi taji ba, ya ijiye mata kudi
sosai masu yawa, sanan yahada ta da wacce zata dinga zama da ita yace tadinga zaman
ruwan zafi sanan yakawo mata driver dazai dinga kaita school yana jiranta yadawo da
ita gida, sanan yawani rungumeta yay kissing dinta for long kafin yatafi, addu'a
tamai sanan yawuce.

Kwanan Abba hudu a Abuja wanda yayisu adaddafe dan babu yanda zaiyi da shegun
meetings da procedures na striking deal dinne, duk dare kafin ya kwanta saiya kira
yaji muryanta sanan yake iya bacci, shi kanshi mamaki yake how he fell in love with
her all of a sudden haka, sosai ta mayemai gurbin Princess wacce ayanzu yakeji
taita zama da mijinta shima yasami tashi, yanda ta shiga ranshi yake wani irin
jarababben sonta yasa abinma nabashi mamaki, gobe yakesa ran zai dawo amma yaki
fadan mata sabida yanason yay taking dinta by surprise ne.

_Saturday_
Kano.
Sosai taji sauki ta warke babu abinda ke mata ciwo, kanwar mai gadi mai suna
Kareemah na debe mata kewa sosai, kullum saita zauna aruwan hartaji tadainajin ciwo
kuma kullum sai yan gidansu sun kirata, barinma Mama data kira tace "ta dinga shan
magungunan da aka kai mata ta duba babban akwatin ta suna ciki" ciro su tayi ta
dinga sha kullum morning and night, kullum tana zuwa lectures wanda kusan gabaki
dayan satin tests suka dingayi, ita harbata so Abba yadawo danko kadan batason
abinda yake mata, she really wish saurayi ta aura, but abokin Abbanta seems sweet
and generous and koba komi biyayay takema

Iyayenta, gajiya tayi da tunane tunanen datake ta tashi ta shiga bayi tasake yo
wanka, fitowa tayi ta shirya cikin high intensity run bra pink color, sai workout
leggings black dayabi jikinta sosai, black hair clip tasa ta nannade jelan gashin
ta tai clipping sanan taje kan side drawer na dakin nata dayake a gyare tsaf sai
kamshin turaren wuta yake tadau headphone din ta kunna wakan Enrique Iglesias na
Bailando dan tanason tai exercise ne na salsa dance workout, dan tun tana nursery
school a Turkish na Abuja take dance club kuma an koya musu salsa dance and she's
very good at it, kafawa tayi a kunne ta tsugunna tasa sneakers dinta, ta mike tsaye
tafara rawan tana bin wakan, yanda take rawan was damn beautiful and inviting tana
twisting waist kaman batada bone ko daya a waist, so flexible....

Driver dayaje dauko Abba daga airport ne yay horn agate, da sauri mai gadi dake
watering flowers yana hira da Kareemah yaje ya bude gate din shigowa motan yaya
Abba yabude baya yafito rike dawani babban ledan super market dakana gani kasan na
tsaraba ne, yana sanye cikin wani ubansu sky blue gizna shadda yasa babban riga ya
kafa hula kube akai, gawani hadadden Rolex agogo dake daure a wrist dinshi
bakaramin kyau yayiba sai wani irin hadadden kamshi yake, da sauri su mai gadi
harda kareema sukazo sukahau gaidashi, amsa musu yayi cike da fara'ah yace "Malama
Kareemah angode angode, Bala bude boot ka dauko tsaraban ku ku raba" da sauri
driver yafito da wani babban jaka sunatamai godiya, kudi mai yawa yaciro ya mikama
Kareema yace "ungo wanan, ga tukuicin ki nataya amaryata kwana da debe mata kewa
na" akunyace tasa hannu ta karba tace "Allah kara budi Alhaji, ai bakomi dama
tafiya zanyi Yaya Mubarak yace najira kazo tunda anje dauko ka daga iyapot"
murmushi Abba yayi yace "masha Allah ince dai baku fada mata zuwana ba?" daga mai
kai sukayi mai gadi yace a"ai Alhaji kodama naje gayama Kareemah ta shirya yauzaka
dawo ban bari tagane ba" murmushi Alhaji yayi ya kalli driver yace "amaidata gida,
agaidan mutane gida Kareema" wucewa yayi ciki yabarsu nan suna raba tsaraban daya
kawo musu sai wani irin murmushi yakeyi, kofar falon yabude ya shiga wani hadadden
kamshi yamai sallama ko ina agayre tsaf tsaf ga sanyin AC, saiyan textbooks dinta
guda biyu da dan karamin jotter da pen dake kan center table alamun karatu take
dasu, murmushi yasakeyi yay hanyar stairs yana tafiya da sauri da sauri he can't
wait to see her, tsayawa yay agaban door dakinsu ahankali ya murza handle din ya
bude kofan dakin yana kallon ciki Fateeman shi yagani ta sanya headphone a kunne
tana rawa sosai tana serpentine waist tana bude hannu tana twisting left left, da
right left, sabida ba door take facing ba ko kadan bataga Abba ba kojin shigowan
shiba dan Waka kawai ke tashi a kunenta, wani irin kallo Abba ke binta dashi
tundaga kan kafarta dake sanye cikin sneakers tana stepping legs din left right,
front back, round then up tadaga su, zuwa leggings din dayabi cinyata yawani irin
kafe ass dinta dake shaking nonstop zuwa bare tiny white waist dinta da kallo,
dakuma sport bra dake jikinta dayay parking boobs dinta sosai kana hango tudun su
ta sama zuwa gashin ta data kama da clip dakuma headphone din data makala a kanta
zuwa ear yana kawo blueread light alamun aiki yake, wani irin nishi Abba yayi ya
janye hulan kanshi yana fifita kanshi dan wani irin hot charge tasamai, yana
kallonta kana ganinshi kasan he's gone, kama gwuiwanta tayi cikin rawa taduka kaman
zatai ruku'u tafara wani irin twerking tanabin wakan dake tashi ta headphone din
tana jujjuya kai tana twerking sosai, sakin bag din tsaraban da Abba ya dauko yayi
anan bakin kofa, yabi bombom dinta da kallo d way suke shaking tacikin leggings din
kaman ass dinta zai barka leggings din, kana gani kasan batasaka pant, wani irin
ihu Abba yayi yana kama gabanshi dayay wani irin standing yace "Lailaha illallahu,
duwaiwan Bintu nane haka?" yakara ware ido yana kallon ass din yanda suke wani irin
rawa kaman ana remoting dinsu yana squeezing erected manhood dinshi yace "duwaiwan
Zarah baby nane haka? Robane duwaiwan? Wanan shaking haka?".

_BOYAYYEN MUTUN_

*Bangaren Abba*

Kiran sallan asuba yatada Abba, wani irin murmushi yayi ya kalleta yanajin kaman
ya hadiyeta kafin ahankali yatashi yasaketa danba karamin kwakumeta yayi yay bacci
ba, sauka yyi daga kan gadon wani irin farin ciki yakeji kaman yay sadaka da mutum
bayi ya shiga wanka yasakeyi da ruwan zafi yana tunanin dadin dayasha jiya kafin ya
gama yay brush yafito daure da bathrobe, shiryawa yayi tsaf yasa wani farin Yadi
dayamai mugun kyau ya fesa turare duk yana kallonta, karasowa yayi jikin gadon
yataba goshinta zafi yaji hakan yasa yadamu sosai, ahankali yaja bargon ya
lullubeta da kyau dan bayason yatasheta yadau wayarshi dake kan madubi ya bude
dakin yafita ya sauka kasa yabude kofa yafita yay hanyar gate da hanzari dan anfara
salla, fitowa mai gadi yayi ya gaidashi ya amsa cike da fara'a yamai kyau dayawa
cikin kudin daya kwaso danyin sadaka a masallaci, mai gadi yanaso ya tambayeshi
ihun daya dingaji jiya da daddare lafiya daiko amma kuma yakasa, bude musu gate din
yayi sukayi suka tafi masallaci atare, ana idar da salla zikiri yayi yafito dan ya
mugun damu sai tunanin Fateema yake, ya kunna wayarshi yana neman number wata
likita daya dade da sani anan kano Dr Aishat Opeyemi Awolowo, yoruba ce Dr, dailing
number yayi tai picking yace mata yanada patient yana kano yanzu haka dan Allah
tazo tadubamai ita, to tace tana asibiti amma yanzu dazaran zata koma gida dan a
asibiti ta kwana yau zata biyo tazo ta dubata yamata godiya ya katse wayar yabude
gate ya shiga gidan nasu yay shashin su da sauri.

Ahankali yabude kofar dakin, har lokacin bacci take da sauri yakarasa ciki ya tsaya
agaban gadon yaja bargon ya dagota ahankali yakira sunanta asanyaye yace "My Zarah
come to me, zo, zo, zo gareni Sahiba" bude ido tayi ahankali dasuka mata nauyi ta
kalli Abban ahankali, kaman zaiyi mata kuka yamata kiss a forehead yace "wai, wai,
wai, nini Baby Faty na? Wlh ban kyautaba, jibi yanda nai aika aika jibi yanda
jikinki ke zafi, gaskiya nai aika aika, am sorry My Baby Zarah, wayyo Allah gaskiya
ban biki ahankali ba, muje namiki wanka kiyi salla yanzu Dr zatazo ta dubamin ke"
dagata yay ahankali ya dauketa, fashewa tai da kuka mara kara dan zafin dataji,
kaman zaiyi kuka yace "yi hakuri nine? Tututututu bamm Baby sugar, kama Zarah babyn
ka haka? Ihakuri muje bayi mu gasa madadiyar" da sauri ya kaita bayi yahada ruwan
zafi yasata ciki, shiya taimaka mata tai komi harda yimata brush yafito da ita
cikin towel ya zaunar da ita akan gado sai wani irin rawan jiki yake, yaje gaban
wardrobe ya bude yaciro mata wani simple doguwan riga yazo yasamata yakai towel din
bayi ya ijiye yadawo ya shimfida mata dadduman yasaka mata hijabi ya dagata ya
zaunar da ita yace "yauwa yi sallan a zaune" fita yayi daga dakin ganin tafara
sallan yaje ya hado mata tea mai kauri a kitchen dayawo dakin daidai ta sallame,
ajiye tea yayi yaje inda take ya dagota ahankali yahau kan gadon ya rungumota
jikinshi yana share mata hawaye yace "Yakuri Bintu na, ihakuri kinji, zo sha tea Dr
takusa zuwa" yay maganan yana share mata hawayen datake yi ahankali tasha haka
yadinga bata tanasha kadan kadan harta sha kusan half cup ta kawad dakai ajiye cup
din yayi yay murmushi yasake cuddling nata so tight kaman irin za'a kwace mishi
itan nan yana murmushi yace "Allah ya miki albarka Fateema, Allah ya miki albarka
Zarah na, yanda kika faranta min rai dinan, ubangiji Allah ya faranta miki haka,
kinsan Allah naji dadi bana wasaba, kin farantamin, marata wasayau yanzu" dagota
yayi daga jikinshi yaga ta lumshe ido shafa fuskarta yayi yawani irin lankwasa
murya yace "look at ur baby Sugar mana, haba Pharty na, Faty Fateema taa, faty
fateema tarauni, haba sarauniyan mata, adan min wanan kallon da zara zaran idanuwan
nan masu kara haukatani" ahankali ta bude ido ta kallai cike dajin kunyan shi, ihu
yayi yana washe mata baki yace "muah muah, an kyaykyawan matata, Allah miki albarka
kinji" sallaman mai gadi sukaji da karfi ahankali ya kwantar da ita ya lullubeta
yace "ina zuwa ina ganin Dr ce" fita yayi daga dakin, baiwani jimaba ya shigo
tareda wata Dr, babban Dr ce dan consultant cema, tadade da sanin Abba dan yamata
mutunci ada, shigowa sukayi takarasa gaban gadon tana kallon Fateema data lumshe
ido ko ina jikinta ciwo yake mata, ahankali ta kira sunanta tace "Fateema" bude ido
tayi dasukai jajir ta kalleta hakan yasa ta dago kai tadan kalli Abba daya tsaya
akansu tace "adan bamu wuri Alhaji" murmushi yayi yajuya yafita, da kyar ta yarda
Dr tadubata sanan ta tashi tafita tana murmushi tana mamakin maza aranta, da Abba
taci karo a falo sai zarya yake, takardan prescription din tabashi tace "ga
magungunan dazaka siyo mata sanan ta dinga sitbath" murmushi Abba yayi yadan sosa
kai yace "thank you Dr, nasan tight schedule dinki but you still come am grateful"
dan hira suka cigaba sama sama yarakota har tsakar gida ta shiga mota tana kokarin
yima motan key yadan duko dakai yace "ahh Dacta naceba, zan dan iya karayi anjima
babu wata matsala dahakan ko?".

_BOYAYYEN MUTUN_

_❗❗Super sensitive gang please back off, don't read wats bigger than you._

_Please masu cewa suna kiran number na baya shiga, I don't use my watsapp number
for normal calls, watsapp number na is for chatting only, kokin kira bazaki saman
ba._

Cigaba da twerking dinta tayi tana jujjuya kai tana yowa baya batare data lura
dashi har lokacin ba, hartazo inda Abba yake da sauri ya cire hanunshi daga kan
manhood din yakama waist dinta yay placing duwaiwan ta akan game dinshi, arude ta
zabura ta juyo da kai tana kwalalo ido tanajan headphones din daga kunenta zuwa
wuyanta da sauri Abba dakaman zai mata kuka ya goga butt dinta a wurin yace "Bintu
na karkadamin rober ass dinki anan dan Allah" adan rude tasake kollonshi kirjinta
na bugawa sosai, waist dinta yaja sosai yana bubbugawa akan game din muryanshi
narawa yace "ahh...y...yimini Bintu na, karkadamini shi anan, yarinyar kirki maijin
magana" adan tsorace ta rike gwuiwanta tafara mai twerking din tana bubbugeshi,
kurma ihu sosai Abba yayi yana sake damke waist dinta gamgam yana jan malummalum da
rigan jikinshi sama dan tasami access to wandonshi da kyau, wani irin ihu ya kurma
jikinshi na rawa yana turamata game din da ass dinta ke bugu sosai yace "wayyooo
Allah na zata kasheniii, Maman mu kina gani kuwa Bintu na zata kasheni, you're
giving me heat Baby Zarah" wani irin cije lips dinshi yayi yanaji kaman zai sakin
mata fitsari dan ba'a tabamai twerking ba yace "Bintu jijjigamin roba duwaiwan nan,
katsamin ita da roba duwaiwan ki, wayyooooo Allahna naaa banu, nace na banu, bintu
yalyademin ita da duwaiwan" wani irin fizgota yayi ya juyo da ita da karfi ya shiga
kissing bakinta yana nishi yana kwance mazariyar wandonshi da hannu wandon yay
kasa, jan gajeren wandon yayi kasa ya buga mata game din aciki yana nishi yana
tsotsan tongue dinta passionately, tun jikinta na rawa harya dena ta ta rike babban
rigan shi gam jikinta na mata wani iri dan wlh d old man can kiss, wani irin
daukanta yayi, da sauri ta daure kafafunta abayanshi tana shafa kunenshi batare
datamasan tanayiba, da kafa ya ture tsaraban daya siyo waje yaja kofan dakin ya
rufe ya kashe musu wutan dakin yay kan gado da ita, kwantar da ita yay ahankali ya
kwanta akanta yana kissing dinta sosai, kirjinta ke bugawa hakan yasa yace "danya
rasulullahi ki dinga maidamin da martani Bintu na, wlh da dadi bakaramin dadi zansa
kijiba kinji yarinyar kirki" gyadamai kai tayi tana share hawayen daya zubo mata,
tana tsakiyarshi ya tashi ya cire malum malum din jikinshi ya yar akasa rigan da
shimin yacire ya yar ya tuge covershoe kafarshi ya yar da wando da boxer, bakar
safan kafanshi kadai ya bari ya kwance sneakers din kafarta ya cillar dasu ya daura
kanshi akan cibiyar ta yana kissing da zafi zafi yace "billahillazi bakaramin
kewanki nayiba Bintu, da kyar nake iya bacci, ko na rufe ido kamshin ki nakeji,
damusa ta ta dingamini kaikayi tana nemanki" wani irin kiss daya shiga yima cikinta
batasan lokacin data daura hannayenta akanshi ba dan sosai abin kesata jin wani
iri, ahankali yadago da ita zaune ya daga hanunta sama yace "mucire rigan mamman
nan in gaisa da mamman, nai kewan su sosai" cire sport bra yayi yayar yawani damke
boobs din, nishi tayi tana lumshe ido tarasa inda zatasa kanta, sosai takejin dadi
tura mai kirjin yayi da sauri saka daya abaki yana murza daya da kyau yana kallon
fuskarta, akanshi ta daura kanta jikinta na rawa sosai Abba yasaki gurnani yace
"Zarah na you're so booby, nonuwan ki luhu luhu, ni kiban mamma nasha dakanki kaman
ni jaririnki ne" yay maganan yana daura kanshi kan cinyanta tana kallon fuskarta da
mamman, kaman zaiyi kuka yace "ni bude idanunki ki rike kaina ki kamo mamma ki tura
abakina ki jijjigani kaman jaririn ki Bintu na, ki tarairayeni" ahankali ta bude
idanunta dasukai jajir dukya birkita mata lissafi hanun haggun ta ta mikamai da
sauri ya daura kanshi a hanun yana numfashi fast fast yace "yauwa tusamin abaki
karna sume" ahankali takamo left boob din da right hand dinta ta sakamai abakinshi
wani irin fizgan boobs din yayi kaman zai katsa saida ta runtse ido yawani irin
wage kafa ya kamo hanunta yana bucking up kwankason shi batare daya zare boobs din
daga bakinshi ba yace "kamamin Baby Zarah" ahankali ta kama da warm hand dinta,
wani irin ihu yayi ya fizge boobs din kaman zai hadiye duka yace "tsinkemin ita,
innalillahi Zarah da allaiyadi kike wanke hanunki ne? Wlh hanunshi dan bura uban
taushi, mummurzamini kan, Laa'ilaha illallahu tsinka mini ita nace Zarana, Pharty
na, Pharty na V" yacigaba da sucking dinta hard kaman zai zuko ruwa, sosai abin
kemata masifar dadi hakan yasa tafara moaning tana stroking dinshi da hannu fast,
gently massaging his testicles da crowns dinshi, wani irin jan nonon Abba yayi daga
bakinshi kaman zai katsa ya bankaro waist dinshi sama sosai ya kurma uban ihu.
"wayyooooo oooh, hohoho, Zarah cisgeta dan son annabi, hmmmmm" yay hmm din kaman
macen dake nakuda, ahankali ta dago tahau kanshi tafara bashi head tana flicking
shi sosai da harshe, kanta Abba ya rike gam yana kara turawa ciki yana bankarewa
yace "Mama, Mama, tafara fa, Mama tafara, ihuuuuuu" sosai idanunshi suka fara
juyawa he want to fent, zaiyi explode, head is super duper sweet for him, wani irin
fizgota yayi ya kwantar yaja leggings dinta ya yar yace "banaso nakawo abakin ki
yar albarka barni naje duniyan dadin" bude kafanta yayi yafara fingering nata,
fashe mai da kuka sosai tayi tana kokarin ta zille da sauri yace "ce baby I love
you" da sauri cikin kukan pleasure tace "baby I love you" "louder" Abba yafada yana
spanking nata, da karfi tace "Abbana I love you, wlh kanada dadi" kalman kanada
dadin bakaramin haukata Abba yayiba zaro yatsarshi yayi ya daddage with force ya
shigeta da kyar, ihu ta kurma Abba shima ya kurma ihun dayafi nata yace "Zara,
Zara, ke Pharty na, wlh wlh wanan gidan naki ba daddaka sweet kadai akayi aka zuba
acikiba, na rantse miki kampanin sweet ne nan, kampanin alawa" bakinta ya kama ya
cigaba da kissing kasa shiru yayi yakara fizge bakin yafasa ihu yace "wayyo Faty
wlh mugun tsukakkiya ceke, gaki da jarababben dumi, ummmm, wayyo Ya Rabbi, Faty
madadiyar nan naki bala'i ne, wayyo Allah na zan mutu, Pharty zaizo, wayyooo na
banuna, na banu na, naaa banuu na, dan uwatata nace kazo yanzu ne, no no Pharty na
spank me" kankameta yayi sosai yawani tura chanciki kaman zai kai womb dinta yana
ihu yawani irin murje nononta da karfin baka'i, kafin ahankali yay shiru yana
kissing dinta, yanajin natsuwan da yadade baiji irinshi ba, yana godema Allah daya
bashi Fateema Bintu, yana kuma yima kwamissiona addu'a daya bashi diyarshi batare
daya duba laifuffukan shi na bayaba.

*karki karanta in baki biyaba*

*3107021073 first bank aisha Muhammad, zaki turo 300 access fee in kinason this
book saiki turo evidence of payment ta watsapp number na 07012181461 sainai adding
dinki a group din danake posting, you can also send MTN card to my watsapp number
07012181461*
_BOYAYYEN MUTUN_

Wani irin nishin satisfaction yacigaba dayi, ya zaro yadaurata akan kirjinshi yana
shafa soft ass dinta da hannu daya ya kama hanunta ya daura akan nipple dinshi
murya chan kasa akasalance yace "dinga jamin kan mamma na kina matsawa Zara na"
ahankali ta shiga shafawa tana murzawa shima ya cigaba da shafa ass dinta da duka
hannayen shi har zuwa bayanta yana murmushi sosai wanan jin maganan nata, dakome
yace tamai takemai shine number 1 abu dayasa yake wani irin mugun sonta, yarinyar
akwai natsuwa da biyayya, easy going girl, shiru duk sukayi suna sauke ajiyan
zuciya tai lamo akan kirjinshi tana sauke ajiyan zuciya dudda tanajin zafi down
there hakanan taji she wants him more, abinda Abokin Abba ke mata is damn sweet,
words cannot explain how's feels anything daya fara touching dinta, kai d old man
can kiss, ya iya chakwalkwalata, ganin yanda ta shige jikinshi sosai yasa yaja
bargo da hannu daya ya lullubesu ganin sanyin AC is too much danshi kanshi yana
shigan jikinshi, ahankali yakira sunanta da murya chan kasan makoshi yace "Zara
baby na" dawata irin murya mai kama dana mai zazzabi tace "na'am" squeezing ass
dinta yayi yace "wanan farantamin dakike yi nima zan faranta miki, zan lalataki,
zan maidake yar gaban goshina, nai magana ranan talata motar ki Lamborghini zata
iso legas, daganan za'ai clearing ataho miki da ita nan kano, zaki hau motan dakoni
tawa batakai kudinta ba, sanan ki fadamin kome kikeso, I mean kome kikeso saina
mikishi" murmushi tayi sosai ta kankameshi tama rasa mezatace, ahankali tace "ni
banason komi Abba, motarma ta isa, nagode sosai Allah ya kara budi yaja kwana"
murmushi yayi ya washe baki, ahankali yace "adan min kiss dinan to mana Fatin
Fateema tarauni ta" ahankali ta taso idanunta akasa ta sakinmai light kiss abaki,
da sauri ta kwanta back ajikinshi ta runtse ido dan kunya takeji, wani irin
murmushi yayi ya kankameta sosai yace "ina masifar son irin rawan dakikamin dazu,
zaki dinga mini babyna?" gyadamai kai tayi ahankali shafa bayanta yayi yace "saisa
nake sonki, zo kwanta gefena ki kara bani mamma nasha" ahankali ta sauka daga
jikinshi ta koma gefenshi dudda nipple din namata zafi dan yanda ya shasu very
rough but she ought to make him happy and please him, kwanciya tayi a left side
dinshi kirjinta na bugawa juyowa yayi yaja jikinshi yay kasa da ita yana kallon big
boobs din dayakeji kaman ya maidasu jikinshi yahuta kawai tsabagen yanda yake
sonsu, fashewa yayi da kukan jarirai all of a sudden yana yarfe hannu kaman wani
yaron daya fara tatata yace "inyaaaaa, innnyaaaa, ni danta mamma, danta mamma, ni
baby tabani mamma na nata, danta mamma ni" yanda yake turo baki yana kukan yaran
amma nawasa yasa taidan murmushi dan sosai yabata dariya dayasa hartaji kirjinta
yadena bugawa, dayan hanunta tasa ta kama boobs din cikin siririyar cool voice
dinta tace "yakuri to baby, ungo gashi kasha kacika rigima ne" girgiza kai yayi
kaman dan yaro ya dungure nippi din yace "datene titati baniba tun shafe, ni oh'oh,
inyaaaaaaa" she really find yanda Abba ke magana way too funny hakan yasa tadan
kyalkyace da dariya sosai, dan from dan zaman datai da Abba tagane he's so caring
ga wasa da barkwanci, hakanan taji tafara son Abokin Abban nata, kamo kanshi tayi
takai kusa da boob din ahankali tace "kai Baby, Baby karya kasa, ko dazunfa kasha,
oya sha to yakuri Umm, my fine Baby, my fine jariri Abba, haba jaririn BabyZara oya
sha kaji" wani irin murmushi Abba yayi yanajin son yarinyar sosai na shiganshi
through all his capillaries, his head namai rawan roboskeske tsabagen yanda tawani
lallabashi tanacemai her jariri, he really felt yana heaven, yanda yaga tadan soma
sakewa dashi yasa yaji wani cool breeze na bugun skin dinshi, ajiyan zuciyan relief
ya sauke ganin he gets her to talk to him ya fizge mamman yafara sha da sauri da
sauri yana wasa da dayan, runtse ido tayi tana murza kafafunta dan she could feel
yanda take pouring down there, dada bankaromai tayi tana shafa kanshi da hannu tana
shafa yan furfuran mijinta, daya dayan hanunta kuma na running down his back kafin
ahankali ta sauke hanun akan maranshi, ahankali ta gangara kan game dinshi takama,
wani irin nishi yayi yay gurnani ta cigaba da playing dashi yana fizan boobs dinta
kaman yana dambe dasu, kasa daurewa tayi dan she was damn honey ta fizge maman ta
tahau kan Abba wani irin nishi Abba yayi yana kallonta yace "eat me Bintu na,
wayyyooo you're hotter than hot billahillazi Zara na, Zara baby, please eat me
karki bini ahankali kimini fata fata" ahankali tana runtse ido dan haryanzu mouth
din wajen is still sour tai sliding game dinshi ciki wani irin dan bazan ihu Abba
yayi yana wani dago kwankwaso shi yana shiga ciki sosai yace "kai jama'a, kai
jama'a, kai jama'a Patyna anya wajen nan baifi kampanin alawa ba kuwa" batasan
yanda zatayi ba hakan yasa she was just sitting on it looking at Abban dayake ta
surutai kaman sabon mahaukaci, hannu ya mika ya rike waist dinta gam yace "Kinga
doki cukuda baban nemi nawaya zaki dinga yi akan damusar tawa, tsalle zakiyi kice
doki, sallama, baban nemi nawaya, yauwa fara mugani" dagewa tayi tai tsalle ta dawo
tace "dokiiiii" wani irin ihu Abba yadara yace "wayyooooo Mamana tafara fa, Mama
tafara" sakeyi tayi tace "sallama" wani irin gurnani Abba yayi kaman ana gyaran
salansan machine idanunshi na juyawa, wani irin tsallen takara akai tanaji kaman
zatai fitsari tace "ba....ban nemi ahhhhh" ihu Abba yasakeyi yace "Faty sauko nahau
kai inkika cigaba akai wlh yanzun nan zan kawo, hmmmmm naaa shiga uku, kinji ki
kuwa Faty" ko kadan bama taji maiyake cewaba sake tsallen tayi akai Abba baisan
lokacin daya fashe da kukan dadi ba baitaba sanin haka akeji ba saiyau.....

*masu fitarmin da novel waje Suda Allah*

*karki karanta in baki biyaba, in kikai haka ina binki bashi, in baki biyani anan
ba zaki biyani achan*

*3107021073 first bank aisha Muhammad, zaki turo 300 access fee, saiki turo
evidence of payment through my watsapp number 07012181461 sainai adding dinki a
group din danake posting, you can also send MTN card through my watsapp number*

_BOYAYYEN MUTUN_

_CANADA_

Misalin 4:50 na yamma yauma kaman kullum Muhsin yatashi daga wajen aiki, fitowa
yayi yana sanye da dark blue suit yay kyau sosai hanunshi rike da key mota dakuma
wasu files dayake so yay going through them inyakai gida, ya sauko kasa yay parking
lot din premises din ya shiga mota shi ya ijiye files din adayan kujeran ya kunna
motar yaja yabar building din ya shiga hanya, wani soft music ke tashi daga motar
ahankali yana tuki yanabin wakan na Beyonce.

Da sauri take tafiya kan hanya tana sanye cikin wani straight gown white ta daura
blue jean jacket asama saitasa wani channel sandals a kafarta mai bala'in kyau
blue, ta yana kanta da blue chiffon veil dayama fuskarta kyau tadau wani karamin
white back ta rayata a shoulder babu glasses a idanunta wanan karan, kana ganinta
kaga students sosai take sauri dan yunwa takeji daga wani Computer training center
take dan tai joining wani program na animation design na just just 2weeks, karasowa
tayi bakin titi zata tsallaka saida ta kalli titin da motoci ke gudu sosai ganin
babu mota motocin datake hangowa are far away yasa ta shiga titi dadan saurinta,
wani irin horn taji from no where dayasa ta mugun rude ta kara sauri amma before
you know it motan yadan bigeta a kafa yaci wani irin mugun birki wani irin ihu tayi
tai kasa. "wayyo Allah na my leg, Daddyyy" tafashe da kuka sosai batare datama damu
har lokacin tana tsakiyar titi ba taja jakarta dake rataye a kafadarta ta zage zip
din ta zaro glass dinta tana kokarin sakawa taji ance. "hey hope you are okay" dago
idanunta tayi da har lokacin ke fitar da hawaye ta sauke su akan Muhsin daya
tsugunna agabanta idanunshi akan kafarta inda yaga ta daura hannu akai tana kuka,
kallo daya tamai taganeshi dan tun bayan yakawo mata wayanta ranan kusan kullum
saita mafarkin shi da sauri cikin kuka tace "is you Uncle phone" da sauri ya dago
kanshi ya kalleta zaiyi magana mutanen bayanshi suka shiga dannamai horn da sauri
ya mike tsaye ya kalleta yace "can you stand" gyadamai kai tayi tana goge kwalla ta
mike tsaye da kyar, ihu tayi dan zafin dataji tai baya zata fadi da sauri ya tarota
ta fado a hanunshi yatare ta wani irin ajiyan zuciya ta sauke tana kallonshi kaman
yanda yake kallonta shima zuciyan shi na bugawa fast fast dan gani yake kaman
Nadeera ce, horn da aka sake musu ya fargar dashi atare suka dauke kai suka basar
ya kaita wajen mota ya bude dayan bangaren ya dauke files din dake kan kujeran ya
watsa baya yasata aciki sanan ya rufe yakoma ta dayan side dinshi ya shiga yatada
motan yaja sukai gaba sai share hawayen takeyi tana dudduba kafan, ahankali batare
daya kalletaba yace "wat are you doing around this place I tot a school kike zama,
wat are you doing anan?" hawaye ta share ta zauna da kyau tace "I join wani
animation class ne, nazo ne ne mun tashi ne shine zan koma hostel" gyada mata kai
yayi yace "and why were you not putting on your glasses?" sake share hawayen tayi
tace "nagaji da sasu ne" cikin dan kakkausar murya dan jinta yake kaman Nadeera
yace "wat if you got yourself killed bayan you know your condition in abu is far ko
close baki cika ganewa ba sai da glasses" sakin baki tayi tana kallonshi tai mamaki
daya gane matsalan idanunta jitayi tama denajin zafin kafan da sauri tai murmushin
tace "Ya akayi kasani?" dan juyowa yayi ya kalleta suka hada ido saikuma yacigaba
da tukin shi yace "now put them on lemme take you to a nearby hospital a duba
kafan" ahankali ta saka glasses din tana murmushi ita kadai suka cigaba da tafiya
daga ita harshi duk sukai shiru babu wanda yasake cewa wani abu sai wakan dake
tashi a motan.

Documents By AIHAUSANOVELS

Always visit Aihausanovels.com.ng For downloading free hausa novels

Like our Facebook page Fb.me/aihausanovels

Lumshe ido tayi tai shiru cikinta na kukan yunwa ga kafanta dake mata zafi shima
ringing da wayan Muhsin yafara yasa ta bude ido ahankali ta kalli wayan, slowing
down yayi yay picking wayan ganin Ahmad ne yay dan shiru sai chan da sauri yace
"Wat! Mum! Wani hospital akai admitting dinku?" yafada hankali tashe ajiye wayan
yayi da sauri yay wani irin U-turn yaja motan da gudu sosai har saida taji tsoro
tasaki kuka ahankali tana kallonshi dan kallonta yayi kafin ya dauke kai da sauri
yace "sorry, My Mum was admitted a hospital tun safe let's go there sai adubaki a
chan ko" ya karashe maganan yadan juyo ya kalleta gyadamai kai tayi ahankali
kirjinta na bugawa dan yanzu tsoro tafaraji, murya chan kasa da idanunshi dasuka
dan chanza kala yace "stop crying" danko kadan jiyayi baiji dadin kukan datake ba,
gyadamai kai tasakeyi ta share hawayen tana zaro yan piki pikin idanunta tana
kallon hanyan ahaka harsuka karaso hospital din yay parking yabude yafito, itama ta
bude side dinta tayi tana kokarin tashi ta kasa dan kafan yay mata tsami sosai
zagayowa yayi ya rike marfin motan ya miko mata hannu yana kallonta, dago kai tayi
ta kalleshi kafin ahankali ta mikamai white hand dinta ya riketa atare dukansu
sukaji wani shock runtse idanunta tai da karfi tareda cije lips dinta, kafeta yay
da ido nayan seconni kafin ahankali yajawota fitowa tayi tasaki wani irin kara tana
dingisawa ahankali yace "sorry" gyadamai kai tayi kanta akasa janta gefe yayi
yarufe marfin motan kafin su fara tafiya ahankali sukai cikin babban hospital din
yana rike da ita daidai lokacin Ahmad yafito daga pharmacy, kafesu yayi da ido yama
kasa koda motsi a ina ya Muhsin yasamo hot babe haka kuma, wani irin harara Muhsin
ya watsamai da sauri yakaraso wajen yana kallonsu yace "Hi Broskyyyyy" yanda yakira
sunan yasan iskanci zaimai hakan yasa yatare xancen tahanyar cewa "Ahmad meet amm
amm" yay shiru dan ya manta sunanta data fadanmai ahankali tana kallon kafar tata
tace "Firdausi, Fiddy" ahankali yacigaba yace "na bugeta da mota on my way home,
where is Mum, how is she now?" da sauri Ahmad yace "Mummy is sleeping now, she's
better" ya kalli Fiddy dake kallonsu kaman tasami TV yace "sorry Fiddy, muje
mukaita orthopedic ward adubata Ya Muhsin, inmuka dawo saimuje wajen Mum dan she's
sleeping and wanan maid din tana tare da ita Gwen" ahankali yace "ok" ahankali yana
rike da ita sukai hanyar orthopedic ward din nan da nan aka hadasu da likiti,
tsayawa tai kyam dazasu shiga office din tana kallon office din ta sakin musu kuka
da gaske tana kallon Ahmad dataga he's friendly compare to Muhsin tace "dan Allah
nidai am fine ku maidani hostel dinmu allura zasu min banison allura ko kadan" dan
dariya Ahmad yayi yadan saci kallon Muhsin ta gefen ido ganin yanda yake kallon
yarinyar yasa yace "stop crying ko za'a miki zan hana tunda bakiso, muje adubaki
yanzu kar kafan yay tsami" bude kofan yayi ya shiga hakan yasa tabi bayansu tana
zare ido, duba kafan nata Dr yayi yace buguwa ne kawai yaja kafan bakaramin ihu
tayi ba dan murmushi yayi ahankali dan haka Nadeera keyi ya dauke kai, Ahmad nata
Satan kallonshi ta gefen ido, Dr ya rubuta mata wani magani dazata dinga shafawa
dakuma pain killer suka fito yanzu tana iya tafiya amma ahankali sukai dakin da aka
kwantar da Mum shiga sukayi dukansu lokacin Mum ta tashi tana zauna tana kokarin
shan tea da Gwen ta hada mata tai haske sosai tadan rame, kafe yaran nata tayi da
ido dataga sun shigo dawata yar kyaykyawan matashiyar yarinya da sauri Muhsin yaje
kusa da ita ya rungumeta yace "Mummy shine baki bari an fadamin ba da tun dazu
nadawo" murmushi tamai tana kallon Firdausi dake karasowa wajen tana dan dingishi a
kunyace kanta akasa tana jan veil din data yana gaba tace "ina yini Mumy ya jiki?
Allah kara sauki Allah sa kaffara ne" murmushi Mum tamata tace "tashi, tashi come
and sit down here, zoki zauna kusa dani" ta nuna mata gefenta girgiza kai tayi a
kunyace takasa tashi hakan yasa Mum tace "Ahmed bata that plastic chair ta zauna"
ahankali Ahmad ya dauko plastic chair yabata tashi tayi ta zauna akai kanta akasa
tana wasa da bakin gyalen kanta, dan kawar dakai Muhsin yayi daga kallonta ya kalli
agogon dake daure a wrist dinshi ganin magrib tayi ya mike tsaye yace "is time for
magrib Mum bari naje nayi nadawo I will see d Dr daya dubaki when am back, muje
Ahmad" harzai fita saikuma ya juya yadan kalleta kasa kasa, kanta akasa har lokacin
yace "am coming lemme pray" daga mai kai tayi batare data dago kaiba yajuya yafita
Ahmad ya mar mishi baya, murmushi Mum tayi ta kalleta tace "maiya sameki a kafa?"
ahankali tace "minor injury ne Mum, amma am fine" kallon Gwen Mum tayi tace "bamu
bama bakuwar mu komi ba, akwai fruits a fridge please bama bakuwar mu tasha"
akunyace ta rufe fuskanta dan wani irin kunyan Mum taji tanaji, kasa cin fruits din
tayi kanta akasa Mum sai janta take da hira.

Saida suka fara biyawa wajen Dr inda yake gayamusu jininta ne yaso yahau tunani
yamata yawa but inhar ta kiyaye she will be fine gobe zai sallameta da safe, godiya
sukamai suka fito daga office dinshi, shigowa dakin sukayi atare da sauri ta daga
kai kallon Mum yayi yace "lemme drop her off nadawo Mum" murmushi Mum tamata tace
"nagode sosai daughter, Allah bada ladan ziyara, shine bakici fruits dinba ko, nai
fushi" cikeda kunya tace "sorry Mum banajin yunwa ne saisa, Allah kara sauki" ameen
Mum tace mata saida safe, juyawa yayi yafita tabishi abaya Ahmad yabisu da kallo
yana wani irin murmushi Mum ta gallamai harara da sauri ya kama bakinshi yanama Mum
din murmushi, bude motan yayi ya shiga yana jiranta, karasowa tayi ta bude dayan
side din ta shiga ta zauna ta rufo kofan, kunna motar yayi suka fita daga asibitin,
sosai cikinta yafara mata wani irin shegen ciwo sabida tsananin yunwa dataji yau,
rabonta da abinci tun safe gata ulcer patient ce, kasa daurewa tayi ta buga kanta
jikin kujeran takama cikinta ta rike da sauri ta saki kuka sosai, da sauri ya
kalleta cike da mamaki yace "menene, are you okay?" kasa magana tayi sai kuka tana
rike cikinta sosai da sauri ya gangara yay parking a gefen hanya ya kashe motan ya
kalleta cike da damuwa yace "menene?" cikin datake rikewa ya kalla yace "are you
having stomach ache?" cikin kuka tace "Ulcer, am hungry" kallon mamaki yamata dan
yaga anbata fruits bata shaba tace takoshi yace "kinyi breakfast yau?" gyadamai kai
tayi tana kuka sosai, shiru yayi ya kalli yanda take rike cikinta cike da tausayi
yace "sorry" bude kofa yayi yafita yana kallon highway din dasuke, tsallakawa yayi
ya shiga wani super market dake tareda filling Station, wani plain yogurt yasiyo
mata sanan ya tsallako yazo ya bude side dinta ya bude marfin yogurt din ya mika
mata hanunta har rawa yake tana kuka ta karba ta shiga sha da sauri, rufe side
dinta yayi yakoma side dinshi ya shiga yana kallonta hakanan yake feeling pains
dinta he don't know why, dan ajiyan zuciya ya sauke yaja motar zuwa gaba ya tsaya
agaban wani babban eatry ya shiga yayo mata take away na Mac and cheese da bottle
water yazo yabude side dinta yabata, karba tayi ta shiga ci da sauri da fork,
murmushi yayi ya rufe kofan yakoma side dinshi yadau hanyar school dinsu.
Har gaban hostel dinsu yakai yay parking ya kashe motan ya juyo yana kallonta yanda
takecin Mac and cheese din a natse da fork, shirun dataji da alamun dataji ana
kallonta yasa ta dago kai da sauri hada ido sukayi da sauri tai murmushi ta kawad
ta kanta gefe ta ware ido tace "laaa munkai hostel ashe" dan murmushi shima yayi
ahankali yace "gamacin abincin ki to" girgiza mai kai tayi tace "nakoshi ai, thank
you so much" dan juyowa yayi ya kalleta yace "Always eat on time, kidena bari
kinajin yunwa" gyadamai kai tayi ahankali ta gyadamai kai tayi tai shiru duk sukai
shiru for a while tana wasa da yatsun ta, dago kai tayi ta kalleshi hada ido sukayi
hakan yasa ta saki murmushi tace "thank you Uncle phone good night" ahankali murya
chan kasa yace "My name is Muhsin Naseer Sister Firdaus" ware ido tayi tadanyi
murmushi dan yanda yakira sunanta sounds unique and special, ahankali tace "nice
name, ka gaishe da Mummy please, Allah kara sauki" ahankali yace "Ameen thank you"
bude kofa tayi tafice rike da ledan takeaway din tai hanyar shiga hostel dinsu,
juyowa tayi taga ya sauke glass din motar kasa yana kallonta dagamai hannu tayi
tana murmushi sosai, dagamata hanun shima yayi hakan yasa tajuya ta shige cikin
hostel dinsu....

_BOYAYYEN MUTUN_

Saida yadena hangota sanan ya kunna motar yaja, hakanan yakeji dama bata tafiba
yaja, hakanan yaji yanason ganinta again,ajiyan zuciya ya sauke kafin ahankali ya
kawad da tunanin daga ranshi yay concentrating akan hanya yaja motar yadau hanyar
asibiti.

***
Wani Dr ne ya shigo dakin da aka kwantar da Mum. Kakkyawa ne sosai Dr din magidan
ci, kana ganinshi zaka Iya gane balarabe ne, ya shigo dakin rike dawasu papers na
test result din Mum, da sauri Mum dake kokarin shan tea da Gwen tahada mata taja
hulan kanta da kyau danko kadan batason yanda Dr ke mata wani irin kallo, karasowa
yayi dakin ya kafe Mum da ido da sauri Gwen takoma gefe ta zauna kan plastic chair
dan Ahmad yafita waje yaje waya da Deejarh shi, ahankali ya karaso gaban gadon yana
wani irin kallon Mum ko kyaftawa bayayi, kawad dakai Mum tayi feeling
uncomfortable, cikin harshen turenci yace "how are you feeling now?" ahankali
batare data kalleshiba dan ko kadan batason kallonshi tace "fine" ajiye test result
din yay agefe yana kallonta yace "give me your hand" ahankali ta mikamai hanun ya
karba gently, dubawa yay sanan ya ijiye hanun yana kallonta still kafin ya kalli
Cup din tea gabanta data kasa cigaba dasha yace "bakison shan tea ne asamo miki
wani abun?" girgiza mai kai tayi kafin ahankali tace "no thank you zansha" daukan
cup din tayi hakan yasa yay shiru yana kallon drip din daya makala mata yace "zan
tafi yanzu inya kare azo a fadamin, saina cire miki" juyowa yayi yahada ido da
Muhsin da Ahmad da tundazu suka shigo suka tsaya suna kallonsu, dan murmushi yamusu
yabi gefensu yafice daga dakin, dago kai Mum tayi ta kalli boys din nata, murmushi
ta musu suka karaso ciki, zama sukayi dukansu kusa da ita barinma Muhsin kaman zai
cinyeta ko motsi tayi zaice menene tace bakomi, sai wajen karfe daya nadare ta
koresu suka tafi gida.

Washe gari da safe Dr yazo ya sallameta bayan ya rubuta musu magungunan daza'a siya
ma Mum, sai kallon Mum yake dahar saida su Muhsin suka lura da hakan, har suka fita
Ahmad da Gwen suka kaita mota shikuma Muhsin yatafi pharmacy dan siyo mata
magungunan da aka mata prescribing ya siyo, harya juyo yaga Dr tsaye abayanshi dan
murmushi yayi ya gaidashi zai wuce Dr yace dan Allah yanaso yamai magana na farko
dai his name is Dr Ali khamid and dan Allah he really want to speak to their Mum
kozai bashi number ta, ganin yanda mutumin babba ne kuma maganan hankali da dattako
yay yasa yacemai maisa kake number Mum dita dawani matsala ne kan rashin lafiyan
ta? You can tell me, girgiza mai kai yayi yace "maganan bana asibiti bane saidai
suhadu awani wajen" hakan yasa Muhsin yabashi address din office dinshi sanan
yawuce Ahmad yajasu sai gida.

Sosai suka tarairayan mahaifiyan su koda yaushe suna tare da ita hakan yasa taji
sauki sosai ta warware tai lumu tai kyau kaman baitaba.
Ahankali wata irin cool warm soyayya ke shiga tsakanin Muhsin da Firdausi, Mum da
Ahmad bakaramin dadi sukajiba.

Da kyar Dr Ali yasamu Muhsin da Ahmad suka yardan mai suka bashi daman zuwa ganin
Mum dinsu dan yariga yanuna musu son Mum dinsu yake. Koda yatari Mum da zancen fir
taki, tacemai ita tagama aure, kaman zaiyi kuka yace ta taimaka ta karbeshi tunda
matarshi ta rasu baitaba ganin wacce yake tsananin so ba sai ita, yana bala'in
sonta, kin amincewa Mum tayi daga bayama tashi tayi tabar falon tawuce dakinta
tabarshi nan, yadade a zaune kafin yamike idanunshi sunyi ja yafice dan wani irin
jarababben sonta Allah ya dauramai, a yanda su Muhsin suka ganshi yasa suka bashi
hakuri yatafi.

Ahankali ahankali suke lallaba maman tasu suna nunamata mahimmancin auren, besides
Dr na mugun sonta da kyar suka shawo kan Mum ta yarda nan akasa ranan aure sati
biyu yay ma Mum kaya daidai karfinshi amma nagani nafada dan Mum ta fishi kudi nesa
ba kusa ba, shikuma Dr ne kawai a asibiti yake aiki, ranan aka daura aure inda ya
tare gidan Mum danta rokeshi alfarma ya barta agidanta. Zama suke da amana da
tsantsan soyayya, sosai yakeson Mum, sanan yarike su Muhsin kaman yayanshi nan suka
dawo one happy family.

**

_Eygpt_ .

Lips dinta dataji ana lashewa yasa ta bude ido ahankali ta saukesu akan Marwan
dake sanye cikin wani fine white jallabiya, lumshe ido tayi da sauri hakan yasa
yace "ki bude ido ki kalleni Sugarlips" yanda yafadi maganan ataushashe yasa ta
bude ido ahankali ta kallai, murmushin shi mai kyau ya sakin mata yace "come and
shower, I got something for you" yanda tai wani irin yaushi ko kadan batada karfi
yasa yadan lakaci hancinta yace "are you tired?" dan turomai baki tayi hakan yasa
yay murmushi yace "sorry Rahma na, nagajiyar dake ko?" yay maganan yana kamo
hanunta yana rikewa, ahankali yakai hanun bakinshi yamusu kiss yana kallonta kafin
ahankali murya chan kasa yace "Allah yamiki albarka Sugarlips, I love you so much"
ahankali ta kama hanunshi tarike gam itama tana kallonshi, she just wanna cuddle
him su zauna ahaka bataki har karshen rayuwaba, kiss tamai akan fararen hannayen
shi kafin ta rungume hanun akirjinta tana kallonshi wani irin sonshi na shiganta,
murya chan kasa irin na wacce ta mugun gajin nan tace "I love you too MaskMan" da
sauri ya daura kanshi kan nata har tanajin saukan breath dinshi kan fuskanta, yana
mata wani irin kallon so, ahankali yace "mekika ce?" wani irin murmushi tayi ta
saukar da idanunta kasa chan kasan makoshin ta tace "I love you MaskMan" yakai
kusan 1min yana kallonta kafin ahankali ya sakinma lips dinta wani irin lightkiss
yana mata wani irin kallo yay sigh din relief sanan yace "am the happiest Man on
earth yau, I love you so so much MaskMan wife" dan murmushi tayi ta kalleshi shima
ita ya kalla ya kafe lips dinta da kallo ganin akwai alamun magana ahankali yace
"talk to me Sugarlips" dan murmushi tayi tai wrapping legs dinta a back dinshi ta
yanda ta kwanto kanta, tana kallon kwayan idanunshi tace "ina sonka Boyayyen Mutun"
ahankali yawani irin fadawa gefenta ya dagata ya daurata akan jikinshi ya rungumeta
sosai yana janyo filo yana daura kanshi yace "I was once BOYAYYEN MUTUN because of
you wife, nai alot of things, cikinsu harda kwatoma wani balarabe diamonds dinshi
dawani igbo man yay scamming dinshi ya kwace, i took d diamonds na kaimai he gave
me alot of money nahada danawa na bude company mu anan eygpt while muna Nigeria my
manager was here taking care handling the business, I was the maskman because of
you Sugarlips, the first time we met.." yay shiru yana tunani yana wani irin
kallonta, ahankali tace" the first time we met saida saida naje police station, I
was so scared, nakasa mantaka, every every minute kake flashing mind dina, I never
knew kaine zaka dawo savior dina, I never knew cewa we are related, I never
knew..." da sauri yace "you never knew that wanan yatsun nawa kika farasha a
duniyan nan" ya nuna mata yatsan yana wani irin murmushi yace "yarinya yatsu na was
d first nono dakika farasha, kika dinga muah muah muah kaman zaki hadiyemin yatsa"
kaman zatai kuka ta yatsine hanci tana kallon hanun tace "ewww nine nasha wanan
hanun?" gyadamata kai yayi yana dariya sosai yace "is too late yarinya kin sha kin
sha har kikai bacci kinasha dats to tell you how good it taste laaaa" ta turo mata
harshe, tsayawa tayi chak tana kallonshi dan wlh he look so cute, yanda ta kafeshi
da kallo yasa ya shiga kissing dinta for some minutes ahankali yasaki lips din yace
"zomuje kiyi wanka Sugarlips, we're all alone a gidan nan su Omari are not coming
back today, nakaiki yawo?" gyadamai kai tayi ahankali hakan yasa ya dagata yana
wani irin kallon jikinta, long eye lash dinshi taja tace "a'ah stop" dariya yayi
yabude bayi ya shiga da ita, saida ya wankota yafito da ita ta shirya tasaka wani
doguwan rigan atampa sanan tai salla, tana idarwa yakawo mata abinci ya shiga
feeding dinta, ahankali takeci hartaci iya cinta ta ture yay murmushi yafita da
tray outside.

Dawowa ciki yayi ya mika mata hanunshi tashi tayi takama nashi tarike ahankali ya
dauko blindfold yace "saina rufe miki ido tukunna" murmushi tayi tadafa hanunshi ta
rike yabude musu kofan suka fito yana rike da shoulder nata har suka hau stairs
suka sauka kasa ahankali tace "har yanzu Zauj" bakinshi yakai saitin kunenta yace
"saura kadan Sugarlips" fito da ita tsakar gida yayi ya tsayar da ita gaban wani
hadadden Jeep na Cherokee black bakaramin haduwa motar tayi ba, an makala ma motar
wani flower ajiki pink, ahankali ya mata whispering a
"are you ready?" gyadamai kai tayi cikeda murna hakan yasa yazare mata blind fold
din daga idanunta tareda kamo hanunta ya sakamata hadadden car key aciki, kallon
key tayi sanan ta kalli motar, tasake kallon key ta kalli motar sanan ta kalleshi
murmushi yamata ya nuna mata motar yace "is your car Sugarlips" sake kallon car din
tayi unbelievably kafin ta kalleshi, yanda yake mata wani irin cool smile, wani
irin fashewa tai da kuka tai tsalle tafada jikinshi ta kankameshi tana kuka sosai
tama kasa magana, dariya yayi yacirota daga jikinshi yakai hannu yana share mata
hawayen yace "stop crying luv today is a happy day, save wanan kukan na anjima when
I screw and knock you down like a mortal combat" murmushi tayi cikin kuka tadan
nusheshi agefen ciki tana kallonshi tace "bad Zauj kawai, I love you so much Zauj"
ta sanya kanta a kirjinshi tana kulle hanunta ta bayanshi, rungumeta yay back yana
wani irin jin dadi harcikin ranshi yace "muje ki shiga car dinki akwai one more
surprise" da sauri ta dago kai ta kalleshi tace "another one again" ahankali yace
"yes wife, muje kiga" hanunta yaja yakaita wurin motar ya bude motar, bude baki
tayi tace "wow! Zauj bantaba ganin irin motar" ganin kallon motan take tawani
bubbude ido yasa yabude motar ya zaunar da ita mazaunin driver ya zagaya ya shigo
ya zauna adayan side din, hanunshi ya mika ta baya ya dauko mata wani big kwali da
akai wrapping da hadadden wrapping sheet ya mika mata da sauri ta karba tana kallon
shi kaman taga wani film, ahankali yace "open it" gyadamai kai tayi kafin tafara
budewa tabude wrapping sheet din tass sanan ta bude kwalin, wani babban hoto taciro
na wata kyaykyawan balarabiya, ciro hoton tayi ahankali ta kafeshi da ido tanajin
wani iri sosai ta dago kai ta kalleshi, shima kallonta yake, bakinta nadan rawa
tace "wh...who is she?".

Please kuyakuri nai tafiyane, nan da 2 or 3 pages ma zan gama novel din gaba daya.
I love you all❤

_BOYAYYEN MUTUN_
*Bayan wata daya*

_CANADA_

Karfe 8 na dare jirginsu ya sauka a Canada, ahankali Marwan yafito rike da hanun
Nadeera dan jikinta yay zafi sosai, tun acikin jirgi takejin zazzabi sai running
temperature take, tana sanye cikin wani armless gown white data daura black kimono
akai ta kulle igiyan ta gaba, tun a jirgi ta warware rolling gyalen datayi ta daura
gyalen kawai akan hadadden kiston dake kanta, bayansu kuma Abdallah ne da Omari
suna hira abinsu, Muhsin da Abdallah ne sukazo daukan su, Nadeera na hangosu ta
fizge hanunta daga na Ya Marwan taje da gudu taikan Ya Muhsin harda kukanta zata
fada jikinshi tama manta da zazzabin datake, dan hararanta Muhsin yayi cike dawani
irin tsananin kewanta yace "ke bakisan kin girma ba" makemai kafada tayi ta
rungumeshi ahankali tasaki wani irin kuka tace "Ya Muhsin I miss you so much" shafa
kanta yayi ya cirota daga jikinshi yana murmushi yazare handkerchief ya share mata
ido yace "stop crying, I miss my lil sis aswell" sakinshi tayi ahankali tafada
jikin Ya Ahmad daya kafeta da ido shima cikin tsananin so while Muhsin cikeda murna
da fara'a yay hugging su Marwan, ihu Ahmad yayi yace "zaki karyani ke dis tuluka
wayyo Ya Muhsin kaganta ko" sakinshi tayi tana dariya tace "ina Mummyna" mikama su
Marwan hannu yayi suna gaisawa cike da mutunci, tai wajen Ya Muhsin dake tsaye kusa
da Marwan tana murmushi tace "ina Mummyna yayanmu?" ahankali yace "tana gida
waiting for you, let's go Bro" yay maganan yana kallon Marwan dakedan satan kallon
Nadeera, gyadamai kai yayi duk suka tafi tana gefen Ya Muhsin, motoci biyu suka zo
dashi suka shishiga Marwan da Muhsin ne agaba Muhsin na driving yanata hira da
Marwan sai ita abaya, Ahmad kuma dasu Omari a motarsu suka bar airport din, kaman
ba ita bace mai zazzabi ba dazu a jirgi har suka kai babban katafaren gidan nasu
surutu takema Ya Muhsin dabaya replying dinta sosai, batadamu ba dan dama batun
yauba tasan baida magana ba shi, wani remote Muhsin ya danna gate din yabude Mum ta
hango tsaye taci gayu cikin shiga ta alfarma tasa wani irin hadadden black
jallabiya da stones dinshi keta sheki tana murmushi tabi motocin da kallo batada
burin daya wuce taga Nadeera, wani irin ihu Nadeera tayi tun kafin suyi parking.
"Yeeee Mummyyy na" tawani zabura zata bude kofan taji an chapke hanunta karaf da
sauri ta dagokai Ya Marwan ne dake gaba yadan leko da kanshi, hararanta Muhsin yayi
yace "aida kin fita kin karye" kaman zatai kuka tana kallon Ya Marwan din dake mata
wani irin kallo kaman ya cinye ta tace "wajen Mummy fa zani" ahankali yana wani
irin kallon ta yace "kibari muyi parking first" turomai baki tayi yabi bakin da
kallo Ya Muhsin na karasa parking ta fizge hanunta daga nashi tabude motar tafita
dawani irin shegen gudu tana dumfaran Mummy data bude mata hannu. "Mummy, Mummy,
Mummy na Oyoyo" wani irin fadawa jikin Mum din tayi ta cusa kanta a wuyan Mummy sai
kuka, tsayawa sukayi mazan gabaki daya bayan sun karaso wajen suna kallonsu, Muhsin
da Ahmad murmushi sukayi sanin yanda Mum tai kewan Princess, sosai take kuka Mum na
lallashinta tana mata magana a kunne tana bubbuga bayanta, Ahmad ne yawani zo wajen
yace "dalla chan malama aiba ke kadai bace bakuwan ba ko, saiki bari taji da
bakinmu" sakin Mum tayi ahankali tana pmurgudamai baki tana share hawayen, dan
murmushi Mum tayi tana goge karamin kwallan da Nadeera tasata ta kalli su Marwan
tace "Bismillan ku, maraba, maraba, ku shigo please" Atare duk suka shiga babban
falon suka zazzauna Nadeera na rungume da Mum a gefe kaman zata hadiyeta, atare duk
suka gaidata bayan an zauna, Mum sai murmushi take musu tace "sassanunku da zuwa,
wai kunsha hanya" yan aikinta ne suka fara sintiri a falon ana gabatar musu da
drinks da sauran su tace "please kusha ruwa ga Alhaji nan fitowa yanzu nan yadawo
daga clinic, he will join us yanzun nan" murmushi Nadeera tana wani irin kallonta
dan gani tayi Mum tamafi da kyau, rungumeta tayi tsam tsam a jikinta, murmushi
sosai Mum tayi ta shafa kanta tacirota daga jikinta tace "Kinga have something
first Princess" daukan juice tayi ta tsiyaya mata a glasscup takai mata baki da
sauri tasha harda rike hanun Mum tana gama sha takara maida kanta jikin Mum ta
rungumeta, hararanta Ahmad yayi ya kalli Marwan dake sipping juice ahankali kusa da
Muhsin yace "Ya Marwan kaganta ko nitake murguda ma baki" dan murmushi Marwan yayi
kanshi akasa, dan hararan Ahmad Mum tayi tace "kaga Ahmad banda shairi fa, bari
akawo abinci let's have dinner daga saimu kaikuje kuyi wanka ayi salla a kwanta
ahuta, Gwen" ta kwalama Gwen kira, da sauri Gwen tafito

Mum tace "akawo abinci nan, afalo zamuci" gyadamata kai tayi tawuce kitchen da
sauri, kamshin turarenshi da Mum taji yasa ta daga kai hada ido sukayi da Dr yana
sanye cikin hadadden farin jallabiya dayar farin glass akan idanunshi, idanunshi da
hankalin shi duka akan matar tashi da ayanzu baida abinda yakeso a duniyan nan
kaman ita, murmushi suka sakin ma juna atare sanan yafara saukowa daga stairs din
ahankali cikin tafiyarshi na wanda ya mayyanta, anatse akuma tsanake yana kallon
bakin dasu Muhsin dake shan drinks ana jera abinci akan hadadden rug din falon, duk
basu lura dashibama banda Mum, ahankali yakarasa saukowa daga stairs din cikin
muryanshi dake nuna kamilin magidanci yamusu sallama. "Assalamu Alaykum" atare
dukansu suka dago kai suka kalli direction din da aka musu sallama, tashi tsaye
Marwan yayi da Omari atare suna wani irin kallon Dr da shima ya tsaya yana kallon
su ko motsi yakasa, kallonsu kowa yayi cike da mamaki tashi lafiya suka tashi
tsaye, ahankali bakin Marwan na rawa sosai yana kallon mutumin ya daga hannunshi ya
nunashi zuciyarshi nawani irin gudu da kyar ya iya yace "A...Abee!".

*kuma kunsanni I type regularly saida idan da abinda yahanani typing, kuyakuri nai
tafiya ne bana gida, but everything yazoma karshe, thank you*❤

_BOYAYYEN MUTUN_

Murmushi yayi ya matso kusa da ita yasa hanunshi ta shoulder nata ya rungumota
tareda kai bakinshi saitin kunenta yadan sauke ajiyan zuciya yana feeling yanda
take breathing fast, ahankali yace "your Mum, your biological mother, Omari,
Abdallah and You Momma, the woman that took care of me and train me bayan my
parents were late, she's your Mum, I called her Umm" kafe hoton tayi da ido lips
dinta na rawa da sauri ta rungume hoton tafashe da kuka tace "I wish I knew her,
naso natashi tareda ita, I love her so much Ya Marwan she's very cute, Allah ya
jikanta ya gafarta mata, yakai haske kabarinta" tacigaba da kuka, ahankali ya
dagota daga jikinshi dan bayason yanda take kukan yana tabashi sosai yasa hannu ya
share mata hawayen yace "please stop crying okay, lemme tell u something, kinsan me
kika dauko nata?" da sauri ta girgiza mai kai, murmushi yayi yay kissing hancinta
yana goge hawayen datake yi da yatsa yace "yawan suma da tsoro, itama haka takeyi
once ta tsorata saita suma and kema haka kikeyi, dat was d first thing danai
noticing ranan da muka hadu, kina ganin mask man kika sume instead of you to
scream" murmushi tayi ta gyadamai kai feeling somehow tana kallon hoton har lokacin
datakasa janye idanunta akanshi, ahankali ya karbi hoton ya ijiye a saman bayan
motan yace "don't worry I will find a perfect place dazamu makala hoton adaki, now
let's go out and have fun da new ride dinki, let's gooo" turomai baki tayi ta
mikamai key motan tace "aini ban iya driving ba" dariya yayi yabude side din dayake
ya zagayo itama ta bude tafito ya shiga mazaunin driver itama takoma ta zauna suka
rufe motar suka tadata suka bar gidan yana mata fira sai murmushi take feeling so
happy, ahankali tace "yaushe zaka kiramin Mummy Zauj? I miss Mum so much" idanunshi
nakan hanya yace "once mun dawo zan kira miki ita" ihu tayi cike da murna tace
"thank you, I love you" ahankali yace "I love you more my one and only Rahma" Wajen
saida wayoyi yafara kaita, babban wurine very busy place sukai parking suka fito
suna shiga hanunshi na makale da nata, bangaren Huawei phones sukaje yasai mata
wani hadadden phone na Huawei, sai murna take ta bashi wani irin emotional one side
hug tana kallon yanda yake kokarin saka mata Sim card din daya saimata cikin wayan,
bakinta takai saitin kunenshi tai magana chan kasa tace "I will so f*ck you tonight
dazai kai begging dina for mercy" yanda tai maganan saida yasa wayan ya subuce zai
fadi daga hanunshi yay kasa da sauri ta tare wayan tanamai wani irin naughty and
bad smile, batare dayaji kunyan mutanen shagon dasuke ba yawani fizgota tafado
jikinshi tana murmushi tana hararanshi, bakinshi shima yakai saitin kunenta yace
"and I will also f*ck your brains out, I will fill you up with my juice, saikinyi
24 hours kina tsiyaya, I will make sure I ram you well, sainai ijiya yau, XX, XY,
XY, and XX four babies zan zubama dat your tiny sweet waist so get ready" da sauri
ta dago kanta daga jikinshi kaman zatai kuka zatai magana yaja hanunta suka fito
sukai parking space inda ya parka motarshi, bude motar yayi ya jefata abaya shima
ya shiga ya rufo kasancewa motar tinted ne babu mai ganinsu ya kalli bakinta datake
turamai haryana neman tabo nashi yace "ehen wat were you even saying dazu?" makemai
kafada tayi tace "nifa I was joking wlh please karkamin komi nagaji dayawa" wani
irin kallon bakinta yake da yanda take mai shagwaban harda dan guntun hawaye,
jawota yayi ya daurata akan kafarshi yana zage zip din wandon Jean din jikinshi
yace "wlh i don't know wat you've done to me, bantaba gajiya da screwing nakiba
Sugarlips, you've turned me into a jarababbe man and get ready to always welcome me
whenever am arouse" kwance belt dinshi yayi yay freeing erection dinshi out yakamo
hanunta ya daura akai da sauri ta zaro ido tana Kalle kallen window tana shirin
kuka tace "please Zauj we are not at home fa, please karkamin komi anan" kaman
zaiyi kuka yace "wlh bazan iyaba dirty talks always get me, it turns me on,
kekikamin whispering u will f*ck me good tonight harsainai begging for your mercy,
I want it now kona miki kuka, no one is watching is tinted glass, and front back,
side, and west duk motoci ne anan, no one will know wats happening, please give me
my food and make me beg you for mercy, don't spare me" yay maganan yana dan dagata
yanajan doguwan riganta sama yana zamo pant nata down, fashemai tayi da kuka dan
sosai taji abin nabata haushi wanan wani irin iskanci ne haka awaje, shima hawayen
taruwa yayi a idanunshi yana stroking himself yana kallonta yawani irin narke mata
yace "plssss give me that sweet, luxurious, horny and juicy p*s or wlh kuka zan
miki sosai, kinfison kullum mijinki namiki kuka ko" yay maganan yana kai pant dinta
duka kasa yana jawota towards him, zatai magana yakama bakinta ya shiga kissing
dinta hot hot kafin gently ya zaunar da ita akai yay trusting in da kyar ya shiga,
ihu zatayi amma takasa dan kissing dinta yake, zafi taji dan he's huge compare to
how tiny she's, rudewa yayi sosai yana kokarin jan rigan nata duka sama in other to
gain access to her boobs, fashewa tayi da kuka sosai tana lumshe ido ta fizge
bakinta tace "nikarka ciremin riga" da sauri muryanshi a shake yace "ok, but I will
squeeze it ahaka" grabbing boobs din yayi dake cikin soft nonform bra dake jikinta
ihu tayi tana kara turomai baki cikin fushi, murmushi yayi cikin kuka yace "sweet
right, ur husby know how to get you to begging him for more and inkin isa musa kiga
wlh sainasa kinyi ihun da sai yakusa fasa glass din motar nan" yay maganan yana
dagata da dawo da ita back da sauri, turomai baki tayi tarike shoulder nashi gam
tana cije baki, murmushi yayi yana kallon yanda tai da ido yace "am sweet and long
ba, ina kaimiki har womb" yay maganan yana cizan down lips dinta yana wani irin
kallonta ganin abin mugunta yake mata yasa ahankali ta saukar da hanunta daga
kafadarshi zuwa kan kirjinshi tai squeezing nipple dinshi tajikin riga, ihu sosai
yayi yace "wayyyooo huuuuu" dariya tamai cikin kuka itama tace "da dadi ko?" tai
maganan kaman zata bambaro shi, cije fine lips dinshi yayi yace "yarinya you ask
for it nizakima mugunta" wani irin dagata yayi ya kwantar da ita kan kujeran ihu
tayi tana wutsula kafa tace "please karkamin mugun ta" kama kafafunta yayi ya shiga
inbetween, he was so rough on her gashi yahada bakinsu tare batada daman ihu, sai
kissing dinta yake, saida ya koshi to the fullest itama yay makesure ta koshi dan
kaman zata sume sabida wahalan sanan ya kyaleta yatashi daga kanta yana daukan pant
dinta dake kasa dadan shakakkan muryanshi yace "munsa blessing a sabuwar motanki
Sugarlips, and nai ajiya anan" ya shafa cikinta yana murmushi, daga dan pant dinta
yayi sama yana jujjuyawa da yatsa yana kallonshi yace "your pant is very cute, anya
ma zakisa shi back?" ya tambayi kanshi murmushi yayi yana kallonta ta gefen ido
yace "no bazaki saba sabida once I feel like going in anjima saina kara shigewa
batare danai wahalan cire wani pant ba" fizge pant din tayi tana turomai baki tana
share hawaye tafara saka pant din, rungumeta yayta baya yana kissing back dinta
yace "I love you so much wlh, nima nasan ina matsa miki wlh bansan haka nakeba, you
are d one bringing this part of me out, I've never ever had sex in my life, you are
my first and I just can't get enough of you wlh ko yanzu banki nakarayi ba, look"
yanuna mata da sauri ta lumshe ido ta dauke kai, yace "kingani bansan wajen is this
sweet ba, yafi kunun goma da rabin tiyan sugar" da sauri ta kalleshi tana ware ido
mamakin yanda yaji hausa haka, murmushi yamata shima kaman yasan meke mind dinta
yace "a Nigeria naji wani mai machine na fadi" kiss yamata a kunne murya chan kasa
yace "wlh you are so warm, warmmm yanda kikasan anyi plugging hita a wurin, My
Lord! Rahma oh hhhh kaman zan mutu inhar am inside you" shiru yayi yana kallonta
kafin ahankali ya saketa yanajan zip din wandonshi ya gyara belt dinshi yace "let's
go back home muyi wanka saimu fito ko" gyadamai kai kawai tayi tana komawa danta
kwanta dan zafi ta keji Ya Marwan baida Imani da hakuri kan abun nan, gashi ita
dazatai kuka dan wahala sai shi dake wahalar da ita kukanshi yamafi nata, turo baki
tayi ta lumshe ido tana tuna wat just happen, ahankali yabude kofa ya fita kaman
bashiba yana kallon parking space din da mutane one one haka dake wucewa ya zagaya
ta bangaren direba ya shiga yatada motan yana kallonta sai gida.

Parking yayi ya zagayo ya fito da ita, ahankali take tafiya harsuka shiga cikin
gida zai dauketa ta turemai hannu ita a dole fushi take tawuce sama gown dinta ta
tube ta yar akan gado tawuce ta shiga bayi warm water ta hada ta shiga for some
minutes sanan ta hada hot warm wanda zata iya shiga ta shiga tana sauke wani irin
ajiyan zuciya, sosai ruwan yamata wani irin dadi ajiki ta lumshe ido takara nitsewa
cikin ruwan tana sauke ajiyan zuciya all laps dinta are keeling her, ahankali taji
ana shafa mata wuya bude ido tayi suka hada ido da Marwan ya tsugunna gaban bathtub
din babu riga a jikinshi yana mata wani irin kallo, cikin wani irin rapsy voice
yace "Hi warmest" wani irin nishi tayi zatai magana yay grabbing boobs dinta
tacikin ruwa, fashewa tayi da kuka tace "please am tired kaji" shigowa yayi cikin
ruwan yana bude hannu yace "come here Sugarlips dina, come to me, bazan miki
komiba, I love you kinji" ahankali tafada jikinshi tana sauke ajiyan zuciya ya
shiga musu wankan duk yanda ta so kin barinta yayi saida ya more ta sosai sanan ya
kyaleta yana wani irin murmushi itako sai kuka da kyar ya lallabata yamusu wani
wankan sanan yafito da ita daga bayin dukta gaji yasa mata wasu bom short da
singlet sanan ya kaita falo suka kwanta, ya daurata kan jikinshi, yadau wayarshi
dake kan center table yay dailing number Mum, dauka Mum tayi cike da farin ciki
danba karamin kewansu tayiba barinma Nadeera ta, her princess, sosai suka gaisa da
Mum din kafin ya mikama Nadeera wayan, wani irin ihu tayi kafin tafashe ma Mum da
kukan shagwaba da kyar Mum ta lallabata tana tambayanta ya take ya komi da kowa,
sunyi hira sosai kafin ta sanar musu cewa tai aure anan Canada, fashewa Nadeera da
kuka tace shine Mum bata fada mataba, da kyar Mum tashawo kan Nadeera ta lallabata
ta hakura, nan Marwan yace "in sha Allah zasu kawomata ziyara dan yana mugun ganin
girman Mum for what she did ma Nadeera, tsabagen murna saida Nadeera tafada
jikinshi ta mannamai wani irin kiss, kasa amsa maganan Mum yayi datake cemai yaushe
ya saki wayar ajikinshi dan gabaki daya kiss din yasa ya dauke wuta, Nadeera na
ganin haka tawani irin dira daga jikinshi tai sama binta yayi shima da sauri.

_BOYAYYEN MUTUN_

_Alhamdulillah am back, yau inna fara saina dire muku shi, thanks for your
patient._
Shima Dr wani irin Marwan din yake at the same time yana kallon Omari da Abdallah
wanda shi kadaine bai ganeshi ba yanadai kallonshine kaman yanda yaga yayyinshi na
kallonshi, sosai kirjinshi ke wani irin racing, hannu yasa yacire glasses din
idanunshi ya goge kwalla yasake maidawa idanunshi yana kallonsu still yakasa koda
kwakwaran motsi, ahankali Marwan yatako yana wani irin kallonshi muryanshi na rawa
sosai kaman zaiyi kuka yace "Abee, kaine or mafarki nake? Abeeee" yaja sunan sosai
cikin wani irin yanayi na mamaki, ahankali Dr yabude hanunshi yana kallon Marwan
yace "Marwann" da gudu Marwan yafada jikinshi ya kankameshi yace "Abee, Abee kaine,
how did you survive? Nida Omari and Umm we all saw when they shot you, Abee na
kaine" Abee da Marwan keta cewa dakuma yanda Dr yakira sunan Marwan yasa kowa ya
shiga mamaki barin ma Abdallah da Nadeera, ahankali Marwan ya sakeshi jin yanda
Abee yake kuka, hannu yasa ya zare glasses din idanunshi yacire ya sharemai ido
sanan ya mayar mai da glasses din yana murmushi, murmushi Abee yamai yana kokarin
hana kanshi hawayen yafara takawa ahankali Marwan na biye dashi ya tsaya agaban
Omari dake tsaye yana kallonshi shima, ahankali yadaga hanunshi dake rawa sosai ya
daura akan kafadar Omari ahankali yace "O...mar" gyadamai kai Omari yayi hawaye na
gangarowa daga idanunshi kafin yafada jikin Abee da sauri yasaki kuka shima 22yrs
rabonsu da iyayen su, rabonsu da mahaifin su, duk dauriyanshi kasawa yayi saida
yasaki kuka, ahankali Nadeera dake kallonsu ta kalli Mum da idanunta suka ciko da
kwalla tace "Mummy na dama sunsan new Dad ne?" shiru Mum tayi tana kallonta,
ahankali yasaki Omari yana kallon Abdallah daya kafeshi da ido bayako kyaftawa
feeling somehow yace "Abdallah" kallon Marwan Abdallah yawani irin yi irin waye
wanan kuma, ahankali Marwan yace "your biological father, Abee" kallonshi Abdallah
yasakeyi, itama Nadeera kafe mutumin tayi da ido jin abinda Marwan yace, ahankali
ya rungumo Abdallah yace "My son, mai sunan babana, baka ganeniba ko, you were
small dasuka harbeni suka tafi dani, I miss my children so much" yajuyo ya kalli
Mum yace "Habibty come, they're our children, wayanda naketa baki labari, i tot
I've loosed them, I thought sun kashemin suma, Habibty come" ahankali Mum ta taso
tana murmushi tana goge kwallan datakeyi, sakin Abdallah yayi yariko hanunta ya
nuna mata Marwan yace "he's Marwan, I called him Tufah because he's my sweet boy,
he's my only brother's child, Marwan is everything to me, shi kadai nake gani naga
Yayana" ya nuna mata Omari yace "he's Omar, shine my first Son, sai Abdallah" ya
nuna mata Abdallah da idanunshi sukai ja yace "he's my Abdallah, he's d last
although natafi nabar Mum dinsu da ciki and I always say inhar ta haifi mace abama
Marwan ya aura, is a promise I made for mahaifinshi kafin yarasu cewa zan kara hada
kanmu, da zumunci mu, inhar nahaifi mace zan bama Marwan" shiru yayi tears yay
rolling down his cheeks, ahankali Mum ta sharemai ta matse hanunshi alamun is okay,
gyadamata kai yayi kafin ahankali ya kalli yaran yace "ina Momman ku? Banganku
tareba? Maiya sameta? Ina cikin dana barta dashi? Ta haihu? A ina kukasan Habibty?"
bayanshi Mum ta shiga tama su Muhsin da Marwan alamun suyi shiru, ahankali ta juyo
dashi yay facing kujeran da Nadeera ke zaune akai kuka take uncontrollably tunda
tagane asalin baban su ne take kallonshi, sosai gabanshi yawani irin fadi daya hada
ido da Nadeera dan tunda ya shigo falon sai yanzu ma yalura da ita, kallon Mum yayi
zaiyi magana Mum ta girgizamai kai tace "meet your 22 year old daughter, Rahma.
Matar Marwan" bakinshi na rawa sosai ya kalleta yace "Ra...Rahma...My daughter?" ya
nuna kanshi, gyadamai kai Mum tayi cike da tausayinshi, kafin ta kalli Nadeera dake
kuka sosai tace "come Princess, zoga mahaifinki" ahankali ta tashi kaman wacce Kwai
yafashe mawa aciki ta nuna kanta kaman wata mara lafiya tace "Mummy ni? Ni? Babana?
Asalin Babana? Mum banana?" ahankali Mum ta gyadamata kai, tsayawa chak tayi tana
wani irin kallon Abee dako motsi bayayi sai hawayen dayake yana kallonta yakasa
yarda cewa shikeda y'a haka so grown up and he sees himself a ita, ahankali Mum
tace "go hug ur dad princess" da gudu tawani irin fadawa jikin Abee tana kuka sosai
sukaba kowa tausayi, komawa Mum tayi zata zauna yariko hanunta, ahankali ta juyo,
hada ido sukayi ahankali yamata alamun I love you da baki, da kyar ya lallashi
Nadeera sanan aka zazzauna Nadeera na kusada shi ta daura kanta akan kafadar Mum
dan wani irin zazzabi taji yana shirin tafiya da ita, a natse Abee yabude taron da
addu'a yana mai nuna tsananin farin cikin shi na ganin yayan shi sanan ya kalli Mum
yace "Habibty yaya kika sansu?" murmushi tamai tace "is a long story Habiby, amma
Princess itace wacce nacema munyi adopting a Eygpt, I've told you everything about
her ko" gyadamata kai yayi yace "ikon Allah kenan, Allah ya iya abubuwa
exceptionally, Allah ya iya jujjuya al amura" hanunshi Mum tarike tace "but Habiby
How did you survive, suncemin an harbeka, what happened after that?" dan murmushi
yayi yana sake kallon yaran nashi dukan su harda su Muhsin dayake kara godema Allah
da yabashi wonderful family rana daya haka, dan gyaran murya yayi yace "akwai wani
babban company danake aiki dasu a Egypt, I was the company Dr alokacin, something
happened, naga lokacin dasuka kashe GM din company and inada evidence din, dasuka
gane inadashi shine they came for me, track me down home, naki basu so they shot me
akafada, suka gama neme nemen su basu ganiba suka jani suka jefani a boot suka
tafi, dasuka kai daji suka bude boot zasu yardani da sukaga am still alive sai zasu
yardani babban su yace no I will be useful since am a Dr, dama they need Dr a
organization dinsu, so maidani sukayi cikin mota bayan sun bugamin bindiga akai, I
think munyi tafiya nakusan 1 day or so, nadai farka naga bandeji a kafadana anma
cire bullet din, I really suffered a hannun terrorist group dinan, they're
professionals a wurin kidnapping, killing, har bomb suna sakawa, sune wanan Mutanen
dasuke kamowa nine Dr su idan sun musu rauni haka, akwai wani Muhammad dasukai
kidnapping daga zuwanshi Egypt yazo wani African summit conference shine suka
daukoshi and many more mutane suka jimusu rauni sosai sanan sukai demanding
government ransom amount of money kafin su sakesu, with Muhd's help nida few mukai
breaking out, dan suna chan suna waya da government officials mukai using dat muka
sabe daga gidan cikin ikon Allah muna shigowa gari muka fadinma police, nan akaje
aka kamasu akai kaisu prison akai rescue mutanen dasuka kama, bayan komi yalafa nai
sallama da Muhd dazai wuce Nigeria, natafi gida but baku ba labarin ku duk inda
nake tunanin zan ganku a Egypt naje baku, nafara tunani ko kuma sun kashemin kune,
tunanin hakan yasa I was so depressed ganin ina shirin mutuwa yasa na tattatra
abubuwan danake bukata nabar eypty nataho Canada nafara PhD dina, ina gamawa nafara
aiki dasu, nakasa aure nakasa daina tunanin ku, rana daya Allah yahadani da Mummy
ku" ya nuna Mum su Muhsin, yace "bantaba sanin zan kara son wataba but ina ganinta
Allah ya dauramin sonta araina, I felt so connected to her, bayan series of
attempt, with the help of Son, Muhsin, and My Ahmad suka shawomin kanta, she
accepted me and we got married" yay maganan yana kallon Mum kana ganin Yanda yake
kallon Mum kasan bakaramin so yake mataba, nanfa kowa ya shiga bada labarin bayan
rabuwa, daren ranan was an emotional night ma dukansu, saida aka gama sanan aka
faracin abinci kowa yana cikin tsantsan farin ciki Nadeera dai na makale jikin Mum,
Mum ta zuba mata pepper soup adan bowl tasa mata spoon tace "eat Kinga kowa is
eating banda ke" kallon kowa tayi kafin su hada ido da Ahmad dakecin nama ya
harareta, murguda mai baki tayi da sauri yace "Mummy kinganta ko" dariya Mum tayi
tace "dont mind yayanki, cinye mubar musu falon kinji my babygirl" karba tayi
ahankali Abee sai kallonsu yake gwanin ban sha'awa, da kyar ta iya taci kadan ta
ture abincin Marwan sai satan kallonta yake yarasa meke damunta dis days bata
iyacin abinci sosai, kallon bowl din Mum tayi kafin ahankali ta daura hanunta kan
wuyanta jin zafi yasa tace "bakida lafiya ne?" kaman zatai kuka tace "tun a jirgi
kaina ke ciwo shine jikina yay zafi" Abee ne yace "kuje ciki tai freshen up sai
nazo na dubata" tashi Mum tayi ta dagata suka wuce sama dan waigowa tayi suka hada
ido da Marwan, gwalo tamai dan ko banza yau zata huta da jaraban shi sukai sama,
bayan suma sun gama akai kaisu shashin su inda Marwan kasancewan shi mai mata Abee
ya kaishi wani part daban sukuma su Omari duk suka tafi babban part din su Muhsin
sai hira suke ga Abdallah ga Ahmad suka kusa fasa gidan da ihu dakuma gardaman
kwallo, Muhsin dai saidai yay murmushi daga bayama sabewa yayi yatafi garden yaje
yya waya da Firdausi shi da ayanzu they've understood each other sun gane they've
fallen deeply ma each other.

Fitowa daga wanka tayi daure da towel, murmushi tama Mum tazo ta zauna agefen ta
ta daura kanta kan kafadar Mum, ahankali Mum tace "tashi kisa kaya Princess kisha
tea kitafi wajen mijinki" fashewa tayi da kuka kaman wata yar yarinya tace "ni anan
zan kwana, kwana nawa bangan kiba, am sleeping here Mummy na" takara fashewa dawani
kukan, dariya Mum tayi tace "shikenan to, ga tea kisha" karban tea tayi da kyar
tasha sau biyu tana yatsine fuska tace "yana tasomin Mum kaman zanyi amai" dan
murmushi ne ya subucema Mum abaki, karban tea tayi ta mika mata doguwan rigan
baccinta ganin yanda take hamma, sa rigan tayi ta mayar da towel din ta ijiye sanan
ta dawo ta kwanta ta daura kanta akan cinyan Mum tace "I miss you so much Mummy
naa" tai maganan tana lumshe ido, kanta Mum ta shafa tana murmushi wani irin dadi
takeji bana wasaba ta cigaba da shafa kannata hartai bacci takafe fatar jikinta da
ido yanda tai wani irin haske tai bul bul da ita alamun mai ciki, murmushi tayi ta
sauke ajiyan zuciya knocking kofa da akayi aka bude yasa ta dago kai Abee ne,
murmushi yamata ya shigo ciki ya maida kofan yarufe yazo ya tsaya akan Mum yana
mata massage a shoulder ta gently, murmushi Mum tayi tanadan lumshe ido tace
"Habiby zoka duba Princess she's running temperature" dawowa yayi ta gefen ta ya
rungumota jikinshi ahankali yana mata wani irin murmushi, kiss yama forehead dinta
kafin ahankali ya kalli Nadeeran dake bacci yace "no need of that Habibty, our girl
is pregnant" ware ido Mum tayi dudda dama ta zargi hakan amma saida taji wani irin
mugun dadi, gyadamata kai yayi yace "munkusa zama grandparent" dariya tayi cike da
kunya ta daura kanta akan kirjinshi tana kallon Nadeeran, a kunenta yamata
whispering "muje mu kwanta am missing you" ahankali tace "right away" kwantar da
Nadeera tayi ta ja bargo ta lullubeta yana rike da hanunta yana kallonta sonta
nakara shiganshi sanan suka fita ya kashe wutan dakin suka rufo kofa suka wuce nasu
dakin dan dare yayi sha biyu saura.

Documents By AIHAUSANOVELS

Always visit Aihausanovels.com.ng For downloading free hausa novels

Like our Facebook page Fb.me/aihausanovels

Kasa bacci yayi gabaki daya yakasa bacci, yasaba bacci tareda ita, duk inda yajuya
saiyaji baida abin rungumowa, ganin zai mutu yasa ya zira jallabiya yafito daga
part dinshi yay main cikin gidan ya tsaya a falo jin shiru gawani irin kunya dayake
ji, fitowa daga kitchen Gwen tayi tana ganinshi tadan tsugunna ta gaidashi tace "do
you need anything Sir" ahankali yace "please My wife" "okay tana dakinta tai bacci
nataso tane?" girgiza mata kai yayi yace "no just show me the room" ahankali tace
"sure" tai sama yana biye da ita har gaban dakin da Nadeera take sanan tamai
sallama ta sauka kasa dan zuwa kwanciya, bude kofan yayi ya shiga, dakin duhu sai
sanyin AC, jallabiyan jikinshi ya cire ya kulle kofan yakarasa jikin gadon,
ahankali ya tsugunna abakin gadon yana shafa gashinta kafin yamata kiss abaki, bude
ido tayi ta tashi ta zauna da Sauri kamshin turarenshi yasa tagane shine, turomai
baki tayi hakan yasa yasaki dariya kasa kasa yahau gadon yajawota jikinshi yace
"haba wifey, kinsan I can't sleep in baki ko" turomai baki tasake yi kissing bakin
yayi murya chan kasa yace "I just wanna make you pee kadan kinji Sugarlips" kafin
tai magana yahada bakinshi da nata ya moreta son ranshi duk uban kukan datakemai
sanan yabarta yana mata dariya dan saida yasa tai pee din yakaita yamata wanka
sanan yazo yasata bacci saida tai bacci sanan ya maida kayanshi ya lallaba yafita
yakoma part dinshi sanan ya iya bacci.

_BANGAREN ABBA_
Bakaramin Soyayya Abba yakeci da Fatyshi ba, saidai har yanzu batada ciki dudda ya
kosa yaga ta haifamin twins na baby girls.

yauma kaman kullum hana mai gadi bacci ihun Abba yayi hakan yasa mai gadi tashi
daga kan katafar shi ya zauna ya zauna yay tagumi dan tun baya gane name harya fara
gane dalilin ihun, ihu Abba yasake kurmawa. "Wayyoo Allah na, Mama, nace Mama, Mama
tafara fa, wayyyooo Allah na jama'a Zarah na tafara, hmmmm" saikuma maigani yaji
shiru, ko 1min ba'a karaba yasakejin wani ihun. "dan sonki da Muhammadu
Yarasullullahi ki tsinketa Bintu, yauwa, wayyo haka haka nace, guntule ta, katse
ta, cisgeta Zarah, wayyo Maaaman muu tafaraaaa ihuuuu" wani irin arnen tsaki mai
gadi yayi yatashi yafada bayi, kullum dare da kyar yake iya bacci gashi in gari
yawaye yafito kaman bashiba yayta raba musu kyautan kudi, wlh dan kawai kudin da
Abba kebashi ne inda bahaka ba da tuni ya ware yay gaba abinshi.

Rirriketa Abba yayi yace "yar albarka bari in shige kinji washshishi" shigewa yayi
da karfi ihu Faty tayi tana rirrike zanin gadon tana lumshe ido tace "Abbana kadana
masifan dadi" washe baki Abba yayi yace "Allah Bintu na" gyadamai kai tayi tana
nishi da sauri da sauri ta rirrike Abban yacigaba, ihu Abba yasake, "wayyo Bintu,
Bintu, Zarah, wai buhun sugar dangote kika juyene awurin ga, zakinshi yay yawa,
ummmmm, naaaa banu dan uwatata zaizo Bintu, dan uwatata nace kazo yanzu ne, wayyo
ooo ni Nasiru" ahankali jikinshi ya saki yafada gefenta yana nishi, fadawa jikinshi
Faty tayi tana shafashi tana turomai baki tace "Baby ni ban koshi ba" zaro ido Abba
yayi yace "haba Faty Fateema Tarauni, na biyu fa kenan munayi" makemai kafada tayi
a shagwabe zata fara kuka da sauri yace "to to tsaya nayo alwala nazo, karki kuka"
kwantar da ita yayi yatashi ya shiga bayi ya rufo kofa ya dafa bango yana dafa
kirji yace "na shiga uku" ware kafa yayi yarike abun da hannu yana kallo yace "wlh
jibi yanda damusa ta tai jajir ta gaji, Baby Zarah zata katsamin damusa, na shiga
uku zahi" yadan runtse ido yana zuba mata ruwan sanyi akai harbayaso yakoma daki ga
Zarah koya gaji tasan salon dazatamai takara sashi a chaji, takai kusan 20min wai
jira yake tai bacci sanan yafito yaji ta kwalamai kira. "Baby Abbana" dafa kirji
Abba yayi a tsorace yace "shikenan diyar nan tsinkemin damisa zatayi yau, jibi
yanda damisata tai jajir, tafa Cita da safe fayau, taci da rana, da daddarenga kuma
sau biyu yanzu tana neman na uku, jibi yanda damisata tai jajajir" "Baby Abbana" da
sauri yace "gani nan zuwa tagaban mota, yar gaban goshi" ahankali yabude kofa ya
fita murmushi tamai ta rungumeshi kafin ta zaunar dashi akan gado tadau wayarta ta
kunna ta kunna wakan skales na Booty language, tai wani irin squatting tadafa
gwuiwowinta tanama Abba rawa tanamai twerking, wani irin daura hanunwanshi Abba yay
akai yana kallo bombom dinta yace "Bintu na plugging duwaiwan nan kikayi a power
bank ne wai? Na rantse miki da Allah ban taba sanin duwaiwai na rawa hakaba a
duniyan nan, kai jama'a, kai jama'a duwaiwai kaman yoyo, hoiiiii" yawani irin ware
kafa yana kallonta yamika mata hannu yace "zo Bintu na yimin rawan kan damusa ta"
da sauri tazo tafara twerking din Abba na shafa bom din, ihu yayi yana wani irin
kallon bom din da hanunshi yakasa rikewa tsabagen yanda suke shaking yace "wanan ai
shine chichichi, na shiga uku Bintu zata kasheni jama'a, jar uban chan!!! Tirr!!!
Wnan duwaiwai!!! Kai!!! Bintu na rantse miki da Allah zan sakin miki hisari fa kina
bani rushi" wani irin tsalle tayi tana dariya tahau kanshi tafara aiki tace "nai
baka chaji karar da battery akaina" soyewa sukayi sai dadinta takeji Abba ko jiyake
kaman zai sume da kyar yasamu ta koshi yajata yasata bacci.

Washe gari.
dayake tagama jarabawa tagama komi yaune zasu koma kano mota suka shiga inda Adamu
ke janshi Faty na kwance jikinshi dan duk agajiye take gawani irin faduwa da
gabanta keyi Abba kuma waya yake sai hira da kwamissiona yake yana yar dariya Adamu
kuma na tuki, kaman daga sama kwamissiona yaji wani irin ihun Abba ata wayan salati
yayi yana kiran sunanshi yace "Alhaji, Friend, Friend, are you okay" amma shiru
katse wayar yayi hakanan yaji hankalin shi yaki kwanciya gashi gabanshi sai faduwa
yake, yanata trying number yana shiga amma ba'a dauka, sai wajen bayan one hour
yaga number na kiranshi da sauri yay picking yace "friend maiya sameka kai ihu
haka? Wlh gabana sai faduwa yake" daga tachan bangaren akace "sorry this is KAROTA,
kano state road traffic authority officer, Officer Frod Ugechuku Cimara, please we
need you a KAROTA office dinmu a kano, am sorry once again naji kai namiji ne am
sure you can handle the news, motar mai wayan nan tasami hatsari inda babban
trailer tai crushing driver dawata yarinya, tsohon ne kawai da ranshi amma yana
asibiti yanzu haka, please idan kai relative dinsu ne come and claim d diseased ko
mukai su mortaury" wani irin salati kwamissiona yake yana kara sanar da ubangiji
yama kasa magana, salati dayake yajawo hankalin polisawan duk suka shigo arude da
kyar yafada musu meke faruwa nan sukadau manyan motocin su kusan uku sukasa
kwamissiona a mota sai kano, dayaga gawan Fatyna kasa gasgatawa yayi itace nan aka
taho da gawawwakin yasa aka sa Abba dake critical state ambulance suka taho Abuja
dashi kafin kace me anguwan su yacika idanun kwamissiona yay jajir yan uwan Adamu
driver ma duk sunzo nan aka musu wanka aka kaisu makwancin su, kwamissiona yacigaba
da karban gaisuwa yayinda Abba ke battling da life dinshi a hospital, saida komi
yalafa bayan sadakan bakwai Kwamissiona yakira su Muhsin ya sanar dasu meke faruwa
nanfa gabaki dayansu harda Mum da Nadeera dabataso zuwaba suka taho bakaramin
tausayin Abba sukaji ba, yaji ciwo sosai akafa da kyar da taimakon su Muhsin
yatashi zaune yanabin kowa na dakin da kallo kafin ya sauke idanunshi kan Mum
dayaganta zaune kusada wani balarabe dayay kaman zai cinyeta sunyi kyau sosai,
hanunshi yahada ya kalli Mum yace "Hajara ki yafeni abubuwan dana miki kiyafemin
dan girman Allah, ban miki adalci arayuwan nanba a matsa yin ki na uwar yayana,
kiyakuri ki yafemin Hajara" yay maganan yana share hawaye murmushi Mum tamai tace
"nadade da yafema baban Muhsin, nima ka yafemin nasan nabatama, Ya jikin?" ahankali
yace "Alhamdulillah yay maganan yana kallon Nadeera da cikinta yay dan girma tai
wani irin shegen kyau kanta akasa danta kasa kallonshi, ahankali yace "Nadeera kema
ki yafemin, kiyafema Abban ki kinji, abubuwan dana miki aba..." da sauri tace "Abba
nadade da yafema, please kadena rokona" dan ko kadan batason tuna baya, bamatason
ta tuno abinda yasomata abaya, murmushi Abba yayi yana share hawayen dayaji zai
zubomai ya kalli mutumin dake kusada Mum yace "waye wanan hajara?" ahankali tace
"mijina ne, mahaifin Nadeera dasu Abdallah, asalin mahaifin su" dudda yaji maganan
kaman mari gawani mahaukacin kishin dayaji yanaji dannewa yayi ya gyadamata kai
yanaji wani irin ciwo da kewan marigayiya Fateema yarike hanun yaranshi su Muhsin
dake kusa dashi gam, wani abu ya tsayamai a makoshi, kallon kafarshi Abee yayi yace
"zan prescribing wani magani asiyoma inkasha nan da 7days kafar zai warke in sha
Allah" murmushi Abba kawai yamai yanajin kishin shi sosai yanadan satan kallon Mum
dayaga tai wani kyau kaman ba ita ta haifi su Muhsin ba ta murmure abinta, looking
fresh kaman honeywine, taci uban gold a hannu da wuya da kunne, sai walwal suke.

Sundan jima dashi sai wuraren bayan one mum da Abee da Nadeera suka tafi su Marwan
da Muhsin ne kawai suka zauna da Abban a hospital sun manta da komi sunata kula da
Abban, sati daya sukai a Nigeria kullum sai sunzo su gaida Abban, aiko yaji sauki
sosai aka sallameshi suka mayar dashi gida kaman bashi ba, har yanzu gani yake
kaman mafarkine wai Faty Zarah shi ta rasu, ga kishin Mummy dake nukurkusan shi
kaman zai mutu yanda yaga Abee na tarairayanta kaman zai hadiyeta kuma gaban yara
gaban kowa yake nuna mata so babbamci balarabe kenan, kishin dayake ji har yawuce
misali danhar yaran saida suka lura. Satinsu biyu suka tattara suka koma Muhsin da
Ahmad stay back dashi, da kyar suka samoma Abba wata bazawara da mijinta ya mutu
yaranta hudu sukamai aure bayan bikin da kwana uku sukabar kasar dan komawa bakin
aikisu, baitaba sanin amfanin Mum ba sai yanzu, he regretted abubuwan daya mata
abaya, ko kadan bayajin dadin bazawaran nan dudda zatai Mum a shekaru ko fima amma
tasaki jiki dayawa, yanzu yagane Mum is special, hakadai rayuwan tacigaba yace a
matar tadauko yaranta zai kulamata dasu aiko taji dadi ta kwasosu dan ance bazai
kara haihuwaba, ahaka rayuwan tacigaba da tafiya.

Bayan wata biyar da dawowan su Nadeera ta haifo kyaykyawan baby girl da suka sama
suna Jawaheer, ta tafi wanka gida wurin Mum aikuwa da kyar Marwan yakoma eygpt
bakin aiki, Mum da Abee dakuma su Muhsin suka cigaba da kula da Princess da little
princess kuma yarinya son kowa kin wanda yarasa, watansu uku Baban su yadawo nan
Abee yatasa gaba dasu Muhsin suka tafi Nigeria wurin Abba daganan Abba yakira
kwamissiona akaje neman auren Muhsin da Ahmad nanfa akasa rana wata uku uku suka
dawo.

Wuraren 9 Mum ta shigo dakin Nadeera rike da jawaheer a hannu, zama tai kusa da
Nadeera dataci gayu sosai tace "bata nono kibani ita kije ki kaima Abban ta abinci
tundazu yadawo baici abinci ba" murmushi tayi ta karbeta ita kanta tai missing
Marwan sosai nonon tabata takoshi tai bacci ma dan yarinyar batada rigima Mum ta
karbeta tajuya zata fita tace "abinci nakan tray Gwen tahada komi" tafice tashi
tayi takara feshe kanta da turare sanan ta yafa mayafi kan hadadden kayan tawuce
tafita, daukan abinci tayi tai hanyar part dinshi tura kofan tayi ta shiga dayar
sallama yana zaune a falon kallo daya yamata ya dauke kai dudda he's dying to see
her, mayar da kofan tayi ta rufe sanan ta karasa gabanshi taja center table tadaura
tray akai, tana kallon fuskarshi ahankali tace "Zauj zokaci abinci, Mum tace bakaci
abinci ba tunda kuka dawoba" dauke kai yayi yamike tsaye yace "am not eating ki
kwashe abincin kikai waje and close my door" yay hanyar bedroom, shiru tayi tabi
bayanshi da kallo fushi yake dan bataso tamai oyoyo ba ita kuma kunya takeji agaban
su Mum, binshi tayi ta shiga bedroom din da sauri amma ya shiga bathroom dan tanaji
karan saukan ruwa alamun wanka yake, zama tayi tana jiran shi harta fara gyangyadi
taji yabude kofa yafito da sauri ta tashi ta rungumoshi ta baya, murmushi tayi tace
"sorry luv, haba my Zauj, My everything my happiness, menayi kake fushi dani kasan
banison fushinka ko, okay am sorry my baby boy, kaga" takama ears dinta dan
kallonta yayi ta turo baki kaman zatai kuka tace "sorryyyy" dan murmushi yayi da
gudu tai tsalle ta dane jikinshi tace "I know how to make you happy, nima I miss
you, let's make luv Zauj, bari nadan saka kuka yau my cry cry husby" dariya yayi
yawani irin jefata kan gado yana warware bathrobe din jikinshi yace "okay zamuga
who will cry and pee yau, rabona dake 4months babu kwana uku, my Lord I've tried
fa, Allah saina fanshi ranakun" fadawa yayi kanta tasaki dan kara. "wash Zauj
please i want it slow and easy" , da sauri yace "fast and crazy, I want it fast and
crazy" bakinshi ya daura kan kunenta murya chan kasa yace "just pray yau bazan
bulaki ba Sugarlips, I've missed you badly wife, I love you so much" ahankali tace
"and I love you more my Zauj, nabaka kaina yau, screw me to your content My Mask
Man, my boyayyen mutun, my guardian angel, My Marwan my Man, idan banso kaba wetin
I gain? I love you so so so much my autan maza, all maza are fake you are the
original one my miji, my strong man mai sani pee, the best screwer, the best
kisser, the best f*cker, please f*ck my brains out na yarda, wayyo I want you badly
BM" kiss ya shiga yimata passionately dan kalaman ta sun haukatashi.

End!!!

Alhamdulillah, anan nakawo karshen _BOYAYYEN MUTUN_ , saikun jini a littafina na


gaba mai suna _IN BANI..._ wanda zan fara kawo mukushi ranan asabar da yardan
Allah.

To subscribe to _IN BANI novel_ Zaku turo 300 to 3107021073 first bank aisha
Muhammad saiki turo evidence of payment through my watsapp number 07012181461, you
can also send MTN card through my watsapp number saikumin magana ta watsapp nasaku
a In BANI watsapp group.

_IN BANI_ _mesmerizing heart melting, ruwa ruwa, romo romo love story ne, one of
its kind, sabon Salo kaman yanda boyayyen mutum yake sabon Salo, to catch all the
fun, cruise, romance and laughter dake book dinan just pay your access fee. Karku
bari abaku labari_ .

And for those dasuke group din boyayyen mutum I love you all so much, and you can
kindly exist the group because baida amfani yanzu.

A karshe!
Duk wacce ta karanta min boyayyen mutum batare data biya 300 access fee ba, just so
you know ina binki bashi pay a lahira or pay a duniya your choice

I love you all.

Aishat Muhammad M Shakur.

_BOYAYYEN MUTUN_

_Alhamdulillah am back, yau inna fara saina dire muku shi, thanks for your
patient._

Shima Dr wani irin Marwan din yake at the same time yana kallon Omari da Abdallah
wanda shi kadaine bai ganeshi ba yanadai kallonshine kaman yanda yaga yayyinshi na
kallonshi, sosai kirjinshi ke wani irin racing, hannu yasa yacire glasses din
idanunshi ya goge kwalla yasake maidawa idanunshi yana kallonsu still yakasa koda
kwakwaran motsi, ahankali Marwan yatako yana wani irin kallonshi muryanshi na rawa
sosai kaman zaiyi kuka yace "Abee, kaine or mafarki nake? Abeeee" yaja sunan sosai
cikin wani irin yanayi na mamaki, ahankali Dr yabude hanunshi yana kallon Marwan
yace "Marwann" da gudu Marwan yafada jikinshi ya kankameshi yace "Abee, Abee kaine,
how did you survive? Nida Omari and Umm we all saw when they shot you, Abee na
kaine" Abee da Marwan keta cewa dakuma yanda Dr yakira sunan Marwan yasa kowa ya
shiga mamaki barin ma Abdallah da Nadeera, ahankali Marwan ya sakeshi jin yanda
Abee yake kuka, hannu yasa ya zare glasses din idanunshi yacire ya sharemai ido
sanan ya mayar mai da glasses din yana murmushi, murmushi Abee yamai yana kokarin
hana kanshi hawayen yafara takawa ahankali Marwan na biye dashi ya tsaya agaban
Omari dake tsaye yana kallonshi shima, ahankali yadaga hanunshi dake rawa sosai ya
daura akan kafadar Omari ahankali yace "O...mar" gyadamai kai Omari yayi hawaye na
gangarowa daga idanunshi kafin yafada jikin Abee da sauri yasaki kuka shima 22yrs
rabonsu da iyayen su, rabonsu da mahaifin su, duk dauriyanshi kasawa yayi saida
yasaki kuka, ahankali Nadeera dake kallonsu ta kalli Mum da idanunta suka ciko da
kwalla tace "Mummy na dama sunsan new Dad ne?" shiru Mum tayi tana kallonta,
ahankali yasaki Omari yana kallon Abdallah daya kafeshi da ido bayako kyaftawa
feeling somehow yace "Abdallah" kallon Marwan Abdallah yawani irin yi irin waye
wanan kuma, ahankali Marwan yace "your biological father, Abee" kallonshi Abdallah
yasakeyi, itama Nadeera kafe mutumin tayi da ido jin abinda Marwan yace, ahankali
ya rungumo Abdallah yace "My son, mai sunan babana, baka ganeniba ko, you were
small dasuka harbeni suka tafi dani, I miss my children so much" yajuyo ya kalli
Mum yace "Habibty come, they're our children, wayanda naketa baki labari, i tot
I've loosed them, I thought sun kashemin suma, Habibty come" ahankali Mum ta taso
tana murmushi tana goge kwallan datakeyi, sakin Abdallah yayi yariko hanunta ya
nuna mata Marwan yace "he's Marwan, I called him Tufah because he's my sweet boy,
he's my only brother's child, Marwan is everything to me, shi kadai nake gani naga
Yayana" ya nuna mata Omari yace "he's Omar, shine my first Son, sai Abdallah" ya
nuna mata Abdallah da idanunshi sukai ja yace "he's my Abdallah, he's d last
although natafi nabar Mum dinsu da ciki and I always say inhar ta haifi mace abama
Marwan ya aura, is a promise I made for mahaifinshi kafin yarasu cewa zan kara hada
kanmu, da zumunci mu, inhar nahaifi mace zan bama Marwan" shiru yayi tears yay
rolling down his cheeks, ahankali Mum ta sharemai ta matse hanunshi alamun is okay,
gyadamata kai yayi kafin ahankali ya kalli yaran yace "ina Momman ku? Banganku
tareba? Maiya sameta? Ina cikin dana barta dashi? Ta haihu? A ina kukasan Habibty?"
bayanshi Mum ta shiga tama su Muhsin da Marwan alamun suyi shiru, ahankali ta juyo
dashi yay facing kujeran da Nadeera ke zaune akai kuka take uncontrollably tunda
tagane asalin baban su ne take kallonshi, sosai gabanshi yawani irin fadi daya hada
ido da Nadeera dan tunda ya shigo falon sai yanzu ma yalura da ita, kallon Mum yayi
zaiyi magana Mum ta girgizamai kai tace "meet your 22 year old daughter, Rahma.
Matar Marwan" bakinshi na rawa sosai ya kalleta yace "Ra...Rahma...My daughter?" ya
nuna kanshi, gyadamai kai Mum tayi cike da tausayinshi, kafin ta kalli Nadeera dake
kuka sosai tace "come Princess, zoga mahaifinki" ahankali ta tashi kaman wacce Kwai
yafashe mawa aciki ta nuna kanta kaman wata mara lafiya tace "Mummy ni? Ni? Babana?
Asalin Babana? Mum banana?" ahankali Mum ta gyadamata kai, tsayawa chak tayi tana
wani irin kallon Abee dako motsi bayayi sai hawayen dayake yana kallonta yakasa
yarda cewa shikeda y'a haka so grown up and he sees himself a ita, ahankali Mum
tace "go hug ur dad princess" da gudu tawani irin fadawa jikin Abee tana kuka sosai
sukaba kowa tausayi, komawa Mum tayi zata zauna yariko hanunta, ahankali ta juyo,
hada ido sukayi ahankali yamata alamun I love you da baki, da kyar ya lallashi
Nadeera sanan aka zazzauna Nadeera na kusada shi ta daura kanta akan kafadar Mum
dan wani irin zazzabi taji yana shirin tafiya da ita, a natse Abee yabude taron da
addu'a yana mai nuna tsananin farin cikin shi na ganin yayan shi sanan ya kalli Mum
yace "Habibty yaya kika sansu?" murmushi tamai tace "is a long story Habiby, amma
Princess itace wacce nacema munyi adopting a Eygpt, I've told you everything about
her ko" gyadamata kai yayi yace "ikon Allah kenan, Allah ya iya abubuwa
exceptionally, Allah ya iya jujjuya al amura" hanunshi Mum tarike tace "but Habiby
How did you survive, suncemin an harbeka, what happened after that?" dan murmushi
yayi yana sake kallon yaran nashi dukan su harda su Muhsin dayake kara godema Allah
da yabashi wonderful family rana daya haka, dan gyaran murya yayi yace "akwai wani
babban company danake aiki dasu a Egypt, I was the company Dr alokacin, something
happened, naga lokacin dasuka kashe GM din company and inada evidence din, dasuka
gane inadashi shine they came for me, track me down home, naki basu so they shot me
akafada, suka gama neme nemen su basu ganiba suka jani suka jefani a boot suka
tafi, dasuka kai daji suka bude boot zasu yardani da sukaga am still alive sai zasu
yardani babban su yace no I will be useful since am a Dr, dama they need Dr a
organization dinsu, so maidani sukayi cikin mota bayan sun bugamin bindiga akai, I
think munyi tafiya nakusan 1 day or so, nadai farka naga bandeji a kafadana anma
cire bullet din, I really suffered a hannun terrorist group dinan, they're
professionals a wurin kidnapping, killing, har bomb suna sakawa, sune wanan Mutanen
dasuke kamowa nine Dr su idan sun musu rauni haka, akwai wani Muhammad dasukai
kidnapping daga zuwanshi Egypt yazo wani African summit conference shine suka
daukoshi and many more mutane suka jimusu rauni sosai sanan sukai demanding
government ransom amount of money kafin su sakesu, with Muhd's help nida few mukai
breaking out, dan suna chan suna waya da government officials mukai using dat muka
sabe daga gidan cikin ikon Allah muna shigowa gari muka fadinma police, nan akaje
aka kamasu akai kaisu prison akai rescue mutanen dasuka kama, bayan komi yalafa nai
sallama da Muhd dazai wuce Nigeria, natafi gida but baku ba labarin ku duk inda
nake tunanin zan ganku a Egypt naje baku, nafara tunani ko kuma sun kashemin kune,
tunanin hakan yasa I was so depressed ganin ina shirin mutuwa yasa na tattatra
abubuwan danake bukata nabar eypty nataho Canada nafara PhD dina, ina gamawa nafara
aiki dasu, nakasa aure nakasa daina tunanin ku, rana daya Allah yahadani da Mummy
ku" ya nuna Mum su Muhsin, yace "bantaba sanin zan kara son wataba but ina ganinta
Allah ya dauramin sonta araina, I felt so connected to her, bayan series of
attempt, with the help of Son, Muhsin, and My Ahmad suka shawomin kanta, she
accepted me and we got married" yay maganan yana kallon Mum kana ganin Yanda yake
kallon Mum kasan bakaramin so yake mataba, nanfa kowa ya shiga bada labarin bayan
rabuwa, daren ranan was an emotional night ma dukansu, saida aka gama sanan aka
faracin abinci kowa yana cikin tsantsan farin ciki Nadeera dai na makale jikin Mum,
Mum ta zuba mata pepper soup adan bowl tasa mata spoon tace "eat Kinga kowa is
eating banda ke" kallon kowa tayi kafin su hada ido da Ahmad dakecin nama ya
harareta, murguda mai baki tayi da sauri yace "Mummy kinganta ko" dariya Mum tayi
tace "dont mind yayanki, cinye mubar musu falon kinji my babygirl" karba tayi
ahankali Abee sai kallonsu yake gwanin ban sha'awa, da kyar ta iya taci kadan ta
ture abincin Marwan sai satan kallonta yake yarasa meke damunta dis days bata
iyacin abinci sosai, kallon bowl din Mum tayi kafin ahankali ta daura hanunta kan
wuyanta jin zafi yasa tace "bakida lafiya ne?" kaman zatai kuka tace "tun a jirgi
kaina ke ciwo shine jikina yay zafi" Abee ne yace "kuje ciki tai freshen up sai
nazo na dubata" tashi Mum tayi ta dagata suka wuce sama dan waigowa tayi suka hada
ido da Marwan, gwalo tamai dan ko banza yau zata huta da jaraban shi sukai sama,
bayan suma sun gama akai kaisu shashin su inda Marwan kasancewan shi mai mata Abee
ya kaishi wani part daban sukuma su Omari duk suka tafi babban part din su Muhsin
sai hira suke ga Abdallah ga Ahmad suka kusa fasa gidan da ihu dakuma gardaman
kwallo, Muhsin dai saidai yay murmushi daga bayama sabewa yayi yatafi garden yaje
yya waya da Firdausi shi da ayanzu they've understood each other sun gane they've
fallen deeply ma each other.

Fitowa daga wanka tayi daure da towel, murmushi tama Mum tazo ta zauna agefen ta
ta daura kanta kan kafadar Mum, ahankali Mum tace "tashi kisa kaya Princess kisha
tea kitafi wajen mijinki" fashewa tayi da kuka kaman wata yar yarinya tace "ni anan
zan kwana, kwana nawa bangan kiba, am sleeping here Mummy na" takara fashewa dawani
kukan, dariya Mum tayi tace "shikenan to, ga tea kisha" karban tea tayi da kyar
tasha sau biyu tana yatsine fuska tace "yana tasomin Mum kaman zanyi amai" dan
murmushi ne ya subucema Mum abaki, karban tea tayi ta mika mata doguwan rigan
baccinta ganin yanda take hamma, sa rigan tayi ta mayar da towel din ta ijiye sanan
ta dawo ta kwanta ta daura kanta akan cinyan Mum tace "I miss you so much Mummy
naa" tai maganan tana lumshe ido, kanta Mum ta shafa tana murmushi wani irin dadi
takeji bana wasaba ta cigaba da shafa kannata hartai bacci takafe fatar jikinta da
ido yanda tai wani irin haske tai bul bul da ita alamun mai ciki, murmushi tayi ta
sauke ajiyan zuciya knocking kofa da akayi aka bude yasa ta dago kai Abee ne,
murmushi yamata ya shigo ciki ya maida kofan yarufe yazo ya tsaya akan Mum yana
mata massage a shoulder ta gently, murmushi Mum tayi tanadan lumshe ido tace
"Habiby zoka duba Princess she's running temperature" dawowa yayi ta gefen ta ya
rungumota jikinshi ahankali yana mata wani irin murmushi, kiss yama forehead dinta
kafin ahankali ya kalli Nadeeran dake bacci yace "no need of that Habibty, our girl
is pregnant" ware ido Mum tayi dudda dama ta zargi hakan amma saida taji wani irin
mugun dadi, gyadamata kai yayi yace "munkusa zama grandparent" dariya tayi cike da
kunya ta daura kanta akan kirjinshi tana kallon Nadeeran, a kunenta yamata
whispering "muje mu kwanta am missing you" ahankali tace "right away" kwantar da
Nadeera tayi ta ja bargo ta lullubeta yana rike da hanunta yana kallonta sonta
nakara shiganshi sanan suka fita ya kashe wutan dakin suka rufo kofa suka wuce nasu
dakin dan dare yayi sha biyu saura.

Kasa bacci yayi gabaki daya yakasa bacci, yasaba bacci tareda ita, duk inda yajuya
saiyaji baida abin rungumowa, ganin zai mutu yasa ya zira jallabiya yafito daga
part dinshi yay main cikin gidan ya tsaya a falo jin shiru gawani irin kunya dayake
ji, fitowa daga kitchen Gwen tayi tana ganinshi tadan tsugunna ta gaidashi tace "do
you need anything Sir" ahankali yace "please My wife" "okay tana dakinta tai bacci
nataso tane?" girgiza mata kai yayi yace "no just show me the room" ahankali tace
"sure" tai sama yana biye da ita har gaban dakin da Nadeera take sanan tamai
sallama ta sauka kasa dan zuwa kwanciya, bude kofan yayi ya shiga, dakin duhu sai
sanyin AC, jallabiyan jikinshi ya cire ya kulle kofan yakarasa jikin gadon,
ahankali ya tsugunna abakin gadon yana shafa gashinta kafin yamata kiss abaki, bude
ido tayi ta tashi ta zauna da Sauri kamshin turarenshi yasa tagane shine, turomai
baki tayi hakan yasa yasaki dariya kasa kasa yahau gadon yajawota jikinshi yace
"haba wifey, kinsan I can't sleep in baki ko" turomai baki tasake yi kissing bakin
yayi murya chan kasa yace "I just wanna make you pee kadan kinji Sugarlips" kafin
tai magana yahada bakinshi da nata ya moreta son ranshi duk uban kukan datakemai
sanan yabarta yana mata dariya dan saida yasa tai pee din yakaita yamata wanka
sanan yazo yasata bacci saida tai bacci sanan ya maida kayanshi ya lallaba yafita
yakoma part dinshi sanan ya iya bacci.

_BANGAREN ABBA_

Bakaramin Soyayya Abba yakeci da Fatyshi ba, saidai har yanzu batada ciki dudda ya
kosa yaga ta haifamin twins na baby girls.

yauma kaman kullum hana mai gadi bacci ihun Abba yayi hakan yasa mai gadi tashi
daga kan katafar shi ya zauna ya zauna yay tagumi dan tun baya gane name harya fara
gane dalilin ihun, ihu Abba yasake kurmawa. "Wayyoo Allah na, Mama, nace Mama, Mama
tafara fa, wayyyooo Allah na jama'a Zarah na tafara, hmmmm" saikuma maigani yaji
shiru, ko 1min ba'a karaba yasakejin wani ihun. "dan sonki da Muhammadu
Yarasullullahi ki tsinketa Bintu, yauwa, wayyo haka haka nace, guntule ta, katse
ta, cisgeta Zarah, wayyo Maaaman muu tafaraaaa ihuuuu" wani irin arnen tsaki mai
gadi yayi yatashi yafada bayi, kullum dare da kyar yake iya bacci gashi in gari
yawaye yafito kaman bashiba yayta raba musu kyautan kudi, wlh dan kawai kudin da
Abba kebashi ne inda bahaka ba da tuni ya ware yay gaba abinshi.

Rirriketa Abba yayi yace "yar albarka bari in shige kinji washshishi" shigewa yayi
da karfi ihu Faty tayi tana rirrike zanin gadon tana lumshe ido tace "Abbana kadana
masifan dadi" washe baki Abba yayi yace "Allah Bintu na" gyadamai kai tayi tana
nishi da sauri da sauri ta rirrike Abban yacigaba, ihu Abba yasake, "wayyo Bintu,
Bintu, Zarah, wai buhun sugar dangote kika juyene awurin ga, zakinshi yay yawa,
ummmmm, naaaa banu dan uwatata zaizo Bintu, dan uwatata nace kazo yanzu ne, wayyo
ooo ni Nasiru" ahankali jikinshi ya saki yafada gefenta yana nishi, fadawa jikinshi
Faty tayi tana shafashi tana turomai baki tace "Baby ni ban koshi ba" zaro ido Abba
yayi yace "haba Faty Fateema Tarauni, na biyu fa kenan munayi" makemai kafada tayi
a shagwabe zata fara kuka da sauri yace "to to tsaya nayo alwala nazo, karki kuka"
kwantar da ita yayi yatashi ya shiga bayi ya rufo kofa ya dafa bango yana dafa
kirji yace "na shiga uku" ware kafa yayi yarike abun da hannu yana kallo yace "wlh
jibi yanda damusa ta tai jajir ta gaji, Baby Zarah zata katsamin damusa, na shiga
uku zahi" yadan runtse ido yana zuba mata ruwan sanyi akai harbayaso yakoma daki ga
Zarah koya gaji tasan salon dazatamai takara sashi a chaji, takai kusan 20min wai
jira yake tai bacci sanan yafito yaji ta kwalamai kira. "Baby Abbana" dafa kirji
Abba yayi a tsorace yace "shikenan diyar nan tsinkemin damisa zatayi yau, jibi
yanda damisata tai jajir, tafa Cita da safe fayau, taci da rana, da daddarenga kuma
sau biyu yanzu tana neman na uku, jibi yanda damisata tai jajajir" "Baby Abbana" da
sauri yace "gani nan zuwa tagaban mota, yar gaban goshi" ahankali yabude kofa ya
fita murmushi tamai ta rungumeshi kafin ta zaunar dashi akan gado tadau wayarta ta
kunna ta kunna wakan skales na Booty language, tai wani irin squatting tadafa
gwuiwowinta tanama Abba rawa tanamai twerking, wani irin daura hanunwanshi Abba yay
akai yana kallo bombom dinta yace "Bintu na plugging duwaiwan nan kikayi a power
bank ne wai? Na rantse miki da Allah ban taba sanin duwaiwai na rawa hakaba a
duniyan nan, kai jama'a, kai jama'a duwaiwai kaman yoyo, hoiiiii" yawani irin ware
kafa yana kallonta yamika mata hannu yace "zo Bintu na yimin rawan kan damusa ta"
da sauri tazo tafara twerking din Abba na shafa bom din, ihu yayi yana wani irin
kallon bom din da hanunshi yakasa rikewa tsabagen yanda suke shaking yace "wanan ai
shine chichichi, na shiga uku Bintu zata kasheni jama'a, jar uban chan!!! Tirr!!!
Wnan duwaiwai!!! Kai!!! Bintu na rantse miki da Allah zan sakin miki hisari fa kina
bani rushi" wani irin tsalle tayi tana dariya tahau kanshi tafara aiki tace "nai
baka chaji karar da battery akaina" soyewa sukayi sai dadinta takeji Abba ko jiyake
kaman zai sume da kyar yasamu ta koshi yajata yasata bacci.

Washe gari.
dayake tagama jarabawa tagama komi yaune zasu koma kano mota suka shiga inda Adamu
ke janshi Faty na kwance jikinshi dan duk agajiye take gawani irin faduwa da
gabanta keyi Abba kuma waya yake sai hira da kwamissiona yake yana yar dariya Adamu
kuma na tuki, kaman daga sama kwamissiona yaji wani irin ihun Abba ata wayan salati
yayi yana kiran sunanshi yace "Alhaji, Friend, Friend, are you okay" amma shiru
katse wayar yayi hakanan yaji hankalin shi yaki kwanciya gashi gabanshi sai faduwa
yake, yanata trying number yana shiga amma ba'a dauka, sai wajen bayan one hour
yaga number na kiranshi da sauri yay picking yace "friend maiya sameka kai ihu
haka? Wlh gabana sai faduwa yake" daga tachan bangaren akace "sorry this is KAROTA,
kano state road traffic authority officer, Officer Frod Ugechuku Cimara, please we
need you a KAROTA office dinmu a kano, am sorry once again naji kai namiji ne am
sure you can handle the news, motar mai wayan nan tasami hatsari inda babban
trailer tai crushing driver dawata yarinya, tsohon ne kawai da ranshi amma yana
asibiti yanzu haka, please idan kai relative dinsu ne come and claim d diseased ko
mukai su mortaury" wani irin salati kwamissiona yake yana kara sanar da ubangiji
yama kasa magana, salati dayake yajawo hankalin polisawan duk suka shigo arude da
kyar yafada musu meke faruwa nan sukadau manyan motocin su kusan uku sukasa
kwamissiona a mota sai kano, dayaga gawan Fatyna kasa gasgatawa yayi itace nan aka
taho da gawawwakin yasa aka sa Abba dake critical state ambulance suka taho Abuja
dashi kafin kace me anguwan su yacika idanun kwamissiona yay jajir yan uwan Adamu
driver ma duk sunzo nan aka musu wanka aka kaisu makwancin su, kwamissiona yacigaba
da karban gaisuwa yayinda Abba ke battling da life dinshi a hospital, saida komi
yalafa bayan sadakan bakwai Kwamissiona yakira su Muhsin ya sanar dasu meke faruwa
nanfa gabaki dayansu harda Mum da Nadeera dabataso zuwaba suka taho bakaramin
tausayin Abba sukaji ba, yaji ciwo sosai akafa da kyar da taimakon su Muhsin
yatashi zaune yanabin kowa na dakin da kallo kafin ya sauke idanunshi kan Mum
dayaganta zaune kusada wani balarabe dayay kaman zai cinyeta sunyi kyau sosai,
hanunshi yahada ya kalli Mum yace "Hajara ki yafeni abubuwan dana miki kiyafemin
dan girman Allah, ban miki adalci arayuwan nanba a matsa yin ki na uwar yayana,
kiyakuri ki yafemin Hajara" yay maganan yana share hawaye murmushi Mum tamai tace
"nadade da yafema baban Muhsin, nima ka yafemin nasan nabatama, Ya jikin?" ahankali
yace "Alhamdulillah yay maganan yana kallon Nadeera da cikinta yay dan girma tai
wani irin shegen kyau kanta akasa danta kasa kallonshi, ahankali yace "Nadeera kema
ki yafemin, kiyafema Abban ki kinji, abubuwan dana miki aba..." da sauri tace "Abba
nadade da yafema, please kadena rokona" dan ko kadan batason tuna baya, bamatason
ta tuno abinda yasomata abaya, murmushi Abba yayi yana share hawayen dayaji zai
zubomai ya kalli mutumin dake kusada Mum yace "waye wanan hajara?" ahankali tace
"mijina ne, mahaifin Nadeera dasu Abdallah, asalin mahaifin su" dudda yaji maganan
kaman mari gawani mahaukacin kishin dayaji yanaji dannewa yayi ya gyadamata kai
yanaji wani irin ciwo da kewan marigayiya Fateema yarike hanun yaranshi su Muhsin
dake kusa dashi gam, wani abu ya tsayamai a makoshi, kallon kafarshi Abee yayi yace
"zan prescribing wani magani asiyoma inkasha nan da 7days kafar zai warke in sha
Allah" murmushi Abba kawai yamai yanajin kishin shi sosai yanadan satan kallon Mum
dayaga tai wani kyau kaman ba ita ta haifi su Muhsin ba ta murmure abinta, looking
fresh kaman honeywine, taci uban gold a hannu da wuya da kunne, sai walwal suke.

Sundan jima dashi sai wuraren bayan one mum da Abee da Nadeera suka tafi su Marwan
da Muhsin ne kawai suka zauna da Abban a hospital sun manta da komi sunata kula da
Abban, sati daya sukai a Nigeria kullum sai sunzo su gaida Abban, aiko yaji sauki
sosai aka sallameshi suka mayar dashi gida kaman bashi ba, har yanzu gani yake
kaman mafarkine wai Faty Zarah shi ta rasu, ga kishin Mummy dake nukurkusan shi
kaman zai mutu yanda yaga Abee na tarairayanta kaman zai hadiyeta kuma gaban yara
gaban kowa yake nuna mata so babbamci balarabe kenan, kishin dayake ji har yawuce
misali danhar yaran saida suka lura. Satinsu biyu suka tattara suka koma Muhsin da
Ahmad stay back dashi, da kyar suka samoma Abba wata bazawara da mijinta ya mutu
yaranta hudu sukamai aure bayan bikin da kwana uku sukabar kasar dan komawa bakin
aikisu, baitaba sanin amfanin Mum ba sai yanzu, he regretted abubuwan daya mata
abaya, ko kadan bayajin dadin bazawaran nan dudda zatai Mum a shekaru ko fima amma
tasaki jiki dayawa, yanzu yagane Mum is special, hakadai rayuwan tacigaba yace a
matar tadauko yaranta zai kulamata dasu aiko taji dadi ta kwasosu dan ance bazai
kara haihuwaba, ahaka rayuwan tacigaba da tafiya.

Bayan wata biyar da dawowan su Nadeera ta haifo kyaykyawan baby girl da suka sama
suna Jawaheer, ta tafi wanka gida wurin Mum aikuwa da kyar Marwan yakoma eygpt
bakin aiki, Mum da Abee dakuma su Muhsin suka cigaba da kula da Princess da little
princess kuma yarinya son kowa kin wanda yarasa, watansu uku Baban su yadawo nan
Abee yatasa gaba dasu Muhsin suka tafi Nigeria wurin Abba daganan Abba yakira
kwamissiona akaje neman auren Muhsin da Ahmad nanfa akasa rana wata uku uku suka
dawo.
Documents By AIHAUSANOVELS

Always visit Aihausanovels.com.ng For downloading free hausa novels

Like our Facebook page Fb.me/aihausanovels

Wuraren 9 Mum ta shigo dakin Nadeera rike da jawaheer a hannu, zama tai kusa da
Nadeera dataci gayu sosai tace "bata nono kibani ita kije ki kaima Abban ta abinci
tundazu yadawo baici abinci ba" murmushi tayi ta karbeta ita kanta tai missing
Marwan sosai nonon tabata takoshi tai bacci ma dan yarinyar batada rigima Mum ta
karbeta tajuya zata fita tace "abinci nakan tray Gwen tahada komi" tafice tashi
tayi takara feshe kanta da turare sanan ta yafa mayafi kan hadadden kayan tawuce
tafita, daukan abinci tayi tai hanyar part dinshi tura kofan tayi ta shiga dayar
sallama yana zaune a falon kallo daya yamata ya dauke kai dudda he's dying to see
her, mayar da kofan tayi ta rufe sanan ta karasa gabanshi taja center table tadaura
tray akai, tana kallon fuskarshi ahankali tace "Zauj zokaci abinci, Mum tace bakaci
abinci ba tunda kuka dawoba" dauke kai yayi yamike tsaye yace "am not eating ki
kwashe abincin kikai waje and close my door" yay hanyar bedroom, shiru tayi tabi
bayanshi da kallo fushi yake dan bataso tamai oyoyo ba ita kuma kunya takeji agaban
su Mum, binshi tayi ta shiga bedroom din da sauri amma ya shiga bathroom dan tanaji
karan saukan ruwa alamun wanka yake, zama tayi tana jiran shi harta fara gyangyadi
taji yabude kofa yafito da sauri ta tashi ta rungumoshi ta baya, murmushi tayi tace
"sorry luv, haba my Zauj, My everything my happiness, menayi kake fushi dani kasan
banison fushinka ko, okay am sorry my baby boy, kaga" takama ears dinta dan
kallonta yayi ta turo baki kaman zatai kuka tace "sorryyyy" dan murmushi yayi da
gudu tai tsalle ta dane jikinshi tace "I know how to make you happy, nima I miss
you, let's make luv Zauj, bari nadan saka kuka yau my cry cry husby" dariya yayi
yawani irin jefata kan gado yana warware bathrobe din jikinshi yace "okay zamuga
who will cry and pee yau, rabona dake 4months babu kwana uku, my Lord I've tried
fa, Allah saina fanshi ranakun" fadawa yayi kanta tasaki dan kara. "wash Zauj
please i want it slow and easy" , da sauri yace "fast and crazy, I want it fast and
crazy" bakinshi ya daura kan kunenta murya chan kasa yace "just pray yau bazan
bulaki ba Sugarlips, I've missed you badly wife, I love you so much" ahankali tace
"and I love you more my Zauj, nabaka kaina yau, screw me to your content My Mask
Man, my boyayyen mutun, my guardian angel, My Marwan my Man, idan banso kaba wetin
I gain? I love you so so so much my autan maza, all maza are fake you are the
original one my miji, my strong man mai sani pee, the best screwer, the best
kisser, the best f*cker, please f*ck my brains out na yarda, wayyo I want you badly
BM" kiss ya shiga yimata passionately dan kalaman ta sun haukatashi.
End!!!

Alhamdulillah, anan nakawo karshen _BOYAYYEN MUTUN_ , saikun jini a littafina na


gaba mai suna _IN BANI..._ wanda zan fara kawo mukushi ranan asabar da yardan
Allah.

To subscribe to _IN BANI novel_ Zaku turo 300 to 3107021073 first bank aisha
Muhammad saiki turo evidence of payment through my watsapp number 07012181461, you
can also send MTN card through my watsapp number saikumin magana ta watsapp nasaku
a In BANI watsapp group.

_IN BANI_ _mesmerizing heart melting, ruwa ruwa, romo romo love story ne, one of
its kind, sabon Salo kaman yanda boyayyen mutum yake sabon Salo, to catch all the
fun, cruise, romance and laughter dake book dinan just pay your access fee. Karku
bari abaku labari_ .

And for those dasuke group din boyayyen mutum I love you all so much, and you can
kindly exist the group because baida amfani yanzu.

A karshe!
Duk wacce ta karanta min boyayyen mutum batare data biya 300 access fee ba, just so
you know ina binki bashi pay a lahira or pay a duniya your choice

I love you all.

Aishat Muhammad M Shakur.

You might also like