You are on page 1of 172

*💫STAR LADY💫*

💖The Talent Troupe Writer's 💖

*DUK ƘARFIN IZZATA*

💖Story And Written💖

*Star lady*

Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta
wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai

Book 2

*Episode 1*

Ni gaskiya Abba na sak.. bai kai ga karisa maganar ba Abba ya daka masa tsawa
chikin fushi da bachin rai ya fara magana "wlh Safras ko bayan rai na kasaki hiyana
ban yafe maka ba itace zaɓin da na maka itace nake son gani a matsayin matar ka, ni
ko kishiya ban yar da ka mata ba.

Dafe kai Bgs yayi da karfi ya damki lips nasa na kasa da hakoran sa ya datse da
karfi kan kache me jini ya fara zuba gaba ɗaya ya fasa lallausan lips nashi hannu
biyu yasa ya samki kansa wani irin gigitachen kara ya saki kafi Su Abba su farga ya
zube kasa wanwar ko motsi bayayi da alama ya suma, da gudu rundunar jibga jibgan
sojojin sa su kayo kansa shi kanshi Abba ya tsorata da ganin halinda Bgs ɗin ya
shiga na dama ya fara yi a zuchiyar sa "me yasa ma tun farko na haɗa Aure nan yanzu
gashi abun yana son yafi karfi ina da tabbacin wlh hiyana zata sha wahala san nan
mawuyacin abu ne Safras yaso ta, innalillahi wa inna ilaihir rajiun ba zan iya
barinka ka saki hiyana ba domin idan nayi hakan na chutar da ita idan kuma na barka
da ita tofa idan abu yazo da karar kwana zaka iya kasheta, ya Allah ka kawomin
mafita Allah ka taimake ni ka kawomin ɗauki amma nayi nadama gaskiya kuma bayi
kuskure

Sojoji uku ne suka ɗauki Bgs suka kai shi mota, san nan suka dawo suka ɗauki Aiman
shima suka kai shi mota, fitowa Abba dasu Khalid sukayi kowa ya koma chikin motar
da yazo da gudu motochin suka fita Masallaci a jere, kai tsaye gida suka nufa

tun daga nesa suke ta faman danna horn chikin sauri jibga jibgan sojojin masu
tsaron gate ɗin suka wangale musu, kutsa motochin chikin gida sukayi kai tsaye
parking space suka nufa, suna kashe motochin wasu jibga jibgan sojoji masu jini a
jiki ƙo sassu masu ji da lfy, suka kariso wajen su biyu suka ɗauki Bgs zuwa babban
palon Abba wasu sojoji biyu suka ɗauki Aiman shima sukayi chikin palon Abba, nan
take Abba yayi kiran gaggawa akan gaba ɗaya family su hallara a Palo sai lokachin
Abba ya lura da Aryan da Yusuf basa nan da mamaki Abba yace

"ina Aryan da Yusuf Chikin sanyin murya Ammi tace "Yusuf dai yana ɗaki tare da
lamrat shi kuma Aryan ban san ina yake ba" chikin faɗa Abba ya fara magana "me
Yusuf kuma yake wajen lamrat yanzu duk tashin hankali da muke chiki bai isa yasa ya
tsaya kusa damu ba" "a'a ranka ya dade lamrat fa Allah ya mata rasuwane"chewar
Ammi, a razane Abba ya ɗago tare da faɗin"what!? Me ya samu lamrat ɗin daman bata
da lfy ne!? "Aa lfy ta kalau tana tsaye kawai ta yanke jiki ta faɗi "subhanallah
kai Umar jeka kira Yusuf ɗin kace ya tawo da lamrat, kai kuma Khalid kiramin layin
Aryan muji ai na shi kuma ya tafi" da sauri Umar ya juya ya fita shi kuma yaya
Khalid ya chiro wayar sa ya fara ne man layin Aryan.

Dogon salati Khalid yaja lokachin da ya kammala waya da Aryan gaba ɗaya mutanen
palon suka ɗago suna kallon sa "menene ya faru kuma Khalid!? Chewar Abba "Abba
diyana ce aka sace yanzu haka Aryan ya tafi Maiduguri gaba ɗaya jama'ar palon suka
ɗau salati har da Aunty amaryan

Wani razanannen Ihu hiyana ta saki wadda yasa Bgs farfaɗo daga sumar da yayi yanke
jiki tayi ta faɗi kasa sumammi ya, da sauri su Ammi su kayi kan ta suna kiran sunan
ta chikin tashin hankali "hiyana!!! Hiyana!!! Amma ina shiru ko motsi batayi

Chikin tsawa Bgs yace "kai dalla kuma mutane shiru Allah yasa ta mutuma kowa ya
hu..bai karisa maganar ba green eyes nashi ya sauka chikin idon Abba dake aiko masa
da sakon harara miƙewa yayi a fusache ya nufi hanyar fita, kamar daga sama yaji yo
muryan Aiman yana sambatu da alama ya farfaɗo juyowa Bgs yayi chikin takun sa irin
na jaruman maza ya nufi kujerar da Aiman ke kwanche sai faman sambatu yake

"Abba kada kamin haka wlh ba zan iya jure wa ba ba zan iya hakura da diyana ba zafi
zuciya ta kemin pls Abba ka tausaya min mutuwa zanyi dai dai lokacin Yusuf ya shigo
ɗauke da gawar lamrat idon sa yayi jawur sosai kamar wuta gaba ɗaya jijiyoyin kansa
sun miƙe sai wani huchi yake kallo ɗaya zaka masa kasan yana chikin matsanancin
bachin rai da tashin hankali

"Kai Aiman kamin shiru wlh ko na tsine maka dan tsabar rashin zuchiya yarinyar nan
zakache kana so" chewar Aunty amarya tayi magana chike da bachin rai da bakin
chiki, dafe sai tin kirjin sa Aiman yayi yana juyi kamar zai mutu

Nan take Bgs yaji zuchiyar na masa zafi chike da ɓachin rai ya ɗago green eyes
nashi ya sauke su kan Aunty amarya chikin tsawa da ɗaga murya ya fara magana "wlh
idan kika sake magana a palon nan babu abun da zai hana ni kakkarya ki, kashe shi
kike son yine yaji da wanne yaji da raɗaɗin chiwon da yakeji ne ko kuma yaji da
bala'i in ki!? Shiru Aunty Amarya tayi tana zare ido dan tasan hali Bgs tsab zai
iya aikata abun da yace, Ba karamin daɗin abun da Bgs yayiwa Aunty amarya Abba yaji
ba duk da tashin hankali da yake chiki sai da yaɗan yi d
Murmushin jin daɗi

"Yusuf Ai lamrat bata mutuba tashin hankali ne ya hana ka kane hakan baga hannun ta
na motsi ba" chewar Khalid dake tsaye ta bakin kofar shigowa, a sukwane, Yusuf ya
kai kallonsa kan hannun lamrat dake ɗan motsi chikin sauri yace "haidar bani ruwa,
kasa kasa Bgs yace "karka zuba mata ruwa ka kyaleta ta farka da kanta, ba karamin
daɗi Abba yaji ba da alama Bgs ya fara saukowa

Da gudu Umar ya dawo chikin palon chikin ihu yake faɗin "Abba Allah yayiwa yaya
Ahmad chikawa yaya Ahmad ya rasu yanzu shigana ɗaki na samesa ya rasu wani
gigitachen tsawa Bgs ya dakawa Umar "akoi wanda ya tambaye kane!!? Yana maganar
yana kallon Aiman dake kwache, wani irin juyi Aiman yayi ya kankame kirjinsa da
sauri sauri numfashi sa ke fita sai murkusoso yake yana juyi chikin rawar murya da
kyar maganar sa ke fita yace "Ahmad ya rasu wayyo Allah wani miƙa yayi nan take
hannun sa suka juya

da gudu Abba ya dawo kusa da shi yasa hannu ya danne kirjinsa ya riƙesa da kyau
yasa ɗayan hannun Sa ya kamo kumatun Aiman ɗin ya fara karanto masa kalmar shahada
sosai Abba ya sake danne kirjin Aiman ɗin da karfi dan yana son Aiman ya karɓi
kalmar shahada, duk dauriya irin na Khalid sai da yayi kwalla da kyar Aiman ya fara
karɓan kalmar shahada da Abba ke ta mai mai ta masa, bai kai ga karisawa ba rai
yayi halinsa, chikin karyewan zuchiya Abba ya saki kumatun Aiman tare da zame
hannun sa daga kan kirjin Aiman ɗin yayi baya baya ya koma ya zauna a gefe duk
kokarin da Abba yayi ya danne hawaye sa amma abun ya chi tura nan take kwalla ya
fara bin kumatun sa wani na bin wani, gaba ɗaya mutanen palon kuka suke ban da Bgs
wadda idon sa suka sauya sukayi jaa sosai kamar wuta ya sunkuyar da kai kasa yana
kukan zuchi

Mutuwar yara biyu lokachi guda wannan azaba dayawa take wai yau me ya shiga gida na
ne Alhadulillah Allah na godema chewar Abba Khalid Yusuf duk kwalla suke sun kasa
magana, sunkuyar da kai kasa Fahad yayi saboda kwallan da ya chika masa idon,
bakajin sautin komai a palon sai sautin kuka da shessheƙa

Abu ɗaya Bgs yake tunawa shine Aryan, yaya Aryan zai ji lokachin da ya samu labarin
rasuwar ɗan biyun sa da kuma Ahmad tabbas Aryan zai shiga tashin hankali mara
misaltuwa.

Kutashi kuje ku shirya asamu a musu sutura mu kaisu gidan su na gaskiya, chewar
Abba yayi maganar yana goge kwalla tun Abba bai gama rufe baki ba Bgs ya miƙe
chikin sauri ya fice daga palon ya nufi part nashi

chikin rawar murya Khalid yace "Abba bazan iya zuwa ba bazan iya ganin yadda za'a
saka Ahmad da Aiman a chikin kabari ba, bani da wan nan jaruntar ɗago green eyes na
shi Yusuf yayi zai yi magana kenan sukaji sallama daga bakin kofar shigowa palon

Nan take kowa ya daka ta da kukan da yake

aruɗe suka kai kallon su bakin kofar shigowa kasan chewar sunji irin voice na
Ahmad ne, zubur Abba ya miƙe chikin zafin nama Yusuf ya kwantar ta lamrat a kasan
kapet ɗin shima ya miƙe, muryan sa har kerma take wajen furta Ahmad daman baka mutu
ba!?

Murmushi yaya Ahmad yayi tare da ƙarisowa chikin palon yace "ban mutuba Yaya Yusuf
ina raye Allah ya raya ni kuma ya tai makeni sana diyyar hiyana, gaba ɗaya jama'ar
palon suka zubawa Ahmad ido suna juran karin bayani, nan ya fara basu lbr yadda
hiyana ta taimaka masa har izuwa yau da ta bashi ruwan addu'a ya sha bayan na sha
ruwan adduar da ta bani ɗazun ne sai naji gaba ɗaya jijiyoyina sun rike basa motsi
nan take naji numfashi na ya ɗauke daga nan kuma ban sake sanin komai ba sai yanzu
nan dana farka naji ni garau kamar ban taɓa chiwoba.

Alhamdulliah Alhamdulliah kawai mutanen dake chikin palon ke furtawa chikin sanyin
murya Abba ya fara magana "yanzu mace mai irin wan nan halinne Safras zai che baya
so lallai kuwa da ɗazun ka saki hiyana da ka tapka babban kuskure arayuwar ka"
"Abba me kake shirin faɗane wache hiyanar kuma ba dai hiyana da tamin addua ba Abba
nifa yanzu ma da kaga nazo palon nan, nazo sanar da kai chewar ina son hiyana ne
ina son ta kuma zan Aure ta,

tirkashi chike da tashin hankali Khalid ya fara magana "Ahmad sai dai kayi hakuri
domin hiyana dai matar Bgs che yanzu, kai in ta kai che maka gaba ɗayan mu yau Aka
ɗaura auren mu, chikin tashin hankali Ahmad yace "yanzu shike nan hiyana tayi Aure
innalillahi wa inna ilaihir rajiun hasbunalluhu wani mal wakil, shikenan ba komai
nasan haka Allah yaso wai ina Aiman da Aryan da Bgs ne? A sukwane Abba ya ɗago yayi
saurin chewa Aiman baya nan yana Maiduguri wajen Aunty farida, juyawa Ahmad yayi
yanufi hanyar fita yana faɗin zuwa Maiduguri ya kamani a yanzu nan kenan dan ina
matikar son naga ɗan uwana kuma shima nasan yayi kewana sosai zai ji daɗi sosai
idan ya ganni yana kai karshen maganar ya fice daga palon ba tare da ya lura da
yanayin fuskokin su Ammi ba Allah ma yasa Aiman na kwanche a kujerar bayan ne
shiyasa Ahmad ɗin bai ganshiba, dafe kai kawai Abba yayi yana addu'ar Allah ya kawo
masu mafita dago ido yayi chikin bada umar ya fara

"Kar wanda ya kuskura ya sanar da Ahmad rasuwar Aiman yanzu ku kyalesa ya tafi
Maiduguri dan musamu muyi jana izar Aiman ɗin, idan ɗaya daga cikin ku yayi
kuskuren sanar dashi yanzu tofa za'ayi gawa biyu kunga yanzu ya tashi daga chiwo
dan haka ku kyalesa, Abba ya karisa maganar dai dai lokacin da hiyana ta farfaɗo
Sambatu ta fara yi tana faɗin "wayyo Allah na lamrat ta mutu diyana ta ɓata na
shiga uku na dan Allah wadda ya sace diyana ya dawo da ita ya ɗauke ni ko kashe ni
ma yake son yi ya kasheni ni dai ya dawomin da yar uwa, wayyo Bappa na Inna ta"
gaba ɗaya palon ba wanda bai tau sayawa hiyana ba harta Aunty Amarya wadda yanzu
mutuwar Aiman yasa tafara na damar rayuwar ta da abun da tayi

miƙewa Abba yayi ya koma kusa da ita hannun ta ya kamo chikin nashi murya kasa
kasa ya fara magana "hiyana kiyi hakuri kinji jarabawa che Allah ya jarabce mu gaba
ɗayan mu kiyi kokarin muchi jaraban nan kinji? Kuma ita lamrat bata rasuba doguwar
suma tayi zata farfaɗo nan ba da jimawa ba, diyana kuma zamu gano ta kinji ko? Jin
abun da Abba yace yasa hiyana miƙewa zaune da sauri tana faɗin "yanzu lamrat na
raye wayyo Allah Alhadulillah Alhamdulliah Allah na godemaka, shiru Abba yayi yana
kallon ta tunani yake
ya wan nan marainiyar Allah zataji idan ta samu lbr yanzu matar Safra
che ita mutumin da ya nuna mata tsantsar tsana da kiyayya agaban idon ta, gakiya
nayi na damar haɗa wan nan Aure dan nasan mawuyachin Abune Safras yaso yarinyar nan
tun da ya furta da bakin sa ya tsaneta gaskiya nayi ganganchin sauri haɗa Auren
nan.

To masu karatu bari mu leko yaya Aryan kuma muga wani wai nar yake toyawa tun da
munji yadda Aunty amarya tafara karɓan hukunchi abubuwar da ta aikata hakkin mutane
ya fara bibiyan ta

Maiduguri

Gaba ɗaya chikin birni da kauye Aryan ya baza sojojin sa ta ko ina an rufe hanyar
shige da fice duk in da yake tsammanin zai ga diyana awajen an duba babu ita babu
lbr, yashiga tashin hankali mara misaltuwa yama rasa ina zai sanya kanshi bayaji
baya gani haka ya baza sojoji ta ko ina anyi sanarwar a gidan redio jaridu gidan Tv
amma shiru babu diyana ba lbr Aryan kamar zai zauche wani azaba da raɗaɗi yakeji a
zuchiyar sa sai jin faɗuwar gaba yake time to time kuma yana yawan jin voice na
Aiman a kunnen sa yana faɗin "ɗan uwana ina kaunar ka ina matikar son ganin
farinchi kin ka gaba ɗaya Aryan ya rasa meke damun kwakwalwa sa da take ta tariyo
masa voice ɗin Aiman

To masu karatu dan Allah kumin afuwa wlh ina hanyane shiyasa kuma bani da charji
amma idan na isa gida na samu charji to gobe zaku sammu sakon zafafan page har 2
yanzu dai ayi kuskuren baki da wan nan ina ganin addu'oe ku ina godiya

NEW TEAM💖
💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖

*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*


👇👇👇👇

*1,DUK ƘARFIN IZZATA*


by(Star Lady)

*2,GIDAN AUNTY*
by(mss lee)

*3,SARKI SAMEER*
by(xeemat....love)

*4, JINI DAYA*


by(mrs bbk)
*5,YA FITA ZAKKA*
by(mum Sayyid)

*Baby*
By (Mhiz innocent)

*💫STAR LADY💫*2

💖The Talent Troupe Writer's 💖

*DUK ƘARFIN IZZATA*

💖Story And Written💖

*Star lady*

Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta
wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai

Book 2

*Episode 2*

......sosai Aunty amarya take kuka kamar ran ta zai fita sai rarrashin ta Ammi da
Ummi suke chikin nitsuwa Abba ya fara magana "ku tashi muyi musamu mu kai Aiman ma
kon chinsa, ku kuma Aisha ku tashi ku tafi kowa tayi part nata, kukan ya isa yanzu
ba abun da Aiman ke bukata face Addu'a, kuma ina son sanar daku chewa ban yar ku
sanar dasu farida yanzu ba ku bari sai bayan kwana biyu domin idan kuka sanar dasu
yanzu tofa dole Aryan da Ahmad zasu samu lbr kuma kunsan me zai biyo baya idan suka
sani a yanzu, yana kai karshen maganar ya miƙe ya fiche daga ɗakin miƙewa su Ammi
ma sukayi gaba ɗaya suka fice sai kuka Aunty amarya take kamar ranta zai fita.

After 8 days da rasuwar Aiman, gaba ɗaya family sun haɗu a palo Abba, harda su
Aunty mardiya Su Aunty farida gaba ɗaya family Abba sun haɗu A nitse Abba ya fara
magana

"Duk kan ku ina mai baku hakuri da rashin da mu kayi san nan ina rokon Allah da ya
baku hakuri da juria rashin ɗan uwan ku, a tare suka haɗa baki wajen chewa Amin,
sun kuyan da kai kasa Aryan yayi sai furzar da iska mai zafi yake daga bakinsa
chigaba da magana Abba yayi

"Safras Khalid Fahad Yusuf Aryan duk da chewa kai Aryan matar taka bata nan Amma
In Sha Allah zamu gano ta, to ga amanar ƴaƴana nan na baku ku kulamin dasu idan ni
bana ganin ku to kusani Allah na ganin ku musamma Safras Aryan Yusuf Fahad kusani
marayu kuka Aura idan kuka chutar dasu wlh Allah ba zai kyale kuba.

Chikin rashin fahimtar Aunty amarya tace ranka ya dade ban gane me kake son kace ba
wai wasu ya'yan naka kake maga kuma amanar wasu ƴaƴan ka basu? Dawo da kallon Abba
yayi kansu ya chigaba da magana

"Kamar yadda kuka ji na faɗa hakane gaba ɗaya yaran nan na musu Aure nan dai Abba
ya basu labarin yadda ya haɗa Auren nasu da kowa da matar sa, chike da tashin
hankali da ruɗu hiyana ta ɓoye fuskantar a chikin chinyoyin ta saboda wani kukan
bakinchiki da yazo mata shike nan na shiga uku na yaya prince ne mijina wayyo Allah
ni nasan rayuwata tazo karshe kenan.
Chikin ɓachin rai Aunty amarya ta fara magana "wlh ban yar da ba tayaya za'ayi a
haɗa ɗana da wanchan kazamar yar kauyen, dawo da kallon ta tayi kan Aryan dake
zaune ya sunkuyar da kansa kasa yana kukan zuchi dan tun lokacin da ya samu labarin
rasuwar Aiman kullun chikin kukan zuchi yake ya koma shiru baya magana bayama
fitowa waje kullun yana kwanche a ɗaki

"Kai Aryan idan har na isa da kai to ka saki yarinyar nan yanzu dan ni bazan haɗa
zuri'a da masu kiwon shanu ba, chikin jin haushi Aunty Maryam tace "haba Aunty
amarya dan Allah ki kyale yaya Aryan yaji da abun da yake ji mana" "zaki min shiru
ne ko sai na zabga miki mari wlh yau idan kunga Aryan bai saki diyana ba tofa
mutuwa nayi tana magana tana huchi kamar wata zakanya

"Ba yau ba yanzu zan rubuta wasiya idan kika kuskura koda mutuwa nayi ki ka sanya
Aryan ya rabu da matar sa tofa sai kin fuskanchi hukunchi mai tsanani gaske"
chewar Abba
Chike da izza Aunty amarya tace "wlh babu wan da ya isa yasa na bar ɗana ya zauna
da wan chan kazamar yarinyar, rai a matukar ɓache Bgs ya miƙe tare da miƙar da
Aryan ya riko kafaɗar sa suka nufi waje tun lokachin da Aryan yasan Aiman ya rasu
kullun yake chikin rashin lfy bai da wani kuzari sai yawan tunani

Miƙewa Aunty farida tayi tare da faɗin "ku tashi mutafi tayi magana tana kallon su
hiyana, a tare suka miƙe gaba ɗayan su har da su Aunty Maryam suka nufi waje.

Palon ya rage daga Abba Ammi Ummi sai Aunty Amarya, shiru sukayi suna jin yadda
Aunty amarya ke surfa ruwan bala'i dole sai Aryan ya saki diyana,Abba batare da
yayi Magana ba yasa hannu a aljihun sa ya chiro wayar sa, ya shiga contact ya fara
kiran wata number wadda akayi saving da My Brother.

Kira ɗaya a ka ɗaga sanya wayan a hand-free Abba yayi chikin girmamawa ya fara
magana "Assalamu alaikum, daga ɗayan ɓangaren aka amsa da wa'alaikumus salam jin
muryan wadda ya amsa Sallamar yasa Aunty amarya tayi sauri kwache wayar a hannun
Abba ta katse kiran tana faɗin "dan girman Allah kayi hakuri karka sanar wa yaya
wlh in dai Aryan ne na barshi yaje ya chigaba da zama da matar sa har abada Allah
ya basu zaman lfy Allah yasa a gane ta" tana kai karshen maganar ta miƙe tare da
ajiyewa Abba wayar sa a gefen sa ta nufi waje da sauri tana faɗin Allah na tuba
kayafi min, duk bachin rai da raɗaɗin rasuwar Aiman dake damun Abba hakan bai
hanashi yin ɗan murmushi ba dawo da kallon sa yayi kan Ammi da Ummi ya fara magana

"Aisha kije ki sanar wa farida nache ta shirya hiyana ta mata duk abun da ya dache
ta kai ta part ɗin mijinta, ita kuma salma ta shirya Zahra itama ta kai ta part na
mijinta, ke kuma hauwa'u ki sanar da mardiya akan ta shirya lamrat da amrat suma ta
kai su part na mazajen su, suyi sauri yana kai karshen maganar ya miƙe ya nufi
betroom nashi.

Kallon Ummi Ammi tayi chikin fargaba da tsoro abun da zai biyo baya tace "ki tashi
muje mu isar da sakon ko? "To kawai Ummi tache a tare suka miƙe suka bar palon

After some hours

Aunty farida da Hiyana ne zaune a bakin gadon a ɗakin su hiyana Aunty farida ta
tsara mata make up sosai

hiyana tayi kyau sosai kamar ka sache ta ka gudu da ita, sanye take chikin wata
danƙareriyar lace pink colour ta yafa mayafi fari a kanta, chikin nitsuwa Aunty
farida ta fata magana

"My Hiyana na san baki son Yaya prince Amma kiyi hakuri wan nan itache kaddarar ki
kuma kisani hakan kamar jarabawa che Allah ya jarab cheki to kiyi kokari ki chinye
jarabawar ki, kuma awan nan karon mu zaki tai makawa kinji ko? ina mai rokonki da
ki daure nasan kina da hakuri sosai kuma nasan zaki iya to ki kara hakuri nasan
zaki sha wahala zama da yaya prince amma ki daure In Sha Allah zamuyi nasara a
kanshi kinji ko? kuma In Sha Allah kema zaki fara son shi yanzu zan faɗa miki ta
yadda zamu fara yakar sa
abu na farko duk da nasan baya san ganin mace a kusa da shi amma ya
zama dole kirin ƙa kasanche kusa dashi koda kuwa baya so

Abu na biyu ki dai na saka hijabin da kike sawa ki koma saka kananan kaya idan kin
san yana gida, na uku zan roki maki alfarma a wajensa ko da yake ma koban roke saba
nasan Abba zai che ke zaki rinƙa kai masa abinchi, kinga a nan ma zamu iya yin
nasara, san nan idan ya dawo daga wajen aiki kiyi kokari ki saba masa da chire masa
takalmi da socks da kan ki, nasan zaki sha wahalan hakan Kuma nasan zai iya chewa
baya so to amma ko yache hakan karki dai na kirin ka yimasa kinji koh?

Kuka Hiyana take sosai kamar ranta zai fita rungumota Aunty farida tayi sosai tana
bubbuga bayan ta tana bata hakuri awan nan yanayi Ammi ta shigo ta samesu "feeda
Abban ku fa yace kiyi sauri ki kai Hiyana part na mijinta tun ɗazun fa su salma
suka kai su Zahra" "to kawai Aunty farida tace tare da miƙewa ta kamo hannun Hiyana
suka sufi wajen

Wani hawayen farinchiki Ammi taji ya zo mata burinta ya chika hiyana ta zama matar
ɗan ta, sai dai awani ɓangare na zuchiyar ta kuma tana tausayawa hiyana sosai dan
tasan Hiyana ba karamin wahala zata sha a wajen Bgs ba amma ta ɗauki kudirin taya
hiyana yaki ta kowani hali

Maiduguri

ɗankareriyar mota kirar marcedes Benz che ta shararo a guje gudu mai motar yake
sosai kamar zai tashi sama,ji kake kiiiiiii mai motar ya kwashe wata mahaukaciyar
yarinya da ta zo tsallaka titi, wata mahaukachiyar birki yaja chikin sauri ya buɗe
kofar motar ya fito kyakkyawa ne sosai fari tas dashi, chike da tashin hankali ya
nufi inda yarinyar ke kwanche a saman titi ko motsi batayi kamar ta mutu ga jikin
ta duk jini kanta ya fashe sosai, wani dogon salati yayi kafin ya karisa in da take
juyawa yayi gabas da yamma babu kowa a kan hanyar, dawo da kallon sa yayi kan
yarinyar, zuba mata manya manyan fararen idon sa yayi yana kallonta, gani yayi
hannunta ya ɗan motsa alamar bata mutuba chikin sauri ya duka ya ɗauke ta ya nufi
mota da ita gidan baya ya buɗe ya kwantar da ita ya rufe kofar ya buɗe gidan gaba
ya shiga da sauri ya kunna motar yaja ta da gudu ya nufi asibiti da ita

Yana yin parking a chikin asibitin ya fito ya ɗauke ta chak ya nufi chikin asibitin
da ita, kai tsaye office na Babban Dr ya nufa, batare da yayi Sallama ba dan tsabar
ruɗewa shiga office ɗin yayi kai tsaye, Dr na zaune yaga an shigo masa office
chikin sauri ya miƙe yana faɗin "Ahzan lfy!? subhanallah wan nan fa!? Yayi maganar
yana nuna yarinyar da Ahzan ɗin ke ɗauke da ita chike da tashin hankali Ahzan yace
" Dr walid ka taimake ni wlh yanzu shigowata garin nan ke nan ina sauri na karisa
gida na buge yarinyar nan

Hannu Dr walid yasa yana masa nuni da gadon dake chikin office ɗin yana faɗin "ka
kwantar da ita tun da Allah yasa kai ma babban police ne yanzu zamu fara dubata,
Ahzan bai jira Dr walid ya karisa maganar ba ya nufi gadon da sauri ya kwantar da
yarinyar, chikin sauri Dr walid ya fara shirya kayan aiki

Fitowa waje Ahzan yayi ya zauna saman wata kujera tare da chiro wayar sa daga
aljihu kira ya danna tare da manna wayar a kunnen sa, kira ɗaya akayi picking,
chikin rawar murya Ahzan ya fara magana "eh dady na shigo amma fa akoi matsala"
chikin tsorata dady yace "wani matsala kuma Ahzan? "Accident na samu na buge wata
mahaukachiyar yarinya che yanzu haka muna asibiti" "subhanallah ka turomin address
ɗin Asibitin da kuke ganin nan zuwa" to kawai Ahzan yace tare da katse kiran ya
shiga massage turawa dady address din asibitin yayi san nan ya mai da wayar aljihun
sa ya dafe kan sa da hannu biyu....

Dan girman Allah kumin afuwa jiya nache zanmuku page 2 to ina baku hakuri da rashin
chika alkawari da nayi wlh ban samu charji bane sai wuraren 4 shiyasa amma In Sha
Allah zuwa gobe zakuga sako masu zafi amin afuwa

NEW TEAM💖
💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖

*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*


👇👇👇👇

*1,DUK ƘARFIN IZZATA*


by(Star Lady)

*2,GIDAN AUNTY*
by(mss lee)

*3,SARKI SAMEER*
by(xeemat....love)

*4, JINI DAYA*


by(mrs bbk)

*💫STAR LADY💫*3

💖The Talent Troupe Writer's 💖

*DUK ƘARFIN IZZATA*

💖Story And Written💖

*Star lady*

Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta
wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai

Book 2

*Episode 3*

Da sallama ɗauke a bakin ta Aunty farida ta shigo chikin palon Bgs rike da hannun
Hiyana daketa faman sharara kuka dan ita gani take shike nan kwanan ta ya kare, kai
tsaye betroom nashi suka nufa ita kanta Aunty farida fargaban shigar betroom ɗin
take

Zaune yake a bakin katafaren gadon sa sanye da jallabiya baka ya dafe kansa da
hannu biyu yana kallon kasa da alama wani tunani yake, jin Sallamar Aunty farida
che ya sa ya ɗan ɗago kai kaɗan, batare da ya kalli in da suke ba kasa kasa ya Amsa
sallamar, ƙarisowa chikin ɗakin sukayi jin shesshekar kuka yasa ya ɗago idon sa
kallo ɗaya ya musu ya kauda kansa gefe yana kara yamutse fuska gefen gadon Aunty
farida ta zauna tare da zaunar da Hiyana a gefenta, Chike da So da kaunar ɗan uwan
nata tafara magana

"Prince ina ne ɗakin Hiyana? Shiru yayi kamar bai ji me Aunty farida tace ba
"Prince Magana nake maka fa nache inane ɗakin Hiyana!? Ta karisa maganar tana ɗan
kwaɓe fuska alamar bataji daɗin shiru da ya mata ba, shiru dai Bgs bai yi magana ba
kamar ma bai san da shigowar mutane ɗakin ba, shiru Aunty farida tayi bata sake yi
masa Magana ba dan a tsorache take da shi Almost 10mnt suna zaune shiru chikin
muryan rarrashi Aunty farida ta fara magana

"Haba prince dan Allah ka bani amsa mana nasamu naje na kaita ta kwanta ta ɗan
huta" shiru shiru kamar bai san da zaman su a ɗakin ba ganin hakan yasa Aunty
farida ta miƙe ta kama hannun Hiyana ta nufi waje da ita ɗakin dake kusa da nashi
Aunty farida ta shiga rike da hannun Hiyana, komai na chikin ɗaki iri ɗayane da
nashi sai dai ban ban chin colour domin komai na ɗakin sa farine tas na hiyana kuma
sky blue, a bakin katafaren gadon dake chikin ɗakin Aunty farida ta zaunar da
Hiyana ta juya batare da tayi magana ba ta nufi waje gaba ɗaya ji tayi jikin ta
yayi sanyi wani mugun tausayin hiyana ne ya sake dira a ranta, tunani take tana
tafiya lallai Prince ya tabbata baya son hiyana ko kaɗan Allah sarki bai war Allah,
ɗakin Bgs ta koma

Da Sallama tashigo ɗakin kamar yadda ta barshi haka ta dawo ta same sa gefen sa ta
dawo ta zauna chike da fargaban abun da zai biyo baya ta fara magana

"Kayi hakuri Prince na san ba'a kyau ta maka ba amma idan ka daure kayiwa iyayen mu
biyayya zamuyi nasara arayuwa kaji? shiru Bgs yayi bai yi magana ba da alama bai da
niyar magana kwata kwata, chigaba da magana Aunty farida tayi "pls ɗan uwana kaji
tausayin yarinyar nan marainiya che ba uwa ba uba kuma kana sane da irin wahala da
ta sha arayuwar ta to dan Allah ko da ba zakuyi zama a matsayin mata da miji ba ina
neman alfarma da ka ɗauke ta kamar yadda ka ɗauke ni dan Allah idan kamin hakan ka
gama min komai pls" wani iska mai zafi ya furzar daga bakin sa kafin ya fara magana

"Pls Aunty babba zaki iya tafiya!!" chikin sauri Aunty farida ta ɗago tana kallon
sa shima ita yake kallo ba karamin razana tayi da kallon yadda green eyes nashi
suka sauya izuwa jaa sosai ga jijiyoyin kan san nan duk sun tashi duk da A.c dake
ɗakin hakan bai hana shi zufa ba chikin murya irin na rarrashi Aunty farida tace
"dan Allah prince ka saurare ni nasan baa kyau ta maka ba amma kasani ba laifin
Hiyana ba che wlh bata san komai ba yarinya bai war Allah ita kanta yanzu kukan
dana sanin zuwan ta duniya gaba ɗaya ma take, ta sha wahala a rayuwar ta pls my
blood ka karɓi Hiyana a matsayin kanwa ba mata ba kaji? ta karisa maganar kamar
zata yi kuka kawar da kansa gefe yayi chikin nitsuwa ya fara magana

"Naji zan yi tunani a kan hakan zaki iya tafiya"wani nauyayyar ajiyar zuchiya Aunty
farida ta sauke dan tasan halin Bgs idan yace zai yi abu to zai yi ne addu'a take
Allah ya ɗora su a kan shi, da wan nan tunanin ta miƙe ta fice daga ɗakin, wani
dogon tsaki yaja tare da miƙewa ya kwanta yana kwaɓe fuska

A ɓangaren Khalid kuwa

Aunty salma rike da hannun Zahra wadda ke ta kuka suka shiga palon sa, kwanche suka
same sa saman sofa mai zaman mutun 3, yana ganin su ya miƙe zaune yana faɗin "sannu
ku da zuwa" murmushi Aunty Salma tayi tana mai farin chikin yau ɗan uwan ta yayi
Aure kuma abun farin chikin ma Autan su ya Aure

Gefen sa Aunty salma ta zaunar da Zahra san nan ta koma gefe ɗaya ta tsaya chike da
farinchiki ta fara magana "to ga amanar kan wata na baka ka kulamin da ita sosai
fa" da murmushi a kan face nashi yace "gaskiya na karɓi wan nan Amanar hannu dubu
dubu In Sha Allah zan kula da sis love na sosai kamar kwai a kan bajejjen faranti"
dariya Aunty Salma tayi kafin tace "oh Allah ko kunya ta bakaji ba ko? Sunkuyar da
kansa kasa yayi chikin raha yace "to Aunty babba gashi nan naji kunyar taki" tsaki
Aunty salma taja chikin wasa tare da nufar kofar fita tana faɗin "ai, Ni ban soma
Abba ya baku matan naku yanzu ba so nai ya bari sai nan da wata 2 masu zuwa" tana
kai karshen maganar ta fice daga ɗakin

Dawo da kallon sa Khalid yayi kan Zahra dake ta faman sharɓan kuka, hannu yasa ya
goge mata hawaye chike da so da kauna yace "my wife kukan me kuma ki keyi ne? Shiru
Zahra tayi bata tan ka shi ba kuma bata dai na kukan ba, murmushi Khalid yayi tare
da miƙewa ya naɗe hannun rigan sa ya duƙa ya ɗauke ta chak kamar yar baby ya nufi
betroom nashi da ita

A tsakiyar katafaren gadon sa ya zaunar da ita tare da zama daga ɗan gefen ta ya
kwan to da kan sa kan chinyar ta kasa kasa ya fara magana

"My wife wai kukan menen hakan? Baki san zama da nine? Sunkuyar da kai kasa Zahra
tayi ta chigaba da kukan ta, "oh my god Khalid ya furta tare da miƙewa zaune yasa
hannu ya ɗago haɓarta, chike da so da kauna yasa harche ya lashe hawayen nata tas
tare da haɗe fuskokin su yana kallon chikin idon ta "now zaki yimin magana ne ko
kuma dai sai na chiji ɗan bakin nan naki? Chike da shogoɓa tace "Ni Allah yaya
Khalid bana so ka mai dani part ɗin Ammi na" murmushi yayi kafin yace "au shine
dalilin kukan naki? Gyaɗa masa kai tayi alamar eh "ok to bari zuwa gobe zan mai
dake kinji amma yanzu tashi muje na miki wanka na shiryaki muje na baki abinchi a
baki" turo ɗan bakin nan nata tayi chike da shagoɓa tace "ni na iya wanka da kai na
ai"
"Aa ni gaskiya ban yarda ba kizo kawai muje na miki idan ke
kikayi bazaki fita sosai ba, bata san lokachin da dariya ya kubche mata ba zuba
mata ido yayi yana kallon yadda take dariya sai da tayi mai isar ta san nan ta raba
fuskantar da nashi tana faɗin "to ai ni nake wankana tun dama chan kuma ina fita
sosai ai a haka ma ka ganni kache kana so" ta karisa maganar tare da rufe fuskar ta
da hannun biyu "eyeee a lallai my wife ta girma babu zan chen ɗaga kafa kenan"
"ɗaga kafan me kuma dama ai ni ban che kaɗaga kafaba" "au haka kika che? "Eh mana
yaya Khalid ni ban che ka ɗaga kafa ba to ma idan ka ɗaga kafar ka kai ta ina

Fisgota yayi da karfi ta faɗa kan kirjin sa, rungumeta yayi sosai yana faɗin "ai ko
ba zan ɗaga kafar ba" ɗago da fuskan ta tayi daga kan kirjin nasa chike da shogoɓa
tace "yaya Khalid ka kusa karyamin hannu fa Allah" "sorry my wife to muje na kai ki
toilet kiyi wanka ko?tun da bakya so na miki, Ba tare da ya jira Amsar taba ya miƙe
ya ɗauke ta chak ya nufi toilet da ita.

A ɓangaren Yusuf kuwa Aunty Mardiya na fita ya matso kusa da Amaryan sa kasa kasa
yace "my baby ya jiki? Kan ta a sunkuye tace "da sauki amma har yanzu kai na na min
chiwo sosai" eyya sorry kinji In Sha Allah zai dai na yimiki chiwo yanzu dai ki
kwanta ki huta bari naje wajen Abba a fada ya kai karshen maganar tare da miƙewa ya
nufi waje ita kuma lamrat karisa hayewa saman gadon tayi ta kwanta ba jimawa barchi
yayi awan gaba da ita

A ɓangaren Fahad kuwa

Koda Aunty mardiya ta shigo tare da Amrat shiru palon babu kowa kai tsaye betroom
nashi suka shiga tare da sallama babu kowa a ɗakin sai dai karan ruwan dake tashi
daga toilet da alama wanka yake
Karisawa su kayi chikin ɗakin a bakin gado Aunty mardiya ta zaunar da Amrat
tace " amrat ki zauna kijira mijin ki yana wanka ne zan koma ɗakin Ummi kinji?
Batare da tajira amsar amrat ba ta juya ta fice daga ɗakin.

Almost 20mnt Amrat na zaune shiru tana sunkuye da kanta kasa tana wasa da yatsun
hannun ta, jin An buɗe kofar Toilet ɗin ne yasa ta ɗago kai tana kallon kofar tana
jiran taga mai fitowa dan ita kwata kwata batama san wanene mijin nata ba
Ɗaure da farin towel mai laushi da kyau a kugun'sa ya fito bai ma lura da mutun a
ɗakin ba kai tsaye gaban mirrow ya nufa, ganin sa haka yasa Amrat fasa ihu dan ba
karamin tsorata da ganin halittar jikin sa tayi ba, A'sukwane ya juyo yana bin in
da akayi ihu da kallo, da mamaki yake kallon razanan ne fuskar ta a nitse yace "ke
wacece ke? Sai lokachin Amrat ta dawo chikin hayyachin ta da sauri ta miƙe tsaye ta
kwasa da gudu ta nufi hanyar fita daga ɗakin taku biyu Fahad yayi ta damko kugunta
ta baya tare da ɗaga ta sama ya dawo da ita chikin ɗakin wurgi yayi da ita a saman
gadon chikin tsawa yace " wacece ke!? Me ya kawo ki ɗakin nan!?

Amrat ta gama tsorata murya ta har rawa yake ta fara magana "Aunty mardiya che ta
kawo ni" " wacece ke!? "Sunana Amrat" shiru yayi yana tunanin chikin ran shi yana
mai mai ta sunan Amrat tabbas na taɓajin sunan Amma na manta ko ai nane "to naji
sunan ki Amrat me kika zo yi a ɗakin nan!? "Aunty Mardiya che ta kawo ni kuma tace
na zauna na jira miji na ya fito sai yanzu Fahad ya tuno in da ya taɓa jin sunan
lokachin da limamin babban masallacin juma'a yake faɗin an ɗaura Auren Fahad
Abubakar Saraki da Amrat Ahmad guntun tsaki yaja tare da juyawa ya nufi gaban
mirrow ya fara shafa mayu kan sa masu kamshi da tsada, Amrat kuwa shiru ta kwanta a
saman gadon nasa ta runtse idon ta tana jiran taji me zai sake che mata

"Ke tashi ki shiga dressing room na ki ɗauko min kayan da zan sa dan ni yar Aiki
aka kawomin da sauri Amrat ta miƙe chikin sanyin murya tace "yaya ina ne wajen
kayan naka kuma yaya sunan ka, da mamaki ya ɗago yana kallon ta ta cikin mirrow wai
yarinyar nan ko sunana ma bata sani ba amma Abba ya san yadda ya shiga ya fita ya
haɗa mu Aure nan take kuma yaji wani irin tausayin yarinyar ya kama shi chikin
sanyin murya yace "sunana Fahad ki buɗe wan chan kofar ki shiga zakiga kayan na
awajen ki kawomin set ɗaya, chikin sauri Amrat ta nufi dressing room ɗin

Jim kaɗan ta fito hannun ta ɗauke da kayan nashi gaban sa ta dawo ta sungunna
chikin nitsuwa tace "yaya Fahad ga kayan nan shiru yayi kamar bai jita ba, shiru
ita matayi ta sunkuyar da kanta kasa tana jiran ya amsa kayan, sai da ya gama gyara
gashin kansa san nan ya goma gefen gado ya zauna tare da miƙa mata hannu alamar ta
kawo masa kayan, miƙewa tayi tana tafiya a hankali kamar bata son taka kasa,
sugunnawa tayi a gaban sa tare da miƙa masa kayan, bin kayan yayi da kallo ba tare
da ya ansa ba

"Waye ya koya miki zaɓen abu mai kyau? "Babu kowa ni da kai na na iya, shiru yayi
bai sake magana ba yasa hannu ya Ansa kayan, shiru tayi ba tare da ta miƙe ba tana
ɗan satar kallon sa "tashi ki zauna a saman gadon mana, ya faɗi hakan tare da
miƙewa ya shiga dressing room ɗin bin bayan sa da kallo Amrat tayi har ya shige
room ɗin san nan ta miƙe ta koma gefen gadon ta zauna.

Maiduguri

"Ahzan ai na ka buge wan nan kyakkyawar yarinya haka? Kuma ina iyayenta da yan uwan
ta suke? "dady wan nan yarinyar fa mahauniya che bata da hankali" " aa Ahzan wan
nan yarinyar ba mahaukachiya bace ka dubi jikin ta mana ka kalleta da kyau zaka
gane hakan" "to dady Ni dai a yadda na ganta sai naga kamar mahaukachiya che "To mu
bari ta farfaɗo tukun nan sai muji daga bakin ta ko? Yanzu dai bari naje na sanar
da mom ɗin ka sai mu dawo gaba ɗaya dan ta chigaba da kula da yarinyar" to kawai
Ahzan yace miƙewa dady yayi ya fice daga ɗakin, dawo da kallon sa Ahzan yayi kan
yarinyar dake kwanche bata ko motsi sosai ya zuba mata ido chikin ran shi yana yaba
irin kyawun yarin yar.....

To masu karatu sai mun haɗu gobe idan Allah ya kaimu

NEW TEAM💖
💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖

*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*


👇👇👇👇

*1,DUK ƘARFIN IZZATA*


by(Star Lady)

*2,GIDAN AUNTY*
by(mss lee)

*3,SARKI SAMEER*
by(xeemat....love)

*4, JINI DAYA*


by(mrs bbk)

P*💫STAR LADY💫*4

💖The Talent Troupe Writer's 💖

*DUK ƘARFIN IZZATA*

💖Story And Written💖

*Star lady*

Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta
wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai

Book 2

*Episode 4*

KANO

washe gari tun karfe 7 Aunty farida Aunty salma Aunty mardiya suka shiryawa su
hiyana ɗakin su da duk wani abun da mace zata buƙata an shirya musu, super market
Aunty farida taje tayiwa hiyana sayayyan kanana kaya masu kyau da tsada Akwati 3
chike da kananan kayan ta kawo mata da kanta ta shirya mata a sip sosai tasake saka
Hiyana a gaba tana bata shawara da kuma yadda zasuyi dan su samu su shawo kan Bgs,
ba musu hiyana ta bawa Aunty farida goyan baya tare da mata alkawarin zata yi yadda
tache ba karamin daɗi Aunty farida ta ji ba sosai ta sake karfafawa Hiyana guiwa
tare da mata alkawarin zasu rinƙa waya kuma zata rinƙa taya ta yaki daga nata
ɓangaren, Sallama sukayi dan yau zata koma Maiduguri, kuka Hiyana ta farayi dan
tana ganin kamar idan Aunty farida ta tafi shike nan Yaya Prince zai kasheta,
rarrshin ta Aunty farida ta shiga yi har ta hakura tayi shiru san nan Aunty farida
ta tafi

Yau ta kama Monday Hiyana na zaune a ɗakin ta dan tun da aka kawota ko palo bata
lekaba saboda tsoron kar ta haɗu da yaya prince, tayi light make up sanye take
chikin doguwar rigar abaya baki ta yafa gyalen rigar a kanta, tayi tagumi ta zauna
shiru tana tunanin ina diyana ta shiga awani hali take yanzu shin ta chi abinchi
kuwa? Tayi nisa chikin tunanin da take sai taji an buga kofar ɗakin nata, wani
miguwar faɗuwa gaba taji chikin sauri ta miƙe ta nufi kofar, batare da ta tambayi
wanene bane ta murza key ta buɗe kofar wani dum dum taji gaban ta ya faɗi ganin Bgs
a tsaye ya juyawa kofar baya ya zura hannu a aljihun kallon sa ta baya ta farayi
from head to toe sanye yake chikin wando sojoji 3cuter da farin t-shirt mara nauyi
zubawa gashin kan sa ido tayi ya tara ya ɗaure a baya sai sheki gashin yake sauko
da blue eyes nata tayi kan wuyar sa, wani bakin lallausan gashi ne kwanche awaje
har kusa da farkon bayan sa sai wani fitinannen kamshin yake zubawa kamar anyi
ɓarin turare ajikin sa dawo da kallon ta tayi kan ɗamtsen hannun sa dake chike
kamar zasu fasa hannun rigar aranta tana faɗin idan yaya prince ya daki mutun da
hannun nan tofa wlh ba zai tashi ba chikin sauri ta tsugunna kasa murya na rawa
tace

"Yaya prince ina kwana shiru bai amsa ba kuma bai yi wani motsin da zai tabbatar
maka da yaji gai suwar ba, tunani ta shigayi na mai mai ta gaisuwar ne ko kuma nayi
shiru to idan nayi shiru kuma bai ji gaisuwar da nayi da farko bafa? Idan kuma na
mai mai ta zai iya hukun tani kai bari dai nayi shiru ai ya ji fitowa ta bari naga
me zai che shiru shiru Almost 5mins tana tsugunne, shi kuma yana tsaye ya bata baya
yana kallon palon kasa, shiru shiru Hiyana har ta fara gajiya da tsuguno kafarta ta
fara yimata zafi sai wani ash take faɗi, shi ko yana tsaye ko motsi bai yi ba

Juyawa yayi ya fara tafiya batare da ya kalli in da take ba sai da ya ɗan yi tafiya
mai nisa ba tare da ya juyo ba yace "Abba na kiran ki a palon sa yanzu, yana kai
karshen maganar ya sauka kasa ya nufi hanyar fita palon kasa cikin sauri Hiyana ta
miƙe tana kallon sa sosai ta zuba masa blue eyes nata tana kallon yadda yake
tafiya, sai da ya fice daga Palon san nan ta sauke ajiyar zuchiya a file ta fara
magana "kai gaskiya yaya prince yana da kyau sosai Ni wlh ma gashin kan sa na
burgeni ga hannun nan na sa shima burgeni yake sosai, ɗakin ta ta koma ta ɗauki
hijabi babba har kasa ta sanya san nan ta fito ta sauko kasa ta fice daga palon ta
nufi palon Abba

A bakin kofar shiga part ɗin Abba ta samu Bgs tsaye yana latsa waya, tunani ta
shigayi to me ya tsayar da shi kuma a nan? Karisowa tayi wajen da yake ta sake
sugunnawa tace "yaya prince ina kwana, ba tare da ya ɗago da fuskar sa daga kan
wayar tasa ba ya daka mata wani mugun tsawa chike da izza yace "ke Ni zaki tsayar
ina jiran ki!!? Chike da tsoro da karyewar zuchiya murya sai kerma yake tace "kayi
hakuri yaya prince ban san Ni ka ke jira bane, dogon tsaki yaja tare da shigewa
chikin part na Abba chikin sauri ta miƙe tabi bayan sa

Gaba ɗaya family sun haɗu a table ɗin chin abinchi

Abba na ganin Bgs da Hiyana sun shigo a tare ya fara murmushi yana faɗin "haka
nake son ganin ku kowa ya shigomin shi da matar sa a tare shi yasa nache kuzo a
tare, wani kululun ɓakin chiki Bgs yaji tazo masa har wuya jiyake kamar ya shake
yarinyar nan ta mutu kowa ya huta wai ma ni ban ga abu da ya sanya Abba yake son
dan gan tani da yarinyar nan ba

karisa wa wajen Table ɗin su kayi kujerar kusa da Aryan Bgs yaje ya zauna tsayuwa
Hiyana tayi tama kasa zama dan tsoro, sai kallon su Zahra take ɗaya bayan ɗaya
kowache tana zaune kusa da mijin ta ba karamin kyau hakan ya mata ba ji tayi itama
tana bukatar zama kusa da mijin ta

hannu Abba yasa ya mata nuni da kujerar dake gefen Bgs ɗin yana faɗin "zo ki
zauna kusa da mijin ki, jiki ta har rawa yake saboda tsoro gaba ɗaya palon sunyi
shiru suna kallon ta ita kuwa zulaihat kallon Bgs kawai take tana yaba kyan sa
chike da ɓachin rai Bgs ya miƙe yana faɗin "Abba ka dai na min hakan bana so! No
need ma na ji dalilin da ya sanya ka kiramu na fasa yin 3 month ɗin yau jirgina zai
ɗaga zuwa London" tun da ya fara magana gaba ɗaya family suka nitsu suna kallon sa
yana kai karshen maganar ya juya zai fita chikin sanyin murya Ammi tace "Prince
dawo ka zauna a sukwane Bgs ya juyo dan Ammi bata taɓa yi masa magana da sanyin
murya haka ba kuma bata taɓa kiran sunan saba sai dai tace masa kai, lallai yau
dole nayi abun da kike so my Ammi nan take yaji zuchiyar sa tayi sanyi juyawa yayi
ya koma kujerar da ya tashi ya zauna, shi dai Aryan duk wan nan abun da ake bai ma
san ana yi ba dan kwata kwata hankali sa baya tare dasu ya sunguyar da kansa kasa
da alama tunani yake

"Hiyana zo ki zauna kusa da mijin ki chewar Ammi chikin rawar murya hiyana tace
"Ammi ni bana jin yinwa zan iya komawa ɗaki? Gaba ɗaya su Abba sai da suka tausaya
mata ban da zulaihat da Aunty amarya dake ta jin daɗi nuni da hannu Abba yayi mata
akan tazo, ba musu ta karisa kusa da shi zata tsugunna yayi saurin dakatar da ita
tare da kamo hannun ta ya zaunar da ita a saman kujerar dake kusa dashi "Abba wai
me yasa ka kiramu ne chewar Yusuf dake zaune kusa da Baby Lamrat nashi, gyaran
murya Abba yayi san nan ya fara magana

"Daga yau idan ba nawa matan ba karwan da ya sake zuwamin palo chin abinchin kowa
matar sa ta rinƙa kai masa ɗakin sa, da sauri Yaya Ahmad yace "Abba ni da Umar da
Haidar fa "eh ku ma ai na kusa yin naku bikin amma kafin nan kurinka zama a ɗakin
ku mai Aiki tana kawo muku" Umar yayi sauri chewa "Abba dan girman Allah karka
yimana irin Auren da kayiwa su yaya prince kabari mu samo matan m.. bai karisa
maganar ba yayi shiru sakama kon wani mugun kallo da Bgs ya wurga masa dariya ne
yaso kub chewa Zahra Amma sai tayi saurin damme wa hakan ya haifar mata da tari,
tari take sosai chikin sauri Khalid ya ɗauko ruwan dake gaban Abba ya fara bata
abaki yana faɗin "sorry my wife yana ɗan bubbuga mata baya

Wani kunya Ammi taji ya lullɓeta ji take kamar ta make Khalid, shi ko Abba sai
murnushi yake ba karamin daɗi yaji ba ganin yadda Khalid ke kula masa da autar sa

wani dogon numfashi yaya Aryan yaja tare da miƙewa yace "Abba zan koma Maiduguri an
jima amma a yau zan dawo, bai jira amsar Abba ba ya fice da sauri saboda harara da
Aunty Amarya ke wurga masa, miƙewa Bgs yayi ya nufi hanyar fita "Hiyana tashi kije
ki shiryawa mijin ki breakfast nashi ki kai masa ɗaki chewar Abba yayi maganar yana
kallon Hiyana kamar zatayi kuka haka ta miƙe jiki ba kwari ta bi bayan Bgs chikin
fushi da ɓachin rai Aunty Amarya ta miƙe ta bar palon

Kai tsaye ɗakin ta ta nufa sauri take sosai tana shiga ta ɗauko wayar ta dake saman
drawar gefen gadon ta shiga contact ta fara kiran layin hajj sadiya bugu ɗaya Hajj
sadiya ta ɗaka babu ko sallama Aunty amarya ta fara magana "Hajj sadiya ina kike?
Daga ɗayan ɓangaren Hajj sadiya tace "me kuma ki ke nema na yanzu ba da kin che
kekam kin tuba ba dan kawai ɗanki ɗaya ya rasu "dan Allah Hajj sadiya ki dai na wan
nan magana ai lokachin gani nake kamar ni che nayi sanadiyar mutuwar tasa saboda
kinga mumukasa gagarabadau ya yiwa Ahmad asiri to kingani kuma sanadiyyar rashin
lfy Ahmad Aiman ya fara samun matsala kuma sanadiyar jin an che Ahmad ya rasune
yasa zuchiyar Aiman ɗin ta buga ya mutu idan kikayi lissafin zaki ga kamar ni che
na kashe ɗa na da hannu na "aa Hajj Hajara ba wan nan magana ba ke kika kashe Aiman
ba lokachin sane kawai yayi kawai idan zaki tashi ki san me kike gwara ki tashi ki
samu ki kama gidan ki a hannun ki dan yanzu fa ba'a zama motsawa ake ta ko ina" "to
Hajj sadiya naji yan zu dai ni wlh ko 20m zai iya badawa in dai za'a min maganin
ranan wajen Aishan nan domin suna neman haukatamin yaro "wai wasu yara kuma bayan
an riga an gama Aiki" "aa Hajj sadiya ai iya diyana kawai Aikin ya kama ita hiyana
wlh ko chiwon kai bata yiba haka itama karamar ko chiwon kai bata yiba ɗan gara
Lamrat maganin ya kayar da itama kuma har yanzu tana cikin chiwo amma fa ba wani
sosai bane" "to yanzu dai kin ga gagarabadau aikin farida yake yi idan ya gama sai
mu sake yi masa maganar yaran muji me zai che "to shike nan Hajj sadiya pls ki kara
himma ya maganar zulaihat kuma? "Karki damu da zanchen zulaihat na kusa kammala
komai yanzu dai ki san yadda zaki rinƙa haɗa zulaihat da shi Safras ɗin saboda ta
hakane maganin zai fi yin Aiki "tab lallai Hajj sadiya wlh baki san halin Safras
bane bashi da kirki ba wace ta isa ta shiga part nashi kuma shima baya shiga part
na kowa a gidan nan sai part na Abba da uwar sa sai kuma Aryan shi kenan "to Hajj
Hajara in dai hakane mu gwada tura zulaihat taje part nashi a matsayin yar Aikin da
zata rinƙa yiwa wan chan shegiyar matar tasa Aiki kinga daga nan zamu samu abun da
muke so "eh hakane wlh hajj sadiya kin kawo shawara haka ko za'ayi barima naje tun
yanzu na shirya hakan, bari na samu zulaihat na faɗa mata yadda zamuyi kin gama
chikin ruwa sanyi zulaihat zata chi uban yarinyar" wani dariyar mugun ta Hajj
sadiya tayi kafin tace "kai kawata shiyasa nake bala'i son ki "ni ma Ai ina bala'i
son ki hajj sadiya domin duk wata matsala da na shiga ke kaɗai kike bani mafita
yanzu dai bari muje mu fara shiri akan hakan, daga nan sukayi sallama Aunty amarya
ta ajiye wayar ta miƙe sai murna take ta nufi waje

Washe gari

Amrat che kwanche saman katafaren gadon yaya Fahad sai juyi take tana murkusoso ta
dafe chikin ta da hannu ɗaya wasu siraran hawaye masu ɗumin gaske ne suke bin gefe
da gefen kumatun ta Takai Almost 11mins a awan nan yanayin

Turo kofar toilet Fahad yayi ya fito ɗaure da towel fari tas mai laushi da kyau a
ƙugun sa gashin kansa sai ɗigar da ruwa yake alamar wanka yayi, gaban mirrow ya
nufa batare da ya kalli in da Amrat take ba yace "ke jeki fitarmin da kayan set
ɗaya" shiru shiru Amrat bata amsa ba dan bazata iya magana ba jin kuka kasa kasa ne
yasa Fahad ya ɗan waigo ganin halin da take chiki ne yasa shi ajiye perfume dake
hannu sa da sauri ya karisa gaban gadon yana faɗin "ke lfy kike kuwa? Ganin ta kasa
amsa masa ne yasa ya haye kan gado tare da sa hannu ya riko hannun ta dake dafe da
chikin nata chikin sanyin murya yace "chikin kine ke miki chiwo? Shiru Amrat bata
amsa ba, addu'a ya fara karan to mata kamar haka "*ya hayyu ya kayyumu bi rahmatika
astagisu aslili shanin kullahu wala takil illa nafsi ɗar fata ain wa laila ahdin
ninan nas* yana kai karshen Addu'ar ya tofa a hannun sa chikin nitsuwa ya kai
hannun nasa kan maran ta da nufin ya shafa mata addu'a wani irin shock yaji
lokachin da hannu sa ya taɓa lallau san fatar marar ta, da sauri ya zame hannun sa
yana kallon face nata, ba ƙaramin kyau ta masa ba mu samman idan chikin nata ya
murɗa yadda take tsuke bakin nata ba karamin kyau hakan yake masa ba ya shagala da
kallon ta sai gani yayi tayi wani miƙa sai kuma ta saki ji ta ɗauke diff kamar an
ɗauke wutan nepa
Chiki sauri yasa hannu yana ɗan shafa kumatun ta yana kiran sunan ta "Amrat
Amrat" shiru bata ko motsi hannun sa ya ɗora saman kirjin ta, da sauri ya ɗauke
hannun nasa ganin alamar suma tayi ne yasa ya kwanto da kan sa dai dai fuskar ta a
hankali ya ɗan girgiza kan nashi ruwan da ya wanke gashin kan nashi ya zuba mata a
fuska kamar yayyafi dogon numfashi taja tare da sauke nauyayyar ajiyar zuchiya
Slowly ta buɗe idon ta a kan face nashi domin kuwa fiskar sa na dai dai sai tin
tata fiskar ya zuba mata ido yana kallon irin kyawun halittar da Allah ya mata

Da sauri ta mai da idon ta ta rufe kasa kasa yace "chikin naki ya dai na chiwo ko?
Da kyar ta iya buɗe ɗan ƙaramin bakin ta chike da shagoɓa tace "Allah yaya Fahad
bai dai na ba yana min amma ya rage ba.. ba ta kai karshen maganar ba sai jin
fuskar sa tayi akan nata ya haɗe fuskokin su waje guda yana kallon idon ta dake
rintse wani irin yana yake ji yana shigar sa wadda shi kansa ba zai iya misilta
wani irin yana yi yake chiki ba, chikin dashewar murya yace "in baki magani ne?
Batare da ta buɗe ido ba chikin sauri tace "Eh yaya Fahad dan Allah ka bani nasha
ko Allah zai sa chiki na ya dai na chiwo "kin shirya an san maganin nan kuwa? "Eh
yaya Fahad wlh na shirya "to idan dai kin shirya buɗe idon ki dan maganin baa bawa
mai rufeffen ido" tun bai kai karshen maganar ba ta waro idon ta chikin nashi,
murmushin gefen fuska ya saki tare da matso da bakin sa dai dai kan tata har bakin
nasu na gogan na juna wani irin yana yake ji ji yake gaba ɗaya tsikar jikin sa na
tashi kasa kasa yace "ashe da gaske kina son ganin first shikarun ki nawa yanzu "13
years nake yanzu ta bashi amsa tana mai da kallon ta kan ɗan karamin red lips nashi

"To kallon me kuma kike wa lips na ko dai ya miki kyau ne? Chikin sauri ta kawar da
idon ta gashi ba halin ta rufe ido kar yache ba zai bata magani ba "eh mana yaya
Fahad bakin ka na da kyau sosai" murmushi gefen fuska ya saki kafin yace "to in
baki ne? "Eh yaya Fahad idan zamuyi chanji ina son wlh kabani naka in baka nawa"
bata gama rufe baki ba ya haɗe bakin su waje guda a hankali yake kissing lip nata
na kasa mutuwar kwan che Amrat tayi gaba ɗaya jin wani sabon yanayi tayi ji take
kamar ba ita ba runtse ido tayi ta kame jikin ta waje guda

Fahad kuwa jin sa yake a sabuwar suniya sai wani numfashi yake fitar wa da kyar da
kyar

Almost 10mins yaya Fahad na kissing ɗin amaryar sa a hankali ya zame bakin sa daga
nata yana kallon face nata da sauri ya yunkura zai mike sai kuma ya dawo a sukwane
sakama kon towel dake jikin sa ya kwanche, rumfa ya mata da faffaɗar kirji sa da
kyar ya iya buɗe baki ya fara magana muryan sa har sarkewa yake "girma ne yazo miki
kuma gashi na kin ɓatamin bet shit, ki rufe idon ki idan na shiga dressing room sai
ki tashi ki shiga toilet ki gyara jikin ki ki dawo ki chire bet shit ɗin ki shin
fiɗa wani kinji ko? Kai ta gyaɗa masa tare da chewa "to"

A hankali ya yunkura tare da chafko towel nashi da sauri ya karisa miƙewa ya nufi
dressing room nashi

After 15mins

Amrat ta fito daga toilet ɗaure da towel a kirjin ta wadda ya sauko har guiwar ta
kamar zatayi kuka ta kariso tsakiyar ɗakin zaune a bakin gado ta samesa yana latsa
waya jin fitowar ta ne yasa ya ɗago ido yana kallon ta

"Lfy Amrat na gan ki a birkiche haka? "Yaya Fahad wlh jini na gani a jikina kuma na
wanke amma ya sake fitowa" kallon ta Fahad ya shigayi from head to toe ya fahimci
Amrat bata san komai ba dan haka sai ya ajiye wayar sa a saman drawer ya miƙe ya
nufi in da su Aunty farida suka shiryawa amrat ɗin kayan ta walldrop ɗin ya buɗe ya
zaro pant ɗaya daga chikin san nan ya buɗe ɗayan ɓangaren ya shiga dubawa sosai ya
wasa kayan dake chiki gaba ɗaya chan kasan kayan ya ga Always a jere, ɗauko leda
ɗaya yayi ya koma bakin gadon sa ya zauna ajiye pant ɗin yayi a gefe san nan ya
buɗe ledar Always ɗin ya zaro ɗaya ya sanya mata a chikin pant ɗin ya mika mata
tare da faɗin "ansa kije kisa sai kizo na koyamiki yadda akeyi lokachin period"
ganin hakan yasa ta fahimci abun da yaya Fahad ke nufi sai ta sunkuyar da kai kasa
saboda kunya tama kasa ko motsawa daga wajen

Ganin haka yasa Fahad ya miƙe ya nufeta hannu yasa ya ɗago haɓarta runtse ido tayi
tana tsuke baki, bai san san da ya saki wani cool murmushi ba "kunyata kike jine?
Shiru tayi bata che masa ko mai ba sakin haɓar tata yayi ya kama hannun ta ya sanya
mata pant ɗin a chiki tare da shafa fuskan ta da ɗayan hannun sa yana faɗin "to
amma kunyar taki zai barki ki iya shiga toilet ɗin ko? Ko dai shima toilet ɗin sai
na kai ki da kai na"? Jin hakan yasa Amrat ta kwasa da gudu ta koma chikin toilet
ɗin yar dariya yaya Fahad yayi wadda yasa wushiryar dake tsakanin fararen hakoran
sa na gaba ta bayyana

Juyawa yayi ya koma gaban gadon ya sa hannu ya yaye bet shit ɗin dake shinfiɗe a
gadon ya nufi wajen ajiye kayan wanki ya ajiye san nan ya ɗauko wani bet shit ɗin
ya shinfiɗa ya haye gadon ya kwanta tare da jawo wayarsa ya cigaba da latsawa

Masu karatu sai mun hadu gobe idan mai dukka ya kaimu

NEW TEAM💖
💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖

*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*


👇👇👇👇
*1,DUK ƘARFIN IZZATA*
by(Star Lady)

*2,GIDAN AUNTY*
by(mss lee)

*3,SARKI SAMEER*
by(xeemat....love)

*4, JINI DAYA*


by(mrs bbk)

*💫STAR LADY💫*4

💖The Talent Troupe Writer's 💖

*DUK ƘARFIN IZZATA*

💖Story And Written💖

*Star lady*

Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta
wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai

Book 2

*Episode 5*

.....da wani matsanan chin ihu jabir ya farfaɗo daga doguwar suman da ya shiga
sakamakon bugun da bgs ya masa a baya, da sauri daddyn sa ya miƙe daga saman
kijeran da yake ya nufi gadon da jabir kwache kiran sunan shi dadyn sa ya farayi
yana ɗan tattaɓa sa da kyar jabir ya nitsu tare da waro idon sa kan dadyn na shi,
wani dogon tsaki yaka tare yun kurawa yana kokarin mikewa hannu dady'n sa ya sa
yatai maka masa ya miƙe zaune chike da rashin kunya da tsaurin ido jabir yace
"dadyn kada ka sake taɓani pls "jabir what are saying ne? "Abun da kaji shi nake
faɗe dady" "oh sorry my lovely son nasan nayi laifi amma amin afuwa ko" "dady idan
kana son namaka afuwa to wlh sai ka kamomin Hiyana na mata fyaɗe kuma sai ka kamo
wan da ya bugenin nan kasa yaran ka su ɗaure sa na koya masa hankali yana maganar
yana kwaɓe fuska "oh my lovely son wan nan kawai bukatar ka to ka kwantar da
hankalin ka ka sa a ranka tamkar hiyana take ko wacece to kasa dai a ranka tamkar
tana ɗaki tana jiran ka kaji? Shi kuma wanchan ko dan gidan uban wayene sai an nemo
sa zan baza yarana kai har da yaran mum ɗin ka zan haɗa sai an kamo shi koma ai na
yake, karka damu da hannun ka zaka masa hukuncin" murmushin jin daɗi jabir yayi
kafin yace "to dadyn na ngd shiyasa nake Son ka amma ina mum ne? "Mum ɗin ka tana
ɗaki taje wanka, yunkurawa jabir yayi yana faɗin "dady'n ya kamata na je school ban
san ko rana ɗaya ya wucheni ban je school ba, shiru dady yayi yana mamakin wato shi
jabir bai ma san ya kai 2 weeks a sume ba kenan sauka jabir yayi daga gadon ya nufi
toilet dan yin wanka, miƙewa dady yayi ya fice daga ɗakin ya nufi ɗakin sa.

YOLA

Ihu inna habiba take kamar ranta zai fita sai murkusoso take a tsakiyar ɗaki tana
dafe da chikin ta, ga kwaryar magani a gefenta da alama wani abun tasha, gaba ɗaya
kauyen babu wan da ya kawo mata ɗauki mafi yawan chin jama'ar garin suna jiyo ihun
ta amma babu wan da ya ko kalli gidan ta kallon mitunchi ma bare a sa ran akoi
wadda zai kawo mata agaji, kuka take tsakanin ta da Allah tana juyi tana faɗin "na
shiga uku na!! Mutuwa zanyi wayyo Allah!! Ahmadu ka dawo ka ya femin, wayyo Ummi na
san na chutar dake ki dawo ki ya femin shikenan ni kam nan take wasu manya manya
kuraje (kurji) suka fara fito mata a jiki ta ta ko ina har kan ido chikin hanchi
chikin bakin ta ga bala'i zafi idan kurjin yazo fitowa tun tana iya ihu har ta kasa
takoma fitar da nishi kawai tana ji tana gani jikin ta duk ya lalace da wayan nan
kuraje masu bala'i zafi da kuma wari dan idan kurjin ya fito bayan 10mins sai ya
fashe ya zama kamar kunan wuta sai wani ruwa mai wari ya fara fitowa daga wajen
haka dai inna tayi ta juyi a chikin ɗakin ta ba wan da ya kawo mata ɗauki har
numfashi ta ya ɗauke ɗiff

A ɓangaren buba kuwa ba laifi yana samun sauki dai dai gwargwado dan yanzu ya dai
na buge buge da fisge fisge sai dai ya kwanta shiru ba um ba umm shiru baya magana,
yaya Bello yana bashi kulawa sosai da sosai

A ɓangaren hasana kuma laulayin chikine gadan gadan take fama dashi yaya Bello ba
ƙaramin ko kari yake ba duk abun da chikin hasana yake so tofa koman dare bawan
Allah n nan sai ya fita ya nemo mata koda kuwa karfe 1 na dare ne idan ma mangoro
tache take so tofa ko mai dare sai ya fita ya hau bishiya mangoro ya chiro mata.

Innar buba na samun sauki sosai domin ba karamin kulawa take samu wajen yaya Bello
da Innar saba yanzu kunburin kafar nata ya ragu sosai harma tana iya ɗan takawa a
hankali,ba karamin daɗi yaya Bello ya jiba ganin Buba da Innar sa suna samun sauki.

Duk da ɗawai niyar dake kan yaya Bello hakan bai hana shi kula da amanar da Ammi ta
bashi ba na kulawa da dabbobin su hiyana ba yanzu haka kusan shanu 20 ne suka Aihu
shanu fa sai daɗa yawa suke abun baa magana gashi suna samun kiwo mai kyau suna
koshi sosai sai girma suke karawa.

Maiduguri

A hankali yarinyar da Ahzan ya kaɗe da mota ta fara waro manya manyan idon ta, bin
ɗakin da kallo ta fara yi ganin ta buɗe ido ne yasa Ahzan dake zaune kusa da mum
ɗin sa da wata yar budurwan yarinya miƙewa chikin sauri ya nufo gadon da yarinyar
ke kwanche bai kai ga karisawa bakin gadon ba yaja birki da sauri a ɗan tsorace
yake kallon yarinyar chike da mamaki mum tace "Ahzan lfy kuwa? Baya baya ya ɗan yi
kaɗan a hankali yace "mum zo kiga yarinyar nan shin da gaske ne abun da nake gani
ko kuma dai ido nane, tasowa mum tayi ta nufo shi, turus itama ta tsaya ta kasa
karisawa bakin gadon, chike da tsoro tace "Ahzan anya ba aljana ka buge ba kuwa?
domin ni kam a bil adama dai ban taɓa ganin mutun mai kyan yarinyar nan ba, kuma ka
dubi kwayar idon ta kwata kwata ba irin na mutane bane"
"No mum akoi mutane masu kwayar ido blue irin nata sai dai basu da yawane kuma
baa Chika samun su a nan gida Nigeria ba sai dai kasashen turawan nan, Ni kyawun
nata ne da ta buɗe ido shine ya tsoratani nake ganin kamar ba mutun ba

tasowa yar budurwan dake zaune a bayan su tayi itama ta nufo su tana faɗin "mum
menene? Hannu mum tasa ta mata nuni da yarinyar dake kwanche kan gado tana faɗin
"hanan kalli yarinyar da yayanki ya buge ne ta farfaɗo, kai kallon ta hanan tayi
kan gadon da yarinyar ke kwanche tana kallon saman, chike da murna hanan tace "wow
mum kinga yarinya mai kama da Aswariyya raj na kasar India sai dai blue eyes ne
kawai da ya bambam tasu ta kai karshen maganar tana nufar gadon da yarinyar ke
kwanche gefen ta ta zauna tana faɗin

"Sannun ki ya jiki? Dawo da blue eyes nata yarinyar tayi kan hanan, sosai take
kallon hanan "zaki iya yimin magana? chewar hanan, shiru yarinyar tayi batace
komai ba karisowa wajen Ahzan da Mum su kayi "hanan jeki kira likita ki che masa
yarinyar ta farka" chewar Ahzan yayi magana yana kokarin zama a gefen gadon

"Yammata ya sunan ki mum ta tambaya tana kallon yarinyar shiru yarinyar bata yi
magana ba sai binsu da ido da take "mum ina ganin mu kyaleta tukun nan ko? tun da
kinga yanzu ta farfaɗo kila sai anjima idan ta sake samun nitsuwa zatayi magana"
"eh hakane Ahzan amma gaskiya yarinyar tana da kyau sosai, shiru Ahzan yayi dan
yama rasa me zai che domin kyan yarinyar ya gama ruɗar da shi

Dr walid ne ya shigo ɗakin da sallama ɗauke a bakin sa hanan da Nurse biyu suna
biye da shi a baya, zuwa yayi ya fara mata yar gwaje gwaje sa da zaiyi yayi yar
dube duben sa, san nan ya dawo da kallon sa kan su Ahzan da gaba ɗaya sun zuba masa
ido suna sauraron suji me zai che "Alhadulillah yarinya dai ta samu sauki amma akoi
yar matsala bazata iya yin magana ba yanzu wata kila gaba zata iya chigaba da
magana sai kurinƙa sata a addu'a, shiru sukayi ba wan da ya sake magana, Dr walid
ya kwashe kayan aikin sa ya nufi waje

KANO

Khalid da Yusuf ne zaune a palon Abba suna hira "amma yaya Khalid kana ganin Bgs
zai so yarinyar nan kuma ya zauna da ita a matsayin mata kuwa? Murmushi Khalid yayi
kafin yace "inaga duk gidan nan ba wan da ya kai Ni sanin halin Bgs, ko Aryan bai
kai Ni sanin halin saba domin Aryan baya shiga abun da baa shigar da shiba ni kuma
ko da Bgs bai shigar da niba in dai naga abun da bai min ba sai nayi magana shiyasa
nafi Aryan shiga jikin Bgs sosai wlh kaji na rantse maka ko? Ko Bgs zai so yarinyar
nan tofa inaga sai mun haɗu gaba ɗayan mu mun dangana da ɗakin gaba mu ɗauki
shekara ba barchi dare mu kwana muna sallah muna masu addu'a idan ba haka ba abu
mai wuyar gaske ne Bgs yaso sister shifa da mace da namiji duk ɗaya yake kallon su
ba shi da wani shauki baya jin wani filling shifa bai ma san kyau ba bare muche
idan yaga kyan sister zai iya ruɗe wa yace yana son ta, to bai ma san kyau ɗin ba
shi idan ba kyan bindiga boom da kuma bullet ba bai san kyan komai ba, kai in ta
kai che maka ma idan kaga Bgs ya ɗaga ido ya kalli sister to wlh a rashin sani ne
sai kache baka ma san shiba kake min irin wan nan tambaya mutumin da ko Aryan baya
ɗaga ido ya kalla ka dubi yadda suke da Aryan ɗin nan fa, kuma wlh ba wai Bgs baya
son mu bane ni nasan yana matikar son mu shi yasa duk wani iskilancin da zai min
bata damu na nariga da nasan haka halin sa yake ina da tabbacin idan ba mu da muke
tare da shi ba sai kuma Abba da Ammi tofa ba wan da a gidan nan zai che ga kalan
voice ɗin Bgs kai a gidan nan ma akoi wayan da basu taɓa jin voice nashi ba bare ma
su riƙe kalar ta" dakatawa da magana Khalid yana kallon Yusuf da ya sunkuyar da kai
kasa kamar mai tunani

"Yusuf tunanin me kakeyi kuma? Ɗago kai Yusuf yayi tare da sakin murnushin mugunta
yana kallon Khalid "lfy kake irin wan nan murmushin haka Yusuf? "Kasan me yaya
Khalid wlh idan na tuna wata rana sister zata fito ɗauke da chikin Bgs sai abun ya
rinƙa bani dariya zan ga wan nan lokachin kuma wani irin iskanci zai mana shin zai
chi gaba da chewa kallo ɗaya yakewa wace da namiji ne ku kuma alokachin zai fara
bamban tasu" "amma gaskiya Yusuf baka da dama wlh wai daman tunanin baby Bgs da
sister kake ko to sai kayi kokari ka dage da yi musu sallar dare kana rokon Allah
daya sanya soyayyan da tausayi da imani a zuchiyar Bgs dukka dan wani lokaci idan
Bgs yayi wani abun ni tunani nake anya yana da imani kuwa "aa yaya Khalid dolefa
wata rana Bgs zai hakura ya rungumi kadda ya kama matar sa domin dai kaji me Abba
yace ko mutuwa yayi bai yadda Bgs ya saki hiyana ba to kaga zama da ita ya zama
masa dole" "eh hakane Yusuf kana da gaskiya zama da ita ya zama masa dole amma
yanzu ta yadda sister zata juri zama da shine abun dubawa domin wlh zata sha wahala
ba kaɗan ba gashi baya magana baya kallon mutane idan ka masa magana ba zai am saba
idan kayi tunanin bai ji bane ka mai mai ta ya daka maka tsawa kai duk wani abun da
zakayi ka burge ɗan adam idan ka yiwa Bgs hukun taka zai yi shikam babu wani abu a
duniya dake burge sa inaba Gun da bullet ba mutun ne bazaka taɓa gane hagun sa ba
bare dama"
"Ai yaya Khalid kai baka ma sani bane wlh gaba ɗaya wajen aikin mu kama daga manya
har kananun sojoji masu tasowa da zarar an ambaci sunan Bgs kowa jikin sa rawa yake
Hmmm ai a gida ma yana muku sassauci sai kaje wajen aikin mu watara zaka sha mamaki
dan akoi wata rana da wani soja yayi laifi yaya Aryan yace Bgs ne zai masa hukuncin
wlh sojan nan yana jin anche Bgs ne zai hukunta tashi yasa bindiga ya harbi kansa
ya mutu, kai bama wani ba ko ni da kai na idan misali yanzu nayi laifi a che Bgs ya
hukun tani to ina mai tabbatar maka harbe kai na zanyi na mutu dan da Bgs yamin
hukun chi gara na mutu na huta dan hukunchin sa ba kyau ba zai kashe ka ba amma
zaka gwanmachi mutuwa idan ya fara hukun taka, kana gani gaba ɗaya faɗin London
idan aka ambaci sunan shi sai kasar ta girgiza daga manya manya masu faɗa aji a
kasar har kananan yan siyasa mutuwar tsoron sa suke koda super market kaje chikin
wasa ka amince sunan sa nan take zakaji jama'a sun nitsu ba zaka rasa masu furta
kallamar shahada a chikin su bama"
"To ai Yusuf wan nan dalilin ne yasa nache maka wani lokaci idan Bgs yayi wani
abun sai naga kamar bashi da imani mu dai yanzu sai dai mu dage mu taya sister da
addu'a" dariya Yusuf yayi kafin yace "ba dole na taya sister da addu'a ba domin
idan Allah ya dai dai ta komai ɗan da zasu haifa ba karamin kyau zai yiba madara da
madara ne suka haɗu kyau iya kyau baa magana shiyasa na yanke hukunci first born na
Bgs nawane awaje na zai zauna, amma Allah yasa ya ɗauki blue eyes na sister" tsaki
Khalid yaja san nan yace "wlh Yusuf kai dai baka da aiki wato har ka tsara yadda
ɗan su zai kasan che ko to in ban da kai ma da wani zanche Ai da Bgs da sister
kaman nin fuskar su ɗaya basu da wani banbanci idan ba na kalar ido ba" Yusuf zai
yi magana kenan idon sa ya sauka a kan Abba dake tsaye a bakin kofar Betroom nashi
ya harɗe hannu a kirji ya zuba musu ido yana kallon su

chikin sauri Yusuf ya miƙe ya kama hanyar fita yana faɗin "my baby na kirana
miƙewa Khalid ma yayi batare da ya lura da Abba ba ya bi bayan Yusuf yana faɗin "to
ai nima sis love ɗina na jirana binsu da ido Abba yayi har suka fice daga Palon
sauke nauyayyar ajiyar zuchiya yayi kafin ya fara magana

"Na tabka babban kuskure arayuwata nayi da na sanin haɗa Bgs da hiyana ido na ya
rufe bani da burin da ya wuche in samo wa ɗana mace ta gari batare da na yi
la'akari da halin da ita yarinyar zata shigaba, gaskiya da baa ɗaura Auren nan ba
da ba abun da zai hanani in aura wa Ahmad ita ni da kaina na jefa rayuwar
marainiyar Allah a chikin kunchi da damuwa innalillahi wa inna ilaihir rajiun Ya
Allah kana gani ban yi hakan da nufin chutar da itaba ban yi hakan da nufin kun
tata ma rayuwar taba,nayi hakan ne da kyakkyawar niya da kuma yakinin wata rana zai
sauya ban san chewa abun nashi ya kai har haka ba daga chewa Bgs ne zai maka
hukunci kawai sai ka harɓi kanka da bindiga to inaga yarinyar da aka haɗasu dole
kuma anya bazan raba auren nan ba kuwa kai dole nayi magana da Aisha tun abu bai yi
nisa ba musan abun yi, ya Allah ka kawo min agaji Allah ka kawowa hiyana mafita
yana kai karshen maganar ya juya ya koma chikin betroom na shi

Kwanche yake a saman katafaren gadon sa yana latsa waya kiran Aunty farida che ta
shigo wayar sai da wayar ta kusa tsin kewa san nan yayi picking tare da manna wayar
a kunnen sa, daga ɗayan ɓangaren Aunty farida tace "Hello Prince Ykk Y gida? Shiru
ya ɗan yi na yan sakanni kamar ba zai yi magana ba "lfy Ykk?ya faɗa a takaice yayi
maganar yana kawar da fiska gefe kamar yana gaban ta "Ina lfy dan Allah prince
magana nake son yi da hiyana kuma kaga bata da waya pls ka kai mata wayar ka muyi
magana" ta karisa maganar chike da fargaban abun da zai biyo baya, Aunty farida na
gama magana batare da ya bata amsa ba ya katse kiran tare da yin block na number
Aunty farida yayi wurgi da wayar gefe guda, wani dogon tsaki yaja tare da miƙewa ya
fice daga ɗakin ya nufi part na Aryan

Kwanche saman sofa mai zaman mutun 3 ya isko Aryan ya ɗora hannun sa ɗaya a saman
fuskar sa dai dai sai tin ido ɗayan hannun kuma ya ɗora a kan chikin sa yayi shiru,
shiru Bgs ya tsaya a bakin kofa yana kallon yadda Aryan ya rame sosai yayi baki ya
sauya gaba ɗaya ya fita hayyachin sa kamar ba shi ba nan take wani mugun tausayin
Aryan ya dira masa a rai

a hankali ya zuro kafafun sa ya shigo chikin palon saman sofa mai zaman mutun 1 ya
zauna kasa kasa ya fara kiran sunan Aryan "Aryan Aryan" ɗauke hannun sa Aryan yayi
daga kan fiskar sa slowly ya waro Ash eyes nashi da suka sauya yanzu sun kara
girma saboda raman da yayi sunyi jaa sosai gaba ɗaya jijiyoyin idon nasa a tsai
tsaye suke kallo ɗaya yayiwa Bgs ya kawar da kan sa gefe guda tare da yun kurawa ya
tashi zaune "Aryan ka tashi ka shirya dan ina ga yau zamu wuche mu koma bakin aiki
ba zan iya zaman Naija ba" chikin kasalalliyar murya Aryan ya fara magana "Bgs ka
tafi kawai ni ba zan je ko ina ba tare da matata ba idan kaga na bar Naija to tare
da ita ne" "what!!? Aryan kasan me kake faɗe kuwa mace fa kace ni ai na ɗauka duk
damuwar da kake chiki saboda rasuwar Aiman ne" "No Bgs zafi biyu ne a lokacin guda
suka haɗun min ina rokon Allah daya bani ikon chin wan nan jaraba da ya jarab cheni
da shi, wlh zuchiya ta ta fara karaya kwata kwata ji nake duniya ta ishe ni na rasa
ina zan saka kaina" "Amin amma yanzu dai katashi kaje ka shirya mu tafi, ka dai na
yawan tunani addu'a Aiman ke buƙa ba wani abu ba"
"Bgs nafa faɗa maka babu in da zanje ba tare da matata ba "wai ni kam Aryan
kana da lfy kuwa kasan me kake chewa kuwa Aikin naka fa "bgs lfy na kalau aiki kuma
idan ba zaka iya ɗaga min kafa har Allah yasa naga matata ba to zan rubuta maka
later barin aikin sai kasa hannu domin idan babu my d a rayuwata rayuwar tawa bata
da sauran wani amfani, shiru Bgs yayi ya zubawa Aryan green eyes nashi yana kallon
sa from head to toe ya san dai iya gaskiya Aryan ke faɗa domin duk wani maganar da
zasu yi da Aryan tofa basa saka wasa a chikin ta "Aryan mace kuma kai ina ba
gaskiya kunne na ke faɗamin ba "no bgs gaskiya kunnen ka ke faɗama ba karya bane
ina son matata ina kaunar ta fiye da rai na tun ranar da na fara ganin ta a duniya
na kamu da matsanancin Son ta idan har na bika London yanzu ba tare da ita ba tofa
ba zan kai labari ba dan haka ka kyaleni a nan kawai har ta Allah ta kasan che idan
Allah ya ƙaddara zan ganta tofa zaka iya dawowa ka sameni idan kuma babu rabon na
ganta tofa zaka dawo kasamu gawata yana kai karshen maganar ya miƙe da kyar ya
shiga betroom nashi, wani irin bakin ciki ne ya tokarewa bgs makoshi jiyayi ya kara
tsanar mace a rayuwar sa yanzu yasake tabbatar wa kan shi mace halittace mai rauni
kuma duk lokacin da ta raɓeka kai ma zaka zama mai rauni dobi duk jarumtar Aryan da
izza da kuɗi da mulkin da yake da shi jibi yadda ya dawo saboda mace, macen ma yar
karamar yarinya no ba zan taɓa bari hakan ta faru da niba wlh mikewa yayi jiki ba
kwari yanufi hanyar fita har yakai bakin kofar fita sai kuma ya juyo dan ba zai iya
barin Aryan a halin da yake chiki ba bin Aryan yayi chikin betroom ɗin

Zaune a gefen gadon ya isko Aryan ya dafe kansa da hannu ɗaya sai wani huci yake
yana murza sai tin zuchiyar sa da hannu ɗaya, karisowa in da yake Bgs yayi gefen sa
ya zauna yasa hannu ya chire hannun Aryan da ya dafe kan sa dashi chike da tausayin
ɗan uwan nashi ya fara magana "Aryan pls ka daina damuwa kasan dai ba zan iya jure
ganin ka a wan nan yana yin bako zan baka hutu har tsawon lokaci da zaka gane matar
taka san nan ai na ta ɓata? Chiki rau'nanniyar murya Aryan yace "a Maiduguri ta
ɓata" "ok to nama alkawarin in dai tana chikin Maiduguri bata fitaba to In Sha
Allah bazata kara kwana biyu bata dawo gareka ba, kayi waya headquarter kace ni na
bada izinin abaka sojoji mota 20 naso na taya ka neman ta da kaina amma ba lokachin
all the best my blood amma dai ka dai na shiga damuwa dan in kana chikin damuwa
nima dole na shiga damuwa kuma ba zan samu kwanchiyar hankali ba" juyowa Aryan yayi
ya rungumi Bgs yana faɗin "nagode da ka fahimci ni nagode ɗan uwana" hannu Bgs yasa
yana ɗan bubbuga bayan Aryan awan nan yanayin Fahad ya shigo ya same su

Zama yayi a gefen Bgs yana kwaɓe fuska sakin Bgs Aryan yayi yana faɗin "Fahad lfy
na ganka haka, sai lokachin Bgs ya dawo da kallon sa kan Fahad ɗin "yaya Aryan pls
wani magani ya kamata na bawa Amrat bata da lfy ne? Dogon tsaki Bgs yaja tare da
miƙewa ya fice daga ɗakin

"me yake damun ta Fahad? Shiru Fahad yayi ya sunkuyar da kai dan bai son ya faɗawa
yaya Aryan amrat ta fara period "to Fahad lfy ko dai chiwon nata baa faɗa ne? "Aa
yaya Aryan kawai irin chiwon sun nan ne na matan kuma chikin ta yana chiwo sosai
tun safe takemin kuka" duk da tashin hankali da Aryan ke chiki hakan bai hana shi
yin murmushi ba dan Fahad ya bashi dariya eyee su Fahad ma an girma har da mata
yanzu kam "tashi gaje ka ɗauko min box bari na baka maganin da sauri Fahad ya miƙe
ya nufi wajen da ake ajiye wa ya ɗauko ya kawowa yaya Aryan magani kala uku Aryan
ya bashi tare da faɗa masa yadda zai bata chikin sauri Fahad ya ansa tare da faɗin
ngd kana ya fice daga ɗakin binsa da kallo Aryan yayi har ya fice san nan ya karisa
hayewa kan gadon ya kwan ta ya lumshe ido

KHALID

" Yaya Khalid dan Allah ka barni naje wajen Aunty hiyana mana" chewar Zahra dake
kwanche saman sofa ta tada kai da chinyar Khalid "eyeee Auta wato yanzu ba kya
tsoron yaya prince ko!? "aa yaya Khalid ina tsoron sa sosaima amma dai gaskiya
zanje wajen Aunty hiyana dan wlh ina kewar ta sosai" "to yau she kika fara kiran
Hiyana da Aunty kuma?Yayi maganar yana tura hannun sa chikin rigar ta, ɗan buge
hannun sa Zahra tayi chikin shogoɓa tace "Kai yaya Khalid jiyama da ka shamin wlh
zafi suke min ni ka kyaleni" sunkuyo da kansa yayi dai dai sai tin face nata chike
da so da kauna yace "gaskiya ni da kayana ba zan bari ba bazan iya dai na sha da
kuma matse suba" rufe ido Zahra tayi ta turo baki tana faɗin "Allah to sai na koma
ɗakin Ammi na" yar dariya yayi kafin yace "ai da yafi domin a part ɗin Ammi ma zai
fi daɗi abun kinga jiya dan ina sha kika rinƙa min kuka wai zafi to idan a part ɗin
Ammi ne ko zan shanye dukka ba zakiyi kuka ba dan kina tsoron wani yaji kuma kin
san ni kam ba ruwana ko agabab Ammi zan.. bai kai ga karisa maganar ba Zahra ta
rufe masa baki da hannun ta tana faɗin "ai nasan zaka iya to ni babu in da ma zanje
yanzu dai pls yaya Khalid ka barni mana naje na ga Aunty hiyana" "to naji idan na
barki kikaje kika dubo hiyana in kin dawo me zaki bani? Da sauri Zahra tace Allah
ka barni zaje duk abun da kake so zan baka" "kin tabbatar? "Eh yaya Khalid na
tabbatar "ok to tashi kije amma karki daɗe minti 30 na baki kawai "yauwa yaya
Khalid nagode" chikin zumuɗi ta muƙe

fisgo ta yayi ta dawo ta faɗa saman kirjinsa a tare suka furta ash zafi "yaya
Khalid me kuma na maka ka barni na tafi mana pls" "ba zaki tafi baki min kiss ba"
turo baki Zahra tayi tana faɗin "to ka rufe ido ka" "aa ban yarda ba gaskiya haka
jiya ki kamin ni dai ido na a buɗe zaki min in ba haka ba afasa zuwa wajen Hiyana
nan" dukan wasa ta kai masa a kirji bam tana faɗin "Allah yaya Khalid kai ko "amin
hot kiss ko kuma afasa zuwa wajen Hiyana ɗago kanta tayi a hankali ta haɗe fuskokin
su tare da runtse idonta a hankali ta kamo lips nashi na kasa tafara tsotsa kamar
jira yake daman ya tura hannun sa chikin rigar ta ya fara wasa da breast nata sai
wani nishi yake Zahra data ga abun nashi ya fara yawa chikin dabara ta shammache sa
ta kwache kanta da gudu ta miƙe ta fice daga Palon kwafa yayi yana faɗin "wlh zan
kamakine yau bazan ɗaga miki kafaba, ita dai Zahra bata bi ta kansa ba tayi waje
abun ta kai tsaye part ɗin Bgs ta nufa gaban ta na dukan uku uku

NEW TEAM💖
💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖

*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*


👇👇👇👇

*1,DUK ƘARFIN IZZATA*


by(Star Lady)

*2,GIDAN AUNTY*
by(mss lee)

*3,SARKI SAMEER*
by(xeemat....love)
*4, JINI DAYA*
by(mrs bbk)

💖The Talent Troupe Writer's 💖

*DUK ƘARFIN IZZATA*

💖Story And Written💖

*Star lady*

Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta
wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai

Book 2

*Episode 6*

Saɗab saɗab Zahra take lallabawa kamar ɓarauniya ta shiga part ɗin Bgs sai waige
waige take tana tafiya tana juyowa ta kalli bayan ta karaf sai ji tayi tayi karo da
mutun chikin tsoro da tashin hankali ta ɗago kai ganin Aunty amarya ne tsaye a
gaban ya sa ta sauke nauyayyar Ajiyar zuchiya tare da faɗin "ina wuni Aunty amarya
"lfy lau Auta me ki ka zo yi a nan kuma kika bar ɗakin mijin ki? "Wajen Aunty
hiyana nazo" jin Zahra ta ambaci sunan hiyana yasa Aunty amarya ta ɗaure fuska
cheke da ɓachin rai tasa hannu tawa Zahra nuni da ɗakin Bgs dan mugunta tache
hiyana na chikin nan" "to" kawai Zahra tace san nan ta wuche ta haye saman stair
case ɗin ta nufi ɗakin yaya prince ɗin

Aunty Amarya kuma sai murmushin mugunta take ta nufi hanyar fita daga palon

A hankali Zahra ta tura kofar kamar wadda bata da gaskiya ta shiga yana tsaye gaban
mirrow jikin sa sanye da kayan sojoji yana gyara lallausan kuma bakin gashin kan
sa, jin anshigo masa ɗaki ne yasa ya ɗago green eyes nashi ta chikin mirrow yana
kallon Zahra dake ta yan waige waige alamar bata ganshiba zuba mata ido yayi sosai
ya kalleta san nan ya kalli kanshi ba shakka Auta tana kama dani sosai, why nake
kaunar Auta sosai har hakane? Yayi wa kansa yambayar da ba shi da amsar ta "zo nan
ke!!"ya faɗa tare da juyowa yana kallon ta da kyau, chikin tsoro da tashin hankali
Zahra ta karisa gaban sa ta sugun na kasa murya na rawa tace "ina wuni yaya prince"
"me ya shigo dake part nan!!? banche karna kara ganin ku a nan ba!!? "Kayi hakuri
wajen Aunty hiyana nazo, jin an ambaci sunan hiyana yasa ya ɗaure fuska sosai
chikin tsawa yace "tashi ki fita ko nayi ball dake!!! Da gudu Zahra ta miƙe ta fito
a bakin kofar ɗakin nasa ta waje ta tsaya tana tunanin ina ne ɗakin Hiyana dan ni
dai gaskiya ba zan tafi ba har sai na ga hiyana ta

Tayi nisa chikin tunanin da take ne sai taji shesshekar kuka a ɗakin dake kusa da
na Bgs kuma muryan Hiyana che ke wan nan kukan, chikin sauri ta tura kofar ɗakin ta
shiga turus ta tsaya ganin hiyana a duke tali nill down ta daga hannu sama tana
kuka ga zulaihat tsaye a kanta rike da bulala chike da bachin rai da fushi chikin
tsawa Zahra tace "ke zulaihat me hakan!! Chike da izza zulaihat tace "ina ruwanki
ko kimin shiru ki fita a ɗakin nan ko kuma in haɗa dake, karisowa chikin ɗakin
Zahra tayi dai dai gaban hiyana taje tasa hannu ta ɗago ta tare da mai da ta kan
gadon chikin fushi ta juyo ta zabgawa zulaihat wani wawan mari ta kwasa a guje tayi
waje, a guje zulaihat ta bi bayan ta a dai dai tsakiyar palon kasa ta damko gashin
Zahra ta baya da karfi ta ja ta baya wani ihu azaba Zahra ta saki hankaɗata kasa
zulaihat tayi ta faɗi ta buge goshin ta a kasa wani razanannen kara ta saki gadan
gadan zulaihat ta nufeta a zafafa ta ɗaga hannu zata kaiwa mata naushi a chiki,
chak daji a damki hannun nata da karfi kafin ta ɗago taga wanene ya kwashe
kafafunta ta faɗi kasa wani wawan mari ya wanke mata fuskar ta dashi wadda yasa
gaba ɗaya ta daina gani, baiyi wata wata ba ya sa kasa yayi ball da ita ta tafi
luuuu saboda tsantsin wajen ta bugu da jikin stair case wani ihun azaba ta saki
lokachin guda kuma ta ɗauke diff kamar an ɗauke wutan nepa

Dawo da kallon sa kan Zahra yayi tare da miƙa mata hannu alamar ta kama hannun sa
ta miƙe chike da tsoro da mamaki Zahra ta kama hannun sa jawota yayi ta faɗa kan
faffadar kirjinsa da ɗan tsawa yace "ba nache ki bar part din nan ba me ya hana ki
tafiya kuma wacece wanchan? Chikin shesshekar kuka Zahra tace "kayi hakuri yaya
prince wlh ina son ganin Aunty hiyana che shiyasa amma yanzu zan tafi" " wacece wan
chan? "Yar uwan Aunty amarya che" "me ya kawota part nan har zata bugeki? Yayi
Maganar tare da raba ta da jikin sa nan dai Zahra ta bashi labari yadda ta shigo ta
samu abun da zulaihat kewa Hiyana, tsaki yaja tare da juyawa ya koma betroom na shi

Haurawa sama Zahra ma tayi ta koma ɗakin Hiyana suka bar zulaihat sume awajen

In da ta bar hiyana a wajen ta dawo ta same ta sai kuka take gefenta ta zauna chike
da bachin rai tafara magana "yanzu Aunty Hiyana yar zulaihat ɗin nan zaki bari ta
bugeki dame ta fiki eh? To wlh tun wuri idan zaki tashi ki dai na zama shiru shiru
ki kwatar wa kan ki yanchi gwara ki tashi, wlh ki ajiye ustazan chinkin nan yanzu
lokachin fafata yaki ne to bari kiji in faɗa miki ma zulaihat tazo gidan nan ne
domin ta samu soyayyar yaya prince shiyasa na tsaneta ranan na shiga part ɗin Aunty
amarya na jisu suna shawan yadda zasu bullowa yaya prince ita da Aunty amarya to
kinga yanzu tashi zakiyi ki ɗaura ɗamarar yaki ki kwachi mijinki" chikin shesshekar
kuka hiyana ta fara magana "Aunty Zahra ai Aunty amarya che tazo tache komai
zulaihat ta sani in rin ka yi idan ban yiba sai ta kusan kashe ni shiyasa kuma Ni
fa yaya prince ba sona yake ba ya tsane ni bai son gani na dan haka ba ruwana da
shi nima, kuma ba wani yaki da zanyi a kansa" Zahra zatayi magana sukaji an buga
kofar ɗakin

Da sauri Zahra ta miƙe ta nufi kofar tana faɗin "Allah yasa ba yaya prince bane dan
yace na bar part din nan juyowa hiyana tayi ta zubawa kofar ɗakin blue eyes nata,
chike da tsoro Zahra ta buɗe kofar ɗakin ganin yaya Khalid ne yasa ta sauke
nauyayyar ajiyar zuchiya "my wife zo ki wuche kije ki ɗauki duk abun da kike bukata
nan da 10mins jet ɗin yaya prince zai tashi zamu koma London ɗan leko da kansa
ɗakin yayi chike da kulawa yache "hiyana tashi kema ki shirya yanzun nan muna palon
Abba muna jiran ku yana gama faɗin hakan ya juya ya nufi hanyar fita

Juyowa Zahra tayi ta kallin Hiyana chike da farinchiki tace "to Aunty Hiyana yaki
da su zulaihat ya kare kiyi sauri ki shirya "Aunty Zahra taya zan tafi ba tare dasu
diyana ba? ina diyana na take? wani hali take chiki yanzu? shin tana raye ne? ko ta
mutu? "Aunty Hiyana kiyi hakuri kisani Abba ba zai taɓa barin rayuwar diyana ya
salwanta a ban za ba zasu nemota In Sha Allah yanzu dai ki tashi ki ɗauki abun da
kike so kiyi sauri dan kinsan halin yaya prince baya son jira "to Aunty Zahra, da
sauri Zahra ta bar wajen ta sauko kasa ta fice daga palon ta nufi part ɗin mijin ta
sauri sauri Hiyana ta mike itama tafara shiri

Gaba ɗaya family sun haɗu a palo Abba ana jiran Hiyana da Lamrat da yaya Yusuf

Rike da hannu lamrat yaya Yusuf ya shigo gwanin ban sha'awa saman sofa mai zaman
mutun 2 ya zauna tare da zaunar da Lamrat kusa dashi, sukayi shiru suna jiran
Hiyana, sai kwaɓe fuska Bgs yake ba dan Ammi dake wajen ba da ba zai zauna ba

a hankali take takowa zuwa chikin palon tana sanye da hijabin ta har kasa fari tas
ta sanya nikaf baki kusa da Ammi taje ta zauna gyaran murya Abba yayi ya fara
magana "to ku bani hankalin ku gaba ɗayan ku, nitsuwa sukayi gaba ɗayan su suka
zubawa Abba ido suna kallon sa banda Bgs daya sunkuyar da kai kasa chigaba da
magana Abba yayi
"Safras ya bukachi da ku koma bakin Aikin ku yau to naji kuma na barɓi
hakan amma ban da Aryan domin ya sanar dani ya bawa Aryan hutu zuwa lokacin da zamu
gane diyana, tare da matan ku zaku koma kuma zaku tafi tare da Fahad saboda amrat
dan idan kuka tafi da yan uwan ta bazata ji dadin zama ita kaɗai a nan ba, ba zan
gaji da yimasu nashiha akan ku kula da hakkin marayun dake kanku ba kusani yanzu
kune uwan su kune uban su basu san kowa a chan ba sai ku, ina haɗa ku da Allah
karku bari yaran nan suyi kukan marai chi"

miƙewa Aryan yayi chikin dashewar murya yace "Abba ina ganin No need na zauna a
wajen nan saura 30mins jirgi na ya tashi zuwa Maiduguri ya karisa maganar kamar
zaiyi kuka, jiki ba kwari ya fice daga Palon, wani irin mugun tausayin Aryan ne ya
dira a zuchiyoyin gaba ɗaya jama'ar dake Palon, shiru Abba yayi yama kasa chigaba
da magana

Miƙewa tsaye Bgs yayi yace "Abba na wuche "aa Safras ka same a ɗaki zanyi magana da
kai kafin ku wuche yana kai karshen maganar ya miƙe ya nufi betroom na shi bin
bayan sa Bgs yayi

kutashi muje ko chewar Yusuf miƙewa sukayi a tare Yusuf ya riko hannun Lamrat
Khalid ya riko hannun Zahra Ahmad da Fahad sukayi gaba Amrat ta rike hannun hiyana
sukayi waje Umar da Haidar suka rufa musu baya, palon ya rage Ammi Ummi da kuma
Aunty amarya

"wai ina zulaihat ne bata fito ba? chewar Ummi guntun tsaki Aunty amarya taja kafin
tace "tana ɗakin ta mana kin san ita bata son hayani yane" shiru sukayi ba wanda ya
sake magana

A harabar gidan jikin motochin da sojojin bgs suka jera musu domin tafiya Airport
suka tsai tsaya suna jiran Bgs

Fitowa Bgs yayi Abba na biye da shi a baya yana musu fatan alkhairin, taku irin na
jaruman maza bgs yake kallo ɗaya zaka yiwa face nashi ka fahimci yana chikin bachin
rai sosai, sai wani huchi yake yana furzar da iska mai matukar zafi daga bakin sa,
da gudu jibga jibgan sojojin sa sukayo wajen su bubbuɗe musu kofar motochin, bgs
bai bi ta kan kowa ba ya shiga mota ya zauna Khalid Yusuf mota ɗaya suka shiga tare
da matan su Motar da bgs ya shiga shi Fahad yaje ya shiga hiyana na rike da hannun
Amrat sunyi shiru sun rasa wani mota zasu shiga

"Sister zo mushiga motan nan kinji? Chewar yaya Ahmad yayi maganar yana nunawa
hiyana motar da zasu shiga ba musu hiyana ta bi bayan sa rike da hannun Amrat suka
shiga mota ɗaya da yaya Ahmad, kwata kwata Abba bai ji dadin hakan ba amma baya son
yayi magana dan yanzu ma da kyar ya shawo kan Bgs akan ya yarda hiyana ta rinƙa
shirya masa abin chi idan sun koma London kuma da kyar ya lallaɓa shi akan karya
rinƙa daka mata tsawa dan bawani koshin lafiya ne da itaba da zarar abu ya
tsoratata sai suma shiyasa Abba ya lallaɓa bgs akan karya rinƙa mata tsawa.

Da gudun gaske motochin suka bar gidan kai tsaye Airport suka nufa, juyawa Abba
yayi ya koma chikin gida chike da tunanin ya zaman Bgs da hiyana zai ka san che a
London Amma yayi wa kansa alkawarin yimusu zuwan bazata nan da 2 week's dan yaga
meke tafiya

Karfe 2 dai dai katafaren haɗaɗɗen jet na Bgs wadda ke ɗauke da tambarin sunan sa
kamar haka PRINCE SAFRAS ya ɗaga zuwa London United Kingdom

To masu karatu sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kaimu akoi chakwakiya fa shine
yaya zaman hiyana da bgs a London? ina diyanan yaya Aryan take? Su Aunty amarya
zasuyi nasara kuwa? Shin mutuwa zulaihat tayi ko suma? Inna habiba ta mutune ko
suma tayi? Shin Aryan yana ganin diyana ku koma taɓata kenan? Yaya Aunty amarya
zatayi idan ta samu lbr abun da bgs yayiwa zulaihat? To domin samun amshoshin ku ku
chigaba da bibiyar princess teema Star lady 💃💃

NEW TEAM💖
💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖

*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*


👇👇👇👇

*1,DUK ƘARFIN IZZATA*


by(Star Lady)

*2,GIDAN AUNTY*
by(mss lee)

*3,SARKI SAMEER*
by(xeemat....love)

*4, JINI DAYA*


by(mrs bbk)

💖The Talent Troupe Writer's 💖

*DUK ƘARFIN IZZATA*

💖Story And Written💖

*Star lady*

Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta
wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai

Book 2

*Episode 7*

9pm jet ɗin yaya prince yayi landing a kasar London United Kingdom, ba tare da ɓata
lokachi ba Bgs ya miƙe ya nufi hanyar fita, wasu jibga jibgan rundunan sojoji masu
ji da karfi da lfy a gere daga farkon in da jet ɗin yake har wajen motochin da akan
tana da domin ɗaukan su Bgs zuwa gida layi biyu suka geru ga wani haɗaɗɗen farin
karfet da aka shinfida daga farkon jet ɗin har zuwa wajen motochin

A hankali Bgs ya sako kafar sa wajen jet ɗin nan take wayan nan rundunar sojojin
masu ji da lfy da karfi suka fara ɗaga hannu suna sara masa tare da buga kafa ga
dubbannin yan jarida dake chike awajen suna son suzo suyi hira da Bgs amma suna
tsoro dan shi kullun fuskar sa babu alamar wasa kullum a ɗaure take tam,ganin hakan
yasa suka saita Camera kawai suna ɗaukan sa hoto batare da yayi Magana ba, bai bi
ta kan kowaba ya fara taku irin na jaruman maza ya sauko ya fara tafiya kan wan nan
farin karfet da aka shin fiɗa masa, duk in da yazo wuchewa sai sojojin sun ɗaga
hannu sun sara masa, bai tanka kowa daga chikin suba kai ko kallon in da ma suke
bai yiba, ya nufi motar tun bai karisa wajen motar ba Abdol ya buɗe masa kofar
motar yana ƙarisowa ya shiga ya zauna hannu Abdol ya ɗaga ya sara masa tare da
rufe kofar motar.

A tare Yusuf da Khalid suka fito rike da hannun matan su gaba ɗaya sojojin sun sha
ruwan mamaki ganin Yusuf da mace, dan sun san halin sa ƴaƴan manya manyan yan
siyasar dake kasar sunyi ta bibiyar Bgs Aryan da kuma Yusuf amma ko ɗaga ido su
kallesu basu ɗaba yiba kuma har yanzu akoi wasu da suka nache su dai dole sai Bgs,
gaba ɗaya yan jaridun dake wajen suka dakata da daukan Bgs suka komar da Camera kan
Yusuf da Khalid dan sun sha ruwan mamaki ganin su da mata.

Fahad Ahmad tare suka fito suna yar hira sama sama nan dai suma yan jarida suka
fara ɗaukan hoton su kowa jira yake yaga fitowar tager Aryan amma shiru shiru daga
karshe hiyana tare da amrat suka fito, dai dai tsakiyar karfet ɗin nikaf na hiyana
ya kwanche, ya gangaro ya rufe mata ido hannu tasa ta chiro nikaf ɗin gaba ɗaya, ta
rike a hannun ta, nan take kallo ya dawo kanta manya manyan Generals na sojoji da
manya manyan yan siyasan da su kazo tarban su Bgs sai wani kallonta suke suna lashe
baki da mamaki sojojin dake wajen ke kallon hiyana ɗaya daga chikin yan jaridan ne
ya matso kusa da ɗayan yace "kai kaga wata hurul ai, mai kama da Brigadier General
Safras anya wan nan ba kanwar sa bace dan kaman nin nasu yayi yawa? "Kai john wlh
ka iya bakin idan ba haka ba yanzu zaka jika a bakon waje, shiru sukayi suka
chigaba da bin hiyana da Camera suna ɗaukan ta gaba ɗaya jama'ar dake wajen kallon
su ya dawo kan hiyana da Amrat chike da jin haushin hakan Fahad yace "wai sister's
ba zakuyi sauri ba!? Da sauri suka kariso wajen

motar da yaya Ahmad ya shiga shi suka shiga a tare motochin suka bar Airport ɗin
suka nufi gida

Motochin na parking a chikin gida Bgs ya fito ya nufi chiki gaba ɗaya su Fahad ma
suka fito suka bi bayan sa, a babban palon kasa suka zauna, Bgs da Fahad kuwa part
na Bgs suka wuche basu tsaya a palo ba, kallon Yusuf Khalid yayi san nan ya dawo da
kallon sa kan hiyana dake sunkuye da kai kasa ya fara magana

"Sister ki tashi ki bi mijin ki part na shi kije kiyi wanka ki huta idan kin shiga
palon, zakiga kofofin guda uku a chiki to ki shiga ɗakin gefen hagu kinji shine
ɗakin ki na tsakiyar kuma ɗakin yaya prince ne" ya karisa maganar yana nuna mata
part ɗin Bgs da hannu "to kawai Hiyana tace san nan ta miƙe jiki ba kwari ta haura
sama bin ta da kallo sukayi har ta karisa haurawa ta shiga part ɗin Bgs, dawo da
kallon sa Khalid yayi kan Amrat yace "kema sister Part ɗin da Hiyana ta shiga nan
zaki je domin da alama mijinki a part ɗin Bgs zai zauna ina tunanin yana ɗakin
gefen dama, kije kema kiyi wanka ki huta sai anjima idan mun haɗu wajen chin
abinchin" to Amrat tace tare da miƙewa itama ta haye sama, hannun Zahra ya kama
tare da miƙewa yana faɗin "sis love muje ko, tsaki Yaya Ahmad ya ja kafin ya miƙe
ya nufi part nashi yana faɗin "nima dai na kusa Auren nan, dariya Yusuf yayi tare
da miƙewa ya ɗauki Lamrat chak kamar yar baby ya nufi Part na shi da ita

Da sallama Amrat ta shigo ɗakin da yaya Khalid yace taje,ɗaki ne mai girman gaske
ɗauke yake da wani katafaren gadon mai shinfiɗe da White bet shit ba ƙaramin kyau
gadon yayi ba, ga wasu haɗaɗɗun sofa set 1 Brown da milk a tsakiyar kujerun akoi
wani haɗaɗɗen sofa table daga gefen dama kuwa wasu tagwayen kofofi guda biyu ne
awajen da alama ɗaya kofan toilet ne ɗayan kuma dressing room ne ta shagala da
kallon haɗuwar ɗakin sai ji tayi an sunkucheta chak sai kan gado.

A hankali ya kwantar da ita chike da kulawa yace "tsoron ɗakin kike ne? "Aa kawai
ina kallon ɗakin ne" "ya miki kyau kenan? "Eh mana yaya Fahad ɗakin yayi kyau
sosai" "ok to tun da ya miki kyau a nan zamu zauna daman so nake mu koma Part na
yaya Aiman amma bari mu zauna a nan kawai tun da kina so ɗakin" shiru tayi batayi
magana ba kallon fuskanta yake sosai ji yake kamar ya mai data chikin sa, kasa kasa
da murya kamar mai raɗa yace "tashi muje na miki wanka" dariya tayi wadda yasa dan
siririn wushiryar dake tsakanin fararen hakoran bayya, chike da yaranta tace "yaya
Fahad ai na iya wanka ni ba sai kamin ba "eh ai nasan kin iya tun da kullun ke
kikeyi amma yau ni zan miki da kai na" zatayi magana yayi sauri haɗe bakin su waje
guda sosai yake kissing nata sai da yayi kissed nata mai isar sa san nan ya saketa
yana kallon face nata, turo ɗan karamin bakin ta tayi chike da yarinta ta fara
magana "yaya Fahad wai kai sai ka rinka shawa mutun baki kuma fa yana min zafi"
murmushin gefen fuska yayi kafin yace "ai ba bakin ki bane na wane kuma sha kam
yanzu na fara muje na miki wanka sai mu dawo na chigaba da sha" "to yaya Fahad baki
na ɗin yana maka daɗine? "Sosai ma kuwa ai bakin ki yafi zuma daɗi amma kefa ba ki
faɗamin ba nawa bakin akoi daɗi? "To ai ni ban taɓa shan naka ba kullun kai kake
shan nawa" "ok to yanzu kema ki sha nawa sai ki faɗamin akoi daɗi ne ko babu" yayi
maganar ya kara haɗe fuskokin su sosai, chikin nitsuwa Amrat ta kamo lip nashi na
kasa tafaɗa sha kamar yadda yake mata, wani irin shock yake ji bai ma san lokachin
da ya rungumeta gaba ɗaya ya maido ta kirjin saba wani irin salon kiss ya shiga yi
mata, lokachin guda ya ruɗe sai wani numfashi mai zafi yake fitarwa, kuka Amrat ne
ya dawo dashi daga duniyar da ya faɗa, a hankali ya zame jikin sa daga nata ya ɗan
koma gefe

da kyar ya iya buɗe bakin sa chikin dashewar murya yace "me ya faru ki ke kuka?
Chikin shesshekar kuka tace "ba kaine ka danne niba kuma kirji na yana min zafi ga
baki nama zafi ya kemin" "oh sorry to tashi ki je kiyi wanka dan yanzu gaba ɗaya
jikina ya mutu ba zan iya ɗagaki ba" yun kurawa tayi ta miƙe ta sauko daga kan
gadon ta nufi toilet, binta yayi da ido har ta shige chikin toilet ɗin shafa kansa
yayi tare da sauke ajiyar zuchiya, kasa kasa yace "wai me ke damu na ne Fahad? Me
yasa duk lokacin da naga yarinyar nake kasa samun kwanchiyar hankali har sai ta
kasan che kusa dani, kwanchiya yayi tare da lumshe ido yana jiran fitowar ta

Kwance yaya Yusuf yake saman katafaren gadon sa yana latsa waya, jin an buɗe kofar
Toilet ne yasa ya ɗago yana kallon ta ɗaure take da towal a kirjita ta sanya hijabi
zuwa guiwa murmushi yayi kana ya mata nuni da hannu akan tazo ba musu taje kusa
dashi ta zauna hannu yasa ya chire mata hijabin dake jikin ta sunkuyar da kanta
kasa tayi "kunya ta kike ji ne my baby? Shiru tayi batayi magana ba, hannu yasa ya
ɗago haɓarta "ya jikin naki? Kasa kasa kamar wadda bakin ta ke chiwo tace "da
sauki" jawota yayi ta faɗa kan kirjin sa ya juya da ita ya mai data kan gadon ya
mata runfa da kirjinsa "me yasa kike jin kunyata my baby? Runtse ido tayi tace
"babu komai yaya Yusuf kawai dai ina jin bazan iya haɗa ido da kai bane" "mmmm amma
zaki iya haɗa baki da ni kam ko? Da sauri ta waro idon ta waje tana kallon sa
"kunyar ya tafi ne kuma? naga kin buɗe ido Hannu tasa ta rufe fuskar ta tana
murmushi, "my baby ni ki faɗamin wai kin samu sauki ne dan nifa inason ki haifa
mana baby masu kama dake da wuri, zame hannun ta tayi daga kan fuskar ta chike da
zumuɗi tace "yaya Yusuf nima wlh ina son baby's dayawa pls" kara matsowa kusa da
ita yayi har dogon hanchin su na gogan na juna kasa kasa yace "kin shirya ansan
baby yanzu ne? "Eh yaya Yusuf ni ko yanzu aka bani ina so kuma ko guda 12 za'a bani
inaso" "to waye zai bakin? "Ni ma ban sani ba ina chewa a asibiti ake bawa mutun
idan yaje" murmushin kaɗan yayi chike da so da kauna yace "aa duk duniya ni kaɗai
ne zan iya baki baby" "yauwa yaya Yusuf to dan Allah ka bani yanzu kaji pls "kin
shirya na baki yanzu? "Eh Allah na shirya kawai ka bani inaso amma biyu zaka bani
sai na kaiwa Aunty hiyana ɗaya" "ok yanzu kuwa zan baki yan uku ma ba yan biyu ba"
zatayi magana ya haɗe bakin su, waje guda waro ido waje lamrat tayi tana kallon sa
hannu yasa ya rufe mata ido ta saman kanta, sosai yake kissing nata chikin dabara
ya kwanche towel dake jikin ta ɗayan hannunsa ya kai kan breast nata ya shiga
shafasu yana ɗan murza yan kananan bakin, zame ɗayan hannun sa yayi daga kan face
nata ya zura shi ta bayan ta ya tallaɓota da kyau ya shiga murzata ta ko ina.

Lamrat da taga dai ba zai chire bakin sa daga chikin nata ba sai ta gabza wa
harshen sa chizo ba shiri ya same bakin sa daga nata yana kallon face nata ganin
ido a runtse tana murmushin ne yasa ya fahimci da gangan ta chijesa kwafa yayi yace
"zanyi magana nin ki yanzun nan kuwa, kafin ta buɗe ido ya mai da bakin sa kan
Nipple nata,wani irin shock sukaji gaba ɗayan su chike da shagwaɓa tace "yaya Yusuf
pls kayi hakuri wlh akoi zafi shiru yayi kamar bai ji me take faɗe ba ya chigaba
da socking na breast nata yana murza ɗayan da hannun sa lokachi guda ya fita
hayyachin sa sai wani gurnani yake fitarwa tun lamrat na rokansa akan ya kyaleta a
hankali har ta fara yi masa kuka, amma ina yaya Yusuf baya chikin hayyachin sa
baya jin kukan nata, chikin dabara ya zame wandon dake jikin sa tare da shot ɗin
gaba ɗaya, kafin ramlat ta ankara sai taji wani azaban zafi ya ziyarche ta lokachi
guda wani ihu azaba ta saki tafara kokarin ture'sa tana faɗin "dan Allah yaya Yusuf
kayi hakuri wlh ba zan sake chizon kaba na tuba wlh akoi zafi wayyo Ammi kizo ki
checheni yaya Yusuf zai kashe ni, duk wan nan ihun da lamrat keyi yaya Yusuf baya
jin ta bai ma san tanayi ba socking nata kawai yake, yagushin chizo babu wan da
lamrat bata yimasa ba duk ta ya gushe masa fuska tun tana iya ihu da karfi har
voice nata ya dai na fita, Yaya Yusuf dai bai bartaba sai da ya mai data
chikakkiyar mace san nan ya sauka daga kanta ya kwanta gefen ta yana mai da
numfashi, ita kuwa gaba ɗaya bata chikin hayyachin ta sosai tasha wuya

Amin afuwa yau naje anguwa sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kaimu

NEW TEAM💖
💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖

*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*


👇👇👇👇

*1,DUK ƘARFIN IZZATA*


by(Star Lady)

*2,GIDAN AUNTY*
by(mss lee)

*3,SARKI SAMEER*
by(xeemat....love)

*4, JINI DAYA*


by(mrs bbk)

💖The Talent Troupe Writer's 💖

*DUK ƘARFIN IZZATA*

💖Story And Written💖

*Star lady*

Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta
wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai

Book 2

*Episode 8*

.......After some minutes Yusuf ya ɗago kai a razane ya miƙe ganin halin za lamrat
ke chiki, chike da tashin hankali da danasani ya kariso wajenta "subhanallah shine
abun da ya furta lokachin da idon sa ya sauka akan aika aikan daya aikata yayi dana
sani sosai, ya ruɗe ya rasa ta ina zai fara taɓa ta tunani ya shigayi gashi gaba
ɗaya likitoci dake dubasu maza ne kai shi ko mace ba zai iya bari taga jikin matar
shiba bare namiji yanzu ne ya kara jin zafin rasuwar Aiman, da yanzu Aiman na nan
sai yaje ya tambayoshi abun da ya dace ya mata, yaya Aryan shine mai ɗan saukin kai
shima baya nan ko kwaya ya sha bai isa ya tinkari Bgs da maganar nan ba, ya shiga
matsanan chin tashin hankali da danasani ko dai na sanar da yaya Khalid girgiza kai
ya shigayi yana faɗin "No No" ba zan iya sanar da kowaba" chan kuma wata dabara ta
faɗo masa chikin sauri ya diro daga kan gado ya ɗauki short na shi ya mai da jikin
sa ya fara laluɓar wayar sa chan gefe ta karshen gadon ya hango wayar, chikin sauri
ya ɗauko tare da kunna hasken screen ya duba time karfe 11pm contact nashi ya shiga
kan number Aunty farida ya danna kira, wayar tayi ringing har ta katse baa ɗaga ba,
sake kira yayi sai a karo na uku Aunty farida ta ɗaga da murya irin na mai barchi
tace "Hello Yusuf" shiru ya ɗanyi yana tunanin ta yadda zai fara sanar da Aunty
farida aika aikan da yayi "yaya Yusuf bakaji nane? "Aa Aunty farida ina jinki Ykk?
"Lfy lau ya London? Ya Amarya Lamrat? "Uk Alhadulillah" "lfy kakirani a wan nan
daren? "Eh Aunty babba lfy ba lfy ba" chikin sauri Aunty Farida ta miƙe zaune tana
faɗin "subhanallah ba lfy ba kuma to me yake faruwa baka da lfy ne? Ko dai Lamrat
che bata da lfy? Ko kuma sauran yan uwan namu dan yanzu prince yayi block nawa bana
samun sa awaya" "Aunty farida ki kwantar da hankalin ki mana irin wan nan jero
tambayoyi haka dukkan mu muna chikin koshin lfy daman" sai kuma yayi shiru ya kasa
karisawa "dama me Yusuf? Kayi magana mana ko so kake ka bugamin zuchiyata ne haba
mana" "no Aunty farida ki bari zan rubuta miki tex kawai" batare daya jira amsar
taba ya katse kiran chikin sauri ya shiga rubuta mata massage, yana gamawa ya tura
mata ba afi 2mins ba sai ga kiran ta ya shigo wayar sa,ji yayi kamar kar ya ɗau
call ɗin saboda kunya amma ba yadda zai yi dole ya ɗauka dan ga Lamrat nata zubar
da jini, jiki ba kwari chike da jin kunya yayi picking tare da manna wayar a kunnen
sa

"Kana jina Yusuf yanzu kasa ruwa mai zafi wadda hannu zai iya shiga chiki sai ka
mata wanka ka gasa mata jini amma ka zuba detol a chikin ruwa san nan ba sau ɗaya
ba idan ruwan ya ɗan yi sanyi sai ka sauya mata wani mai zafin, zai taimaka mata
sosai amma ya zama dole ka kaita asibiti domin kaga lamrat karaman yarinya ce tayu
ka jimata chiwo tun da ba waje ɗaya muke ba bare nazo da kaina yanzu kayi mata
wanka sai ka shirya ta kuje hospital" tun Aunty farida bata karisa magana ba ya
katse kiran chikin sauri ya shiga Toilet ya haɗa mata ruwa mai zafi tsabar ruɗewa
yama manta Aunty farida tace ruwan da hannu zai iya tsayawa

Dawowa chikin ɗakin yayi ya ɗauki Lamrat chak kamar yar baby ya koma chikin toilet
ɗin da ita, chikin baf ɗin wanka ya sanya ta, da sauri ta damke hannun sa dan zafin
da ruwan yayi masa, wani irin ihu azaba ta saki tare da kankame hannun sa da karfi,
kawar da kansa gefe yayi dan bai san ganin tashin hankali dake kan face nata, sosai
lamrat ke masa kuka, jin kukan nata yake har chikin ranshi amma ba yadda zai yi
dole ya nema mata lfy, sau uku yana chanza mata ruwa kafin nan ya mata wanka sarki
ya saɓota a kafaɗar sa sudawo chikin ɗakin saman sofa mai zaman mutun 3 ya kwnatar
da ita yaje ya ɗauko bargo ya rufe ta saboda rawan sanyi da take, komawa yayi wajen
gadon gaba ɗaya ya kwashe gayan dake kan gadon, kama daga bargon bet shirt fillows
gaba ɗaya ya kwashe su ya kai wajen ajiye kayan wanki ya dawo ya shiga dressing
room ya ɗauko wani set na bet shirt da blanket, yazo ya shinfiɗa da kansa, ya koma
ya ɗauko ta ya dawo da ita kan gadon sai kuka take, a hankali hankali idan ba ka
kasa kunne sosai ba bazakaji kukan nata ba dan voice nata baya fita sosai, shiru
yayi yana tunani wani kaya ya kamata ya sa mata dan bata da kaya ko set ɗaya a
gidan nan basu ɗauki komai ba sai da safe daman zasuje shopping su saya musu kayan
sawa, komawa chikin dressing room ɗin yayi jim kaɗan ya fito rike da jallabiyar sa
a hannun, hayewa gadon yayi ya ɗagota ya zura mata jallabiyar tallaɓota yayi da
kyau a kirjin sa chike da so da kauna ga wani mugun tausayin ta da ya dira masa a
rai kasa kasa ya fara "my baby am so so sorry pls ki dai na kukan nan kinji idan
kinayi har chikin raina nakeji pls kiyi shiru kada kanki yayi chiwo kinji? Ko kallo
in da yake lamrat batayi ba ta chigaba da kukan ta mai tsuma zuchiya, dafe kai yayi
yana kara dana sanin abun da ya kai kata mata, wayar sa ya ɗauko yana kokarin kiran
yaya Aryan, sai ga kiran Khalid ya shigo, kwantar da lamrat yayi ya miƙe ya koma
gefe dan kar Khalid ya ji kukan lamrat, picking call ɗin yayi tare manna wayar a
kunnensa ya fice daga ɗakin ya koma Palo "Hello yaya Khalid" daga ɗaya ɓangaren
Khalid yace "Yusuf ka fito muci Abinci mana tun ɗazun muke jiran ka "No yaya Khalid
kuchi kawai ni bana jin chin abinchi gaskiya" yana gama faɗin hakan ya katse ba
tare da ya jira amsar Khalid ba dan baya son ya jefo masa wata tambayar da ba zai
iya amsawa ba.

layin yaya Aryan ya fara kira, kira ɗaya Aryan ya ɗaga, chikin dashewar murya yace
"Yusuf kun sauka lfy? "lfy lau yaya Aryan ya karfin jiki? "Alhamdulliah" "yauwa
yaya Aryan pls alluran barchi nake son yiwa Lamrat" "akan wani dalili zaka mata
Alluran barchi" shiru yayi yama rasa amsar da zai bawa yaya Aryan "Yusuf kana jina
koma me dalilinka kasani dai alluran barci yana da illa ba kasafai akewa mutun ba
sai idan ya zama dole, ka rabu da yar mutane karka sa mata wani chuta "to yaya
Aryan wani magani ya kamata na bata domin ni gaskiya bana son kai ta asibiti kasan
yadda tsarin kasar nan yake basu da Addini sosai" shiru yaya Aryan yayi yana nazari
kuma yana son ya gano dalilin Yusuf na neman magani dan shima bai son tambayar
Yusuf ɗin tun da yaga sai wani kauche masa Yusuf ɗin yake alamar bai son asan meke
damun matar tashi, amma dole dai ɗayan biyu ne ko dai ta fara period ko kuma, yau
ta karɓi bakonchin Yusuf "yaya Aryan ya kayi shirune? "Yusuf matar taka ta fara
period ne? "Aa yaya Aryan ba period bane fa kawai" sai kuma yayi shiru, murmushi
gefen fuska yaya Aryan ya saki dan ya gano me Yusuf ke ɓoyewa "zan tura maka
message ɗin drugs da ya dache ka bata" "ok kawai Yusuf yace tare da katse kiran ya
koma chikin ɗaki.

Gaba ɗaya sun haɗu a babban palon kasa domin chin abinci ban da Yusuf da Lamrat sai
Bgs da baya nan shima, abinchi suke chi chikin kwanchiyar hankali chike da tausayi
da tunanin me zai biyo baya Khalid ya dubi Hiyana ya fara magana "sister tashi
kije ki kaiwa yaya prince abin chin sa ko" kallon Khalid yaya Ahmad yayi ya buɗe
baki zai yi magana, cikin sauri Khalid ya ɗaga masa hannu yana girgiza kai yace
"bana bukatar maganar kowa wan nan umarnin Abba ne dan haka dole abi ko ana so ko
baa so" jin haka yasa yaya Ahmad yayi shiru ita kuma Hiyana ta mike jiki ba kwari
ta nufi kichin nasu, already jourfree mai Aikin su ya gama shirya abin chin yaya
prince a chiki wani haɗaɗɗen katowar trey da kyar hiyana ta iya ɗaukan trey ɗin ta
fito ta nufi ɗakin nashi, tafiya take Kamar wadda kwai ya fashewa a chiki

Da sallama ɗauke a bakin ta tashiga ɗakin nashi yana kwanche saman katafaren gadon
sa yana latsa waya daga shi sai short wannan haɗaɗɗiyar suran jikin nashi dake
rikita mata da maza awaje lallausan bakin gashin kan nan nashi ya kwanto masa har
kan fuska, kasan chewar bai ɗaure ba kuma gashin na da tsawo sosai dan zai iya kai
kusan tsakiyar bayan sa, ɗamtsen hannun san nan kuwa kamar zasu fashe saboda karfi
da samun horo mai kyau baki lallausan gashin dake kwance saman faffadar kirjin san
nan kuwa sai kyalli yake, ga wani gashi mai tsantsi da taushi kwanche a chinyoyin
sa har zuwa yatsun kafar sa haka ta sama ma gaba ɗaya hannun sa baki lallausan
gashin me mai kyau da sheki ne kwanche awajen har kan yatsun sa na hannu,

saman table dake tsakiyar ɗakin Hiyana ta ajiye trey ɗin, ta karisa Wajen gadon ta
sugunna tare da sunkuyar da kai kasa, murya na rawa tace " yaya prince ina wuni"
shiru bai amsa ba ko kallon in da take bai yiba latsa wayar sa kawai yake "yaya
prince ga abin chin ka chan na kawo maka"shiru kamar bai san da shigowar mutun a
ɗakin ba, jiki ba kwari hiyana ta miƙe ta fice daga ɗakin, tana fita wani kukan
bakin chiki ne ya zo mata da gudu ta wuche ɗakin ta tafaɗa kan gado ta fara rera
kukan ta, chikin kuka take faɗin "ni me nayiwa yaya prince yamin irin wan nan tsana
haka sai kache ba musulmi ba ya Allah idan yaya prince ne alkhairin a gareni Allah
ka kawomin mafita ta yadda zan samu kansa idan kuma shi ba alkhairi bane a gareni
ya Allah ka gaggauta chiremin son sa a raina dan isar ka da karfin mulkin ka ya
Allah nasan ba wan da ya isa ya bani abun da baka bani ba haka zalika ba wanda ya
isa ya kwachemin abun da ka bani ya Allah ka dafamin, ya Allah kasan ina son sa ina
kaunar sa tun farkon gani na da shi ya Allah ka dafawa rayuwata, kukan da yachi
karfin tane yasa tayi shiru ta dai na magana ta chigaba da kukan ta mai tsuma
zuchiyar mai sauraro har barchi yayi awon gaba da ita.

Yola Nigeria
A hankali Inna ta waro idon ta wani haske ne ya kashe mata ido da sauri ta runtse
su

sake buɗewa ido tayi a hankali, bin in da take kwance da kallo take sai wani
jujjuya ido take sama, karaf idon ta ya sauka kan yaya Bello dake tsaye a Kanta ya
harɗe hannu a kirji yana kallon ta, chike da mamaki tace "bello kai ne? Ina ne nan
kuma? Waye ya kawoni? Ajiyar zuchiya yaya bello ya sauke tare da saukar da hannun
sa kasa ya kariso in da take kwanche ya zauna a gefen ta burman nata ya fara magana
"eh goggo habiba nine, nan kuma wajen mai magani ne, kuma ni na kawoki" yun kurawa
tayi zata tashi amma ta kasa komawa tayi ta kwanta "yanzu Bello duk irin takurawa
rayuwan ku da nayi bai sa kaki taimako na ba" "aa goggo habiba ki daina faɗin haka
ko ba komai uwa ɗaya uba ɗaya kuke da Bappan mu kuma ni duk abun da nakeyi inayin
sane dan Allah ba dan wani ba" kuka mai tsuma rai Inna ta fashe dashi chikin kuka
take faɗin "Allah mai iko dan Allah Bello ku ya femin "goggo habiba kiyi shiru
kinga yanzu kina chikin chiwo ni na yafe miki duniya da lahira Allah ya yafe mana
tare" Shiru sukayi sai kuka kasa kasa Inna take, yaya Bello na rarrashin ta.

KANO

slowly zulaihat dake kwanche saman sofa ta tada kai da chinyar Aunty Amarya ta buɗe
ido, da murna Aunty amarya ta fara faɗin "alhamdulliah alhamdulliah Allah mun
godema ta farfaɗo" Ammi dake zaune a gefe guda ta taso ta nufo wajen tana faɗin
"masha Allah" dogon tsaki Aunty amarya taja kafin tace "karki zo nan munafuka ba
duk ɗan ki bane yaja ai wlh da ya kashe yar mutane zai gane kurenshi" shiru Ammi
tayi ta dakata da nufar tasu da take, Ummi dake zaune saman sofa mai zaman mutun 1
ta mike ta kama hannun Ammi ba tare da tayi magana ba suka fice daga ɗakin sukayi
part nasu.

Washegari Uk

Kwanche Lamrat take kan gado ta tada kai da chinyar yaya Yusuf sai kuka take,
Da kyar yaya Yusuf ya iya shawo kan ta ta dai na kuka kwata kwata taki chin abinci
ita dai dole ya mai data wajen Ammin ta tun da kasheta yake sonyi, "my baby kiyi
hakuri na miki alkawari ba zan sake miki hakan da zafi ba" waro ido waje Lamrat
tayi chike da jin haushi tace "au daman yaya Yusuf zaka sake yimin hakan kenan? "My
baby dole na sake yi maki mana idan ban miki ba taya zamuyi mu samu baby's" "nifa
yaya Yusuf bana son baby's ɗin na hakura kawai ka mai dani wajen Ammi na" "haba my
baby idan na mai daki wajen Ammi ni kuma fa dawaye zan zauna kenan? "Ka zauna kai
kaɗai mana ai daman kai kaɗai kake zaune ba da ni ba "to shike nan tun da haka
kika che yanzu dai zan mai daki wajen Ammi ni kuma sai na samo wata baby na Aura ta
aifamin baby's masu kyau" kuka mai karfi Lamrat ta fashe dashi a razane yaya Yusuf
yace "my baby lfy kukan me kuma kike "ni yaya Yusuf ka kaini wajen Aunty hiyana ta
wlh ni yanzu bana son ka tun da dai wata mata zaka aura" dariya mai karfine ya
kwache masa, dariya yake sosai har da rike chiki, ganin yana mata dariya ne yasa ta
kara sautin kukan ta sosai, ba shiri ya dakata da dariyan da yake "sorry my baby
tuba nake ni ai ke kaɗai kin ishe ni ba ruwa na da wata mace ni kam wasa nake" "ni
dai yaya Yusuf ka kaini wajen Aunty hiyana tun jiya fa ban ganta ba"tana magana
tana shesshekar kuka "to kiyi shiru idan kina son zuwa wajen su nima yanzu zanje na
shirya na je wajen aiki sai karfe 2 na rana zamu dawo sai mu kai ku wajen shopping
dan ku zabi kayan da kuke bukata" "to nayi shiru ka kai Ni" mikewa yayi batare da
ya sake magana ba ya kwantar da kanta a saman gadon ya sauko kasa ya shiga dressing
room jim kaɗan ya fito hannun sa ɗauke da jallabiya baki ya dawo kan gadon ɗagota
yayi ya zura mata jallabiyar san nan ya miƙe ya ɗauke ta chak ya nufi waje da ita,
a babban palon kasa ya samu su Zahra gaba ɗayan su suna zaune suna hira hiyana ce
kaɗai bata wajen, saman sofa mai zaman mutun 3 ya direta chike da jin kunya lamrat
ta fara gai da Zahra, shi ko juyawa yayi chikin sauri Zahra na gai da shima bai bi
ta kan taba ya haye sama.

Da sallam hiyana ta shiga betroom ɗin Bgs sanye take chikin doguwar hijabi har kasa
fari tas, hannun ta ɗauke da katon trey mai ɗauke da kayan breakfast nashi, tsaye
yake gaban mirrow sanye da uniform na sojoji yana kokarin ɗaure gashin kansa ta
baya, kasa kasa hiyana ke satar kallon sa ba karamin kyau kayan suka masa ba kamar
dan shi akayi su, sai wani fitinannen kamshin da yake zubawa kamar anyi ɓarin
turare ajikin sa, sosai take shakar kamshin turaren nashi

table ɗin tsakiyar ɗakin ta nufa da niyyar ajiye masa abincin, turus ta tsaya ganin
abincin da ta kawo masa jiya da daddare ma ko taɓawa bai yi ba, shiru ta tsaya tana
tunani shin na ajiye masa breakfast ɗin ko zai chi ne ko kuma dai na haɗa har da na
jiyan na mayar kitchen tun da ba zai chi ba, tayi nisa chikin tunanin da take, sai
ganinshi tayi ya wucheta ya nufi kofar fita, chikin sauri ta tsugun na kasa murya
na rawa tace "ina kwana yaya prince" ko kallon in da take bai yiba ya fice daga
ɗakin, shiru tayi ta kasa miƙewa dan ji tayi gaba ɗaya jikin ta ya mutu, yanzu ya
zatayi da abincin nan, da ƙyar ta miƙe ta fice daga ɗakin ta mai da breakfast ɗin
kitchen san nan ta dawo ta ɗauki na jiyan ma ta mai da kitchen chike da ɓachin rai
ta koma ɗaki ta kwanta

Misali karfe 2pm gaba ɗayan su suna zaune a palon kasa suna hira wayar Zahra dake
hannun Lamrat ya fara ringing, chikin sauri Lamrat ta miƙawa Zahra wayar, ansa
Zahra tayi ganin sunan Aunty farida ne ya bayyana a kan screen ɗin yasa ta yin
picking da sauri ta sanya wayar a hand-free dan su hiyana su gaisa da ita gaba
ɗaya, daga ɗayan ɓangaren Aunty farida tace "Auta ykk? Ya Uk? "Aunty farida muna
lfy ya junior? "Junior yana lfy ina Hiyana? "Gatanan Zahra tayi maganar tana miƙawa
hiyana wayar, chikin sanyin murya hiyana ta fara magana

"Aunty farida ina wuni" "lfy lau my Hiyana ykk y mijinki? "Muna lfy ya junior"
"yanzu dai bar zanchen wani junior mu fiskanchi abun dake gaban mu, kinga yanzu
mijin ki yayi blocked ɗina, waro ido waje Hiyana tayi "yau Aunty farida ke da kanki
yaya prince yayi blocked? "Eh my Hiyana nima na sha ruwan mamaki amma wan nan duk
bashine matsalar ba kinaji kyalesa idan ya huche zai buɗe Ni, yanzu dai kina yin
abubuwan da na tsara miki ne? ko kuma dai kin chigaba da zama shiru shiru "Aa Aunty
farida inayi jiya ma na kai masa abinchi yau ma kuma na kai masa" "good my Hiyana
abu na gaba da zan faɗa miki ya kamata ki rage tsoronsa kuma na faɗa miki ki daina
sanya manya manyan hijaban nan da kike sanya wan kina jina ko? Zan sanya yaya
Khalid ya sai muku waya gaba ɗayan ku dan mu rinƙa waya sosai kinji ko? Hiyana
zatayi magana sukaji diran motochi su Bgs a chikin gidan alamun sun dawo daga wajen
Aiki, chikin ruɗu hiyana tace "Aunty farida gasu yaya prince sun dawo aikin" "good
my hiyana yanzu yana shigowa ki bishi ɗaki nasan yana shiga ɗaki zai zauna saman
sofa yaɗan huta to yana shiga ki bishi ki chire masa takalmi da socks kinji? Shiru
Hiyana tayi tana tunanin ta yarda zata fara tunkaran Bgs har ta chire masa shoe "my
Hiyana kimin alkawarin zaki min hakan kinji? "Aunty farida na miki alkawari zanyi
tana magana wasu zafafan hawaye na bin kunchin ta, hannu Zahra tasa tana gege mata
hawaye chike da tausayin ta, katse kiran tayi ta ajiye wayar a gefe ta rike hannun
Zahra tanan kokarin fara magana kenan, sukaji takun tafiyar su Bgs nan take suka
nitsu ɓoye fuska hiyana tayi chikin chinyoyin ta dan hawayen nata sunki tsayuwa
kuma bata son su yaya Yusuf suga tana kuka.

Bgs ne a gaba ya shigo kafin Zahra ta ɗaga masa gaisuwa ma ya haye sama abun sa,
miƙewa Hiyana tayi chikin sauri ta bi bayan sa, a tare su Khalid suka shigo gaba
ɗayan su suka baje a palon kowa ya zauna kusa da matar sa, chike da so da kauna
suke gaisawa da juna "ke Amrat tashi kije ɗaki ki ɗauko min laptop di na" chewar
yaya Fahad, da gudu Amrat ta miƙe ta haye sama

A ɓangaren hiyana kuwa

Tana zuwa bakin kofar ɗakin yaya prince ta tsaya ta goge hawayen ta, san nan ta
shiga ɗakin da sallama yana zaune saman sofa mai zaman mutun 2 ya ɗan jingina da
jikin sofan ya lumshe ido, a nitse ta tako zuwa gaban sa jikin ta har rawa yake, ta
sungunna, ta kai hannunta kan takalmin sa, da kyar ta ita sai ta hannun ta ya dai
na rawa, igiyar ta kalman tafara kwanchewa, da kyar ta iya ɗan ɗaga kafar tasa ta
zame ta kalmin haka ta zame ɗayar ma, ɗan ɗaga kafar wandon nasa sama tayi ta kama
bakin safar kafar tasa ta zame ta a hankali, zubawa kafar tasa ido tayi, ba karamin
kyau dogayen yatsun kafan sa suka mata ba, ga wani bakin lallausan gashi a kwanche
a kan yatsun, farchen (kunba) kafar sa farare tas sai kyalli suke bata san lokachin
da ta kai hannun sa saman yatsun nashi ta shafuso su ba wani gigitachen mari ya
sakar mata a kumatu wadda yasa ta mikewa tsaye ba shiri tare da fasa wani
razanannen ihu chikin tsawa yace "get out" a guje ta fice daga ɗakin ta nufi nata

Tana shiga ɗakin ta ta chire hijabin jikin ta, ta sanya karfi ta yagashi gida uku
chikin sauri ta ɗauko face Mark ta sanya a fuskar ta ɗaukan hijabin nata tayi ta
taka saman gadon ta ta ɗaura hijabin a jikin Ac tanayi tana kuka mai suma rai,
daure hijabin nata tayi sosai chikin kuka tace "banga anfanin rayuwata ba wlh Bappa
ya rasu Inna ta rasu diyana ta ɓata yaya prince da yake matsayin mijina ya tsane ni
to me kuma ya ragemin sosai ta gyara face Mark dake fuskantar ta yadda zatayi
saurin mutuwa kar numfashi ta ya fita ɗaure wuyar ta tayi da kyau san nan ta sauka
daga kan gadon kafar ta na lilo a tsakiya sai karkarwa take ta zaro blue eyes nata
waje sosai saboda shake wuyar ta da hijabin yayi,

Amrat na fitowa daga ɗakin su rike da laptop ɗin yaya Fahad, daga ɗakin hiyana taji
wani irin numfashi da take da sauri ta nufi ɗakin tana nura kofa taga hiyana na
kokarin mutuwa dan gaba ɗaya har jikin ta ya fara saki, wani razanannen ihu Amrat
ta saki wadda ya dira a dodon kunnen kowa dake gida, gaba ɗaya su Khalid suka miƙe
a tare suka hauro dai dai lokacin Bgs ma ya fito daga ɗakin sa dan jin irin ihu da
Amrat ta saki, kusan tare suka shiga ɗakin Hiyana.

Bgs na ganin halin da Hiyana ke chiki yaja wani dogon tsaki tare da karisawa chikin
ɗakin da hannu ɗaya ya damki kafafunta tare da chire hijabin da ta ɗaure wuyarta ya
sauko da ita kasa sai wani tangal tangal taka alamar ta jigata, wuyar ta ya damko
ta bayan ya fara janta har suka fito waje, chike da bachin rai Khalid yace "haba
Bgs menene haka? Bai bi ta kan kowa ba yayi waje da ita chikin bayan motar sa ya
jefata ya shiga gidan gaba yau da kansa ya ja motar da gudu suka bar gidan, a
razane Fahad yace "ina key ɗin ɗayar motar nan dole na bisu dan nasan halin yaya
prince yanzu wani abun zai mata, tun kafin Fahad ya karisa maganar yaya Khalid ya
shiga motar sa ya tayar da sauri Fahad da Ahmad suka shige chikin motar da gudu
suka bi bayan Bgs

sai kuka su Zahra suke suna addu'ar Allah ya kuɓutar da hiyana daga hannun Bgs

Wajen saman wata gatuwar dutse dake zubar da ruwa kasa Bgs ya tsayar da mota fita
yayi ya buɗe gidan baya ya damko wuyar Hiyana ya jata har zuwa bakin dutse kallon
kasan dutse Hiyana tayi katuwar rafine awajen a tsorace ta dawo da kallon ta kan
shi, so take ta chire face mark dake fuskantar ta masa magana amma kafin ta ɗago
hannu ya daga mata tsawa chikin tsawa yace "ba mutuwa kike son yi ba to ga hanyar
da zaki mutu chikin sauki, yana gama faɗin hakan yayi wurgi da ita kasan dutsen ya
juya abun sa.....

Masu karatu Bgs fa ya buga min kai yau sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kaimu
naso na muku 2 page amma bani da charji shiyasa na muku long page Ashe karatu lfy
azo a bani hot comments
NEW TEAM💖
💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖

*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*


👇👇👇👇

*1,DUK ƘARFIN IZZATA*


by(Star Lady)

*2,GIDAN AUNTY*
by(mss lee)

*3,SARKI SAMEER*
by(xeemat....love)

*4, JINI DAYA*


by(mrs bbk)

💖The Talent Troupe Writer's 💖

*DUK ƘARFIN IZZATA*

💖Story And Written💖

*Star lady*

Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta
wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai

Book 2

*Episode 9*

Uk

....wurgi yayi da ita kasan dutsen ya juya abun sa,ya shiga mota chike da tsanar
hiyana ya ja motar da gudu ya bar wajen dai dai lokacin lokachin motar Khalid ya
iso wajen yana kashe motar suka fito da sauri, a sukwane Fahad ya chiro wayar sa
dake aljihun sa tare da balle agogon diamond dake hannun sa ya miƙawa yaya Khalid
yayi tsalle ya faɗa kasan dutsen ya ce bi bayan hiyana, ta sauri yaya Ahmad ya
karisa wajen yana kokarin faɗawa yaya Khalid ya riƙe sa yana faɗin "muje mu sauka
kasan dutsen mu tare su a chan, a tare suka koma chikin mota yaya Khalid ya jasu
juya kan motar yayi suka bar waje.

Suna karisawa kasan dutse daga bakin rafin suka ga motar yaya Yusuf a wajen, kashe
motar yaya Khalid yayi a tare suka fito suka nufi wajen da yaya Yusuf yayi parking
motar sa, da mamaki suke bin motar da kallo, ga mota dai motar Yusuf ne amma baya
chiki, ɗaga kai sukayi suka fara dube dube ta in da zasu ga Yusuf, amma basu ga ko
mai kama da Shiba, almost 5mins suna tsaye sunyi shiru sai karan tsuntsaye da ke
tashi da sautin zuban ruwa.

Chan suka hango Fahad saɓe da hiyana a saman kafaɗar sa yaya Yusuf na biye dasu a
baya dukkan su sunjiƙe sharkaf ruwa sai zuba yake daga jikinsu, hiyana kuwa ko
motsi bata yi, da sauri yaya Khalid da yaya Ahmad suka karisa wajen su, a hankali
Fahad ya kwantar da hiyana a kasa ta gefen rafin, zuba mata ido sukayi, fiskar ta
yi falau ta kara haske sosai

hannu Fahad yasa ya chire face mark dake fuskantar ta ba karamin razana sukayi da
ganin yadda tayi haske sosai kamar babu jini a jiki ta, kasa kasa Fahad yace "daman
haka kamannin fuskar ta yake? Ai wan nan ba in da ta bar yaya prince a kamanni, wlh
tama fishi kyau" dogon tsaki yaya Khalid yaja chike da ɓachin rai ya fara magana
"wai kai Fahad ta fuskar ta ma kake ko? Baka tunanin abun da Bgs ya mata bai kyau
taba kashe ta fa yaso yayi ba dan Allah yasa muna nan ba" "No yaya Khalid wlh ni
ina da tabbacin dan yaya prince yasan muna nan ne kuma yasan bazamu taɓa barin ta
mutu ba shiyasa yayi hakan amma wlh da yasan babu kowa ba zai mata haka ba, ai shi
ba mahaukaci bane, yasan me yake yi" da sauri yaya Yusuf ya karɓi zanchen da chewa
"kana da gaskiya Fahad wlh idan Bgs yasan bamu nan ba zai yi kuskuren jefata chikin
ruwan nan ba, tabbas yana da zuchiya kuma yana za zafin rai sosai kuma ya tsani
mace amma ai shi ba mahaukaci bane ya san idan ya kuskura wani abi ya sami sister
wlh Ammi zata iya tsine masa akan hakan, yana sane da duk abun da yake, inaga fa ya
mata hakane domin gobe karta sake kwatan ta kashe kanta da kanta" chiki tsawa yaya
Ahmad yace "dalla kuma mutane shiru koma me kusani idan da wan nan abun da yayi wa
sister yazo da karan kwana da ta mutu ku ɗaga kan ku fa ku kalli daga in da ya
jefota wlh idan da wata mai karamin zuchiyar ne tun kafin ta iso chikin ruwan nan
zata mutu dan tsoro, than God sister iya suma tayi" chike da confidence yaya Khalid
ya fara magana "kana da gaskiya Ahmad wlh ya zama dole yau mu gwadawa Bgs kuskuren
sa ai dan yaga muna tsoran sa sosai ne shiyasa yake duk iskanchin da ya ga dama
kuna gani fa yana jefata ya juya ya shiga mota abun sa da bamu zo da wuri bafa wlh
mutuwa zatayi amma dan baku san gaskiya kun tsaya kuna wani chewa yana son gwada
mata kuskuren tane, toma duk abun da sister tayi ba shi ya ja tayi ba yanzu me
laifin sister da Bgs zai tsane ta saboda Allah dai ku gayawa kan ku gaskiya haka
kwanaki ya zabgawa friend ɗin Aunty farida nan da take saudiya mari a gaban ɗan
mijin ta,haka kuka take gaskiya ku ka che wai matan ne tayi laifi, me laifin ta dan
ta masa nasiha akan ya rage zafin rai? to yau dai ko shine ya aifi zuchiya sai mun
faɗa masa kuskuren sa" "yaya Khalid kai da waye zakuje faɗa masa kuskuren nasa!?
Chewar yaya Ahmad yayi Maganar yana zaro manya manyan fararen idon sa " ku mana ai
ni ba zan tun kare sa ba ku zaku je" da sauri yaya Yusuf yace "wlh ban da ni sai
dai Fahad" Mikewa tsaye Fahad yayi yana faɗin "kai idan kun ganni a lahira kai ni
akayi me haɗina da yaya prince ba shiyasa nache muku abun da yayi, yayi dai dai ba
ba wai dan yayi dai dai ɗin bane yasa nace hakan ai, kawai dan kar akai ga zanchen
tun karar sane amma sai da kuka ja akazo wajen to ni kunga tafiya ta babu ruwana
daku"

Tsaki yaya Khalid yaja kafin yace "to sai ka ɗauki ta mu tafi ai, duƙawa yaya Ahmad
yayi yasa hannu zai ɗauke ta chikin sauri yaya Khalid yace "aa Ahmad ka bari dai
Fahad ɗin ya ɗauke ta" da mamaki Ahmad ya ɗago yana kallon Khalid irin kallon nan
na karin bayani nikeso "kana da gaskiya Khalid na farko ita matar Aure ce kuma koba
matar Aure ba daman Fahad ɗin ne ya dace daya ɗauke ta dan shine muharraminta"
chewar Yusuf yayi maganar yana kokarin wuchewa ya shiga motarsa, dawowa Fahad yayi
ya ɗuƙa ya ɗauki ta chak ya saɓa ta a kafaɗar sa ya nufi motar, Yusuf

A gidan baya ya kwantar da ita san nan ya shiga gidan gaba, Yusuf ya shaga mazaunin
driver, Khalid da Ahmad suka shiga nasu motar a tare suka tayar suka bar wajen suka
nufi gida

Suna shiga gida tun basu gama parking ba yaya Khalid ya fito chikin sauri ya faɗa
chikin gida yadda suka bar su Zahra haka ya shigo ya same su sai kuka suke, suna
ganin sa suka miƙe tsaye da gudu Zahra ta nufoshi a ruɗe take tambayar ina hiyana
"yaya Khalid ina Aunty Hiyana" riko kafaɗar ta yayi yace "Auta kiyi shiru sister
tana lfy kinji yanzu dai ina yaya prince ya dawo ne? "Eh yana ɗakin sa" "ok to ku
jirani ina zuwa yayi maganar tare da sakin ta ya nufi stair ɗin.

Ko da ya kisha ɗakin Bgs kwanche ya isko shi saman katafaren gadon sa, yana waya da
Ammi shiru Khalid ya tsaya har sai da ya kammala wayar chike da ɓachin rai da jin
haushi ya fara magana "yanzu dan Allah abun da kayi wa yarinyar nan ka kyau ta?
Karka manta fa amana aka baka ita ai wlh kamata yayi ache kafi kowa tausayin
yarinyar nan da kuma kaunar ta, saboda kasan Ammi ba abun da takeso a duniyar yanzu
daya wuche ƴaƴa ɗan uwan ta ɗaya tilo, yara ba uwa ba uba sun taso chikin ukuba da
wahalar rayuwa amma duk da kasan haka babu ko ɗan ɗigon tausayin su a rayuwar ka,
anya Bgs kai mutun ne kuwa? Kai ni dai gaskiya na fara tantama a kan chewa kai
mutun ne, koba mutun ba, to idan ma kai mutunne na fara tantama akan musulunci ka,
domin duk wani chikakken musulmi yana da imani da tausayi, amma kai ko kaɗan babu,
A waje ɗaya mukayi rayuwa da kai bare nache ko zama chikin turawane yasa tausanyin
ka da imanin ka suka ragu amma gaskiya ya kamata ka gyara wlh ko dan neman lahiran
ka, ni ko zaka kasheni sai na faɗa maka gaskiya dan ina son ka ina kaunar ka inason
mu shiga aljanna tare bayan mun mutu" dakatawa yayi da Magana yana kallon BGS da
idon sa ke lumshe,

hayewa saman gadon yayi tare da ɗan bubbuga kafaɗar Bgs waro manya manyan green
eyes nashi yayi kan face ɗin Khalid, chike da izza yace "au har ka gama surutun ne
ai na ɗauka kwana zakayi kanayi" dunkule hannu Khalid yayi chike da jin haushi ya
kaiwa Bgs naushi da sauri Bgs ya riƙe hannun sa yana faɗin "a lallai yau Khalid ka
fusata sosai wai ma to me ya fusata kane? Tsaki Khalid yaja tare da gyara zaman sa
a gefen Bgs dan ya lura idan mutun yace zai bi wa Bgs ta karfi tofa babu abun da
zai sauya gwara subi shi ta lalama

"prince dan Allah ka rage zafin zuchiyar nan taka kaji ko? da kasa mu farinciki wlh
kana yawan jefamu chikin tashin hankali da damuwa, ni nasan kana sanmu kuma nasan
haka halinka yake amma pls karinƙa sassautawa dan farinchikin mu zakayi hakan"
dogon numfashi yaja tare da sauƙe ajiyar zuchiya kafin yace "duk abun da ka faɗa
Khalid naji from A to Z so i will try my best amma ina son kasan wani abu ni ba wai
nayi niyar kashe yarinyar nan bane na mata hakane dan gobe kada tayi ganganchin
kokarin kashe kanta yanzu kaga ta ɗan ɗani yadda akeji idan akazo mutuwa, gobe ba
zata sake yunkurin kashe kan taba "aa prince yanzu da bamu je wajen bafa mutuwan
gaske fa zatayi "ai nasan dole zakuje wajen ne shiyasa na jefata "to amma lokachin
da ka jefata bakayi tunanin kafin ta isa kasa zata iya buguwa da jikin dutsen ba?
"Haba Khalid ya kake min tambaya kamar ba da Brigadier General Safras kake magana
bane ni da idan na kalli abu sau ɗaya to zan iya rufe ido komai nisan abu in sai ta
shi in harbeshi da gun, kuma ya harbu, karka manta dukka wani wanda yake riƙe da
wata mukami a chikin sojoji ko mai girman mukamin to a karkashin Brigadier General
yake daga mukami na babu wani kowani soja a kasana yake to kana tunanin a banza na
taka wan nan matsayin ne, na san ta yadda zan jefata, kuma idan ka lura a mun
rigaku isa wajen amma ban gefata da wuriba sai da na tabbatar kun kusa isowa san
nan na kefata ina faɗa maka hakan ne ba dan na kare kai na ba sai dan kuyi
farinciki kuma ku dai na dangan tani da mara imani"

"eh hakane amma dai duk da hakan ka rinƙa rage zafin zuchiyar taka" "ka san me yasa
na tsaya nake magana da kai Khalid? Girgiza kai Khalid yayi alamar a'a "to ina
magana da kai ne dan naga yau kaɗau zafi dayawa duk chikin mu kai ne kaɗai wanda
baya ɓata rai baya fushi kullun kana chikin farinciki kullun fiskar ka ɗauke da
murmushi So ba zan so ganin face naka babu wan nan farin ciki ba gaskiya that why
na tsaya nake maka wan nan dogon bayani amma yanzu zaka iya tafiya ka chigaba da
farinchi ki" "Maganar bata kare ba ai Bgs bare kache na tafi" "ok to ina jinka
saura me kuma" "me yasa kayi blocked na Aunty farida? "Wan nan bai shafeka ba
Khalid tsanina da ita ne! "Ok naji bai shafeni ba amma zan rokeka wata alfatma dan
girman Allah idan kamin hakan ka gama min komai aduniya" zubawa Khalid green eyes
nashi yayi batare da yayi Magana ba "pls my Brigadier General dan Allah ban che ka
ansa sister a matsayin mata ba ka ansheta a matsayin sister, ka dai na tsoratata ka
daina daka mata tsawa pls idan ta gaishe ka karinƙa amsawa idan ta kawomaka abinci
ka bari tarinka zuba maka pls wan nan alfarman kawai nake nema" "ok i will try my
best, shike nan kaji daɗi? Murmushi Khalid yayi kafin yace "naji daɗi sosai shiyasa
nake son ka my blood" "da kasan ka chucheni ba dole kace kana sona mana" dariya
Khalid yayi ya sauka gadon ya nufi hanyar fita yana faɗin "ba wata chuta ya za'ayi
na chuchi my blood ai hakan ba zai yuwu ba, ya kai karshen maganar tare da ficewa
daga ɗakin ya nufi palon kasa.

Saman duguwar kujera mai zaman mutun 3 Fahad ya kwantar da hiyana dake jike
sharkaf, da sauri su Zahra suka matso kusa da ita, ko motsi batayi da alama ta sha
ruwa sosai, a hankali Fahad yasa hannu ya fara danna mata kan chikin ta, kaɗan
kaɗan ruwa na fitowa daga bakin ta, har ya fara fita sosai kuka su Zahra suke sosai
yaya Ahmad na basu hakuri, chike da jin haushi kukan nasu Fahad yace "zaku min
shiru ne ko sai na kakkarya ku" tsit sukayi suna goge hawayen.

Sai da hiyana ta amayar da ruwan chikin ta gaba ɗaya san nan ta fara tari, ganin ta
farfaɗo ne yasa Fahad ya chire hannun sa daga kan chikin nata ya nufi ɗakin su dan
chanza kayan jikinsa. Matsowa su kayi baga ɗayan su kusa da ita har da su Yusuf dai
dai lokacin yaya Khalid ya sauko kasa ya fito daga ɗakin Bgs, wajen su ya kariso
suka zubawa hiyana ido.

a hankali ta waro blue eyes nata da suka sha ruwa suka koma jaa sosai, yunkurawa
tayi zata mike zaune da sauri Zahra ta sa hannu ta tai maka mata suna mata sannu,
kuka mai tsuma zuchiya ta fashe da shi.

zama yaya Khalid yayi kusa da ita yana rarrashin ta chikin kuka ta fara magana
"yaya khalid dan Allah ka faɗamin shin kaga wani abune ajikina wadda zai sa kowa ya
tsaneni duk in da naje baa sona, a kauyen mu kowa ya tsaneni a gidan Ammi, Abba da
Ammi sai kai da yaya Ahmad da Aunty Zahra Aunty Farida ne kaɗai kuke sona dan Allah
ni me nayiwa mutane ne kowa bai sona" "ya isa haka sister kowa yana son ki kinji ki
chigaba da hakuri zaki chi riba yanzu kije kiyi wanka ku shirya kuzo muje shopping
domin saya muku kaya da wasu abubuwan da zaku bukata, karki damu da kowa mujema na
saya miki waya ki fita harkan kowa kiyi abun dake gaban ki kinji? Dawo da kallon sa
yayi kan Zahra "auta tai maka mata ki kai ta ɗaki tayi wanka bari na ɗauko mata
jallabiyar Bgs, waro ido waje hiyana tayi chike da tsoro tace "wlh bana so bana son
duk wani abu da ya shafi yaya prince Allah bana son ko sake kallon face nashi a
rayuwa ta" matsowa Yusuf yayi kusa da ita chikin sanyin murya ya fara magana
"sister na san ke macece mai ilimin addini kuma wadda take amfani da ilimin ta kin
yarda da kaddara ko ba hakaba? Dan haka kiyi hakuri ki daure ki chigaba da yakin da
kika fara gaba ɗayan mun nan har da su Abba da Ammi muna bayan ki kuma muna tayaki
da addu'a, ina son ki sani sarkin yawa yafi sarkin karfi bi izzinillahi taala
zamuyi na sara akan Bgs, ina son ki sani gaba ɗaya mu har da su Ammi mun dora
yakinin mu a kanki ne mun sa ran ata da lilinki Bgs zai iya sauyawa, kada ki watsa
mana kasa a ido pls sister mun miki alkawarin kome zai faru ba zamu taɓa bari Bgs
ya chutar da keba ki yar da damu ki chigaba da hakuri kina masa duk abun da ya
dache a matsayin sa na mijinki kinji? Shiru tayi ta sunkuyar da kai kasa dan
gaskiya ba zata iya yiwa su Yusuf musu ba ko ba komai sun gwada mata halacci kuma
Yusuf shine mutun na farko da ya fara share mata hawaye a duniya bazata taɓa
mantawa da kyautatawar sa agare taba, murya na rawa yaya Ahmad ya fara magana dan
shi har gobe yana son hiyana kuma yana tausayin ta sosai amma ba yadda zai yi
"sister ki kara hakuri kinji? karki yanke kauna da samun rahman Ubangiji kiyi abun
da muka chemiki zakiyi nasara In Sha Allah" ba karamin kunya hiyana ta jiba ache
yanzu kamar su yaya khalid suke rukanta abu kai yazama dole tayi musu koda hakan
zai zama sanadiyar rasa rayuwanta, ɗago kanta tayi chikin nitsuwa da sanyin muraya
ta fara magana "na muku alqawarin zanyi iya kokarina a matsayina na ya mace ko da
kuwa hakan che zatayi sanadiyar mutuwa ta to zanyi kuma zanyi alfahari idan na mutu
ina bautawa miji daga yau zan ɗaura ɗamaran yaki da jiji da kan yaya prince" har
suna haɗa baki wajen faɗin "good sister Allah ya dafa miki" kasa kasa ta amsa da
"Amin" "Auta tai maka mata ki kaita ɗaki sai ki dawo ki je daki kema ki shirya .

A tare suka mike gaba ɗayan su har da su amrat Lamrat kuwa tana mikewa ta fara ihu
dan azaban zafin da take ji dazun ma da kyar ta iya mikewa taje ɗakin hiyana to
yanzu ta manta da chiwon shiyasa ta mike da karfin ta "sisters meke damun ki?
Chewar yaya khalid shiru tayi ta sunkuyar da kai kasa karisowa in da take Yusuf
yayi ya duka ya saɓeta a kafadar sa ya nufi part nashi da ita yana faɗin "ai daman
ke bai kamata ki bisu ba kamata yayi mu tafi ɗaki naje na miki wanka na shiryaki da
kai na, kinsu da kallo Khalid yayi a zuchiyar'sa yana faɗin "kai amma gaskiya Yusuf
baka da dama yanzu ka kasa hakuri kabar yar mutane ta huta, shine ka rigani lallai
nima ba zan yar daba am sorry Auta gaskiya a yau ba sai gobe ba zaki karɓi bakon
lamari, dan ba zan yarda Yusuf ya rigani samun baby ba" yayi nisa cikin tunanin sa
sai yaji an taɓashi firgigit yayi yana kallon ta "yaya Khalid me yasa ka tsaya a
nan? Wai gawa yayi yana faɗin "Auta ina Ahmad dake tsaye a nan "yaya Khalid ai
lokachin da na shigo palon nan babu kowa sai kai kaɗai "ok to jeki ɗaki ina zuwa
bari naje na ɗaukowa hiyana jallabiyar Bgs in kawo miki ki kai mata idan tayi wanka
ta sanya" bai jira amsar taba yayi sama ya nufi ɗakin Bgs ita kuma ta wuche part
nasu.

Zaune gaban mirrow ya same sa yana faman haɗa wani allaura suna video call da Aryan
gefen sa yazo ya tsaya yana karewa Aryan kallo, lokachin guda yaji wani mugumugun
tausayin Aryan ya kara dira masa a zuchiya gaba ɗaya Aryan ya sauya kamar ba shiba
yayi baki ya rame, daga chikin wayar Aryan yace "Khalid ya Auta? Kakalo murmushi
Khalid yayi yace "Auta tana lfy ya karfin jiki? "Jiki Alhamdulillah" Khalid yana
son ya tambayi Aryan lbr diyana amma yana tsoron kara tayar masa da hankali dan
haka sai yayi shiru

Ɗaure hannun sa Bgs yayi yana neman jijiya dan yayiwa kan sa alluran da ya haɗa "me
zakayi kake ɗaure hannun ka haka ko dai baka da lfy ne? Aryan ya tambaya yana
karewa Bgs kallo, shiru Bgs yayi bai tanka Aryan ba, zuba masa ido Khalid yayi yana
jiran yaji amsar da zai bayar, dago alluran yayi zai yiwa kansa Aryan na ganin
Alluran da Bgs ke kokarin yiwa kansa chikin sauri yace "haba Bgs bai kama ta a che
har yanzu kana ɗirkawa kan ka wan nan alluraba, yanzu fa kana da mata pls my blood
ka bari haka kar yaje ya taɓa lfy kafa ka rungumi matar ka kawai a wuche wajen,
ɗayan hannun sa Bgs yasa ya katse Video Call ɗin tare da wurgawa Khalid harara ta
chikin mirrow, juyawa Khalid yayi yana guntse dariya ya nufi dressing room nashi,
bakar jallabiya ya ɗauko ya fito ya fice daga ɗakin.

NEW TEAM💖
💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖

*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*


👇👇👇👇

*1,DUK ƘARFIN IZZATA*


by(Star Lady)

*2,GIDAN AUNTY*
by(mss lee)

*3,SARKI SAMEER*
by(xeemat....love)

*4, JINI DAYA*


by(mrs bbk)

💖The Talent Troupe Writer's 💖

*DUK ƘARFIN IZZATA*


💖Story And Written💖

*Star lady*

Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta
wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai

Book 2

*Episode 10*

UK

A nitse hiyana ta chire jikakken kayan jikin ta ta dauki farin towel mai kyau da
laushi dake gere awajen drawar ajiye kaya ta ɗaura a kirjinta zuwa dai dai chinyar
ta towel ɗin ya tsaya kwanche gashin kanta tayi subhanallah hiyana tafi diyana
gashi nesa ba kusa ba domin ita gashin ta ya kai har karshen bayan ta gashi bakin
kirin mai laushi da tsantsi sai sheki da kyalli yake, a hankali take tafiya kamar
bata san taka kasa duk in da tayi taku ɗaya sai jikin ta ya girgiza, tafi diyana
halittar komai akoi ta da manya manyan boobs ga hips nata kamar zasu fashe in dai
fannin shap ne baa magana hiyana karshe che, kai tsaye toilet ta shiga, kokarin
kwanche towel dake jikin ta take karaf blue eyes nata ya sauka kan ɗan karamin
machijin dake ta yawo a chikin baff ɗin wanka tsantsi ya hana shi fita ya gudu,
wani ihu ta saki tayi waje da gudun gaske, tama manta babu kaya a jikinta daga ita
sai towel, dai dai tsakiyar palon part nasu tayi karo da Bgs kankame shi tayi sosai
a ruɗe take faɗin "yaya prince machiji wlh machijine a toilet na" chikin tsawa yace
"ke sakeni!!" a razane ta ɗago kanta tana kallon face nashi, da mamaki yake kallon
razananniyar face nata tunani ya shigayi wacece wan nan kuma ko dai itace matar da
aka kakaba min, shiru yayi, yana kallon yadda take juya idon ta chikin tsoro tace
"wlh yaya prince yau ko kasheni zakayi bazan sake kaba sai dai ka kasheni wlh
tsoron machijin nake" runtse ido yayi chikin tsawa yace "ki sakeni nace ko!! kara
kankame shi tayi da kyau ta chusa kanta chikin faffadar kirjin sa ta fashe da kuka
tana kuka tana magana "wlh yaya prince ba zan sake ka ba" a fusache ta damko wuyar
ta da nufin yayi wurgi da ita, a razane ta ɗago blue eyes nata da suka fito waje
sosai saboda shakan da ya ma wuyar nata tana kallon sa, a hankali ya zame hannun sa
daga kan wuyar ta kasa kasa yace "sake ni" sake harɗe sa tayi ta rikesa sosai,
bashi da wani zaɓi dole ya mata abun da takeso, tsaki yaja tare da saɓa ta a kirjin
sa tare da tallaɓo bayan ta ta kasa ya nufi ɗakin nata, sosai hiyana ta shiga jikin
sa, kai tsaye toilet suka nufa.

Chikin dabara yasa hannu ya damki kan machijin, ya juya ya nufi waje tana makale a
saman kirjin sa, dai dai tsakiyar palon part nasu, kasa kasa yace "ke sauka na
chire machijin" dago kai hiyana tayi karaf blue eyes nata ya sauka kan machijin
dake hannun sa a reke ihu ta sake ta kankame da karfi nan take kuma ta ɗauke diff
kamar an ɗauke wutan nepa, ji yayi tana kokarin zame wa daga jikin sa ta faɗi kasa
chikin sauri ya kankame ta da kyau, tsaki yaja ya juya ya nufi betroom nashi da ita
saman katafaren gadon sa ya kwantar da ita san nan ya fito ya nufi waje, Abdol ya
mikawa machijin ya koma chikin gida.

yana shiga ɗakin sa call ɗin Ammi na shigowa wayarsa a nitse ya chiro wayar daga
aljihun sa, ganin sunan Ammi ne ya bayyana a kan screen din wayar hakan yasa shi
yin picking da sauri manna wayar yayi a kunnensa tare da faɗin "Assalamu alaikum"
daga ɗayan ɓangaren Ammi ta amsa masa da "wa'alaikumus salam" "my Ammi y kuke y gd?
"lfy lau ya yan uwan ka? "Suna lfy" "ina son yin Magana da Hiyana ne ka bata wayar"
sai lokachin ya ɗago ido ya sauke su saman gadon sa, kwanche take kamar yadda ya
kwantar da ita ko motsi bata yi "Ammi tana barchi amma idan ta tashi zan kiraki sai
na haɗa ku" ba ƙaramin daɗin jin hakan Ammi tayi ba "to amma idan ka fita ka saya
mata waya mai kyau kawai dan idan na tashi magana da ita ba sai na kiraka ba"
chikin sauri yace "ok za ayi yadda ki ka che" "au shine ka amsa da wuri dan kar na
che karinƙa haɗa mu ko? Wato muna takura maka ko? "Aa Ammi kawai maganar che tazo
da wuri" "to shikenan ba zan gaji da tunatar da kai ba, kasani duk abun da kayiwa
Hiyana na chutar wa idan mu bamu gan ka ba Allah na ganin ka, ina kara rokan ka dan
Allah ka kulamin da marainiyar Allah nan kada ka bari tayi kuka idan tayi kuka to
tamkar ni nayi idan ka sanya ta kuka tamkar ni ka sanya" ɗaure fuskar sosai yayi ji
yake kamar ya katse kiran ita Ammi nan kullun ta kira mutun wa'azi wa'azi, to mutun
yace bai san yarinya amman an kakaba masa dole san nan yanzu kuma arinƙa takurawa
mutun da zanchen hakki hakki ni gaskiya abun nan ya isheni "au yanzu ina maka ma
shiru kamin ko? "Ammi ba shiru nayi ba karki damu ina iya bakin kokarina" "to ka
kara kokari kaji? "Ammi pls bari nayi picking call ɗin wani" yana gama faɗin hakan
ya katse kiran batare da ya jira amsar taba yayi wurgi da wayar saman sofa tare da
jan dogon tsaki ya nufi saman gadon sa, gefen hiyana ya kwanta tare da lumshe ido
ba jimawa barchi yayi awawon gaba da shi

A chikin barchi yaji mutun na numfashi da kyar da kyar kamar wadda aka shake,
Slowly ya waro green eyes nashi mai chike da barchi alamar barchin bai ishe sa ba,
kan Hiyana ya sauke su, kallon ta yayi from head to toe tsaki yaja kafin ya zame
hannun sa dake kan chikin ta yana ɗauke hannun nasa ta miƙe chikin sauri tana bin
jikin ta da kallo da gudu ta fice daga ɗakin tsaki yaja ya mai da idon sa ya lumshe

Har ta kai tsakiyar palo kuma sai ta juyo a kuje ta koma ɗakin sa, jin mutun ya
shigo yasa ya waro green eyes nashi akan ta ji tayi kamar ta nitse kasa dan kunya
gashi kuma tana tsoron ɗakin ta dan tun da taga snake tofa bazata iya zama a ɗakin
ba ko kasheta za'ayi bazata zauna a chan ba

Chikin tsawa yace "me ya dawo dake ɗakin nan" murya na rawa ga masifaffen kunyar sa
da takeji tace "ya ya yaya prince wlh tsoron ɗakin nake ji nake kamar akoi wani
machijin a chiki" mai da idon sa yayi ya lumshe batare da ya sake magana ba kalaman
Ammi ne kawai ke masa yawo a kwakwalwa sa yana matikar son Ammi baya son ɓachin ran
ta san nan baya son hanyar da zata haɗashi da yarinyar nan kai ba ma itaba baya son
hanyar da zata haɗashi da mace kwata kwata, dan har yau yana kan bakarsa na chewa
duk wadda mace ta raɓa tofa ya zama mai rauni, shi kuma kwata kwata bai san mutun
mai rauni

Sai rawan sanyi hiyana take kasan chewar Ac ɗakin a kunne, gashi babu kaya a jikin
ta, almost 15mins tana tsaye shiko yana kwanche idon sa a lumshe kasa kasa hiyana
ta fara kuka dan sanyi da yayi mata yawa, tana son ta je ta ɗauki blanket nashi ta
rufu amma tana tsoro tun tana sa ran zai mata magana har ta chire rai ta chigaba da
kukan ta kasa kasa tana rawan sanyi
Almost 20mins ta kara kan 15 na ɗazun, gajiya tayi da tsayuwa ta lallaɓa ta koma
saman sofa mai zaman mutun 1 ta zauna ta takure, duk wani motsin da take achikin
kunnen sa take dan ba barchi yayi ba ya dai lumshe ido ne yana jinta, kasa kasa
yace "ki shiga toilet na kiyi wankan" ba karamin razana da girgiza hiyana tayiba
tunani take anya ba karya kunnen ta ya jiyo mata ba, to idan ma ba karya bane
gaskiya ba yaya prince bane yayi maganar nan sai dai idan aljani dan ita bata taɓa
jin yayi magana da mutun a nitse haka ba kullun chikin yiwa mutane tsawa yake,
daman ya iya magana a hankali? tunawa tayi yace ta shiga toilet nashi tayi wanka
chikin suri ta mike dan kar tayi laifi ta nufi toilet ɗin.

"Yaya khalid naje ɗakin Aunty hiyana fa ban ganta ba"chewar Zahra dake tsaye tana
rike da jallabiyar da yaya khalid ya ɗauko wa hiyana a ɗakin Bgs "Auta mata da
mijin ta kuma kike tambayar ina take wata kila tana wajen yaya prince" "haba yaya
Khalid kasan dai bazata je wajen sa bakam" "ok to kije ɗakin nashi mana ki dubota
sai mu tabbatar" da sauri Zahra ta wuche ta ajiye jallabiyar a saman sofa tana
faɗin "kai aa tayi zaman ta ako ma ina take" dariya Khalid yayi kafin yace "to
saiki ɗauki hijabin ki muje ai tun da kin ki zuwa ki dubo mana ina sister take su
Yusuf suna jiran mu a palo" "to yaya Khalid yanzu kenan zamu tafi ba tare da Aunty
hiyana ba? "Eh to mata tana wajen mijin ta zamuje muche tazo muje ne? ki kyaleta
idan munje sai ki zaɓa mata kawai idan kuma da wani abun da take bukata sai mu koma
gobe" " to kawai Zahra tace san nan ta ɗau hijabin ta Khalid ya riko hannun ta suka
nufi waje

A babban palon kasa suka sami su Yusuf, sun gama shiri suna jiran su "ina Hiyana
kuma? chewar Yaya Ahmad" "muje kawai ba zata jeba" chewar khalid, tare suka jera ba
wadda ya sake magana suka fita waje, mota 5 sukayi ɗaya Khalid da Zahra ɗaya Fahad
da amrat ɗaya Yusuf da Lamrat ɗayan kuma Ahmad, shi kaɗai ɗayan kuma jibga jibgan
sojoji yan rakiyar sune a chiki, da gudun gaske suka bar gidan

Chike da jin kunya hiyana ta tafito daga toilet ɗaure da towel ɗin Bgs a kirjin ta
wadda yazo mata har guiwa kamar yadda ta barshi kwanche lumshe da ido haka ta fito
ta same sa, saman sofa ta koma ta zauna sai rawan sanyi take, jingina kanta tayi
da jikin kujerar har barchi yayi awon gaba da ita a haka

Maiduguri Nigeria

A yaune aka sallami su Ahzan daga hospital suka koma gida ba laifi jikin yarinyar
yana samun sauki sosai sai dai har yanzu bata magana sai dai kallon mutane kawai
take.

Misalin karfe 4pm yarinyar na zaune a palon gidan su Ahzan tayi shiru tana kallon
kasa, sanye take da doguwar riga abaya baki wadda mum Ahza ta bata, Ahzan da mum
nashi suka fito daga ɗakin mum suka fito palon saman sofa ɗaya suka zauna, a nitse
mum ta fara magana "bai war Allah gashi bamu san iyayen ki ba amma ina fatan zaki
iya zama damu? a chikin gidan nan ko, abun mamaki sai yarinyar ta amsa da "eh zan
iya" a razane Ahzan ya miƙe chike da mamaki yace "daman kin fara magana? Gyaɗa masa
kai tayi alamar eh Ahzan da Mum har suna haɗa baki wajen chewa "Alhadulillah
Alhamdulliah" "baiwar Allah ya sunan ki? Chewar mum shiru yarinyar tayi kamar mai
tunani chan kuma ta fara girgiza kai tana faɗin "ban sani ba" kallon juna Ahza da
mum sukayi wayar Ahzan ya fitar daga aljihun sa ya shiga kiran layin Dr walid, bugu
ɗaya Dr walid ya ɗauka

"Hello Dr ya Aiki? Daga ɗayan ɓangaren Dr yace "lfy lau Ahzan ya mai jiki" "jiki da
sauki dan ita ma na kira yanzu "ok to me ya faru? Ajiyar zuchiya Ahzan ya sauke
kafin ya fara magana "Dr yarinyar nan ta fara magana amma abun mamaki mun tambayeta
sunan ta tache bata sani ba shin daman ta samu matsala a kwakwalwan tane? "Aa Ahzan
ba wata matsalar da kwakwalwan yarinyar nan ya samu lfy lau take kila ta shiga
ruɗani ne ku barta ta kara hutawa zata dawo dai dai In Sha Allah" "to shike nan Dr
nagode sai munyi waya, yana gama faɗin hakan ya katse kiran ya dawo da kalon sa kan
mum, chikin nitsuwa yayi mata bayanin yadda sukayi da dr, addu'a samun lfy mum
tayiwa yarinyar, amin Ahzan ya amsa da shi shiru suka zauna ba wan da ya sake che
da ɗan uwan sa kala

NEW TEAM💖
💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖

*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*


👇👇👇👇

*1,DUK ƘARFIN IZZATA*


by(Star Lady)

*2,GIDAN AUNTY*
by(mss lee)

*3,SARKI SAMEER*
by(xeemat....love)

*4, JINI DAYA*


by(mrs bbk)

💖The Talent Troupe Writer's 💖

*DUK ƘARFIN IZZATA*

💖Story And Written💖

*Star lady*

Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta
wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai

Book 2

*Episode 11*

Maiduguri

misali karfe 1 na rana gaba ɗaya gidan ba kowa sai yarinyar da Ahzan ya buge da
mota, hanan ta tafi school
Mum tana wajen aikin ta a babban hospital

zaune take a palon mum Ahzan tana chin pop corn, tana kallon film a chikin
makekiyar Tv dake manne a bango.

jin motsin mutun a kantane yasa ta ɗago kai, kallo ɗaya ta masa ta kauda kanta dan
taga alamar bai yi kama da mutanen kirki ba, shiru tayi tana tunani anya wan nan ba
shine yaya deen ɗin da Aunty hanan ta taɓa bata lbr ba kuwa, dama Aunty hanan tace
min ɗan iskane ashe da gaske ne kaga wani gashi kamar shekan tsuntsu.

Chike da iskilancin deen yace "ke chika yaushe kika zo gidan nan? Baa faɗamin nazo
na latsaki ba irin wan nan kaya ai sai ni, wai ma wacece ke? Waya kawo ki ko dai ke
yar uwar wanchan matar ne? Shiru yarinyar tayi kamar ba da ita yake ba ta chigaba
da chin pop corn nata "ke chika wai ba dake nake bane!? Ko kallon in da yake batayi
ba, hannu ya kai zai taɓata chikin sauri ta mike tsaye tare da yar da roban pop
corn ɗin chike da izza tace "wlh idan ka kuskura ka taɓani sai na sharara maka
mari! "Wow kai kaji wata voice mai shegen daɗi, gaskiya ne ke barikiji tun da kika
zo gidan mu tofa taɓaki ya zama dole, idan ma zaki saki jiki gwara ki saki jiki
idan kuma kinki to zaki sha wahala "kai har ka isa ka bani wahala ni bari kaji
mutumin kirki ma bana tsoran sa bare mutumin banza Allah kaɗai nake tsoro" wani
wawan mari ya sakar mata a kuma wadda yasa ta fasa ihu kwashe kafafunta yayi ta
faɗi kasa, chikin tsawa yace "ni zaki chewa ɗan iska to wlh yau sai kin gwammachi
da baki zo gidan marigayi Alhaji Abbas ba" sake dungule hannu yayi zai kai mata
bugu charaf Ahzan ya rike hannun sa ta baya chike da jin haushi ya wanka wa deen
wani wawan mari chikin tsawa Ahzan yace "me ya kawo ka part ɗin nan!? Chike da
rashin kunya deen ya fara magana "tambaya kake ko neman sani wai shin Ahzan ko ka
manta Alhaji Abbas ne ya gina gidan nan ba kai ba to idan ka manta na tuna maka
kuma kamar yadda kake ɗan shi nima haka nake ɗan shi har Alhaji Abbas ya bar duniya
bai taɓa yiwa wani iyaka da shiga wani part a chikin gidan nan ba kuma koda yayi ma
kasan dai ni bai isa ya hanani ba" afusache Ahzan ya sake ɗaga hannu zai mari deen
chikin fushi deen ya rike hannun nashi yana girgiza kai "bari kaji Ahzan ko ɗazun
da ka mare ni bansan zaka kawo marin bane shisaya har ka samun daman marin nawa,
yanzu lokachin ka bugeni na barka ya wuce, dan ni ba yaro bane! Kwache hannun sa
Ahzan yayi chikin fushi ya fara bugun deen, damko kafar sa yayi, yayi wurgi da shi,
chiro belt nashi yayi ya fara bugun deen ɗin kamar Allah ne ya aiko sa, ihu deen
yake yana faɗin "mugu azzalumi kawai dan kaga kafi karfi na ko to ai baka fi karfin
Allah ba, duk zaluncin da zakamin wlh tarawa nake idan ya chika sai na rama, wani
naushi Ahzan ya kai wa deen a baki dan yayi shiru amma ina yaki yin shiru, gaba
ɗaya Ahzan ya fasawa deen baki sai jini ke zuba, da gudu yarinyar ta miƙe ta bar
palon ta nufi ɗakin hanan tana kuka.

Sosai Ahzan ya bugi deen amma duk wan nan budu daa deen yasha hakan bai sa bakin sa
tayi shiru ba daga karseh hakuri kawai Ahzan yayi ya kyalesa, ya juya ya bi bayan
yarinyar, deen kuwa bajewa yayi a kasa awajen ya cigaba da ihun sa yana surutai.

Kwanche saman gadon hanan ya same ta tana kuka, saman drawer gefen gadon ya zauna a
nitse ya fara magana "ya isa haka kukan kinji? Ɗago kai tayi tana ganin sa ta mike
zaune tana goge hawayen "yaya Ahzan wai daman a gidan nan yaya deen yake kuma wai
daman kanin kane, ni kullun idan Aunty hanan tana bani lbr sa, ina tunanin ko ba'a
nan yake ba ban ma taɓa tunanin ɗan mum bane, yanzu gashi saboda ni ka da kesa a
banza" tana magana tana shesshekar kuka "look ya isa haka deen kani na ne baban mu
ɗaya amma ba mum che ta aife sa ba maman shi daban ina ga tun da kikazo gidan nan
baki fita waje bane, amma da kin fita tsakar gida zakiga gate na shiga part nasu,
daga gefen hagu, ki daina damuwa ba dan saboda ke na bugi deen ba kisani baa taɓa
yin sati ban bugi deen ba na rufesa a station na bashi horo amma duk da haka a
banza baya jin magana ga shaye shaye da bin abokan banza, idan na hukun tashi
kullun sai mum nashi tayi ta faɗa bata son laifin sa ko kaɗan, dan haka babu
ruwanki da shi idan ya shigo ya sameki a palo ki tashi ki koma ɗaki ki bar masa
palon kinji ko? Gyaɗa masa kai tayi tare da faɗin "eh naji" "munyi magana da mum
tun da har yanzu baki tuna sunan kiba zamu rinƙa kiranki da Ummi kinji" "to yaya
Ahzan Nagode" "ki dai na min godiya kinji? ni yayan ki ne kuma kin chan chan chi na
miki hakan, yanzu dai ya kamata ki shiga school kafin Allah yasa muga iyayenki ko?
Da sauri ta mike zaune ta goge hawayen fuskarta ta fara murmushi "yaya Ahzan yanzu
nima zan rinka sa uniform irin na Aunty Hanan? zan rinka zuwa in da take zuwa? Zan
rinka rubutu a takarar da kamar yadda take? Kasa bata amsa ma yayi ya zuba mata ido
kawai yana kallon yadda take murmushi chike da farinchiki, shi kanshi bai san
lokacin da ya fara murmushi ba "yaya Ahzan yaushe zaka kai ni to? "Ranar Monday In
Sha Allah" saukowa tayi daga gadon ta dawo gaban sa ta sungunna tace "Nagode yaya
Ahzan" mikewa yayi ya nufi waje yana faɗin "ki dai na yimin godiya ni yayan ki ne
mai kaunar ki dan Allah" yana gama faɗin hakan ya fice daga ɗakin, da murna Ummi ta
mike ta koma kan gado tana ta farin ciki ta kwata ta lumshe ido kamar mai barchi

KANO

Kwanche Ammi take a saman gadon Abba ta tada kai da chinyar sa, tana wasa da yatsun
hannun sa ɗaya, chikin nitsuwa Abba ke shafa gashin kanta da ɗayan hannun sa "Aisha
an gama ginin gonan kun nan fa saura mu ɗauki ma aikata sai a kwaso dabbobi a zuba
aduba abubuwa da ya kamata a kara awajen, amma wani suna ya kamata a sanyawa gidan
gonan? Gyara kwanchiya Ammi tayi tana kallon face nashi da kyau ta fara magana "ni
har ga Allah na barwa su hiyana rabon nawa gadon nariga da nayi kyauta da wadda
zanyi sauran kuma a chigaba da kula musu da shi ka zaɓi duk sunan da ya dache ka
sanyawa gidan gonar, amma ina neman wata alfarma, idan ba damuwa "wace alfarma che
wan nan Aisha? " Ina son idan anje ɗauko dabbobin nan a ɗauko har da bello dan
bello ba mutunne na yarwa ba, ya mana halak chi ya chanchan chi muma mu kyautata
masa, ina gidan da ka sayawa Ahmadu lokachin da mukayi mukayi ya dawo nan yaki to
kabawa Bello gidan ya zauna da matar sa" "Aisha wan nan shawara ce mai kyau kinga
daman yasan kan dabbobi sosai sai mu bashi aiki a gidan gonar yanayi duk wata muna
biyan shi Albashi ko? "Eh hakane kaga yaransa zasu samu karatu zasuyi ilimi kuma
zai sanya matar sa ma a makarantar tun da itama ba wani girmane da itaba kwata
kwata bazata wuchi 18 to 19 years ba, shi kan shi Bellon ma bai wuchi 25 years ba
zai iya shiga school ai" hakane kina da gaskiya Aisha Allah dai ya dafa mana zanyi
magana da Aryan dan muga sunan da ya dache musawa gidan gonar.

"Yauwa niko ɗazun banga Aryan awajen breakfast ba naje part nashi baya nan na kira
layin sa bata shiga" "Aryan fa baya nan ya tafi Maiduguri dan an kirashi jiya da
daddare akoi wadda ya kalli diyana, shine yaje ya duba ko itace" zubur Ammi ta miƙe
chike da farinchiki sai murmushin take tace "Allah yasa itace ko Aryan ya samu
kwanchiyar hankali bawan Allah wlh kullun sai na tayashi da addu'a, duk lokacin da
na tunashi sai nayi hawaye yana matikar Son diyana sosai gashi abun ya haɗe masa
rasuwar Aiman batar diyana" Abba da ya lura yanayin Ammi ya fara sauyawa ta fara
shiga bakin chiki da ta tuna diyana, sai ya matso kusa da ita chike da so da kauna
ya rungumota tare da ɗago habarta yace "ai yadda nake son ki yafi yadda Aryan ke
son diyana" hararan wasa ta wurga masa tana faɗin "gaskiya Aryan yana bala'i son
diyana sosai" kara rungumota sosai Abba yayi yana kokarin mantar da ita maganar
diyana dan yasan yanzu zata fara kuka, kwan chiya yayi da ita a jikin sa, yana
shafa bayan ta a hankali, shiru sukayi har barchi ya ɗauketa.

UK

karfe 6pm hiyana ta farka a hankali ta waro idon ta, da kyar ta miƙe zaune a
hankali chike da tsoro ta kai idonta kan katafaren gadon sa, ganin tayi Bgs baya
nan chikin sauri ta fara jujjuya blue eyes nata tana duba ta ina zata gan shi, amma
ina ko alamar sa babu a ɗakin mikewa tsaye tayi jiki ba kwari, tana son fita waje
amma babu kayan sawa, a hankali ta taka ta fito palon su, ta rasa ya zatayi gashi
daman da hijabi ɗaya tazo kuma ta yaga hijabin tana son ta shiga ɗakinta domin ta
ɗauki kayan da ta chire ta mai da tun da bata da wani amma tana tsoro gani take
kamar akoi wani machijin, tayi nisa chikin tunani sai ji tayi an taɓa ta firgigit
ta ɗago ido ganin Amrat che yasa ta sauke ajiyar "Amrat jeki kawomin hijabin ki, in
sanya ina su Aunty Zahra kuma? "Aunty Zahra suna palo yanzu muka dawo daga wajen
shopping nima zanje na ajiyewa yaya Fahad kayan shine a ɗaki kizo muje palo kema
kiga kayan da Aunty Zahra ta zaɓi miki" "to jeki kawomin hijabin ki tukun nan" to
Amrat tache tare da wuchewa ta shiga ɗakin su Amrat na wuchewa sai ga Bgs, chikin
sauri Hiyana ta sugunna kasa tace "ina wuni yaya prince" ko kallon in da take bai
yiba ya wuche betroom nashi jim kaɗan ya fito ya fice waje, da alama wani abun ya
ɗauko, tunani hiyana ta shigayi anya yaya prince zai iya sauyawa kuwa shi kwata
kwata ma ba zaka taɓa gane in da ya dosaba baka gane daman shi bare hagun sa,
mutunne kamar ba mutun ba, amma zanyi magana da Aunty Farida da kuma Ammi kila su
karamin wani shawara amma gaskiya ina da babban aiki kuma da alama na dauki
alkawarin da ba zan iya chikawa ba, tana duke a wajen har Amrat ta fito mata da
hijabin ta.

"Aunty Hiyana ga hijabin" mikewa hiyana tayi ta ansa hijabin ta sanya iya guiwa
hijabin Amrat ya tsaya mata tare suka jera zuwa palon kasa, nan suka samu Zahra da
Lamrat sun baza kaya a gaba sai surutu suke, saman sofa mai zaman mutun 1 Hiyana ta
zauna tare da ɗagawa Zahra gaisuwa, fiska ɗauke da fara Zahra ta amsa tare da faɗin
"Aunty hiyana wayan chan trolley guda ukun nakine ki duba kayan idan akoi wani abun
da kike bukata wadda baa sa a chiki ba yaya khalid yace ki faɗamin sai gobe mu koma
wajen ki zaba da kan ki idan ma kayan gaba ɗaya basu miki ba sai muje gobe ki zabo
da kanki.

Saukowa kasa karfet din Hiyana tayi batare da tayi magana ba ta fara bubbuɗe
trolley tana duba kayan, gaba ɗaya trolley sai da ta buɗe su ta duba chike da jin
haushi ta ɗaugo blue eyes nata tana kallon Zahra ta fara magana
"Aunty Zahra menene wan nan? Ai wan nan ba kaya bane shirme dai kuma naga babu
hijabai da irin abayan nan da sauran manyan kaya na Musulunci a chiki sai dai
shirmen irin kayan da diyana ke so" chike ta tsokana Zahra tace "Aunty hiyana yaya
prince ne yace wa yaya khalid irin kayan da zai saya miki kenan kuma kada ki
kuskura ki rinƙa sanya hijabi a chikin hidan nan dan nan ba gidan hijabi bane gidan
kashe miji da love ne wai ma Aunty Hiyana ba Aunty farida ta hanaki sanya hijabi
ba? Kina son in faɗa mata chewa baki jin maganar ta ko? "Aunty Zahra waye ya tsara
miki maganar da zaki faɗamin haka? dan dai na san wan nan ba maganar ki bane sai
dai idan wani ne ya tsaramiki "ni Aunty hiyana babu wan da ya tsaramin iya Gaskiya
na faɗamiki" "naji iya gaskiya ne to amma Aunty Zahra me yasa kuke son haɗani da
mutumin da baya ko san ganin fuskata? "Au yanzu Aunty Hiyana kin manta alkawarin da
kikayiwa su yaya khalid ɗazun nan na chewa ki kayi fa kin ɗaura ɗamarar yaki da
jiji da kan yaya prince? "Ban manta ba Aunty Zahra ina sane" "to ai saboda mu taya
ki yaki da jiji da kan na shine yasa yaya Khalid yace in zaɓa miki irin kayan nan
san nan yace ga waya na baki akoi sakon massage a chiki ki karanta" ta kari maganar
tana mikowa hiyanar waya kiran i photo 14 promax, murmushi hiyana tayi tasa hannu
ta ansa wayar tana faɗin "wow amma gaskiya wayar tayi kyau ki tayani yiwa yaya
khalid godiya" "eh to yanzu dai ki duba massage ɗin dake chiki first" "aa Aunty
Zahra zan duba amma sai na koma ɗaki yanzu bari na kwashe kayan na kai ɗaki tukun
nan, dan bansan ganin waje a watse" shiru Zahra tayi bata sake magana ba miƙewa
Hiyana tayi tare da ajiye wayar a hannun kujera ta fara kwashe kayan nata da ta
watsa tana mayarwa chikin trolley

"Aunty Zahra yanzu da baku sayamin hijabi ba dame kuke son na rinƙa yin sallah? "To
baki da hijabi ko nayin sallah ne daman? Ina wadda kika sanya da za mu zo" "ai shi
na yaga dazun yanzu ko ɗaya babu" "to inaga sai dai ki rike na Amrat dake jikin kin
nan dan a garin nan ba'a sayar da hijabi" shiru Hiyana tayi ta chigaba da kwashe
kayan dan tasan karya Zahra ke mata akoi kasar da ba'a sai da hijabi ne amma bata
son yin jayayya da maganar Zahra dan haka sai tayi shiru ta chigaba da kwashe kayan

Babban trolley ta fara za zuwa part nasu tana shiga ta tsaya turus a Palo tunani ta
shiga yi aina zata ajiye kayan nata dan wlh ko kasheta za'ayi bazata koma ɗakin
taba dan ita bata yarda da ɗakin ba gani take akoi wani snake ɗin a chiki, da taga
ba abun da tunani zai kara mata idan ba zafin kai ba sai ta nufi bayan sofa mai
zaman mutun 3 ta ajiye trolley haka ta kwaso sauran dukkan ta ajiye su a bayan
sofa, buɗe trolley tayi ta ɗauki wasu riga da wando masu ɗan hankalin ta lallaɓa ta
leka ɗakin yaya prince dan taga ko ya dawo bata sani ba, tana ganin baya chiki tayi
sauri ta shige chikin ɗaki ta chire hijabi jikin ta sauri sauri ta sanya kayan data
ɗuko tare da mai da masa towel nashi toilet ta fito da sauri har tana haɗawa da
gudu

Sai da ta fito palo san nan ta sanya hijabin Amrat a jikin ta ta fice daga palon
nasu ta sauka palon kasa

Tana zama saman sofa mai zaman mutun 1 su yaya khalid na shigowa shi da yaya Yusuf
kusa da Zahra yaya Khalid ya zauna, shi kuma yaya Yusuf kusa da Lamrat ya zauna,
chikin nitsuwa da girmama Hiyana ta gai dasu, da fara suka amsa mata tare da
tambayar ta ya karfin jiki sunkuyar da kai kasa tayi tace "naji sauki"

"Amma sister kin kaiwa Bgs abin chi kuwa? Chewar khalid yayi maganar yana kallon ta
"eh yaya Khalid tun kafin ku dawo wajen aiki naje na shirya masa abin chin sa a
ɗaki amma bai Chiba, daman kuma nasan ba chiɗin zai yiba dan jiya ma da na kai masa
bai Chi ba" chike da ɓachin rai Khalid ya miƙe ya nufi waje yana faɗin "ina zuwa,
kai tsaye wajen hutawa dake gefen dama a chikin gidan Khalid ya nufa

Waje ne mai matikar kyau da tsaruwa kewaye yake da furanni masu kyau da tsada sai
kamshi suke, daga tsakiyar wajen kuma wasu tsadaddun kujeru masu numbashine a wajen
an sanya runfa mai kyau a dai dai saitin kujerun san nan aka kewaye kujerun da
glass aka sanya karamin table a tsakiya, ga wasu yan kanan box glass masu kyau suna
ɗauke da ruwa da wasu irin kifaye (fish) masu kyau sai yawo suke a chiki an kewaye
wajen gaba ɗaya da box glass na kifin sai wasu tsadaddun fitilla masu bada haske
mai tambarin Bgs, komai na wajen ɗauke yake da tambarin Bgs, kallo ɗaya zaka wa
wajen kasan wajene na musamman kuma mai mallaki wajen mutun ne na musamman.

Zaune saman kujera yana latse latse a system dake kan chinyar sa Khalid ya iskoshi
sanye yake chikin wando 3cuter da yar riga mara nauyi, chike da bachin rai khalid
ya shigo wajen amma yanayin arba da face ɗin Bgs nan take yasha jinin jikin sa dan
yaga babu alamar wasa a face nashi, jiki a mache ya zauna kusa da shi har yar
shakewa voice nashi take ya fara magana

"Haba Bgs ba kamin alkawarin idan sister ta kawo maka abinchi zaka chi ba? Why yau
baka chi ba? Shiru Bgs yayi kamar bai san da zaman mutun a kusa da shi ba, idan da
sabo khalid ya saba yasan idan kayiwa Bgs magana wani lokaci ma yana ɗaukan 10mins
kafin ya baka amsa idan sauri kake ma to sai dai ka tafi, dan wannan abun ya zamo
masa jiki, wani lokaci sai ka chire rai da samun amsar Bgs tukun nan sai kuma kaji
ya baka amsa wata zubin har sai ka manta da maganar da kayi masa ma, kafin ya baka
amsa, to awan nan karon ma hakane sai da Khalid yayi zaman 15mins san

Batare da ya dogo idon sa daga kan system ɗin ba ya fara magana "ni fa Khalid ban
maka alkawarin hakan ba kawai nache maka zanyi tunani ne, so naga ma no need nayi
wani tunani dan nasan ba zan iya chin abun da yarinyar nan ta taɓa da hannun taɓa
kyama take bani ban so, ɗazun ma dana che zanyi tunanin kawai dan naga kaji bachin
rai sosai ne shiyasa na maka hakan dan ka sauko amma yanzu ka tashi ka bani waje
dan nima raina a bache yake yanzu!! Ba musu khalid ya miƙe ya bar wajen dan ya lura
tabbas Bgs na chikin bachin rai idan ya tsaya yache zai masa wani magana to zai iya
sumar da shi awajen

Chikin gida ya koma kai tsaye ya wuche part nashi mikewa Zahra tayi ta bi bayan sa
dan taga fiskar sa kamar babu annuri.

11pm Amrat che kadai zaune a palon kasa tana shan complex su Zahra sun tafi part
nasu, a tare Fahad da Bgs suka shigo palon kai tsaye part nashi Bgs ya nufa, Fahad
kuwa tsayuwa yayi yana kallon Amrat dake ta faman shan complex nata "ke me kike yi
a nan har yanzu baki kwnata ba? "Naga baka dawo ba ne yaya Fahad kuma sai na fara
jin yinwa shine na fito na haɗa complex, karisowa in da take yayi yasa hannu ya
ansa cup din, debo complex ɗin yayi a spoon ya kai bakin sa ya sha zama yayi kusa
da ita, ya fara shan complex ɗin sosai yana sha yana bata a baki gwanin sha'awa, a
tare suka shanye complex ɗin bayan sun gamane ya ajiye cup ɗin a gefe, ya dawo da
kallon sa kanta matso da fukarsa yayi kusa da tata har suna iya jiyo numfashi juna
harchen sa ya kai kan ɗan karamin bakin ta la lashe ragowar madarar complex dake
wajen, wani dogon numfashi Amrat taja tare da runtse ido kasa kasa yace "numfashi
me kike ja kuma? Ko kinyi tunanin bakin naki zan sha ne? Girgiza masa kai tayi tana
faɗin "aa" "to ai garama kiyi tunanin hakan dan yanzu kuwa zan fara shan kayana"
buɗe baki Amrat tayi zatayi magana yayi saurin haɗe bakin su waje guda, sosai yake
kissing nata chikin dabara ba tare da ya zame kabin sa daga nataba ya duke ta ya
ɗorata kan chinyar sa tare da mikewa da ita ya nufi ɗakin su, yana shiga palon part
nasu yachi karo da hiyana kwanche saman doguwar kujera tana barchi, ɗaure fuska
sosai yayi a hankali ya zame bakin sa daga na Amrat tare da sauke ta kasa chike da
bachin rai yace "Amrat jeki ɗaki ina zuwa, batare da ta lura da hiyana ba ta wuche
ɗaki

Karisowa yayi wajen Hiyana yasa hannu ya ɗan bubbuga jikin kujerar yana kiran sunan
ta, da kyar ta iya waro blue eyes nata waje sunyi jaa almar barchi bai ishe taba,
"sister me ya kwantar dake a nan? Me yasa baki shiga ɗakin ki ba? Mikewa zaune
Hiyana tayi chikin muryan barchi ta fara magana "yaya Fahad wlh ɗazun machiji na
gani a ɗakina to na roki yaya prince ya chiremin shi amma har yanzu wlh tsoron
ɗakin nake ji bazan iya shiga chiki ba" "machiji kuma!? a chikin gidan nan kai anya
kin gani da kyau kuwa sister to wai ta yama za'ayi machiji ya shigo gidan nan har
ɗaki" "wlh yaya Fahad na gani da kyau machijin gaskiyane, ka tambayi yaya prince
kaji shi ya chire da kansa" "Gaskiya abun da abun mamaki a che snake a gidan nan
amma dai ina zuwa" yana kai karshen maganar ya miƙe ya shiga ɗakin Bgs.

Gaban mirrow ya samu Bgs yana shafa mai da alama wanka yayi gefen gado Fahad ya
zauna chike da jin haushin abun da Bgs yakeyi wa mutane ya fara magana "yaya prince
dan Allah ka bar sister tazo ta kwana a ɗakin nan ko da saman kujera ne, dan tana
tsoron ɗakin ta, kaji pls? Shiru yayi kamar bai san da shigowar Fahad dakin ba sai
da ya gama shafa mai ɗin sa, ya feshe jikinsa da perfume masu bala'i kamshi da
tsada, slowly ya juyo ya sauke idon sa a kan Fahad dake zaune ya zuba masa ido
alamar yana jiran amsa "get out Fahad!! Ya furta cikin tsawa, mikewa Fahad yayi ba
musu ya fice

yana fita bai bi ta kan hiyana ba dan bashi da wata amsa da zai bata wuchewa ɗakin
sa kawai yayi.

Bgs kuwa dressing room nashi ya shiga jim kaɗan ya fito sanye da kayan barchi masu
kyau da tsada farare tas masu laushi, saman gadon sa ya haye ya kwnata tare da jan
kyakkyawa kuma lallausan blanket nashi zuwa kan chikinsa ya lumshe ido ba jimawa
barchi yayi awon gaba dashi.

Ranan dai a palo hiyana ta kwana, ta takure waje guda kallo daya zaka mata ka gane
ba karamin tsoron palon ta keji ba, shiyasa ta takure waje guda, fiskar ta duk
hawaye a bushe...

NEW TEAM💖
💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖

*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*


👇👇👇👇

*1,DUK ƘARFIN IZZATA*


by(Star Lady)

*2,GIDAN AUNTY*
by(mss lee)

*3,SARKI SAMEER*
by(xeemat....love)

*4, JINI DAYA*


by(mrs bbk)

💖The Talent Troupe Writer's 💖

*DUK ƘARFIN IZZATA*

💖Story And Written💖

*Star lady*

Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta
wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai

Book 2
*Episode 12*

KHALID

......wai dan Allah yaya khalid me yasa bazaka bar mutun ya yi barchin sa bane?
"Gaskiya aa sis love ni ban hana ki barchi ba karki min sharri, ki yi barchin ki
abun ki" "wai to taya mutun zai yi barchi kana taɓa shi? "Gaskiya sis love surutun
ki ya fara yimin yawa dan kin samu yau na ɗan kyale miki bakin naki ya sha iska
ko?" turo baki Zahra tayi chikin shagwaɓa ta dan buga kirjin sa tana faɗin "ni wlh
yaya khalid dakin Aunty hiyana zan kwana gobe" dariya khalid yayi kafin yace "ai
inaga sai dai Aunty hiyana nan naki tazo ta tayaki kwana gobe ba dai ke kije ba dan
ba zaki samu kafar zuwa bama" zatayi magana yayi saurin haɗe bakin su, dan surutun
Auta ta fara yimasa yawa, Sosai suke missing junan su yana yi tana taya shi,
chigaba da murza kan nipple nata yayi yana shafa bayan ta da hannu ɗaya.

Da kyar Zahra ta iya kwache bakin ta daga nashi da taga alamar bai da niyar sakin
ta, kamar jira yake ta raba bakin nasu ya chapko Nipple nata ya shiga tsotsa kamar
jariri, tun Zahra na kokarin hana shi har ta kyalesa dan gaba ɗaya ya ruɗa ta, a
hankali ya zame hannun sa dake kan Nipple nata ya mai da gaban ta chikin dabara ya
zame pant ɗin dake jikin ta ya shiga wasa da wajen, lokachin guda ya fita hayyachin
sa, sai wani irin nishi yake yana fitar da numfashi da karfi karfi, zame Short ɗin
jikin sa yayi batare da Zahra ta ankara ba, matso da bakin sa yayi dai dai sai tin
kunnenta chikin wata irin yar murya dake fita da kyar yace "am sorry am so so
sorryyyyyyy sis love" ɗago kai Zahra tayi tana kokarin tambayar sa sorry for what,
sai taji wata iriyar azaba ya ziyar cheta lokachi guda, ihu ta fasa tare da sa
hannun ta bibbiyu saman kirjin sa tana kokarin turesa daga kanta, amma ina ko
motsashi ta kasa yi, ihu take tana faɗin "wayyo Allah na shiga uku Ammi na ina kike
Ummi yaya Khalid zai kashe ni Abba kazo ka checheni, wayyo Allah yaya khalid wlh
bana sonka mugu ka mai dani gida zan mutu wayyo Allah!! Shiko Khalid baya ma jinta
socking nata yake da karfi karfi dan baya chikin hayyachin sa yana sambatu "wash my
wife Allah ya miki albarka kin biyani ash Allah wai gaskiya Yusuf baka kyau tamin
ba da ka rigani dan ɗana wan nan daɗin" da karfi Zahra ta gabza masa chizo a kirji
amma ina bai ma san tana yi ba ya tafi duniyar sama jannati, lokachi guda Zahra ta
ɗauke diff kamar an ɗauke wutan nepa, gaba ɗaya bakajin komai a dakin sai nishin
khalid.

Sai da ya samu nitsuwa san nan ya sauka ya kwanta gefen ta yana mai da numfashi,
bai ma lura da Zahra bata numfashi ba, da haka barchi ɓarawo yayi awon gaba da shi

To masu karatu bari muleko su Inna a Yola Nigeria muga wani wai nar suke toyawa
wata kila kafin mu dawo su yaya khalid ya dawo hayyachin sa shima

YOLA NIGERIA

sosai inna take samun sauki sai kuma wani azababben laulayin chiki da take fama da
shi bata son ganin komai bata chin abin chi da zarar taji kanshin abin chi zata
fara amai, abu ɗaya take iya chi shine gawayi, shine abin chinta idan ba gawayi ba
babu wani abun da chikin nata ke yarda ya ansa haka zatayi ta gabzan gawayi tana
shan ruwa, tun yaya Bello na mamaki har ya daina yanzu kullun idan zai zo dubata
wajen mai magani sai ya sawo mata gawayi na 200 kafin gobe ta chinye.

A ɓangaren buba kuwa ba laifi sauki ya samu sosai dan yanzu abubuwa dayawa shi yake
yiwa kansa amma har yanzu kwakwalwa tasa akoi ɗan sauran matsala dan gaba ɗaya ya
manta da suwaye diyana da hiyana ma.

A ɓangaren Innar buba kuwa ta samu lfy sosai yanzu tana iya takawa da kafar ta ta
fito tsakar gida, sai dai bata iya tafiya mai nisa sosai take gajiya

Hasana matar yaya Bello kuwa baa magana yanzu laulayin chiki nata ya ragu sosai sai
wani kiba da haske da tayi, ta kara kyau ta chika ta ko ina, kullun yaya Bello yana
makale da matar sa yana matikar ji da chikin nan nata, duk da haka baya hana shi
bawa su inna kulawa da duk abun da ya dace.

Washegari jumma'a misalin karfe 7am Allah yayiwa bappan su yaya Bello rasuwa, ba
karamin tashin hankali suka shigaba yaya Bello duk jarumtar san nan sai da yayi
kwalla lokachin da ake sanya bappan sa a rami, sosai buba ma yayi kuka, da kyar aka
samu jama'a suka iya lallaɓa yaya Bello ya dawo gida da yace shi ba zai iya barin
kabarin bappan sa ba, a kofar gidan su jama'a ke zaman makokin bappa, Inna ko tana
chan wajen mai magani tana fama da laulayin chiki bata da masaninyar bappan su
Bello wato ya'yan ta ɗaya tilo a duniya ya rasu, bayan rasuwar bappa yaya Bello
yazo wajen ta har sau uku amma yaki sanar da ita dan kar ta kara chiwo kan chiwo.

Wan nan kenan tun da munji halin da mutanen yola ke chiki sai mu koma London dan
muga ne ake ciki

Uk

Sai kusan asuba Khalid ya farka daga nauyayyar barchin da ta ɗauke sa, chikin sauri
ya miƙe tsaye kai kallon sa yayi kan Zahra dake kwance ko motsi bata yi, a razane
ya haura saman gadon hannu yasa ya ɗagota amma sai yaji jikin ta a sake ga wani
mugun zafin da jikin nata yayi alamar zazzaɓi mai zafine ya rufe ta, maidata yayi
ya kwantar chikin ruɗu ya sauko daga gadon ya nufi tailet jim kaɗan ta fito ɗaure
da towel, saman gadon ya hau ya ɗauke ta chak ya nufi toilet da ita, Almost 45mins
san nan ya fito da ita naɗe a towel, sai kuka take kasa kasa, zaunar da ita yayi
saman sofa ya dawo gaban gadon da kansa ya chire bet shirt ɗin ya ɗauko wani ya
shinfiɗa, ɗauko ta yayi ya dawo da ita saman gadon, san nan ya sauko ya koma toilet
dan yin wanka lokachin an fara kiraye kirayen sallar asuba, yana fitowa wayar sa
dake masan drawer gefen gadon ta fara ringing, batare daya nufi wayar ba ya wuche
dressing room, dan yasan Yusuf ne ke kiran shi su rafi masallaci, sauri sauri ya
shirya chikin jallabiya baka ya fito, har lokacin kuka Zahra take, yanaso yaje ya
rarrashe ta Amma, babu lokachi dan an tada kabbara a masallacin su kuma yana da
tabbacin Bgs ya tafi dan shi baya jira sai dai a jirashi, dan haka sai ya kyale
Zahra chikin sauri ya fice daga ɗakin ya nufi waje

Tsaye ya samu khalid a palon kasa, ba sai ya tambayi ina Bgs da Fahad ba yasan
sunyi tafiyar sune, tare suka gera shi da Yusuf suka nufi waje.

Karfe 5:20am Hiyana ta farka chikin sauri ta sauko kasa daga kujerar, mikewa tsaye
tayi ta fara sanɗa kamar wata ɓarauniya, ta leka ɗakin Bgs dan taga yana nan ko
baya nan, tana ganin baya nan tayi sauri ta koma palo ta buɗe trolley ta ɗauki wasu
kayan ta shige ɗakin sa, toilet ta nufa a gurguje tayi wanka ta ɗauro alwala, ta
fito ɗaure da towel nashi rike da kayan da ta chire a hannun ta, sauri sauri ta
sanya kayan da ta ɗauko, ta zura hijabi a nitse ta shin fiɗa daddumar sa tayi
sallah.

tana gamawa ta naɗe ta mai da masa mazaunin sa, har ta juya zata fita idon ta ya
sauka kan gadon sa dake watse a yamutse ajiye kayan hannun ta tayi ta haye gadon ta
fara gyara masa, tanayi tana surutu "yanzu ni ya kamata na rinƙa gyara gadon nan ba
mai aiki ba gaskiya, kai bama gadon ba har ɗakin gaba ɗaya amma idan ya tafi aiki
zan rinƙa zuwa ina gyra masa dan na rinƙa samu ladan yiwa miji hidima dole na san
yadda zan yi na dakatar da mai Aikin nan da shiga ɗaki nan" tana ta surun ta har ta
kusan kammala gyara gadon.

tana ɗago blue eyes nata karaf sai kan face nashi yana tsaye a bakin kofar shigowa
ɗakin yana latsawa waya, chike da ruɗu da tashin hankalin ta diro kasa daga gadon
ta sungunna, murya na rawa tace "ina kwana taya price, shiru kamar bai ma san da
mutun awajen ba sai latsa wayar sa yake, Almost 15mins yana tsaye yana latsa waya
ita kuma tana sugunne.

Chikin tsawa yace "in my room!! On my bed!! Chikin rawar murya tace "kayi hakuri
yaya prince wlh ba zan... Bata kai karshen maganar ba ya daka nata wani uban tsawa
wadda yasata mikewa ba shiri "shoot up!! Oya fara frog jump, daga yanzu har na dawo
aiki! yana kai karshen maganar ya karisa shigowa chikin ɗakin bai ko kalli in da
take ba, ya wuche toile

tsallen kwaɗo hiyana ta fara, tun tana yi da sauri sauri har ta fara a hankali
hankali, kuka kasa kasa ta fara dan ta gaji gashi yace daga yanzu har karfe 2pm
idan ya dawo aiki, gashi mutun ne da idan yayi magana baya sauyawa dan haka No need
ta bashi hakuri dan kota bashi bata bakin ta zatayi idan ma batayi Sa'a ba ya kara
mata da wani hukunchin.

Wanka yayi ya fito ya shirya chikin wandon jeans blue da t-shirt ash, ya gyara
lallausan bakin gashin kannan nashi ya watsa a baya ba tare da ya ɗaure gashin ba,
booth blue ya sanya a kafar sa ya ɗaura wata danƙareriyar agogo diamond a hannun
sa, wayar sa ya ɗauka ya nufi waje yana jin hiyana na kuka tana tsallen kwaɗo amma
ko ajikin sa kamar ba mutun che ke kuka ba yayi fuchewar sa.

A harabar gidan ya sami Fahad na tsaye ya harɗe hannu a kirji shima ya shirya
chikin wandon jeans blue da t-shirt fari, yana ganin Bgs ya fara ɗaga masa gaisuwa,
ba tare da ya amsa gaisuwar ba kasa kasa yace "yauma bina zakayi? Ya kamata ka fara
Aikin ka fa, "yaya prince to ai kai ya kamata ka samomin aikin ko? "Aiki kam ai
yana zaune yana jiranka duk time da ka shirya kuma duk matsayin kujerar da kakeso
yanzu dai ina Yusuf da Khalid? "Basu fitoba" batare da ya sake magana ba ya wuche
ya nufi waje motochin sa, Fahad ya bi bayan sa, dai dai lokacin Yusuf ya fito shida
Lamrat ta rakosa har waje suna rungume da juna, ganin Fahad da Bgs yasa Lamrat
kwache jikin ta da sauri ta fara gaidasu, Fahad ne kawai ya tsaya yana amsa
gaisuwar tata shiko Bgs ko kallon in da suke bai yi ba yayi wuchewar sa.

Fahad na gama ansa gaisuwar lamrat shima ya ɗagawa Yusuf gaisuwa, da fara'a Yusuf
ya amsa tare da tambayar "ina yaya khalid? "Bai fitoba" Fahad ya bashi amsa
lokachin da yake wuchewa ya nufi wajen Bgs, juyowa Yusuf yayi yana fuskantar
Lamrat, ya fara magana "my baby ki koma chiki sai mun dawo" "yanzu yaya Yusuf da
gaske ba zaka tsaya kayi breakfast ba? "My baby na faɗa miki sauri muke akoi
rundunar da yaya prince zai je ya sanya hannu a kan takardun su zasu tafi yaki da
yan kunan bakin wake, jiya sun kama mana manya Manyan sojojin mu to shine za'a tura
runduna 2 suje su yake su su kwato mana sojojin mu, baki ga gaba ɗaya jiya ran yaya
prince a bache ba, kinga har yanzu ma ransa a ɓache dan haka bari nayi sauri karya
hukuntani shi baya son jira sai dai a jirashi" kiss lamrat ta masa a kumatu tana
faɗin "to a dawo lfy Allah ya tsare mani kai ya kareku da kariyar sa" "eyeee my
baby yau ba fullanchin kenan ba jin kunya har da kiss na samu wow i can't forget
this day" sunkuyar da kai kasa tayi tace "amma ai yaya Yusuf ba da kai zaa je yakin
bako? Murmushi yayi tare da kama hanyar tafiya wajen Bgs yana faɗin "ba da ni za'a
jeba ki koma chikin gida" "to kawai lamrat tace tare da juyawa ta goma chikin gida

Chikin motar Bgs ya isko Bgs da Fahad zaune nashi motar ya shige ya zaune.

"Kai Fahad kiramin layin Khalid" chewar Bgs yayi maganar yana kokarin chiro wayar
sa daga aljihu dan yaji tayi kara alamar shigowar sako, yana kunna hasken screen
ɗin sai yaga sakon khalid ne, chere pin na wayar yayi ya shiga massage "kai Fahad
kyale batun kiran khalid ɗin nan muje kawai" "to yaya prince amma shi yaya khalid
ɗin yau lfy ba zai je wajen aikin sa ba? Shiru Bgs yayi kamar bai ji me Fahad yace
ba, umarnin ya bawa sojojin sa akan sutafi, da gudu suka kunna mitochin suka bar
gidan.
Tun hiyana na iya kuka har ta kasa sai dai numfashinta dake fita da sauri sauri,
sai wani wahalallen nishi da takeyi, tun asuba har zuwa karfe 8am tana frog jump.

Tun tana iya ɗaga kafarta har ta kasa ta yanke jiki ta faɗi kasan karfet ɗin
sumammiya

Maiduguri Nigeria

Kwanche Ahzan yake saman gadon sa yana waya, "Umar wlh ba zaka gane bane ina son ta
ina kaunar ta wlh ban taɓa ganin yarinya ta shiga rai na lokaci guda ba sai ita, so
bazan iya mikawa iyayen ta itaba gaskiya dan naga alama yadda ake nunata a duk wani
tasha ta gidan Tv da zaridu gidajen redio da sauran su, ni nasan ba daga ƙaramin
gida ta fitoba, to kaga in dai hakane, in na miƙa ta ga iyayen ta bazasu taɓa bani
auren taba gara kawai na lallaɓa na chigaba da ɓoyeta har nayi na saran chusa mata
sona idan yaso bayan munyi Aure na kai ta wajen iyayen ta dan kaga lokachin ba
yadda zasuyi dole su kyalemu, da nayi tunanin sata school ma amma gaskiya na fasa
zan rinƙa samun lokachi ina karantar da ita da kaina kaga a haka zan samu sona ya
shiga zuchiyar ta, daga ɗayan ɓangaren Omar ya fara magana "amma Ahzan kana ganin
hakan ba rashin adalci bane? ni a nawa tunanin idan kayiwa yarinyar nan haka baka
kyau ta mataba, to duk bama wannan ba kana tunanin mum zata yarda ka Auri yarinyar
da bakusan asalinta ba? "Umar mum zata yarda ni nasan ta in da zan bi mata ta
yarda,
.............. da dai daddy na raye ne sai inche ba zai yiwuba, amma dan mum bani
da wata damuwa wai kai Umar wlh idan kaga yarinyar nan sai kache nayi kokari ma
dana iya hakuri na kyaleta sai an mana Aure, "kai Ahzan duk kyau ɗin ta ta kai
diyana tace, wlh idan kaga diyana kai zakache ita tayi kanta yarinyar nan amma haka
wanchan ban zan yayan nata ya mun duka ya raba ni da ita, amma wlh ba zan hakura ba
ina samun sauki duk in da zanshiga, sai na shiga dan na samu diyana" "wai Umar ni
kam aina ka samu wannan diyanar ne da kullun kake takuramin da zanchen ta? Haba
kilama ko kyan gani bata da shi, ni dai yanzu zan lallaɓa daddy ya yiwa Ummi waliyi
nan da next week a ɗaura mana Aure dan ma kar na ja lokachin har yan uwanta su gano
tana nan, wai kasan ma awajen aiki daga manyan mu na sama aka turomana hoton ta
akan mu nemota, na sa yarana suna ta yawo a gari bayan na ɓoyeta a gida kai daga
ganin yadda ake neman yarinyar nan a garinnan kasan ba yar karamin mutun bane" "kai
haba Ahzan karfa kaje ka jefa rayuwan ka chikin hatsari wlh gwara ka fitar da
yarinyar nan ka mikata ga iyayen ta in yaso kaje ka nemi aurenta a wajen su idan
sun baka to Fine idan ma basu baka ba sai ka hakura, nifa ina ganin kamar ma daddy
salim ba zai yarda da batun auren ba, dan daddyn salim da Allah jikan rai dadyn ka
halin su irin ɗaya, dama dai daddy Auwal ne" "lallai Umar baka da lfy daddy Auwal
fa kace tab hmmm ai ban isa in tinkari dady auwal da wannan magana ba, kai dai bari
yau ma dadyn kam ya wuche Us kuma har Chan zan bi shi nasa ta yadda zan ɓullo masa,
zai yarda ai yadda nake son yarinyar nan ma koda daddy'na na raye sai na san yadda
zanyi nasa ya yarda da abun da nakeso ɓare daddy salim kai dai kawai kazuba ido ka
tayani da addu'a" "to Ahzan Allah ya shige mana gaba" "amin Omar ngd amma kasan me
Omar? "Aa ban sani ba sai ka faɗa" "jiya danaje office ɗin commissioner naji suna
magana wai left kanal general Aryan yazo, nasha ruwan mamaki wlh sai Allah kaɗai
yasan wajen wani mai Sa'a yazo, ina masifar son ganin guy ɗin nan ba kaɗan ba da
zan samu Allah ya taimake ni wani yamin hanya ba samu ganin sa koda sau ɗaya ne
arayuwa ta, to dana sanya wannan ranar a chikin ranakun tarihin na wayan da ba zan
taɓa mantawa dasu ba" "wai daman Ahzan kasan Kga? Ni wlh sunan sa kawai nake ji in
burin naga koda hoton sane ba face Mark" "kai ina da wani hoton sa guda ɗaya wadda
na taɓa turawa a wayan Commissioner, zan turoma ka ganshi amma ya sanya face mark,
sai dai kaga jikin sa, da kaga jikin nashi kaga chikakken jarumin namiji, ai wlh da
Allah zai nunamin Bgs da kga arayuwata ko da a mafarki ne shikenan nikam burina ya
gama chika a duniya" "kai Ahzan bari ina rabaka wlh ka kiyayi kan ka domin ko
shugaban kasa wuyar gani Bgs da Kga zasu masa kai dai ka bar kan ka a in da Allah
ya ajiyeka" "kai dai Omar bari ai addu'a nayi kuma karkasha mamakin Allah ya haɗamu
wata rana" "to Allah ya haɗamu da su ta hanyan alkhairin, dan wlh da mu haɗu da su
ta hanyar sharri gwara mu mutu tun kafin lokacin" "kai Omar amin dai ka haɗu da su
da alkhairin ma yaya bare da sharri yadda nake jin ana lbr su a gidajen Tv da
jaridu, tab basu da wasa" "nima dai ina mugun son naga wannan Bgs ɗin sai dai duk
hotunan su da ake dorawa a gidan Tv zaka samu sun sanya face mark ban san me yasa
basu son barin face nasu a buɗe ba" "ai kasan wasu mutanen haka suke sun fi son a
sansu ta aikin su ba ta suna ko fiskar su ba" "hakane Ahzan kana da gaskiya to
Allah dai yasa mu dace" "amin Omar sai munyi waya" yana gama faɗin hakan ya katse
kiran tare da sauke nauyayyar ajiyar zuchiya ya miƙe ya fice daga ɗakin.

UK

misalin karfe 1:30pm jourfree ya shigo ɗakin Bgs da nufin ya gyara masa ɗakin,
ganin Hiyana a sume ne ya bashi mamaki, da sauri ya koma kitchen ya ɗauko ruwa ya
dawo ɗakin, kusa da ita ya tsugunna ya zuba mata ruwan, a razane ta mike tana faɗin
"yaya prince kayi hakuri wlh ba zan sake ba na tuba" "what are U saying madam?
Jourfree ya jefo mata tambaya, dawo da kallon ta tayi kansa chikin sauri ta mike
tsaye tana gyara hijabin jikin ta, kasa kasa tace masa " "as from today i don't
want to see U here again, pls get out" chikin tsoro jourfree ya juya ya fice a
ɗakin dan ba zai iya jayayya da maganar hiyana ba kuma bai san ya zasu kwashe da
Bgs ba lallai akoi dirama.

Aiki hiyana ta shigayi tama manta ya sata frog jump, yace karta tashi har sai ya
dawo aiki, duk da zafin da kunburin da kafarta suke hakan bai hanata ta fara tikar
aiki ba wanke masa toilet tayi tas ta shinfiɗa masa gado ta gyara ko ina ta sanya
masa turaren ɗaki mai daɗin kamshi, karfe 1:55pm ta kammala aiki ta ɗauki kayan ta
ta nufi hanyar fita ɗakin har ta kai bakin kofa sai kuma ta juyo, tace "kai yau dai
tun da baya nan wlh sai na je wajen hutawan shin nan nagani, dawowa tayi ta nufi
kofar glass dake kusa da toilet, a hankali ta tura ta shiga wajen

wani iska mai shegen daɗi ne ke kaɗawa awajen saman kujera taje ta zauna tana bin
wajen da kallo, mikewa tayi ta ɗauko ruwa da glass cup ta dawo ta zauna ta zuba
ruwan a cup ta fara sha sanyin ruwan na ratsa ta sai wani lumshe ido take, tana
sauke Ajiyar zuchiya, Almost 15mins tana zaune awajen har barchi ya fara ɗaukan ta,
alamar tafiyan mutun da tajine yasa ta miƙe chikin sauri tana karanto duk addu'ar
da tazo bakin ta, dan neman Allah ya tsareta daga faɗawa hannun Bgs.

dai dai zata fita shi kuma yana shigowa a razane ta ja da baya, chikin fushi da
bachin rai fuskar shin nan kamar hadiri a daure tamau ya damko wuyar ta ya jata
zuwa karshen wajen, chikin tsawa yace "ke bana che karna sake ganin ki a daki na ba
shine zaki shigomin har nan" tsabar tsorata hiyana ta kasa magana, ta kasar ido ya
kalli kasar benen, san nan ya dawo da kallon sa kanta, sai faman girgiza masa kai
take ta kasa magana, wurgi da ita yayi kasan benen chike da ɓachin rai ya juya ya
koma chikin ɗaki, wayar sa ya ɗauka ya kira jourfree, chike da izza da bada umarni
yace wa jourfree yana bukatar a chan za masa komai dake wajen shakatawar sa na
chikin ɗakin yana gama bawa jourfree umarni ya wuche cikin toilet.....

Hiyana kuwa tana fadawa chikin katon pool dake wajen, da kyar ta iya sai ta
numfashi ta Allah ma yasa ta iya ruwa tun a kauye dan tun suna yara suke zuwa rafi,
da kyar ta iya fitowa, kasa tafiya tayi ta zauna a bakin pool ɗin tana kuka kasa
kasa dan sautin kukan nata ma baya fita sosai

NEW TEAM💖
💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖

*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*


👇👇👇👇

*1,DUK ƘARFIN IZZATA*


by(Star Lady)

*2,GIDAN AUNTY*
by(mss lee)

*3,SARKI SAMEER*
by(xeemat....love)

*4, JINI DAYA*


by(mrs bbk)

💖The Talent Troupe Writer's 💖

*DUK ƘARFIN IZZATA*

💖Story And Written💖

*Star lady*

Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta
wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai

Book 2

*Episode 13*

.......sai 6pm Hiyana ta lallaɓa ta zagayo ta koma chikin gida a babban palon kasa
tachi karo da yaya khalid, zai koma part nasu, sugunnawa tayi har kasa "yaya
khalid ina wuni" "me ya fitar dake waje sister? Shiru ta ɗanyi tana tubanin abun da
ya dace ta faɗa masa "Bgs ne ya miki wani abun ko? Dan naga hawaye a face naki"
Chikin sauri ta girgiza kai tana faɗin "aa yaya Khalid ba shi bane" kallon ta
khalid yay fara yi from head to toe, kawar da kai gefe yayi chike da bakin chiki
yace "ok jeki yi wanka ki chanza kaya kizo part nawa ki sameni kuma kizomin da
wayar ki" sai lokachin ta tuna ashe tana da waya, jiki ba kwari ta mike ta haye
sama, tana tafiya tana tunani, wai shi yaya prince ai na ya keson na sa rai nane ya
kashe ni ma ya huta kawai na gaji nagaji sa irin azabtar dani da yake wayyo Allah
dan isar ka ya Allah ka kawomin ɗauki, da wannan tunanin ta shiga palon su, zaune
saman sofa mai zaman mutun 3 ta samu Fahad yana sanye da jallabiya fara yana latse
latse a waya, tsugunnawa tayi har kasa "yaya Fahad ina wuni" sai lokachin ya ɗago
ido kallo ɗaya ya mata ya kauda kan shi gefe chike da bachin rai ya mike har wani
huchi yake kamar wani zaki ya nufi betroom na Bgs batare da yache da ita komai ba.

kwanche saman gadon ya same'sa idon sa a lumshe, kallo ɗaya Fahad ya masa ya gane
bai yi barchin ba, chike da fushi ya fara magana "yaya prince ka dubi girman Allah
ka tausayawa sister wai dan Allah me ta maka ne da har ka tsaneta haka pls ko dan
farincikin Ammi da Abba ka rinƙa tausayin sister, ina kakeson yarinyar nan ta sa
ranta dan Allah dai, ko so kake watarana zuchiyar ta ta buga ne? ba ni kakewa ba
amma duk sanda kayi mata wani abun jinake zuchiyara kamar zafa fashe, ji nake kamar
zan mutu, nasan kana son mu baka son ɓachin ran mu kana kauchewa duk abun da zai
samu bachin rai, to kasani fa wlh idan kayiwa sister wani abun gaba ɗayan mu ji
muke kamar zamu mutu dan ɓachin rai, mu muna sonta muna kaunar ta, munason
farinchikin ta kamar yadda mukeson na Auta, karka manta fa wlh ina da tabbacin Ammi
tafi son Hiyana sama da yadda take son Auta, wlh ko dan Ammi dole naso yan uwana,
lokachin da aka aura min Amrat ban son ta amma dana fahimchi yaran nan sune
farincikin Ammi, sai na hakura na rungumi matata Allah da ikon sa kuma chikin
ƙanƙanin lokachi ya dasamin son ta a rai na, dan Allah yaya prince ka bawa sister
kulawa ko dan Ammi, da Abba ina da tabbacin hakanne kawai burin da ya rage musu a
rayuwa pls yaya prince ba dan kowa ba dan Allah.

Ba tare da ya bude ido ba yawa Fahad alama da hannu akan yazo, ba musu yaje ya
zauna a gefen sa
Wani wawan mari ya sakar wa Fahad ɗin a kumatu tare da mikewa zaune
ya wato idon sa waje, chike da ɓachin rai ya fara magana "kayi girman da zakazo ka
tsaya a kai na kanamin magana haka ko? Chikin sanyin murya da danasanin Fahad yace
"kayi hakuri yaya prince bachin rai ne yasa hakan amma am so so sorry ba zan sake
ba" shiru Bgs yayi bai sake magana ba "yaya prince dan Allah ina neman wata
alfarma" zuba masa ido kawai Bgs yayi batare da yayi Magana ba, "dan Allah yaya
prince kabar sister ta dawo ɗakin ka wlh ban son ganin ta a palon nan kuma kaga
tana da tsoro sosai" shiru yayi na tsawon 2mins kafin yace "me ya samu ɗakin na ta?
Da sauri Fahad ya kara juyowa da kyau yana fuskantar shi dan jin yadda Bgs ɗin yayi
magana chikin sanyi murya da alama zasuyi nasara "yaya prince ai ton lokachin da ta
kalli snake a ɗakin take tsoron shiga" zuro dogayen kafofin sa kasan fadon yayi ya
miƙe batare da yace da Fahad komai ba ya nufi wajen hutawan sa dake chikin ɗakin,
shiru Fahad yayi yana addu'a a chikin zuchiyar sa Allah ya ɗora su a kan Bgs Allah
ya sa ya yarda hiyana ta dawo ɗakin sa, Almost 30mins yana zaune daga ƙarshe dai ya
mike ya fice daga ɗakin chike da sa ran zasu iya yin nasara awan nan karon dan,
yadda yaji yaya prince yayi magana a hankali.

Zaune saman sofa a palo ya samu hiyana ta takure waje guda da alama sanyi takeji,
"sister tashi kije ɗakin ki ki chanza kaya" chikin rawar murya tace "yaya Fahad wlh
tsoron ɗakin nake ji bazan iya shiga ba" shiru yaɗan yi kafin yace "ok ɗauki kayan
naki muje na rakaki part ɗin yaya Aiman sai kiyi wanka a chan ki chanza kaya" ba
musu ta mike ta ɗauko wasu riga da sket masu shegen kyau black colour, ta nufoshi
gaba yayi ta bishi a baya, har part na Aiman.

Zama Fahad yayi saman sofa a palo san nan yayiwa Hiyana nuni da betroom din yace
taje tayi wanka yana jiranta a nan, dan ya lura tsoron part ɗin take.

Jikinta sai kerma yake ta shiga betroom ɗin Aiman wani makeken hoton'sa ta fara
chin karo da shi a gefen gado yana sanye da jeans da t-shirt ya ɗaura rigan aikin
sa a sama kayan yana ɗan murmushi, ganin hoton Aiman ba karamin tayarwa Hiyana
hankali yayi ba, nan take hawaye suka fara zarya akan fuskanta, tana kuka tana bin
ɗakin da kallo karaf idon ta ya sauka kan wani makeken Frame mai kyau gaske wadda
ke ɗauke da hoton Bgs yana tsaye da kakin sojoji ya rike Ak47 a hannun sa, ba
karamin kyau yayi ba fiskar nan tashi kamar kullun babu alamar annuri ko
kaɗan,kurawa hoton ido tayi tana ta kallon sa tana goge hawaye ta, 15mins ta ɗauka
tana kallon hoton kafin ta wuche ta nufi toilet a gurguje tayi wanka ta fito,
shiryawa tayi chikin riga da sket din ta nufi gaban mirrow ta tsaya tana kallon
kanta

Ba karamin kyau kayan suka mataba sun fito mata da ainihin suran jikin ta,

kai kallon ta tayi kan kirjin ta gaba ɗaya rabin boobs nata awaje kasan chewar
wuyar rigan babban ne sosai gashi kayan sun manne da jikin ta sun matse ta sosai,
tsaki ta ja ta sanya hannu ta tara kyakkyawar lallausan bakin gashin kan ta a
tsakiya ta daure ta kitse bindin gashin ta watsa shi baya wadda ya kai har karshen
bayan ta, kunyan fita hakan take ji gashi hijabin Amrat ya jike kuma yayi datti
sosai, shiru ta tsaya a ɗakin almost 10 mins tana tunanin yadda zata fita da kayan
nan a hakan ma wai ta zaɓo kayan masu ɗan fasali kenan, data ga dai tsayuwa ba zai
tsinana mata komai ba sai ta, dauki kayan ta da ta chire ta kare kirjin ta dasu ta
kama hanyan fita tana tafiya gaba ɗaya a takure take har ta fito palon

Yadda ta bar Fahad haka ta fito ta same'sa yana zaune yana latsa waya, jin Sallamar
tane yasa ya ɗago kai kallo ɗaya ya mata ya kau da kai tare da mikewa yayi gaba
yana faɗin "to muje" bayan sa tabi hannun ta rike da kayan da ta chire ta kare
kirjin ta dasu, part nasu suka koma.

Yana shiga palo ya wuche betroom na su ita kuma hiyana ta zauna saman sofa, ta kame
jikin ta waje guda, dan ji take kamar babu kaya ajikin ta a haka har barchi ya fara
ɗaukan ta gyarawa tayi ta kwanta ba jimawa barchi yayi awan gaba da ita

KHALID

wunin yau gaba ɗaya Zahra ta wuni ne tana kuka khalid yayi rarrashi har ya gaji
taki yin shiru taki chin komai tun safe ga zazzaɓi da ya rufe ta, Sosai Khalid ya
shiga damuwa, ya rasa meke masa daɗi
........zaune yake gefen gado yayi tagumi ya rasa meke masa daɗi, Zahra na kwanche
saman gadon tana kuka kasa kasa, chikin shesshekar kuka tace "yaya Khalid" chikin
sauri ya juyo tare da haurawa saman gadon ya karisa in da take, hannun ta ya kama
chikin nashi murya kasa kasa Kamar mai raɗa yace "am sorry my wife kiyi hakuri
kinji? Chikin dashewar murya tace "yaya Khalid ka dai na damuwa kaji bana son ganin
ka kayi shiru kana tunanin nan" "my wife in dai baki dai na kukan nan ba baki chi
abinchi ba, ba zan dai na damuwa ba" "to yaya khalid kamin tausa dan ko ina chiwo
yake min idan na samu sauki zan chi abinchin kaji? Chikin sauri ya fara yimata
tausa yana faɗin "yanzu nan ma ina gama yimiki tausan nan zaki samu sauki sai na
baki abinchi da kai na ko? Kakalo murmushi dole Zahra tayi ga hawaye na bin gefe da
gefen fuskar ta tace "to amma iya tea kawai zan sha" "ok to ko tea din ma yayi bari
na kawo miki" batare da ya jira amsar taba ya sauko daga gadon ya nufi, waje.

Jim kaɗan ya shigo hannun sa ɗauke da kyakkyawar cup, mai ɗauke da tea mai zafi
gefen gadon ya zauna tare da ajiye cup ɗin a saman drawer gefen gadon, hannu yasa
ya ɗago ta ya ɗaurata kan chin yar sa, ya ɗauki tea ɗin ya fara bata a baki, a
hankali hankali take dan sha har ta shanye "in karo miki wani ne? "Aa yaya Khalid
ya isa haka wannan ma da kyar fa na shanye" batare da ya sake magana ba ya ajiye
cup ɗin a saman drawer, san nan ya miƙe tare da ita a jikin sa suka haura saman
gadon.

Kwanchiya yayi, tana manne a kirjin'sa, a hankali yake shafa bayan ta yana mata
raɗa a kunne tun Zahra na share sa har ta fara biye masa suka chigaba da zubawa
juna kalaman love.

Maiduguri Nigeria

Ahzan ne zaune saman karfet a betroom din mum ɗin sa yayin da mum ke saman gado
suna hira
"Ahzan kana ganin hakan shine dai dai? "Eh mum ya kamata mu taimaka mata" "amma
Ahzan abun ne da ban mamaki anya Dr walid bai yi kuskure ya baka result na wata ba,
a mai makon na Ummi dan ni dai ban ga alamar Ummi na bukatar aure ba" "mum baki ji
Dr yace yanzu ne abun ya fara kamata ba idan ta kara 1 week ba tare da an mata aure
ba, shine abun zai bayyana karara kuma kinga idan hakan ta faru ba zanji daɗi ba"
"Ahzan Hanan fa zata girmi Ummi sosai dan yadda nake ganin Ummi ba zata wuchi 16
years ba kawai tana da wadatatchen halittace, ni anawa ganin idan ma hakane to
chiwon hanan ya kamata ya fara kamawa ba Ummi ba" "mum kowa da kike gani a duniyar
nan da irin tasa kaddarar, ai wanna chiwon bai bi ta shekaru ba" "hakanne Ahzan
kana da gaskiya to shikenan zanyiwa dadyn ka salim magana" "to mum amma fa karki
sanar da kowa batun chiwon nata dan kar su fara magana akai" "ai wannan abun kunya
ne baki ba zai iya faɗi ba" "yauwa my mum san nan kinji Dr yace kar a wuche 1 week
baa mata Aure ba idan aka wuche za'a samu matsala, ba ƙaramin tausayi yarinyar ta
bani ba shi yasa ma na yanke shawarar Auren ta kawai, dan in shere mata hawayen
rashin iyaye" "In Sha Allah zaka samu ladan hakan" "Allah yasa my mum, amma mum
yana ga baki shirya zuwa wajen aiki ba jiyama fa baki jeba lfy" "wlh Ahzan gaba
ɗaya jikina a mache ne bana iya komai sai kwanchiya kawai" shiru Ahzan yayi yana
tunani a ranshi "kai gaskiya maganin na aiki da kyau am sorry mum ba zaki iya komai
ba kwakwalwan ki ma bazata yi aiki ba bare kiche babu irin wan nan chiwo a duniya,
dole sai abun da na tsara miki shi zaki yi, bazaki iya fita ko nan da tsakar gida
ba har sai an ɗaura Aure na da Ummi dan karki bata min shiri nasan kina fita zaki
samu lbr ana neman Ummi dan haka babu in da zakije sai bayan Aure, shima dady salim
yanzu zanje nayi maganin sa dan idan yazo kawai ya amince da zanchen Aure na da
Ummi, babu wan da zai zo gidan nan da sunan yazo biki salon suga Ummi, su tonamin
asiri Auren sirri za'ayi
"Ahzan tunanin me kake? Da sauri ya dago kai tare da mikewa ya nufi
hanyar fita daga ɗakin yana faɗin "babu wani tunanin da nake mum ina tausayin
yarinyar ne kawai" ya kai karshen maganar tare da ficewa daga ɗakin, gyara
kwanchiyar ta mum tayi a saman gadon ta ta lumshe ido ta chigaba da barchinta da ta
fara.

KANO

da sallama ɗauke a bakin sa Aryan ya shigo fada, kallo ɗaya Abba dake zaune kan
kujerar sarauta ya masa ya kau da kansa gefe dan bai san ganin Aryan a chikin
wannan hali kwata kwata, saman kujerar kusa da Abba yaje ya zauna "Aryan yaushe ka
dawo? "Yanzu na dawo Abba" "to ya ake chiki Allah dai yasa diyanar ce" "aa Abba ba
ita bace, wadda suke magana a kanta wai mahaukachiya che wani ya buge da mota to
kaga ita kuma ai ba mahaukachiya bace shiyasa ban ma bi ta kan maganar tasu ba ina
jin hakan nayi dawowata kawai" "eh lallai Aryan na yarda kana chikin matsananchin
tashin hankali wadda yasa baka iya tantanche abubuwa" juyowa Aryan yayi da kyau
yana kallon abba kafin yace "Abba me yasa kace haka? "Eh mana Aryan idan ba kana
chikin tashin hankali ba, ai da ka daɗe da gano in da diyana take" da sauri Aryan
ya kara waro idon sa waje yana kallon Abba "ta yaya kenan Abba kamin bayani"
"lokachin da farida ta kira tana sanar mana da diyana ta bata kai kayi picking call
din amma tashin hankali ya hanaka kaji bayanin da farida tayi kafin ɓatar diyanar"
"Abba pls tell me wani bayani kuma tayi!? "Chemaka tayi diyana ta tafi babu
ɗankwali babu mayafi babu ta kalma ta bar wajen, to kaga bazaka nemi diyana a
chikin masu hankali ba sai dai a dubata a sawun marasa hankali, idan kayi tunani
mai yuwuwa wayan chan mutanen suna da gaskiya domin babu yadda za'ayi suga hoton
diyana su che itache kai kuma ka che ba ita bace ko da blue eyes nata zaka iya
ganeta chikin sauki kawai dan ayanzu baka da nitsuwa ne, shiyasa Amma abun da nake
so da kai yanzu ka tattara nitsuwar ka waje guda, ka dawo asalin Kga da na sani
kayi aiki da kwakwalwan ka dan samun nasara ina taya ka da addu'a tare da fatan
awanan karon kayi nasara"

a sukwane Aryan ya miƙe ba tare da ya sake magana ba ya nufi hanyar fita fada, taku
yake da sauri sauri, wayar sa ya chiro, ya kunna hasken screen ɗin ya duba time 7pm
contact ya shiga sauri sauri ya fara kiran layin Shahram, kira ɗaya Shahram ya ɗaga
chike sauri da bada umarni Aryan yace "ka sanar da commissioner ya rikemin wayan
nan mutanen, san nan ka shiryamin tafiya gobe karfe 7 ina son tai mana a Maiduguri"
yana gama faɗin hakan batare da ya jira amsar Shahram ba ya katse kiran part na
Ammi ya nufa

Da sallama a bakin sa ya shiga betroom na Ammi zaune take saman Throw pillow tana
shan fura ganin shi yasa ta ajiye furar a gefe chike da kulawa ta amsa masa
sallamar tare da tambayar yaushe ya dawo, sauri sauri yace mata "yanzu" Ammi zata
sake magana ya rigata da chewa "Ammi ina son ganin drowar sa kayan yarinyar nan
"diyana? Ammi ta tambaya tana kallon sa sosai "Eh ita inane wajen sa kayan ta yake?
"Yana ɗakin su kayan na chan yadda suka bari ba a taɓa ba" tun Ammi bata karisa
maganar ba ya juya ya fice ya nufi ɗakin su Hiyana, jakar da ya bawa diyana
lokachin da ya dawo saudia ya ɗauka ya fice daga ɗakin, kai tsaye Part nashi ya
koma

Yana shiga betroom nashi ya ajiye jakar saman mirrow ya nufi toilet dan yin wanka
Uk

8pm dai dai hiyana ta fito part nasu ta nufi kitchen already jourfree ya gama
shirya abinchin Bgs dauka kawai tayi ta komo part nasu gaba ɗaya a takure take dan
ji take kamar tsirara take tafiya kayan sun kamata sosai, da sallama ta shiga
betroom ɗin yana zaune saman sofa yana waya da wajen aikin su ga dukkan alamu
magana yake akan sojojin su da yan ta adda suka kama yana chikin bachin rai sosai,
saman table dake gaban sa ta ajiye masa abinchi chikin sauri ta juya zata fita dan
kar ya ganta ba hijabi muryan sane ta katse ta yace "ke zonan!? Chikin sauri ta
dawo ta tsugunna a gaban sa ta sunkuyar da kai kasa dan kunyar kayan jikin ta
takeji, alama ya mata da hannu akan tayi sarving nashi, da mamaki ta ɗago tana
kallon sa, taga bama ita yaƙe kallo ba, chikin sauri ta ɗauko plate ta fara zuba
masa abinchin tana gama zubawa bata lura da hannun sa dake saman hannun kujerar ba
ta ɗora plate din awajen saman hannun nashi, wani wawan mari ya sakar mata, tare da
binta da harara chikin tsawa yace "get out" da gudu ta miƙe ta fice daga ɗakin tana
kuka, katse wayar da yake yayi ya ajiye wayar a gefe, chike da ɓachin rai ya miƙe
ya fice daga ɗakin ya nufi waje, Hiyana na ganin fitar sa ta dawo ɗakin ta kwashe
kayan abinci gaba ɗaya ta mai da kitchen tana dana sanin abun da tayi yau itache
rana ta farko da yaya prince zai fara chin abun da ya fito daga hannun ta amma
gashi saboda zumuɗi ta bata hakan, dawowa tayi saman doguwar kujera ta kwanta ta
lumshe ido tana tunani har barchi yayi awawon gaba da ita

12:30Am

Bgs ya dawo chikin gidan kai tsaye part nasu ya nufa, dai dai zai shiga betroom
nashi yaji mutun na numfashi da kyar da kyar kamar wadda aka shake, gashi palon
akoi duhu wutan a kashe yake, kunna wutar wayar sa yayi haske ya gauraye wajen,
juyawa yayi ya nufi in da take kwanche ta takure waje guda, sai rawan sanyi take,
a hankali ya kai hannun sa saman wuyar ta jikin nata yayi zafi sosai kamar wuta
hannu ɗaya yasa ya dauke ta chak, ya nufi betroom nashi da ita

Jin mutun ya dauke tane yasa ta waro manya manyan blue eyes nata da kyar dishi
dishi ta fara gani ta kasa gane wanene ya dauke ta kokarin kwache kanta take ta
fara fisge fisge da iya karfinta, chike da jin haushin hakan ya.....

Masu karatu sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kaimu🤪🤪

NEW TEAM💖
💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖

*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*


👇👇👇👇

*1,DUK ƘARFIN IZZATA*


by(Star Lady)

*2,GIDAN AUNTY*
by(mss lee)

*3,SARKI SAMEER*
by(xeemat....love)

*4, JINI DAYA*


by(mrs bbk)
💖The Talent Troupe Writer's 💖

*DUK ƘARFIN IZZATA*

💖Story And Written💖

*Star lady*

Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta
wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai

Book 2

*Episode 14*

.......Chike da jin haushi hakan ya yakacheta daga jikin sa zaiyi wurgi da ita,
kalaman Fahad suka fara masa yawo a kwakwalwa kalman Ammi ta karshene ta dira masa
a rai in da take chemasa idan har ya kuntata wa hiyana to yasa a ranshi tamkar ita
ya kuntatawa, tuna hakan ne yasa ya mai data jikin sa ya rike ta da kyau chike da
bachin rai ya daka mata tsawa "zaki min shiru ne ko sai nayi wurgi dake! Jin voice
na shi yasa ta nitsu tsit dan ita bata taɓa tunanin shi bane tayi tunanin wanine
yazo sache ta shi yasa take kokarin kwache kanta.

saman ka tafaren gadon sa ya kwantar da ita tare da mikewa ya ɗauko Box ya dawo
saman gadon, magani zazzaɓi ya fitar ya ɓalli guda biyu, chikin sanyin murya yace
"gashi an sa ki sha" jikin ta na kerma ta sa hannu zata ansa zubawa hannun ta ido
yayi da mamaki yake kallon yadda hannun nata ke kerman tsoro, ɗaugo idon sa yayi ya
fara kallon ta from head to toe gaba ɗaya jikin ta kerma yake hannun ta ya kasa
tsayawa waje guda ba lallai idan ya sanya mata maganin a hannun ta ta iya kaiwa
bakin ta ba, mikewa yayi ya koma falo ya ɗauko ruwa mai sanyi tare da glass cup ya
dawo ɗakin a gefen gadon ya zauna ya balle bakin roban ruwan ya zuba a glass cup
ɗin, zama yayi da kyau ya sa hannu ɗaya ya ɗagota, kasa kasa yace "buɗe bakin ki"
da kyar ta iya sai ta kerman da bakin na ta keyi ta bude masa, sanya mata maganin
yayi sannan ya kafa mata glass cup ɗin a bakin ta, sosai ta sha ruwan sai da ta
shanye dukka, san nan ya chire mata cup ɗin a baki ya mai da ta ya kwantar, ya mike
ya mai da cup ɗin da roban ruwan saman table ɗin tsakiyar ɗakin, toilet ya nufa.

Wanka yayi ya fito ɗaure da towel a kugun sa, a gurguje ya shafa mai tare da fesa
perfume nashi mai bala'i kamshi da daɗi, dressing room ya nufa, jim kaɗan ya fito
sanye chikin kayan barchi masu kyau da tsada ga laushi fararen tas riga da doguwar
wando, saman katafaren gadon sa ya haye, ya kwanta hannu yasa saman drawer ya ɗauki
remote ya kashe wutan ɗakin ya mai da remote ɗin ya ajiye, ya kunna wutan gefe da
gefen gadon masu bada haske blue da green, addu'ar barchi yayi ya shafa, sannan ya
juyo ya ɗan kalli in da hiyana ke kwanche yadda ya kwantar da ita ko motsawa ba
tayi ba, hannun sa ya kai saman goshin ta ba laifi jikin nata ya fara sanyi, dauke
hannun sa yayi ya juya ya bata baya yana fiskantar gabas ya ja blanket zuwa saman
chikin sa, tare da lumshe ido, asuba ta gari.

1:30am hiyana ta farka daga barci dishi dishi ta fara gani goge idon ta da kyau
tayi domin ta tabbatar wa kanta shin muryan mutun take jine ko dai aljani ne mai
wannan karatun dan ita dai a chikin bil adama kam bata taɓajin voice mai daɗin
wannan ba, mikewa tayi zaune a saman gadon, tafara bin ɗakin da kallo.

mamaki ne ya kamata yaushe ta zo ɗakin nan kuma? Waya kawota? Dan ita jiya kwata
kwata batama san in da kanta yake ba, yan waige waige ta fara yi tana neman ta in
da take jiyo wannan kira'an Alqur'ani mai bala'i daɗin, karaf idon ta ya sauka kan
shi yana zaune saman dar duma yana rike da Alqur'ani mai girma yana karatu, tasha
ruwan mamaki wai daman yaya prince ɗin nan ya iya karatu? wai da gaske ne daman
yana da imani? Ashe yasan Allah? Ashe yasan in da gabas take? ai na ɗauka shikam in
ban da bindiga ba abun da ya sani, da wani zuchiyar sa kamar na Abu lahabi, duk
girma da kima da mutunci da fiyayyen halitta manzon rahma yake da shi sai da abu
lahabi, ya rinka kokarin kashe sa, to haka yaya prince ka ke duk mai mutunchi da
imani da kima wadda Allah ya ɗaura maka responsibility sa a kanka komai kyaytatawar
da zai maka sai ka nemi ka masa rashin mutunchi kai mutun baya taɓa kyau tata maka
ko mai aka maka laifi ne, tayi nisa chikin tunani da take kamar daga sama har
tsakiyar kanta taji voice nashi "ke sauka kije ki kawomin Black tea mara sugar!
Chikin sauri ta diro daga gadon ta nufi waje mai da kanshi yay kan karatun da yake
ya chigaba.

Jim kaɗan sai gata ta shigo rike da Cup mai shegen kyau gefen sa tazo ta tsugunna
murya na rawa tace "gashi nan yaya prince" ko kallon in da take bai yi ba, shiru
shiru sai zuba kiraar karatun qur'ani kawai yake tun hiyana na sa ran zai ansa har
ta chire rai ta gaji da tsugunno gashi ba wani isshen lfy ke gareta ba, Almost
30mins tana tsugunne a wajen har barchi ya ɗan fara ɗaukan ta, slowly ya sa hannu
ya ansa cup ɗin, da kyar ta iya mikewa sai kuma ta kasa komawa saman gadon nashi ta
kwanta, gani take kamar idan ta hau zai mata tsawa yace ta sauka, shiru tayi tana
tunanin ta haune ko dai ta koma Palo, dan bata son tsawan nan da yake mata ko
kaɗan, daga karshe dai ta yanke shawarar komawa saman sofa set dake chikin ɗakin
dan tana ganin hakan ne ɗan dama dama.

Saman doguwar kujera ta kwanta ta lunshe ido, har barchi ya fara ɗaukan ta sanyi
mai karfi ne taji ya fara ratsa gaba ɗaya jikin ta, takurewa tayi waje guda, sai
rawan sanyi take, har karfe 2:45am ba abun da kakeji a chikin ɗakin sai karan
hakoran ta dake kakkarwa suna haɗuwa da juna
mikewa yayi ya mai da Qur'an mazaunin sa bayan ya gama karatun dawo yayi
ya naɗe daddumar ya nufi gadon sa, hayewa yayi ya kwanta yaja blanket zuwa dai dai
chikin sa, ƙaran sautin haɗuwar da hakoran ta keyi ne suka takura masa, chikin
tsawa yace "ke zaki dai na damuna ne ko sai na ɓallaki!? Da sauri ta sanya hannu ta
toshe bakin ta ta dungule waje gida, rmt ra ɗauko ya kara gudun Ac sosai ya mai da
ya ajiye, ya ɗan kara hasken din light dake gefen gadon ya lumshe ido ba jimawa
barchi yayi awon gaba da shi.

Hiyana kuwa barchi ya gagara, sai juyi take saman kujera sabon zazzaɓi ne ya rufe
ta tun tana iya hakuri har ta fara kuka kasa kasa, gashi yace bai san jin karan
sautin hakoran tama bare kuma kuka sosai ta toshe bakin ta, ta rasa in da zata sa
ranta, shiko sai sharara barchin sa yake a haka har asuba, bata yi barchiba tayi
kukan ta kasa kasa har ta gaji tayi shiru, tana jin sa ya tashi yayi wanka ya
shirya chikin jallabiya fara ya fice ya nufi masallaci, yana fita ta chire hannun
ta daga bakin ta, ta saki wani marayan kuka da kyar ta tashi ta nufi toilet na shi
sauri sauri tayi wanka da ruwa mai zafi sosai, ta fito ɗaure da towel nashi ta nufi
Palo, kamar zatayi kuka lokachin da take duba kayan da zata sanya dan tayi sallah
gaba ɗaya babu kayan arziki, daga rigar da wando masu kama da 1 sai doguwar riga
mara hannu, ji take kamar taje ta dauko Zahra ta mata mugun duka dan haushi, da
kyar ta samu wani bakin wando da rigarsa fari mai hannu ɗaya, hannun ɗayan ma ɗan
siriri da shi da babu duk ɗaya ne, komawa tayi chikin ɗakin sa da sauri ta sanya
kayan ta ɗauki blanket na shi ta rufa a jikin ta daga kanta har kasa ta shin fiɗa
daddumar tayi Sallah, tana idarwa ta mai da blanket ɗin ta naɗe daddumar, ta ɗauki
Cup da yasha black tea da daddare ta fice daga ɗakin ta mai da kitchen, tunani ta
shigayi shin yauma naje na gyara masa ɗaki ne ko dai na kyalesa kar yazo yamin
hukunchin irin na jiya.

Da wannan tunanin ta koma betroom nashi, gadon ta nufa ta chire bet shirt ɗin ta
nufi waje ajiye kayan datti ta ajiye ta dawo ta shiga dressing room ta ɗauko wani
dankareren bet shirt fari tas mai bala'i kyau da tsada ga laushi kai ka che
audigane, sauri sauri ta shinfiɗa gadon ta sauko ta nufi toilet ta wanke masa fes
ta gyara ko ina a chikin ɗakin, ta sanya turare mai bala'i kamshi, shiru ta tsaya
tana mai da numfashi tunani take in koma palo in zauna ne ko dai in zauna a nan kar
kuma na zauna a nan ya dawo ya fara faɗa, dan shi bazaka taɓa gane menene idan ka
masa dai dai da kuma ba dai dai ba, yanzu na samu ya fara ansan abu daga hannu na
bai kamata nayi masa wani laifin da zai sa ya dai na hakan ba, jiki ba kyari ta
fito palo ta zauna saman sofa, tayi shiru tana tunanin chan ta tuno ashe tana da
waya, mikewa tayi chikin sauri ta ɗauko wayar a chikin akwatin ta, ta kunna babu
charji, mikewa tayi ta sanya wayar a chaji ta dawo ta zauna.

Karfe 6 Bgs ya shigo palon yana waya betroom nashi ya nufa har ya kai bakin kofa
sai kuma ya juyo kallo ɗaya ya mata ya kauda kai tare da chere wayar daga kannun
sa, daga in da yake tsaye ya sai ta ta da wayar alamar tazo ta ansa, chikin sauri
ta miƙe ta garisa gaban sa ta sugunna ta ansa watar juyawa yayi ya shige chikin
betroom ɗin.

Manna wayar tayi a kunnen ta, chikin sanyi da girmamawa duk da batasan wanene ba
tace "Assalamu alaikum ina kwana" daga ɗayan ɓangaren Ammi tace "lfy hiyana Ykk y
gida? Chike da farin chiki da zumuɗi tace "Ammi ina lfy ya gida yasu Abba wlh ina
kewar ku dukkan ku" "sunanan lfy muma muna kewar ki" "ayya Ammi ki sa a dawo dani
gida kinji na gaji da nan banason kasan nan ko kaɗan" jin abun da hiyana tace ba
karamin ɗagawa Ammi hankali tayi ba hakan ya tabbatar mata da Bgs baya kula da
hiyana idan yana kula da ita bazata yi wan nan furuchin ba, wani irin bakin chikine
ya tokarewa Ammi makoshi awan nan karo gaskiya bazata kyale Bgs ba ya isa haka
"Ammi ya naji kin yi shiru ko dai kin kashe wayar ne? Muryan hiyana ta katse mata
tunani da sauri tace "aa ban kashe ba, kina jina hiyana yanzu zan sanya yayan naki
ya sai miki waya yau ɗin nan anjima sai muyi magana da wayar ki yanzu kam ki bashi
wayar sa" Ammi ai jiya yaya Khalid ya sai mana waya dukkan mu nawa babu charji ne
yanzu nasa a charji idan yayi charji zan ansa number ki ko wajen Aunty Zahra ne sai
na kiraki" mamaki ne ya kama Ammi lallai ba karamin abu Bgs kewa hiyana ba tun da
gashi shine mijin ta amma batace zata ansa number na awajen Shi ba sai dai wajen
Zahra yarinya kwata kwata bata so ayi mata zanchen sa, amma bari na ɗan tambaye ta
"Hiyana ina yayan ki? "Yana ɗakin sa Ammi" "to naga lokachin tafiyar su wajen aiki
ya kusa kije ki tayashi shiryawa mana zamuyi waya anjima" "kai Ammi! Shiryawa kuma
kinason ya....sai kuma ta yanke maganar tace "to Ammi bari naje" hmmmm kawai Ammi
tace dan ta rasa me zata che da Hiyana, chikin karyewar zuchiya tace "to hiyana ki
je ki kai masa wayar In Sha Allah daga yau kasar zata fara yimiki daɗi kinji? "To
kawai hiyana tace tare da mikewa ba tare da ta katse kiran ba ta nufi betroom nashi

da sallama a bakin ta ta shiga yana tsaye gaban mirrow yana shafa mai, gaban sa
dazo ta tsugunna chikin sanyin murya tace "yaya prince ina kwana ga wayar" shiru
yayi bai ansa mata gaisuwar ba kuma bai ansa wayar ba, aikin gaban sa kawai yake,
Almost 10mins tana sugunne shi kuma ya gama shafa mai yana gyara gashin, chike da
tsoro tace "yaya prince dan Allah ka ansa wayar mana wlh ji nake kamar zan faɗi kai
na na chiwo sosai" shiru kamar baya wajen duk wannan abun da suke Ammi na jin su
dan bata katse kirar ba, sai da ya gama abun da yake san nan ya ansa wayar ya wuche
dressing room dan shirin zuwa wajen aiki, sauri sauri Hiyana ta miƙe ta fito ta
nufi kitchen already jourfree ya gama shirya breakfast na bgs ɗauka tayi ta nufi
betroom nashi.

Tana shigowa dai dai lokacin ya fito daga dressing room ya shirya chikin
haɗaɗɗadiyar suit ash colour, da alama wani meeting zai je ba ƙarin kyau kayan
suka masa ba, sun kara fito masa da ainahin suran jikin sa, kyawun sa ya kara
bayyana sosai, ya ɗaure lallausan bakin gashin kan nan nashi, sai wani haske da ya
kara, fiskar nan tashi a ɗaure take sosai kamar wadda akayiwa wani abun, dan yanzu
da yake tsaye gaban mirrow fiskar a ɗan sake, daga shigan sa dressing room ya fito
fiskar sa ta sauya sosai, ɗamtsen hannun san nan kullun kamar kara hurasu ake sai
kara chika suke kamar zasu fasa hannun rigar,
sosai hiyana ke satar kallon sa ta kasan ido tana addu'ar Allah ya
dai dai ta tsakanin su, kwata kwata bata son ya fahimci tana son shi shiyasa bata
taɓa yarda tayi gigin kallon face nashi kai tsaye sai dai ta rinƙa satar kallon sa
ta sanya wa ranta ko mutuwa zatayi da son sa bazata taɓa bari ya fahimci tana son
nasa ba.

Saman table ta ajiye masa abincin, ta tsaya awajen tana jiran shi yazo tayi sarving
na shi

Sake feshe jikin sa yayi da perfume nashi mai bala'i kamshi da daɗi sannan ya nufi
saman sofa ya zauna, chikin sauri ta fara haɗa masa tea ta miƙe masa, sai da ya
ɗauki tsawon 2mins kafin ya ansa cup ɗin, a hankali ya kai cup ɗin sai tin dan
karamin bukin sa ya fara sha tea ɗin, kasa kasa hiyana ke satar kallon yadda yake
shan tea ɗin kamar bai san sha, zuba masa chips tayi a plate tare da soyayyun kaji,
ta dora saman table ɗin ta matso masa da table ɗin, komawa gefe tayi ta zauna tana
jiran ya kammala ta kwashe kayan.

Muryan sane ya daki gogon kunnen ta yana faɗin "kije ki ɗauki magani a drawar chan
ki sha guda biyu bayan kinchi abinchi, san nan idan kika sake magana ta da Ammi kin
san sauran" murya na rawa tace "kayi hakuri yaya prince bazan sake ba" shiru yayi
bai sake magana ba yachi gaba da shan tea ɗin sa mikewa tayi ta nufi drawer ta
ɗauko maganin ta fice daga ɗakin ta nufi kitchen

abinci kaɗan ta zuba a plate ta dawo palo ta zauna, a nitse ta chi abin chin ta ta
sha ruwa sannan ta sha maganin tana kokarin mikewa ta nufi ɗakin, shi kuma yana
fitowa, kasa kasa chikin tsoro tace "adawo lfy Allah ya tsare" a'sukwane ya juyo ya
kalleta nan take taji numfashi ta ya tsaya duk wani jini dake gudu a jikin ta sai
da ya tsaya chak addu'a ta shigayi Allah yasa ba laifi tayi ba faɗin hakan da tayi,
juyawa yayi ya chigaba da tafiya ba tare da yayi Magana ba bin bayan sa tayi da
kallo har ya fice, yana fita ta sauke nauyin ajiyar zuchiya tare da miƙewa ra nufi
betroom ɗin

Kwashe kayan abin chin tayi ta maida kitchen ta dawo ta kara kyara ɗakin ta shiga
toilet na shi tayi wanka a gurguje ta fito ɗaure da towel nashi wadda yazo mata har
kasan guiwa, fitowa tayi ta nufi betroom nasu Fahad, sallama tayi a bakin kofar,
Amrat na daga chiki ta amsa tare da faɗin "Aunty Hiyana ki shigo mana yaya Fahad
baya nan" "aa Amrat ni bazan shigo ba ki kawomin hijabi idan akoi a chikin kayan
ki" "Aunty hiyana hijabin ɗan karamin ne fa bai wuchi ya tsaya zuwa kirjin ki ba"
"eh kawomin" bata karisa rufe baki ba amrat ta fito rike da wani haɗaɗɗen dan
karamin hijabi mai stone a jiki, pink colour ta mika mata, chikin sauri hiyana ta
ansa ta sanya a jikin ta ta juya batare da ta kara Magana ba sauko palon kasa tayi,
ta nufi part na su Zahra.

dai dai zata shiga part ɗin Zahra na fitowa karo suka kusayi baya hiyana tayi tana
hararan Zahra "lfy kike harara ta Aunty hiyana? Zahra ta tambaya tana guntse dariya
dan tasan batun hijabi ne ya kawo hiyana "yanzu Aunty menen hakan dan Allah ki bani
hijabi idan kina da shi wlh yau da blanket ɗin yaya prince na rufa nayi sallah"
"dan Allah Aunty Hiyana da gaske kike yi yau da blanket na yaya prince kikayi
Sallah" hararan wasa hiyana ta wurga mata kafin tace "eh mana" dukawa kasa Zahra
tayi tayi sujudur shukur tana ɗagowa ta rungumi hiyana tana faɗin "Alhadulillah
Alhamdulliah ya Allah na godema da ka nunamin wannan rana ya Allah ka dauwamar min
da yar uwata chikin farinchiki ya Allah kasa yaya prince ya so ta sosai" "ke Aunty
Zahra waya che miki sona yake, baya nan fa na ɗauki blanket na shin kema ai kin san
da yana nan ban isa ba" "Aunty Hiyana ke dai karki damu jiya kwana nayi ina sallah
ina miki addu'a Allah ya juyo da hankali yaya prince gareki" "hmmmm ko kuma kwana
kikayi kina zubawa yaya Khalid iya shege ba" "kai Aunty hiyana to duk ma ba wan nan
ba yaya khalid ne yace daman naje na sanar dake ki shirya zamuje yanzu nan ya mana
registration zamu koma school" "da farinchiki Hiyana tace "kai Alhadulillah
Alhamdulliah daman na gaji da zaman gidan nan, yanzu dai Aunty Zahra dan girman
Allah ki bani hijabin ki da kika sanya da zamu zo nan kina ga fa ko hijabin sallah
bani da shi" "kimin alkawarin iya sallah zaki rinƙayi da shi kawai" "Aunty Zahra na
miki alkawari iya sallah kawai zan rinƙa yi sai kuma idan zan fito palon kasa ya
miki? "Eh ya min kije ki shirya zan kawo miki hijabin yanzu" to kawai hiyana tace
ta juya ta koma part nasu Zahra kuma ta koma ɗaki

8pm dai dai Khalid ya ɗauki su hiyana suka tafi registration yaje ya musu sannan
suka wuche wajen sayyaya saya musu duk wani abun da zasu bukata na makaranta yayi
sai karfe 1pm dai dai suka dawo gida kowa ya wuche part nashi.

Hiyana na shiga part nasu kai tsaye wajen da ta ajiye trolley kayan ta ta nufa dan
ta sanya kayan school nata a chiki, da mamaki take bin wajen da kallo, gani babu
trolley ɗin awajen lallaɓawa tayi ta leka betroom ɗin ta tagani ko yaya prince yasa
an kai su chan, gani tai basa chiki, juyowa tayi ta nufi betroom nashi, da mamaki
take kallon yadda jourfree ya shirya mata trolley ɗin ta a chikin ɗakin tunani take
to waye yace jourfree ya kawo mata kayan ta nan kar yaya prince yazo ya hukun tata
yayi tunanin ko ita ta kawo su ɗakin, jiki ba kwari ta nufi trolley, zuge zip ɗin
babban tayi ta zuba kayan makarantar nata a ciki, ta miƙe ta wuche toile

sauri sauri tayi wanka ta fito gaban mirro taje ta tsaya chike da tsoro ta fara
shafa man shafawar sa tanayi tana tunanin karfa yaji kamshin man shi ajikin na ya
hukun tani, hannu ta kai zata ɗauki perfume nashi sai kuma ta fasa ta juya taje ta
ɗauko wasu sheɗanun riga da wando kwata kwata rigar babu hannu, ita kuwa wando
crazy che duk an tsastsaga ta a dai dai chinyoyin, sosai kayan suka matse ta,
chinyoyin ta kamar zasu fashe, ɗaure gashin kanta tayi ta ɗauki hijabin Zahra ta
sanya, ta fito ta nufi kitchen, already abin chin Bgs na shirye ɗauka kawai tayi ta
koma part nasu, saman table da ta saba ajiye masa a nan ta ajiye ta kara gyara masa
ɗakin ta nufi wajen turaren ɗaki dake gere chikin wani box glass mai ɗan girma wani
haɗaɗɗen turare ta zaɓo mai bala'i kam shi ga daɗi, gaba ɗaya lungu da sakon dake
chikin ɗakin sai da tabi ta feshe air freshener nan ta kara gudun Ac ta fito ta
zauna a Palo, ta ɗauko wayar ta, ta kunna ta shiga massage dan ta duba massage ɗin
da yaya Khalid yace ta duba, tana kokarin fara karan tawa sai taji takun sa alamar
yana shigowa da sauri ta ajiye wayar, ta nitsu ta kame jikin ta waje guda

Kasa kasa yayi sallma kafin ya shigo, kafin ta buɗe baki ta gai da shima har ya
shige betroom nashi, chikin sauri ta gyara hijabin jikin ta, ta miƙe tabi bayan sa,
zaune saman sofa ta same sa ya jingina kai a jikin sofan yana kallon sama, gaban
shi tazo ta tsugunna chike da tsoro ta fara chire masa ta kalmin kafar sa tana
faɗin "sannu da dawuwa yaya prince ina wuni" chikin sanyin murya tayi maganar shiru
yayi kamar ba da shi tayi maganar ba, bata damu ba dan bai amsa mata gaisuwa ba
idan da sabo ta saba, zame masa safar kafan sa tayi, zubawa kafan sa blue eyes nata
tayi ba Karami kyau yatsun kafar sa ke mata ba, ba abun da ya faɗo mata a rai sai
marin da ta sha ranan akan taɓa kafar sa da dayi tuna hakan ne yasa tayi saurin
kawar da idonta gefe tare da mikewa ta ɗauki ta kalman da safan ta mai dasu wajen
da ya dace

Gaban shi ta dawo ta sugunna ta ɗauko goran ruwan faro mai sanyi daga chikin try
abin chin da ta kawo masa, dauko glass cup tayi ta balle bakin roban ruwan ta zuba
a chikin glass cup ɗin, ta ɗago ido tana satar kallon sa chikin sanyin murya tace
"yaya prince ga ruwa" sai lokachin ya ɗago daga jinginan da yayi a jikin sofan, ba
tare da kalli in da take ba yasa hannun ya ansa cup ɗin, a hankali ya kai cup ɗin
sai tin dan karamin bakin sa ya fara shan ruwan, wani nauyayyar ajiyar zuchiya ta
sauke wadda yasa shi ɗan kallon in da take chikin sauri ta fara kokarin zuba masa
abin chi, hannun ya ɗaga mata kasa kasa ya furta "no need am ok" yana kai karshen
maganar ya miƙe, da sauri ta miƙe itama ta dan duka ta anshi cup ɗin hannun sa,
wuchewa yayi ya nufi toilet ita kuma ta kwashe kayan abin chin tayi waje dasu, sai
murna take yau yaya prince ya bari ta chire masa ta kalma lallai yau ba zata manta
da wannan rana ba, Allah dai yayiwa Ammi albarka daman ta faɗa mata daga yau yaya
prince zai sauya mata to kuma gashi nan zan chen Ammi ya fara tabbata, kitchen ta
mayar da kayan abin chin ta dawo palo ta haye doguwar kujera ta kwanta tare da jan
hijabin jikin ta ta rufe har kafanta, ta lumshe ido kamar mai barchi.

Maiduguri Nigeria

Da matsanan chin gudu sosai motar su Aryan ta shararo akan mikakkiyar hanyar da
zata sadasu da titin gidan Aunty farida, dai dai zasu shiga kwanan da zata sadasu
da hanyar gidan Aunty farida, lokachin motan Ahzan ya danno kai, a sukwane ya taka
birki, da da sauri motochin su Aryan ma suka taka birki wani wawan birki Shahram
yaja wadda yasa Aryan dake zaune a gidan baya kan shi ta bugu da kujerar gaba na
motar saura kaɗan motar sojojin dake gaban ya bugi motar Ahzan, chike da bachin rai
Aryan yace "wani irin birki ne wannan Shahram? Murya na rawa Shahram yace "sorry
sir bamusan mota na zuwa a gaban mu bane Shiyasa Allah ma ya tsare" shiru Aryan
yayi bai sake magana ba ya dukar da kan sa dake matsanan chin sara masa, zuchiyar
sa na bugawa da sauri sauri ji yake gaban sa na faduwa sai mai mai ta innalillahi
wa inna ilaihir rajiun hasbunalluhu wani mal wakil a chikin zuchiyar sa

A ɓangaren Ahzan kuwa chike da jin haushi ya kama marfin motar zai fita Hanan dake
zaune a gidan baya kusa da Ummi tace "yaya Ahzan karka fita dan Allah kana ganin
wayan nan manya manyan Sojojin daga ganin fiskar su basu da imani" "haba hanan sufa
suka so buge ni, ko ina mukaje sune masu laifi dan baa shiga kwana da irin wannan
gudun da suka shigo yanzu da mun samu haɗari fa? Dole doka tayi Aiki a kansu duk da
suke sojoji ai sun karya doka su kaya, juyawa yayi yana kokarin buɗe kofar motar
sai ji yayi ana buga glass ɗin motar, fasa buɗe motar yayi ya sauke glass ɗin, da
sauri ya runtse ido yasa hannu yana goge idon na shi dan ya tabbatar wa kan sa ba
mafarki yake ba kuma ba karya idon sa ke gane masaba, wani jabgegen sojane tsaye
awajen fiskar sa babu annuri chikin tsawa da karfin murya sojan yace "kai ka jaye
mana motar kan nan ka bamu hanya!! Nan take jikin Ahzan ya fara rawa hannun sa sai
kerma yake da kyar ya iya tada motar da gudu ya bar wajen, komawa chikin mota sojan
yayi suka tayar suka bar wajen da gudun gaske.

UMMI

"Aunty hanan ji nake kirjina na bugawa da karfi zuchiya ta sai tsinkewa take kamar
wani abu zai faru dani, Ahzan dake zaune a mazaunin driver yana tuki ya ɗan kalleta
ta chikin mirrow motar yace "haba Ummi kawai kin tsoratane saboda haɗarin da muka
kusa yi, ba wani abu da zai faru dake ki chigaba da faɗin hasbunalluhu wani mal
wakil kinji? Gyaɗa masa kai Ummi tayi alama to, suka chigaba da tafi suna hiran
irin sayayyan da zasu idan sun karasa shopping ɗin, "amma fa ba zaku shiga shopping
ɗin nan ba jira zakuyi a mota ni zanje na sayi komai ba dan kun matsa ba ma da ba
zaku bini ba" Hanan zatayi magana ya ɗaga mata hannu dai dai lokacin da yake shiga
gate ɗin super market ɗin.

To masu karatu sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kai mu

NEW TEAM💖
💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖

*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*


👇👇👇👇

*1,DUK ƘARFIN IZZATA*


by(Star Lady)
*2,GIDAN AUNTY*
by(mss lee)

*3,SARKI SAMEER*
by(xeemat....love)

*4, JINI DAYA*


by(mrs bbk)

💖The Talent Troupe Writer's 💖

Wannan page ɗin sadaukar wane gareki masoyiya Gidan Aunty ya Allah ya baki lfy
Allah yasa kaffara ce

💖Story And Written💖

*Star lady*

Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta
wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai

Book 2

*Episode 15*

Aryan Aunty Farida, zaune suke a palon Aunty farida suna hira

"Aryan gaskiya ban yar da ba awannan karon kam sai dai muje tare, dan ni gani nake
kamar baku duba diyana da kyau ji nake kamar idan naje da kai na zan iya gane ta"
chewar Aunty farida tayi maganar tana kare masa kallon kan sa na kasa ba tare da ya
ɗago ba yace "no Aunty farida nima ba iya zuwa zan yi ba domin gaba ɗaya ji nake
zuchiya ta na bugawa da karfi karfi na rasa me yasa tun dana kamo hanyar zuwa gidan
nan naki gabana ke faɗuwa gaba ɗaya naji jikina ya mutu, na kira commitioner akan
su kawo mana mutane gidan nan, kawai" "eyya sorry Allah ya sauwaka ya Allah kasa
diyana ce awan nan karon, Aryan zanyi magana wayar sa ta fara ringing, chirota yayi
daga aljihun sa, ganin sunan Shahram ne ya bayyasa akan screen ɗin yasa yayi saurin
picking call ɗin,

"hello sir ga mutanen sun kariso" mikewa yayi da kyar yana faɗin "ok am coming"
yana gama faɗin hakan ya katse kiran tare da ficewa daga palon, chikin sauri Aunty
Farida ta haura masa ta ɗauko hijabi ta sanya ta bi bayan sa.

A harabar gidan Aryan ya tsaya tare da bawa sojojin sa umarni akan su shigo da
mutanen, ba afi 2mins ba sai ga Shahram tare da wasu murane guda 2, dai dai lokacin
Aunty farida ma ta fito ta kariso wajen nasu, chike da kwarin guiwa da sa ran
zasuyi na sara Aunty farida ta fara magana "bayin Allah sannun ku" har suna haɗa
baki wajen chewa yauwa hajjiya ina wuni? Batare da ta amsa gaisuwar ba tace "yanzu
so muke ku kaimu in da mahaukachiyar yarinyar take, dan mu duba ita muke nema ko ba
ita ba" shikam Aryan ido kawai yake bin su da shi ya kasa magana "hajjiya wlh tun
lokacin da wani mai mota ya bugeta bamu sake ganin taba bamu sake jin ɗuriyar taba
a takaice dai bamu san in da take ba, iya abun da muka sani shi ne lokachi da mai
motar ya bugeta ya ɗauke ta ya sanya ta chikin motar sa, ina tsaye saman bene ina
kallon sa har motar sa ta sauka daga kan titin layin ina kallon sa" Aunty farida
zatayi magana Aryan ya riga ta da cewa "kun rike number motar ne? Motar wace iri
ce? Shiru mutumin ya ɗan yi yana tunanin chan yace "gaskiya ban riƙe number motar
ba ni dai na san motar baka che" tsaki Aryan yaja tare da bawa Shahram umarni akan
ya sallami mutanen nan dan basu da anfani, chike da ɓachin rai ya juya ya nufi
chikin gida da sauri Aunty Farida tabi bayan sa.

Saman doguwar kujera mai zaman mutun 3 ya zauna yana furzar da iska mai zafi daga
bakin sa, gefen sa Aunty farida ta zauna chike da tausayin ɗan uwan na ta ta fara
magana "kayi hakuri Aryan ba dare ba rana muna addu'a In Sha Allah diyana zata dawo
garemu" shiru yayi dan ya kasa magana, karar shigowar sako wayar sane yasa ya ɗago
tare da fitar da wayar yana sauke zazzafar ajiyar zuchiya, yasha ruwan mamaki
lokacin da yaga wadda ya turo masa sakon, number Bgs ne ya turomasa sakon wani
address, fita yayi daga wajen massage ya shiga contact ya fara kiran layin Bgs

Wayar tana ta ringing har sai da ta kusa katsewa tu kun nan Bgs yayi picking "Hello
my blood Ykk? ya Uk? daga ɗayan ɓangaren Bgs yace "am fine what of U? "same here
bro i saw Ur massage this address is for who? Shiru Bgs ya ɗanyi na yan sakanni
kafin yace "am sorry tun jiya naso na turomaka ina busy ne akan batun kama su
marwan da yan ta adda su kayi, alkhairin da na ɗauka maka akan ka bani 2daya zan
nemo maka matar ka to shi ne na chika, address ɗin in da matar ka take ne"
a'sukwane Aryan ya miƙe chike da farinchi yace "nasani na san zaka iya fiye da
hakan, my blood 1 in million nasan ba dan busy da kake ba da ka ɗaɗe da nemo min
ita, Allah ya maka albarka ya Allah yasa ka gama da duniya lfy daman nasan in ba
kai ba ba wadda zai min wanan aiki chikin kankanin lokaci haka wai kasan me ma?
Shiru Aryan yaji Bgs bai amsa ba chiro wayar yayi daga kunnen sa sai yaga ashe
already Bgs ya katse kiran tun ɗazun farin ciki da zumuɗi ne yasa bai ma san
lokacin da Bgs ya katse kiran ba

Hanyar fita palon ya nufa chikin sauri ya manta ma da Aunty farida suke zaune,
muryar tane ta katse shi da chewa "Aryan lfy ni kabar ni a duhu me Prince ɗin ya
tura maka? "Aunty farida ke kam ki jirani ina zuwa" ba tare da ya jira amsar taɓa
ya fice daga palon, sauri sauri ya umarchi sojojin sa akan su shiga mota,

da gudu suka shehshege chikin motar, suka tayar, da wani mahaukachin gudu suka bar
gidan, sai faɗa Aryan ke musu akan hanya akan su kara sauri, dan shi gani yake
kamar idan bai yi sauri ba ahikenan zai rasa diyana, map na wayar sa ya buɗe ya
shigar da address ɗin a wajen, da mamaki yake kallon waje basu da nisa da gidan
Aunty farida, tunanin yake to anya wayan nan suna da hankali kuwa? ashe ma suna
kusa? babu in da ba a baza hoton diyana a garinnan ba, zasuche basu gani bane, da
bazasu kai ta police station ba,suka ajiyeta awajen su nan take yaji ransa yayi
mugun ɓaci sosai amma da ya tuna yau zai ga diyanar sa sai ya ji ransa ta ɗanyi
sanyi, daga ɗan nesa da gidan su Ahzan sukayi parking na motochin su, fitowa Abdol
yayi ya buɗe wa Aryan chikin sauri Aryan ya fito yana kallon wayar sa, shiru ya ɗan
yi yana so ya tantanche wani gidane gidan su Ahzan daga chikin gidajen layin, call
ne ya shigo wayar sa, ganin kiran Bgs ne yasa ya ɗauki wayar da sauri.

"Hello my blood" daga ɗayan ɓangaren Bgs yace "ka kara gaba kaɗan gidan na gaban
ka" murmushi kawai Aryan yayi dan yasan in dai Bgs na son yin abu tofa 30mins yayi
yawa angama da wannan matsalar sai dai wata "Aryan kaje ba sai ka katse kiran ba
ina ganin ka" "ok my blood" chike da jarunta Aryan ya fara taku, chikin sauri jibga
jibgan sojojin sa suka diro daga saman nasu motocin suka bi bayan sa, hannu ya ɗaga
musu alamar baya bukatar su bi sa, yana tafiya Bgs na faɗa masa in da zai bi, dai
dai kofar gidan su Ahzan Bgs yace "nagama aiki na all the best my blood" yana gama
faɗin hakan ya katse kiran juyowa Aryan yayi kallo ɗaya yayiwa gate ɗin gidan su
Ahzan yaji ya tsani ganin gidan kwata kwata ƙarisawa bakin gate ɗin yayi chike da
kyamar gidan yasa kafa ya taka gate ɗin a hankali dan ba zai iya sanya hannun sa a
kazamin gate ɗin gidan nan ba

Da gudu mai gadin gidan su ya nufo wajen gate ɗin ya bude kofar, a tsorace mai
gadin ya fara kallon Aryan from head to toe duk da Aryan ya rame sosai kallo ɗaya
zaka masa kaga chikakken jarumin namiji ɗamtsen hannun sa kawai mai gadin yake
kallo, kamar zasu fasa riga dan murɗewa da Chika, chike da tsoro Mai gadin yace
"sannu ranka ya daɗe" kafa Aryan ya sanya ya shigo chikin gidan ba tare da yayi
Magana ba, dan yana tabbacin diyana na chikin gidan nan, Bgs baya binchike akan abu
sau biyu idan yayi binchike yace ga result tofa wannan result ɗin haka take babu
tantama, idan kuma har diyana na chikin gidan nan tofa babu wanda zai rage a gidan
nan bai ansa hukunchin ba.

A harabar gidan ya tsaya ya zura hannu a aljihun sa yana bin gidan da kallo kamar
mai binchiken wani abun

da sauri mai gadin ya nufi chikin gida, jim kaɗan ya fito tare da Ahzan, kallon
Aryan Ahzan yake kamar ya sanshi bin kirar jikin Aryan yayi da kallo duk tsawon da
Ahzan yake da shi a kafaɗar Aryan ya tsaya "malam lfy ka shigo mana gida ba da
izinin mu ba? chewar Ahzan yana magana a tsorache dan yadda ya kalli fiskan Aryan
bai ga alamun annuri ba bai ga alamun wannan fuska ta san menen dariya ba" A
wulakan che Aryan ya kalli Ahzan from head to toe, chike da jin haushi ya buɗe baki
zai yi magana kenan sai ga hanan da Ummi sun fito, zasu shiga part ɗin su deen
kallon Ummi kawai Aryan yake lokaci guda yani harshen sa ta masa nauyi tambayar kan
sa yake wai shin gaskiya idon sa ke faɗa masa ne ko karya, runtse ido yayi da karfi
ya furta "ke zo nan" a tare Hanan da Ummi suka juyo kallon Aryan Ummi take sosai ji
take kamar ta sanshi ji take kamar ta taɓa ganin sa, chikin tsawa da tsoro Ahzan
yace da su hanan "me ya fito da ku zaku wuche ku komane ko sai na same ku awajen"
chikin sauri suka juya suka koma chikin gidan, chike da iyayi Ya juyo yana kallin
Aryan "malam ka fice daga gidan nan tun ban kira yarana sun fitarmin da kai ba,
daman ka karya doka ka shigo gidan mutane ba tare da izinin suba" shiru Aryan yayi
yana tunanin hukunchin da ya dache da Ahzan

hannu Ahzan yasa yana kokarin ture Aryan akan ya fita daga gidan iya karfin sa ya
sanya yana ture Aryan amma ina ko motsi Aryan bai yi ba.

gaba ɗaya ganin Ummi yasa jikin sa ya mutu baya son bugun mutun yanzu amma yazama
dole Ahzan yaji kamshin lahira yanzu, damko wutar Ahzan Aryan yayi ya ɗaga shi sama
yayi wurgi da shi gefe, wani ihun azaba Ahzan ya saki wadda yasa gaba ɗaya family
Alhj Abbas fitowa da gudu, nan take Aryan yaji ransa yayi mugun bachi gadan gadan
ya tinkari Ahzan kafar sa ta damko, ya ɗaga shi ya sake wurgi da shi gefe, wani
wawan bugu ya kai masa a gefen chiki, kwata kwata Ahzan ya kasa ihu ma sai zazzare
ido kawai yake kuka yaki fitowa, wani razannen ihu Mum Ahzan ta saki wadda ya sa
Aryan ɗagowa ya kallin in da suke karaf idon sa ya sauka kan razanannen fuskan Ummi
da ta kankame hanan hawaye na zuba daga idon ta, dafe kai yayi yana kallon ta baya
son kukan da take, alama ya mata da hannu akan tazo kara kankame hanan tayi alamar
tsoron sa take, shafa kan sa yayi da hannu ya chije lips nashi na kasa da karfi
chike da jin haushi ya daka mata tsawa "zo nan nace" jikin ta har kerma yake ta
kariso in da yake tsaye sai kuka take kasa kasa, daga ɗan baya kaɗan ta tsaya,
hannu yasa ya fiskota ta faɗa kan faffadar kirjin sa rungumeta yayi sosai yana
sauke nauyayyar ajiyar zuchiya gaba ɗaya jama'ar dake wajen, suka zuba masu ido,
sai mutsu mutsu Ummi keyi ajikin sa yana kankame da ita da hannu ɗaya, yasa ɗayan
hannu ya chiro wayar sa daga aljihu ya fara kiran layin Shahram, bugu ɗaya Shahram
ya ɗaga "kuzo ku kwashe jamar dake chikin gidan nan dukka ku wuche dasu Kano, ku
miƙasu ga D P O sai na dawo" yana gama faɗin hakan ya katse kiran, ya ɗan duƙa ya
saɓi Ummi a kafaɗar sa, ya nufi gate ɗin gidan sai kuka Hanan take ta rungumi mum,
duk iskanchin irin na Deen yau sai da ya nitsu kamar bashi awajen ya rungumi mum
ɗin sa yana zare ido kamar an tare ɓera a tarko

Aryan na fita gidan rundunar jibga jibgan sojojin sa suka diro chikin gidan gaba
ɗaya wayan da suke gidan suka tattare kowa dake chikin gidan har da mai gadi suka
nufi airport suka wuche kano da su,

Gidan Aunty farida Aryan ya wuche da Ummi, Aunty farida na zaune a palo tayi shiru
abun duniya ya ishe ta tunani take awani duniya diyana take yanzu.

Dauke da Ummi a saman kafaɗar sa ya shigo palon bakin sa ɗauke da sallama, chikin
sauri Aunty Farida ta miƙe murya na rawa tace "diyana Aryan ina.. bata karisa
maganar ba ta yake jiki zata faɗi da sauri Aryan ya tare ta, da hannu ɗaya ya sauke
diyana daga saman kafaɗar sa ya rike Aunty farida da kyau ya kwantar da ita saman
doguwar sofa dawo da kallon sa yayi kan Ummi dake tsaye tana zazzare blue eyes nata
"ke ɗauko min ruwa a fridge" ya ƙarisa maganar tare da nuna mata in da fridge ɗin
yake, ba musu ta nufi wajen ta ɗauko ruwan faro mai sanyi ta kawo masa ansa yayi ya
buɗe bakin robar ruwam ya tarbo a hannun sa ya shafa ma Aunty farida a fuska,
ajiyar zuchiya ta sauke tare da waro idon ta waje, mikewa yayi ya koma saman sofa
mai zaman mutun 2 ya zauna ya sunkuyar da kan sa kasa, miƙewa zaune Aunty farida
tayi chikin en ena tace "my diyana zo ki zauna kusa da ni mana, juyawa Ummi tayi
tana neman ta ina diyanar take, ɗago kai Aryan yayi yana kallon ta, chikin sanyin
murya yace "zo "yayi maganan yana mata alama da hannun sa, chike da tsoro ta karisa
wajen sa hannun ta ya kama ya zaunar da ita kusa da shi chikin sanyin murya ya fara
magana "me yasa kika tafi ki bar wajen da Aunty farida tace ku zauna ku jira ta? Me
yasa baki sanar da wayan chan banzayen ke matar Kga bane? Shiru Ummi ta ɗanyi kamar
mai tunani chan kuma tace "wacece kuma Aunty Farida? Ni ban san kuba dan Allah ka
mai dani wajen Aunty Hanan tsoro nake ji" tana magana kamar zarayi kuka, zuba mata
ido kawai Aryan yayi yana kallon ikon Allah yau diyana ce zata che bata san shi ba?

Masu karatu sai mun haɗu ranar Saturday idan Allah ya kaimu yau naje kunshi ne shi
yasa baku samu long page ba

Jinjina da fatan alkhairin gare ku matanen duk karfin izzata paid group

Godiya da fatan alkhairin gare ku mutanen duk karfin izzata comments section group
ina ganin comments naku ina godiya Allah ya bar zumunchi

Aisha baita jidda my mum


Aunty Asma'u
Aunty asmy
Sister shamsiya
Maman Amir
Maman Amira
Queen Haseena
Aunty Aisha
Aisha bello ashlady
Aisha gala dima
Baby Zahra
Sis Halima
Aunty kharima

Da duk sauran wayan da basu ji sunan su ba, ina miko sakon gaisuwa

Jinjina gareku the talent troupe writer's fatan nasara garemu

💖The Talent Troupe Writer's 💖

Wannan page ɗin sadaukar wane gareki masoyiya Gidan Aunty ya Allah ya baki lfy
Allah yasa kaffara ce

💖Story And Written💖

*Star lady*

Duk mai buƙatar littafin bDuk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana
ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai
Book 2

Page 16

......Aunty farida ta kasa magana dan ganin abun take kamar a mafarki, shi kan shi
Aryan ji yake Kamar mafarki yake, kuka diyana ta farayi tana jan hanchi, chikin
sauri Aryan yace
"kukan me kuma keke? Me akamiki?"

Chikin kuka tace "ni ku mai dani gidan mu wlh tsoron ku nake ji kuma dan Allah kar
ku dake ni"

jawota Aryan yayi ta faɗa jikin sa ya rungume sosai a jikin sa, chiki sanyin
murya ya fara magana

"ya isa kukan haka kinji ko? Wayan chan da kika zauna da su basune yan uwan ki ba
wanchan gidan ba shine gidan kuba, nan shine gidan ku kunji ko?

Dago kai tayi daga kirjin sa chikin kuka ta fara magana "daman yaya Ahzan ya
faɗamin ina da iyaye da yan uwa, sai dai bai san in da yan uwan nawa suke ba,
Shiyasa ba zai mai da ni gida ba kenan yanzu kune yan uwan nawa? Mai da kan ta yayi
saman kirjin sa ya kwantar yana shafa bayan ta ganin hakan yasa Aunty farida ta
miƙe ta bar palon

"Kin san me nake so dake? Tana kokarin ɗago kai daga kirjin sa tayi magana ya mai
da kan nata ya kwantar yana faɗin "ban che ki ɗago kai ba ban che kiyi magana kiyi
kwanchiyar ki kawai kiyi shiru ki saurare ni"

shiru tayi ta lafe a jikin sa, tana kuka kasa kasa, chigaba da magana yayi
"daga yau karki sake zanchen wayan chan kazaman, mune yan uwan ki, nine mijin
ki, kuma yayan ki, ki manta da wayanchan idan ki kayi kuskure sake yimin maganar su
tofa zan hukun taki dan a yanzu duk duniya ba abun da na tsani ji da kuma gani
kamar su, yanzu zamu koma asalin family hause namu mai yiwuwa idan munje chan zaki
iya tuna wani abun kin ji ko?"

daka tawa yayi da magana yana ɗan shafa wuyar ta, ji yayi numfashi ta ya sauya
alamar ta masa barchi a jiki nauyayyar ajiyar zuchiya ya sauke tare da sanya hannu
ya ɗago haɓar ta sosai ya zuba wa face nata ido, godiya da kirari mai tarin yawa
yarin ƙa yiwa Allah, ji yake sabuwar son ta da kaunar ta na ratsa shi kasa jure
kallon face natan yayi, ya rankofo da kan sa dai dai sai tin face nata, Slowly ya
kawo ɗan bakin sa kan nata sai kerma lips na shi keyi, sumbatar ɗan ƙaramin bakin
nata yayi chikin sauri ya chire bakin sa dan ji yayi tamkar an tsira masa allura
from head to toe gangan jikin sa ta an shi sakon.

a hankali chikin da bara ya kwantar da ita saman sofan ya miƙe tsaye ya chiro wayar
sa ya kira layin Aunty farida, har wayan ya katse Aunty farida bata ɗaga ba, mai da
wayar aljihu yayi ba tare da ya sake kiran taba.

Sauri sauri Aunty Farida ta sauko daga sama ta dawo palon tana faɗin
"Aryan lfy kake kirana?"

"Lfy daman zamu wuche ne"

"haba Aryan why ba zaku bari sai gobe ba?"

"No Aunty farida ga dukkan alamu yarinyar nan ta samu matsala a brein nata kwata
kwata fa bata san wacece ita ba bata san mu ba ta manta kowa da komai,so nake mu
koma kano a yau adu bamin lafiyar brein nata da ma lfy jikin ta gaba ɗaya"
dogon numfashi Aunty farida ta ja tare da sauke ajiyar zuchiya kafin tace
"hakane Aryan to shikenan Allah dai ya sa ba wata matsala babba bane"

kasa kasa yace "Amin tare da juyawa ya sanya hannu ɗaya ya ɗauki diyana ya saɓa ta
a kafaɗarsa suka nufi waje, sai addu'a da fatan alkhairi Aunty farida ke musu har
suka fice daga palon.

Kano

Zaune saman sofa a ɗakin sa haidar yake shikaɗan yana latsa waya shiru ɗakin kamar
babu kowa sanyin A.c da daddaɗan kamshin Air freshener ke tashi,

chike da yanga da duniyan ci zulaihat ta shigo ɗakin babu ko sallama, jikin ta


sanye da wasu shegun riga da wando wadda suka matseta sosai, gaba ɗaya halittar
jikin ta a bayya ne, bata sanya breaziya ba wayan nan shayyayyun breast natan kamar
silifas awaje, ta sanya wani shegun takalma a kafarta sai wani taunan chingam take,
kusa da Haidar taje ta zauna chikin kissa da kisisina irin na yan duniya ta fara
magana "hiii Haidar Ykk? ba tare da ta jira amsar shi ba ta chi gaba da magana Amma
kai daga gani kanin wanchan mutumin ne ko? Maman ku ɗaya ko? Dan naga kuna kama
sosai gaskiya ba karya kaima kyakkyawa ne tun ranan da na gan ka awajen chin abinci
a palon Abba naji na kyatsa, idan ba damuwa zamu iya ɗaukan hoto?

Ko kallon in da take Haidar bai yi ba bare ta sa ran zai mata magana da alama bai
ma jin me take faɗe dan ya sanya blth a kunne, kara matsowa tayi kusa da shi ta chi
gaba da Magana

"am pls zaka kai ni shan ice cream? Daga nan sai muje wajen shakatawa idan zamu
dawo sai mu biya ta wajen shopping dan inason sayan kayan haɗin shisha da ita kanta
tukunyar shishan" ta karisa maganar tana kokarin rungumar sa.

chikin sauri ya miƙe tsaye ya buɗe baki yana kokarin yin magana,

miƙewa tayi chikin sauri ta rungume shi, nan take ya ɗauke diff kamar an ɗauke
wutan nefa kamar ya sume turesa tayi daga jikin ta da iya karfin ta ya faɗa saman
sofa bet ɗin, wani shu umin dariya tayi chikin sauri ta chiro wayar ta, ta shiga
Camera ta saita video ta fara ɗaukan su saman dressing mirrow ta ajiye wayar, ta
sai ta tana daukan su sosai

kayan jikin ta tafara chirewa, ta chire wando tana kokarin chire riga kamar daga
saman taji diran jibga jibgan sojoji 4 a chikin ɗakin, kai tsaye wajen mirrow suka
fara nufa wayar nata suka ɗauka da karfi suka buga wayar da kasa ta tarwatse kacha
kacha, wani razanannen tsawa daya daga chikin su ya daka mata

"wuche mu tafi!! A tsorache ta ɗago tana kallon su gaba ɗayan su fiskan nan nasu
babu alamar ya taɓa sanin menen dariya,

jiki na rawa ta ɗauki wandon ta ta mai da jikin ta sojojin suka tasa ta a gaba
sukayi waje da ita, suna fita Aryan na shigo ɗakin chikin sauri yana waya da Bgs

"amma Bgs kai a tunanin ka me yasa zata yiwa Haidar haka? Daga ɗayan ɓangaren Bgs
yace

"turota akayi domin su samu makamin da zasu rusa farincikin gidan Alhaji Abubakar
Saraki"

"to amma abun da mamaki taya kasan turota akayi kuma waye ya turota?"

"Aryan ka fara damu na fa, sai kace ba soja ba da kakemin irin wanan tambayo"
"sorry my blood ai kasan dan ban san komai bane in da ina gidan nan tun safe ba zan
tambaye ka ba, kilama kafin ka ga Camera zan rigaka gani, kana sane fa yanzu
shigowa ta gidan nan kuma ba wani lfy ne da ni ba"

"ok naji, abun da yasa nace turota akayi shi ne wayar da ta saita video ta fara
ɗaukan su, idan da don ra'ayin kan tane bazata yi masu video ba yanzu dai ka
dubamin jikin Haidar menene ya sanya shi suma"

chikin sauri Aryan ya kariso wajen gadon, ba tare da ya katse kiran ba, chike da
mamaki yace
"kaiii bgs Haidar ai bai suma ba kawai tayi amfani da powder sagar da jijiyoyi
ne ta yadda zatayi abun da take so da shi, idon sa biyu ba zai iya hanata ba, dan
ta samu hujjan da take so, lallai yanzu na kara tabbatarwa turo ta akayi kuma wanan
yarinyar ba karamar criminal bace, ai na ta samu wanna powder da muke yaki akan a
dai na shigo mana da shi kasa nan, kai kowace kasa ma ta dai na yin amfani da shi
kwata kwata, lallai yarinyar nan ba karamar criminal bace, amma anjima zanje wajen
DPO kan case ɗin wayan chan criminals ɗin sai na fara bin chike a su tukun nan in
in dawo kan ta dan muga suwanenen suke neman rusa family mai cheke da zaratan
jarumai"

it's ok idan kaje zamuyi magana" yana gama faɗin hakan ya katse kiran ba tare da ya
jira ansar Aryan ba,

chiro wayar Aryan yayi daga kunnen sa ya mai da aljihu, gyarawa Haidar kwanchiya
yayi da kyau, tare da yi masa addu'a ya juya ya fice daga ɗakin, ya nufi fada

Uk

8am kwanche take saman sofa mai zaman mutun 3 a palon part nasu, tana jiran dawowar
Bgs, har barchi ya ɗauke ta Bgs bai dawo ba

chan chikin barchi taji wayar ta na kara a firgiche ta miƙe tana lalubar wayar
chan kusa da hannun kujerar taga wayar, daukowa tayi lokachin har kiran ta kusa
katsewa.

chikin sauri ta goge idon ta dan tabbatar wa kan ta ba mafar ki take ba, da gaske
ne sunan da take gani ya bayyana kan screen nata ko wasa, tabban sunan yaya prince
ne kamar yadda tayi saving dan already ta ansa number sa wajen Zahra tasa a wayar
nata tayi saving mamakin ai na ya samu phone number tane yasa har wayar ta katse
bata ɗaga ba, ganin kiran ya katse ne yasa ta miƙe chike da ruɗu da tashin hankali
gaba ɗaya sai tajima kamar bata taɓa jin wani abu wai shi barchiba tsabar tashin
hankali da ta shiga, tunani ta farayi ya dawo ne ko bai dawo ba, kai kallon ta tayi
wajen time na wayar 11:30am chikin sauri ta ajiye wayar ta nufi betroom nashi
tsabar sauri kamar zata tashi sama.

Da sallama ɗauke a bakin ta ta shigo betroom ɗin, zaune yake saman sofa ya sanya
system a gaba da alama aiki mai muhimmanci yake ko wani binciken, daga shi sai
Short, faffadar kirjin nan nashi a buɗe asalin murɗaɗɗen suran jikin sa nan a
bayyane, kallon ɗamtsen hannun sa kawai hiyana ke yi mamaki ma hannun nasa ke bata
ita tunani ma take taya akayi hannun sa yayi wanan girma haka ga kirjin sa kamar na
mata, breast nashi da girma kamar na wata mace, gasu a tsaye dam dam, yau da bai
sanya riga ba ba karamin rikita hiyana yayi ba domin bata taɓa kallon ainahin suran
jikin sa a fili haka ba sauko da blue eyes nata tayi kan lallausan bakin gashin
dake kwanche saman kirjin nashi, wow kawai take ta mai mai tawa a zuchiyar ta, dan
gashin wajen ba Karami kyau yake mata ba, yana matikar tafiya da imanin ta aduk
lokachin da taga gashin wajen jitake kamar taje ta shafa wajen, chike da tsoro ta
tako zuwa in da yake zaune, tana tafiya tana satar kallon baki kwantachen kuma
lallausan gashin dake kwance a chinyoyin sa da hannayen sa, wani fitinannen kamshin
yake tamkar anyi barin turare a jikin sa, sai shakan manshin take tana lunshe ido
dan ita dai aduniya tana bala'i san perfume na shi ba karamin tafiya da imanin ta
yake ba.

Gaban sa tazo ta tsugunna chikin tsoro da sanyin murya tace


"sannu da dawowa yaya prince ina wuni" shiru yayi tamkar bai san da mutun awajen
ba, shiru itama tayi tana satar kallon dogayen yatsun kafar sa, almost 10mins

daddaɗa kuma sanyayyar voice nashi ne ya daki dodon kunnen ta

"jeki kawomin Black tea mara sugar,ki ɗan matsa lemon juice kaɗan" yana magana
chikin nitsuwa yana aikin dake gaban sa a chikin system.

chikin sauri ta miƙe har ta kai bakin kofa sai kuma ta juyo, chike da tsoron
amsar da zai bata tace

"yaya prince in kawo maka har da abinci zaka chi?

Shiru yayi bai bata amsa ba kuma bai ɗago ya kalli in da take ba, aikin sa kawai
yake tamkar ba da shi tayi maganar ba.

shiru shiri tana tsaye tana jiran amsa, shi kuma yana aikin gaban sa ko kallon in
da take ma bai yi ba, almost 15mins da ta ga dai bai da niyar sake magana, ta wuche
jiki a mache ta fice daga ɗakin ta nufi kitchen

baafi 2mins ba ta haɗa masa Black tea mai zafi kamar yadda ya umarchi ta, ta dawo
betroom ɗin Gaban sa tazo ta tsugunna

"yaya prince ga tea ɗin tayi Maganar murya na rawa,

hannu yasa ya ansa cup ɗin ya ajiye gefen sa,kan shi na kan system chike da izza ya
fara magana "idan kika sake tambaya ta ki kawomin abun da bance ba sai na ballaki"

"kayi hakuri ba zan sake ba"

shiru yayi bai sake magana ba, itama shiru tayi tana son tashi ta koma palo ta
kwanta dan barchi take ji amma tana tsoron yin hakan

zaman 30mins tayi awajen, tana jiran taji me zai sake che mata ko zai bukachi wani
abun
shiko aikin sa kawai yake yama manta da mutun a wajen chikin tsoron amsar da zai
bata tace

"yaya prince zan iya tafiya?

Kai kawai ya ɗaga mata alamar eh ba tare da yayi Magana ba,

chikin sauri ta miƙe ta koma palo ta kwanta, tana ta murmushi jin daɗin yadda yaya
prince yayi mata magana chikin sanyin murya da haka har barchi ya ɗauke ta.

1:30am ya fito daga betroom nashi sherye chikin kayan barchi masu bala'i kyau da
tsada ya shigo chikin palon,

palon duhu baka iya ganin komai,

a duhun ya taka har zuwa wajen kujerar da take Kwanche kunna harshen screen ɗin
wayar sa yayi a kan face nata, guntun tsaki yaja tare da kawar da kanshi jefe
chikin zuchiyar sa yana faɗin "U kill me Ammi U already kill me,yanzu ki rasa wani
hukunci zaki min sai kiche idan na sake kwana gado daban daban da yarinyar nan baki
yafe ba, why zaki min haka, ni da wanan hukunci wlh gwara ki sanya bindiga ki
harbeni ai. Dojon tsaki ya kuma ja kafin ya mai da wayar sa aljihu ya duka ya dauke
ta chak tare da saɓata a kafadar sa yayi chikin betroom da ita .

Saman katafaren gadon sa ya kwantar da ita, sai kwaɓe fuska yake ya koma ta ɗayan
gefen ya kwanta tare da jawo blanket,zuwa kirjin sa, ya lumshe green eyes nashi
yana karanto Addu'ar barchi, yana gama addu'ar ya shafa tare da juyawa yana kallon
gefe ba jimawa barchi ya ɗauke sa

4:50am dai dai ya farka slowly ya waro green eyes nashi akan face nata, ta shige
chikin jikin sa yayin da shi kuma ya ɗora hannun sa ɗaya saman bayan ta suna
fiskantar juna,

barchi yayi daɗi basu san lokacin da suka manne da juna ba, kawar da kansa gefe
yayi chike da ɓachin rai ya furta

"U kill me Ammi kin gama dani wlh ni gaskiya ba zai yuwu ba, dole yarinyar nan ta
bar gidan nan kwata kwata ma ban son sake ganin ta.

A hankali hankali take jiyo voice nashi a chikin barchi da kyar ta iya waro blue
eyes nata a kan face nashi

Chikin sauri ya juyo yana kallon ta, ba karamin mamaki ya shaba ganin yadda idon
nata ke kyallin, saboda ta waro su waje sosai dan tsoron ganin ta ajikin sa da
tayi, kallon chikin idon nata yake sosai, ganin hakan yasa ta runtse idon ta dan ba
za ta iya kallon chikin idon sa lokachi da yake kallon taba, hukunci kawai take
jira ya yanke mata dan tasan yau ta shiga uku.

cool voice nashi ne ya daki dodon kunnen ta wadda ya sanyata buɗe ido ba shiri

"me ya kawoki jiki na? Yayi maganar yana kokarin raba jikin sa da nata

kasa magana tayi dan gaba ɗaya yadda yayi magana da sanyayyar voice yasa taji
harshen ta ya mata nauyi,

Kokarin mekewa yake ba tare da ya ankara ba ya dora hannun sa saman breast nata,
wani laushi da yajine yasa shi waigowa da sauri yana bin hannun nashi da kallon,

Da sauri ta runtse ido tana jin zafi,dan ya danne mata su sosai ga shi hannun sa da
nauyi sosai, kai kallon sa yayi kan face nata yaga yadda ta tsuke fuska alamar tana
jin zafi, shiru yayi yana tunani yana kallon yadda take tsuke ɗan bakin nata alamar
tanajin zafi sosai.

muryan tane ya katse masa tunanin da cewa


"dan Allah yaya prince kayi hakuri zafi sosai wajen yake min ta karisa maganar
tare da sakin wani marayar kuka, t

saki ya ja tare da ɗauke hannun sa, daga wajen ya miƙe ya nufi toilet dan yayi
wanka ya shirya zuwa masallaci

Kasa kasa take kuka har da shessheƙa, dan ba karamin zafi wajen yake nata ba, yaya
prince ya danne mata da karfi domin kusan gaba ɗaya nauyin sa ya saki a kan hannun
nasa dafa wajen yayi zai miƙe, ba karamin dauriya tayi ba ma lokachin da ya ɗaura
hannun sa awajen, ji take kamar zata fasa ihu.

Har ya fito daga toilet ɗaure da towel tana kwance tana kuka kasa kasa, ko kallon
in da take bai yi ba, ya shirya ya fice daga ɗakin ya nufi masallaci.

kasa tashi tayi dan raɗaɗin da wajen ke mata haka ta kwanta tana ta kuka mai
tsuma zuchiyar mai sauraro, tana son taje tayi wanka tayi sallah amma ta kasa
mikewa ji take kamar idan ta tashi breast natan zai faɗi kasa, dan azaban chiwo

FAHAD AMRAT

"Yaya Fahad dan Allah ka bari mana" kara matsowa yayi kusa da ita kasa kasa yace

"naki bari wai ma shin jikin kine ko nawa?


Chikin sauri Amrat ta buɗe baki zata yi magana ya chapko lip nata na kasa ya shiga
tsotsa kamar sweet, hannun sa ɗaya ya ɗora saman kirjin ta, ya shiga murza yan
kananan breast nata, a hankali ya zame bakin sa daga nata chike da so da kauna yace

"my,wayan nan abubuwan wai sai yaushe zasu girma sosai ne, dan na kosa naga kin
fara bawa baby na yana sha"

chike da yaran ta tace


"yaya Fahad to ai baka sayo mana babyn ba

"eh zan sayo amma sai breast naki sun girma sosai kin ga wanan ai baby ba zai iya
sha ya koshi bako? Hannu ta sanya ta rufe idon ta

kasa kasa tace


"yaya Fahad ai zai girma baza'a daɗe ba domin haka na Aunty hiyana da kuma Aunty
diyana ma..... Bata karisa maganar ba ta fashe da kuka saka makon tunu da diyana da
tayi

Chikin sauri ya zame hannun sa daga kan yan breast nata ya rungumota sosai chike da
rarrashi yace

"kukan me kike? Chikin kuka take faɗin

"yaya Fahad wai taushe Aunty diyana zata dawo ne?

"Aunty diyanar ki ai ta dawo yau da safe"

zubur ta miƙe daga jikin sa tana zaro ido da mamaki ta kasa magana,

hannu ya sanya ya jawota ta faɗa saman kirjinsa ya rungume ta sosai a kunne ya


raɗa mata

"karki yi magana kiyi shiru kinji Allah yaji kukan mu ya dawo mana da yar uwar mu
anjima da safe zan haɗaku video call yanzu dai kin ga anfara kiran sallan asuba
bari naje na shirya zuwa masallaci sai na dawo" ya karisa maganar ya manna mata
kiss a kumatu,
Ya zareta daga jikin sa ya kwantar da ita ya miƙe chikin sauri dan lokaci ya tafi,
almost 5:15am sauri sauri ya watsa ruwa ya shirya chikin jallabiya ya fito Lokacin
har an fara Sallah, kallon in da take kwance yayi chikin sauri yace

"lokacin Sallah yayi ki tashi kiyi alwala kiyi sallah, yana gama faɗin hakan ya
wuche ba sauri ya nufi masallaci.

BGS HIYANA

6am dai dai ya dawo💖The Talent Troupe Writer's 💖

Wannan page ɗin sadaukar wane gareki masoyiya Gidan Aunty ya Allah ya baki lfy
Allah yasa kaffara ce

💖Story And Written💖


*Star lady*

Duk mai buƙatar littafin bDuk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana
ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai

Book 2

Page 16

......Aunty farida ta kasa magana dan ganin abun take kamar a mafarki, shi kan shi
Aryan ji yake Kamar mafarki yake, kuka diyana ta farayi tana jan hanchi, chikin
sauri Aryan yace
"kukan me kuma keke? Me akamiki?"

Chikin kuka tace "ni ku mai dani gidan mu wlh tsoron ku nake ji kuma dan Allah kar
ku dake ni"

jawota Aryan yayi ta faɗa jikin sa ya rungume sosai a jikin sa, chiki sanyin
murya ya fara magana

"ya isa kukan haka kinji ko? Wayan chan da kika zauna da su basune yan uwan ki ba
wanchan gidan ba shine gidan kuba, nan shine gidan ku kunji ko?

Dago kai tayi daga kirjin sa chikin kuka ta fara magana "daman yaya Ahzan ya
faɗamin ina da iyaye da yan uwa, sai dai bai san in da yan uwan nawa suke ba,
Shiyasa ba zai mai da ni gida ba kenan yanzu kune yan uwan nawa? Mai da kan ta yayi
saman kirjin sa ya kwantar yana shafa bayan ta ganin hakan yasa Aunty farida ta
miƙe ta bar palon

"Kin san me nake so dake? Tana kokarin ɗago kai daga kirjin sa tayi magana ya mai
da kan nata ya kwantar yana faɗin "ban che ki ɗago kai ba ban che kiyi magana kiyi
kwanchiyar ki kawai kiyi shiru ki saurare ni"

shiru tayi ta lafe a jikin sa, tana kuka kasa kasa, chigaba da magana yayi
"daga yau karki sake zanchen wayan chan kazaman, mune yan uwan ki, nine mijin
ki, kuma yayan ki, ki manta da wayanchan idan ki kayi kuskure sake yimin maganar su
tofa zan hukun taki dan a yanzu duk duniya ba abun da na tsani ji da kuma gani
kamar su, yanzu zamu koma asalin family hause namu mai yiwuwa idan munje chan zaki
iya tuna wani abun kin ji ko?"

daka tawa yayi da magana yana ɗan shafa wuyar ta, ji yayi numfashi ta ya sauya
alamar ta masa barchi a jiki nauyayyar ajiyar zuchiya ya sauke tare da sanya hannu
ya ɗago haɓar ta sosai ya zuba wa face nata ido, godiya da kirari mai tarin yawa
yarin ƙa yiwa Allah, ji yake sabuwar son ta da kaunar ta na ratsa shi kasa jure
kallon face natan yayi, ya rankofo da kan sa dai dai sai tin face nata, Slowly ya
kawo ɗan bakin sa kan nata sai kerma lips na shi keyi, sumbatar ɗan ƙaramin bakin
nata yayi chikin sauri ya chire bakin sa dan ji yayi tamkar an tsira masa allura
from head to toe gangan jikin sa ta an shi sakon.

a hankali chikin da bara ya kwantar da ita saman sofan ya miƙe tsaye ya chiro wayar
sa ya kira layin Aunty farida, har wayan ya katse Aunty farida bata ɗaga ba, mai da
wayar aljihu yayi ba tare da ya sake kiran taba.

Sauri sauri Aunty Farida ta sauko daga sama ta dawo palon tana faɗin
"Aryan lfy kake kirana?"

"Lfy daman zamu wuche ne"


"haba Aryan why ba zaku bari sai gobe ba?"

"No Aunty farida ga dukkan alamu yarinyar nan ta samu matsala a brein nata kwata
kwata fa bata san wacece ita ba bata san mu ba ta manta kowa da komai,so nake mu
koma kano a yau adu bamin lafiyar brein nata da ma lfy jikin ta gaba ɗaya"

dogon numfashi Aunty farida ta ja tare da sauke ajiyar zuchiya kafin tace
"hakane Aryan to shikenan Allah dai ya sa ba wata matsala babba bane"

kasa kasa yace "Amin tare da juyawa ya sanya hannu ɗaya ya ɗauki diyana ya saɓa ta
a kafaɗarsa suka nufi waje, sai addu'a da fatan alkhairi Aunty farida ke musu har
suka fice daga palon.

Kano

Zaune saman sofa a ɗakin sa haidar yake shikaɗan yana latsa waya shiru ɗakin kamar
babu kowa sanyin A.c da daddaɗan kamshin Air freshener ke tashi,

chike da yanga da duniyan ci zulaihat ta shigo ɗakin babu ko sallama, jikin ta


sanye da wasu shegun riga da wando wadda suka matseta sosai, gaba ɗaya halittar
jikin ta a bayya ne, bata sanya breaziya ba wayan nan shayyayyun breast natan kamar
silifas awaje, ta sanya wani shegun takalma a kafarta sai wani taunan chingam take,
kusa da Haidar taje ta zauna chikin kissa da kisisina irin na yan duniya ta fara
magana "hiii Haidar Ykk? ba tare da ta jira amsar shi ba ta chi gaba da magana Amma
kai daga gani kanin wanchan mutumin ne ko? Maman ku ɗaya ko? Dan naga kuna kama
sosai gaskiya ba karya kaima kyakkyawa ne tun ranan da na gan ka awajen chin abinci
a palon Abba naji na kyatsa, idan ba damuwa zamu iya ɗaukan hoto?

Ko kallon in da take Haidar bai yi ba bare ta sa ran zai mata magana da alama bai
ma jin me take faɗe dan ya sanya blth a kunne, kara matsowa tayi kusa da shi ta chi
gaba da Magana

"am pls zaka kai ni shan ice cream? Daga nan sai muje wajen shakatawa idan zamu
dawo sai mu biya ta wajen shopping dan inason sayan kayan haɗin shisha da ita kanta
tukunyar shishan" ta karisa maganar tana kokarin rungumar sa.

chikin sauri ya miƙe tsaye ya buɗe baki yana kokarin yin magana,

miƙewa tayi chikin sauri ta rungume shi, nan take ya ɗauke diff kamar an ɗauke
wutan nefa kamar ya sume turesa tayi daga jikin ta da iya karfin ta ya faɗa saman
sofa bet ɗin, wani shu umin dariya tayi chikin sauri ta chiro wayar ta, ta shiga
Camera ta saita video ta fara ɗaukan su saman dressing mirrow ta ajiye wayar, ta
sai ta tana daukan su sosai

kayan jikin ta tafara chirewa, ta chire wando tana kokarin chire riga kamar daga
saman taji diran jibga jibgan sojoji 4 a chikin ɗakin, kai tsaye wajen mirrow suka
fara nufa wayar nata suka ɗauka da karfi suka buga wayar da kasa ta tarwatse kacha
kacha, wani razanannen tsawa daya daga chikin su ya daka mata

"wuche mu tafi!! A tsorache ta ɗago tana kallon su gaba ɗayan su fiskan nan nasu
babu alamar ya taɓa sanin menen dariya,

jiki na rawa ta ɗauki wandon ta ta mai da jikin ta sojojin suka tasa ta a gaba
sukayi waje da ita, suna fita Aryan na shigo ɗakin chikin sauri yana waya da Bgs

"amma Bgs kai a tunanin ka me yasa zata yiwa Haidar haka? Daga ɗayan ɓangaren Bgs
yace
"turota akayi domin su samu makamin da zasu rusa farincikin gidan Alhaji Abubakar
Saraki"

"to amma abun da mamaki taya kasan turota akayi kuma waye ya turota?"

"Aryan ka fara damu na fa, sai kace ba soja ba da kakemin irin wanan tambayo"

"sorry my blood ai kasan dan ban san komai bane in da ina gidan nan tun safe ba zan
tambaye ka ba, kilama kafin ka ga Camera zan rigaka gani, kana sane fa yanzu
shigowa ta gidan nan kuma ba wani lfy ne da ni ba"

"ok naji, abun da yasa nace turota akayi shi ne wayar da ta saita video ta fara
ɗaukan su, idan da don ra'ayin kan tane bazata yi masu video ba yanzu dai ka
dubamin jikin Haidar menene ya sanya shi suma"

chikin sauri Aryan ya kariso wajen gadon, ba tare da ya katse kiran ba, chike da
mamaki yace
"kaiii bgs Haidar ai bai suma ba kawai tayi amfani da powder sagar da jijiyoyi
ne ta yadda zatayi abun da take so da shi, idon sa biyu ba zai iya hanata ba, dan
ta samu hujjan da take so, lallai yanzu na kara tabbatarwa turo ta akayi kuma wanan
yarinyar ba karamar criminal bace, ai na ta samu wanna powder da muke yaki akan a
dai na shigo mana da shi kasa nan, kai kowace kasa ma ta dai na yin amfani da shi
kwata kwata, lallai yarinyar nan ba karamar criminal bace, amma anjima zanje wajen
DPO kan case ɗin wayan chan criminals ɗin sai na fara bin chike a su tukun nan in
in dawo kan ta dan muga suwanenen suke neman rusa family mai cheke da zaratan
jarumai"

it's ok idan kaje zamuyi magana" yana gama faɗin hakan ya katse kiran ba tare da ya
jira ansar Aryan ba,

chiro wayar Aryan yayi daga kunnen sa ya mai da aljihu, gyarawa Haidar kwanchiya
yayi da kyau, tare da yi masa addu'a ya juya ya fice daga ɗakin, ya nufi fada

Uk

8am kwanche take saman sofa mai zaman mutun 3 a palon part nasu, tana jiran dawowar
Bgs, har barchi ya ɗauke ta Bgs bai dawo ba

chan chikin barchi taji wayar ta na kara a firgiche ta miƙe tana lalubar wayar
chan kusa da hannun kujerar taga wayar, daukowa tayi lokachin har kiran ta kusa
katsewa.

chikin sauri ta goge idon ta dan tabbatar wa kan ta ba mafar ki take ba, da gaske
ne sunan da take gani ya bayyana kan screen nata ko wasa, tabban sunan yaya prince
ne kamar yadda tayi saving dan already ta ansa number sa wajen Zahra tasa a wayar
nata tayi saving mamakin ai na ya samu phone number tane yasa har wayar ta katse
bata ɗaga ba, ganin kiran ya katse ne yasa ta miƙe chike da ruɗu da tashin hankali
gaba ɗaya sai tajima kamar bata taɓa jin wani abu wai shi barchiba tsabar tashin
hankali da ta shiga, tunani ta farayi ya dawo ne ko bai dawo ba, kai kallon ta tayi
wajen time na wayar 11:30am chikin sauri ta ajiye wayar ta nufi betroom nashi
tsabar sauri kamar zata tashi sama.

Da sallama ɗauke a bakin ta ta shigo betroom ɗin, zaune yake saman sofa ya sanya
system a gaba da alama aiki mai muhimmanci yake ko wani binciken, daga shi sai
Short, faffadar kirjin nan nashi a buɗe asalin murɗaɗɗen suran jikin sa nan a
bayyane, kallon ɗamtsen hannun sa kawai hiyana ke yi mamaki ma hannun nasa ke bata
ita tunani ma take taya akayi hannun sa yayi wanan girma haka ga kirjin sa kamar na
mata, breast nashi da girma kamar na wata mace, gasu a tsaye dam dam, yau da bai
sanya riga ba ba karamin rikita hiyana yayi ba domin bata taɓa kallon ainahin suran
jikin sa a fili haka ba sauko da blue eyes nata tayi kan lallausan bakin gashin
dake kwanche saman kirjin nashi, wow kawai take ta mai mai tawa a zuchiyar ta, dan
gashin wajen ba Karami kyau yake mata ba, yana matikar tafiya da imanin ta aduk
lokachin da taga gashin wajen jitake kamar taje ta shafa wajen, chike da tsoro ta
tako zuwa in da yake zaune, tana tafiya tana satar kallon baki kwantachen kuma
lallausan gashin dake kwance a chinyoyin sa da hannayen sa, wani fitinannen kamshin
yake tamkar anyi barin turare a jikin sa, sai shakan manshin take tana lunshe ido
dan ita dai aduniya tana bala'i san perfume na shi ba karamin tafiya da imanin ta
yake ba.

Gaban sa tazo ta tsugunna chikin tsoro da sanyin murya tace


"sannu da dawowa yaya prince ina wuni" shiru yayi tamkar bai san da mutun awajen
ba, shiru itama tayi tana satar kallon dogayen yatsun kafar sa, almost 10mins

daddaɗa kuma sanyayyar voice nashi ne ya daki dodon kunnen ta

"jeki kawomin Black tea mara sugar,ki ɗan matsa lemon juice kaɗan" yana magana
chikin nitsuwa yana aikin dake gaban sa a chikin system.

chikin sauri ta miƙe har ta kai bakin kofa sai kuma ta juyo, chike da tsoron
amsar da zai bata tace

"yaya prince in kawo maka har da abinci zaka chi?

Shiru yayi bai bata amsa ba kuma bai ɗago ya kalli in da take ba, aikin sa kawai
yake tamkar ba da shi tayi maganar ba.

shiru shiri tana tsaye tana jiran amsa, shi kuma yana aikin gaban sa ko kallon in
da take ma bai yi ba, almost 15mins da ta ga dai bai da niyar sake magana, ta wuche
jiki a mache ta fice daga ɗakin ta nufi kitchen

baafi 2mins ba ta haɗa masa Black tea mai zafi kamar yadda ya umarchi ta, ta dawo
betroom ɗin Gaban sa tazo ta tsugunna

"yaya prince ga tea ɗin tayi Maganar murya na rawa,

hannu yasa ya ansa cup ɗin ya ajiye gefen sa,kan shi na kan system chike da izza ya
fara magana "idan kika sake tambaya ta ki kawomin abun da bance ba sai na ballaki"

"kayi hakuri ba zan sake ba"

shiru yayi bai sake magana ba, itama shiru tayi tana son tashi ta koma palo ta
kwanta dan barchi take ji amma tana tsoron yin hakan

zaman 30mins tayi awajen, tana jiran taji me zai sake che mata ko zai bukachi wani
abun
shiko aikin sa kawai yake yama manta da mutun a wajen chikin tsoron amsar da zai
bata tace

"yaya prince zan iya tafiya?

Kai kawai ya ɗaga mata alamar eh ba tare da yayi Magana ba,

chikin sauri ta miƙe ta koma palo ta kwanta, tana ta murmushi jin daɗin yadda yaya
prince yayi mata magana chikin sanyin murya da haka har barchi ya ɗauke ta.

1:30am ya fito daga betroom nashi sherye chikin kayan barchi masu bala'i kyau da
tsada ya shigo chikin palon,
palon duhu baka iya ganin komai,

a duhun ya taka har zuwa wajen kujerar da take Kwanche kunna harshen screen ɗin
wayar sa yayi a kan face nata, guntun tsaki yaja tare da kawar da kanshi jefe
chikin zuchiyar sa yana faɗin "U kill me Ammi U already kill me,yanzu ki rasa wani
hukunci zaki min sai kiche idan na sake kwana gado daban daban da yarinyar nan baki
yafe ba, why zaki min haka, ni da wanan hukunci wlh gwara ki sanya bindiga ki
harbeni ai. Dojon tsaki ya kuma ja kafin ya mai da wayar sa aljihu ya duka ya dauke
ta chak tare da saɓata a kafadar sa yayi chikin betroom da ita .

Saman katafaren gadon sa ya kwantar da ita, sai kwaɓe fuska yake ya koma ta ɗayan
gefen ya kwanta tare da jawo blanket,zuwa kirjin sa, ya lumshe green eyes nashi
yana karanto Addu'ar barchi, yana gama addu'ar ya shafa tare da juyawa yana kallon
gefe ba jimawa barchi ya ɗauke sa

4:50am dai dai ya farka slowly ya waro green eyes nashi akan face nata, ta shige
chikin jikin sa yayin da shi kuma ya ɗora hannun sa ɗaya saman bayan ta suna
fiskantar juna,

barchi yayi daɗi basu san lokacin da suka manne da juna ba, kawar da kansa gefe
yayi chike da ɓachin rai ya furta

"U kill me Ammi kin gama dani wlh ni gaskiya ba zai yuwu ba, dole yarinyar nan ta
bar gidan nan kwata kwata ma ban son sake ganin ta.

A hankali hankali take jiyo voice nashi a chikin barchi da kyar ta iya waro blue
eyes nata a kan face nashi

Chikin sauri ya juyo yana kallon ta, ba karamin mamaki ya shaba ganin yadda idon
nata ke kyallin, saboda ta waro su waje sosai dan tsoron ganin ta ajikin sa da
tayi, kallon chikin idon nata yake sosai, ganin hakan yasa ta runtse idon ta dan ba
za ta iya kallon chikin idon sa lokachi da yake kallon taba, hukunci kawai take
jira ya yanke mata dan tasan yau ta shiga uku.

cool voice nashi ne ya daki dodon kunnen ta wadda ya sanyata buɗe ido ba shiri

"me ya kawoki jiki na? Yayi maganar yana kokarin raba jikin sa da nata

kasa magana tayi dan gaba ɗaya yadda yayi magana da sanyayyar voice yasa taji
harshen ta ya mata nauyi,

Kokarin mekewa yake ba tare da ya ankara ba ya dora hannun sa saman breast nata,
wani laushi da yajine yasa shi waigowa da sauri yana bin hannun nashi da kallon,

Da sauri ta runtse ido tana jin zafi,dan ya danne mata su sosai ga shi hannun sa da
nauyi sosai, kai kallon sa yayi kan face nata yaga yadda ta tsuke fuska alamar tana
jin zafi, shiru yayi yana tunani yana kallon yadda take tsuke ɗan bakin nata alamar
tanajin zafi sosai.

muryan tane ya katse masa tunanin da cewa


"dan Allah yaya prince kayi hakuri zafi sosai wajen yake min ta karisa maganar
tare da sakin wani marayar kuka, t

saki ya ja tare da ɗauke hannun sa, daga wajen ya miƙe ya nufi toilet dan yayi
wanka ya shirya zuwa masallaci

Kasa kasa take kuka har da shessheƙa, dan ba karamin zafi wajen yake nata ba, yaya
prince ya danne mata da karfi domin kusan gaba ɗaya nauyin sa ya saki a kan hannun
nasa dafa wajen yayi zai miƙe, ba karamin dauriya tayi ba ma lokachin da ya ɗaura
hannun sa awajen, ji take kamar zata fasa ihu.

Har ya fito daga toilet ɗaure da towel tana kwance tana kuka kasa kasa, ko kallon
in da take bai yi ba, ya shirya ya fice daga ɗakin ya nufi masallaci.

kasa tashi tayi dan raɗaɗin da wajen ke mata haka ta kwanta tana ta kuka mai
tsuma zuchiyar mai sauraro, tana son taje tayi wanka tayi sallah amma ta kasa
mikewa ji take kamar idan ta tashi breast natan zai faɗi kasa, dan azaban chiwo

FAHAD AMRAT

"Yaya Fahad dan Allah ka bari mana" kara matsowa yayi kusa da ita kasa kasa yace

"naki bari wai ma shin jikin kine ko nawa?


Chikin sauri Amrat ta buɗe baki zata yi magana ya chapko lip nata na kasa ya shiga
tsotsa kamar sweet, hannun sa ɗaya ya ɗora saman kirjin ta, ya shiga murza yan
kananan breast nata, a hankali ya zame bakin sa daga nata chike da so da kauna yace

"my,wayan nan abubuwan wai sai yaushe zasu girma sosai ne, dan na kosa naga kin
fara bawa baby na yana sha"

chike da yaran ta tace


"yaya Fahad to ai baka sayo mana babyn ba

"eh zan sayo amma sai breast naki sun girma sosai kin ga wanan ai baby ba zai iya
sha ya koshi bako? Hannu ta sanya ta rufe idon ta

kasa kasa tace


"yaya Fahad ai zai girma baza'a daɗe ba domin haka na Aunty hiyana da kuma Aunty
diyana ma..... Bata karisa maganar ba ta fashe da kuka saka makon tunu da diyana da
tayi

Chikin sauri ya zame hannun sa daga kan yan breast nata ya rungumota sosai chike da
rarrashi yace

"kukan me kike? Chikin kuka take faɗin

"yaya Fahad wai taushe Aunty diyana zata dawo ne?

"Aunty diyanar ki ai ta dawo yau da safe"

zubur ta miƙe daga jikin sa tana zaro ido da mamaki ta kasa magana,

hannu ya sanya ya jawota ta faɗa saman kirjinsa ya rungume ta sosai a kunne ya


raɗa mata

"karki yi magana kiyi shiru kinji Allah yaji kukan mu ya dawo mana da yar uwar mu
anjima da safe zan haɗaku video call yanzu dai kin ga anfara kiran sallan asuba
bari naje na shirya zuwa masallaci sai na dawo" ya karisa maganar ya manna mata
kiss a kumatu,
Ya zareta daga jikin sa ya kwantar da ita ya miƙe chikin sauri dan lokaci ya tafi,
almost 5:15am sauri sauri ya watsa ruwa ya shirya chikin jallabiya ya fito Lokacin
har an fara Sallah, kallon in da take kwance yayi chikin sauri yace

"lokacin Sallah yayi ki tashi kiyi alwala kiyi sallah, yana gama faɗin hakan ya
wuche ba sauri ya nufi masallaci.

BGS HIYANA
6am dai dai ya dawo daga masallaci,a bakin kofar shiga betroom ɗin sa ya tsaya, da
mamaki yake bin ɗakin nasa da kallon kai kallon sa yayi saman gado kamar yadda ya
barta haka ya dawo ya sameta, ko motsin kirki batayi runtse idon sa yayi ya kuma
buɗe wa

a hankali ya taka zuwa bakin gadon ta gefen da take kwance, zama yayi kusa da ita
ya sanya hannun sa kan goshin ta, jikin nata yayi wani mugun zafi sosai guntun
tsaki yaja ɗauke hannun sa yayi tare da miƙewa ya koma ta ɗayan gefen ya kwanta
domin yaci gaba da barcin sa.

daga masallaci,a bakin kofar shiga betroom ɗin sa ya tsaya, da mamaki yake bin
ɗakin nasa da kallon kai kallon sa yayi saman gado kamar yadda ya barta haka ya
dawo ya sameta, ko motsin kirki batayi runtse idon sa yayi ya kuma buɗe wa

a hankali ya taka zuwa bakin gadon ta gefen da take kwance, zama yayi kusa da ita
ya sanya hannun sa kan goshin ta, jikin nata yayi wani mugun zafi sosai guntun
tsaki yaja ɗauke hannun sa yayi tare da miƙewa ya koma ta ɗayan gefen ya kwanta
domin yaci gaba da barcin sa.

💖The Talent Troupe Writer's 💖

Wannan page ɗin sadaukar wane gareki masoyiya Gidan Aunty ya Allah ya baki lfy
Allah yasa kaffara ce

💖Story And Written💖

*Star lady*

Duk mai buƙatar littafin bDuk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana
ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai

Book 2

Page 17

Kukan da take ya hanashi barchin sai juyi yake chikin tsawa yace
"kimin shiru!!

Chike da jin zafin zazzaɓi ga azabar zafin da kirjin ta yake mata tace

"gaskiya yaya prince baka da imani sai yau na kara yarda da hakan, baka da tausayi
kai mugune wlh duk abun da kamin sai Allah ya sakamin tun da ba abun da na maka,
komai mutun ya maka aduniyar nan bai yi dai dai ba mutun baya taɓa gane gaban ka
bare bayan ka, natsane ka wlh natsani ganin ka kwata kwata kai ba mutun bane, dan
girman Allah ka kasheni ka huta na gaji na gaji da wanan bakar wahalar rayuwar, tun
da na taso a rayuwata ban san komai ba ban da hawala, ina rokon Allah da ya sanya
ya samu dacewa a lahira" tana magana tana juyi kamar zata mutu da alama bata a
chikin hayyacin ta,

a sukwane ya mike zaune yana kallon ta, da alama bata chikin hayyachin ta kwata
kwata batama san me take faɗe ba, abun da yake zuchiyar tane ya fito bakin ta ba
tare da sanin ta ba,

Shiru yayi yana kallon ta yama rasa mai zai che mata domin yasan ba a chikin
hayyachin ta tayi maganar ba, so bai kamata ya hukun tataba abun dake zuchiyar tane
ya fito fili bata shirya ba

Da karfi ta dafe mararta tafara juyi tana faɗin


"wayyo Allah na ya Allah kasa karshen wahala tace tazo Allah kasa mutuwa zanyi a
yau, na mutu na huta da wanna bakar wahalar wayyo diyana pls ko aina kike idan kin
dawo ki kula da su amrat sosai, kar ki bari su shiga ukubar rayuwa irin nawa, ko
mutuwa zaki yi ki tabbatar kin share musu hawaye, wayyo Allah na"
shiru tayi da surutan saboda azabar chiwon maran nata ya karu,

yana zaune ya zuba mata ido karo na farko da ya fara jin tausayin wani ɗan adam a
rayuwar sa, ya kasa motsawa daga in da yake

wani miƙa tayi lokachin guda kuma sai ta saki, ta ɗauke diff kamar an ɗauke wutan
nepa

da sauri ya matso kusa da ita Slowly ya ɗaura hannun sa saman wuyar ta, a hankali
ya gangaro da hannun nasa saman saitin tsakiyar kirjinta,da sauri yae ɗauke hannun
sa, matsowa bakin gadon yayi ya zura kafar sa kasa ya miƙe, ya nufi, palo

Ruwa mai sanyi ya ɗauko ya dawo ɗaƙin ya haye saman gadon.

Buɗe ruwan yayi ya tarbo a hannun sa, ya shafa mata a fuska, shiru bata farfaɗo ba,
sake ɗeban ruwan yayi ya shafa mata nan ma shiru bata farfaɗo ba, kura mata ido
yayi sosai a hankali ya kai fuskar sa saitin tata har dogon hanchin su na gogan na
juna, kara matso da face nashi yayi sosai ya haɗe fuskokin nasu, har bakin su na
gogan na juna, hannu ya sanya ya matse ɗan karamin bakin ta sannan ya ɗora nashi ya
shiga hura mata numfashi sa a hankali
bai chire bakin sa ba har sai da yaga alamar ta fara numfashi chikin sauri ya
chire bakin sa tare da sakin nata bakin ya koma gefe guda yana kwaɓe fuska.

A razane ta farka tare da miƙewa zaune, tana bin ɗakin da kallon, zuba mata ido
yayi yana kallon ta da kyau dan ya tabbatar ta dawo normal ne ko dai har yanzu bata
chikin hayyachin ta, lokachi guda kuma ya kawar da kansa gefe yana kwaɓe fuska.

Bata lura da shi a chikin ɗakin ba ta miƙe tana takawa a hankali ta nufi toilet,
yana zaune ya kasa komawa ya chigaba da barchin sa.

Wanka tayi ta fito ɗaure da towel, batare da ta lura da shiba ta nufi wajen trolley
ɗin ta wasu shegun riga da wando ta ɗauko, rigan mai siririn hannu fari tas mau
laushi na roba, wandon kuma baki ne mai ɗan ratsin fari daga ta kafar, ta ɗauko
always ta zari pant ɗaya ta sanya Always ɗin a chikin pant ɗin,
ta miƙe ta sanya pant ɗin a jikin ta, zame towel na jikin ta tayi, ta ɗora
saman trolley ta ɗuki rigar nata tana kokarin sanyawa karaf idon ta ya sauka a kan
face nashi, a razane ta fasa ihu tare da sakin rigar nata ya faɗi kasa ita duk a
tunanin ta aljanine mai kama da shi, dan a iya sanin ta by this time ya tafi wajen
Aiki.

Watsa tayi ta gudun gaske ta nufi hanyar fita ɗakin tana ihu, tsaki yaja ya miƙe
taku biyu yayi ya damko kugun ta ta baya, tsabar tsorata yau aljani ya taɓata ne
yasa numfashi ta ya ɗauke, ba tare da ya lura ta sume ba chikin tsawa yace

"a haka babu kaya zaki fita? Shiru yaji kamar an ɗauke wutar nefa kallon face nata
yayi yaga alamar ta sume, tsaki yaja ya saɓeta a kafaɗar sa ya koma da ita wajen
gadon, wurgi yayi da ita da karfi saman gadon ya juya ya nufi toilet, a gurguje
yayi wanka ya fito sauri sauri ya shirya chikin wandon jeans blue da t-shirt ash,
bai bi ta kan taba ya fice daga ɗakin, ya tafi wajen Aiki

KANO NIGERIA
gaba ɗaya family Abba suna zaune a palo sai wayan da basa nan, diyana na zaune kusa
da Aryan dan taki yarda da kowa a gidan gani take kamar zasu chutar da ita gyaran
murya Abba yayi ya fara magana.

"Alhamdulliah Alhamdulliah Allah ya dawo mana da diyana lfy sai dai tana da matsa
likitoci daban daban sun dubata babu abun da ke damun kwakwalwar ta, munyi magana
da Aryan yace yana son matar sa a haka abar masa kayan sa, da kai shi zai koya mata
komai, baya buƙatar yan aiki ko wani abu makamancin haka, zai kula da ita da kan sa
idan tana da rabon samun sauki zai chiba da mata addu'a Allah ya bata lfy, sannan
Aryan gareka nayi magana da ɗan uwan ka ya sansar da ni yana bukatar ka awajen aiki
dan haka sai ka shirya komawa, ya karisa maganar yana kallon Aryan, "sannan magana
ta gaba Monday zanje Uk kuma ban yarda wani daga chikin ku ya kirasu ya sanar da su
ina zuwa ba, ina son inje in ga irin zaman da suke ne, dan na tabbatar da aiki na a
matsayina na uba, ga marayun Allah bayin Allah, akoi mai Magana?

Mikewa Aryan yayi yana faɗin


"Abba zamu wuce tare on Monday ɗin"
yana gama faɗin hakan ya nufi hanyar fita daga palon,

da gudu diyana ta miƙe ta bi shi hannun sa ta rike chike da shagwaɓa tace


"shine zaka tafi ka barni ko? Tsayawa yayi da tafiyar da yake ya juyo suna
fuskantar juna chikin sanyin murya ya fara magana

"bazaki zauna da su Ammi bane, suma ai yan uwan kine" make kafaɗa tayi tana
girgiza kai tana faɗin

"aa ni dai tsoron su nake ji" ta karisa maganar kamar zatayi kuka

"to shike nan ba sai kin min kuka ba, amma kina jina ki dai na tsoron su, Ammi
itace ta haifeki kin ji? Itace mamanki ba abun da zata miki karki ji tsoro kije ki
zauna da ita an jima sai ki dawo ɗaki muyi hira"

gyaɗa masa kai kawai tayi tare da sakin hannun sa, ta nufi wajen su Ammi dake zaune
kusa da Abba gaba ɗayan su sun zuba musu ido suna kallon ikon Allah yau diyana ce
ta dawo hakan,

"Aa Aryan ku tafi tare da ita tun da tafi sakewa da kai" chewar Abba

"to Abba ke zo mu tafi"


tun bai gama rufe baki ba ta juyo a guje ta dawo wajensa ta kama hannun sa, juyar
da hannun nasa yayi ya rike nata suka fice daga palon

"Kai wai daman sunan ka Aryan? Ta tambaya lokachin da suƙe ficewa daga part na
Abba"

"eh sunana kenan sunan bai yi bane?

"Aa yayi amma ina ji kamar na taɓajin sunan kuma inaji kamar na sanka kamar na taɓa
ganin ka, da wanchan mutumin yace Aryan sai naji zuchiya ta buga da karfi kamar na
taɓa jin sunan,

a sukwane ya juyo yana kallon ta lokachi guda farinciki tamamaye zuchiyar sa


"Alhadulillah Alhamdulliah ya fara furtawa ko ba komai diyana ta fara jin
sunan shi a zuchiyar ta In Sha Allah nan ba da jimawaba zata dawo dai dai ashe Dr
yayi gaskiya.

Tsabar farinciki yasa ya duƙa ya ɗauke ta chak ya karisa da ita chikin part nashi
"Aryan kasan me? Allah ina son shan sweet"

kasa kasa yace


"ba Aryan zaki rinƙa kirana ba kinji? Yayi maganar dai dai lokacin da suka
karisa chikin betroom nashi

"to wani suna zan rinƙa kiranka da shi kenan?

Sauke ta yayi a saman katafaren gadon sa yana faɗin

"daga yau sunana habibi"

"to habibi nache maka zan sha sweet irin wannan sweet da Aunty Hanan ke bani kullun
da safe"

"ok bari nayi wanka na shirya idan zanje wajen D P O sai na sawomiki, yakalan sweet
ɗin yake?

"Sweet ɗin fa yana nan kamar wani abu haka yana da ɗan wasu abu farare kamar kasa a
chikin sa yana da danko sosai, kuma....bata karisa maganar ba ya dakatar da ita
chikin sauri

"ke waya ke baki irin wannan abu kuma idan suka baki keda waye kuke sha!?

"Ni kaɗai nake sha idan nace Aunty hanan ta sha sai tace yaya Ahzan ya hana kowa
sha sai ni kaɗan"

da sauri ya dawo in da take hannun ta ya kama yana kallon kwayar idon ta, yayin da
itama shi take kallon tabbas yanzu ya kara tabbatar da zargin sa akan su Ahzan
domin kuwa gashi karara abun ya bayyana a chikin idon ta shi yake bawa diyana abun
da zai sanya ta rinƙa mantawa da rayuwar ta na baya, duk lokacin da tasha ba zata
tuna komai na rayuwan ta na baya ba sai dai wadda take yanzu shi ya sanya take
manta kome ta dawo kamar wadda tayi loosing memory lallai idan kuwa haka ne Ahzan
tashi ta kare.

Sosai yake kallon chikin idon ta duk da ba karatun likita yayi ba a iya sanin sa
dai wannan magani baya wuche 24h ajikin mutun karfin maganin yake karewa mutun ya
dawo dai dai wannan shine dalilin da ya sanya Ahzan ke sanya hanan kowani safiya ta
baiwa diyana guda ɗaya.

A fusace Aryan ya sake hannun ta ya juya ya nufi hanyar fita yama fasa wanka gaba
ɗaya idon sa ya rufe baya ji baya gani burinsa kawai ya isa ga Ahzan ya masa bugu
ɗaya wadda zata sadashi dasu walakiri.

Har ya kai bakin kofar fita sai kuma ya tsaya chak a hankali ya juyo tana zaune
yadda ya ajiyeta tana kuka kasa kasa ga hayaye sharɓa sharɓan akan face nata ganin
kukan nata ya sanya yaji zuchiyar sa ta ɗanyi sanyi chikin sanyin murya yace

"menene ya faru kike kuka?

"To ba kai ne zaka tafi ka bar ni ba" tayi maganar chikin kuka da shahsheka

hannu kawai ya buɗe mata ba tare da yayi Magana ba, da gudu ta miƙe ta taho ta faɗa
jikin sa tana dariya kamar ba itace mai kuka yanzun nan ba, rungumeta yayi sosai ya
sanya hannu ya ɗago habar ta ya manna mata kiss a goshi

"habibi bafa a goshi akeyi ba na gani awayar Aunty Hanan a baki akeyi"

shiru ya ɗanyi kafin yace


"ok zan miki a baki idan mun dawo amma yanzu dai muje sauri nake"

"ni dai Allah habibi ban yar da ba idan bakamin a baki ba ba zan tafi ba"

chije lips nashi yayi da karfi Ahzan ya chuche sa baya son yayi kissing nata bata
chikin hayyachin ta ya kamata first kiss nasu ya kasance gaba ɗayan su suna chikin
hayyachin su kuma suna shaukin abun

"kiyi hakuri muje mota sai nayi kissing naki a chan ko kinga sauri nake yanzu"

kukan shagwaɓa ta farayi tana buga kafa a kasa, dukawa yayi ya ɗauke ta chak yayi
waje da ita dan ya lura idan ya biye mata bazasu tafiba kuma shi gaskiya ba zai iya
ɓata first kiss na shi ba ba zai iya kissing nata bata a cikin hayyachin ta ba.

Gudu Shahram yake da mota ga motochin sojojin su biyu a gaba uku a baya, diyana na
kwance a jikin sa sam taki yarda ta sake shi sai satar kallon su Shahram yake ta
chikin mirrow motar tana ta zuba shagwaɓan ta shi kuma yana biye mata.

"Habibi ka manta baka min umm yama sunan abun, shiru ta ɗanyi ta ɗaga kai sama
kamar mai tunani yauwa bakamin kiss ɗin ba,

wani wawan birki Shahram yaja wadda ya sanya su gaba ɗaya tafiya luuuu suka bugu da
kujerar gaba na motar, ji kake kiiii motochin jibga jibgan sojojin dake baya sun
taka birki har sai da motar baya na karshen ta ɗan daki na kusa da ita, dan birki
taki jawuwa da wuri.

Chikin tsawa Aryan yace

"are you mad!!? Wani irin birkine haka muna tsaka da gudu"

chikin rawar murya Shahram yace


"am sorry oga nima ban san ya akayi na jaa birkin ba.

Kukan shagwaɓa diyana ta saki dawo da kallon sa Aryan yayi kanta chikin sanyin
murya yace
" Me ya faru kuma?
"Habibi ba kai na bane ya bugu da wajen nan tayi maganar tana nuna jikin kujerar
motar.

Hannu sa ya sanya saman goshin nata in da ta dafe da nata hannu tana turo baki, dai
dai lokachin Shahram ya tada motar suka chi gaba da tafiya.

Shafa saman goshin nata ya shigayi yana faɗin


"Am sorry kin ji zai dai na yimiki zafi.

Kwantar da kanta tayi saman kirjin sa, tana ɗan wasa da rigar sa yana jin yadda
take gangaro da hannun ta ta kasan marar sa, yana son ya hanata amma yana tsoron
rigimar ta dan yanzu yana hanata yasan kuka zata sa masa to gwara ya kyaleta kawai.

Bai an karaba sai jin hannun ta yayi saman mararsa ta zura hannun ta chikin rigar
sa, wasa ta farayi da chibiyar sa ta sanya yatsan ta awajen tana ɗan jujjuyawa.
lokachi gudu ta birkita mishi tunani wani mugun sha'awar tane ya taso masa,
ji yake tamkar, ya chika aiki kawai a chikin motar nan wani zir zir yake ji a gaban
sa,

Ɗora hannun ta tayi saman gaban sa ta dafa wajen tana kokarin gyara, kwanciyar ta a
jikin nashi dan ta ɗan zamo kaɗan.

Ji yayi gaba ɗaya duniya juya masa take, yama rasa me zai yi wata muguwar kasalane
ya da bai baye sa lokaci guda, ba zato ba tsammani kwatsam yaji tana tattaɓa wajen
tana faɗin
"Habibi menen wannan kuma naji kamar an chusa wani abunne awajen ga mugun
tauri abun.

Dariyar da Shahram ke gumtsewa ne ta kubche masa dan tun ɗazun yake kallon su ta
chikin mirrow motar,
chikin sauri Aryan ya ɗago ido yana kallon Shahram, dake ta famar ɓoye dariyar amma
abun ya chi turo da sauri Shahram ya chire idon sa daga kan mirron, harara Aryan ya
watsa masa yana kokarin yi masa magana muryan diyana ta kuma katse sa

"Habibi ya ake buɗe wajen nunamin zan buɗe ne dan naga me kasa awajen, idan ya
min kyau nima zaka samin"
Ta karisa maganar dai dai lokacin da sukayi parking a chikin police station

Nauyayyar ajiyar zuchiya Aryan ya sauke tare da fita motar da sauri dan bai san
diyana ta sake jefo masa wani tambayar, sosai ya sake jin haushin Ahzan dan shi ya
mai da ta haka amma wlh sai ya gwammaci da bai zo duniya ba.

Chikin sauri diyana ta fito tabi bayan sa, tana faɗin


"Habibi ka jirani mana"

chak ya tsaya bai san ya zai yi da ita ba yanzu idan yace ta jirashi a mota kuka
zata masa, shi kuma da yaji kukan ta gwara a harbesa da bindiga baya son ko ɓachin
ran ta bare kuka idan kuma yace zai shiga da ita chiki sai ta sa shi a gaba akan ya
faɗa mata menene a chikin wandon sa, bashi da amsar da zai bata bai sana ya zasu
kare ba gashi bata mantuwa ko kaɗan.

Domin sanin ya rikichin Aryan da diyana zai kasan che a chikin office ɗin D P O ku
kasan che da Princess teema Star Lady mu haɗe daku masoyana masoyan diyana page na
gobe nakune ku da diyanar ku 😹

💖The Talent Troupe Writer's 💖

Masoyiya gidan Aunty wanna page ɗin na kine kyau ta na baki dan page ɗin na manya
ne daga yau har next week pages ɗin dukka nakine 😹😹

💖Story And Written💖

*Star lady*

Duk mai buƙatar littafin bDuk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana
ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai

Book 2

Page 18

Da gudu ta kariso wajen sa, hannun sa ta kama chikin shagwaɓa tace


"Mutafi ko?Hannun ta kawai ya kama suka nufi chiki station ɗin

D.P.O na ganin su ya miƙe tsaye yana murnushi yana faɗin


"Welcome sir"

Zama Aryan yayi saman doguwar sofa dake chikin office ɗin, tare da zaunar da diyana
a gefen sa

Mamaki ya chika D.P.O kallon abun yake tamkar a mafarki yau Aryan ne tare da mace
haka a iya sanin sa dai Aryan bai yi Aure ba to ko dai sister sane gaskiya yana son
sanin wacece wanna mai Sa'ar da ta samu daman zama kusa da LEFTERNAL GENERAL ARYAN.

Cheke da izza da bata umarni Aryan ya fara magana


"Ina criminal nan suke akawomin su" murya na kerma D.O.P yace "suna rufe ai tun da
aka kawo su ma banje na gansu ba dan naji kace a tsare su sai kazo,shi ya sanya ban
shiga wajen da aka rufe su bama" shiru Aryan yayi bai sake magana ba
kararrawa D.P.O ya danna sai ga wani ɗan sanda ya shogo da yar gudunsa umarni
D.P.O ya bashi akan ya shigo da su Ahzan,chikin sauri ɗan sandan ya juya ya fice.

"Habibi ka manta bakamin miss ɗin ba" chewar diyana tayi maganar tana kwanchiya
saman faffaɗar kirjin sa, gaba ɗaya jibga jibgan sojoji hudu da suka rako Aryan
chikin office ɗin sai da suka sunkuyo suna kallon in da diyana take,mamaki ya hana
D.P.O magana so yake kawai yasan wacece diyana tunani ya shigayi ko dai Aryan ya
fara neman matan ban zane dan shi dai yasan Aryan ba shi da mata,kuma kanwar sa dai
baza tace ya mata kiss ba zuba musu ido kawai D.P.O yayi yana jiran amsar da Aryan
zai baiwa diyana haka zalika jibga jibgan sojojin dake tsai tsaye a gefe da gefen
office ɗin suna riƙe da manya manyan gun suna basu tsaro, shi dai Shahram bai damu
ba domin yasha kallo a mota

kasa kasa chikin sanyin murya Aryan ya fara magana "my jidda ki bari mu koma gida
zan miki kiss ɗin kinji? Kin ga yanzu akoi mutane" turo ɗan karamin bakin ta tayi
kafin tace "to shikenan na yarda amma kuma ai baka buɗemin abun dake chikin wandon
ka na gani ba"

wani mugun dariyane yazo wa Shahram amma sai ya damme dan yasan halin ogan na
shi,shi ko D.P.O mutuwar zaune yayi yana son yin magana amma yana tsoron amsar da
Aryan zai bashi dan haka sai yaja bakin sa yayi shiri,sauran sojojin ma jiran amsar
Aryan ga diyana kawai suke

Hannu Aryan ya sa ya matse mata ɗan karamin bakin nan nata yana faɗin "wai ke bakin
ki baya gajiya da magana ne,kiyi shiru kar na sake jin kinyi magana" ba zato ba
tsammani kawai su kaji diyana ta fasa ihu tana faɗin
"Wayyo baki na ya chiremin bakin gaba ɗaya" dariya abun yaso bawa Aryan amma sai
na fiske dan yasan yana mata dariya yanzu wlh bazasu karƙe lfy ba,bashi da zaɓi
dole ya rarrasheta domin su zauna lfy gaskiya Ahzan ya gama chutar sa

Rungumota yayi sosai yana ɗan bubbuga bayan ta yana faɗin "ya isa to kiyi
shiru"chikin kukan nata da babu hawaye ko ɗigo sai ihu take ba kwalla tace "ni wlh
sai ka biyani bakina yanzu dame kake so na chi abinchi?" Shafa fuskar ta yake a
hankali yana faɗin "zan baki aron nawa bakin idan muka koma gida" chikin sauri ta
ɗago kai daga girjin sa tana kokarin yin magana,yayi saurin mai data ya kwantar dan
bai san ta sake yin wata maganar,manuniyar ya tsantsa hannun sa ya sanya mata a
baki yana wasa da harshen ta,dan karta sake yi masa wani maganar diyana kuwa kamar
jira take ta fara tsotsar yatsan nashi sai jin wani zir zir yake a jikin sa haka
dai ya hakura ya danne dan ba yadda zai yi da ita dole ya mata yadda take so dan
azauna lfy.

Dan sandan na gaba su Ahzan na biye da shi a baya gaba ɗaya yun jigata mum ta koma
kamar ba ita ba lokacin guda ta rame ta sanja,hanan kuwa har wani bakin wahala
tayi,duk rashin kunya irin na Deen awannan karon ido ya raina fata,sai wani fiki
fiki yake da ido Kasa karfet ɗin suka zauna,shi kuma ɗan sandan ya koma gefe ya
tsaya,
diyana na ganin su ta miƙe tsaye chikin sauri tana faɗin "Aunty hanan daman kuna
nan shine baku faɗa...bata karisa maganar ba Aryan ya daka mata tsawa akan ta wuche
ta zauna kuma karya sake jin bakin ta a office ɗin nan
Chike da tsoro ta koma ta zauna dan yadda yayi maganar bata ga alamar wasa a
tattare da shi ba, almost
10mins su Ahzan na zaune Aryan bai che dasu komai ba yana ɗan latsa wayar sa da
alama wani abun yake mai mahimmanci muryan mum Ahzan che ta katse su da cewa

"Ɗana dan Allah ka sanar da mu laifin da muka maka me ya sanya ka kawomu wajen nan
ba wani abinci kirki ba ruwan sha wahalar tayi yawa ga sauro dan Allah ka taimaka
ka fidda mu daga nan"

slowly Aryan ya ɗago kai ya kallin Shahram chike da bada umarni ya fara magana
"Shahram ka ɗauki matan nan ka kai su Airport a mai da su Maiduguri nayi bincike
basusan komai ba" dawo da kallon sa yayi kan mum ya chi gaba da magana "mama kiyi
hakuri ni bana wulakanta mutane shi ya sanya nayi saurin yin bincike a kan ki dan
ko ba komai kin haifeni,dolece ta sanya aka kama ki amma ki mana afuwa" nauyayyar
ajiyar zuchiya mum ta sauke kafin tace "ba komai yaro amma dan Allah zan iya sanin
laifin me mukayi"

Gyara zama Aryan yayi,dan shi baya wulakanta mu tane baya amfani da matsayin sa na
Lefternal general Aryan ya che zanyi girman kai ko kuma wulakanta mutane, labarin
abun da ya faru ya shiga sanar da mum da farkon in da ya sani har yau da suke zaune

Dugun numfashi mum taja lokacin da ta gama jin abun da Ahzan ya aikata kuka ne ya
kubche mata wai yanzu a che ɗan da ta haifa a chikin tane zai yi hakan har da bata
magani domin ya chi gaba da wasa da hankali mutane bama ita ka ɗai ya bawa magani
ba ashe har da yar mutane ya juya mata ƙwaƙwalwa gaskiya ka haifi ɗane baka haifi
halin sa ba

Chikin sanyin murya Aryan ya fara rarrashin mum tare da chewa su tashi Shahram ya
kai su Airport,ba musu mun Ahzan Hanan Mum Deen suka miƙe ko kallon Ahzan mum ba
tayi ba,dan bata son ganin sa Shahram yayi gaba suka bi bayan sa

Bayan tafiyan su mum da yan mintoci Aryan ya dawo da kallon sa kan D.P.O ya fara
magana "ku ɗauki wanan kuma kuje ku masa hukuncin da ya dace nayi bincike a kan sa
watar da ya gaba ta yayiwa wata yarinya yar shekara 10 gyaɗe" ya karisa maganar
yana nuna Deen da hannu chikin sauri D.P.O ya bawa ɗan dan da ya shigo dasu Ahzan
umarni akan ya tafi da Deen yaje ya tsare sa zasu tattara baya nan su mikashi Court
addinin Muslunci, ba tare da ɓata lokacin ba aka wuche da Deen saura Ahzan awaje
wadda yake zaune sai raba ido yake kamar an tare ɓera a tarko gaba ɗaya ya chanza
ga fuska a kumbure jiki duk chizon sauro,

shiru office ɗin yayi kowa yana sauraron yaji irin hukuncin da Aryan zai yiwa Ahzan

sunkuyo da kai Aryan yayi dai dai saitin kunan diyana dake kwace a kirjin sa Kasa
kasa yace "my jidda tashi ko ina zuwa zanje waje ne" shiru yaji diyana bata am sa
shi ba,kai kallon sa yayi kan face nata idon ta a lumshe amma kallon ɗaya zaka mata
ka gane batayi barchi ba tana jin sa
Murmushin gefen fuska ya saki dan yasan me takewa fushi kuma ba biye mata zai
yi a nan ba dan sai ta kwanto masa aiki idan yace zai biye mata,shi gwara masa ma
da ta yi fushin a nan karta sake masa magana sai sun koma gida, dawo da kallon sa
yayi kan D.P.O chike da bada umarni yace "sojoji zasu tafi da Ahzan" yana gama
faɗin hakan ya miƙe tare da ita a jikin sa

chikin sauri Ahzan yace dan "girman Allah ka faɗamin wanene kai kafin ka tafi"
juyowa Aryan yayi ya kalli D.P.O irin kallon nan na kamasa bayani ba tare da yayi
magana ba ya wuce ya nufi waje,

chikin sauri D.P.O yace da Ahzan "shine Lefternal general Aryan kani ga Brigadier
general Safras, ƴaƴa ga mai martabar sarki Abubakar saraki" mutuwar zaune Ahzan
yayi ya kasa magana,jin abun yake tamkar a mafarki yanzu yar uwar Lefternal general
Aryan yayiwa haka yau dai yasan tashi tazo karshe,awani ban garen kuma yaba wa
Aryan yake da yadda yayi magana da mum ɗin sa duk da chewa sun chukutar da shi, nan
take nadama tare da danasani suka ɗarsu a zuchiyar sa lokaci guda

Ɗaya daga chikin jibga jibgan sojojin Aryan ne ya ɗauki Ahzan chak ya saɓa shi a
kafaɗar sa sukayi waje.

Uk

2:10pm hiyana ta fito daga part na su Zahra tana takawa a hankali kallo ɗaya zaka
mata ka gane bata da isasshen lfy, kitchen ta nufa already abincin Bgs na shirye
ɗauka tayi da kyar saboda bata da karfi sai wani tangal tangal take, da ker take
ɗaga kafa ta taka stair case ɗin, duk da a sanin ta babu kowa a ɗakin hakan bai
hana ta sallama ba

Saman table ta ajiye masa abin chi ta koma wajen trolley ɗin ta,ta chire hijabin
jikin ta,ta ajiye saman trolley, a hankali ta zame rigar jikin ta saboda zafin da
breast nata ke mata, wuchewa tayi dressing room nashi ta ɗauko towel fari mai
laushi da kyau ta dawo wajen trolley ɗin, sai da ta ɗaura towel ɗin sanan ta chire
wandon jikin ta tare da pant ɗin,ɗaukar always ɗin da tayi anfani da shi tayi ta
kai dustbin dake waje ta baya, ta dawo betroom ɗin ta ɗauki pant da ta chire ta
nufi toilet tana tafiya tana tunanin ya akayi har yanzu yaya Prince bai dawo ba

Tana shiga toilet ta ajiye pant nata wajen pampo ta nufi wajen da aka jera mayukan
wanke baki tsayuwa tayi tana kallon mayukan dake jere a chikin show glass mai balai
kyau,

alamar motsi taji daga ta wajen yin brush chike da tsoro slowly ta kai kallon ta
waje, wani razanannen ihu ta fasa sakamakon ganin Bgs da tayi babu kaya a jikin sa
ya na tsaye yana brush zanyi wanka, lokacin guda ta yake jiki zata faɗi, chikin
zafin nama ya tako zuwa wajen da take ya rike ta ta faɗa saman faffaɗar kirjin
sa,yana kamata towel nata na kunchewa ya zame kasa, bin jikin sa yayi da kallo dan
ya ga menene dalilin da ya sanya ta ta suma tsaki yaja lokacin da ya gane dan ta
ganshi ba kayane ya sanya ta suma
Slowly ya dawo da green eyes nashi kan ta,from Head to toe ya fara kallon
ta,babu komai a jikin ta ɗan towel da ta ɗaurama ya kunce yayin da shima babu komai
a jikin sa domin yayi shirin yin wanka ne, dawo da kallon sa yayi kan breast nata
ɗayan yayi jawur tsaki yaja lokacin da ya tuno abun da ya faru da safe yanzu ɗan
ɗora hannun sa da yayi awajen ne har wajen yayi jaa haka kuma tun safe bai watsake
ba.

Ɗaukan ta yayi chak da hannu ɗaya ya saɓata a saman kafaɗar sa, wani irin shock
yaji lokacin da tula tulan breast nata suka sauka saman girjin sa,suna ɗan sokinsa
fitowa yayi da ita daga toilet ɗin ya mai data saman gado ya kwantar ya koma
toilet,dan yin wankan sa

A gurguje yayi wanka ya fito ya nufi dressing room nashi ba'a fi 20mins ba ya fito
shirye chikin singlet fari tas da wando 3quarter baki, kamar yadda ya kwantar da
ita haka ya fito ya sameta kallo ɗaya ya mata ya kawar da kan sa sakamakon tana
kwanche flat gashi babu komai a jikin ta wajen bedside drawer ya nufa ya ajiye wani
yar karamar roba,ya wuce ya nufi palo ya ɗauko ruwa ya dawo saman gadon ya haye ya
ɓalle bakin roban ruwan ya tarbo ruwan a hannun sa, ya shafa mata a fuska

A razane ta miƙe tare da fasa ihu bata lura da babu kaya a jikin taba haka zalika
bata lura da shi a wajen ba, a sukwane ta yunkura zata gudu sai jin ta tayi a jikin
mutun, a razane ta sake ɗago kai blue eyes nata su ka sauka chikin green eyes nashi
ya zuba mata ido yana kallon face nata, chikin sauri ta runtse idon ta jikin ta sai
kerma yake,ya najin ya yadda jikin nata ke kerma a jikin sa kasa kasa da Cool Voice
na shi yace
"Me yasa jikin ki yake rawa haka? Chak taji komai na jikin ta ya tsaya sakamakon
yadda yayi maganar chikin sanyin murya, slowly ta buɗe idon ta a kan face na
shi,wani sabon son sane ke ratsa zuchiyar ta ji take tamkar ta rungume sa,mai da
idon ta tayi kan ɗan karamin red lips nashi, a hankali ya motsasu ya furta
"kallon me kike mun? Chikin sauri ta runtse idon ta tana mai jin farinciki ko ba
komai yau gata a jikin yaya Prince, tana shakar daddaɗan kamshin turaren sa, ba
faɗa ba ɗaga murya,ji take tamkar ba aduniya take ba kwata kwata bata lura da babu
komai a jikin taba, kara lafewa tayi a saman faffaɗar kirjin sa tana shakar kamshin
turaren sa,tana lumshe ido

Dogon hannun sa ya miƙa saman bedside drawer ya ɗauko yar karamin roba da ya ajiye
awajen lokacin da ya fito daga dressing room, hiyana bata ankara ba,sai jin hannun
sa tayi saman breast nata yana shafawa a sukwane ta waro ido waje tana kallon sa,ko
ajikin sa shafa mata maganin kawai yake awajen, a hankali ya motsa rad lips na shi
ya furta
"Me ya sameki a wajen nan" kara zaro ido waje tayi lallai ma yaya Prince ɗin nan
wato ya manta me ya min da safe,chikin rawar murya tace "nima ban sani ba" da sauri
ya dawo da kallon sa kan face nata yana mamakin yaushe ta koyi karya, shiru yayi
bai sake magana ba,kuma bai dai na kallon face nata ba ganin hakan yasa ta yunkura
zata miƙe a sukwane ta dawo jikin sa ganin babu komai a jikin ta, shigewa tayi
chikin jikin sa sosai tana ɓoye fuska a kirjinsa, abun ma ji yake tamkar mafarki ne
ba gaskiya ba

Hannun sa ya kai ya kamo fuskarta ya tsai da waje guda domin yadda take chusa kanta
chikin kirjin nan nashi tana goga masa gashin kanta awajen yana masa wani iri,

Gaba ɗaya lallausan bakin gashin kanta ya hargitse wasu sun sauko sun rufe mata
fuska wasu kuwa har kan hannun sa,

slowly ya kai hannun sa saman face nata ya tattare gashin nata ya mai da su baya
idon ta a lumshe "open ur eyes now" sayyar muryan sa ya daki dodon kunnen ta,chikin
sauri ta buɗe idon "to tashi min a jiki kije kiyi wankan ki kizo ki zubamin
abinchi" kankame sa tayi sosai tana girgiza kai dan bazata iya miƙewa a yadda take
nan ba, mamaki ta bashi wai ta tashi fa yace amma ta kara kankame sa haka

"Tashi fa nace kiyi daga jikina ba ki sake kankame ni ba" chike sa tsoron amsar da
zai bata tace "dan Allah yaya Prince kayi hakuri wlh ba zan iya ta shi a haka ba"
chikin tsawa yace "tashi nace yanzu!! Ba shiri ta miƙe da gudu ta sauka gadon ta
wuce toilet tsaki yaja tare da miƙewa bai lura da jinin ta da ya ɓata bed sheet ɗin
ba ya miƙe ya bar ɗakin ya koma palo.

KANO NIGERIA

Tsaye Aryan yake a gaban mirrow ɗaure da towel a kugun sa yana gyara lallausan
bakin gashin kansa,
da gudu diyana ta shigo ɗakin kafin ya juyo ta iso wajen sa ta rungumesa ta baya
tana murmushin tana faɗin
"habibi wlh na gaji da zaman jiran ka a palo shine nace bari kawai na biyo ka"
juyowa yayi ya rungumeta ta a faffaɗar kirjin sa yana shafa bayan ta sunkuyo da kan
sa yayi sai tin kunnen sa kasa kasa ya fara magana
"my jidda to ai ban gama shiryawa ba ki bari mana idan na gama zanzo in ɗauke ki
da kai na kinji ko?" turo dan karami bakin ta tayi wadda sai da ya taɓa Nipple na
shi,wani irin ɗauke wuta yayi lokacin guda itako bata ma san yana yi ba ta fara
magana a shagwaɓe "ni wlh habibi ban yarda ba sai dai ka shirya a nan ni kuma in
zauna a saman gado in jiraka" kasa magana yayi saboda yanayin da ya shiga ba zai
iya koda motsa lips na shi ba

jin yayi shiru bai yi magana bane ya sa ta ɗago kanta tana kallon sa ya ɗaga kan sa
yana kallon sama sai furzar da iska mai zafi yake daga bakin sa,kai kallon ta tayi
saman kashin dake wuyar sa da sauri ta kai Hannun ta ta ɗora saman wuyan dai dai
kashin tana faɗin, "habibi wannan kashin fa na menene ko dai wani ne ya bugeka
awajen? Da ɗan karfi ya furta "wash" tare da sauko da kan sa yana kallon face nata
har lokacin bata chire hannun ta daga wuyar na sa ba, shafa wuyar nashi ta shigayi
tana kallon sa tana faɗin "habibi wajen akoi daɗin wasa dan Allah habibi ka faɗamin
sunan gashin mana" shiru yayi bai yi magana ba kuma bai dai na kallon face nata ba
har lokacin, ita ma kallon sa take chikin ido
"Habibi wai me ya samu idon ka yayi jaa sosai? Me yasa ina maka magana baka
amsawa? Tana magana tana kokarin sakin masa kuka,ganin hakan ya sa ya buɗe bakin sa
da kyar muryan sa har sarke wa yake yace

"my jidda pls jeki kwanta a gado bari na shirya ina zuwa ko" bubbuga masa kafa ta
farayi tana faɗin "wlh ni dai aa sai ka faɗamin me yasame ka a wuyan ka da kashin
nan ya fito, da kuma abun da ya sa idon ka yayi jaa" yadda tayi maganar ba karamin
rikitar da shi tayi ba, kara matse ta yayi a jikin sa kamar zai mai da ta chikin
sa, da kyar ya iya fara magana "my jidda wannan kashin na wuyata haka yake kowani
namiji yana da shi, ido na kuma ban san me ya sanya yayi jaa ba

Zame hannun ta tayi daga wuyar sa kai tsaye ta mai da gaban sa tana faɗin "habibi
menene wanan yake sokina ? A sukwane ya sake ta, daman saboda ya rungumeta sosai ne
ya sanya abun yake sokin ta zuba masa blue eyes nata tayi tana kallon sa, yana
kokarin barin wajen chikin sauri ta kara faɗawa jikin sa tare da mai da hannun ta
kan towel ɗin tana kokarin tura hannun ta chiki tana faɗin "haka ɗazun kace zaka
nunamin abun dake wajen kaki nunamin to ni wlh yanzu sai na gani kullun kullun in
yi ta jin abu da tauri yana sakina ban san menene ba" mutuwar tsaye yayi kwata
kwata ya kasa ko motsi ya kasa hanata shiru kawai ya tsaya yana sauraron ta ya
zubawa sarautan Allah ido

Kwanche masa towel ɗin tayi gaba ɗaya ta zame towel ɗin daga jikin sa tare da raba
jikin su tana kai kallon ta wajen, wani razanannen ihu ta saki tare da jefar da
towel ɗin ta nufi hanyar fita ɗakin da gudu, ganin zata gudu ya sa yaji wani karfi
ta zo masa taku biyu yayi ya damko ta, runtse ido tayi tana ihu hannu ya sanya ya
toshe mata baki ya ɗaga ta chak yayi wurgi da ita saman gado,

a sukwane ta miƙe tana kokarin sauka yayi saurin hayewa gadon ya damko gashin kan
ta tare da jawo blanket ya rufesu ya kwanta da ita a kirjin sa, ihu take tana faɗin
"wayyo na shiga uku na dan girman Allah habibi kayi hakuri nifa ban san abun kato
bane shi ya sanya na buɗe wlh dana san haka yake bazan buɗe ba, dan Allah karka
bugeni habibi" kawo ɗan bakin sa yayi saitin kunnan ta kasa kasa yace "to ihun ya
isa haka gwara ma kiyi shiru domin duk ihun da zakiyi ba wanda ya isa ya shigomin
ɗaki dan ya dubaki kowa yasan ke mata tace ke mallakitace idan ma sukaji ihun ki
chewa zasu yi sunna nake rayawa" shiru tayi ta dai na ihun amma har lokacin idon ta
a rufe

"wayace ki kuncemun towel? Murya na kerma tace "kayi hakuri ba zan sake ba" kwafa
yayi yace "ok to yanzu juyo ki kallin abun da kike son kallon da kika dameni tun
ɗazun" kara tura kanta tayi chikin kirjin sa ta kankamesa tana faɗin "ni wlh bana
so na fasa gani na yafe wa kai gani dan Allah ka mai dani ɗakin wanchan mata da
kace itace mamana banason ɗakin ka kwata kwata banson kara shigowa ɗakin" ba tare
da yayi magana ba ya kama hannun ta ya ɗora saman gaban sa kasa kasa yace "idan ba
zaki gani ba zaki taɓa kam ai ko?" shiru bata amsa masa ba sakin hannun nata yayi
ya ɗago habarta tuni ta sume masa ba tare da ya sani ba, murmushin gefen fuska ya
saki kafin yace "ja ira zan yi maganin ki ne, barima ki farfaɗo mun zuba dani da ke
kenan haka kawai ki addabeni da tambayar abun da ko ni kaina ba iya kallon sa sosai
nake ba Allah ya kai mu gobe maganin nan ya sakeki ki dawo dai dai,zaki gane baki
son ɗaki na" yana kai karshen maganar ya kwantar da ita saman gadon ya miƙe ya
sauka ya ɗauki towel nasa da tayi wurgi da shi ya wuche dressing room.
To masoyana masoyan diyana ya kamata ku nunawa diyana kaunar da kuke mata ta hanyar
bani ruwan comments, dan naji daɗin sambaɗo muku rikici tsakanin habibi da jiddan
sa sai mun haɗu da ku gobe idan mai dukka ya kai mu ina jiran ruwan comments pls

💖The Talent Troupe Writer's 💖

To Aunty sadeeya wanan page ɗin naki ne

💖Story And Written💖

*Star lady*

Duk mai buƙatar littafin bDuk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana
ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai

Book 2

Page 19

Jabir

_________dady wlh ni dai ba zan yar da ba koma yaya ne dole ni dai akawomin hiyana
na rinƙa kwana da ita har sai na gaji" miƙewa dad yayi daga saman nashi kujerar ya
dawo kusa da jabir ya zauna tare da ɗan rungumosa ya fara magana "am sorry my son
kasan dai ko ba ka che hakan ba dole na hukun ta wanda ya taɓamin kai,bani kaɗai
bama bakaji yadda mum ɗin ka ma ta ɗau zafi ba, munnemi yarinyar nan har mun gaji
sai daga bayan nan na samu lbr basa kasar nan ashe ma yar gidan abokin gaba nane
Abubakar saraki,yanzu kasani gaba biyu ne ba ɗaya ba bazan taɓa barin family
Abubakar saraki su zauna lfy ba kayi hakuri yarinyar na shigowa kasar nan zamu kawo
maka ita" chikin jin haushi jabir yace "dad why baza kuje har kasar da take ku
kamota ba!? "Jabir calm down mana ina son kasani bamu isa mu shiga Uk mu kama
yarinyar nan ba kai ko hanyar gidan da take ba mu isa mu bi ba kasan awani gida
take kasan su wanenen yan uwan ta? Turo baki jabir yayi kafin yace "ni dad ina ruwa
da in da take ni dai kawai ina son in ganta a gadona koma ta yaya ka kawomin ita
"jabir you are watching news everyday an you knew who is Brigadier general Safras
an You knew Lefternal general Aryan an general Yusuf, kai fa da bakin ka kake sanar
dani irin haɗarin dake tattare da mutanen nan amma shine yau kuma kake chewa naje
gidan su na ɗauko maka yar uwar su sokake na mutu ne ina son kasan shifa makiyi baa
fuskantar sa gaba da gaba sai dai ayakesa ta bayan page" chikin tsawa jabir yace
"dad it's ok ni ka mutuma idan ka ga dama amma dai ka tabbatar ka kawomin hiyana
kafin ka mutu" yana kai karshen maganar ya miƙe fuuuu ya shige betroom nashi ya
banko kofa ya burza key,jiki ba kwari dad ya miƙe ya bi bayan sa murɗa cofar
betroom ɗin yayi yaji a rufe alamar jabir ya murza key

Chikin muryan rarrashi dad ya fara magana "my son ka buɗe min kaji ko? i promise
that zan kawo maka ita ko da zan mutu hakan yayi maka" daga chikin ɗakin jabir yace
"dad pls leave this place I don't want to talk to you again if you want to talk to
me then you should go an bring hiyana for me first if not I will not come out from
this room again I will die here" dafe kai dad yayi sai yanzu ya fara dana sanin me
ya sa ya shagwaɓa jabir why yanzu gashi bai isa yayi masa magana ba duk abun da
yake so zai yi,yana bala'l son jabir shi kaɗai ne ɗan da Allah ya bashi ba zai iya
ganin bacin ran saba kuma yasan halin jabir idan yace zai yi abu tofa sai yayi,
yanzu zai iya zama a chikin ɗakin kamar yadda yace idan baa nemo masa hiyana ba
bazai fitoba,

chike da damuwa dad ya kuma cewa "ok my son yanzu zan tafi kuma na maka alkawari
zan dawo maka da yarinyar amma pls idan mum ɗin ka ta dawo daga wajen aiki ka fito
kuyi hira kaji haba my lovely son" "dad naji ni dai yanzu ka tafi kawai kuma karka
dawo ba tare sa hiyana ba"murnushi dad yayi dan yaji daɗi jabir ya fara saukowa "ok
my son yanzu kuwa zan tafi amma fa kai ma ka fito kaji" "dad pls leave ai naji ko
dai sai ka sake batamin rai ne idan baka tafi ba ka sake wata magana Allah ba zan
fito ba kuma ba zanchi abinci ba sai dai na mutu a nan" jin abun da jabir yace ne
ya sa dad yayi saurin barin waje ya fice daga palon ya shiga motar sa ya bar gidan
gaba ɗaya yana saka yadda zai ɓullowa family Abubakar saraki.

YOLA

Gaba ɗaya iyalan gidan su bellon yau suna zaune a tsakar gida innar buba da innar
yaya bello suna gyara ganyen rama da zasuyi miyan dare,hasana na zaune gefen su,sun
hanata aikin komai saboda chikin ta buba na zaune kusa da innar yaya bello yana
gyara musu kifi, inna habiba na kwance saman tabar ma a gefe daga ɗan nesa dasu
kasancewar har yanzu ita jikin nata bai gama warwarewa ba
Da fara'a yaya Bello ya shigo gidan hannun sa ɗauke da yan kananan buhu guda
biyu, gaban inna habiba ya ajiye mata buhu ɗaya ɗayan kuma ya wuce da shi ya miƙa
wa matar sa,zama yayi a tsakiyar innar sa da innar buba chike da farinciki ya fara
magana
"inna mun yi waya da Ammi tace ranar Litinin zata turo mota ya ɗauke mu da ni
da ke da ita" yayi maganar tasa ta karshe yana nuna hasana ba zai iya kiran sunan
ta a gaban ta ko a gaban innar sa ba,hakan a chewar su rashin tarbiyya ce,chikin
nuna damuwa innar yaya bello ta fara magana "aa Bello kuje dai kai da ita ni zan
zauna da su habiba dan kaga dukkan su basu gama samun lfy ba" chikin sauri innar
buba ta tari numfashi ta da chewa "aa innar Bello ku tafi dai karki damu In Sha
Allah zamu kula da kanmu bamusun sanadiyar mu ki rasa jin daɗin ki" hmmm larai
kenan ai na riga na gama magana babu in da zanje ya ɗauki matar sa suje yaje yaga
yanayin wajen idan wajen yayi masa sai ya dawo musan shawarar da zamuyi" ta kai
karshen maganar tare da miƙewa ta ɗauki kwaryar ganyen da suka gyara ta bar wajen
ta shege kitchen

Dawo da kallon sa yaya bello yayi kan innar buba,hannu innar buba ta sa tana shafa
kansa alamar kar ya damu yabi abun da innar tashi tace,jiki ba kwari ya mike ya
nufi ɗakin sa yana tunanin ta yadda zai yi wanan tafiya ba tare da innar sa ba,
anya zai iya barinta a nan kuwa? Chike da zulumi ya kwanta saman gadon chiyawar su

Alama innar buba tayiwa hasana da hannu akan ta miƙe ta bi yaya bello dan ta lura
gaba ɗaya ya sauya da innar sa tace ba zata bishi birni ba,chikin jin kunya hasana
ta miƙe tabi bayan mijin ta.

KANO

8am Aryan ya tsaka da barchin sa mai chike da daɗi da mafarkin diyanar sa,
a chikin barchi ya jiyo ihun ta har tsakar kansa babu shiri ya waro ash eyes nashi
masu chike da barchi sunyi jaa saboda barchin bai ishe sa ba hannun sa ya ɗora
gefen sa yana lalubar ta bata awajen chikin sauri ya miƙe zaune, da mamaki yake
kallon ta zaune a tsakiyar ɗaki ta wargaza gashin kanta ta harɗe hannayen ta a
guiwowin ta ta dunkule waje guda, kawar da kansa gefe yayi ya sauko daga gadon ya
nufeta yana zanchen zuchi yau kuma kalar iyashegen da tazo masa da shi kenan

Sugunnawa kan yatsun kafar sa a kusa da ita ya sanya hannu yana kokarin chire
hannayen ta data murɗe a guiwowin ta yana faɗin "my jidda wai me ya sa kin chika
rigima ne? Yanzu me ya zaunar da ke awajen....bai idasa magana ba yaga tayi wani
kukan kura ta hankaɗesa har sai da yayi baya ya faɗi, da sauri ya runtse idon sa ya
kuma buɗe wa domin ya tabbatar wa kansa ba mafarki yake ba, ɗago kan sa yayi yana
kallon yana yin garin tabbas karfe 9 zatayi yanzu,ya kamata a che lokacin karewar
karfin maganin da Ahzan ke bata yayi, mamaki ne ya sake kamashi tuna irin turesa da
tayi tabbas wanan ba karfin ta bane domin yana da tabbacin ko hannun sa idan ya
sakar mata nauyin bazata iya ɗagawa ba, tuna hakan yasa ya miƙe tsaye chikin sauri
yana yan waige waige bata a chikin ɗakin da sauri ya nufi kofar fita daga shi sai
wando zuwa guiwa da singlet fari tas a jikin sa, bata a palo ficewa yayi waje yana
mamaki, jin abun yake tamakar mafarki, tsayuwa yayi a harabar gidan ya rasa wani
part zai shiga neman ta,ba zai iya komawa ɗaki ba tare da ita ba dan yadda ya
gantan nan bai ga alamar mai lfy ba wani zuchiya nace masa ya nufi part na Ammi
wani zuchiyar kuma nace masa ya nufi part na Abba, ya rasa wanne ɗaya zai ɗauka
yayi nisa chikin tunanin da yake yaji wani razanannen ihu daga part na Aunty
Amarya,chikin zafin nama ya nufi part ɗin

Abun da bai taɓa zato ba idon sa yayi tozali da shi turus ya tsaya a bakin kofar
palon yana ganin ikon Allah, Aunty Amarya na dafe da goshin ta jini na zuba,ga Omar
da diyana na tikar dambe duk karfi da kasancewar Omar namiji amma diyana ta faffasa
masa jiki, sai kokarin take ta karisa wajen Aunty Amarya shi kuwa Omar duk chiwon
da ta jimasa hakan bai sa ya kyaleta ta karisa wajen ba, sai faɗa suke Omar ya kasa
da katar da ita dan jin karfi take kamar doki, mutuwar tsaye Aryan yayi yana kallon
abun kamar Tv yana kasa motsawa daga in da yake.

Chikin ɗagawa war murya Omar yace da Aunty Amarya "Aunty Amarya ki gudu ɗaki wlh
yarinyar nan ba wanda zai iya tare ta, tunkan ta illatamu mu dukka ki gudu" ya kai
karshen maganar dai dai lokacin da gaba ɗaya Family suna iso ban da yan Uk dasu
Aunty farida dake gidan mazajen su, "subhanallah subhanallah" abun da Abba ke faɗi
kawai chikin sanyin murya Ummi tace "diyana lfy wai meke faruwa ne? Omar na
kokarin yin magana diyana tayi kukan kura ta damki wuyar sa ta ɗagashi sama tayi
wurgi dashi gefe,a fusace Haidar ya kariso wajen bai yi wata wata ba ya ɗauke ta da
mari yana faɗin "ke wani irin kwaya kika sha yau? Ba zato ba tsammani Haidar yaji
ta tanki wuyar sa da hannu ɗaya ta ɗagashi sama sai kokarin kwace wuyar nashi yake
amma abun ya chi tura zaro ido ya farayi waje alamar ya ji shaƙa, ihu Ummi ta fasa
tana faɗin "zata kashe Haidar ku kai masa ɗauki Ammi kam tana tsaye ko motsi ba
tayi ba domin kallon ɗaya tayiwa diyana ta fahimci an haɗatane da manya manyan
sheɗanun aljanu masu ji da karfi da mugunta kuma duk wan da ya tinkare ta idan bai
yi Sa'a ba to zai iya mutuwa, gaba ɗaya su Abba sun ruɗe tashin hankali ya bayyana
karara a kan face nasu

Chikin zafin nama Aryan ya kariso chikin ɗakin hannu ya sanya yana kokarin chire
hannun diyana daga wuyar Haidar, amma ji yayi kamar kwaɗo akasa aka haɗe wuyar da
hannun ta akan datse ko motsa hannun nata ya kasa ga Haidar gaba ɗaya ya gama gala
baita numfashi sa na gab da ɗauke wa, karasowa wajen su Abba yayi chikin sanyin
murya yace "dan Allah bai war Allah ki yi hakuri ki sake sa zai iya mutufa, Abba
bai gama rufe baki ba Aryan ya furta "No" da karfi tare da hankaɗe diyana da iya
karfin sa suka tafi gaba ɗayan su kasa ji kake dam karar harbin bin diga builet ɗin
ya wuche ya fasa bango, gaba ɗaya mutanen dake chikin ɗakin suka chure waje guda ba
karamin tsorata Abba yayi ba chike raunaniyar murya yace "Aryan wanna arbin bin
diga fa daga ina? Dai dai lokacin Aryan ya mike zaune yana faɗin "bgs yayi harbin"
"bgs kuma? Abba ya faɗa da mamaki a kan face nashi "eh Abba shine yayi harbin kuma
nasan hakan zata faru tun danaga Haidar ya galabai ta" "amma Aryan Ina chewa Prince
baya nan ta ina to yayi harbin?chewar Ummi tayi maganan da mamaki sosai a face nata
mikewa tsaye Aryan yayi ya nufi diyana dake kwance a kasa kamar ta mutu yana faɗin
"eh Ummi baya nan akoi wani Gun da ake baiwa manyan manyan sojoji da na ura gun ɗin
take aiki, gaba ɗaya gidan nan akoi Camera sirri da muka sanya to idan kana son
harbin wani daga chikin gidan nan tachikin Cameran da muka sanya zakayi amfani da
motsin mutun sai ka sai ta nauran wanchan gun ɗin ka shigar da Cameran dake gidan
nan ka sanya motsin wadda kake son harba sai ka sai tashi kawai ka danna Don
shikenan, to daman kafin ka harbi mutun idan aka sai tashi da gun ɗi zaki ga alamar
wata jan wuta a jikin sa, shi ya sanya dana gani na turesu" chikin faɗa da ɓachin
rai Abba ya fara magana " hauka Safras yake ne da zai harbeta wato kashe ta yake
son yi baya ganin ba a hayyacin ta take ba ne?" chikin sanyin murya Aryan yace
"kayi hakuri Abba bai da zaɓine dolece ta sanya ya sai ta harbin nata ku masa uzuri
kunga baya nan ta chikin Camera yake kallon mu kuma da kuke nan ya ku kaji da ku
kaga Haidar na gab da mutuwa a gaban ku bare kuma shi" ya karisa maganar lokacin da
ya tsugunna kusa da diyana, tsaki Abba yaja kafin yace "wanna ba hujja bane ai rai
bai fi rai ba... Abba bai gama rufe baki ba yaga diyana ta tamko wuyar Aryan,tare
da mikewa zaune tana zaro ido,chikin zafin nama Aryan y ɓalle hannun ta daga
wuyarsa ya haɗe hannayen nata dukka biyu ya rike yana faɗin "sa idon ki chikin
nawa" wani kukan kura tayi tare da murɗewa waje ɗaya ta dakarkare ta kaiwa masa
bugu da kafar ta wadda ya sanya shi yin baya baya ya faɗi dan daman bai tsugunna da
kyau ba akan yatsun kafar sa ya tsugunna, miƙewa tayi, ta nufi Aunty Amarya,

a guje Aunty Amarya ta wuce bayan Abba ta buya, chikin zafin nama shima Aryan ya
miƙe ya nufeta ta baya ya damko ta yayi yayi ya ɗagata saman amma jin ta yayi kamar
dutse ko motsata ya kasa, juyawa tayi tana kokarin kokawa da shi akan ya sake ta
kamar daga sama sukaji wata gigitatchiyar tsawa da basu taba jin Voice irin taba
"ke Khadijah ki nitsu!!! a razane gabaɗayan su suka juya suka kai kallon su in da
sautin tsawar ta fito, ba karamin razana su kayi ba lokacin da suka ga Ammi ce tayi
wanna tsawar tana tsaye kamar gunki kusa da ita Abba ya matso kasa kasa yace "Aisha
kina lfy kuwa? Ba tayi magana ba kanta na kallon kasa, lokacin guda diyana ta saki
Aryan ta duka kasa chikin wata iriyar Voice mara daɗin ji ta fara magana

"Kayi hakuri oga ba laifin mu bane" chikin tsawa Ammi tace ta fara magana da muryan
maza "ba laifin ka bane laifin wanene menene ya kawoka jikin ta? Ba su Abba ba har
shi kanshi Bgs dake kallon su ta Camera ya tsorata ganin mahaifiyar sa na magana da
muryan maza, kara matsowa Abba yayi kusa da Ammi ya sanya hannu ya na kokarin
zaunar da ita, yanke jiki tayi ta faɗa jikinsa chikin sauri Aryan ya kariso ya
dauke ta daga jikin Abba ya shinfiɗe ta saman doguwar kujera umarni Abba yayi wa
kowa dake chikin palon akan su zauna ba musu kowa ya samu waje saman sofa ya zauna
da kyar Haidar ya iya miƙewa ya zauna saman sofa shiko Omar ko motsi bayayi yana
baje a kasa alamar ya suma

Ido a rufe Ammi ta fara magana da muryan maza kamar ɗazun "baka bani amsa ba menene
ya kawoka jikin ta!? Chikin Voice mai bada amo mara daɗin ji diyana ta fara magana
"turomu akayi akan mu haukatata ta dawo ita ba mutun ba kuma ita ba aljana ba"
"waye ya turoku ashe akoi wanni daga chikin ku dake chin gashin kansa ashe bakujin
maganar mai martaba babana" kuka mai sauti diyana ta fasa chikin kuka take faɗin
"izirail kayi hakuri karka sanar da sarki Ni yanzu ma zan fita daga jikin ta amma
fa ko na fita kasani ba zata samu lfy ba domin gaba ɗayan ta ogan mu ya riga ya
sanyata a chikin kwalba, rayuwar ta na hannun shi ta yuwuma idan na fita a jikin ta
ya kashe ta idan na fita zata dai na buge buge da duk wani abu kamar mahaukaciya
amma fa bazata samu lfy ba kullun zata kasance chikin chiwo domin oga ya rufe komai
na jikin ta har magana ba lallai ta iyayi ba, zaɓi biyu kuke da shi na farko ko dai
ku chigaba da bata maganin da kuke bata daga 1 week baya zuwa shekaran jiya domin
maganin kamar yana chan zatane gaba ɗaya komai nata zai chanza zaɓi na biyu kuma ko
dai ku tinkari oga da kanku domin ya warware aikin shika ɗai zai iya warware Aikin"
chikin tsawa Ammi tace "wanene ogan naku? Waye ya turoku? "Ka idar Aiki kasan bamu
faɗa amma zan iya faɗa muku in da yake" "ai na yake?" "Garin yola yake" yana kai
karshen maganar diyana ta yanke jiki ta faɗi kasa alamar aljanin ya fita

chike da bada umarni Ammi ta nuna Aryan da hannu ba tare da ta buɗe ido ba ta
chigaba da magana "yanzu Khadijah ta zama nauyinka hakkine a kanka ka nema mata lfy
sai ka shirya ya je ka nema mata magani idan kuma zaka iya zama da ita to zaɓi ya
rage gareka" chikin sanyin murya Aryan yace "amma ya akayi ka kirata da Khadijah ba
diyana ba ko dai har yanzu aljanin na nan ne bai fita ba kuma shine mai suna
Khadijah" "ai Khadijah ne sunan ta ba diyana ba, da sunan Khadijah aka yanka mata
rago, Khadijah na da bukatar abubuwa da dama daga gareka kayi amfani da matsayin da
kake da shi ka nemo mata wasu ɓangarori na rayuwar ta" chikin sauri Aryan yace ban
fahimta ba ɓangarori na yaruwar ta kuma kamar me kenan? Shiru sukaji Ammi ba ta
sake magana ba sai ma wani attishawa da ta buga mai karfin gaske, shikenan sai
barchi mai nauyi ya ɗauke ta

"Tirkashi to Aryan ka dai ji aikin da ke gaban ka ko" chewar Abba shiru Aryan ya
ɗanyi kafin yace "Abba amma ya akayi sunan yarinyar nan ya sauya? ba tare da sanin
kowa ba kuma ya akayi ko ita kanta bata san sunan ta ba? kuma wani ɓangarori yake
magana kenan? ina son sanin asalin tushen yaran nan" miƙewa Abba yayi yana faɗin
"sai dai ka nemi sanin asalin su ta fannin ma haifiyar su bata mahaifin su ba ta
mahaifin su kam su Safras ne tushen su dan idan ba Aisha ba Bappan su bai da wasu
yan uwa" shiru Aryan yayi na ɗan mintuna kafin ya miƙe ya saɓi diyana a saman
kafatar sa ya fice da ita ya nufi part nashi, umarnin Abba ya bawa su Aunty Amarya
akan su wuce ɗakin duba marasa lfy Aryan zai zo ya duba su, ba musu Aunty Amarya da
Haidar suka wuce Omar dake sume kuwa Aryan ne bayan ya kai diyana ya dawo ya ɗauke
sa, Abba da Ummi suna zaune kusa da Ammi suna jiran ta farfaɗo.

Uk

fitowa yayi daga ɗakin computers nashi bayan ya gama kallon su Ammi kai tsaye
wajen hutawar sa na ɗaki ya nufa yana tafiya yana latsa wayar sa, zaune take a
saman ɗaya daga chikin kujerun wajen sanin ba wanda yake zuwa wajen ne ya sanya
tayi baje warata dan duk tunanin ta baya nan kuma ba zai dawo yanzu ba sai dare,
sanye take chikin wasu shegun riga da wando sun matse ta sosai rigar yana da babban
wuya kusan rabin tula tulan boobs nata awaje gashi ko breziya bata sanya ba hips
nata kamar zasu fasa wandon ta baza gashin kan nan nata ko ɗan kwali bata sanya ba
yau kam bare hijab dan tasan ba wanda zaizo wajen,ba karamin kyau tayi ba kamar yar
india,tana riƙe da wayar ta tana buga game, ga wani haɗaɗen cofin glass dake saman
table ɗin kusa da ita ta zuba ruwa mai sanyi a chiki idan tayi game ta gaji ta ɗau
ruwa ta sha.

Jin tayi gaba ɗaya ta tsargu kamar wani yana kallon ta, slowly chikin tsoron abun
da zata gani ta ɗago blue eyes nata, karaf idon ta ya sauka chikin nashi yana tsaye
wajen ɗan karamin pool dake wajen ya harɗe hannu a kirji ya zuba mata ido, a
tsorace ta miƙe jiki na kerma tazo ta raɓa gefen sa zata wuce hannu ya sanya ya
damko gashin kanta da karfi ya jawota baya ya dawo da ita ta gaban sa suna
fuskantar juna, tsuke fuska tayi dan ba karamin zafi jan gashin ta da yayi ya mata
ba calmly da sexy Voice na shi ya fara magana "me ya kawoki nan? Bakin ta har bari
yake lips nata sai kakkarwa suke tace "kayi hakuri yaya Prince bazan.... Bata
karisa maganar ba ya ɗaura yatsa ɗaya a saman lallausan lips nata yace "shiiiiiii"
shiru tayi shima yayi shiru ya zubawa tsoratachiyar face nata ido ita kuwa ganin ba
zata iya kallon chikin gwayar idon sa bane ya sanya ta runtse idon ta, Almost 3mins
suna tsaye a haka da kyar ta iya buɗe baki lips nata sai kerma yake tace "yaya
Prince dan Allah kayi hakuri wlh zafin gashin yake min" kasa kasa yace "open your
eyes now" chikin sauri ta waro blue eyes nata a kan face na shi tana jiran taji me
zai che da ita "wai me nake miki ne da kike yawan kirana da mugu? Kara zaro idon ta
waje tayi tana mamakin yaushe yaji tana zagin sa kuma "ba dake nake magana bane" da
sauri tace "kayi hakuri yaya Prince ba zan sake ba"
"Nifa ba chewa nayi zaki sake ko baza ki sake ba chewa nayi me nake miki da har
kike kirana da mugu kuma kika tsaneni" runtse ido tayi chikin tsoro hukuncin da zai
mata idan ta faɗa masa ta fara magana

"kana kyamata kace baka sona baka son ganina komai na taɓa baka so,baka kaunar
hanya ta haɗa ka da ni ma bare har jikin mu ya haɗu, ban san me na maka ba kamin
irin wanan muguwar tsana duk da tsanar da kamin hakan bai hanani in sauke hankin ka
dake kai na ba,hakan baya hanani kyautata maka amma komai nayi maka ba dai dai nayi
ba....bata kai karshen maganar ba ya jawota ta faɗa saman faffaɗar kirjin sa da
murya kamar mai raɗa yace "shikenan abun da ya sanya kike chemin mugu?har kike
ikirarin kin tsaneni? Kasa magana tayi dan ji take kamar ba aduniya take ba,chi
gaba yayi da magana "ok yanzu mun haɗa jiki kuma bana kyamar ki sai ki dai na
kirana da mugu, because kalmar batamin daɗi" nan ma ahiru tayi ta kasa magana,hannu
ya sanya ya ɗago habarta ya zubawa face nata ido, idon ta a lumshe dan gaba ɗaya
kunyar sa take ji "open your eyes" slowly ta buɗe idon nata a kan face na shi "what
is your name? Chikin sanyin murya tace "hiyana"shiru yayi bai sake magana ba sai
hannun sa da ya ɗago ya ɗaura saman kanta a hankali ya shiga shafa lallausan bakin
gashin kan ta, ya zagayo da ɗayan hannun sa ta bayan ta ya ɗaura saman kugun ta,
kwantar da kai hiyana tayi saman kirjin sa ta lafe tana tunanin anya ba aljanin
bane wannan ɗayan bangaren zuchiyar tane ya bata amsa da chewa idan ma aljani ne
yau dai ba kin kwanta saman kirjin aljani mai kama da mutumin da kika fi so a
rayuwar ki ba,tuna haka yasa ta kara lafewa a jikin sa tana shakar daddaɗar kamshin
perfume na shi almost 10mins suna tsaye haka, kasa jure tsayuwar hiyana tayi dan ta
lura Bgs ko shekara zasuyi a tsaye ba zai damu ba, kokarin zamewa take kasa dan
kafofin ta sun gaji jin hakan ya sanya ya sunkucheta da hannu ɗaya ya koma da ita
wajen kujerun dake rufar wajen, kwanchiya yayi da ita a saman faffaɗar kirjin sa
kwantar da kanta tayi saman kirjin na shi tana ɓoye fuska,chi gaba da shafa
lallausan bakin gashin kanta yayi, lokacin guda ya fara fita hayyacin sa dan daman
shi mutun ne mai tsananin sha'awa, shi ya sanya dan ya kare kansa daga faɗawa neman
matan banza yake allura,

ɗayan hannun sa ya ɗaura saman bayan ta yana shafawa a hankali, mutuwar kwance
hiyana tayi ita har yanzu ganin abun take tamkar mafarki ne ko kuma aljanine yazo
mata a suffar yaya Prince, tayi nisa chikin tunani bata ankara ba sai gani tayi ya
juya da ita ta koma saman sofar shi kuma ya mata runfa da faffaɗar kirjin sa, waro
blue eyes nata tayi waje ba shiri, tana kallon sa, lokaci guda tsoron sa ya dira
mata a rai ganin yadda idon sa suka sauya zuwa jaa sosai chikin tsoro lips nata na
kerma tace "yaya Prince in tafi ɗaki? Bai yi magana ba sai ma haɗe fuskar su yayi
waje ɗaya a hankali ya kamo lips nata na kasa ya fara kissing, gaba ɗaya duk wani
kofa da iska ke shiga a jikin ta ya buɗe domin ansan sakon da yaya Prince ke aika
mata duk wani jini dake gudu a jikin ta sai da ya tsaya chan,ya baiwa sakon yaya
Prince hanya ya wuce, sosai yake kissing nata tare da shafa gashin kan ta da hannu
ɗaya, almost 10mins yana kissing nata kafin ya sake ta tare da miƙewa zaune chikin
da sarke war murya yace "jeki kawomin abinci" tun bai kai karshen maganar ba ta
miƙe da gudu ta barwajen

Masu karatu sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kaimu

💖The Talent Troupe Writer's 💖

💖Story And Written💖

*Star lady*

Wanna page ɗin nakine Hauwa'u jidda maman Abba ina godiya da comments naki ina
matikar farinciki da jin daɗi Allah ya bar zumunci

Book 2

Page 20

_______A gigice hiyana ta farka daga nauyayyar barchin da ya take juyawa tayi tana
yan waige waige hannu ta sanya a saman lips nata da ɗan karfi tace "daman duk wanan
kiss da yaya Prince yamin ma farki ne,ina ma wanna daɗɗaɗar mafarkin ya zama
gaskiya ya Allah ka nunamin ranar da yaya Prince zai min kiss" ɗago ido tayi tana
bin ɗakin da kallon chikin sauri ta diro kasa daga saman gadon dan tana tabbacin
yanzu yaya Prince ya dawo, lallaɓawa tayi ta leƙa wajen hutawar sa chan ta hangosa
zaune ya manna waya a kunne da alama waya yake chikin sauri ta juyo ta dawo chikin
ɗakin ta ɗauki hijabin ta ta sanya ta fice waje ta nufi kitchen, dan shirya masa
abinci

Shi kuwa oga zaune yake yana waya da Aryan


"Ykk Aryan? ya jikin su Aunty Amarya? Daga ɗayan bangaren Aryan yace "Suna lfy
nakira na sanar da kai ne zan wuce yola yanzu" shiru Bgs ya ɗan yi kafin yace "aa
ba yau ba kuma ba gobe ba zanyi bincike a kai kafin na baka izinin zuwa yanzu dai
ka chigaba da bata magani da wanchan wawan ke bata,kafin na tattara bayanai" "amma
Bgs kasan fa wannan maganin idan yayi yawa zai ja mata wata matsalar ko" "Aryan
baka da zaɓi just kayi abun da nache kawai" yana gama faɗin hakan ya katse kiran
dai dai lokacin da hiyana ta kariso wajen hannun ta ɗauke da try abinci

Saman table ta aji masa abincin ta ɗau plate ta fara serving nashi bayan ta cammala
komai ta ajiye masa saman table ɗin ta matso masa da table ɗin gabansa,tsugunnawa
tayi a gaban na sa daga ɗan gefe chikin raunanniyar murana tace "yaya Prince dan
Allah ka kiramin Ammi inason in tambayeta an gane diyana ne,wayar da yaya Khalid ya
sai min card ɗin ciki ya kare" shiru yayi bai yi magana ba sai ma ɗaukan spoon da
yayi ya fara chikin abinci sa,

shiru shiru bai yi magana ba ita kuma tana tsugunne a gaban sa ko kallon in da take
bai yi ba har ya kusa kammala chin abin chin chike da kunan rai ta miƙe da gudu ta
bar wajen tana hawaye,ko kallon ta bayyi ba ya chigaba da chin abincin sa

Saman katafaren gadon sa ta faɗa tare da sakin wani marayar kuka, tana zanchen zuci
wai yaushe ne yaya Prince zai chanza a rayuwar sa mutun kamar ba mutun ba baka taɓa
gane me yake so me baya so, yana bala'i son su yaya Fahad amma har yanzu ya kasa
gane kamar yadda yake son yan uwan sa kowama haka yake son nashi, wlh ina da
tabbacin na fishi kaunar yan uwana sune duniyata sune komai nawa wai ni yaushe ne
bakin ciki zai kare a rayuwa ta, ya Allah kamin zaɓi mafi alkhari kamin zaɓin da ya
dace da ni, ya Allah ka karemin yar uwata a duk in da take a faɗin duniyar nan,
tabbas ina ji a jikina diyana na raye sai dai aduk lokacin da na tuna tana raye
nakanji gabana na faɗuwa ya Allah kasa ba chikin wata musibar ta faɗa ba,

Sai da tayi kukan ta mai isarta sannan ta miƙe ta nufi toilet ta wanke fuskar ta
tayi wanka ta fito ta sake shiryawa chikin wata shegiyar doguwar riga mai bala'i
kyau rigar ta kamata sosai rigar bata da hannu launin pink color an mata kwalliya
da wasu duwatsu farare masu kwalli daga guiwar rigar har zuwa kasa an tsaga ta ta
gaba

gaban mirrow taje ta tsaya tana kallon kanta tsaki taja ganin yadda ta zama kamar
wata karuwa ji take kamar taje ta damko Zahra ta mata shegen duka hannun ta na
kerma ta ɗauki wani perfume dake wajen ta ɗan sanya a jikin ta kaɗan wai dan karya
ji kamshin ya gane, drawer wajen mirrow ta buɗe tana yar dube dube hannun ta sai
kerma yake alamar tsoro, wani kyakkyawar hoto ta chikaro da shi awajen jikin ta har
bari yake wajen saurin ɗauko hoton sai tagama ashe hotunan biyu ne ba ɗaya ba,
tasha ruwan mamaki lokacin da idon ta ya sauka kan face ɗin matar dake chikin hoton
matar kamannin su ɗaya da hiyanar kamar an tsaga kara matar na tsaye a kasar wata
katuwar bishiyar kuka tana riƙe da kwaryar nono, jikin ta sanye da kayan fulani
riga zuwa chibiya da sani an mata manya manyan kitso guda biyu wadda gashin nata ya
zubo har kan chibiya bakin kirin sai sheki yake kwata kwata matar bazata wuche 17
years ba, sosai hiyana ta kurawa matar ido tana son sanin wacece wanan mai mugun
kama da ita haka,shiru tayi tana tunani to ko dai Ammi ce lokachin da take yanmata
dan tasan idan ba Ammi ba ba wacce yaya Prince zai ajiye hoton ta awajen sa ganin
tunani da take ba zata samu amsa ba yasanya ta ajiye hoton ta ɗauko ɗayan, ba
karamin mamaki ta shigaba lokacin da idon ta ya sauka kan ɗayar hoton, gaba ɗaya
Family su Ammi ne awajen tabbas hiyana ta san wasu daga chiki musamman Innar ta
dake tsaye kusa da Ammi a lokacin kurawa tsohon da ke tsakiyar su ido tayi tana
kallon sa yana ɗauke da yar yarinyar da baza ta wuchi shekara 2 ba murnushi hiyana
tayi lokacin da ta gano chewa itace kan kafar tsohon nan domin tana da hoton ta
tana karama dawo da kallon ta tayi kan tsohon ta zuba masa ido, na ɗan lokacin
kafin ta fara bin su ɗaya bayan ɗaya da kallo, bata san lokacin da hawaye ya fara
bin kuncin taba lokacin da idon ta ya sauka kan fuskar bappa dake tsaye yana ta
murmushi, kallon sa take kamar ta kira shi ya amsa jin motsi takun Bgs ne ya sanya
tayi sauri mayar da hoton ta goge hawayen ta chikin sauri ta juya zata barwajen dai
dai lokacin shi kuma ya shigo kallo ɗaya ya mata ya kawar da kai gefe,ya wuche
chikin ɗakin da sauri itama ta wuce ta ɗauki hijabin ta, ba tare da ta ɗaure gashin
taba ta sanya hijabin ta wuche ta nufi wajen hutawar dan ta kwashe kayan abincin da
yaci

Bayan ta kwashe kayan abincin ta mayar kitchen ne ta dawo ta gyara wajen tana
gamawa ta dawo chikin betroom ɗin tana kokarin wuchewa palo sexy Voice nashi ya
daki dodan kunnen ta "come here" chikin sauri ta juyo ta nufoshi yana kwanche saman
gado, tana kokarin tsugunnawa a kasa yayi saurin nuna mata gefen sa da hannu ba
tare da yayi magana ba, in da ya nuna mata ta zauna miƙewa yayi zaune shima suna
fuskantar juna

Chikin sanyin murya ya fara magana "already an gane yar uwar ki tana gida" ai
hiyana bata san lokacin da ta miƙe ta rungume sa tana dariya ba tana faɗin "wayyo
Allah na Alhamdulila Alhamdulila" shiru yayi abun ma mamaki ya bashi sai da tayi
dariyar ta mai isar ta sanna ta ɗago kai kallon face nashi ba karamin tsoratata
yayi ba bashiri ta sake sa ta koma ta zauna a gefe ta nitsu ta manta ɗazun fa
mafarki take yanzu kuma gaskiya ne, kara ɗaure fuska yayi sosai chikin izza ya fara
magana "idan kika sake min irin haukar nan sai na ɓallaki ki nitsu kiji abun da zan
che miki first menene sunan ki? Nitsu ta karayi chikin sanyin murya tace
"hiyana"ɗan sakin fuskar sa yayi kaɗan kafin yace "what about your sisters Name"
"diyana itace mai bina sai lamrat mai bi mata sai amrat auta" shiru yayi ɗan yi
kafin yace "What about Your mother? Narai marai tayi da ido tana kokarin kuka,hannu
ya ɗaga mata alamar kar ta kuskura ta fara masa kuka a nan ba tare da yayi magana
"wacece maman ki yar ina ce? kuma aina take yanzu?chikin dakiyar zuchiya ta fara
magana "ta rasu tun ina yarinya amma bayan rasuwar ta da jimawa bappa ya bamu lbr
ta kuma yace zai ajiye mana wani sako ko bayan ranshi idan muka girma mu binciki
ɗakin sa zamu samu sakon akan innar mu sakon yake tafiya"
"Ok mahaifiyar ta ku yar ina ce? "Bappan mu yace mana ita yar sudan ce" shiru
yayi kafin yace zaki iya tuna a sudan a wani gari? Girgiza masa kai tayi kafin tace
"aa bai faɗa mana awani waje bane mu dai yace mana ita yar sudan ce" "tana da yan
uwa a nan Nigeria ne?shiru hiyana ta ɗan yi kamar mai tunani chan kuma ta girgiza
kai tana faɗin "aa bata da kowa" shiru yayi bai sake magana ba sai chiro wayar sa
da yayi ya fara kiran Aryan video call, bugu ɗaya Aryan ya ɗaga

Wani Cool murmushi Aryan ya saki lokacin da idon sa yayi masa tozali da hiyana
zaune gefen Bgs yana son ya yi magana akan hakan amma yasan halin Bgs yanzu yana
magana zai iya korin ta awajen

"Aryan ina yarinyar nan take? Chewar Bgs


da gangan Aryan yace "wace yarinya kuma" yana magana ya guntse dariya so yake ya
ɗan kure Bgs,dogon tsaki Bgs yaja tare da wurga ma sa harara ta chikin wayar "zaka
bata wayane ko ko" harara wasa shima Aryan ya wurga masa kafin yace "2dys ba muyi
bane shi ya sanya yau nake maka tsiyar" ya kai karshen maganar tare da komawa kusa
da diyana dake kwance saman gado tana barchin wahala,mikawa hiyana wayar Bgs yayi
hannun ta har kerma yake ta ansa tamkar diyana na jin ta haka tafara surutai

"diyana ina kika shiga kinsan tashin hankali da na shiga bayan tafiyar ki kuwa? dan
Allah ki tashi daga barchin nan ko zan samu naji daɗi a rayuwata alhadulillah Allah
mai kyauta mai kari ko iya ganin ki kawai danayi ya kawarmin da duk wani tashin
hankali da damuwa dana ke chiki, dan Allah diyana ki tashi kimin magana kinji
buɗɗon bappa kin tuna sunan ko" tana magana tana kuka hawaye sharɓa sharɓa, shi
kanshi Aryan kawar da fuskar sa yayi daga gaban Cameran dan idon sa sun cika da
kwalla lokacin guda Bgs yaji mugun tausayin yaran ya kama shi ashe ba shi kaɗai
yake son yan uwan sa kaman ran saba Allah sarki marayun Allah first time a rayuwar
sa da yaji zai iya tsayawa mace zai iya share mata hawaye.

Slowly ya kai hannun sa saman face nata abun da bai taɓayi ba a rayuwar sa, chikin
nitsuwa ya fara share mata hawaye yana sharewa wasu na zubowa, kamar pampo, shiru
yayi yana tunanin ta yaya ake rarrashin mutun ya daina kuka ita kuwa sai surutai
take tana hawaye bata ma san Bgs na goge mata hawaye ba idon ta na kan diyana dake
kwance ko motsi ba tayi "dan Allah yaya Aryan ka tashe ta ka tashe ta tayi mun
magana ko zanji daɗi wlh ji nake kamar in ganni gani gata wayyo Allah" ba karamin
tausayin su Aryan ya jiba chike da zullumin abun da zai biyo baya idan ya tashi
diyana ya sanya hannu yana ɗan shafa fuskarta yana faɗin "my jidda my jidda" zubur
diyana ta mike zaune tana yan waige waige,da karfi hiyana tace "diyana diyana kimin
magana kinji? sai lokacin diyana ta kai kallon ta kan wayar da ke hannun Aryan,
zubawa hiyana ido tayi tana kallon ta kamar bata taɓa ganin taɓa ita kuwa hiyana
sai kuka take tana faɗin "diyana kiyi magana ki faɗamin kina lfy ki chemin in da
kikaje ba a chutar da ke ba dan Allah diyana kiyi magana" chikin sanyin murya
diyana tace "kamar na san ki kamar sunan ki hiyana ko? a razane Aryan ya ɗago yana
kallon ta domin bai taɓa tunanin diyana zata gane hiyana na ba, dafe kai diyana
tayi da hannu bibbiyu tana jujjuya kanta da ɗan karfi karfi, chikin sauri Aryan ya
rikota yana faɗin "my jidda menene? Shiru diyana batayi magana ba sai juyi take
tana kankame da gashin kanta da karfi tana kokarin ta tunano wasu abubuwan, kawar
da kai Bgs yayi daga kallon su ya juya gefe chak hiyana ta da katar da kukan da
take chikin zafin nama kamar zata chafko diyana ta chikin wayar tace "diyana lfy me
kuma ya sameki ko dai baki da lfy ne? Diyana kiyi magana mana" kokari diyana take
ta tunano wasu abubuwa na rayuwar ta, tabbas ta tuna wacece hiyana sannan tana jin
kamar bayan hiyana akoi wasu da ya dace ta sani, wani marayan kuka hiyana ta kuma
saki wadda ya sanya Bgs juyowa yana kallon ta tsabar kukan da ta sha har Voice nata
ya dai na fitar da sauti sosai, da sauri ya ansa wayar sa daga hannun ta ya katse
kiran ya ajiye wayar a gefen sa dan kukan da hiyana take yayi yawa

Ganin yaya Prince ya anshe wayar sa ne ya sanya ta tattaro sauran sautin Voice nata
ta fasa kuka mai sauti ta fika kanta saman guiwowinta tana faɗin "wayyo diyana ni
che yau baki gane ba? to meya same ki? me aka miki? waya sa kika manta da ni? shiru
yayi yana kallon ta, yana son ya sanya ta tayi shiru amma kwata kwata bai san ma ta
yadda ake rarrashin mutun ba wani ɓangare na zuchiyar sa na faɗa masa ya rungumota
yace tayi shiru zatayi haka ko akayi chikin sauri da zafin nama ya jawota jikin sa,
ya rungume ta sosai da sexy Voice na shi kasa kasa a sai tin kunnen ta yace
"kiyi shiru ya isa kukan" ko jin sa hiyana ba tayi ba sai ma kara sautin kukan
nata da tayi dan ji take tamkar zuchiyar ta zai fashe ya fito waje, idan ta tuna ba
ta san menene ke damun diyana ba sai ta sake kara sautin kukan nata, Bgs ya rasa
yadda zai yi da ita shi gashi bai san fita ya barta a hankalin da take chikin nan
dan ba karamin tausayi suka bashi ba gashi bai iya rarrashin mutun ba, iya tsawa da
umarni kawai ya iya bawa mutane karo na farko a rayuwar sa da ya sanya ƙwaƙwalwa sa
tuna ta yadda ake rarrashin mutun, almost 10 mins suna zaune haka sai kuka hiyana
ke karawa taki yin shiru

ko me ya tuna sai yayi saurin ɗago habar ta chikin zafin nama ya haɗe bakin su
waje guda, lokaci guda hiyana tayi tsit ta daina kukan waro idon ta ta sukayi jaa
suka kunbura saboda kuka tayi waje tana kallon sa yayin da shima ita yake kallo
tunani ta shigayi an ya yanzu ma ba mafarki bane kuwa anya da gaskene, tayi nisa
chikin tunanin da take sai jin tayi ya sanya ɗayan hannun sa ya rufe mata ido tare
da zame bakin sa daga nata kasa kasa yace "kiyi barchi" yana kai karshen maganar ya
kwanta da ita a kirjin sa, ita dai hiyana har yanzu ganin abun take tamkar mafarki
ne irin na ɗazun,shiru ɗakin yayi almost 30mins suna kwanche haka
ɗago kai Bgs yayi yana kallon face nata idon ta a lumshe tayi barchi, ajiyar
zuchiya ya sauƙe chikin dabara ya juyar da ita yanason ya kwantar da ita amma me
sai jin yayi ta kankame sa sosai da hannayen ta dukka biyu, guntun tsaki ya ɗan ja
tare da komawa ya kwanta da ita a haka tana jikin sa har barchi yayi awon gaba da
shi

Chikin barchi yaji zafi ya damesa da kyar ya iya buɗe idon sa, lokaci hiyana ta ɗan
sake sa, a hankali ya kwantar da ita a gefen sa ya ɗauki AC remote ya kunna yana
kokarin lumshe ido, idan sa ya sauka saman face nata dake ta faman zufa saboda
hijabin dake jikin ta,tsaki yaja tare da mirginawa ya matso kusa da ita ya sanya
hannu ya ɗan ɗagota kaɗan ya chire mata hijabin

gaba ɗaya tula tulan breast nata a wajen sakamon mutsu mutsun da ta rinkayi a jikin
sa ɗazun daman rigan ba ta da hannu shiyasa rigar ta gangaro ta koma chikin ta,
zubawa breast nata ido yayi yana kallon na yan mintoci kafin ya mai da kallon sa
kan face nata tasha kuka ta koshi hawaye a bushe a kumatun ta, komawa yayi ya
kwanta tare da sauke ajiyar zuchiya, ya lumshe ido ya chi gaba da barchin sa

KANO NIGERIA

rungume diyana Aryan yayi sosai a jikin sa yana faɗin "my jidda me ya faru ne?
shiru diyana batayi magana ba hannun sa ya sanya ya chire mata hannun da ta kama
kanta da shi ya ɗauke ta chak ya wuche da ita toilet tsai data yayi a tsakiyar
toilet ɗin ya kunna ruwan zafi sai data ruwan ta kusa tsakiyar baff ɗin wankan sai
ya kashe ya kunna na sanyi sai da ruwan ya surku dai dai wanka, sannan ya juyo ya
kalle ta tana tsaye tayi shiru kamar mai tunani a hankali ya kira sunan ta "my
jidda" ɗago ido tayi tana kallon sa,alama ya mata da hannu akan tazo,ba musu taje
riƙe ta yayi da kansa ya chire mata kaya jikin ta tana tsaye bata hana shi ba
ɗaukan ta yayi a tare suka faɗa chikin baff ɗin shiru tayi sai kallon sa take kamar
mai son tuna wani abun bai bi ta kan ta ba ya mata wanka ya fito ya ɗaura towel
sanan ya fito da ita ya ɗaura mata towel ya ɗauke ta chak suka koma chikin ɗakin
duk in da yayi binsa take da ido, kwata kwata baya son kallon ta a yadda taken nan
dan zata iya jefashi chikin wani hali

zama saman gadon yayi ya zaunar da ita, ya shiga dressing room nashi chikin yan
mintuna ya fito sanye chikin jallabiya fara hannun sa na ruke da wata farar
jallabiyar, wajen ta ya dawo tana zaune kamar yadda ya barta zura mata jallabiyar
yayi tare da zama kusa da ita hannun ta ya riko yana kallon cikin idon ta a nitse
ya fara magana "my jidda kiyi magana mana why kika zauna shiru" shiru tayi bata yi
magana ba sai kallon sa da take "in kawo miki coffee? Jin sunan coffee ya sanya
taja dogon numfashi ta rumtse idon ta da karfi ta furta "yaya Aryan" chikin sauri
Aryan ya miƙe yana kallon ta itama miƙewa tayi tsaye tana kallon sa saisai ta Voice
nata tayi tace "yaya Aryan ko? Da sauri yace mata "eh my jidda kina nufin kin tuna
dani kenan? Shiru tayi bata sake magana ba, shima shiru yayi yana tunani wato a
hankali hankali zata dawo dai dai kenan? in dai hakane no need mu bata wani kwaya
ko wani abun ai, rungumota yayi a jikin sa a kunne ta ya fara bata lbr abubuwan da
suka wuce dan ya lura idan tana kallo ko tana jin abubun da suka wuce tana iya gane
wasu abubuwan daukan ta yayi chak suka koma saman gado ya zauna ya ɗaura ta a jikin
sa ya chi gaba da bata lbr kwanciya tayi saman kirjin sa tayi shiru tana sauraron
sa.

To masu karatu mukoma Uk muga tom and Jerry chan me suke ai katawa

Chikin barci gaba ɗayan su sukaji a takure suke basa numfashi sosai kusan a tare
suka waro idon su a kan fuskar juna,chikin razana hiyana ta yunkura tana kokarin
miƙewa amma ina gaba ɗayanta tana tsakiyar faffaɗar kirjin sa ya baybaye ta ta ko
ina ba halin ta tashi,jikin sa a mace saboda barci ko motsin kirki ya kasa calmly
ya fara magana
"me ya kawo ki jikina" yayi magana dai dai lokacin da green eyes nashi ya sauka
saman tula tulan breast ɗin ta dake saitin kirjin sa,kara wato idon sa waje yayi
yana kallon su,chikin sauri ta sauke idon ta tana bin in da yake kallo da
kallo,ganin breast nata a wajen rigan ya gangara ya koma saman chikin tane ya sanya
ta kara rungumesa da kyau ta shige chikin kirjin sa tana ɓoye fuska, wani yarrr
yaji a jikin sa lokacin da abubuwan nata suka fara sokin sa a kirjin sa, lokacin
guda ya shiga chikin wani yanayi hannu ya sanya da karfi yana kokarin turera kara
shigewa jikin sa tayi sosai ta riƙesa chikin tsawa yace "sake ni!" Ba shiri ta sake
sa tare da sakin kuka kasa kasa, kokarin jan rigar ta take ya hauro sama amma rigar
yaki saboda tana kwanche ne ta danne rigar, da sauri ta miƙe ta nufi toilet, dogon
tsaki yaja tare da miƙewa shima ya shiga toilet ɗin ta na tsaye ta chire rigar
jikin ta daga ita sai pant ta chikin mirrow ta ga shigowar sa ihu ta fasa ta juya
ta nufi kofar fita da gudu tsawa ya daka mata "ina zaki je a haka" chak ta tsaya ba
tare da ta juyo ba jikin ta sai ɓari yake, ko kallon in da take bai sake yi ba ya
wuce ya ɗauro alwalal sallar la asar ya zo ya raɓa gefen ta ya wuce ya fita daga
toilet ɗin tana tsaye ta kasa motsawa har sai da ya fice sanan ya koma ta chigaba
da abun da take gaba ɗaya kunya ya ishe ta yaya Prince ya gama kalle ta.

Washe gari 11:30am

Tana zaune a palo tana latse latse a wayar ta, sanye take chiki farin wandon jeans
da top pink color, ba karamin kyau kayan suka mata ba kasan chewar tasan dukka su
yaya Prince basa nan suna wajen aiki ya sanya tayi zaman ta a palon babu hijabi,ta
ɗaure gashin kanta da ribon ta zuba jelar har tsakiyan bayan ta ɗan karamin bakin
nan nata kamar an sanya pink jan baki tayi kyau sosai kamar ita tayi kanta, tayi
nisa chikin game da take bugawa ba zato ba tsammani taji shigowar mutane palon
chikin sauri ta ɗago kai tana binsu da kallon yaya Prince ne da wasu turawa su biyu
suna sanye chikin wandon sojoji da t-shirt na su kallon ɗaya zaka musu ka gane
manyan generals na sojoji ne, kasa miƙewa tayi dan kunyar kayan jikin ta take

saman sofa suka zauna yaya Prince ya chiro waya ya kira jourfree akan ya yawo musu
abun sha, chikin sauri ɗayan baturen ya fara magana chikin harshen turanci "aa Bgs
kabari wanan sister nan ta ka ta kawomin dan ni saboda ita nazo gidan nan tun ranar
dana kuka sauka a Airport ido na ya sauka akan kyakkyawar face nata naji duk duniya
idan ban same ta ba zan iya mutuwa shiyasa na takura maka akan muzo gidan nan tun
da ko mun tambaye ka awajen aiki baka bamu amsa shi ya sanya nazo da kai na na
ganta baki da baki na furta mata abun da ke rai na" da sauri ɗayan ya miƙe yana
faɗin kai dest karya kake na rigaka ni barima ka gani" ya kai karshen maganar tare
da nufar in da hiyana ke zaune

ita dai tayi mutuwar zaune tana kallo ikon Allah, kusa da ita yaje ya zauna yana
faɗin "hii baby" shiru ta yi bata amsa ba sai ma takure jikin ta da tayi tana
kallon gefe, hannu ya kai yana kokarin kamo face nata ya juyo da ita bai kai ga
taɓa fuskar nata ba yaji an yiwa hannun sa wani wawan damka

da sauri ya juyo, zaro ido yayi waje ganin yadda face ɗin Bgs ta sauya lokacin
guda idon sa ya sauya yayi jaa

Da karfi Bgs ya murɗe hannun ya mai da ta baya ji kake kas kas kashin ya karye ihun
azaba baturen sojan ya saki, da gudu ɗayan ya miƙe ya bar palon dan ya san halin
Bgs, bugun mutuwa Bgs yayi wa baturen har sai da ya suma, a guje hiyana ta bar palo
ta shige betroom jikin ta sai rawa yake,tsoro ya hana ta hawa gadon tsayuwa tayi a
tsakiyar ɗakin, tana tunanin irin hukuncin da zai mata

Bayan ya gama sumar da baturen ne ya chiro wayar sa ya kira jibga jibgan sojojin
dake tsaron gidan su kazo suka ɗauki sumammen baturen sukayi waje da shi,chikin
zafin nama ya juya ya nufi betroom ɗin tana jin shigowar sa ta kwasa a guje ta nufi
wajen hutawar sa, taku biyu yayi ya damko kugun ta ta baya chikin tsawa yace "me ya
kai ki palo da har kika zauna a chan!!? Runtse ido tayi ta kasa magana dan ji tayi
gaba ɗaya hanyar maganar ta ya toshe harshen ta ba zai iya motsawa ba, jiran saukan
duka kawai take tsawa ya sake daka mata tare da juyo da ita suna fuskantar juna "ba
da ke nake magana bane!!! Ɓari kawai lips nata keyi hakoranta sai karaf karaf suke
suna haɗe wa da juna, ganin tsoratachiyar face nata ya sanya ya ɗan ji zafin
zuchiyar sa ta ragu, dan ya lura ta gama tsorata ko magana ba zata iya ba calmly
yace "Open your eyes" kamar jira take ya sake magana ta saki wani kuka mai ban
tausayi da ratsa zuchiyar mai sauraro, chije lips na shi na kasa yayi da karfi yana
ɗan shafa kan sa da hannu ɗaya kasa kasa yace "kukan me kuma ki ke? Sai lokacin ta
samu damar buɗe baki ta fara magana "dan Allah yaya Prince kayi hakuri ba zan sake
ba idan ba ka so ko palon ma ba zan sake zuwa ba dan Allah kar ka bugeni"

Kara chije lips na shi yayi da karfi ya jawota ta faɗa saman faffaɗar kirjin sa ya
rungume ta da hannu ɗaya ɗayan hannun nasa kuma ya chusa chikin gashin kanta yana
shafawa da Cool Voice yace "it's ok" shiru tayi ta kara lafewa a jikin sa kasa kasa
yayi magana ɗago kai tayi dan bata ji me yace ba "yaya Prince banji me kace ba"
shiru yayi yana kallon face nata sake mai mai ta maganar nata tayi nan ma shiru
yayi bai yi magana ba slowly ya fatso da face nashi dai dai nata sunkuyar da kanta
kasa tayi dan kunyar sa take ji,kwantar da kansa yayi saman wuyar ta yana shakan
kamshin man tashin ta "wayace kimin amfashi da man gashi? Saxy Voice nashi ya daki
dodon kunnen ta "kayi hakuri ni bani da shine kuma gashi na ya fara hardewa" shiru
yayi bai sake magana ba chigaba yayi da yawo da face nashi samar wuyar ta kamar mai
neman wani abun sosai yake shafa lallausan bakin gashin kanta da ɗayan hannun sa,ba
karamin daɗin taɓawa lallausan fatar wuyar ta ya masa ba

Kokarin faɗuwa hiyana take dan gaba ɗaya ya kashe mata jiki kafofin ta ba zasu iya
ɗaukan taɓa amma haka ta daure ta chigaba da tsayuwa dan tana tsoron yi masa
magana, Almost 15mins suna tsaye sai shafa gashin kanta yake ya dawo da face na shi
saman kanta yana shaƙar kamshin da kyau

Gangaro da kansa yayi kusa da kunnen ta yace "kije ki kawomin wayar ki" ya karisa
maganar tare da sakin ta,da gudu ta wuce ta bar wajen ta koma palo

Masu karatu sai mun haɗe gobe idan mai dukka ya kaimu Nagode sosai da comments na
ku kuma ina matikar jin daɗin comments ɗin Allah ya saka da alkhari

💖The Talent Troupe Writer's 💖

💖Story And Written💖

*Star lady*

Wanna page ɗin nakine Aisha baita jidda My mum ina godiya da comments naki ina
matikar farinciki da jin daɗi Allah ya bar zumunci ya barmin ke

Book 2

Page 21

____da sauri hiyana ta koma palo ta ɗauko wayar ta lokacin da ta dawo ɗakin zaune a
bakin gado ta same sa gaba ɗayan kunyar sa take ji yanzu gaban shi tazo ta tsugunna
tare da miƙa masa watar tana faɗin "yaya Prince gata" batare da ya kalleta ba yace
"sim ɗin zaki chire ki bani" zaro ido waje tayi sai yanzu ta fahimci me yake son yi
wato bayaso tayi waya dasu diyana ko,shiru tayi ta kasa ko da motsi dan gaskiya tun
da diyana ta dawo bazata iya kwana ɗaya basuyi waya ba,ita yanzu ya zatayi, ganin
tayi shiru bata chire sim ɗin bane ya sanya ya ɗago kai ya kalle ta yayi niyar yi
mata tsawa amma sai ya fasa saboda tausayin ta dayaji musamman daya ga face nata
yadda ya sauya lokacin guda kasa kasa da sanyin murya yace "chiro sim ɗin ki bani
idan kina son magana da su sai ki kirasu ta wayata"sunkuyar da kanta tayi kasa
kafin tace "dan Allah yaya Prince kayi hakuri ka barmin kaga kai wani lokaci baka
dawowa da wuri kuma kullun da rana muna waya da Aunty farida da Ammi" kawar da
kansa yayi daga kallon ta ya ɗaure fuska sosai ya fara magana "ba dan su Aunty
farida zan ansa sim naki ba nasan ko nace karki kira yar uwar ki sai kin kirata
kuma idan kikayi haka ba ke kaɗai ba kuna gefa Aryan chikin tashin hankali da
damuwa sister ki bata da lfy idan taji Voice naki tana kara birkichewa Aryan kema
nan ki zauna kiyi ta kuka mara amfani addu'a zaki mata dan haka bani sim ɗin,duk
lokacin da kike son magana da su Aunty farida ki furta afili kina son yin magana da
su duk in da nake zan jiki ko nayi ni sa zan sanya a haɗaki da su" jikin ta har
bari yake wajen chire sim ɗin kamar zatayi kuka haka ta chiro ta miƙa masa chikin
sanyi murya tace "to yaya Prince ina son ganin Aunty farida da Ammi wlh ina kewar
fuskar su" shiru ya ɗan yi kafin ya mata nuni da hannun sa akan ta zaun na gefen sa
a saman gadon ba tare da yayi magana ba,chikin sauri ta koma saman gadon ta zauna
kusa da shi

remote ya ɗauko daga bedside drawer ya kunna makekiyar Tv dake chikin ɗaki tana
sai tin gadon sa, Cameras da ban da ban ne a jikin Tv tafiya yake kai tsaye ya
shiga Cameran gida zai wuce idon sa ya sauka kan wata tsohuwar Camera na ɗakin da
Ahmad ya kwanta rashin lfy bai san ma ta ya akayi ta shiga Cameran ba, tsaki yaja
yana kokarin fita dai dai idon sa ya sauka lokacin da hiyana ta fara yiwa Ahmad
addu'a da tsawar da taji da duk wani abu da ya faru a ɗakin, dakatawa yayi ya fasa
fita ya chigaba da kallon ita kan ta hiyana waro ido waje tayi ta chigaba da kallo
dan ita kwata kwata tama manta da yaya Ahmad ya taɓayin wani chiwo a rayuwar sa tun
daga farko har karshen yanar da Ahmad ya warke sai da suka kalla a tare

nauyayyar ajiyar zuchiya ya sauke lokacin da suka kammala kallo satar kallon ta
yayi ta kasar ido yayin da itama take satar kallon sa tana jiran taji me zai che,
shiru yayi yana tunani idan dai hakane zuchiyar yarinyar nan take bai kamata naki
ansar ta a matsayin sister na ba,tabbas ko dan taimakon ɗan uwana da tayi ya kamata
itama na fara tausayin ta na ɗauke ta kamar Zahra Auta, da wanna tunani ya fita
Cameran ɗakin Ahmad ya shiga na gidan Aunty farida tare da ɗaukar wayar sa ya kira
layin Aunty farida

lokacin da kiran Bgs ya shigo wayar Aunty farida tana bedroom, nata Camera kuma a
iya palo Bgs ya sanya shiya sa ya kirata domin ta fito palo, zubur Aunty farida ta
miƙe tsaye lokacin da ta ga sunan mai kiran ta dogon numfashi ta ja tare da sauke
ajiyar a fili tace "yau kuma an tuna da ni kenan yau kuma ko meya sanya Prince ya
kirani ko dai ya hakura ya sauko ya chireni a blacklist ɗin ne,jiki na rawa ta
ɗauki kiran tare da manna wayar a kunne tana faɗin "hello" ba tare daya amsa ba
yace "ki fito palo" yana gama faɗin hakan ya katse kiran, chikin zafin nama ta nufi
palo jikin ta har bari yake ita duk tunanin ta yazo gidan tane dan bata taɓa
tunanin akoi Camera a gidan na ta ba

pitowa palo tayi amma bataga kowa ba zama tayi saman sofa tana jiran taji me zai
faru kuma gaba, massage ne ya shigo wayar ta tana dubawa ta ga Bgs ne ya turo mata,
"kunna cameran system naki" abun da aka rubuta a sakon massage ɗin kenan tunani ta
shigayi anya Safras lafiyan sa kuwa anya bai sha wani abun ba kuwa? Mutun ne kamar
wani aljani bai da aiki sai bawa mutane umarni kamar shi ya haifesu to idan nace ba
zan kunna cameran bafa dan iskanci tun yaushe bamuyi waya da shi ba amma ko ya
tambayi ya nake, wani tunanin ne ya sake faɗo mata to idan abu mai mahimmanci zai
nuna mata fa ai gara ta kunna cameran dan tasan shi dai Safras baya chewa ayi abu
haka kawai sai da dalili, tuna hakan yasa ta miƙe chikin sauri ta karisa wajen
table ɗin tsakiyar palon ta ɗauko system ɗin duk abun da take Bgs da hiyana suna
kallon ta tana kunna system ɗin ta shiga Camera tana shiga Bgs yayi connecting
nasu,

Aunty farida bata san lokacin da ta miƙe tsaye ba ganin Bgs da hiyana zaune waje
guda saman gado ɗaya kawar da kai gefe Bgs yayi yana faɗin "ya Junior? Ba karamin
haushi Aunty farida taji ba wato ma ba zai gaishe ta ba sai ya wani kawar da kai
yama faɗin ya Junior wai shin yaushe Safras zai chan za ne shikan a rayuwar sa,
hiyana ce ta katse ta da chewa "Aunty farida ina wuni dawo da kallon ta Aunty
farida tayi kan hiyana lokacin guda ta saki wani Cool murmushi tana son suyi gulma
da hiyana amma ba hali tana so ta tambayeta ya akayi suke tare waje ɗaya da Bgs
bayan ada tasan ko fuskar hiyana bai san gani amma duk ba daman yin haka dan yana
zaune ya chiro wayar sa yana latsawa duk da hankali sa na kan wayar sa yana jin duk
abun da suke sosai hiyana da Aunty farida ke zuba hira suna dariya kamar wasu
kawaye kwata kwata hiyana ta manta ma Bgs na jinsu ta saki jiki sai zuba hira suke
sai da ya gaji sun chika masa kunne dan shi ba mai son surutu bane chikin sauri ya
ɗauki remote yayi disconnecting da Aunty farida ko sallama bai bari sun yi ba

wajen Ammi ya shiga ya ha ɗasu da Tv palon ta dan a iya palo kawai yake sanyawa
matan Camera kannan sa maza ne yake samu su har bedroom na su

Ammi na zaune a palo tana shan fura ga Tv a kunne tana kallon News, kamar daga sama
taga kallon ya ɗauke sai ganin hiyana da Bgs tayi zaune a bakin gado,tasha ruwan
mamaki amma sai ta ɓoye mamakin nata chikin farinchiki kamar bakin ta ba zai rufu
ba tace "my hiyana a ɗo jam (my hiyana kina lfy)? "Lfy lau Ammi ina wuni? Ammi dai
tama kasa yin wani dogon magana gaba ɗaya farinciki da murna ganin hiyana ya sanya
harshen ta yayi nauyi "Ammi ya su yaya Haidar? Hiyana ta sake jefo mata tambaya
Sai lokacin Ammi ta samu damar chewa "my hiyana yaya jiffina oɗo wanna ma ko haɗi
ko? to owala wanna ma dai dai a yacha am (my hiyana yayan ki ya sauko yana miki
abun da ya dace ko idan fa baya miki ko yana miki wani abun da baki so to ki sanar
da ni karki ɓoyemin kin ji) Ammi tayi magana chikin harshen fullanci ne dan bata
son Bgs yaji me suke faɗe satar kallon sa hiyana tayi ta kasan ido dan ita dai
tasan Bgs na jin fullaci ta taɓa jin sa yana magana da harshen fullanci a waya ko
kallon in da suke bai yi ba latsa waya kawai yake kai kace kwata kwata baya jin me
suke faɗe, jiki a mace hiyana tace chikin harshen fullanci "babu abun da yake min
Ammi sai kyautatawa" sosai suka sha hira Ammi sai kawo mata zanchen Bgs take da
fullanci hiyana na kakkauchewa dan karya mata hukunci

Daya ji hiran Ammi fa ba mai karewa bane sai ya kashe Tv nasu gaba ɗaya yana jan
tsaki su mata basu da wata matsala a rayuwar su idan sun haɗu dai sai suyi ta
magana ba hutawa, chikin sanɗa hiyana ta miƙe tana son ta zame ta gudu dan tasan
duk abun da Ammi ta faɗa yaji kuma yanzu zai iya mata wani abun akan hakan duk abun
da take yana kallon ta ta wutsiyar ido sai da ya barta ta kai bakin kofar fita
chikin harshen fullanci yace "waru haɗo (zonan)" turus ta tsaya zuchiyar ta na
dukan uku uku dan daman tasan yaji kuma tun da yaji ba zai kyaleta ba mutun kamar
wani aljani ko waye ya koya masa fullanci ohon masa ko aina ya koya oho gashi
fullanci nasa ma har yafi nasu hiyana fita,

jiki a mace ta koma ta tsugunna a kasa tana faɗin "damin ɗo (gani nan) kamar bai
san da zaman ta awajen ba yayi shiru ya chigaba da latse latsen wayar sa tun hiyana
na sa ran zai yi magana har ta chire rai kwatsam sai taji sexy Voice nashi ya daki
dodon kunnen chikin harshen fullanci "or daman kin che wa Ammi ina miki wani abun
kenan ko? To me nake miki faɗa min naji" girgiza kai ta farayi tana faɗin "aa yaya
Prince wlh ba abun da kake min" wani mugun kallo ya jefa mata da manya manyan green
eyes nashi nan wadda ya sanya ta haɗiyar yawun wahala da kyar

"baki che mata komai ba baza tace na rage muguntar dana ke miki ba ko? Daman ina
miki mugun ta kenan ko? to faɗa naji wani mugun tan nake miki? Sunkuyar da kai kasa
tayi chikin sanyin murya tace "kayi hakuri ba zan sake ba na tuba dan Allah karka
hukun tani nayi alkhari ba zan sake ba" dogon tsaki yaja bai sake magana ba yayi
shiru itama shiru tayi tana tsugunne almost 30mins suka kwashe suna zaune a wajen
ko kallon in da take bai sake ba hiyana ji take kamar zata faɗi dan ta gaji da
tsuguno tana tsoron ta tashi dan yanzu ma bata san hukuncin da zai mata ba,karta
kara laifi saman laifi sai da suka kara 10mins a haka sanan Bgs ya miƙe ba tare da
yabi ta kan taba ya fice daga ɗakin yana fita ta zauna dirshan awajen tayi zaman
yan bori tana mai da numfashi

30mins da tafiyar Bgs sai gashi ya dawo chikin sauri tana zaune yarda ya fita ya
barta ta shiga duniyar tunanin meke damun diyana saxy Voice nashi ne ya daki dodon
kunnen ta "ke zonan!" da sauri ta miƙe ta karisa wajen sa saman gadon ya haye ya
zauna a tsakiya tare da nuna mata gefen sa akan ta zauna, system na shi dake saman
bedside drawer ɗayan side ɗin ya ɗauko ya kunna system ɗin sauri sauri ya na yi
yina tambayar ta

"wani magani kika bawa Ahmad? Satar kallon sa tayi ta kasan ido kafin tace
"ruwa addu'a" chak ya tsaya da latsa system ɗin ya juyo yana kallon ta dan shi a
tunanin sa wani maganin gargajiya ta bawa Ahmad "ok to ya kamata ki sanya sister ki
a addu'a domin itama kusan chiwon ta ɗaya da Ahmad" na rai na rai tayi da ido chike
da tausayin diyana ta fara magana "to dan Allah yaya Prince kasa a mai da ni gida
sai na mata addu'a kaji? "Ki mata addu'a daga nan ko ina take zai same ta"yana kai
karshen maganar ya miƙe ya fice daga ɗakin yana jiyo sassanyar Voice nata tana
faɗin "Allah ya tsare a dawo lfy" a chikin zuciya ya amsa addu'ar yayi ficewar sa,
gyara kwanciyar ta tayi saman gadon tana kallon sama kamar mai tunanin wani abu,ko
me ta tuna sai kuma ta miƙe da sauri ta shiga toilet ta ɗauro alwala tazo ta fara
sallah a sujadar farko tayiwa diyana addu'a sosai da sosai tana addu'a tana hawaye
sharshar ta daɗe awajen tana jerawa Allah kirari tana rokon sa daya bawa diyana lfy
bayan ta gama ta made daddumar ta koma saman gado ta kwanta

KANO

Abba Aryan da wani Babban malami ne zaune a palon Abba suna tattaunawa akan
abubuwan dasu suke faruwa a gidan lbr Abba ya fara bawa malamin tun farkon chiwon
Ahmad da duk wasu abubuwan da suka faru a gidan har izuwa yau,dogon numfashi malam
ya ja lokacin da ya gama jin bayanan Abba chikin nitsuwa da girma ya fara magana

"gaskiya kunyi sakaci tun farko kun riƙe boko sosai kun yasan da addini da aladu
duk waɗan nan abubuwa da suka faru a gidan nan ba komai bane face sihiri da
tsubbace tsubbace yanzu dai ku kawomin marasa lfy bari afara yimusu addu'oe idan na
gama sai abasu ruwan rubutun Alkur'ani mai girma" kasa kasa Abba ya sachi kallon
Aryan dan yasan mawuyacin abune Aryan ya yarda dan su kwata kwata basa son abun
gargajiya, komai nasu da ya shafi rashin lfy sai dai likita tun farko su sukaki a
kira malami yayiwa Ahmad addu'a,gaba ɗaya su suka sanje gidan gargajiya izuwa gidan
boko basa yarda da duk wani abu na gargaji da aladu,shiru palon yayi dan Abba bai
san me zai ce ba "Ranka ya daɗe akawomin marasa lfy" malam ya mai mai ta maganar
sa, kallon Aryan Abba yayi face to face yace "Aryan ka kawo diyana" miƙewa Aryan
yayi ya nufi kofar fita har ya kai bakin kofa ya dakata da tafiyar ba tare da ya
juyo ba yace "bana bukatar duk ire iren waɗan nan abubuwan Abba ni ban yarda da
shan ruwan rubutu da sauran su ba ni Abba kasan ban son irin haka da kai na zan
nemawa matata lfy ta hanyar da nake ganin ya fi ye min" yana gama faɗin hakan ya
fice daga palon, ajiyar zuchiya Abba ya sauke daman ya san haka zata faru dan dukka
yayan sa basu yarda da gargajiya ba a kan boko suka tashi kuma a hakan suke tafiya
har yanzu

Kallon Abba malam yayi ya lura Abba ya shiga damuwa sosai chikin ni tsuwa ya fara
magana "Ranka ya daɗe karka damu in dai irin yayan nan naka ne mun saba haɗuwa da
ireren su yanzu dai zan sanya a kawo maka ruwan addu'a sai ka san yadda zakayi ka
baiwa ita yarinyar" sunkuyar da kai Abba yayi dan kwata kwata bai ji daɗi ba ache
ya sa a kira masa babban malami kamar wanna Aryan ya masa irin wanna chin fuska
haka abun sam bai yi ba

dafa kafaɗar Abba malam yayi yace "karka damu yanzu dai kuyi taka tsan tsan domin
masu bin ku da wanan asiri asiri da tsuɓɓace tsuɓaɓan nan dama masu bin family ka
da sharri suna tare da kai makusan tan kane yanzu kasan yadda zakayi ka bawa duk
family ka ruwan addu'ar nan da zan aiko ma,domin da alama makiyin ku na kusa sosai
da ku sanan zan aiko maka da turaren ayi hayaki dukka gidan nan dan na san koda an
bawa yarinyar addu'ar ita ta warke zaa iya sake yima wani asirin sai ku shirya"
malama na gama magana ya miƙe ya nufi hanyar fita, kasa tashi Abba yayi yaje ya
raka malam tunani ya shigayi makiyin mu na tare damu to wanene ke mana wanna abun?
gaba ɗaya Abba yayi iya tunanin sa a gidan sa dai bai ga wan da zai iya aika ta
wanna abun ba sai dai in daga wajen,jiki ba kwari ya miƙe ya shige bedroom na shi

UK

4pm

Sun gama shiryawa gaba ɗayan su suna zaune a babban palon kasa suna jiran hiyana
zasu tafi wajen shakatawa sai murna su Zahra keyi yau yaya Khalid zai kai su
yawo,gaba ɗayan su sun shirya chikin dogayen riga sai dai rigar ta kama su sosai
Zahra da lamrat sun sanya ɗan karamin hijabi baki a kansu ita kuwa amrat ɗan
karamin mayafi ta sanya yaya Ahmad sai tsokanan su yake yana dariya sunyi kyau da
su abun su kamar ka sache su ka gudu da su dan kyau wajen 10mins suna zaune suna
jiran hiyana shiru shiru tsaki Fahad yaja kafin yace "amrat je ki kira sister tazo
mu wuce" da sauri Zahra ta miƙe tana faɗin "bari naje na kirata" bata jira amsar su
ba ta haura sama.

Zaune a bakin gado ta isko hiyana ta gama shiryawa chikin wandon jeans baki
crazy,da yar t-shirt fara mai laushi rigar tana da ɗan dogon hannu amma bai kai
karshen hannun taba ta ɗaure gashin kanta a tsakiyar kai
sai chika take tana batsewa,kallo ɗaya Zahra ta mata ta fahimci abun da ya hanata
fitowa dariyar mugunta ta guntse chike da iya shege da tsoka Zahra tace
"Aunty Hiyana yaya Khalid yace karki kuskura ki kara 1mins baki fitoba in kika
kara tafiya zamuyi mu barki" wani mugun kallo ta wurgawa Zahra ji take kamar ta
shako ta mata duka,ganin haka ya sa Zahra ta kariso chikin ɗakin ta chire hijabin
jikin ta ta sanya mata ta kamo hannun ta suka nufi kofar fita,binjikin ta da kallo
hiyana tayi kwata kwata hijabi a iya kirji ya tsaya mata bata san ya zatayi ba
bazata iya fita gidan nan da wanan shigar ba gashi kuma tana mutuwar son fita dan
ta gaji da zaman gida,runtse ido tayi ta rasa ya zatayi ahaka Zahra ta jata har
palo, Khalid na ganin su suka miƙe a tare suna faɗin "muje ko? da sauri Zahra ta
koma ɗaki ta ɗauko wani hijabin ta sanya ta dawo palo

Jerawa sukayi kowa ya rike hannun matar sa hiyana da yaya Ahmad suka gero daga
ƙarshe suna fita harabar gidan dai dai lokacin motocin Bgs ya danno kai chikin
gidan, tsayawa su Khalid sukayi suna jiran fitowar sa su gaisa

Jibga jibgan sojojin sa ne suka fara dirowa kasa daga saman nasu motocin ɗaya daga
chikin su ya buɗe wa Bgs kofar motar ɗayan kuma ya buɗewa Abdol ya fito,jeruwa
sojojin sukayi suka fara sara masa bai bi ta kan kowa ba ya nufi chikin gida ko
kallon in da su Khalid suke bai yi ba ya wuce su

har ya kai bakin kofar shiga palo ya dakata ba tare da ya juyo ba yace "ke zo ki
haɗamin fruits da Black tea" yana gama faɗin hakan ya wuce chiki, hiyana kamar zata
yi kuka haka ta juya ta koma chikin gidan

Kallon su Yusuf Khalid yayi yace "muje ko" "aa yaya Khalid mu ɗan jira sister mana"
chewar Yusuf murmushi Khalid yayi kafin yace "baza tazo ba muje kawai" "kamar yaya
baza ta zo ba kuma" Ahmad ya tanbaya yana tsare Khalid da ido,

"Auta kuje wajen mota ku jiramu" chewar Khalid ba musu Zahra lamrat amrat suka
wuche suka nufi wajen motocin suka tsaya

murmushi Fahad yayi ya fara magana "daga jiya zuwa yau na lura da wani abu
tsakanin yaya Prince da sister, amma ba zan iya fassara menene ba mu dai je zuwa"
tsaki Khalid yaja kafin yace "ai tun ranar dana sanya snake a toilet na sister, na
fara sanya yakinin akan Bgs zai sauya dole idan suka koma kwana ɗaki ɗaya, sai dai
ba yanzu ba sai alluran jikin sa ta sake sa daman 2 weeks alluran ke ɗauka ina ga
ayanzu ya kai 10 days da yiwa kansa allura wlh duk ranar da alluran nan ta sake sa
zai fara sha'awar sister daga sha'awa kuma sai soyayya ta biyo baya" dogon salati
Fahad yayi kafin yace "amma yaya Khalid ka iya shirya kitinurmura daman kai ka
sanya snake a toilet na sister?" dariya Khalid yayi kafin yace "ai ba a iya nan na
tsaya ba ma nayi abubuwa dayawa sai dai ba zan faɗa muku ba wlh sister tana bani
tausayi gashi Auren ta da Bgs babu saki to kunga tun da babu saki dolene a matsayin
mu na wayan da suka san wanene Bgs mu tsaya tsayin daka mu taimaka mata dan ta samu
fatinciki ni dai yanzu na ɗaura ɗamarar yaki da Bgs wlh ko jiya naso zuba masa
magani chikin abinci amma dana tuna wanene Bgs sai na fasa dan idan na kuskura na
zuba masa magani yasha tofa inaga zamu iya ɗaukar gawar sister dan bazata iya
ɗaukar Bgs a yanzu ba tayi kankanta sai gaba" Yusuf ne ya ansa zanchen da chewa "ni
nasan dole Bgs zai fara son sister sai dai matsalar bai san me so ba bai iya so
ba,bazai taɓa gane yana son taba dan bai taɓa mu'amala da wata mace ba idan ba
iyayen mu ba ko Aunty mardiya bai taba zama yayi magana da ita ba kunga ko ya fara
son sister ba zai taɓa gane yana son taba" "kabar wanna maganar Yusuf duk na riga
na gama shiri a kan haka yanzu ma na gama shiryawa sister yadda zata masa idan
alluran nashi ya sake sa,bazan iya fuskantar sister na faɗa mata baki da baki ba
shi ya sanya na rubuta mata massage a waya lokacin da na sai musu waya yanzu dai
lokacin kawai zaku jira nan da two days dole Bgs ya fara sha'awar sister dole kuma
ya fara kula ta bashi da zaɓi dan ba zan taɓa bari ya sake yiwa kansa allura
ba,dani da Aryan mun gama shirya masa kitimurmura ta yadda ba zai sake yiwa kansa
allura ba" chewar Khalid ya karisa maganar tare da kama hanyar tafiya "laaaa yaya
Khalid wato kai da yaya Aryan kuna munafurtan yaya Prince ko?to sai na faɗa masa"
chewar Fahad yayi maganar chikin raha "amma ni ina ganin kamar mujira sister dan
wlh naga alamar tana san zuwa sosai kuma daman dole zata so zuwa zama waje ɗaya fa
takurace" chewar yaya Ahmad, juyowa Khalid yayi ya dakata da tafiyar da yake yace
"sister fa baza taje ba idan kun lura ba Black tea ko fruits yake son shaba kawai
shigar da tayi zamu tafi ne bai masa ba lokacin da ya fito daga motar sa wlh ina
kallon sa kallon ta yake ta kasan ido kayan jikin tane bai masa ta fita da su ba
shi ya sanya, kuma dai wani lokaci sai ku rinka yin abu kamar baku san shi ba komai
da Bgs zai chi a duniyar nan to da time na shi kai bama abun chi ba komai da zai
aikata yana da lokacin yin sa baya barin wani lokacin ya shiga na wani yanzu fa
karfe 5 ake nema ba zai chi wani abuba sai 12 dare kun san Bgs da bala'i kishi ko
ku da kuke yan uwan sa ma yaya bare sister da yanzu tauraron ta zai fara haskawa a
zuciyar sa" yana kai karshen maganar chikin raha da tsokana tare da wuche ya nufi
wajen su Zahra chikin sauri su Yusuf suka bi bayan sa suna dariya,chikin motocin su
suka shiga kowa da matar sa ya zauna yaya Ahmad shi kaɗai,a tare motocin suka fita
gidan

A ɓangaren hiyana kuwa tana komawa chikin gida kitchen ta nufa ta shirya masa abun
da ya bukata ta ɗauka ta nufi part na su zaune saman sofa a chikin bedroom ta same
sa, ya jingina kan sa yana kallon sama chikin nitsuwa ta tako zuwa wajen saman
table ta ajiye masa try ɗin ta dawo gabansa ta tsugunna ta fara chire masa ta
kalmar kafar sa tana faɗin "sannu da dawowa ya Aiki" bai amsa mata ba kuma bai
sauko da kansa ba yana kallon sama, chire masa ta kalmi tayi tare da safa ta ɗauka
ta wuce ta ajiye wajen da ya dace, ta dawo tana kokarin tsugunnawa yayi saurin ɗaga
mata hannu tare da nuna mata kusa da shi akan ta zauna ba musu ta zauna ba tare da
ya kalle taba yace "ya sunan mahaifiyar ku? "Sunan ta Fateema amma yan garin mu
suna che mata Ummi dan sunan kakan mune wadda ta haifi baban mu...ba ta karisa
maganar ba ya ɗaga mata hannu yana faɗin "iya sunan ta na tambaya ban nemi wani
karin bayani ba"shiru ta ɗan yi na yan mintoci kafin tace "yaya Prince in tafi? Sai
lokacin ya sauko da kallon sa kanta ya tsare ta da ido tare da ɗaga mata gera ɗaya
alamar ki tafi ina, narai narai tayi da fuska chikin dakiyar zuchiya tace "yaya
Khalid ne zai kai mu yawo shakawata kuma suna jirana" ta kai karshen maganar kamar
zatayi kuka "ba zakije ba" yana kai karshen maganar ya mai da kansa ya jingina yana
kallon sama,ji take kamar ta shake sa dan haushi ta gaji da zaman gidan nan,ta gama
tsarawa yau zata fita,shiru ta zauna da kamar zatayi kuka amma sai ta danne dan
tayiwa kanta alkawari ba zata sake bari yaya Prince yaga kukan taba,da ta tuno
ranar Monday zasu fara zuwa school sai tayi murmushi ko ba komai ranar Monday zata
fita ai

"Yaya Prince ga tea ɗin fa zai yi sanyi" ta faɗa tana satar kallon sa,shiru yayi na
ɗan lokacin kafin yace "ɗauka ki sha" "ni bana shan tea" ta bashi amsa chike da
tsoron me zai biyo baya, wani mugun kallo ya gefa mata wadda ya sata ɗaukan cup ɗin
tea ɗin ta fara sha tana ɓata fuska dan Black tea ɗin ko sugar babu a cikinta sai
lemun tsami miƙewa yayi yama faɗin "ki fitarmin da kayan sawa" ya kai karshen
maganar yana shigewa toilet

Yana shiga toilet tayi saurin ajiye cup ɗin tana goge bakin ta tare da fito da
harshen ta waje tana gogewa dressing room nashi ta shiga kayan sa ta fara bi da
kallo a shesshirye suƙe wajen wandon jeans daban wajen t-shirt daban wajen suit
daban wajen takalmi agogo daban kowanne wajen sa daban tasha ruwan mamaki lokacin
da idonta ya sauka kan kayan hausawa ashe yaya Prince yana da kayan hausawa gasu
dayawa ma hannun ta har rawa yake wajen fito masa da jumpa da wando na wata
dakakkiyar shadda mai bala'i tsada da kyau fari tas, chikin sauri ta zaɓo masa
farar takalma da dangareren agogon diamond ta fito ta ajiye masa saman gado ta ta
koma saman sofa ta zauna.

After 45mins

Ya fito ɗaure da towel a kugun sa kallo ɗaya yayiwa kayan da ta ajiye masa a saman
gado ya kawar da kansa kai tsaye ya wuche gaban mirrow ya fara gyara gashin kansa
duk abun da yake tana zaune tana satar kallon sa bayan ya gama gyara lallausan
bakin gashin kan sa ne ya shafa body lotion nashi masu kamshi da tsada sanna ya
wuce dressing room nashi jim kaɗan ya fito shirye chikin wando 3quarter fari da
singlet fari tas ya ɗauki laptop nashi dake saman table ba tare da ya kalli in da
take ba ya fice daga ɗakin

jiki ba kwati ta miƙe tazo ta kwashe kayan da ta fiddo masa da su ta mai da


dressing room ɗin ta fito ta wuce wajen hutawar sa na chikin ɗaki

Gaisuwa da jinjina gareku yan Duk Karfin Izzata paid group Allah ya bar zumunci ina
muku fatan alkhari ina matikar miko godiya gareku masu min comments ina magana ne
akan yan duk karfin izzata comments section group ina jin daɗin comments naku ina
godiya da muku fatan alkhari, masumin addu'oe ina godiya sosai Allah ya saka muku
da gidan aljan na, wayan da basa min comments kuma ina gaishe ku Allah ya barmu
tare ina kaunar ku love u all lodi lodi

💋Duk Karfin Izzata 💋

💖The Talent Troupe Writer's 💖

💖Story And Written💖


*Star lady*

💋I Hate you masoyiya gidan Aunty lodi lodi💋

💋Aunty sadeeya ina kaunar ki lodi lodi💋

💋Mum sayyid ke kam naki kaunar na daban ne love u lodi lodi 💋

Book 2

Page 22

Uk 1am

Tana kwance saman katafaren gadon sa ta kasa barci duk bayan minti ɗaya sai ta duba
time shiru shiru Bgs bai dawo ba tun abun baya damun ta har ta fara shiga damuwa
miƙewa tayi zaune saman gadon tana tunanin ina ya tafi Allah dai ya sa lfy tun da
sukazo gidan nan bai taɓa wuce 12:10am a waje ba shin me ya daɗar da shi yau,
gajiya tayi da zama ta miƙe tsaye ta fara kai kawo tunawa tayi ɗazun ta kalli waya
a saman table ɗin da yake ajiye ta kardu da system nashi da sauri ta nufa wajen
tana addu'ar Allah ya sa akoi sim a chikin wayar,hannun ta har karma yake wajen
ɗaukar wayar ta kunna haske screen ɗin,wani Cool murmushi ta saki lokacin da ta ga
akoi sim a chiki already ta haddace number sa a kai chikin sauri ta shigar da
number ɗin sa chikin wayar burinta kawai ta kira shi batayi tunanin me zai je ya
dawo ba, sau biyu tana kiran wayar sa bai ɗaga ba sai a na uku ya ɗaga tattara
nitsuwar ta tayi gaba ɗaya chikin sanyin murya tace "ina wuni yaya Prince" shiru
yayi na ɗan lokacin kafin yace "me menene!? "Babu komai daman naga baka dawo bane
har yanzu shine nace.... Bata kai karshen maganar ba ya daga tar da ita ta hanyar
chewa "kawomin black tea ɗakin bincike" "yaya Prince ban san ɗakin ba ai"guntun
tsaki yaja kafin yace "ki fito palo awajen da ake ajiye remote ki duba zakiga farin
remote ki ɗauka ki sai ta sama ki dan na open stair case zai sauko sai ki haura ina
wajen" yana gama faɗin hakan ya katse kiran, murmushi ta saki kafin ta ajiye wayar
ta fice daga ɗakin

Kitchen ta nufa ta haɗa masa black tea kamar yadda ya buƙa ta ta dawo palo kamar
yadda ya sanar da ita haka tayi, tasha ruwan mamaki lokacin da ta ga wani ɗan
siririn stair case na saukowa bayan ta danna remote,mutun ba zai taɓa zaton akoi
wani abu a saman nan ba wai shi stair case tsoro hawa taji dan kar ta hau ta makale
amma da ta tuna yaya Prince ɗin ta na wajen sai ta samu kwarin guiwa,
Chikin zafin nama ta haye saman stair tana hawa stair case ɗin ya naɗe kansa da
kansa

wani katafaren ɗaki ne awajen mai chike da computers da na urori da ban daban gaba
ɗaya ɗakin gauraye yake da hasken computers, yana tsaye gaban wata makekiyar
desktop ya sanya wata na'ura a idon sa kamar glass sai aiki yake tika,tsayuwa tayi
tana bin ɗakin da kallon kafin ta mai da kallon ta kansa sanye yake da yar gakeren
wando wadda ta ɗame sa sosai babu riga a jikin sa da alama wandon ma dolece ta
sanya ya sa dan kallo ɗaya zaka masa ka gane haka asalin kyakkyawar suran jikin sa
ta bayyana gaba ɗaya hannayen sa da chinyoyin sa baki lallausan gashi ne a kwance
awajen sai sheki yake kai kallon ta tayi saman ɗamtsen hannun sa daƙe murɗe dama
dama wani mugun farinciki take a duk lokacin da ta kalli kyakkyawar bakin gashin
dake kwance a saman faffaɗar kirjin, Cool murmushi ta saki lokacin da idon ta ya
sauka a kan haɗaɗen bakin gashin kansa wadda ke baje har bayan sa kasan chewar bai
ɗaure gashin ba ya sake ta har baya
duk da sanyin Ac dake ɗakin hakan bai hana shi zufa ba saboda Aikin da yake tika
kusa da shi tazo ta tsaya tace "sannu da Aiki yaya Prince" bai an sa ba kuma bai
juyo ba aikin sa yake sosai da alama aiki ne mai muhimmanci

Tana tsaye shi kuma yana ta aikin sa almost 10mins da zuwan ta sanna ya chire
na'uran dake fuskar sa ya juyo kallon ɗaya ya mata ya ɗauke kai kayan barcine riga
da wando a jikin ta fari tas masu laushi sai ɗan karamin hijabin da bai wuce kirjin
ta ba ta sanya a kanta baki

ansan cup ɗin hannun ta yayi ya ɗora saman wasu takar du dake wajen chikin sanyi
murya yace "wayace ki ɗauki waya har ki kirani? Banche duk wanda zaki kira sai kin
sanar da ni ba!? Baya baya ta farayi tana girgiza kai tana addu'a a zuchiyar ta
Allah ya sa kar ya bugeta,takowa ya farayi a hankali yana bin ta tana baya baya,
"ba dake nake mana bane? Kasa magana tayi ta chigaba da yin baya tana girgiza yana
bin ta kai har suka kure bango,runfa ya mata da faffaɗar kirjin sa chikin tsawa
yace "bazaki bani amsa ba sai na ɓallaki"slowly ta ɗago kanta tana kallon saitin
wuyar sa ta fara magana "daman naga baka dawo bane shi ya sa na kiraka amma kayi
hakuri ba zan sake ba" har chikin ran sa yaji daɗin amsar ta dan duk yan uwan sa ba
wanda ya taɓa damuwa ko ya kirasa awaya idan ya wuce lokacin dawowarsa ɗan garama
Aryan daman shi duk abun da suke a tare suke duk kuma in da zasuje tare suke zuwa
for the first time yau sister sa ta damu da bai dawo ba har ta kirasa awaya wow
wanan abu yayi,afili kuwa ɗaure fuska yayi sosai chike izza yace "idan kika saƙe
ɗaukan waya kika kira sai na hukun taki!" Ɗago kai tayi sosai dan ya fita tsawo
sosai idan suna tsaye tana son kallon face na shi sai ta ɗaga kai sosai kwata kwata
tsawon ta bazata wuche kirjin sa ba da kanta da komai

Kallon face na shi tayi kafin tace "In Sha Allah ba zan sake ba amma dan Allah idan
ba zaka dawo da wuri ba ka faɗamin kafin ka fita" abu guda ɗaya ne ke burgesa da
yarinyar nan koda batayi laifi ba idan ka mata faɗa tana ansan laifin tace kayi
hakuri bata damuwa wajen dole dole sai ta sanar da kai ba tayi laifi ba da tayi da
bayayi ba zatache kayi hakuri bazata sake ba kuma tana kokarin taga ta kiyaye abun
da kayi magana a kai, yana sane ba ita take faɗawa Ammi yana mata mugun taba amma
da yace idan tasake faɗa sai ya bugeta duk da ba ita ɗin che ta faɗan ba bata nuna
ba ita ɗin bace hasalima hakuri ta bashi ta ansa laifin da ba tayi ba

Shiru suka tsaya yana kallon face nata, sunkuyar da kanta kasa tayi tana jiran taji
me zai che da ita gaba
saukar hannun sa taji saman kanta zame mata ɗan karamin hijabin jikin ta yayi a
jefar kasa shafa gashin kanta ya shigayi tare da jawota jikin sa, jin abun tamkar
mafarki Hiyana take, sun daɗe a haka yana shafa gashin kanta kafin ya zame hannun
sa daga kan nata ya ɗago habar ta suna kallon juna matso da face nashi yayi dai dai
nata chikin sauri ta runtse ido kirjin ta na dukan uku uku kasa kasa yace "ki
shirya gobe zan sanya a kira muku masu gyaran gashi" yana kai karshen maganar ya
sake ta tare da juyawa ya koma wajen aikin sa ya ɗaukk tea ɗin da ta kawo masa ya
koma saman sofa dake a ɗakin ya zauna,ya fara sha chikin nitsuwa

Juyawa tayi zata fita sai ta tuna da massage ɗin yaya Khalid in da yake chewa idan
ya saura kamar kwana biyu alluran ya sake sa kirin ƙa yawan zama kusa da shi kina
yawan yimasa magana ko da ba zai amsa ba domin awan nan lokacin duk karfin alluran
ya ragu yana gab da karewa ne gaba ɗaya alokacin zai ɗan fara jin feeling kaɗan
kaɗan,tuna hakan ya sanya ta koma wajen sofan da yake zaune ta na kokarin
tsugunnawa kasa ya nuna mata gefen sa da hannu ba tare da yayi magana ba, nauyayyar
ajiyar zuchiya ta sauƙe kafin ta zauna kusa da shi tana satar kallon sa ta kasan
ido, kaɗan ya sha tea ɗin ya ajiye ya miƙe ya koma bakin aikin da yake yana miƙewa
ta kwanta a wajen dan daman ta fara jin barci tana kwanchiya ba jimawa barci yayi
awon gaba da ita

2am ya kammala aikin da yake gaba ɗaya ya kashe duk wani kayan wuta dake ɗakin nan
take duhu ya gauraye ɗakin haske wayar sa ya kunna kasa kasa yace "tashi muje"
shiru bata amsa shi ba tsaki yaja kafin ya nufi wajen da take kwance hannu ɗaya ya
sanya ya ɗauke ta chak ya saɓata a kafaɗa ya nufi hanyar fita da ita sai da ya kai
tsakiyar ɗakin ya danna remote stair case ɗin tayi kasa ya sauka yana sauka stair
ta koma kai tsaye bedroom ya wuce,saman katafaren gadon sa ya shin fiɗe ta ya wuche
ya nufi toilet wanka yayi chikin sauri yayi shirin barci dan dare yayi sosai, saman
gado ya dawo ya haye tana kwance yadda ya kwantar da ita gefe ya kwanta ya karanto
addu'oe in barci ya shafa sannan ya lunshe ido

Kamar jira take yana lumshe ido yana lumshe wa ta mirgino ta faɗo jikin sa slowly
ya waro green eyes na shin karaf sai saman face nata, zuba mata ido yayi yana
kallon ta barcin ta take chikin kwanchiyar hankali yauche rana ta farko da ya
karewa face nata kallon, shafa nashi face ɗin yayi kafin yace "haka ne fa kamannin
mu ɗaya da yarinyar nan" dawo da kallon sa yayi saman ɗan karamin bakin ta ya zuba
mata ido zuchiyar sa na ingizashi akan ya sunbacheta ɗayan ɓangaren na zuchiyar sa
yace "idan ka sunbace ta ka sunbaci wa keman?" da sauri ɗayan ɓangaren yace "ka
sunbaci sister ka kuma zaka iyayin komai da ita a matsayin ta na sister ka, kawai
ka ɗauke ta a matsayin abun rage kewar ka,shiru yayi sai tunaninnuka daban daban
yake a zuchiyar sa amma ya rasa wanne ɗaya sai kama ji yayi ba zai iya jure kallon
lallausan lips nata ba batare da ya sumbata ba

slowly ya kai bakin sa saman nata da niyar ya sumbace ta amma sai ya zarce ya fara
kissing nata ba tare da ya sani ba, sosai yake kissing nata tare da kara jawota
jikin sa sosai duk abun da yake mata tana jin sa dan daman batayi barci ba da
gangan ta faɗo jikin sa yaya Khalid ne ya rubuta mata a massage kar ta yarda ta
rinƙa barci ba a jikin sa ba tarinƙa nuna masa kamar barci take ta mirgino jikin sa
ta nuna kamar bata san ta faɗo jikin na shi ba,kara matse ta yayi sosai a jikin sa
yana bata hot kiss tula tulan breast nata dake sokin sa a kirjin sane ya fara damun
sa ɗan sassauta rungumar da ya mata yayi dan ya samu su ɗan raba jiki, kaɗan kaɗan
yake jin feeling akan ta sai da yayi kissing nata mai isar sa sanna ya zame bakin
sa daga nata tare da raba jikin su ya ɗan juya ya lumshe ido shi duk a tunanin sa
tana barci bata ji me ya mata ba ita kuwa mutuwar kwanche tayi dan gaba ɗaya ya
gama kashe mata jiki ya ruɗar da ita dannewa kawai take tunani ta shigayi anya zata
iya biyewa shawarar yaya Khalid da yaya Aryan kuwa? Gaskiya wanna aiki ne mai
wahala ba zata iya ba gaskiya sai dai su kawo wani shawarar da wanan tunani barci
yayi awon gaba da ita, kusan tare barci ya ɗauke su

KANO NIGERIA

Auty Amarya na kokarin fita bedroom nata dan lokacin chin abinci yayi tasan yanzu
gaba ɗaya su Abba sun haɗu a palo dai dai zata fita wayar ta dake bedside drawer
tafara rigging kamar bazata je ta ɗauka ba sai kuma ta fasa ta koma taje ta ɗauki
wayar sunan hajj sadiya che ta bayyana saman screen ɗin wayar zama tayi a bakin
gado kafin tayi picking call ɗin tare da manna wayar a kunnen ta

Daga ɗayan ɓangaren hajj sadiya tace "Hello hajj ya hajara Ykk"dogon numfashi Aunty
Amarya taja kafin tace "lfy Ykk" "Alhadulillah daman nakira na sanar da ke ne yanzu
gagarabadau ya mutu sai dai na kaiwa malamina dake bayalsa ya yi mana aikin Farida
da Aisha" miƙewa tsaye Aunty Amarya tayi tare da dafe kirji chike da raza na tace
"yaushe ya mutu!? "Yanzun nan gani nan ma a kofar gidan sa yanzu baafi minti ɗaya
ba"komawa Aunty Amarya tayi ta zauna gaba ɗaya jikin ta ya mutu tama rasa me zata
che wa haj sadiya "haj ya hajara ina zulaihat ne? Tun shekaran jiya bata kirani
awaya ba itama malamin mu na Niger ya kusa kammala aikin ta tsakanin ta da
Safras"tsaki Aunty Amarya ta ja kafin tace "zulaihat bata koma wajen ki ba ai ni
tun shekaran jiya da na ganta da safe ban sake ganin taba na yi tunanin ta gaji da
zama da nine ta koma wajen ki ai" "aa zulaihat bata dawo waje naba kai amma wanna
yarinyar yanzu a gidan naki ma sai data fita yanzu tana chan kila wani saurayin
nata tabi yarinya kwata kwata bata jin magana ni Allah yasa malamin nan ma ya gama
aikin nan da wuri mu sa mu ayi auren nan kila idan ta shiga gidan Safras ɗin ta
rage yawon banzan nan,barima na kira layin ta dan uban ta koma ina take ta wuce ta
dawo" guntun tsaki Aunty Amarya taja dan ita gaba ɗaya yanzu haushi ma suke bata
daga zulaihat ɗin har Haj sadiyar "haj sadiya sai munyi waya yanzu zanje palo muyi
breakfast ne kowa ya hallara saura ni zamuyi waya anjima" tana gama faɗin hakan ta
katse kiran ba tare da ta jira amsar haj sadiya ba mayar da wayar tayi saman drawer
gefen gadon ta miƙe ta fice daga ɗakin tana mai bakin ciki mutuwar gagarabadau

Da sallam ɗauke a bakin ta ta shiga palon Abba gaba ɗaya wayan da suka rage a gidan
suna zaune saman table diyana na zaune kusa da Aryan ɗin ta tayi shiru ta kasa chin
abinci zama Aunty Amarya tazo tayi a kujerar kusa da Abba tana harara Aryan da
diyana

"my diyana kici abinci mana" chewar Abba yayi maganar yana kallon diyana,sai
lokacin Aryan ya ɗago kai tare da ajiye wayar sa a gefe saman table ɗin ya jawo
plate na abincin nata ya ɗauki spoon ɗin ya ɗibo chips ɗin ya kai mata bakin ta,
shiru tayi bata buɗe baki ba kuma bata ɗago ba tana kallon kasa, mai da spoon ɗin
yayi chikin plate ɗin ya ɗan rungumota da hannu ɗaya yana faɗin "my jidda menene
kuma....bai karshen maganar ba yaji ta sake masa jikin ta gaba ɗaya a jikin sa
kokarin faɗuwa take dan bai riƙe ta da kyau ba chikin zafin nama ya rikota da kyau
yana faɗin "my jidda lfy me ya faru" miƙewa Abba yayi yana faɗin "suma fa tayi
Aryan" tun Abba bai gama rufe baki ba Haidar ya miƙe da sauri ya nufi fridge ya
ɗauko ruwa, ɗaukan ta Aryan yayi chak suka koma tsakiyar palo ya shinfiɗe ta saman
karpet Haidar ya miƙo masa ruwa, chikin sauri ya balle bakin robar ruwan ya tarbo a
hannu ya fara shafa mata a face nata gaba ɗaya su Ammi sun kewaye su suna jiran
farfaɗo war ta zama saman sofa Abba da Aunty Amarya su kayi Ammi da Ummi kam sun
kasa zama suna tsaye Omar Haidar suma suna tsaye,sai kwaɓe fuska Aunty Amarya take

Sau uku Aryan na zuba mata ruwa amma shiru bata farfaɗo ba sai a na huɗun ne taja
dogon numfashi tare da sauke ajiyar zuchiya tun bata buɗe ido ba ta fara sambatu
"Aunty farida yaushe ne jirgin mu zan tashi wlh na kosa na ga su hiyana ina kewar
yaya Aryan kin san me Aunty farida ina zuwa gida Ammi zan fara runguma sai yaya
Aryan sai kuma hiyana da Aunty Zahra aa na manta Ammi ce first sai Abba tukun nan
yaya Aryan" shiru palon yayi suna sauraron sambatun diyana Allah sarki wato shine
maganar ta na karshe tana cikin hayyacin ta lokacin guda Abba yaji idon sa ya chiwo
da kwalla ba karamin tausayi diyana ta basu ba,mutun ya zauna chikin fitar hayyaci
ba karamin abu bane, amma Alhadulillah dan da alama ta dawo hayyacin ta tun da har
tana iya sambatu da sunayen yan gidan

Ji Aryan yayi ba zai iya chi gaba da jin sambatun nan nata ba tana tayar masa da
hankali hannu ya sanya ya shafa fuskar ta tare da matsowa kusa da ita ya riƙe
hannun ta ɗaya chike da kaunar ta ya fara magana "my jidda buɗe idon ki kallemu ai
tun ɗazun jirgin naku ya iso gida" jin muryan Aryan ya sanya ta waro blue eyes nata
da sauri tare da miƙawa zaune tana binsu da kallo ɗaya bayan ɗaya miƙewa tayi da
sauri ta rungumi Ammi tana murmushin tana faɗin "Ammi nayi kewar ki daman na faɗawa
Aunty farida muna isa ke zan fara runguma" sosai Ammi ta rungume itama tana faɗin
"my diyana nima nayi kewar ki sosai amma yanzu dai duk bamu ya kamata ki fara
runguma ba mijin ki ya kamata ki fara nunawa farimcikin ki dan ya fimu bukatar
ganin hakan" turun diyana ta tsaya chike da mamaki tace "Ammi miji kuma yaushe na
samu miji" Abba ne ya ansa zanchen da chewa "Eh my daughter mijin ki" sakin Ammi
tayi ta kariso wajen Abba tana faɗin "Abba wanene kuma mijin nawa? Da hannu Abba ya
Nuna mata Aryan dake tsugunne ya kasa mikewa dan gani yake kamar har yanzu bata
dawo dai dai ba a wani bangare na zuchiyar sa kuwa farincike yake yana godewa Allah
da dawowar matar sa hayyacin ta

Kallon sa diyana tayi kafin ta ɗago ta kalli sauran jamaar palon chikin nitsuwa
tace "Abba ni yaya Aiman nake so ba yaya Aryan ba da yaya Aiman mukayi alkawarin
Aure ba yaya Aryan ba" tirkashi gaba ɗaya zuba mata ido jama'ar palon sukayi Aryan
jin kalaman nata yake tamkar ana zuba masa garwashi a zuciya ashe Aiman yayi
gaskiya shi diyana ke so chije lips nashi yayi lokaci guda idon sa ya sauya
jijiyoyin kansa suka miƙe huci ya fara yi kamar wani zaki diyana ta haɗa masa zafi
biyu lokaci guda na farko ta tuna masa da Aiman na biyu tace ba shi take so ba
zuciyar sa zafi yake masa jiyake tamkar zata fasa kirjin sa ta fito waje,chikin
zafin nama ya miƙe yana kokarin barin palon da sauri Abba ya dakatar da shi ta
hayyar riko hannun sa yana faɗin "koma ka zauna" ba musu ya koma saman sofa ya
zauna tare da dukar da kai kasa umarni Abba yayiwa su Ammi akan su zauna zama
sukayi gaba ɗayan su, saman sofas

"Kai Omar kaje ɗakin Aryan zakaga wata jaka baka mai ɗan girma ka kawomin" chewar
Abba da sauri Omar ya juya ya fice daga palon
Dawo da kallon sa Abba yayi kan diyana dake zaune kusa da Ammi ya fara magana "my
daughter kiyi hakuri da Auren da na miki ba tare da na tambayeki ba, abu na gaba
Allah ya yiwa Aiman rasuwa inason ki anshi Aryan a matsayin miji domin da Aryan da
Aiman duk abu ɗaya ne kuma Aryan ya riga Aiman fara son ki kema kuma Aryan ki ka
fara so ba Aiman ba nasan kinche Aiman kike so ne ba dan komai ba sai dan alkawarin
da kika masa akan zaku yi Aure nasan da kin san Aiman ya rasu ba zaki che hakan
ba,ina jinjina miki da kokarin chika alkawari da ki kayiwa Aiman duk da ba shi kike
so ba" shiru palo yayi ba abun da kakeji sai kukan diyana kuka take sosai kukan da
take ne ya sanya Aryan ɗagowa baya san kukan ta ko kaɗan idan tana kuka zuciyar sa
zafi yake masa

Chikin kuka tace "Abba dan Allah ka chemin wasa kake yaya Aiman bai rasu ba wlh na
yarda yaya Aryan nake so ba yaya Aiman ba pls kucemin wasa ne yaya Aiman na ɗakin
sa" kuka take sosai kakar ranta zai fita kasa jurewa kukan nata Aryan yayi ya miƙe
ya dawo kujerar kusa da tasu ya zauna chikin kulawa ya fara magana "my jidda ya isa
kukan nan kiyi shiru" "yaya Aryan kai ma ka yarda yaya Aiman ya rasu kenan? "My
jidda dole na yarda dan ba'a wasa da mutuwa yanzu dai ki dai na yin maganar kinji
idan ba haka ba zaki sanya zuciya ta ta fashe" rage sautin kukan nata tayi dai dai
lokacin Omar ya shigo hannun sa ɗauke da jakar da Aryan ya bawa diyana tsaraba
lokacin da ya dawo makka

Ansar jakar Abba yayi ya buɗe ya fido da abubuwan dake chiki wayan nan Box guda
biyu da Aryan ya ɓuye bai nunawa diyana ba Abba ya ɗauko ɗan babban ya fara buɗe
wa, wani dangareren sarkan gold ne wanda ya ansa sunan shi gold ne awajen,mai
matukar kyau da tsada sai ɗaukan ido yake ɗago kai Abba yayi ya kallin diyana da ta
kwantar da kanta jikin Ammi tana kuka kasa kasa "my daughter ga sadakin ki 100m
shine kuɗin sadakin ki daga mijin ki" hannu Ammi ta sanya ta ansa ta sanyawa diyana
a tafin hannun ta tana faɗin "an sa ki gani my diyana" kuka kawai take taki kallon
sarkan buɗe ɗayan kwalin Abba yayi ya miƙawa Aryan ansa Aryan yayi ya fito da wasu
kananan Fararen box masu bala'i kyau daga chiki buɗe ɗayan yayi dan kareran diamond
ring ne wadda ya amsa sunan sa diamond sai kyalli yake yana ɗaukan ido ring ɗin
ɗauke yake da harafin A ajikin sa ta tsakiya ajiyewa yayi a gefe ya ɗauko ɗayar box
ɗin ma ya buɗe shima ring ne irin ɗaya da wan da ya buɗe da farko komai nasu ɗaya
sai dai wanan ɗauke yake da harafin D a jikin sa ɗago kai yayi ya kalli diyana dake
ta faman kuka kasa kasa yace "my jidda tashi ki zo"tashi tayi tazo gaban sa ta
tsaya dan saman sofa mai zaman mutun ɗaya yake zaune hannu ya sanya ya nuna mata
saman chinyar sa akan ta zauna satar kallon su Abba tayi kasa kasa yana kallon
chikin idon ta miƙewa Abba yayi yana faɗin "zama chikin turawa ya ɓatamin ƴaƴa basa
kunya ta yanzu kwata kwata" ya kai karshen maganar tare da fice palo chikin sauri
su Ammi suka bi bayan sa taɓe baki Haidar yayi ya fice shi da Omar suna mamakin
yaya Aryan

Aryan Kamar jira yake su Abba su fita ya jawota jikin sa yana faɗin "my jidda ya
isa kukan nan haka kwantar da kanta tayi saman kirjin sa kasa kasa tace "yaya Aryan
kukan ne ai yaki tsayawa" hannu ya ɗaura saman face nata yana goge mata hawaye yana
faɗin "to ya isa karki bari hawayen ya sake fitowa kinji? Gyaɗa masa kai kawai tayi
ta kara lafewa a kirjin sa hannun ta ya riƙo ya sanya mata diamond ring mai
tambarin harafin A sanan ya miƙa mata mai tambarin harafin D yace ta sanya masa
ansa tayi ta sanya masa a ya tsan sa na kusa da karamin ba karamin kyau ring ɗin ya
musu ba kamar dan su akayi shi
Kasa kasa da murya kamar mai raɗa yace "my jidda tashi muje na baki abinci" maƙe
kafaɗa tayi chikin shagwaɓa tace "aa na koshi yaya Aryan" jan karan hanchin ta yayi
chikin wasa yana faɗin "idan baki chiba zan miki Allura" chikin sauri tace zanci to
amma kaɗan" ba tare da ya sake magana ba ya miƙe ya saɓata a kafaɗar sa tana faɗin
"yaya Aryan dan Allah ka sauke ni zan tafi da kafana" bai tan ka taba ya wuche ya
ɗauki Box na sarkan sadakin ta da sauran kayan ya fice daga palon kai tsaye part na
shi ya wuce

Masu karatu mu damalmale da ku a soyayyar Habibi da jiddan sa gobe idan mai dukka
ya kai mu su habibi yau abun nema ya samu 😹😹

Ina muku fatan alkhari masoyana masoyan Duk Karfin Izzata fatan Allah ya chika muku
burin ku na alkhari

Ina miko gaisuwa da jijjina gare ku

Aunty Asma'u
Aunty Hauwa'u
Maman Twins
My mum
Dr Aisha
Aisha
Hauwa'u yar adamawa jinin yola
Sister Halima
Sister Deeja
Aunty Amira
Nana farida
Deenat Ahmad
Maman Amir
Hafsat Rabi'u Abubakar

Da duk sauran wayan da ban samu daman kiran sunan su ba ina godiya ina ganin
comments na ku ya sanyani farimciki da nishaɗi yana rage min kishin hiyana da nake
ki dan na lura hiyana ta fara shisshigewa masoyina 🥲

Pls a bani hot🔥 comments

💋Duk Karfin Izzata 💋

💖The Talent Troupe Writer's 💖

💖Story And Written💖

*Star lady*

Maman Shureim gaba ɗaya wanan page ɗin na kine more love 🥰

Book 2

Page 23

Uk
4:40am ya farka daga barci slowly ya waro idon sa waje kyakkyawar face nata ya fara
chin karo da shi ba karamin kyau hasken blue light na ɗakin ya ma face nata ba,
barcin ta take chikin kwanciyar hankali ya ɗan ɗauki mintoci yana kallon face nata
kafin ya miƙe zaune tare da zuro kafafun sa kasan kagon gently ya miƙe ya fara
tafiya toilet ya nufa brush yayi sannan yayi wanka ya fito ya shirya chikin fara
jallabiya ya fice daga ɗakin ya nufi masallaci

Yana fita ba jimawa ta farka da kyar ta iya buɗe idon ta dan barci bai ishe taba
kiran Sallah ne ya tashe ta mikewa tayi ta nufi toilet jim kaɗan ta fito ɗaure da
towel jallabiyar sa ta sanya ta sanya karamin hijabi tayi sallah zama tayi saman
dadduma bayan ta idar da sallan ta fara yiwa diyana addu'ar Allah ya bata lfy sai
karfe 6am dai dai ta tashi daga kan daddumar ta naɗe ta mai da mazaunin sa

Toilet ta fara wanke wa kafin ta fito ta gyara masa ɗakin tsab ta sanya wani
daddaɗar turare ɗaki mai bala'i kamshi sai da ta gama komai sanna ta wuce dressing
nashi ta chire masa jallabiyar sa ta ɗaura towel ta dawo ta tsaya a gaban mirrow
kallon kan ta tayi sosai kafin tace "Allah sarki yaya Prince wlh yanzu zan ɗaura
ɗamarar ya kar ka a gidan nan domin son ka yana neman halakani dole nayi amfani da
shawarar Aunty farida, da wanna tunani ta fara shafa body lotion nashi masu kamshi
da tsada bayan ta gama ta nufi trolley ɗin ta sosai ta shiga wargaza kayan nata
tana neman kayan da sukafi lallacewa wadda idan ka sanya zatayi kama da karuwar
gaske koma abun da ya fi karuwa chan kasan babban trolley ta samu wasu wanduna da
ba zasu wuchi chinyar taba da yan rigunan su masu kama da singlet ɗaga rigar tayi
tana kallon rigar ba zata wuci chibiyar taba murmushi tayi ta mai da ta ajiye tana
faɗin "wanna sai da daddare" kara watsa kayan tayi sosai wani shegen wando ta sake
chin karo da shi shima ba zai wuchi guiwar ta ba sai dai shi rigar sa zata saukar
mata zuwa marar ta da rigar da wandon duk jikin su robane, miƙewa tayi da su a
hannun ta tana murmushin chikin sauri ta sanya su tanayi tana sanyawa Zahra albarka
da addu'ar Allah ya bata baby mai kyau kamar yaya Khalid ɗin ta, sai yau taji daɗin
kayan da Zahra ta zaɓa mata, sosai kayan suka kamata sunfitar mata da ainihin
surar jikin ta ba karamin kyau tayi ba ta zama kamar waruwar gaske

bayan ta gama sanya kayan ta kwashe wayan da ta fitar ta mai da chikin trolley ɗin
sanna ta nufi gaban mirrow wow ita da kanta tasan tayi kyau sai dai mugun kunya
take ji yayay Prince yazo ya ganta a haka tara gashin kanta tayi ta ɗaure a tsakiya
da gangan ta ɗauki perfume nashi ta sanya a jikin ta dan ta lura idan ta taɓa wani
abu nasa hakan yana sa yazo jikin ta da niyar hukun tata saman gado ta koma ta
kwanta tana tunanin ya kamata a che ya yaya Prince ya dawo yanzu, bata kai ga rufe
tunanin nata ba sai gashi ya shigo kallon ɗaya ya mata ya kau da kai ya wuce ya
nufi toilet har ya kai bakin kofar toilet ɗin ba tare da ya juyo ya kalleta ba kasa
kasa yace "ki fitar min da kayan sawa da suka dace da ni" yana kai karshen maganar
ya shege toilet ɗin tunani Hiyana ta farayi ki fitomin da kayan sawa da suka dace
da ni kenan yana nufi wanda na fitar masa jiya basu dace da shi ba kenan? to ni ya
za'ayi in san wan da suka dace da shi kai dole na tambayi Aunty farida ta faraɗamin
wasu kayane sukafi dacewa in rinƙa fitar masa idan ya buƙaci dana fitar masan da
wanna tunani ta miƙe ta shiga dressing room ɗin,wandon jeans baki da t-shirt ash ta
fiddo masa da shi ta ɗaura saman gado ta wuce kitchen dan ɗauko masa breakfast

lokacin da ta dawo ɗakin har ya fito yana shiryawa godiya tayiwa Allah da ya sanya
tafita kafin ya fito ba dan haka ba da zata iya sumewa dan shi yaya Prince ba ruwan
shi bai san kunya ba zai iya shiryawa ma a gaban ta,bakaramin daɗi taji ba ganin
yau ya sanya kayan da ta zaɓa masa

saman table ta ajiye masa trey mai ɗauke da kayan breakfast ɗin,tana kokarin zama
saman sofa sai ta tuna massage ɗin yaya Khalid in da yake chewa ta rinƙa taya bgs
sanya kaya da sauri ta fasa zamar ta miƙe ta karisa wajen sa dai dai lokacin yana
sanya buttin ɗin rigar, ba tare da tayi magana ba ta sanya hannu chike da tsoro
kirjin ta na dukan uku uku ta fara tayashi sanya wa, kasa kasa yake satar kallon ta
mamaki ne ya kama shi wato yarinyar nan ta dai na tsoron sa kenan,amma duk da hakan
ya ji daɗi sosai har chikin zuciyar sa da ta taya shi sanya buttin ɗin afili kuwa
ɗaure fuska yayi chikin tsawa yace "ke me haka!? Chikin sauri ta chire hannun ta
daga saman rigar nashi da cool voice tace "kayi hakuri ba zan sake ba" ko kallon
ta bai sake ba ya chi gaba da sanya buttin ɗin sa bayan ya kammala ne ya wuce saman
sofa mai zaman mutun uku ya zauna da sauri ta karisa wajen ta fara sarving na shi
sai da ta gama komai ta tura masa gaban sa sanna ta tsugunna chikin girmamawa tace
"yaya Prince dan Allah ka kiramin Aunty farida" da hannu ya mata nuni da wayar sa
dake saman bedside drawer ba tare da yayi magana ba miƙewa tayi ta ɗauko wayar ta
dawo ta miƙa masa tare da ɗan tsayawa daga gefe layin Aunty farida ya kira wayar na
fara ringing ya miƙa mata

Ansar wayar tayi ta nufi kofar fita dan ta koma palo bata son yaji me zatace tsawa
ya daga mata wadda ya sanya ta juyowa ba shiri "in zaki je!? "Palo zanje" ta bashi
amsa chikin tsoro batare da ya kalli in da take ba ya mata nuni da hannun sa akan
ta wuce wajen hutawar sa tayi wayar achan,ba musu ta wuce ta nufi wajen already
Aunty farida tayi picking call ɗin tun ringing na farko duk abun da ya faru a
kunnen ta ya faru tana jin su, zaman saman sofan dake wajen hiyana tayi kafin ta
manna wayar a kunnen ta ta fara magana

"Hello Aunty farida in kwana" "my Hiyana kina ji yanzu ba gaisuwa zamuyi ba kin ga
wayar sa ne kuma lokacin tafiyar sa wajen Aiki yayi kawai muyi abun da ke gaban mu
yanzu wani chi gaba aka samu"shiru hiyana tayi tana ɗan muku muku bazata iya faɗaqa
Aunty farida chewar Bgs yayi kissed nata ba,jin tayi shirune ya sanya Aunty farida
tace "my hiyana karki ɓoyemin komai ki faɗa min da wuri kinga bamu da time ko,
sunkuyar da kanta kasa kayi tamkar Aunty farida na gaban ta chike da jin kunya ta
fara bata lbr duk abun da ya faru tsakanin ta da bgs,murna sosai Aunty farida tayi
kafin tace "yanzu bari na faɗa miki kayan da ya dace kirin ka bashi da lokacin da
suka dace idan ya dawo aiki kinga yana bukatar ya huta ya sha iska to wannan lokaci
kananan kaya zaki fitar masa dan su yake buƙata idan ya shiga wanka da daddare kiyi
sauri fitar masa da kayan barci masu laushi kuma Prince ya fison abu fari komai
nashi farine yana son kalan fari sosai sai ki kula da wanna ma idan da safene to
kayan Aiki zaki fitar masa idan kuma ranar weekend ne to ki karanche sa shin yana
fita weekend ne idan yana fita to kaya masu kyau da tsada zaki fitar masa irin
jeans da t-shirt ba manyan kaya ba aikema ranar kinyi wauta Prince baya sanya kayan
hausawa idan ba dole ba, abu na gaba idan kuma baya fita weekend to jallabiya zaki
fitar masa sanan ki rinƙa rigasa tashi sallar asuba dan idan ya shiga wanka ki
fiddo masa da jallabiya da zai sanye yaje masallaci,yanzu dai sai mu bari haka sai
anjima zan kira ku ta wayar Auta akoi wani shirin da zamuyi kuma ki dage akan
shawarar Khalid da Aryan yanzu ki mai da masa da wayar sa dan naga lokacin ya tafi
zaije wajen aikin sa kar kije kiyi laifi rike masa waya da kikayi" miƙewa tsaye
tayi kafin tace "to Aunty farida na gode sosai" "ba sai kin min godiya ba ke dai ki
chigaba da yin abun da na faɗa miki In Sha Allah mun kusa nasara" a chikin zuchiya
ta amsa da amin tare da chiro wayar daga kunnenta bata iya komai a wayar san nan ba
dan haka bata katse kiran ba ta mai da masa da wayar yana zaume saman sofa kamar
yadda ta bashi haka ta dawo ta same sa kusa da shi ta zauna tare da miƙa masa wayar
tana faɗin "gashi yaya Prince Nagode" an sar wayar yayi tare da miƙewa ya fice daga
ɗakin,bin bayar sa da kallo tayi har ya fice, tana kokarin miƙewa sai gashi ya dawo
ɗakin a tsakiyar ɗakin ya tsaya tare da miƙa mata hannu sa alamar tazo ta ansa
miƙewa tayi chikin sauri ta kariso wajen sa sim card nata ya miƙa mata tare da
faɗin "now zaki iya kiran kowa sister ki ta dawo dai dai" yana kai karshen maganar
ya juya chikin sauri tace "yaya Prince to dan Allah kasamin kati awayar" ba tare da
ya juyo ba yace "akoi card a chiki" "to yaya Prince dan Allah ina neman wata
alfarma ma" sai lokacin ya juyo yana kallon ta tare da dakatawa da tafiyar da yake
takowa tayi a hankali tazo kusa da shi chikin sanyi murya tace "yaya Prince ina son
abubuwa da ɗan dama ina son perfume ina son kayan sawa ina son...sai kuma tayi
shiru ta fasa faɗe, kallon ta yayi from head to toe kafin yace "wayace ki sanya min
perfume na? Waro ido waje tayi tana nadamar tambayar sa da tayi yanzu gashi ta
tonawa kanta asiri, harara ya wurga mata kafin ya sake chewa "ki shirya muje" yana
kai karshen ya juya "yaya Prince bani da kayan masu hankali a chikin akwatin wanda
zan sanya na fita" "ki sanya jallabiya ta" ya kai karshen maganar tare da ficewa
tsalle ta buga tana dariya da sauri ta wuche dressing room nashi ta ɗauko
jallabiyar sa ta sanya jallabiyar ya fi karfin ta har jaa yake a kasa sosai itakam
bata damu da yawan da jallabiyar ya mata ba sai murna take ta fito daga ɗakin baya
palo dan haka sai ta wuche ta nufi harabar gidan

Yana zaune chikin motar sa sunyi reading tafiya da alama ita suke jira tsayuwa
tayi ta rasa wani mota zata shiga chikin sauri Abdol ya buɗe motar ya fito ya buɗe
mata gidan baya in da Bgs ke zaune,satar kallon sa tayi ta kasan ido taga ko ya
kalli abun da Abdol yayi kuwa ganin ko kallon in da suke bai yi bane hankali sa na
kan system dake saman chinyar sa, hakan ya sanya ta tako jiki ba kwari ta shiga
kusa da shi ta zauna tana jiran taji me zai che rufe motar Abdol yayi ya buɗe gidan
gaba ya shiga mazaunin driver ya tayar da motar da matsanancin gudu suka bar gidan

wani katafaren shopping mall suka shiga bayan sunyi parking Abdol ya fito ya
buɗewa Bgs ɓangaren sa sanan ya buɗe wa hiyana,kusan a tare suka fito sai kallon
wajen take tana satar kallon sa gaba yayi ta bi bayan sa Abdol ya rufa musu baya
tun kafin su shiga chikin wajen ya sanya face mark a face na shi

Suna shiga chikin shopping ɗin Abdol yayi saurin ɗauko masa kujera ya zauna tsayuwa
hiyana tayi kusa da shi dan ita gaba ɗaya wajen ma tsoro yake bata da ɗan tsawa Bgs
yace "ki wuce kije ki ɗauki abubuwan da kike bukata mana kina ɓatamin lokaci!"
Tsuke fuska tayi kafin tace "ni wlh yaya Prince tsoron wajen nake ji ba zan iya
zuwa ni kaɗai ba sai dai ka rakani" a sukwane ya ɗago kai yana kallon ta lokacin
guda taji numfashi ta ya tsaya dan irin kallon da ya mata tsoro take kar yace an
fasa sayan komai su koma gida,kallon ficekar hiyana Abdol yayi kafin ya juyo ya
kalli Bgs chikin girmamawa yace "sir let me escort her tun da tana tsoro" wani
mugun kallo Bgs ya wurga masa wadda ya sanya shi juyawa ba shiri ya ɗauke kansa
daga garesu ya mayar yana kallon kofar shigowa,miƙewa bgs yayi yana faɗin "wuce a
mai daki gida tun da ba sayyayyar zaki yi ba" yayi maganar tare da kama hanyar fita
chikin sauri ta riko hannun sa tana faɗin "dan Allah yaya Prince kayi hakuri ka
rakani karkace mu koma wlh ina bukatar kayan ne" ta karisa maganar kamar zatayi
kuka juyowa yayi ya kalleta kafin ya saukar da kallon sa kan hannun sa da ta riƙe
ganin hakan ya sanya ta sake masa hannun sa da sauri chigaba yayi da tafiya har ya
fice daga wajen,tsayuwa tayi a ranta tana faɗin "yau zan gani rashin imanin ka ya
kai ka iya tafiya ka bar ni a nan ne ko kuma akoi sauran imani a zuciyar ka kuma
wlh ko kasheni zakayi bazan fita shopping ɗin nan ba har sai mun yi sayayyan nan
bare ma ba abun da ka isa kamin yanzu dan Ammi ta sanar dani bazaka kara buguna ba
wlh yau sai nayi maganin ka sai ka sauke girman kan nan naka yau" tana tsaye tana
kallon su ta chikin glass har suka tada motocin su suka fice daga shopping ɗin waro
ido waje tayi tana kallon su har suka kurewa ganin ta hawaye ne ya fara gangarowa a
kan kuncin ta nan take tafara na damar dama bata biyewa zuchiyar taba da ta bishi
sun tafi ta hakura da sayayyar yanzu ya zatayi tayiwa mijin ta laifi yayi magana ta
ki bin maganar sa wai menene ya shiga kanta wayyo Allah" chikin kuka ta sanya hannu
a aljihun jallabiyar jikin ta ta chiro wayar ta ta kira layin yaya Khalid bugu ɗaya
ya ɗaga chikin kuka ta sanar da shi abun da yake faruwa dariya Khalid yayi kafin
yace "kiyi sauri fitowa daga wajen ki ɓuya ta inda ba wan da zai ganki ganinan zuwa
dan ina da tabbacin zai aiko a ɗauke ki amma bari muyi wasa da hankalin sa kaɗan"
haka ko akayi chikin sauri ta fito daga wajen kamar yadda Khalid ya umarce ta ta
boye ta bayan wani hospital dake kusa da wajen, bata fi 10mins da tsayuwa a wajen
ba sai ga motar yaya Khalid,kiranta yayi awaya akan ta fito su tafi da sauri ta
fito har tana haɗawa da gudu ta shiga motar Khalid suka bar wajen suna tafi ba
jimawa sai ga Abdol ya dawo shi kaɗai a chikin mota yazo ɗaukan ta chikin shopping
ɗin ya shiga batanan tambayar mutanen wajen yayi suka sanar da shi ta fita tun
ɗazun juyawa yayi ya koma wajen motar sa ya ɗauko waya ya fara kiran layin Bgs sau
biyu yana kira Bgs bai ɗaga ba sai a na uku ne ya ɗaga murya har rawa yake Abdol
yace "sir madam fa bata wajen ta fita ta tafi" daga tsayan ɓangaren Bgs ya ja tsaki
kafin yace "to ina ruwa na ka dawo ka chigaba da aikin gaban ka" yana gama magana
ya katse kiran,shiru Abdol yayi yana tunanin hali irin na ogan sa wani lokaci abun
ma mamaki yake bashi mutun ne kamar ba mutun ba bazaka gane me yake so me baya so
ba yanzu fa shi yache nazo na ɗauko yarinyar nan amma danache bata nan ya nuna
halin ko in kula bayan kuma kallo ɗaya zaka masa kasan ya ɗauki yarinyar da
mahimmanci kai Allah dai ya shiryamin oga na amma gaskiya zan so ganin ya wanna
wasan nasu zai kare shida sister nan tasa Allah ya sama kar a ganta har dare muga
ya zaiyi dolene ma yaje neman ta ko dan iyayen su, da wanna tunani Abdol ya shiga
motar sa ya bar wajen

to masu karatu mu koma Nigeria muga me sukeyi kafin mudawo kila yaya Khalid ya dawo
mana da hiyanar mu

Kano

Zaune take saman sofa a palon habibin ta tana buga game da wayar sa ta sha kwalliya
sosai jikin ta na sanye da dogiwar riga abaya pink color kanta babu ɗan kwali ta
saki gashi har gadon baya tana taunar chewing gum tayi nisa chikin game da take
bugawa kamar daga sama aka fisge wayar daga hannun ta a zafafe ta ɗago kai ganin
yaya Aryan ne ya sanya ta turo ɗan karamin bakin ta tana faɗin "kai yaya Aryan me
haka ne dan Allah" hararar wasa ya wurga mata kafin yace "wai ke baki da Aiki sai
buga game to ki tashi kije ki ɗauki Kur'ani ki fara karatu zanje na duba wata
criminal ina dawowa ba jimawa" miƙewa tayi tsaye chikin jin haushi tace "daman kana
da wata budurwace zakache kana sona? Kallon ta yake da mamaki ya mai mai ta kalmar
nata "budurwa" "eh mana budurwa ba yanzu kache zakaje ka duba ta ba to idan ma bata
da lfy ne Allah ya sa ta mutu" dariya abun ma yaso bashi wai yar karamar yarinya da
kishi to ko me takewa kishi yanzu oho ita da bata san menene Auren bama tukun
nan,ganin yayi shiru ne ya san ta fasa ihu tana faɗin "to ni wlh babu in da zakaje
sai dai muje tare kuma wlh in dai mukaje sai na kashe ta" Aryan dai yau yaga ikon
Allah yama rasa mai zaiche shi da zaije hukunta zulaihat me ya haɗa shi da budurwa
wani tunanine ya faɗo masa shin ko dai diyana bata san ma'anar criminal bane tuna
hakan ya sanya yayi kasa da murya yace "my jidda nifa mai laifi zanje hukun tawa ni
da nake dake ina ruwa na da wata ko kin taɓa kallona ina magana da wata mace ne,
ina chewa wayata awajen ki take zama kin taɓa kallon hoto ko number mace? Idan ba
su Aunty farida ba" jin haka ya sanya tayi shiru ta sa hannu ta rufe fuska ita
adole taji kunya murmushi ya saki tare da chire hannun da ta rufe fuska da shi yana
faɗin "my jidda sarkin rigima wato har yanzu baki dai na ba ko? Faɗowa jikin sa
tayi tana dariya "ni dai ban taɓa kallon mutun mai kuka da dariya lokacin guda ba
sai ke my jidda kuka baya miki wuya kamar yadda dariya ma bata miki wuya" ɗan
karamin bakin ta ta kafa a sai yin kirjin sa ta gabza masa chizo har sai da yace
"wash my jidda to laifin me kuma nayi? da akamin hukunci haka"chikin shagwaɓa tace
"Allah yaya Aryan ka chika neman magana to ni gaskiya ko ina ma zakaje sai dai
mutafi tare dan naji kace wadda zakaje hukun tawa macece kar ina zaune a gida kai
kuma kaje daga hukunci ku fara soyayya" rungumeta yayi sosai yana shafa lallausan
gashin kan ta yace "my jidda nifa ke kaɗai kin ishe ni bana son ƙari ki kwantar da
hankalin" ɗago kan ta tayi daga kirjin sa tana kallon face nashi tace "yaya Aryan
to yanzu dai ka askemin gashin nan dan wlh yana damuna" juyawa yayi ya kamo hannun
ta ta baya ya haurar da ita bayan sa ya goyata ya nufi hanyar fita yana faɗin "muje
ki rakani wajen mota kuma idan kika kuskura kika taɓa min wanna kyakkyawar bakin
gashin nawa sai na miki hukunci gaba ɗaya jikin ki wanna kyakkyawar gashin naki
yafi komai burgeni" "kai yaya Aryan Allah ni kuma ban son gashi ni gaskiya askewa
zanyi" tayi maganar dai dai lokacin da suka fito harabar gidan "to shikenan kina
aske gashin naki ni kuma zan Aure mace mai gashi domin ni inason mace mai gashi
sosai" hannu ta sanya da karfi ta za gashin kansa har sai da yace "wash haba my
jidda" yayi maganar tare da sauke ta ɗaure fusaka tayi sosai tana faɗin "yanzu duk
dogon gashin kan nan naka bai ishe kaba sai....ba ta karisa magana ba tayi shiru
tare da juyawa ta bashi baya, murmushi yayi kafin yace "oh my goodness my jidda wai
fushi kikayi kenan? to shikenan yanzu dai muje ki rakani wajen mota idan na dawo
sai na rarrasheki sauri nake yanzu" make kafaɗa tayi tana faɗin "aa ni ba zan je ba
na fasa rakiyar kayi tafiyar ka" juyawa yayi ya nufi parking space yana faɗin
"Allah ya sa na haɗu da wata baby kyakkyawa a hanya nayi wuff da ita" jin abun da
yace ya sanya ta juyo da gudu tayi tsalle ta haye saman bayan sa tana dariya,buɗe
baki yayi zai yi magana wayar sa ta fara ringing,chikin sauri ya fito da wayar daga
aljihun sa dan ya san call ɗin Bgs kawai yake expecting chikin sauri yayi picking
call ɗin tare da manna wayar a kunne yana faɗin "hello my blood" daga ɗayan
ɓangaren Bgs yace "ba sai kaje ba na sa an saki yarinyar" "What!!! Aryan ya furta
azafafe tare da sauke diyana kasa daga bayan sa ya jingina da jikin motar sa "akan
me zaka sanya a sake ta!? "Akoi dalili idan na gama da case ɗin zakaji" yana kai
karshen maganar ya katse kiran juyowa Aryan yayi yana kallon diyana, gaba ɗaya yama
manta bata da ɗankwali a kanta, "my jidda jeki ɗauko hijabi kizo mu tafi" "to"
kawai tace ta wuce ta koma part nasu,binta yayi da kallo har ta shige ajiyar
zuchiya ya sauƙe tare da ɗaga kai yana kallon sama jim kaɗan ta fito sanye da
hijabi ɗan karami zuwa kirji,kallon ɗaya ya mata ya kawar da kansa tun bata kariso
ba ya shiga motar gidan gaba mazaunin driver shiga ɗayan gefen tayi tana faɗin
"yaya Aryan daman ka iya tuka motane? Yau kenan bazaka tafi da wayanchan masu
mummunar fuskan ba" girgiza kai kawai yayi ya tada motar yaja suka nufi gate dan ya
lura idan ya biyewa diyana sai su kwana a nan, a bakin gate na gidan ya tsai da
mota tare da sauke glass ɗin motar ya dubi Shahram yace "ni kaɗai nake son fita
kuma ba lallai mu dawo yau ba" yana kai karshen maganar ya ja motar da gudu suka
fice daga gidan

Gudu yake shararawa sosai kamar zasu tashi sama chikin kankanin lokaci suka fita
garin kano dai dai kafin su isa kwanan ɗan gora dake hanyar Zaria a wani ɗan
karamin daji kusa da checkpoint na sojoji ya tsai da motar sa kusa da wata itacen
mango dake fuskantar checkpoint ɗin, juyowa yayi yana kallon ta sai fakan kumbure
kumbure kumatu take, murnushi ya ɗan yi kafin yace "my jidda sarkin shagwaɓa to
yanzu kuma me nayi?ake fushi da ni" kara turu ɗan karamin bakin ta tayi tana wasa
da ɗan yatsan hannun ta bata che da shi komai ba, jawota yayi ta faɗa saman
faffaɗar kirjin sa ya fara shafa bayan ta yana ɗan bubbuga ta a hankali kamar yar
baby "my jidda wai me nayi ne? Kasa kasa tace "ba kai ne ka rinƙa gudu sosai da
motar ba da yanzu mum mutu fa? ni fa bana son na mutu ban sa kayan sojoji na riƙe
bindiga kamin hoto ba" ɗago habar ta yayi suna kallon juna kafin yace "In Sha Allah
babu abun da zai faru ba zaki mutu ba har sai kin haifa min baby's dozin uku,dariya
tayi sosai ta sanya hannu ta tana wasa da jikin rigar sa tace "yaya Aryan dozin uku
fa kace kowani dozin guda goma sha biyu ne fa,tab ai ni ko baby uku ba zan haifa ba
baby's biyu nake so ɗaya takwarar Ammi ɗaya takwarar Abba shike nan sun ishe ni"
haɗe fuskokin su yayi chikin tsananin kaunar ta ya fara magana "gaskiya my jidda
ina son baby's dayawa kuma ni bana son mata dayawa mace ɗaya ta ishe ni dan haka ki
shirya ansan baby's koda 12 ne kin ji? Ɗago ido tayi suna kallon chikin idon juna
yayin ta shi kuma yake goggoga mata karan hanchin sa a saman nata yana shafa ta da
hannu ɗaya "Yaya Aryan...bai bari ta yi maganar da take son yi ba ya haɗe bakin su
waje guda waro ido tayi waje tana kallon sa ɗayan hannu sa ya sanya ya rufe mata
ido chikin dabara ya kwantar da kujerar motar da suke kai kwanchiya yayi da ita a
jikin sa bakin su manne da na juna zuro ɗayan hannun sa yayi ta saman rigar ta tare
da kara matse ta a jikin sa sosai wani daddaɗar ajiyar zuchiya ya sauke lokacin da
hannun sa ya sauka saman lallausan tula tulan breast nata chikin sauri diyana ta
kwache bakin ta daga nashi tana kokarin miƙewa daga jikin sa ya sake jawota a kule
tace "yaya Aryan ni ka sake ni akan me zaka taɓa min nono?" mamaki ne ya kamashi ji
yadda ta kira sunan su ko ajikin ta wanna dole ya mai data makaran ta da islamiya
dan ba abun da ta sani jawo ta yayi ta faɗa jikin sa ya kankanme ta da kyau ya fara
yi mata raɗa a kunne "my jidda wanna fa kayanane pls karki hana ni wasa da su
namiki alkawari iya wasa kawai zanyi da su ko ganin su ba zan yi ba" shiru ta masa
kamar bata ji me yace ba ta fara kuka kasa kasa,ba tare da ya lura da kukan nata ba
ya fara kokarin zuge mata zip ɗin gaban rigar ta ji yayi ana knocking na glass ɗin
motar ba tare da ya miƙe ba ya sanya hannun sa ya sauƙe glass na motar kasa, kamar
daga sama yaji anja kofar motar da karfi an buɗe ana faɗin "fito munafiki ka sato
yar mutane zaka mata fyaɗe ko? daman tun da naga kayi parking na motar ka a nan na
fara zargin motar irin wanna shirgegiyar motar awan nan dajin dole ayi zargin ta
ashe ashe zargina gaskiya ne maza ka fito yau taka ta kare!!" ɗan ɗago kan sa yayi
yana kallon masu maganar wasu sojoji ne su uku a tsaye suna riƙe da gun tsaki yaja
tare da mai da kansa ya kwantar dan gaba ɗaya jikin sa a mace kokarin miƙewa diyana
take dan ta tsorata ganin sojojin nan jikin ta har kerma yake kara sautin kukan
nata tayi sosai, hannun ta ya kama ya sake jawota jikin sa

chikin tsawa ɗaya daga cikin sojojin yace "lallai wanan ka chika marakunya bar
gani ka fito daga babban gida kana yawo da wanna shirgegiyar motar yau zaka gane
kuren ka ko uban ka bai isa ya fidda kai ba yau!!" shi dai Aryan ko kallon in da
suke bai sake yi ba gashi yama kasa tashi gaba ɗaya jikin sa a mace, damkar kafar
sa ɗayan sojan yayi yana jansa yana faɗin "ka fito daga chikin motar nan munafiki
yau asirin ka ya tonu zaka gane kuren ka, ganin sojan nan ya damki kafar yaya Aryan
yana jan sa ne ya sanya diyana ta fasa ihu tare da kara kankame Aryan ɗin ta
waro idon sa waje yayi tare da yunkurawa zai miƙe zaune jan kafar sa da sojan chan
ya riƙe yayi yana kokarin zama tafiya sojan yayi luuuu ya buga kansa da jikin
stearin motar da kyar sojan ya ja kan sa ya fitar ya tsaya a gefe tsaki Aryan yaja
tare da mayar da diyana saman nata kujerar ya zaunar da ita chikin dashewar murya
ya bawa diyana umarni akan ta zauna a mota karta fito, kafafunsa ya zuro waje kafin
ya fito gaba ɗaya chike da jin haushi ɓata masa farincikin sa da sojojin nan sukayi
ya ɗauke babban su da wani gigitatchiyar mari wadda sai da sanya shi tangal tangal
kamar zai faɗi lokacin guda yaji duniya ta tsaya masa chak gaba ɗaya kunnen sa ta
dai na jin sautin komai marin Aryan fa ba wasa ba, a zafafe sauran sojoji biyun
suka ɗaga gun suka sai ta Aryan da shi suna faɗin "kneel down"

To masu karatu sai mun haɗu ranar Monday idan mai dukka ya kai mu ku bini bashin 2
page love u all

💋Duk Karfin Izzata 💋

💖The Talent Troupe Writer's 💖

💖Story And Written💖

*Star lady*

Book 2

Page 24

.... Kallon su Aryan ya fara yi daga sama har kasa kafin ya mai da kallon sa ga
sauran sojojin checkpoint ɗin dake nufo su,tsaki yaja tare da komawa ya zauna saman
kujerar motar chikin sanyin murya yace "my jidda ya isa kukan nan wai da me kike so
ɗaya na jine da wayan nan da suka ɓatamin rai ne ko kuma da kukan ki?" Rage sautin
kukan nata tayi chikin shesshekar ta fara magana "yaya Aryan mu koma gida ni tsoro
nake ji ban san wajen nan ko kaɗan" yana kokarin yin magana wayanchan sojojin suka
iso wajen babban chikin su ya sanya hannu ya damki kwalar rigar Aryan yana faɗin
"wuce muje" ɗago kai Aryan yayi yana kallon sojan kafin ya mai da kallon sa saman
wuyar rigar sa a razane sojan ya saki wuyar riga chikin tashin hankali ya duka gasa
yana faɗin "innalillahi wa Inna ilaihir rajiun Lefternal general Aryan" ba shiri
sauran sojojin ma suka zube kasa dan sun san sunan Aryan fuskar sa ce dai basu taɓa
gani ba tsaki Aryan yaja kafin yace "kuna kan dai dai ai bakuyi laifi ba in da nine
na kama mutun zai yiwa yarinya fyaɗe to da yanzu maganar jana'izar sa ake ku tashi
ku koma bakin Aikin ku amma ina son ku sani wanan matatace ba sato ta nayi ba"
miƙewa sukayi chikin rawar murya babban su ya ɗan leko kai yana faɗin "sannu madan"
hannu Aryan ya ɗaga musu chikin sauri yana faɗin "ba ta bukatar sannun ku ku wuce
bakin Aikin ku kawai nace" jikin su har kerma yake suka wuce suka bar wajen
dawo da lallon sa yayi kan diyana "my jidda am sorry na wahalar da ke ko? Haka
kawai yau naji ina son in tukaki a mota da kai na muyi tafiya mai nisa muna tafiya
muna hutawa a hanya, Abuja nake son muje zaki iya jure tafiyar ne ko kuma in kira
waya akawo helicopter mu karisa da shi?fa ɗowa tayi jikin sa tana kuka kasa kasa
mai do da kafar sa chikin motar yayi tare da ɗaka kugerar motar ta dawo dai dai ya
jawo kofar motar ya rufe ya tada motar,ganin ya kunna motar ya sanya ta ta tashi
daga jikin sa tana kokarin komawa wajen zaman ta ta zauna da kyau "me yasa kika
tashi? Ya tambaya dai dai lokacin da ya juya kan motar suka bar wajen wayar sa ya
ɗauko ya fara kiran layin Bgs,wayar na ta ringing Bgs bai ɗaga ba sai da wayar ta
kusa yanke wa sanna ya ɗauka manna wayar Aryan yayi a kunnen sa yana faɗin

"menene next? Daga ɗayan ɓangaren Bgs yace "kaje zuwa idan ka isa in da ya dace
zan sanar da kai" yana kai karshen maganar ya katse kiran,ta chikin mirrow motar ya
kalleta ta kwantar da kanta a jikin kujerar mota tana kallon hanya da glass na
gaban mota,gudu yake shararawa sosai kamar zasu tashi sama lokacin kan kani suka
isa
tsakanin zaria da kaduna kafin su kai jaji ya karya kwana ya sauka daga kan titi ya
shiga daji yayi tafiya mai ɗan nisa tun suna iya hango titi har suka dai na hangowa
chikin tsoro diyana tace "yaya Aryan wai ina zamuje ne?naga sai shiga daji kake" ta
kai karshen maganar dai dai lokacin da ya tsai da motar a kasar wata bishiyar
dalbijiya,juyowa yayi ya jawota jikin sa chikin sanyin murya yace "my jidda kina
matar Lefternal general Aryan bai kama ta ki ji tsoron wani abun ba kuma fa karki
manta tare kike da jarumin mijin ki" "ni yaya Aryan ba fa tsoro nake ji ba kawai
ina mamakin me ya kawo mu ɗajin nan ne" zai yi magana wayar sa tayi kara alamar
shigowar sako chikin sauri ya saketa tare da ɗaukan wayar ya duba sakon Bgs
murmushi ne ta kubche masa lokacin da yake karan ta sakon, sakon ne kamar haka "kai
zaka rabu da yar kutane ka fita kayi aikin da ya kawo kane ko dai sai ka rusa mana
target" reply ya shiga rubutawa Bgs kamar haka "wai kai Bgs a motar ma bazaka barni
na ɗan huta ba sai ka samin ido ko? to wlh wata rana sai kaga abun da zai hana ka
barci wato kai na lurama har first night ɗina ma sai ka gani ko? To ka shirya idan
my jidda ta sume kai zaka zo ka du bamin jikin ta" yana gama tura sakon ya turawa
bgs tare da kwashewa da dariya har da riƙe chiki, baki buɗe diyana ke kallon yadda
yau yaya Aryan ke tikar dariya ko me ya sa shi dariya oho

sai da yayi dariyar sa mai isan sa kafin ya ɗago yana kallon ta "my jidda lfy kike
kallo na haka? Kawar da kan ta gefe tayi kafin tace "daman yaya Aryan kana dariya
haka ne? Me ya saka dariyar? Ka faɗamin sai nima na rinƙa maka dan karinƙa yin
dariyar sosai kayi kyau over da kana dariyar nan" "my jidda tsiya nayiwa yayan ku
shiya sanya nake dariya nasan yanzu yana chan ya karanta sakon yana chika yana
batsewa na san ma sai tsaki yake ja yanzu haka ji yake kamar ya shako ni ya buga"
guntun tsaki diyana taje kafin tace "wanchan mugun zaka che ai ni ba yaya na bane
wlh da ina sane Allah hiyana ba zata Aure shi ba sai dai ta mutu batayi Aure ba zan
kirata awaya ai anjima ta layin Aunty Zahra wlh zan gaya mata ta sa ya sake ta idan
ba haka ba mugayen yara zata haifa masu kama da shaɗan" jikin Aryan yayi mugun
sanyi da jin kalam diyana a kan ɗan uwan sa yasan wacece diyana duk abun da zata
faɗa iya gaskiya take faɗe daga zuchiyar ta kuma bata faɗin abun da ba shi ba yanzu
daman haka suka ɗauki dan uwan sa kenan? Mugu azzalumi kai ina ai ko dan kallon
mugu da akewa ɗan uwan sa dole ya san yadda zai yi ya chanza sa ya zamar da shi
yadda mutane ke bukata yanzu babban tashin hankali sa ɗaya shine Bgs yaji duk abun
da diyana ta faɗi ya Allah ya sa kar ya kara tsanar sister akan abun da yar uwar ta
tayi

ganin yayi shiru ne ya sa diyana tace "yaya Aryan karka damu ba amatsayin ɗan uwan
ka na zageshi ba a matsayin ɗan uwana ɗan goggona na zageshi kai ma ka kalli abun
ta wanna fuskar" girgiza kai kawai yayi dan idan ya biyewa diyana zata iya sanya
Bgs ya tashi motar su da bom "yaya Aryan na gaji da zama a nan dan Allah mu bar
dajin nan" buɗe baki Aryan yayi zai yi magana sukaji alamun takun tafiyar mutane
daga bayan su chikin sauri ya ɗauki piston gun dake saman glass ɗin motar ya ɓoye
ta a jikin kujerar da diyana ke zaune ya juyo ta chikin mirrow motar yake kallon
mutanen dake tin karosu wasu jibga jibgan mutane ne sanye suke chikin bakaken kaya
sun sanya safan hannu baki sun rufe fuskar su da bakin kyalle ba abun da kake iya
gani a jikin su sai ido akalla mutanen zasu kai 20

massage ɗin Bgs ne ya shigo wayar Aryan chikin sauri Aryan ya buɗe sakon fara
karanta sakon yayi kamar haka "tun yaushe nace ka rabu da yarinyar nan kayi abun da
ya kawo ka kaki nace ka ɗauko yarinyar nan ne ba dan komai ba sai dan mu kama mai
neman sister ta dan mu gane wanene amma ka zauna kana shirme to yanzu komai ya
kwaɓe ka kwachi kan ka da kanka tun yaushe nake faɗa maka mata rauni ne kaki yarda
to yanzu dai sai dai in che maka all the best" dogon numfashi Aryan yaja lokacin da
ya kammala karanta sakon dai dai lokacin mutanen suka iso waje motar da karfi ɗaya
daga chikin su ya ja murfin motar ya ɓalleta damko kwallar rigan Aryan yayi ya fito
da shi waje ihu diyana ta fasa tana faɗin "yaya Aryan ba shi ya sanya tun ɗazun
nace maka mu tafi gida ba wayyo Allah Hiyana na ta" chikin zafin nama ɗaya daga
chikin mutanen ya buɗe kofar motar ta gefen da diyana take ya fisgota waje

Atare suka jerasu ita da Aryan ihu diyana take sosai tsawa ɗaya daga chikin mutanen
ya daka mata "kiyi mana shiru!!! Ba ku yan lekan asiri ba wlh yau kwanan ku takare
a nan zamu kashe ku ba sai mun je wajen oga ba" chikin kuka diyana tace "wlh baku
isa ku kashe mu ba kasan ni kanwar wacece nifa kanwar bgs ne Brigadier general
Safras ni na san yayana ba zai taɓa bari ku kashe ni ba" asukwane Aryan ya juyo
yana mamaki wai ba yanzu ta gama zajin Bgs ɗin ba,yanzu fa ta gama chewa shi ba
yayan ta bane amma daga ganin mutanen nan har ta chan za magana itako ko ajikin ta
ihu take tana faɗin "mai kama da hiyana ina kake kazo ka chechemu wayyo karka bari
a kashe ni hiyana zatayi maraici" shi kan shi Bgs dake zaune gaban desktop
computers yana kallon su ta hanyar Cameran dake liƙe da bottin ɗin gaban rigar
Aryan sai da yayi dariya dan diyana tayi mugun bashi dariya

A fisace babban chikin su ya ɗaga hannu zai zabgawa diyana mari dan ta ishe su da
ihu takiyin shiru zata tona musu asiri, chikin sauri Aryan ya riƙe hannun sa yana
faɗin "Sorry oga zan sa ta tayi shiru" fisge hannun sa mutumin yayi ya wuche yayi
gaba sauran tawagar tasa suka tasa Aryan da diyana a gaba suka fara tafiya kasa
kasa Aryan yace "my jidda kiyi shiru kinji yanzu zamu bar wajen nan" tana son ta
rungumesa amma tana tsoron kutanen dake bayan su dan haka sai ta hakura ta kame
jikin ta tayi shiru

Sunyi tafiya mai ɗan nisa kafin su isa wani kewayayyen waje mai girman gaske chikin
wajen suka shiga manya manyan yan ta'addan ne awajen ga dilolin coken,daga gefe
guda wasu majiya karfin samarine ke haɗan bomabomai ga manya manyan akwatina chike
da bindigogi da kayan yaki
Aryan na ɗago ash eyes nashi karaf ya sauka kan zulaihat dake zaune saman kujera
kusa da wani alhaji yasha Ruwan mamaki daman ya san zaa rina tun da yaga Bgs ya
saki zulaihat kuma yace ya fito tare da diyana su bi hanyar Abuja ya san da biyu
ashe zulaihat dilar kayan maye ce lallai Bgs yaci sunan sa Brigadier general Safras
ba abanza ashe aka bashi mukamin ba baya kasar amma yana yiwa kasar sa Aikin da ko
shugabannin da suke kasar basa yi lallai a yau ya kara sarawa Bgs

Miƙewa zulaihat tayi daga saman kujeyar ta kallon dadyn jabir tayi kafin ta juyo ta
kalli Aryan chike da izza ta fara takowa ta nufo su Aryan sanye take chikin wando
zuwa chinya da rigar sa da bata gama rufe chibiya ba sai busan sigari take tana
taku chike da sheɗan chi

gaban Aryan tazo ta tsaya kallon sa ta farayi from head to toe kafin tace "ba laifi
dai zan ɗan lallaɓa da kai muje dan a hannu nake wlh naso a che wanchan banzan ne
ya bibiyemu da ya gane kuren sa dan a bukace nake da shi ya kwanta min a rai sosai
amma kaima ba laifi zanyi maleji" juyawa tayi ta dubi dadyn jabir tace "dady zamu
shiga daga chiki kasa su murkus su kawomin giya kwalba biyu" bata jira amsar dadyn
nata ba ta juyo ta kalli su murkus tace "ku samin shi a chikin ɗaki" suna kokarin
kama Aryan diyana ta riƙe hannun sa chikin kuka take faɗin "wlh babu in da zaku kai
min mijina sai dai muje tare" damko gashin kanta ta chikin hijabi zulaihat tayi
tace "ni ma zan so mu tafi dake ɗin dan kiga yadda akewa namiji fyaɗe idan na gama
da shi kuma sai kema na ɗan ɗana miki daɗin duniya dan daga ganin ki zakiyi daɗi
kai murkus idan kun kai shi ɗaki ku ɗaure min shi a saman gado sosai fa ita kuma
yarinyar ku ɗaure ta a gefe ta yadda zata ji daɗin kallo na a saman mijin ta da
kyau" tana kai karshen maganar ta hakaɗe diyana sai da tayi tangal tangal kamar
zata faɗi, da kyar ta kame jikin ta ta tsaya

Gyaran murya Aryan yayi kafin yace "kafin su shiga da mu ciki ina son in yi magana
da babanki" tsaki zulaihat ta ja kafin tace "ba zaka samu wanan damar ba kai shege
murksu ku wuce min da su chiki" kakkama Aryan su murkus su kayi su 6 ɗaya daga
chikin su kuma ya nufi diyana yana kokarin kamata kamar daga sama sukaji harbin gun
tasss dai dai sai tin goshin wan da yazo kama diyana builet ɗin ya sauka nan take
ya faɗi kasa gawa, chikin sauri su murkus suka saki Aryan suka nufi wajen gun nasu
suna faman ɗaukan gun ɗin wani wawan bugu Aryan ya kaiwa wani ɗan ta'adda dake kusa
da shi yana rike da gun faɗuwa kasa ɗan ta'adda yayi tare da yasar da gun ɗin
hannun sa a sukwane Aryan ya ɗauki gun ɗin kai kallon sa yayi kan dankareren agogon
dake manne a hannun sa call ɗin Bgs ne ya shigo chikin agogo ba tare da ɓata
lokacin ba yayi picking tare da fara sakewa yan ta'addan ruwan buleit da hannu ɗaya
"ka fara kashe ta kafin kowa" abun da Bgs ya faɗi kenan ya katse kira

rungumo diyana Aryan yayi da hannu ɗaya ɗayan hannun kuma ya riƙe gun yana ruwan
builet gaba ɗaya yan ta'addan neman gudu suke dan Aryan wuta yake sake musu ba na
wasa ba juyawa yayi ya goyi diyana a bayan sa sosai ta kankame sa ta runtse ido ta
kwantar da kanta a bayan wuyan sa sai ta zulaihat da ke kokarin guduwa Aryan yayi
ya ɗauke ta da buleit tass a dai dai tsakiyar goshin ta nan take ta faɗi kasa
wanwar sai gawa ihu dadyn jabir ya fasa yana kiran "my daughter!! My daughter!!!
Amma ina ko motsi zulaihat ba tayi ba, sai ta dadyn jabir Aryan yayi zai harbesa
builet na shi ya kare kan kace me yan ta'addan sun kewaye shi da bin digu,umarnin
dadyn jabir kawai suke jira su harbi Aryan da diyana shi kuwa dadyn jabir ya
durkushe kan guiwowin sa gaban gawar zulaihat yana kuka yana kiran "my daughter ki
tashi kin san kece rayuwa ta ki tashi my daughter!!! Kamar wani mahaukaci dadyn
jabir ya zama

"Oga umarnin ka fa kawai muke jira muɓarar da wanna mutumin" chewar murkus sai
lokacin dadyn jabir ya ɗago idon sa wadda suka sauya sukayi jaaa sosai miƙawa tsaye
yayi ya nufi wata kofa dake wajen yana faɗin "ku kashe su dukkan su ko gawar su ban
yarda abari ba ku kasamin namar jikin su ku kawo min shine zai zama abincin darena"
yana kai karshen maganar ya shige ta chikin wanna yar kofar

Ɗana bindigogin su su murkus suka yi suka sai ta Aryan dake goye da diyana wadda ta
ɓoye fuskar ta abayan wuyar sa ta runtse idon tana jiran taji ta a lahira kawai,
kamar daga sama sukaji murya mai sauti ana faɗin "kayi kasa oga" duƙawa kasa Aryan
yayi goye da diyana kan kache me ko ina na wajen ya kaure da ruwan albirushi ban da
karan manya manyan jiga jigan bidigogi ba abun da zakaji a dajin nan wasu jibga
jibgan sojoji ne suka jiro chikin daji suna rike da manya manyan gun masu lfy da
numfashi lokacin guda suka yiwa yan ta'addan nan rubdugu kan kace me sun kashe su
gaba ɗaya

sauke diyana Aryan yayi a fusache ya nufi ɗakin da dadyn jabir ya shiga yana shiga
wajen sai yaga ashe ba ɗaki bane hanya ce awajen hakan na nufin dadyn jabir ya gudu
ina ba zai yiwu ba dole mu kamo mutumin nan dole mu kashe sa amma kafin mu kashe sa
sai ya faɗa mana me haɗin sa da family Abubakar saraki me tsakanin sa da Abba
dayake bibiyar mu chike da ɓacin rai Aryan ya juya ya koma wajen sojojin su
diyana ya tsugunne yadda ya barta ta kasa miƙewa dan ita gani take mutuwa zasuyi
chikin jin haushi Aryan yace da sojojin sa "ku tashi dajin gaba ɗaya da bom ku
tattara gun ɗin nan ku mikasu a headquarter ayi min bincike akan tayaya akayi aka
shigo da su kasar nan gashi dai dukka gun ɗin sabbi ne waye yayi order su ina san
amin bincike akan su nan da 2dys in samu result" yana kai karshen maganar ya duƙa
ya ɗauki diyana ya saɓa ta a kafaɗar sa suka nufi wajen motar sa

Bayan sun zauna chikin ɗaya daga chikin motan da sojojin sa suka zo da shine tun da
nasu motar su murkus sun ɓalle marfin slowly ya juyo ya dubi diyana dake zaune a
mazaunin ta na kugerar gaban mota tana kuka kasa kasa,chikin nitsuwa ya fara magana
"my jidda kiyi hakuri yau nayi miki wasa da rayuwa ko?dolece tasanya ni yin hakan
bani da zaɓi dolene nayi hakan kin ga yanzu sanadiyar yin hakan munyi babban kamu
muna son mu kama mai bibiyar sister ki che dan an sanar da Bgs akoi mai bibiyar
sister yana neman ta shi ya sanya muka shirya yin hakan to gashi yanzu a dalilin
yin hakan da mukayi gashi mun ragewa kasar mu mugun iri kuma munga fiskar makiyin
mu duk da ya gudu zamu kama shi ba jimawa tun da yanzu mun san face nashi kuma in
Sha Allah zamu kama mai bibiyar sister ma duk da shima ina da tabbacin yana da
allaka da wanchan makin namu domin binciken Bgs akan mai bibiyar sister nan ta
bashi result kin ga kenan suna da alaka amma koma me dole nima na koma bakin aiki
dan mu ragewa kasar mu mugun iri" faɗowa jikin sa tayi ta kan kame sa tana faɗin
"ni dai yanzu yaya Aryan ka mai da ni gida tsoro nake ji kabar yin duk wata magana
yanzu sai mun koma gida ni yanzu ma bana jin abun da kake faɗe ni dai kawai inason
in ganni kusa da Ammi na" Aryan ya lura diyana na chikin tashin hankali har yanzu
bata nitsuba dan haka sai ya kunna motar ya ja da gudu suka bar dajin

Uk

Wuni yau gaba ɗaya Bgs a gaban computer ya wuni sai karfe 12:10am ya fito daga
ɗakin binciken na shi kai tsaye betroom na shi ya wuce yana shiga ya nufi toilet
har ya kai bakin kofar toilet ɗin sai kuma ya juyo ya dawo ya zauna a bakin gado
tare da chiro wayar sa ya fara kiran layin Khalid,

lokacin da call ɗin Bgs ya shigo wayar Khalid zaune suke a palon part nasu shi da
Zahra da Hiyana dariya Khalid yayi lokacin da ya ga kiran ɗago ido yayi yace
"sister bgs ne ke kirana wata kila ya sha wahalar neman ki ne da bai ganki ba shine
ya kirani ko zan taimaka masa bari dai na ɗaga naji me zai che, chikin sauri yayi
picking call tare da sanya wayar a H-free yana faɗin "hello" daga ɗayan ɓangaren
Bgs yace "kai Khalid kace yarinyar nan ta kawomin black tea mara suga sanan kuma
bata ga time ɗin chin abin cina yayi bane da bazara kawomin abinci ba" chikin
dakiya Khalid yace "wace yarinya kuma? Tsaki Bgs yaja kafin yace "ban sani ba kaji?
kai ma ka shirya na kusa dawowa ta kan bari dai na gama binciken da ya ɗauke min
hankali yanzu na baku 2mins kasa yarinyar nan ta kawomin abinci idan ta haura
2mins" bai sake magana ba ya katse kiran da mamaki Khalid ya juyo ya kalli su Zahra
tun bai yi magana ba hiyana ta miƙe tare ɗaukan jakar shopping da sukayi da yaya
Khalid ta fice daga palon chikin sauri tana tunanin wai shin yaya Prince ɗin nan
kam mutun ne ko aljani wai yanzu yana nufin yasan yaya Khalid ne ya ɗauke ni tab,
da wanan tunanin ta nufi kitchen ta ɗauko abinchin sa ta fito ta haura sama

Lokacin da ta shigo ɗakin baya nan sai saukan ruwa da taji a toilet ne ya tabbatar
mata yana wanka ne saman sofa table ta ajiye masa abincin tana ajiye masa ta wuce
chikin sauri ta shirya kayan da suka sawo da Khalid a trolley ɗin ta ta dawo ta
wuce dressing room na shi ta fito masa da kayan barci riga da wando farare tas masu
laushi ta fito ta ɗaura masa saman gadon chikin sauri ta chire kayan jikin ta ta
ɗauko wando da rigar da ta ajiye da safe ta sanya a jikin ta haɗaɗen perfume da
yaya Khalid ya saya mata a shopping da sukayi yau ta sanya a jikin ta ba karamin
kyau tayi ba kayan sun fito da ita sosai sai dai dasu da babu duk ɗaya ne iya
chinya wandon ya tsaya mata shi kuma rigar iya chibiyar ta ya tsaya tara gashin
kanta tayi zata ɗaure zuchiyar ta ya tuna mata da chewar da alama Bgs yana matuƙar
son gashin kanta dan haka bai kamata ta rinƙa rufe gashin ba tuna hakan ya sanya ta
saki gashin har gadon bayan ta ta koma saman sofa mai zaman mutun 3 ta zauna ta
takure waje guda tana jiran sa wani mugun kunyar sa take ji ji take kamar ta tashi
ta sanya hijabi

Da zaman ta bai fi 10mins ba sai gashi ya fito daga toilet ɗaure da towel a kugun
sa ta kasan ido ya kalli in da take ba tare da ya tanka taba ya wuce gaban mirrow
chikin sauri ya shafa body lotion nashi tare da sanya perfume nashi mai bala'i kam
shi chikin sauri ya gyara gashin kansa bayan ya kammala ya juya ya nufi wajen gadon
ya ɗauki kayan barcin da ta fito masa da shi ya wuce dressing room nashi

Jim kaɗan ya fito shirye chikin kayan barcin da ta fitar masa ba karamin kyau kayan
suka masa ba sai murna hiyana ke yi ya sanya zaɓin ta ajikin sa wajen da take zaune
ya nufo tana ganin ya nufo wajen ta miƙe tsaye saman sofa mai zaman mutun 2 ya
zauna tsugunnawa kasa tayi chikin sanyin murya tace "ina wuni yaya Prince" bai am
sa ba kuma bai ɗago ya kalle taba ta san ma tsalar dan haka sai ta kara matsowa
kusa da shi sosai tare da ɗan kama kafar sa tace "kayi hakuri yaya Prince ba zan
sake ba wlh ni ma nayi nadamar sosai" hannu kawai ya ɗaga mata alamar ya ji chikin
sauri ta fara zuba masa abinci da sexy voice yace "iya tea kawai ya isa" mai da
abincin tayi ta rufe kulan ta ɗauko cup ɗin tea ɗin ta miƙa masa ansa yayi tare da
yi mata nuni da gefen sa da hannu akan ta zauna

Miƙewa tayi ta zauna kusa da shi tana jiran taji me zai ce "wanene ya sayamin kayan
nan da na gani a dressing room na!? Ji tayi zuciyar ta ya fara dukam uku uku
lokacin guda ta sha jinin jikin ta tsoro take karya ce ta kwashe kayan ta zubar "ba
dake nake bane!? Daɗɗaɗar muryan sa ya daki dodon kunnen ta kashe murya tayi kamar
yadda yaya Khalid ya rubuta mata ta fara magana "kayi hakuri da naje wajen shopping
ɗin ne sai na ga kayan sunmin kyau kuma naga zasu maka kyau shine na ɗauka maka"
harchikin ran sa yaji daɗi amma afili sai ya ɗaure fuska yace "nache miki ina
bukata ne? Girgiza kai ta shiga yi tana faɗin "aa bakache ba kayi hakuri ba zan
sake ba" shiru yayi bai sake magana ba har ya kammala shan tea ɗin ya miƙe ya nufi
saman gado,

Miƙewa ita ma tayi ta kwashe kayan abincin ta mayar kitchen ta dawo ta haye saman
gadon daga ɗan nesa ta kwanta "Khalid ya kai ki wajen gyaran gashi? Ya tambaya yana
jawo blanket ya rufe jikin sa "eh ya kai ni" shiru suka yi ba wan da ya sake magana

After 10mins

Mirginowa tayi ta dawo jikin sa lokaci guda ya sauke nauyayyar ajiyar zuchiya tare
da waro manya manyan green eyes nashi waje kallon ta yake sosai kafin ya matso da
face nashi dai dai sai tin nata saukar da idon sa yayi yana kallon tula tulan
breast nata da kusan rabin su awaje,ji yake kamar ya sanya hannu ya taɓa amma
zuciyar sa na faɗa masa idan yayi hakan zata raina shi tuna hakan ya sanya ya kawar
da kallon sa tare da ɗora hannun sa saman kan ta yana shafa lallausan bakin gashin
kanta yana mai da numfashi duk abun da yake mata tana jin sa kudur tawa tayi a
ranta in sha Allah gobe bazata sa riga ba zataga karshen tsiyar sa wlh sai ta kure
sa

To masu karatu mu haɗe daku ranar Monday mugani da Bgs da hiyana waye zai yi na
sara zamu ga ya wasan zata kaya love u all my masoya 🥰🥰

💋Duk Karfin Izzata 💋

💖The Talent Troupe Writer's 💖


💖Story And Written💖

*Star lady*

Book 2

Page 25

.........a hankali ya gangaro da hannun sa saman wuyar ta lokacin guda yaji wani
shock ajikin sa daga kan sa har tafin kafarsa lokacin da hannun sa ya sauka saman
lallausan fatar wuyar ta,dogon numfashi yaja tare da sauke ajiyar zuchiya kara
matse ta yayi a jikin sa yana shafa wuyar ta zuwa bayan ta jiyake hankalin sa na
kara tashi ɗago habarta yayi chikin salo ya haɗe bakin su ya shiga bata hot
kiss,kasa jurewa hiyana tayi ta fara yi masa mutsu mutsu a jikin sa ya matse ta
sosai ya haɗe bakin su waje guda bata numfashi da kyau batama san lokacin da ta
buɗe ido tana kokarin kwace kan ta dan ta samu ta shaki numfashi da kyau, hankalin
sa baya jikin sa bai ma jin ta kwata kwata yayi nisha chikin kissing nata da yake
sai shafe mata jiki yake, hakura tayi ta dai na kokarin kwace kan nata tayi shiru
kamar mai tunani kwatsam ba zato ba tsammani taji hannun sa saman tula tulan breast
nata ji tayi numfashi ta ya tsaya na wuchin gadi buɗe hannun sa yayi sosai ya damko
breast nata ɗaya breast ɗin ta chika masa hannu sosai tafi karfin hannun sa,
murzasu ya shigayi yana wasa da harshen sa a chikin bakin ta ita dai tayi mutuwar
kwanche tana kallon ikon Allah daman yaya Prince ya iya kiss haka? kaɗan kaɗan ta
fata jin breast nata na mata zafi bata da mu ba dan ita yanzu jira take kawai taga
aina yaya Prince zai tsaya da kyar ya iya kama yan kananan bakin Nipple nata ya
fara murza su,sai gurnani yake kamar wani zaki yana furzar da numfashi mai zafi

sosai yayi kissed nata kafin nan slowly ya zame bakin sa daga nata ajiyar zuchiya
ta sauke tana kokarin zamewa daga jikin sa sai ji tayi ya chap ko Nipple nata da
ɗan karamin bakin nan na sa ya fara tsotsa kamar wan da ya samu sweet yana tsotsar
ɗaya yana murza ɗaya zafi sosai suka fara yi mata batama san lokacin da ta ɗora
hannun saman gashin kansa chikin dashewar murya tana faɗin "yaya Prince wlh akoi
zafi dan Allah kabari" ina shi kwata kwata ma baya jin ta sai ma wash ash da yace
lokacin da ta ɗora hannun ta a kan nashi,kuka ta fata yi masa tana masa magiya akan
ya sake mata breast nata zafi suke mata ko motsawa bai yi ba bare ta sa ran zai
sakin mata,data ga dai ba kulata zai yi ba sai ta daure ta hakura ta chike pink
lips nata ta runtse ido tana kuka kasa kasa, shiko sai faman shafeta yake ta ko ina
ɗan karamin bakin sa na kan yan kananan bakin Nipple nata sai sucking na ta yake
kamar yaro ya kama nonon uwa tun tana kuka a hankali har ta fara da sauti kaɗan
kaɗan yake jiyo sautin kukan nata a chikin kunnen sa amma bai damuba aikin sa kawai
yake

Lokacin guda taji numfashi ta ya tsaya chak na wuchin gadin sakamakon saukar hannun
sa da taji a saman marar ta yana shafa wajen a hankali yana ɗan sanya ya tsar sa
chikin ramin chibiyar ta ihu ta fasa masa mai karfi wadda yayi sanadiyar dawowar sa
hayyacin sa chikin sauri ya sake ta tare da jan dogon tsaki ya juya yana dana sanin
taɓa ta da yayi dafe kan sa dake masa tsakanin chiwo yayi ita kuwa jan blanket tayi
ta rufe jikin ta tana kuka kasa kasa chikin tsawa yace "kimin shiru!! Toshe bakin
ta tayi da hannu ɗaya ta sanya ɗayan hannun ta tana goge hawayen miƙewa yayi ya
fice daga ɗakin yana jan tsaki yana mai dana sanin haɗa jiki da ita
Sai da tayi kukan ta mai isar ta da haka har barci ɓarawo yayi awon gaba da ita

Shi kuwa yana fita palo ya koma ya kwanta saman sofa mai zaman mutun 3 ba jimawa
barci yayi awon gaba da shi
To bari mu leko Nigeria muga me suke kafin mu dawo wata kila yaya Prince ya farka
daga barcin sa

KANO

Zaune take saman katafaren gadon sa tana kallon kasa da alama har yanzu bata gama
zama dai dai ba fitowa Aryan yayi daga dressing room nashi sanye chikin wando
3quarter baki da yar t-shirt fara mara nauyi kusa da ita yazo ya zauna tare da
sanya hannu ya taɓa ta yana faɗin "my jidda muje na baki abinci ko? ɗago kai tayi
tana kallon sa kafin tace "yaya Aryan wacece wan chan da tache zata maka fyaɗe?
Kuma menenen fyaɗen dan buba ya taɓa chewa zai min fyaɗe a kauye" shiru Aryan ya
ɗan yi kamar mai tunani kome ya tuna sai ya miƙe tsaye chikin sauri yana faɗin "ina
zuwa my jidda" miƙewa ita ma tayi ta bi bayan sa ba tare da ya lura tana bin shiba

Kai tsaye part na Aunty Amarya ya shiga dan tambayoyin diyana ya tuna masa da chewa
zulaihat ta taɓa zuwa gidan kuma wajen Aunty Amarya tazo dan haka dole Aunty Amarya
tana da masaniyar wacece zulaihat suwaye iyayen ta aina kuma za'a same su

Zaune a palo ya samu Aunty Amarya tana shan fruits tsabar sauri a tsakiyar palon
ya karisa sallamar tasa kallo ɗaya Aunty Amarya ta masa ta kawar da kanta gefe
saman sofa mai zaman mutun 3 ya zauna yana faɗin "barka da hutawa" shiru Aunty
Amarya tayi bata tanka shi ba gyara zama yayi ya fara magana "Aunty Amarya dama
magana nake san muyi da ke akan zulaihat" yana kokarin chi gaba da magana kenan
wayar sa tayi kara alamar shigowar sako,chikin sauri ya duba wayar sakon Bgs ne
kamar haka "kache mata kana son sanin suwaye iyayen yarinyar ne dan ɗan uwan ka
yana sonta domin daman sun kawo yarinyar gida ne saboda ni idan ka sanar da ita
haka zata faɗa maka in da iyayen ta suke karka manta ka mata magana ta yadda zata
fahimta kuma kada ka nuna mata kamar akoi wata matsala ka kula da yadda zaka mata
magana dan uwace a garemu sannan ka bata hakuri dan fushi take da kai"tsaki Aryan
yaja baya ya kammala karanta sako tunani yake me ya yiwa Aunty Amarya kuma da take
fushi da shi gyaran murya yayi ya chi gaba da magana chikin nitsuwa "daman Bgs ne
yake tambayar yarinyar da kuma iyayen ta dan yana son ta da Aure ne" da sauri Aunty
Amarya ta ajiye apple dake hannunta ta juyo da kyau tana kallon Aryan chike da
farinchiki ta fara magana "haba dai ai wannan abune mai sauki yanzu dai yarinyar
bata nan daman kasan tana karatu a makka ne daman hutu tazo yanzu ta koma ne amma
zan yi magana da mamanta sai musan ya za'ayi" chikin sauri Aryan yace "no yanzu dai
ki faɗa mana gidan maman nata zamu kai mata ziyara sai muyi magana baki da baki zai
fi amma zan so ache da baban ta zamuyi magana ba maman ba dan maganar Aure ba wasa
ba zai fi muyi magana da baban ta" washe baki Aunty Amarya tayi tana ta farinciki
tace "ai baban ta baya zama a kasar nan amma idan kunje wajen maman ta zata muku
bayani yadda ya dace amma yaushe shi Safras ɗin zai zo? "Next week zai zo amma
Aunty Amarya me tsakanin ki dasu zulaihat ɗin? "Yar aminiya tace" shiru Aryan yayi
yana tunani yanzu awani layi zai sanya mahaifiyar sa mutuniyar kirki ko mutuniyar
banza ache irin su zulaihat take hurɗa da su kai ina itama dole suyi bincike a
kanta dan yanzu ya fara zargin ta itama

ganin yayi shiru ne ya sanya Aunty Amarya tace "Aryan lfy kuwa?" ɗan firgigit yayi
tare da ɗago ido yana kallon ta "lfylou yanzu dai ki bani address ɗin maman
yarinyar tare da number wayar ta" jiki har kerma yake wajen karanto masa number
wayar tare da address ɗin maman Zulaihat yana ɗago kai idon sa ya sauka kan diyana
dake tsaye a bakin kofa ta harɗe hannu a kirji

alama ya mata da ido akan ta koma waje kar Aunty Amarya ta ganta turo baki tayi
tare da juyawa ta fice miƙewa shima yayi yana faɗin "gobe zan kai wa maman yarinyar
ziyara" "dawo ka zauna ai bamu gama magana ba wato kai bakada kishi ko? Da ka shigo
bakaga ina fushi da kai bane?" Komawa yayi ya zauna yana faɗin "to uwata ta kai na
me nayi kike fushi da ni? Harara ta wurga masa kafin tace "kana ji kana gani kake
zaune da yarinyar da ta sanya hannun ta bugi mahaifiyar ka ko? Dan tsabar mutuwar
zuciya tsabar sun mallake ka ko?" Dafe kansa yayi a ransa yana faɗin "wata sabuwa
yau kuma tana Aunty Amarya ta ɓullo kenan shi idan ma ba dole ba me zai kawo sa
wajen ta" afili kuwa zamowa yayi daga kujerar sa ya tsugunna kasa ya kamo kafafun
ta ya fara magana "haba my mum kiyi hakuri kin san fa lokacin da abun ya faru bata
a hayyacin tane amma ina mai baki hakuri a madadin ta" "au ita yarinyar tafi karfin
tazo ta bani hakuri kenan? Girgiza kai yayi kafin yace "aa yanzu ma ba sai anjima
ba zan kirata dole ta duka ta baki hakuri barina kirata" ya kai karshen maganar
tare da miƙa wa ya fice daga palon tsaki Aunty Amarya taja tare da ɗaukar wayar
tafara neman layin haj sadiya

Bugu ɗaya haj sadiya ta ɗauki wayar chike da farinchiki Aunty Amarya ta sanar da
ita Bgs yace yana son zulaihat kuma gobe zasu kawo mata ziyara chike da farinchiki
haj sadiya ta fara magana "kai ai shiya sanya na yarda da malamai na wlh na san
aikin su kamar yan kan wukane yanzu duk bama wanna ba kin san dai zulaihat bata nan
ko? sai kiran layin ta nake amma baya shiga kila tana chan tana sharholiyar ta
takashe wayar ta ajiye wlh awannan karon idan Zulaihat ta dawo dole na kira dadyn
ta yazo ya bada Auren ta na huta dan Allah ki san me zaki faɗa musu idan suka zo
karsu tambayeta" tsaki Aunty Amarya taka kafin tace"na faɗa musu ta koma makaranta
daman hutu tazo naija amma ina son ki sani wlh Safras ba kanwan lasa bane minti 2
ya masa yawa ya gano in da zulaihat take matikar yana da number wayar ta dan haka
ki san yadda zakiyi ki nemo ta tun kan kiyi biyu babu " "In Sha Allah kar ki damu
nan da kwana biyu zulaihat zata dawo dan dole awannan karon dadyn ta ya nemomin
ita tun da ta kashe wayar ta" "yauwa haj sadiya kin ma tunamin kin fa san su Safras
ba sa wasa akan abu ko bata lokaci yanzu ma sai da suka chemin da dadyn ta suke son
yin magana dan da Aure yake son zulaihat sai kiyi kokarin ki sanar da dadyn nata"
"zan sanar masa baya kasan ne shi ya sanya amma idan munyi waya zan faɗa masa na
san yana jin chewa neman Auren zulaihat yar sa ɗaya tilo a duniya za'a zo zai ajiye
duk wani abu da yake ya zo Nigeria dan daman bashi da wata buri da ya wuce yaga ya
aurar da ita" "hmmmm ke dai ki sanar da shi zamuyi waya anjima" tana gama faɗin
hakan ta katse kiran tare da ajiye wayar a gefen ta

A ɓangaren Aryan kuwa a tunanin sa diyana na waje ko da ya fito bata nan kai tsaye
part nasu ya koma tsaye a tsakiyar katafaren gadon sa ya hangota har ta sauya kaya
zuwa riga da wando tana ta tikar rawa ba tare da waka ba abun ta mamaki ne ya kama
shi ya ma kasa shigowa chikin ɗakin itako bata ma lura da shi awajen ba sai rawar
ta take tika kamar babu kashi a jikin ta kai kache zata karye almost 30mins Aryan
na tsaye ya zuba mata ido daya ga dai diyana ba dai na rawa zata yi ba sai ya tako
zuwa chikin ɗakin shi yama rasa yarinyar nan wace irin yarinya ce mutunce karasa
gane mata yanzu fa kafin ya fita take zaune shiru har da che masa tsoron yan
ta'addan bai sake taba amma daga fitar sa yaje ya dawo har ta zama Michael Jackson
wajen rawa kai sai dai yace Allah ya shirya masa matar nan tasa

Har ya haura saman gadon diyana bata dai na tikar rawa ba bata ma san ya shigo ba
sai da ya sanya hannu ya riko ta sanna ta dakata tana mai da numfashi "my jidda
daman kin iya rawa haka? Taɓe baki tayi kafin ta fara magana "eh mana a gidan Aunty
farida na koya idan Aunty farida bata nan sai mu kunna waka ni da Junior muyi ta
rawa yanzu ma na rasa ta ina ake kunna waka a jikin Tv kan nan ne shi ya sanya nake
ta rawana ba waka" murmushin ya ɗan yi kafin yace "to yanzu dai sa hijabi muje ki
bawa Aunty Amarya hakuri" waro idon tayi waje tana faɗin "me nayi mata da zan bata
hakuri? "Babu komai kawai kizo kije kice tayi hakuri" turo dan karami bakin ta tayi
ta fara magana "ni fa ba zan je ɗakin taba kuma ban son ta dan naji tace tasan
wanchan yarinyar da tache zata maka fyaɗe wato ma Aunty Amarya che ta sanya akamamu
a kashe mu kenan?Wlh na tsane su dukkan su ni na manta ma baka faɗa min menene
fyaɗe bama" dafe kan sa yayi kafin yace "ba sai na faɗa miki menene fyaɗe ba nan ba
da jimawa zan miki wani abu makamancin hakan yanzu dai umarni nake baki kizo ki
bawa Aunty Amarya hakuri" zatayi magana ya ɗaure fuska sosai yace "bana son wata
magana kiyi abun da nace miki kuma daga yau idan kika sake chewa baki son Aunty
Amarya to nima ki sa aran ki bana son ki dan ba zan so wan da baya son mahaifiya ta
ba" ganin ransa ya baci sosai ya sanya ta faɗo jikin sa tana faɗin "kayi hakuri
zanje kuma ai bani na fara chewa bana son taba itace tace bata son mu ita da Aunty
Maryam" ta karisa maganar kamar zatayi kuka rungumota yayi ajikin sa sosai yana
faɗin "tana son ki mana tana sun ku gaba ɗayan ku kamar yadda take san mu kawai
rashin samun fahimtar juna ne" hannu ta tura chikin gashim kansa tana faɗin "yaya
Aryan yaushe zan maka kitso ne? Gashin kan nan yayi tsawo da yawa"ɗago habarta yayi
yace "kin iya kitso ne?" chikin sauri ta ɗaga masa kai alamar eh "to muje ki bawa
Aunty Amarya hakuri sai mu dawo ki yimani" chikin sauri ta sake sa ta ɗauko hijabin
ta ta nufi waje tana faɗin "to karfa ka tafi wani waje ina dawowa yanzun nan" "to"
kawai yace mata yana kokarin zama sai wani tunani ya faɗo masa "yanzu idan diyana
ta je bawa Aunty Amarya hakuri ita kaɗai zaa iya samun matsala dan idan Aunty
Amarya tayi wani magana da bai wa diyana daɗi ba diyana zata iya mai da martani dan
bata bari ko ta kwana" tuna hakan yasa yayi saurin mikewa yabi bayan ta dan sulhu
yake nema da Aunty Amarya ba zai so a sake samun wata matsala ba

Tana gab da shiga part ɗin Aunty Amarya ya chin mata chikin nitsuwa yace "my jidda
duk abun da Aunty Amarya zata che miki ban yarda ki yi wata magana ba kiyi shiru
kawai ki saurare ta idan ta gama magana sai kice tayi hakuri" "to" kawai diyana
tace

a tare suka shige chikin palon da sallama a bakin su kamar yadda ya bar ta haka
suka shigo suka same ta saman kujera diyana ta zauna Aryan yana son che mata ta
sauka kasa yana tsoron amsar da zata bashi a gaban Aunty Amarya yanzu ma yaya suke
da Aunty Amarya bare kuma taji irin maganganun da diyana take masa mara kan gado ba
respect tuna hakan ya sanya yayi shiru bai yi magana ba

A kufule tace "kiyi hakuri Aunty Amarya" salati Aryan ya fara yi a zuchiyar sa wai
yaushe diyana zatayi hankali ne ko gaisuwa babu bare ta che ykk
harara Aunty Amarya ta wurga mata kafin tace "haka ake bada hakuri a gidan uban ki
ina zaune a sama ki na zaune a sama" turo baki tayi zatayi magana sai ta tuna abun
da yaya Aryan yace mata kallon sa tayi ta gefen ido taga alamun ran sa ya ɓaci
sosai jiki ba kwari ta sauko kasa ta matso kusa da Aunty Amarya murya kasa kasa ta
fara magana "kiyi hakuri ba zan sake ba" ba karamin daɗi hakan da tayi Aryan yaji
ba ji yayi kamar yazo ya rungumeta ta dan murna Aunty Amarya kuwa wani kululun
bakin ciki ne ya tokare mata makoshi rai a ɓace ta fara magana "kina bukatar samun
tarbiya dan kwata kwata in da kika fito babu tarbiya ya kamata ki koma sai kin samu
tarbiya sai ki dawo ki zauna da ɗana" tana kai karshen maganar ta miƙe ta wuche
bedroom nata, nauyayyar ajiyar zuchiya Aryan ya sauke tare da miƙewa ya kama hannun
ta ya mikar da ita kin tafiya tayi ta tsaya "my jidda muje mana" "yaya Aryan
menenen tarbiyya tun da naji Aunty Amarya ta faɗi hakan to tabbas zagi na tayi kuma
zagin ma da alama mara daɗi ne" ɗaukan ta yayi chak ya saɓa ta a kafaɗar sa ya nufi
waje da ita dan bai san biye mata kar Aunty Amarya ta fito ta gansu a palon

Saman katafaren gadon sa ya sauke ta tare da zama kusa da ita yana faɗin "zo ki mun
kitson" jin abun da yace ya sa ta miƙe tana dariya ta fara wargaza masa gashin
kansa manya manyan kun bushe ta masa a tsakiyar kan sa guda uku yana zaune yana jin
duk abun da take masa leko fuskar sa tayi tace "yaya Aryan na gama kaje wajen
mirrow ka gani sun yi kyau" ba musu ya miƙe yaje gaban mirrw a sukwane ya sanya
hannu ya goge idon sa ya sake kallon kansa da kyau tsai tsaye ta masa kitson kamar
kawon shaiɗan kamar wani sabon mahaukaci haka ya dawo ji yayi tamkar ya wawwan ka
mata mari amma sai ya danne ya juyo ya kalleta ta tana zaune tsakiyar gadon sai
murmushi take
kakalo murmushi dole yayi yace "my jidda gaskiya kitson yayi kyau sosai ashe kin
iya kitso har haka" kara washe baki tayi tana dariya tace "to yanzu dai kuje ka
nunawa su Abba" ta karisa maganar tare da miƙewa ta nufoshi "aa my jidda ba sai na
nunawa su Abba ba ki barshi kawai iya ni da ke" "to shikenan yanzu ni bari naje
wajen Ammi na" "to" kawai yace mata da sauri ta fice daga ɗakin

Tana fita ya dafe kansa yana faɗin "na shaga uku ni Aryan to ya zanyi dole nayi
kokari na gyara kayana tun da ina son ta dole ta koma school da haka ya nufi toilet
dan yayi wanka ya kwance haukar da diyana ta masa
To bari mu leka yan Uk muga me suke Aikatawa

Uk

7am ta farka daga barci slowly ta waro blue eyes nata waje chikin sauri ta miƙe
zaune tare da zuro kafafun ta kasa mikewa tayi ta nufi toilet a gurguje tayi wanka
ta fito ta shirya chikin sauri doguwar riga ta sanya a jikin ta rigar ta kamata
sosai ta fito mata da shape nata sosai rigar tana da yar siririn hannu ɗaure gashin
kanta tayi ta watsa jelar a bayan ta hijabi ta ɗauko chikin kayan da sukayi
shopping da yaya Khalid jiya a nitse ta gabatar da sallar asuba tana rokon Allah da
ya yafe mata akan makara da tayi bata gabatar da sallah akan lokaci ba

Bayan ta idar da sallah ta jawo trolley ɗin ta ta zauna ta tsara make up abun da
bata taɓa yi ba yau first time a rayuwar ta sosai tayi kyau kamar ka sache ta ka
gudu mayar da kayan da ta watsa tayi ta miƙe tana tunanin ina yaya Prince ya kwana
da bai kwana a ɗaki ba tana da tabbacin yau bai tafi wajen Aiki ba dan kwata kwata
bata ji motsin saba na damar abun da ta masa jiya ta farayi chike da tsoro ta nufi
waje tana tafiya tana sanɗo kamar ɓarauniya

tana fitowa palo ta same sa kwance saman doguwar kujera ya miƙe kafafun sa wadda
suka fi kukerar tsawo kallo ɗaya ta masa ta fahimci shima ya makara bai yi sallar
asuba ba a hankali ta tako zuwa gaban sa ta tsugunna hannun sa ta kamo ta riƙe
chikin sanyin murya ta fara kiran sunan sa "yaya Prince yaya Prince yaya Prince"
slowly ya faro green eyes nashi a kan face nata ɗaure fuska sosai yayi tare da
mikewa zaune kai kallon sa yayi kan hannun sa da ta rike chikin sauri ta sake sa
yana kokarin miƙewa tayi saurin rike kafar sa ta fara magana kamar zatayi kuka
"yaya Prince dan Allah kayi hakuti tuba nake ba zan sake ba" chikin ɓachin rai yace
"me kika yimin da kike bani hakuri!? Chike da tsoro ta kwantar da kan ta saman
chikinyar sa tare da kamo hankun sa chikin nata chikin shagwaɓa ta fara magana "na
maka laifi mana jiya nasa kayi fushi ka fito palo ka kwana" "tashi min kan kafa"
kara kankame hannun sa tayi dan tasan yanzu ba zai bugeta ba dan Ammi tace idan ya
kara bugun ta bata yafe masa ba shiya sanya yanzu bata tsoron sa "yaya Prince ni
gaskiya ba zan tashi a jikin kaba har sai kache ka hakura" fisge hannun sa yayi
tare da miƙewa ya nufi bedroom chikin sauri ta miƙe tabi bayan sa dai dai tsakiyar
ɗakin ta rungume sa ta baya tare da kwantar da kan ta a bayan sa tana faɗin "dan
Allah yaya Prince kayi hakuri mana nafa che ba zan sake ba" a fusace ya juyo tare
da damkar wuyar ta da nufin yayi wurgi da ita ba shiri ya zame hannun sa daga wuyar
nata sakamakon tuna maganar Ammi yana kallon face nata zaro ido waje tayi sosai
tana kallon face nashi yana sakin wuyar nata ta fara tari tari ta riƙe wuyar ta
guntun tsaki yaja tare da jawota jikin sa ya ɗago habarta yana kallon face nata
chikin nitsuwa ya fara magana "ke sister tace ki tsaya a matsayin ki na sister ta
idan ba haka ba" bai karisa maganar ba ya sake ta ya wuce toilet abun sa jiki ba
kwari ta wuce ta fara gyara masa gadon tana yi tana tunanin "anya yaya Prince zai
chanza kuwa gaskiya nayi na damar hana shi wasa da ni jiyana da daddare wata kila
da ya samu abun da yake so da zai iya ɗan sawa ran sa ruwan sanyi" tunani kala kala
ta rinƙa yi har ta kammala masa gyaran ɗakin ta fito masa da kayan sawa ta ajiye
masa saman gado ta koma ta zauna saman sofa

Ko da ya fito toilet ko kallon in da take bai yi ba ya wuche dressing room nashi


tasha ruwan mamaki ganin yaki sanya kayan da ta fito masa da su, wandon jeans fari
da t-shirt blue ya sanya yau ko ɗaure gashin kan sa bai yi ba da alama yana chikin
bachin rai sosai

shin fiɗa dadduma yayi ya tada sallar asuba da bai yi ba,chikin sauri ta miƙe ta
nufi kitchen ta ɗauko masa breakfast nashi ta dawo ta ajiye masa saman table ta
zauna tana jiran sa
bayan ya idar da Sallah ya mike ya ɗauki wayar sa da system ya nufi hanyar fita
daga ɗakin da sauri tace "yaya Prince ga breakfast naka" ko kallon in da take bai
yi ba yayi fice warsa daga ɗakin bin bayan sa da kallon tayi har ya fice jiki ba
kwari ta miƙe ta koma saman gado tare da ɗauko wayar ta tafara neman layin Aunty
farida dan ta taimaka da shawara

To masu karatu sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kai mu zamuga wasan yadda zai
kaya tayaya Hiyana zata shawo kan Bgs? Tayaya yaya Aryan zai kare da diyanar sa?
tayaya Bgs zasu kama dadyn jabir? Ya za'ayi asirin Aunty Amarya ya tonu? Muje zuwa
yanzu wasan ya fara

💋Duk Karfin Izzata 💋

💖The Talent Troupe Writer's 💖

💖Story And Written💖

*Star lady*

Book 2

Page 26

Bugu ɗaya Aunty farida ta ɗaga chike da damuwa hiyana ta fara bata lbr abun da ya
faru dariya Aunty farida tayi bayan ta gama jin bayanan hiyana chikin nitsuwa ta
fara magana "oh su Safras manya to an faɗa masa mata wasa ne wato har da wani che
miki ki tsaya a matsayin ki na sister ko? Lallai zai gane shayi ruwane kinsan yanzu
me abun yi? "Aa Aunty farida ban sani ba sai kin faɗa" ta faɗi maganar tana girgiza
kai "na shan yau ba zai dawo da wuri ba ki tsara wanka ki shakwalliya ki shirya
masa duk wani abun da kika san zai bukata kafin ya dawo,yanzu idan mun gama waya ki
kirashi ki masa ya isa wajen Aiki lfy idan kuma kika kira bai ɗauka ba to ki masa
massage sanna idan ya kusa dawowa nan ma ki sake kiran sa idan bai ɗauka ba ki masa
massage ki tambaye sa ya Aiki sai ki kara masa da ya sawo miki chocolate a hanya
idan har ya sawo miki chocolate ɗin to ba shakka ya fara son ki idan kuma bai sawo
ba to fa muna da sauran aiki a gaban mu sanna idan ya dawo bayan kin gama chire
masa ta kalma kin masa duk abun da ya dace idan yayi wanka ya shirya ya zauna yana
hutawa sai ki tawo ki zauna a kan chinyar sa tun da yanzu ba zai bugeki ba kina da
daman zama a jikin sa ba yadda zai yi da ke idan yace ki tashi karki ta shi ki
kwanta a kirjin sa chikin shagwaɓa kice yayi hakuri idan ya fara yi miki tsawa ki
sa masa kukan shagwaɓa tare da sanya hannun ki a wani shashe na jikin sa kina wasa
da shi ko ki sanya hannun ki chikin gashin kansa kina shafawa kina masa kukan
shagwaɓa,wlh dole ya sauko idan kika masa haka saura kuma kije ki masa akasin hakan
kin san idan kika kure sa ya zuchiya wlh mantawa zanyi da umarnin Ammi ya miki ɗan
ban zan duka kina jina ko? Tun da Aunty farida ta fara wanna bayani hiyana ta
sunkuyar da kai kasa kamar a gaban Aunty farida dan take "hiyana ba dake nake
magana bane nace kina jina!? Kasa kasa chikin jin kunya tace "eh Aunty farida ina
jin ki kuma Nagode" "good yanzu dai ki tashi ki fara aikin abubuwan da na faɗa miki
idan da dama ki shiga kitchen ki masa girkin gargajiya da kanki dan na san ya gaji
da chin abincin turawan nan tukunnan ma kin iya girkin ne? kar kije ki masa shirme
ko da yake Auta na nan zata nuna miki duk abun da ya dace kiyi tuwon shinkafa da
miyar egusi zaki masa dan yana matikar son tuwon shinkafa da miyar egusi kinji? "Eh
Aunty farida naji kuma In Sha Allah zanyi yadda kikace "yauwa nama fasa Auta tayi
maki ni zan koya miki yadda ake komai ina system ɗin yayan naki? "Ya tafi da shi"
"ok to tun da ya tafi da shi idan lokacin yin girkin yayi sai muyi video call na
nuna miki yadda zaki yi komai yanzu dai ki tashi ki fara yin abubuwan da na faɗa
miki kuma saura ki sa hijabi idan ya dawo kaya zaki sanya waɗan da dasu da babu duk
ɗaya ne kina ji na?" chikin sauri tace "eh Aunty farida naji" "good to tashi kije
ki fara duk abun da ya dace" "to" hiyana tace tare da chiro wayar daga kunnen ta ta
katse kiran

Layin Bgs ta fata kira bayan ta kammala waya da Aunty farida sau uku tana kiran
layin amma shiru bai ɗaga ba, massage ta tubuta masa kamar haka "yaya Prince ya
Aiki fatan ka isa lfy? Ni dai ba zan gaji da ce maka kayi hakuri ba" Tana gama
turawa ta ajiye wayar ta buga tagumi tana tunani kamar daga sama taji karar wayar
alamar shigowar sako chikin sauri ta duba sakon zubur ta miƙe ganin sakon yaya
Prince ne "I'm good" shine abun sa ya rubuta a sakon murmushi ta fara yi tare da
rungume wayar a kirjin ta tana faɗin "kai yaya Prince shine kana ganin kirana kaki
ka ɗaga ko to zaka dawo ka same ni ne Allah yau na san me zan maka
Bgs dake zaune chikin katafaren Office na shi yana kallon ta ta chikin system ɗin
dake gaban sa ya waro ido waje jin abun da tace kasa kasa yayi magana wadda ina da
tabbacin ko shi bai ji me yace ba lokaci guda kuma ya ja tsaki tare da kawar da
system ɗin daga gaban sa ya jawo cup ɗin tea ya fara sha a hankali

Ita kuwa sai surutun ta take tana juyi a tsakiyar ɗakin tayi nisa chikin abun da
take wayar ta ya fara kara tana dubawa sai taga number yaya Aryan chikin sauri ta
ɗaga kira tare da manna wayar a kunnen ta chikin nitsuwa ta fara magana "yaya Aryan
ina kwana? Daga ɗayan ɓangaren diyana ta kwashe da dariya tana faɗin "Kamar wata
mutuniyar kirki har da kashe murya wani wai yaya Aryan ina kwana to ba yaya Aryan
bane Aunty diyana ce" dafe kai Hiyana tayi kafin ta saki cool murmushi ta fara
magana "amma diyana baki da kirki wai har yanzu baki hankali ba" tsaki diyana taja
kafin tace "ni ba wanan ne ya sanya na kiraki ba kin san me ni so nake ki che wanan
mugu mai kama da ke ɗin maza ya sake ki ki dawo gida idan ba haka ba wlh shaiɗanun
yara mugaye zaki haifa" lokacin guda hiyana ta ɗaure fuska chike da jin haushi
zagin Bgs da diyana tayi ta fara magana "ke diyana kina da hankali kuwa kin san
wanene yaya Prince awajena? miji nane fa ina mutuwar son shi ina kaunar sa fiye da
rayuwa ta ina son farincikin sa fiye da nawa bani da buri a duniya da ta wuche yau
na ganni gani ga shi mun zauna muna hira idan har ba zaki tayani son abun da nake
so ba to bai ka mata ki zageshi a gaba na ba ni ina son kaya na a haka ke in ta kai
ce miki komai yaya Prince yayi burgeni yake komai nashi kyau yake min komai idan
yayi kyau take masa kamar dan shi akayi abun Kum.... Bata karisa ba diyana tace "ya
isa haka hajiya soyayya sai yanzu na gane chewa nayi kuskure yanzu dai ba abun da
zanche sai dai in che ki chi gaba dan son yaya Prince Allah ya sanya ya soki shima
ko dan maraicin mu da wahalar da kika sha a kan mu Allah ya miki zaɓi mafi alkhari"
ajihar zuciya hiyana ta sauke kafin ta chi gaba da magana "amin diyana ki rinƙa
tayani da addu'a Allah ya sa yaya Prince ya so ni ko da kwatan son da nake masa ne
amma na sha wahala sosai a kan sa" "in Sha Allah zai so ki hiyana zai so ki sosai
ma in dai yana da tausayi da imani to tabbas zai so ki in dai yana da ido kuma idan
sa na gani da kyau to dole ya soki in dai yana da ilimin addini kuma yana amfani da
ita to dole ya soki zan tayaki da addu'a"

taɓe baki Bgs yayi yana kallon su ta system nashi yana jin me suke faɗe abun ma har
mamaki yake bashi "wai yanzu yar yarinyar nan ta san me so tab gaskiya Abba ya
chucheni ya haɗa ni da wahala" dogon tsaki ya kuma ja tare da miƙewa ya fice daga
office ɗin

Aɓangaren hiyana kuwa sosai ta bawa diyana lbr tun zuwar su Uk har yau sosai suka
sha hira diyana ta jajan tawa hiyana akan wahalar da ta sha, ji suke kamar su
haɗiye juna saboda so da kauna har sun yi sallama hiyana ta kuma chewa "diyana
karfa ki faɗawa kowa hiran da mukayi" "ba zan faɗa ba hiyana na" godiya Hiyana ta
mata sanna sukayi sallama ta ajiye wayar ta ɗauki hijabi ta sanya ta fito ta nufo
part ɗin su Zahra
Kano Nigeria

Gaba ɗaya iyalan Abba suna zaune a palo suna cin abincin rana sai hira suke
tsakanin su ban da Aryan da Aunty Amarya da suke zaune shiru Aryan na latsa waya
Aunty Amarya na chin abincin ta
"Aryan gobe fa zamu wuce hope ka kammala abubuwan da zakayi" chewar Abba sai
lokacin Aryan ya ɗago kai "Eh Abba akoi in da zanje yau idan na dawo zan zo muyi
wata magana" Abba yana kokarin yin magana diyana ta rigashi da chewa Abba eyya ina
son muje kauye ina son inje in kalli su yaya bello da innar sa" satar kallon Aryan
Abba yayi dan yasan halin ƴaƴan na shi chike da zolaya yace "to my diyana an jima
zakuje da mijin ki" a sukwane Aryan ya ɗago ido yana kallon Abba kashe masa ido
ɗaya Abba yayi ɗaure fuska sosai Aryan yayi ya dubi diyana ya fara magana "ke idan
kika sake yi mana Maganar wanchan ban... Haɗa ido da Ammi ya sanya ya mata kara bai
karisa maganar ba ya miƙe chike da ɓachin rai zai bar palon Abba yayi saurin chewa
"aa ba sai ka ɓata rai ba ai ba yadda za ayi na yanke wa diyana abun da zatayi
yanzu dole sai da izinin ka zatayi komai" zama yayi saman sofa mai zaman mutun 2 a
palon yana latsawa da alama wani sakon yake turawa "Abba yanzu ke nan duk abun da
yaya Aryan yace na yi shi zan rinƙa yi? Chewar diyana tayi maganar tana kallon Ammi
dan ta lura da Ammi tun ɗazu kamar tana son yi mata magana "eh my daughter yanzu
duk wani abun da zakiyi sai kin nemi iznin sa idan bai yarda ba sai ki hakura" "to
amma Abba in tambaye ka? Gyaɗa mata kai Abba yayi alamar Eh "Abba menene fyaɗe na
tambayi yaya Aryan yaki faɗa min" a sukwane Aryan ya juyo yana kallon ta ita ko
batama san yana yi ba hankalin na kan Abba "my daughter ai na ki kajiyo wanna
kalmar? "Abba wata yarinya che tace zatayiwa yaya Aryan fyaɗe kuma tun da na kalli
yarinyar batayi kalan mutanen masu hankali ba shi yasa nake son sanin manar maganar
da ta faɗa" gaba ɗaya su Abba suka juyo suna kallon Aryan ɗauke kan sa yayi kamar
bai san suna yi ba "my daughter ai na kuka haɗu da yarinyar? "Abba jiyane muna
tafiya da yaya Aryan a mota shine wasu mutane suka kama mu suka kaimu wani waje wai
zasu kashe mu shine wanchan mai kama da hiyana ya turo sojojin sa suka kashe su"
tsaki Ammi taja kafin tace "wanna ɗan baki akoi magana wlh ke dai diyana ina ganin
manne bakin nan naki zamu rinƙa yi" chikin sauri diyana tace "wai ni me baki na ya
muku ne kowa sai ya rinƙa zagin baki na haka ma yaya Aryan yace sai ya shanye min
ɗan baki na ɗin nan na dai na magana" kasa kasa Haidar ya sachi kallon Omar suna
murmushi kasa kasa,

diyana na kokarin chi gaba da magana Abba yayi saurin chan za mata topic ɗin hiran
da chewa "baki faɗa min ya akayi kuka kuɓuta daga hannun mutane da suka kamaku ba"
dafe kai Aryan yayi Abba zai kara kwaɓe masa abubuwa yanzu idan diyana ta bada lbr
abun ya faru tsakanin su da zulaihat ai ta rusa musu shiri gashi ita mutunce da
bata karya bata iya ɓuye abu ba iya gaskiyan abun da ya faru take faɗe yanzu tana
basu lbr ma Aunty Amarya zata tasa shi a gaba sai ya faɗa mata me ya faru,har Abban
ma ba barinsa za suyi ba sai sun dame sa akan me ya faru kuma su waye mutane yanzu
idan yace zai kira diyana su tafi ɗaki dole Aunty Amarya zata zargi wani abu zata
tasa shi agaba sosai Aryan ya shiga damuwa akan surutan diyana gashi ya rasa mafita
abun haushin ma shine biye mata da Abba ke yi wlh Abba ya chika shagwaɓa yara wlh
yayi nisa chikin tunanin,diyana kuwa sai bawa su Abba lbr abun da ya faru take har
da yi musu kwatan chen zulaihat

kamar daga sama Aryan yaji wayar sa na ringing picking call ɗin yayi tare da manna
wayar a kunnen yana faɗin "hello my blood" daga ɗan ɓangaren Bgs yace "bata wayar"
ba musu Aryan yace "my jidda zo ki anshi waya yaya ki na son magana da ke" make
kafaɗa ta tana faɗin "wanchan mai kama da hiyana? Idan dai shine bana son magana da
shi tun da yana azabtar min da yar uwa hiyana ta faɗa min duk abun da yake mata
kuma wlh sai Allah ya saka mata tun da ba abun da ta masa wlh ni ban gama me yasa
hiyana zata che tana son shi kamar ta mutu ba ita ma yar banza wlh rashin duka ke
damun ta Allah ya sama ya mata dukan mutuwa ta yadda zata dai na son sa shike nan
tana dai na son sa dole ya sake ta ta huta da ukubar sa mugu wlh da ina chan ba zan
taɓa barinsa ya rinka bugun taba abun haushi ma har da wani chemin wai karna faɗawa
kowa abun da ta faɗa min to me abun rufa masa asiri ni wlh na kusa barin gidan nan
dan ba naso......bata kai karshen maganar ba Aryan ya daka mata gigitatchiyar tsawa
"kimin shiru!!! wadda ya sata miƙewa tsaye ta rungumi Abba tana faɗin "kai ma yaya
Aryan zaka dawo irin sa kenan? Mamaki ne ya kama Abba ita dai diyana ko zaa kashe
ta bakin ta ba zai yi shiru ba ta wani gefen kuma albarka yake sa mata yau bakin ta
yayi rana tun da sunji halin da hiyana ke chiki lallai ya zama dole a kai na a
matsayina na uba na ɗau mataki chikin fushi Aryan ya tako ya kariso wajen da hannu
ɗaya ya damko hannun ta ya jata suka nufi hanyar fita ko ajikin ta sai ma kallon sa
da take tana faɗin "yaya Aryan ya naga da ka ɓata rai kafi kyau ne? Ba karamin
dariya ta bawa su Abba ba wato ita batama damu da ɓacin ran nasa ba dogon numfashi
Omar yaja kafin yace "tab wani abu sai soyayya idan ban da soyayya yadda yaya Aryan
ya bata rai ɗin nan ai da yanzu ya tashi gidan nan da bom lallai yarinyar nan ta
chiri tuta tun da har yaya Prince yace zai yi magana da ita awaya tab lallai samun
irin ta akoi wahala" Haidar ne ya chaɓi zanchen da chewa "kai dai Omar bari ai wlh
da da ne yaya Aryan ranshi ya ɓachi haka ai da gaba ɗaya gidan nan munji a jikin mu
Sister fa tayi winning akan zafin zuchiyar yaya Aryan" "kai dalla ku mana shiru"
chewar Ummi "miƙewa Abba yayi chike da ɓachin rai ya nufi bedroom nashi mikewa Ammi
tayi chikin sauri ta bi bayan sa dan ita ma maganganu diyana sun ɗaga mata hankali
duk tunanin ta yanzu Hiyana ta samu peace of mind a gidan Bgs amma ba komai za suyi
maganin sa

Zaune bankin gado ta samu Abba gefen sa ta zauna chikin sanyin murya tace "ranka ya
daɗe menene abun yi yanzu dan ka san dai maganar diyana gaskiya ne bata faɗen
magana idan ba gaskiya ba" ɗago kai Abba yayi yana kallon ta ya fara magana "ni ba
wanna ne damuwa ta ba babban damuwa yadda diyana tayi maganar bakiji me take faɗe
bane ta tsani Safras bata son sa kuma sai ta chusawa hiyana tsanar sa" "bai kamata
ka ɗauki zanchen diyana na chewa ta tsane sa da sauran su ba dan yarinya cen yanzu
dai kamata yayi mu nemi mafita akan zaman hiyana da yaron nan" "no Aisha ni na san
ya zaman su yake dan ba wani motsi na ƴaƴa na da ban sani ba ni damuwa na kalaman
da diyana ta faɗa ne kin san fa fulanin daji basu iya tsanar abuba idan sukace miki
basu son abu tofa tabbas basu sone kuma zasu iya yin komai dan suga sun rabu da
wanna abun yanzu damuwa ta a nan kar diyana ta juyawa hiyana tunani dan shi Safras
ya fara sauya wa yanzu haka maganar da nake miki ina da tabbacin yana son hiyana
sai dai shi bai fahimci hakan ba ina gab da shirya masa wani tarko da shi da kan sa
zai furta yana son ta to amma kalaman diyana sun kashemin hiki" "to menene abun
kashe maka jiki kuma diyana fa yarinya ce kuma idan ka auna ka gani hiyana tana da
hankali bazata ɗauki zanchen diyana ba" "aa Aisha ina raba ki kin san fa yaran nan
suna matikar kaunar junan su to kinga ɗaya zata iya sadaukar da abun da take so
domin ɗayan ke baki bibiyar sune shiya sanya bazaki gane abun da nake gudu ba wlh
tsab hiyana zata iya hakura da Safras saboda diyana" shiru Ammi ta ɗan yi kafin
tace "karka damu daga yau zan sanya Aryan ya dawo min da diyana domin na faro
tarbiya daga farko diyana na bukatar abubuwa da yawa" shiru Abba yayi bai sake
magana ba miƙewa Ammi tayi ta fice daga ɗakin Ammi na fita Abba ya gyara kwanciyar
a saman gadon

A ɓangaren Aryan kuwa yana fita tare da diyana part na shi ya nufa kai tsaye a
tsakiyar palon kasa ya tsaya tare da sakin hannun ta chikin fushi ya fara yi mata
faɗa sai magana Bgs yake masa ta chikin wayar amma Aryan baya ji kasan chewar ya
chire wayar daga kunnen sa katse kiran Bgs yayi ya sake kiran sa kamar ba zai ɗauki
kiran ba dan ɓachin rai amma sai ya danne ya ɗaga kiran tare da manna wayar a
kunnen sa "mika mata wayar" abun da Bgs ya faɗa kenan ba musu Aryan ya miƙa mata
wayar ganin ransa ya ɓaci sosai ne ya sanya ta ansa wayar a kule ta fara magana
zuba mata ido Aryan yayi yana kallon yadda take matana a nitse kamar ba ita ba kome
Bgs ya faɗa mata oho sai gashi ta kwashe da dariya har da dukawa kasa shi dai Aryan
ya zubawa sarautan Allah ido almost 30mins suka kwashe tana hira da Bgs tantama
Aryan ya shiga yi anya ba da hiyana take magana ba dan Bgs ba zai tsaya yayi hira
mai tsawo da diyana haka ba mutumin da magana ma wahala take masa kai ina akoi dai
wani abu sai da diyana ta kwashe 1h tana magana da Bgs sanna sukayi sallama sai
mamaki Aryan yake tana katse kiran ta tsugunna kasa tace "yaya Aryan kayi hakuri
namaka alkawarin ba zan sake faɗin abun da baa tambaye ni ba kuma ko da an tambaye
ni ma ba zan faɗa ba har sai ka bani izinin" Aryan ya rasa bakin magana tunani yake
to wa'azi Bgs tayiwa diyana yasa ta sauya kome dan dai ya san halin diyana idan
kace zata mata tsawa wlh bazata taɓa yimaka abun da kake so ba sai dai ma ta kara
yi maka abun da baka so ɗin to me Bgs ya faɗa mata haka kai dole na san ya akayi
irin wanna sauyi lokacin guda haka yau Bgs ya shafe 1h yana hira da mutun akoi
alamar tambaya

ganin yayi shiru bai tan ka taba ya sanya ta miƙe ta rungume sa tana faɗin "yaya
Aryan fushi kayi da ni" dawo da kallon sa yayi kan face nata ya rungumeta da kyau
yana faɗin "aa my jidda akan me zan yi fushi da ke?" Hannun ta chusa chikin gashin
kansa tace "to yaya Aryan muje yau ma na maka kitso" chikin sauri yace "aa kije
wajen Ammi tana neman ki ni ma akoi in da zanje idan na dawo sai muje shan ice
cream" murmushi tayi tare da sakin sa tana kokarin juyawa kara kankame ta yayi kasa
kasa yace "my jidda tafiya zaki ba tare da kin bani hot kiss ba? Saukar da idon ta
kasa tayi chike da jin kunya tace "yaya Aryan ni kam ban iya kiss ba" ɗaukan ta
yayi chak suka haura sama

💋Duk Karfin Izzata 💋

💖The Talent Troupe Writer's 💖

💖Story And Written💖

*Star lady*

Book 2

Page 27

saman katafaren gadon sa ya kwantar da ita tare da yi mata runfa da faffaɗar kirjin
sa yana kokarin yin magana massage ta shigo wayar sa chikin jin haushi ya anshi
wayar nasa daga hannun ta sakon Bgs ne murmushi ne ya kubche masa lokacin da yake
karanta sakon "kai zaka kashe Cameran ɗakin ne ko dai zaka nunamin ka isa" kwafa
Aryan yayi a fili yace "wlh ba zan kashe ba idan mutun ya isa yayi hakan da matar
sa" "yaya Aryan kai da wa kake magana? Shafa kan ta yayi tare da ajiye wayar a
saman bedside drawer yana faɗin "my jidda ba kowa ni da waya ta ne" zatayi magana
ya ɗaura hannun sa saman lallausan lips nata yana faɗin "shiiiiiii" shiru tayi
tana kallon sa hannu ya sanya ya rufe mata ido ya matso da fuskar sa dai dai sai
tin nata face ɗin haɗe bakin su yayi waje guda ya fara bata hot kiss hannunta ta
kewayo da shi ta saman bayan sa tana ɗan bubbuga shi alamar ya sake ta

da kyar ya iya zame bakin sa daga nata chikin sarkewar murya yace "my jidda menene
kuma? Turo baki tayi tace "yaya Aryan ba kai ne kake danne min hanchina da wanan
dogon hanchin naka ba idan kana min kiss bana numfashi ko kaɗan" jan dogon hanchin
ta yayi yana faɗin "ni baby ma zan baki yau ba kiss ba" waro ido waje tayi kafin
tace "kai yaya Aryan ni bana son baby yanzu sai hiyana ta samu baby sai ni ma ka
bani" "aa my jidda ba yanzu hiyana zata samu baby ba sai gaba ni kuma yanzu nake
son baby gaskiya" "waya ce maka ba yanzu zata samu baby ba ai yaya Prince ya...sai
kuma tayi shiru bata karisa maganar ba "me ya faru my jidda me yaya Prince ɗin
yace? Girgiza kai ta shigayi tana faɗin "yace kar na faɗa wa kowa kuma karna
kuskura na sake faɗin abun da bai dace na faɗa ba"murmushi Aryan yayi tare juyo da
ita ta dawo saman kirjin sa yana matikar farinciki ko ba komai Bgs ya ɗan sai ta
masa jiddan sa tun da har tana iya danne magan bata faɗe lallai Bgs ba iya aikin
soja ya iya ba har da aikin gyara mutane irin su diyana ko me ya faɗa mata oho kuma
tun da tace bazata faɗa ba komai Aryan zai mata bazata taɓa faɗe ba

"My jidda nifa yanzu ki faɗa min sai yaushe zaki ansa baby" "sai yaya Prince ya
sayawa hiyana baby tukun nan ni ma zan ansa" ɗago ido Aryan yayi yana kallon
Cameran dake jikin kwan wutar ɗakin yana gararar Bgs lokacin Bgs baya ma wajen ya
fita sabgan su tun sa yace Aryan ya kashe Cameran yaki sai shi ya fita ya shiga
wani Aikin

rungumota yayi a jikin sa ya fara shafa ta suna yar hirar su mai daɗi da haka har
barci ya ɗauke ta chikin dabara ya kwantar da ita ya miƙe cikin sauri ya nufi
toilet a gurguje yayi wanka ya fito ya shirya zuwa gidan su zulaihat

bayan ya gama shirin sa tsab ya hauro saman gadon ya manna mata kiss a saman ɗan
karamin bakin ta kasa kasa yace "ina matikar kaunar ki my jidda ina son ki fiye da
yadda nake son kai na ya Allah ka kulamin da ita kara manna mata kiss yayi ji yake
kamar ba zai iya fita ya bar ta ba ji yake kamar ya ɗauke ta su tafi tare amma sai
ya daure ya sauko daga gadon har ya ɗauki wayar sa sai kuma ya fasa ya ajiye mata
dan ya san ta da son buga game chire sim ɗin yayi ya ɗauko wata wayar daga chikin
drawer mirro ya sanya sim ɗin ya fice daga ɗakin chikin sauri

Shi da Shahram kawai suka tafi gidan su zulaihat mota ɗaya suka ɗauka suna isa
unguwar basu sha wahala ba suka gane gidan wani katafaren gida ne na alfarma horn
ɗaya sukayi a bakin gate mai gadi ya wangale musu gate ɗin kasan chewar an san da
zuwar su kallo ɗaya Aryan yayi wa gidan ya gane akoi tsaro sosai a gidan akoi manya
manyan Cameras chikin sauri ya sanya face mark a fuskar sa tunani yake lallai
dadyn zulaihat ba karamin kwaro bane wato ya san yadda zai yi ya sanya wa gidan sa
tsaro har haka to ai idan ya san wata bai san wata ba yau ya haɗu da wayan da suka
fishi basira

Yau Aryan bai jira Shahram ya buɗe masa motar bama ya buɗe da kan sa ya fito har ya
fara tafiya sai kuma ya dawo ya ɗauki jaket babba mai hula ya sanya a jikin sa dan
baya son dadyn zulaihat ya san yazo gidan nan dan in ya sani zai iya guduwa ko ma
ai na yake sunkuyar da kansa kasa yayi ya shige chikin gidan

A katafaren palon kasa ya samu Hajj sadiya tana zaune tana ganin sa ta miƙe tana
washe baki tana faɗin "oyo barka da zuwa" kallon ɗaya yayiwa matar gaba ɗaya yaji
ya tsane ta yana kokarin zama wayar sa ta fara kara yana dubawa Bgs ne ke kiran sa
kamar ba zai ɗauka ba dan bai son hajj sadiya ta zargi wani abu amma tuna chewa Bgs
baya kiran banza kuma ai yasan da hajj sadiya ya kira shi dan haka sai ya ɗaga
kiran tare da manna wayar a kunne chikin tsawa Bgs yace "kafice daga palon nan
Aryan!!!" Jin haka ya san ya Aryan ya damko hannun hajj sadiya sukayi waje ba tare
da ya katse kiran ba suna fita hara bar gidan bom ya fashe a palon wan da ya
tarwatsa ginin palon da karfi Aryan ya ja hajj sadiya sukayi kasa suka kwanta
wani shalle Shahram ya buka ya kwanta kasa wani katon dutse ne zai faɗo kan hajj
sadiya a sukwane Aryan ya tare dutsen da sauri hajj sadiya ta miƙe zaune ajiye
dutsen Aryan yayi ya miƙe tsaye yana neman wayar sa amma bai gani ba yana bukatar
magana da Bgs juyawa yayi yana kallon Shahram dake kwance kasa hannu ya miƙa wa
hajj sadiya kama hannun nasa tayi ya mikar da ita tsaye kamar daga sama ya ji karar
wayar tasa daga chan gefe tsaki yaja tare da ɗauko wayar number Ammi ya gani chikin
sauri yayi picking tare da faɗin "hello Ammi" kamar a mafarki ya ji Voice nata tana
faɗin "shine yaya Aryan ka tafi ka bar ni ko? zai yi magana kiran Bgs ya shigo
chikin sauri ya katse kiran diyana ya ɗaga call ɗin Bgs "Aryan me ya sanya ka
taimaki matar nan bamu bukatar ta yanzu domin duk wani hujja ya kone a chikin gidan
bata da wani amfani a wajen mu" "me ya sanya zakache haka? Musulmache fa yar uwar
mu kuma ina da tabbacin zata mana amfani zata taimaka mana" "Aryan ina mamaki wani
lokaci idan kayi magana sai kace ba soja ba ai tun da mijin ta ta salamata ya yafe
ta har ya sanya bom ku mutu tare kenan kaga bata da amfani" "awan nan karon Bgs ka
faɗi ai tun da kaga yana son kashe mu tare da ita hakan ya tabbatar da ta san wani
abu a kan sa kenan" "no Aryan Bgs baya faɗuwa kullun akan nasara yake bawai dan
tasan wani abu akan shi yake son kashe taba abun da ya sanya yake son kashe ta
shine baya son ta san yana da wata mata bayan ita dan wanan matar da kake gani tafi
bom haɗari shi ya sanya nace da kabar ta ta mutu dan arage mugun irin yasan idan ya
kuskura ta san da wata matan bayan ita to da kan ta zata kashe shi ko da bata kashe
shi ba zata iya ballo masa ruwan shi ya sanya ya zaɓi kashe ku tare da ita" "to
shikenan yanzu dai zan tafi da ita sai muyi binchiken da ya dace amma gaskiya
mutumin nan ba karamin criminal bane har ya san da zuwar mu wajen matar sa kenan ya
san motsin mu fiye da yadda muka san nashi" "no Aryan ai ba wani binchike da ya
yarage domin duk wani hujja da kasani mutumin nan ya latata next week zan shigo dan
dole na kama mutumin nan da alama yana da yan lekan asiri kusa da mu bai kamata ka
yarda da kowa ba zan san abun yi yanzu dai kayi saurin barin wajen" yana kai
karshen maganar ya matse kiran dogon numfashi Aryan yaja tare da zura wayar sa a
aljihun wandon sa ya juyo yana kallon hajj sadiya dake chikin matsanancin tashin
hankali
mai da kallon sa yayi chikin gidan nasu wutane ke chi har sama wuchewa yayi ya
nufi wajen motar sa ya umarci Shahram akam ya shiga tazi shida hajj sadiya ya wuce
da ita headquarter zai wayyayeta gobe yana gama faɗin hakan ya ta da motar da kan
sa ya fice daga gidan ya nufi gida

Shahram kuwa ya tasa keyan hajj sadiya suka fice daga gidan dama shi mai gadi tun
lokacin da bom ɗin ya tashi ya gudu ya bar gidan

To masu karatu rikicin naija ta ishe ni hakan mu leko Uk muga me suke Aika tawa

Zaune take a palon part nasu ta gama shirya masa duk wani abun da zai bukata kamar
yadda Aunty farida ta sanar da ita ta shirya chikin wasu shegun riga da wando wanda
soka matse ta sosai sun bayyanar mata da duk wani sura na jikin ta rigar bata da
hannu ta kafa kanta kan littafin addu'oe dake hannun ta tana karan tawa Kamar daga
sama taji diran motoci a gidan chikin sauri ta ajiye ta kardan hannun ta ta miƙe ta
nufi wajen window ta zuge glass tana lekawa wani haɗaɗen saurayine ya fito hannun
sa rike chikin hannun wata kyakkyawar mata fara kallo ɗaya zaka masa ka gane soja
ne shima yaya Yusuf ne ya fito daga chikin nashi motar yana faɗin "Hisham ya kamata
fa ka wuce part ɗin Aiman dan ya fi girma tun da yanzu ka zama family man" girgiza
kai Hisham yayi chikin jimami yace "no ba zan iya zama a part ɗin Aiman ba dan
kullun zan rinƙa ganin kamar yana ɗakin" Hisham zai chigaba da magana Ahmad ya
katse shi da cewa "ku dubi girman Allah ku dai na maganar Aiman kar ku san zuciya
ta ta buga" yana kai karshen ya wuche chikin gida chike da damuwa
hiyana bata san lokacin da hawaye ya fara bin kuncin ta ba tayi nadamar leka
window da tayi jiki ba kwari ta juya ta koma ta zauna tana sharar kwalla yaya Ahmad
yana mugun bata tausayi

Wuni ranan dai chikin damuwa da jimaman rasuwar yaya Aiman ta wuni rasuwar nashi ya
dawo mata sabo
har karfe 10 na dare shiru shiru yaya Prince bai dawo ba kiran wayar sa ta fara yi
amma bai ɗaga ba ita gashi ba wani iya karatu sosai tayi ba haka ta daure ta shaga
massage ta fara rubuta massage kakar yadda Aunty farida ta faɗa mata daga karshe ta
rubuta masa "dan Allah yaya Prince idan kana dawo wa ka dawo min da chocolate" ta
tura masa shiru shiru bai mata reply ba tana zaune a palon har 11 na dare jin
dawowar su yaya Fahad ne ya sanya ta miƙe da sauri ta shige bedroom nasu saman sofa
taje ta zauna tana ta tunani har 12

Mikewa tayi ta koma gado ta kwanta tana addu'ar Allah ya tsare mata mijin ta a duk
in da yake bata gama rufe baki ba taji sallamar sa kasa kasa, chikin sauri ta miƙe
ta kariso wajen sa ha sanya hannu ta ansa jakar system ɗin hannun sa tana faɗin
"yaya Prince sannu da dawowa" kasa kasa ya kare mata kallo tare da sa kai ya wuce
toilet ba tare da ya mata magana ba ajiye masa system ɗin tayi a saman table sanna
ta ta fito masa da kayan barci masu kyau da tsada saman sofa ta koma ta zauna tana
jiran sa

Ga mamakin ta da ya fito wankan ya ɗauki kayan barchin da ta fito masa da shi ya


wuche dressing room jim kaɗan ya fito sanye da kayan runtse idon ta tayi ta sake
buɗe wa tabbas ba mafarki bane kayan da ta fitar masa ne ya sanya saman sofa yazo
ya zauna kasa kasa yace "kawomin system na" miƙewa tayi ta ɗauko masa system ɗin
ta dawo ta miƙa masa ansa yayi ya fitar daga chikin jakar ya kunna ya fara aiki
chike da tsoron amsar da zai bata tace "yaya Prince Abinci fa?" "I'm ok" marairaice
murya tayi ta fara magana "yaya Prince dan Allah kayi hakuri kaji? Sai lokacin ya
dawo da kallon sa kanta "me kika min ne wai da kike ta chemin sorry tun safe? Jikin
ta har rawa yake ta miƙe tsaye tare da sanya hannu ta chire system ɗin dake kan
chinyar sa ta zauna saman chinyar nasa tare da zagayo da hannun ta ta samar wuyar
sa ta sunkuyar da kanta kasa ta fara magana chikin shagwaɓa "yaya Prince ban ci
abinci ba fa jiran ka nake ka dawo yau tare zamu ci shine zaka dawo kuma kace
bazaka chi ba kanason sister ka ta kwana da yin wa ne? Mamaki ya hanashi magana bai
yi tunanin zata iya aikata abun da Aunty farida tace mata ba sai kuma gashi tayi
ɗin lallai dole yayi maganin ta dole ya taka musu birki yayi nisa chikin tunanin da
yake bai an kara ba sai yaji tana jan dogon hanchin sa tana faɗin "yaya Prince ina
chocolate ɗin nawa da nace ka sai min" "kina shan chocolate ne? da sauri ta ɗaga
masa kai alamar eh shiru yayi yana kallon face nata sunkuyar da kanta kasa tayi
kasa kasa da murya kamar mai raɗa yace "rufe idon ki" ɗago kai tayi tare da runtse
idon ta hannu ya sanya chikin aljihun jakar system na shi ya fitar da coconut
chocolate kana da ɗan yawa guda ɗaya ya ɗauka ya buɗe ya sanya a bakin sa ya fara
sha matso da face nashi yayi dab da nata dare da haɗe bakin su waje guda chikin
salo ya tura mata chocolate ɗin da ya sha ya rage a bakin ta wasa ya shigayi da
harchen sa a chikin bakin ta yana jujjuyawa matse ta yayi sosai a jikin sa yana
shafa kanta da hannu ɗaya chusa hannun ta tayi chikin gashin kansa ta fara wargaza
masa dogon numfashi yaja lokacin da hannun ta ya sauka a gashin kansa daga kansa
har ta fin kafar sa sai da yaji shock a zafafe ya zame hannun sa daga kanta ya mai
da saman tula tulan breast nata chikin dabara ya zame hannun rigar nata wani wawan
chap ka yayiwa breast nata sosai yake murzasu yana murza su yana sakin numfashi mai
nauyi

Ba karamin razana tayi ba da ta tuna massage ɗin yaya Khalid yaune Alluran yaya
Prince zai kare waro ido waje tayi tafara kokarin kwache kanta ɗaukan ta yayi chak
yayi kan gado da ita ya kwanta da ita a jikin sa murzata ya shigayi ta ko ina yana
yi yana faɗin "wash ash" tsoro ya fara bata kankame sa tayi tana faɗin "yaya Prince
dan Allah ka kwaleni wlh zafi breast na sukemin" yaya Prince baya duniyar mutane
juyata kawai yake iya son ransa tun tana masa kuka har ta hakura ta zubawa sarautan
Allah ido tana dana sanin zuwan ta wajen sa kwata kwata ta manta yau alluran sa zai
sake sa da wlh ba zata zo wajen saba gaba ɗayan kayan jikin ta ya chire mata
harshen sa ya sanya a ramin chibiyar ta yana wasa da shi hannun sa ɗaya na saman
breast ɗin ta

ganin ya ɗan tashi daga kanta ya koma ta kasane ya sanya ta yunkura chikin sauri
tana son ta gudu wani wawan danka ya mata ta chiki chiki dawo da ita jikin sa yayi
ya sanya hannun sa ya laluɓo remote a saman bedside drawer ya kashe wutar ɗakin ya
kara gudun Ac ya jawota jikin sa sosai kuka take da iya sauran karfin da ya rage
mata matso da bakin sa yayi kusa da kunnen ta ya fara magana da sexy voice "ba abun
da kike so ba kenan menene kuma abun kuka? da karfi tace "ni wlh bana so bana so ka
sakeni idan kana so ka chi gana da fishin ka har illamasha Allah ni dai ka kyale
ni!" kara matse ta yayi a jikin sa sosai "ina ai abun da kuke so kenan daga ke har
Aunty farida to ai tun da kuka tsokano ni sai na yi" ihu ta fasa da karfi tare da
gabza masa chizo a hannun da ya ƙanƙame ta chikin zafin nama ya juyar da ita ta
koma saman gadon ya mata runfa da faffaɗar kirjin sa ihu take sosai dan ta gama
tsorata da shi ji yayi ihun nata ya ishe shi sai ya haɗe bakin su waje guda mutsu
mutsun ta fara yi ya danne ta ta ko ina ba halin tayi wani kyakkyawar motsi gashi
ya haɗe bakin su waje guda ba halin ihu ganin tana kokarin chutar da kanta ne ya
sanya ta hakura tayi shiru tana kalmar shahada a ran ta shiko ko ajikin sa murzan
tula tulan ta kawai yake yana kissing nata chak taji duniya ya tsaya mata lokacin
da taji saukar hannun sa a gaban ta yana shafawa wajen a hankali hankali tattara
iya sauran karfin ta tayi tana kokarin turesa amma ina ko motsa shi ta kasa wasa
yake sosai da gaban ta gashi ya ki sakin mata bakinta bare tayi ihu ko su yaya
Fahad zasu kawo mata agaji yau ne rana ta farko da ta fara danasanin Auren yaya
Prince ji tayi gaba ɗaya ta tsane sa bata son ko sake kallon face nashi

wasa yayi sosai da ita har sai da ya samu gamsuwa tukun nan ya sauka daga kanta ya
kwanta a gefe yana mai da numfashi,yana sauka daga kanta ta mike zaune tana kokarin
sauka daga gadon damko ta yayi da hannu ɗaya ya jawota jikin sa da kyar ya iya
faɗin "ai ban gama ba tukun nan dan ban muku abun da kuke so ba bari na huta sai mu
ɗora" ihu ta fasa masa tana bubbuga kirjin sa chikin tsawa yace "ko kimin shiru ko
kuma yanzun nan namiki abun da bakin ki ba zai sake magana ba" shiru tayi ta kwanta
a jikin sa ba dan ta so ba gaba ɗaya tsanar sa take ji ya mamaye zuchiyar ta
haushin Aunty faridan dan ta kawo shawarar ma take

💋Duk Karfin Izzata 💋

💖The Talent Troupe Writer's 💖

💖Story And Written💖

*Star lady*

Book 2

Page 28

Shiru ta lafe a jikin sa almost 30mins suna haka har barci ya fara ɗaukan ta a
jikin sa kamar daga sama taji hannun sa na mata yawo a jikin chikin sauri ta ɗago
kai tana kallon face nashi idon sa a lumshe harara ta jefa masa tare da murguɗa
baki kasa kasa yace "me na miki kike harara ta? abun da kuke so fa nake muku dan
nayi hakan laifine?" chikin dashewar ta ta fara magana "yaya Prince dan Allah kayi
hakuri ni wlh bana so ka kyale ni" sai lokacin ya waro green eyes nashi wadda suka
sauya zuwa jaa sosai
runtse ido ta tayi dan bazata iya haɗa ido da shi ba sosai yake kallon face nata
yana shafa jikin ta da hannu ɗaya matso da face nashi yayi ya haɗe da nata "open
your eyes" yayi maganar da murya kamar mai raɗa chikin sauri ta buɗe idon ta tana
kallon gemun sa "chikin ido na nace ki kalla ba gemu na ba" turo ɗan karamin bakin
ta tayi har sai da ya taɓa nashi lokacin guda ya furta "ash ashe baki koshi da kiss
ɗin ba kenan" waro ido waje tayi chikin sarkewar murya ta fara magana "wlh na
na...bata kai karshen maganar ba ya haɗe bakin su waje guda hot kiss ya shiga bata
sai mutsu mutsun take masa a jiki

10mins ya ɗauka yana kissing nata kafin ya zame bakin sa ya mai do da kallon sa kan
idon ta "zaki buɗe ido ki kalle ni ne ko dai...tun bai kai karshen maganar ba ta
waro idon ta a chikin nashi kara hasken blue light ɗin dake ɗakin yayi ta yadda zai
samu daman ganin ta da kyau chike da bada umarni ya fara magana "duk abun da na
miki kema haka zaki min idan ba haka ba zan yi maganin ki" "yaya Prince dan Allah
kayi hakuri na tuba wlh ni ban iya ba" ta karisa maganar tana kokarin fashe wa da
kuka "kimin shiru karki kuskura ki buɗe min baki! Ae,abun da kuke so kenan to kuma
kun samu dan haka dole kiyi accepting ko kina so ko baki so kinga gobe idan su
Khalid suka baki shawara zaki ɗauka" ji take kamar ta shake sa
shi kuwa ko ajikin sa harshen sa ya fitar ya ɗaura saman lalausan lips nata yana
mata tafiyar machiji ganin bata masa abun da yace bane ya sa ya wurga mata wani
kuguwar harara ba shiri itama ta fito da harshen ta waje ta fara yi masa tafiyar
machiji a saman lallausan lips nashi kamar yadda yake mata mai da harshen na shi
yayi chike da izza yace "ai ba dole na saki ba ba ku kuke so ba dan haka ki nayi
kina murmushi idan kika sake haɗa min fuska Allah sai na miki ɗanyen hukunci" yana
gama magana ya sake fito da harshen sa waje yana lasan saman lallausan lips nata
murmushi dole ta kakalo ta chigaba da lasan lips nashi itama chikin dabara ya
chapko harshen nata ya fara tsotsar sa kamar sweet mai tsinke sai da yayi mai isar
sa tukun nan ya zame bakin sa ya daga nata tare da juyawa ya kwantar da ita saman
sofa ya kurawa tula tulan ta ido runtse ido ta tayi saboda kunyar sa yau yaya
Prince na kare mata kallo ba kaya a jikin ta "open your eyes!" ba shiri ta buɗe
idon nata "idan kika sake rufe ido lokacin da muke tare sai na ɓallaki kuma banace
ki rinƙa murmushi ba? Murmushin dole ta kakalo "good haka nake son ganin face naki"
hannun sa ya ɗaura saman tula tulan ta ya shiga murza su tunani take wai shi yaya
Prince ɗin nan baya gajiya ne? Yau ba zai yi barci bane? Raɗaɗin zafin da breast
nata ke matane ya dawo da ita daga duniyar tunanin da ta shiga chikin dashewar
murya ta fara magana "yaya Prince ka dubi girman Allah ka barni haka wlh zafi
sukemin kamar zan mutu na tuba wlh ba zan sake ba" harara ya wurga mata kafin yace
"no kin manta Aunty farida tace kirinƙa yimin magana chikin shagwaɓa ne? To idan
kin manta na tuna miki" kuka ta saka masa mai sauti chikin kuka take faɗin "Aunty
farida yaya Khalid kun chucheni wlh kun kasheni yaya Aryan kazo ka checheni" toshe
mata baki yayi da hannun sa ya kai bakin sa dai dai kunnen ta kasa kasa ya fara
magana "tukun nan dai basuma chucheki ba sai gaba ai yanzu ba ayi komai ba kinga
gobe idan suka ce ki zauna a kafata da gudu zaki zo ki zauna idan Allah ya kai mu
da safe kuma shima wanna ki kira matar Aryan ki sanar da ita sabon muguntar da na
miki" sai yanzu Hiyana ta fahimci ainihin laifin da ta masa yake bata horo ta wanna
hanyar shiru tayi ƙwaƙwalwa warta na tariyo mata abubuwa da dama wani cool murmushi
ta saki lokacin da ƙwaƙwalwar ta ya tunano mata ta yadda zata yi maganin Bgs ba
tare da ta tsaya tayi tunanin me zai je ya zo ba kawai ta juya ta rungume sa ta
fara aiwatar da abun da ƙwaƙwalwar ta ta sanar da ita lips nashi na kasa ta kama ta
shiga tsotsa chikin salo aiko kamar in giza shi tayi chikin zafin nama ya mai da
bakin sa saman Nipple ɗin ta ihun azaba ta saka masa dan ita duk tunanin ta idan ta
biye masa zai ɗan sake ta sai ta samu ta zille bata san jawowa kanta wani wahalar
tayi ba

kuka take sosai gaba ɗaya bakin nipple nata sunyi jaa kamar zasu yanke sai zogi
suke mata cikin fitar hayyaci ya sanya hannun sa a gaban ta ya shiga wasa da wajen
yana ɗan shafo tsakiyar chikin salo

har ya sanya hannun zai same short ɗin sa kome ya tuna sai ya fasa tare da sakin ta
ya koma jefe ya kwanta yana juyi yana mai da numfashi a sukwane ta yunkura zata
sauka gadon idon sa a lumshe ya kai mata wani wawan chapka a kugu da kyar ya iya
furta "ina zakije ai ban gama ba hutawa nake" tattara iya sauran karfim ta tayi ta
ɗaga murya tace "mugu azzalumi ka kasheni ka huta wato ma baka gama ba to bari na
ɗauko maka wuka sai ka kasheni kawai ka huta daman ai ba yau ka fara yimin mugun
taba wlh yaya Prince na tsane..... Bata karisa ba taji saukar wani gigitatchiyar
mari a kuncin ta chikin tsawa yace "buɗe idon ki kiga da wa kike magana!!! Marayan
kuka ta saki tare da kifa kai a saman gadom ta fara surutai "ya Allah ka ɗauki rai
na na huta da wanan ukubar ya Allah na tuba idan wani laifi nayi ya Allah ka yafe
min ya Allah ka kawomin karshen zamana da wanna mutumin innalillahi wa inna ilaihir
rajiun wanan wani irin musifache ya Allah ka sa karna kai gobe a duniya na gaji na
gaji da zama chikin wanan bakar wahala da tashin hankali Allah ka sani tun da na
taso a rayuwa ta nake chikin ukuba da tashin hankali ya Allah kasa lahira ta tayi
kyau ka sanya na ji daɗin yaya Prince kayiwa girman Allah ka sakeni na gaji da
Auren ka bana son ka gwara min na ɗauki yan uwana mu shiga duniya wlh diyana tayi
gaskiya da tace ba zaka taɓa sauya wa ba gwara min zama da inna habiba da zama da
kai yau ko kashe ni zakayi sai na faɗa maka gaskiya ka chutar da ni ka chutar da
rayuwa ta wlh ko banyi alwala ba na ɗaga hannu na roki Allah da ya sakamin yanzu ba
sai anjima ba Allah zai sakamin amma bana fatan hakan,hasali ma babu ranar da zan
kafa goshi na a kasa ba tare da na maka addu'ar samun rahamar Ubangiji ba duk da
chewa zaluntata kake ya Allah yau a karon farko allah ina rokon da ka sak.... Bata
kai karshen maganar ba yayi saurin toshe mata baki yana girgiza mata kai jiki ba
kwari ya jawota jikin sa ya rungume ta sosai yana ɗan bubbuga bayan ta kuka take
sosai kamar ranta zai fita chikin karyewar zuchiya ya fara magana "ya isa kukan nan
haka karkije ki zawa kan ki wata matsalar" batama jin sa kukan ta kawai take ya
rasa ya zai yi tayi shiru shi gashi bai iya rarrashin mutun ba ga shi bai son jin
kukan nata gaba ɗaya ta sa shi a damuwa yayi iya rarrashin duniyar nan hiyana taki
sauraron sa sai kuka take har voice nata ya dashe ya dai na fita mai kyau da ya ga
dai tana kokarin chutar da kanta sai ya fara laluɓar wayar sa chikin sauri ya fata
neman layin Aryan bugu ɗaya Aryan ya ɗaga ba tare da yayi sallama ba yace "Aryan
pls ya ake rarrashin mutun yayi shiru idan yana kuka? Aryan yana jiyo kukan hiyana
ta chikin wayar murna ya fara yi yana addu'ar Allah ya sa ɗan uwan sa ya raya sunna
ne dan shi yake jira yana so komai nasu ya tafi dai dai "Aryan wai ba da kai nake
magana bane? "Sorry my blood kasan rarrashin kala kala ne kamar yaddda shima sanya
mutun kuka yake kala kala me ka mata? da take kuka ka faɗa min sai na san wani irin
rarrashin zaa mata" tsaki Bgs yaja ji yake kamar yayi wurgi da wayar dan haushi
amma sai ya danne dan yanzu ba lokacin yin fushi ko zuciya bane bukatar sa kawai
hiyana tayi shiru kar ta chutar da kan ta "Aryan ba wani abu fa na mata ba nan take
ya bawa Aryan lbr abun da ya faru sama sama" dogon numfashi Aryan yaja tare da
sauke ajiyar zuchiya "kana jina my blood? Yanzu ka samu ka haɗe bakin ku waje guda
dan kasa mu tayi shiru idan tayi shiru kaga kasamu damar da zaka che mata sorry"
chikin sauri Bgs ya mai mai ta kalmar "sorry kuma ni ina never wlh" "au ba zaka che
sorry ba a lalai baka shirya rarrashin mace ba ai wata macen ma ko kace mata sorry
ba shiru zata yi ba sufa mata yan gata ne kuma sarakuna yan lele" tsaki Bgs yaja
tare da katse kiran yayi wurgi da wayar gefe ya dawo da kallon sa kanta ta ɗan
tsagaita kukan nata yanzu sai shassheka take a nitse ya fara magana "ya isa kukan
nan haka zaki iya jawa kan ki wani chiwon kin ji? Bata kula shi ba ganin bata da
niyar kula shi ne ya sanya ya miƙe tare da ɗaukan ta chak suka nufi toilet a
tsakiyar toilet ɗin ya sauke ta ya haɗa ruwan wanka ya ɗauke ya chak chikin kafaren
baff ɗin wankan sa ya sunduma ta shima ya shiga da kansa ya mata wanka da ruwan mai
zafi sosai

Bayan ya gama ya naɗota a towel kai tsaye saman sofa ya ajiye ta yau da kan sa ya
zuba musu abinci ya ɗauki spoon ya ɗawo kusa da ita ya zauna sai aniyar zuciya take
saukewa ɗiban abincin yayi ya kai mata dai dai sai tin ɗan karamin bakin ta,kin
buɗe baki tayi kanta na kasa da wata iriyar daddaɗar voice wadda bai ma san yana da
ita ba ya fara magana "ki buɗe bakim ki mana ki ansa" make kafaɗa tayi tana faɗin
"bana ci na koshi" kwaikwayar maganar tanna ɗazun yayi yace "haba sister yau fa ban
ci abinci ba ke nake jira muci tare shine zaki che ke kuma yanzu ba zaki chi ba" a
sukwane ta ɗago kai tana kallon sa kashe mata ido ɗaya yayi tare da ɗaga mata gera
ɗaya sunkuyar da kanta tayi tana tunani take anya wanna yaya Prince ne? ko dai
aljanu sun shiga jikin sane? daman ya san murya tane har da wani kwaikwaya wato
ashe duk abun da ka faɗa masa yana jin ka kuma baya mantawa kawai daman rashin
mutunci ne ya sanya yake yin banza da mutun kamar bai ji ba

"Wai sister ba zaki ansa abincin ba sai na miki ɗure" a hankali ta buɗe ɗan karami
bakin ta ya sanya mata abincin dan daman yunwa take ji sosai da kyar take taunan
abincinb dan kukan da ta sha shiko ɗura mata kawai yake tun bata gama chinye na
bakin ta ba zai ɗura mata wani yanayi yana kallon face nata yana jin wani irin
nishadi da sabon yana yi na shigar sa

"yaya Prince na koshi" ajiye spoon ɗin yayi ya sanya hannu ya ɗago haɓar ta yana
kallon face nata "ok to kwanta nayi binchike a chikin ki dan na tabbatar kin koshi
ko da saura" murmushi tayi kafin tace "aa ba sai ka duba ba da gaske na koshi" zuba
mata ido yayi ya kasa ɗauke kallon sa da ga kanta "har yanzu fushi kike da yayan
ki? Girgiza masa kai tayi alamar aa "to why har yanzu baki saki jikin ki ba ko dai
ki na tunanin zan sake maki abun da na miki ɗa zunne? Nan ma girgiza masa kai tayi
alamar a'a "no banason girgiza kai open your mouth an talk" "aa bana fushi da kai
kuma ina rokon Allah da ya hanani ganin ranar da zan yi fushi da kai" ajiyar
zuchiya ya sauke tare da jawota jikin sa "na sani nasan ba zaki yi fushi da ni ba
because halin ki iri ɗaya da my Ammi shi ya sanya nake jin daɗi da kika kasance
sister a gare ni" shiru tayi tana tunani "wato dai yaya Prince ba zai taɓa ɗauka na
a matsayin mata ba kenan wato har yanzu a matsayin sister nake hmmmm ya Allah ka
sauyamin wanan bawan nake" "tashi muje ki sa kaya sai mu kwanta" make kafaɗa tayi
tare da kara lafewa a kirjin sa kasa kasa chikin shagwaɓa tace "aa sai ka chi abin
cin kai ma" mai da kallon sa yayi kan abincin kafin ya dawo da kallon sa kan face
mata "zaki bani a baki? Waro ido tayi waje tare da ɗago kan ta daga kirjin sa tana
kallon sa kashe mata ido ɗaya yayi ya sanya hannu ya jaa karan hanchin ta sunkuyar
da kan ta tayi kasa ba tare da tayi magana ba "ko baki san chan zawar da nayine? ba
kin che kina burin na chan za ba ko dai ba irin wanna chan zawar kike son nayi
bane? Shiru tayi ta kasa magana dan ita gani take kamar yaudarar ta kawai zai yi
yayi amfani da ita "na san komai a kan ki ina son ki san wani abu ni ba mugu bane
kawai haka yanayi na yake ban taɓa tunani dai dai da second 1 na chutar da ke ba
ina sane Ammi ta fi son ku fiye da kan ta ko dan farincikin ta zan so naku
farincikin ni ban san ya ake yin magana da mata ba kullun da maza nake magana kuma
duk wayan da nake magana da su sojojine a karkashi na suke umarni kawai nake basu
bayan umarni ni ban iya wata magana ba amma tun da kina son na rinƙa yin magana da
ke sai ki koyamin yanzu haka maganar nan da nake dake ji nake tankar zan mutu bana
son yawan magana idan nayi magana kaɗan sai naji na gaji try to understand me ni ba
mugu bane ki dai na kirana da sunan mugu bata min daɗin ji" rungume sa tayi sosai a
jikin ta chikine farinciki tace "yaya Prince da gaske zaka sauya? da gaske in koya
maka magana? Kallon yadda take dariya kawai yake kamar ba itace mai kunbura kumatu
yanzun nan ba "ba shakka zan yi kokari na sauya ko dan wanan farinciki ya zauna a
kan face ɗin marainiyar Allah amma fa sai kin kara hakuri dan mutun ya sauya lokaci
guda ba abune mai yiwuwa ba sai dai kaɗan kaɗan" "yaya Prince to yanzu ka juyo na
baka abincin" ba musu ya juya ita ma ta gyara zaman ta a jikin sa ta zuba wani
abincin ta ɗauki spoon ta fara bashi a baki "yaya Prince yanzu a wani matsayi ka
ajiye Ni? "A matsayin sister na mana" "amma yaya Prince ya zanyi da Auren ka dake
kai na? "Wanna karki ɗauke sa a matsayin wani abun idan kin samu wanda kike so zan
baki takardan ki sai na aura miki wanda kike so ɗin ba ma lallai sai kin sanar da
su Abba ba" mamaki ne ya kamata wai shi dai maganar mata ce baya so "amma yaya
Prince me ya sanya baka so mata? An san spoon na hannun ta yayi ya mai da chikin
plate ɗin ya juyo ya fiskance ta da kyau ya fara magana "no ba wai bana son mata
bane bana son jefa rayuwar ko wace mace a haɗarine" "yaya Prince ban gane ba? "Eh
duk wata mace da nayi tarayya da ita to tana chikin haɗari shi ya sanya" "yaya
Prince wlh har yanzu ban gane ba" hanchin ta ya ja kafin yace "ai ba zaki gane ba
ke dai yanzu dare yayi sosai kije ki sa kaya ki kwanta gobe karfe 5 na asuba jirgin
mu zai tashi zuwa Nigeria" waro ido waje tayi chike da murna ta rungume sa tana
faɗin "da gaske yaya Prince gobe zamu koma naija? Kai ya gyaɗa mata alamar eh
miƙewa tayi chikin sauri ta nufi wajen trolley ɗin ta ta fito da wasu kayan ta
sanya a jikin ta ta dawo kusa ta shi tace "yaya Prince muje" miƙa wa yayi ya kama
hannun ta suka wuce saman gado daga ɗan gefe ta kwanta tana satar kallon sa

kasa kasa yace "why yau ba zaki kwanta a jikin yayan ki ba? Ko dai kin fara tsoro
nane? Murmushin tayi tana girgiza kai ta mirgino ta dawo jikin sa ta kwanta
rungumota yayi da ɗan karfi tace "wash zafi" da sauri ya ɗan saketa yana faɗin
"lfy? Kirjin ta ta nuna masa da hannun ta tana faɗin "ka danne min ne kuma chiwo
suke min" "me ya same ki awajen da suke miki chiwo? Waro ido waje tayi da mamaki
tace "babu komai" ɗaga mata gera ɗaya yayi kafin yace "yaushe kika fara karya? "Ba
karya nayi ba fa babu komai" "karya kikayi mana ba yayan ki bane ya matse su ya sa
suke chiwo? Rufe ido tayi da hannun ta tallabota yayi ya zame mata rigar jikin ta
ya kurawa tula tulan nata ido yan bakin nipple ɗin sunyi jaa sosai har chikin ran
sa bai ji daɗin hakan da ya mata ba amma ba yadda zai yi ne, sai yau ya kara
tabbatar wa kan sa hiyana ba macece kamar kowa ba duk wanna abubuwan da ya rinƙa yi
mata ashe ita kam ma addu'ar samun rahamar Ubangiji take masa yanzu duk abun da ya
mata ɗazun nan hakan bai sa tayi fushi da shi ba ba shakka idan hiyana tayi addu'ar
Allah ya saka mata akan abun da ya mata ba makawa Allah zai saka mata dan ya
wahalar da marainiyar Allah amma sai batayi hakan ba addu'ar ma take masa mai kyau
gaskiya ko dan wanna ya zama dole nayi kokari in rinƙa sata farinciki
"Yaya Prince me kake tunani? "Babu komai Sister" ya kai karshen maganar tare da
miƙa wa ya sauka daga gadon ya ya nufi wajen mirror jim kaɗan ya dawo saman gadon
hannun sa rike da hotona da kuma robar magani ajiye hoto nan yayi a gefe ya buɗe
robar maganin ya ɗibo ya shafa mata a bakin nipple nata bayan ya gama ya rufe robar
ya ajiye saman bedside drawer ya ɗauki hoto nan yana kallon su

"Tashi ki nunamin maman ku a nan" chikin sauri ta miƙe ta ansa hoton wanan hoton ne
da ranar ta kalla awajen drawer mirror sa jikin ta har rawa take wajen nuna masa
maman su,zubawa ummar nasu ido yayi na ɗan lokacin kafin yace "ok to yanzu dai
kwanta muyi barci idan Allah ya kai mu gobe in muka sauka naija lfy zamuyi maganar"
yana kai karshen maganar ya miƙe ya mai da hoton ya dawo ya kwanta tare da jawota
jikin sa yana ɗan bubbuga bayan ta da haka har barci yayi awon gaba da su

Nigeria

A ɓangaren su yaya bello kuwa sai shirye shirye suke da shi da hasana dan gobe Ammi
zata turo a ɗauke su kwata kwata yaya bello jikin sa a mace bai san tafiya ya bar
innar sa amma ba yadda zai yi ya sa a ransa idan yaje ba jimawa zai zo ya ɗauki
innar sa su koma tare a ɓangaren inna habiba kuwa yanzu ta samu saukin laulayin
chikin nata ba laifi amma dai har tanzu bata da wani abinci sai gawayi a ɓangaren
buba shima ya samu lfy ya warke kamar ba shi ba ya rungumi ɗan uwan sa tare suke
zuwa gona da yaya bello tare suke komai yanzu yana taimakawa yaya bello sosai
susuka riƙe gidan

A ɓangaren bokan inna kuwa wani kurji ne ya fito masa a gaban sa kan bananar sa
kafin yayi fitsari sai ya rinƙa ihu saboda azaban zafin da kurjin ke masa yayi
magani har ya gaji amma shiru ba sauyi sai ma kara girma da kurjin ke yi yana fitar
da ruwa milk colour mai bala'i wari yanzu ya dai na yiwa kowa aiki fama yake da
kansa burin sa kawai ya samu lfy lafiya kuwa taki samuwa

💋Duk Karfin Izzata 💋29

By Star Lady

💖The talent troupe writer's 💖

Page 29

Uk

Tun da tayi sallar asuba bata mai da barciba take shirye shiryen tafiya Nigeria
shiru shiru yaya Prince bai dawo daga masallaci ba har karfe 6 bai dawo ba ta gama
duk shirin abun da ya dace sai murna take zata koma naija shiru shiru har 7 yaya
Prince bai shigoba ɗaukar hijabin ta tayi ta sanya akan riga da wandon ta ta fito
palo baya palo ɗauko remote na ɗakin binciken sa tayi ta sai ta sama ta danna stair
case ɗin ya sauko chikin sauri ta haura sama har tana haɗawa da gudu tsaye gaban
na'urori ta hango sa ya bawa hanyar shigowa baya daga shi sai Short yana aiki
watsawa tayi a guje taje ta haye bayan sa tana murmushin,a sukwane ya juyo tare
sauko da ita cikin zafin nama ya damko wuyar da tsawa yace "ke baki da han... Bai
karisa maganar ba yayi shiru tare da zame hannun sa daga kan wuyar ta ya rungumeta
yana ɗan sosa kai "yaya Prince laifin me na maka yau kuma? Kara matse ta yayi a
jikin sa "babu komai Sister na mantane ai daman na faɗa miki ba zai yiwu na sauya
lokacin guda ba sai a hankali" "to yaya Prince ya banu yafi Nigeria bane? Ɗan sakin
ta yayi tare da juya baya ya goya ta ya chigaba da aikin sa da ita a bayan sa "na
sanar da su Abba akoi aikin da ban karisa ba dan haka jirgin mu sai da yamma zai
tashi" hannayen ta ta zuro ta wuyar sa ta chigaba da magana "yauwa yaya Prince tun
da sai da yamma zamu tafi pls ka kaini yawo naga gari kafin mu tafi" girgiza kai
yayi kafin yace "no baki yarda dana cemiki duk macen da tayi tarayya da ni idan ba
sojaba zata shiga babban haɗari ba kon? To ko sojojin ma suna chikin haɗari bare
dan Kafin nazo wanna matsayin da nake na Brigadier general Safras na kashe mutane
da dama na tarwatsa rundunar yan ta'addan da dama a kasashe da dama ta ko ina ina
da tarin makiya shi ya sanya bana yarda da kowa kuma dukkan yan uwana nake kula da
duk wani motsin su zamanki lfy shine kiyi zaman ki a matsayin baki sanni ba yafi
miki" kai ta ɗan ɗaga sama kafin tace "yaya Prince to ya akayi ranar mukaje
shopping tare kuma har ka tafi kabar Ni? Sauke ta yayi daga bayan sa yana faɗin
"kema ai ba wani motsin da zakiyi ban sani ba da gangan na barki a shopping ɗin dan
nasan gaba ɗaya wajen yana karkashin kulawar sojojin mune shopping na matar general
dest ne so na san ba abun da zai faru" "to yaya Prince dan Allah ka faɗa min taya
akayi kasan yaya Khalid ne ya ɗauke ni" guntun tsaki yaja dan hiyana ta fara bata
masa rai baya son yawan magana ganin ta tsare sa da ido ne ya sanya yace "sister
nifa bana son yawan magana kai na chiwo yake min idan nayi magana sosai ina da
tarin abubuwan da ya kamata na kammala please leave" tsuke fuska tayi ta turo baki
chikin shagwaɓa ta fata magana "yaya Prince ka manta kai kace na koya maka magana
to me yasa kuma ina koya maka zaka che baka so" jan hanchin ta ya ɗan yi baya so ya
mata tsawa dan ya ɗau alkawari ba zai sake hakan ba sai ya zama dole gashi ta kule
sa bai san magana tana sanya shi dole ji yake kamar ya sharara mata mari ya koreta
a ɗakin amma sai ya danne yace "sister dole ne zan san Khalid ne ya ɗauke ki mana
kije kiyi searching akan sunan Brigadier general Safras ba a banza mutun zai taki
wanna matsayin ba kuma kin manta ne? nache maki duk wani motsi na yan uwan mu na
sani" "yaya Prince to dan Allah ni dai ina son zuwa yawo na kalli kasar nan kafin
Mu koma" shiru ya ɗan yi ba dan yazo ba yace "ok to jeki fitar kin da kayan hausawa
da face mark ina zuwa sai muje yawon muyi breakfast a chan amma dai gaskiya kin
takuramin dayawa" tsalle tayi ta rungume sa sosai tana dariya tana faɗin "nagode
yaya Prince" ɗaga ta yayi gaba ɗayan ta ya ɗaura ta saman kirjin sa yana tsaye a
miƙe ya sanya hannu ɗaya ya chire mata hijabin jikin ta ya jefar kasa a nitse ya
zame ɗan siririn hannun rigar da ta sanya ya ganganrar da rigar zuwa chikin ta
zubawa tula tulan ta ido yayi na ɗan mintoci yayin da ita kuma ta runtse ido hannu
ya ɗaura saman bakin nipple nata yana dubawa "sun dai na yi maki zafi ko? Kai kawai
ta gyaɗa masa alamar eh ba tare da ta buɗe ido ba "why are you closing your eyes?
chikin shagwaɓa tace "kunyar ka nake ji" "kunya?" ya mai mai ta kalmar gyaɗa masa
kai tayi alamar eh "menene kunya? Yayi magana lokacin da yake mai da mata da hannun
rigar ta girgiza masa kai tayi tana faɗin "nima ban sani ba" shiru yayi yana kallon
face nata "ok open your eyes" slowly ta waro idon nata a kan kyakkyawar face nashi
matso da face nashi yayi ya haɗe da nata kasa kasa yace "duk da ban san me ake nufi
da kunya ba amma bana son ta as from today karki sake rufe mun ido idan muna tare"
hannu ta sanya chikin gashin kan sa tana faɗin "to"

"ash" ya furta lokacin da hannun ta ya sauka chikin gashin kan sa da sauri ta zame
hannun ta dan kartaje ta ja masa wani abun da baya so chikin zafin nama ya haɗe
bakin su waje guda tare da kama hannun ta ya mai da chikin gashin kan nasa,watsa
gashin nasa ta fara yi tana shafa daga kansa zuwa wuyar sa "oh god" kawai yake
furtawa ba karamin jin daɗi wasa da gashin sa da take yi yake ji ba kara kankame ta
yayi sosai bakin sa na chikin nata yana kokarin zame mata rigan jikin ta ko me ya
tuna sai ya fasa slowly ya zame bakin sa daga nata da kyar ya iya sauke ta kasa
yana faɗin "muje mu shirya mu tafi ko? Faɗawa tayi saman kurjin sa ta zagayo da
hannun ta ta bayan sa tare da kwantar da kan ta a saman faffaɗar kirjin sa tana
faɗin "yau kam yaya Prince ba zaka ɗagani zuwa ɗaki bane? "Kin min nauyi ni ba zan
iya ba" waro ido tayi waje tana faɗin "kai da kullun da hannu ɗaya kake ɗauka ta
kamar yar baby shi ne yau zaka che nayi nauyi" ta karisa maganar kamar zatayi kuka
girgiza kai kawai yayi yana danne zuciyar sa yana addu'ar Allah ya ba ni ikon chika
mata alkawarin da na ɗauka mata amma gaskiya yarinyar nan tana mani abubuwa dayawa
da baya so wayan da ban ma taɓa kwatan tasu ba a rayuwar ta duk yadda muke da Aryan
ban taɓa ɗaukan 10mins ina magana da shi ba amma yarinyar nan ta tasani a gaba da
tambayoyi da hira haka no dole na san ya zanyi da ita
"Yaya Prince mu tafi mana" hannu ya sanya ya ɗauke ta chak ya saɓa ta a kafaɗar
sa suka fice daga ɗakin yana saukowa palon ya chi karo da su Hisham Khalid Yusuf
Ahmed Fahad da matayen su suna zaune a palon suna hira bai bi ta kansu ba ya nufi
bedroom na shi yaya Khalid ne saurin chewa "Bgs bakaga Hisham bane? gaisheka fa
yazo yi" ko kallon in da suke bai yi ba ya wuce chikin bedroom ɗin sa kallon juna
suka fara yi Hisham yana son yin magana amma yana tsoro

saman gado ya kwantar da ita ya wuce toilet chikin sauri ta miƙe ta wuce dressing
room na shi ta fito masa da daddakiyar farar shadda mai bala'i kyau da tsada ta
haɗo masa da hula fara tas mai kyau almost 5mins ta tsaya gaban glass na gera
agogon sa tana tunani ta rasa wanne zata zaɓa masa daga karshe ta ɗauka masa wani
dangareren agogon diamond mai matikar kyau da tsada ta fito ta ɗaura masa kayan
saman gado ta koma dressing room ɗin ta ɗauko masa takalma mai bala'i kyau tsayuwa
tayi ta zubawa takalmar ido mamaki take kafar yaya Prince ɗan karami kamar kafar
mace sanya takamin tayi a kafar ta dai dai da ita kamar nata murmushi tayi ta chire
ta ɗauko masa face mark ta fito ta ajiye masa takalmin kusa da gado ta ɗaura masa
face mark da links a saman kayan sa ta wuce wajen trolley ɗin ta ta chire kayan
jikin ta ta duba doguwar riga mai ɗan hankali ta sanya a jikin ta tana kokarin tara
gashin kanta ta ɗaure sai jin hannun sa tayi saman gashin nata ya zame hannun ta ta
saki gashin ya watse har bayan ta zuro hannun sa yayi ta kugun ta ya juyo da ita
suna fuskantar juna kasa kasa yace "love your hair" murmushi ta ɗan yi kafin tace
"to nabaka kyauta" shiru yayi ya sanya hannun sa ya fara tara mata gashin nata
"yaya Prince daman ka iya ɗaure wa mutun gashi ne? "na iya ɗaure nawa dai yau shine
first time dana fara ɗaure gashin da ba nawa ba ni idan ba Aryan bama ban taɓa taɓa
gashin wani ba" ya kai karshen maganar dai dai lokacin da ya gama ɗaure mata gashin
nata ya zuba mata jelar gashin a bayan ta ya zuba mata ido yana kallon face nata
"you look so good" murmushi tayi tace "nagode to kai ma kaje ka shirya mana na"
juyawa yayi ba tare da yayi magana ba kayan da ta ajiye masa ya ɗauka ya wuce
dressing room

jim kaɗan ya fito shirye chikin kayan da ta fitar masa "wow" shine abun da hiyana
ta furtawa "tsarki ya kara tabbata ga Ubangiji da yayi wanna halittar yaya Prince
kagan ka kuwa innalillahi ni na ma rasa me zance kai wlh kamar dan kai akayi kayan
hausawa" harara ya watsa mata kafin yace "dan ke na sa kayan ai nasan idan nayi
irin wannan shigar ba wan da zai yi tunanin nine bare su sawa mutane da nake tare
da su ido" kwashawa tayi a guje ta faɗa jikin sa tana faɗin "nagode kuma bazan taɓa
mantawa da wanna rana ba a rayuwa ta yau yaya Prince yayi abu saboda ni" shafa
gashin kanta ya farayi yana faɗin "it's ok tun da kinyi farinciki muje da wuri dan
time ya tafi almost 12 yanzu kuma kinga zamuyi tafi anjima kaɗan" sakin sa tayi ta
ɗago ido tana kallon sa "yaya Prince to ya baka sanya hulan ba? Ɗagata yayi ta
ɗaurata saman gado ya juya mata baya yana faɗin "ɗaure min gashin nawa sai ki samin
hulan mugani ko kin iya" duk da ya ɗaura ta saman gado sai da ta ɗaga kafa kafin ta
iya ɗaure masa gashin kan na shi

Tana gama ɗaure wa ta diro daga gadon ta shige dressing room nashi yana tsaye
awajen har ta fito ta haye gadon tana faɗin "yaya Prince juyo na sanya maka hular"
juyowa yayi ya ɗan sunkuyar da kansa kasa ta sanya masa hulan asalin kyan sa na
fulani ya sake bayya
face mark ta ɗauko ta sanya masa yana tsaye yana kallon ta yana mamaki da yaba
mata a ransa tana da kyakkyawar zuciya sosai hannun sa ta kama ta ɗaura masa agogon
shi dai yau gaba ɗaya mamakin kansa yake ji yake kamar ba shi ba yayi nisa chikin
tunanin sai jin ɗan karamin bakin ta yayi saman kumatun sa hot sumbata ta bashi
tana murmushin tace "muje to" bai san lokacin da ya rungumota ba yana faɗin "kina
da kyan hali sosai" "yaya Prince ai daga wajen ka na koya" kallon gefen ido ya mata
kafin yace "a yaushe kika koya awaje na? ɗaura dan yatsan ta tayi saman wuyar sa
tana masa yawo da yatsan awajen ta fara magana "awajen Ammi na koya kenan kaga duk
abun da Ammi take da shi mu dukkan mu yaran ta muna da shi" first time a rayuwar sa
ya saki cool murmushi tare da ɗaukan ta chak ya nufi dressing room nashi da ita yau
yana matikar farinciki sosai dan yana bala'i son Ammi duk wan da zai so Ammi to
koda makiyin sane ba shakka zai zama masoyin sa

Tsakiyar dressing room ɗin ya sauke ta ya buɗe glass na face mark nashi ya ɗauki
ɗaya ya sanya mata ya ɗauko jaket nashi ya sanya mata har guiwa jaket ɗin ya tsaya
mata kai kallon sa yayi kafar ta Booth nashi ya ɗauko tare da safa ya miƙa mata ya
ɗauko rawanin wuya ya ɗaura mata ita dai Hiyana tana ganin idon Allah duk ya chika
mata jiki da kaya duk da chewa hakan ya mata daɗi dan garin akoi sanyi sosai har
safan hannu da kansa ya sama ta sak turawa ta dawo hannun ta ya ruke suka fito
tsayuwa yayi a tsakiyar ɗakin ya saki hannun ta ɗago kai tayi tana kallon sa kai
kallon sa yayi kan ta ba tare da yayi magana ba wucewa tayi ta ɗauko karamin hijabi
a trolley ɗin ta ta sanya ta dawo ta rike hannun sa suka fice daga ɗakin

har yanzu su Khalid suna palon wucewa yayi ba tare da yayi musu magana ba zame
hannun ta tayi daga nashi ta tsugunna kasa ta fara gaishe da su yaya Khalid, Zahra
na son yin magana tana tsoron yaya Prince dan yana tsaye a kofar part ɗin yaya
Aiman miƙawa ilham matar Hisham tayi ta nufo Hiyana tana faɗin "wannan itache
amaryan ogan naku? A sukwane su Khalid suka juya a tare suka bi bayan Bgs da kallo
Ilham na kokarin kira musu ruwa yanzu ma da yaya aka samu ya sauko ita ko ilham sai
surutu take "kai amma gaskiya ogan ku yayi sa'ar mata jiya na hangota a kitchen ai
kafin na fito ta wuce sama kyakkyawa kamar ita tayi kanta gata shiru shiru gaskiya
ya more mata" yana jin su amma bai tanka ba
ɗago ta ilham tayi ta rungume ta ta chigaba da surutu "sai ki tsaya ki kula mana
da oga da kyau dan kin ga....bata kai karshen maganar ba bgs ya dakawa hiyana tsawa
"ni dan ki ne da zaki bar ni a tsaye!!" ba shiri Ilham ta sake ta tana kallon Bgs
bata taɓa tunanin haka ogan nasu yake ba sarkin tsoro jikin ta har rawa yake da
sauri ta koma kusa da Hisham ta zauna

juyawa Hiyana tayi chikin taku katsaita ta nufesa dan yanzu kwata kwata ta dai na
tsoron tsawar sa dan tasan ba zai bugeta ba hannun sa ta kama tana faɗin "muje"
jawota gaban sa yayi da karfi a zuciye ya buɗe baki zai yi magana sai kuma ya fasa
ya yarfar da hannun sa gefe ya fisgi hannun ta suka bi ta part ɗin Aiman mamaki
Hiyana take ina zai kai su bata gama mamaki ba taga ya buɗe wata kofa kamar kofar
sirri ta kofar suka shiga sai gasu sun fito ta wajen parking motacin su dan
dankareriyar Mercedes-Benz baka ya shiga gidan gaba ma zaunin driver da sauri ta
buɗe ɗayan gefen ta shigo gaba ta zauna tayar da motar yayi suka fita ta ɗayan gete
ɗin gidan ba tare da sojojin sa sun sani ba dan fitar sirri sukayi.

sai da su Khalid sukaji fitar motar su sannan suka sauke ajiyar zuchiya a tare
kallon Ilham Hisham yayi ya fara magana "my wife wlh duk abun da zakiyi a gidan nan
karki kuskura hanya ta haɗa ki da Bgs idan ba haka ba....bai kai ƙarshen maganar ba
ta rufe masa baki da hannun ta tana faɗin "ba ma sai ka faɗa min ba ido na ya gane
mi tun da ya fito na lura gaba ɗayan ku kun nitsu ba wanda ya iya yi masa magana a
chikin ku har kannen nasa shiya sanya nima ban masa magana ba nayiwa matar sa kawai
gaskiya yana da zafin rai sosai" "hmmmmm amaryan mu kenan ke dai Allah ya raba ki
da haɗuwa da Bgs" chewar Khalid Yusuf ne ya an sa zanchen da chewa "yaya Khalid
amma da alama yaya Prince ya sauko fa kaga ya fara fitan sirri da sister" girgiza
kai kawai Khalid yayi ya miƙe ya kama hannun Zahra yana faɗin "muma mun fita yawo
sai 3:30 zamu dawo tun da sai 4 jirgin mu zai ɗaga a tare su Hisham da su yaya
Yusuf suka miƙe kowa ya riƙe hannun matar sa suka bar palon.

Tuki yake chikin kwanchiyar hankali ba wan da yayi wa ɗan uwan sa magana bakin wani
katafaren gidan abinci yayi parkin motar sa ya fito ya nufi chiki
chikin sauri itama ta buɗe motar ta fito tabi bayan sa zama yayi saman haɗaɗiyar
kujeran da akaware a ɗaki na musamman kusa da shi ta zauna tana bin wajen da kallo
"yaya Prince amma a nan wajen akoi abincin musulmai kuwa dan naga duk kan su turawa
ne kuma basuyi kama da musulmai ba" kallon wajen yayi ta kasar idon sa mutun hudu
ne a chikin ɗakin kowannen su da matar sa dawo da kallon sa yayi kan ta yana
kokarin yin magana mai an san order ya zo takeaway yace a musu dan ba yaso su chire
face mark na face nasu baya son kowa ya gane su shi ya sanya ya saka kayan hausawa
tun da nan ba wan da ya taɓa ganin sa da kayan hausawa zai yi wuya a gane sa

Bayan an kawo kusu takeaway hiyana ta ansa suka fice daga wajen suka koma mota
chikin daji ya nufa da su yana tuki chikin kwanchiyar hankali
bakin wani katon dutse mai dubar da ruwa yayi parking na motar ya fito ya zauna
saman bayan motar fitowa tayi itama bin wajen ta farayi da kallon wow wajen ha haɗu
iya haɗuwa wajen kewaye yake da dogayen furanni masu kyau launin fari da kuma
yellow daga gefe katon dutsene wadda ruwa ke zuba daga chikin sa kamar faffo yana
taruwa akansa kamar rafi ga dogayen bishiyoyi koraye shar shar kewaye da dutsen
wajen shiru baka jin kokai sai sautin kukan tsuntsaye
dawo da kallon ta tayi kansa ya chire face mark nashi ya ajiye a gefe yana kallon
ta "yaya Prince wajen nan yana da kyau sosai" shiru yayi yana kallon bai yi magana
ba takawa tayi a hankali ta karisa wajen dutse dake zubar da ruwa hannu ta sanya ta
tara ruwar da mamakin ta sai ta ji ruwan da zafi kamar an sa a wuta kasa kasa taji
sexy voice nashi yana faɗin "yinwa nake ji" da sauri ta juyo ta dawo wajen motar ta
ɗauko musu abinchi ta kawo masa dirowa kasa yayi daga saman motar ya ɗauke ta chak
ya ɗaurata saman bayan motar kafin shima ya haura ya zauna a tare suka chi abincin
gwanin ban sha'awa sosai yau Bgs yaci abinci har mamaki hiyana keyi bata taɓa ganin
sa yaci abinci mai yawan wanna ba suna gama chi ta diro kasa ta kwashe kayan
abincin ta zubar ta koma wajen dutse ta tsaya tana kallon ruwan ta zubawa
tsuntsayen dake zuwa shan ruwan awajen ido ji take kamar ta shiga ruwan tayi wanka
tayi nisa chikin tunanin sai jin sa tayi ya rungumota ta baya ya kwantar da kan sa
saman kafaɗarta ya zuro hannun sa saman kugun ta kasa kasa yace "zaki shiga ruwan
ne?" Hannu ta ta ɗaura saman hannun sa dake kan kugun ta tana shafawa chikin
shagwaɓa tace "eh zan shiga kai ma zaka shgane? Juyo da ita yayi suna fuskantar
juna "ba yadda zan yi in shaga chikin ruwan nan da kayan jiki na ɗin nan" kallon sa
tayi da kyau kwafa tayi a ranta tace zaka shigane ma ai na san me zan maka sakin sa
tayi ta faɗa chikin ruwan tare da sakin ihu dan duk tunanin ta ruwan dake taruwa a
kasan dutse bai da zurfi sai ta ji akansin haka dumin kuwa ruwan ya haɗiye ta gaba
ɗaya gashi bata iya ruwa ba diyana ta fita iyawa ko a garin su ita bata shiga rafi
diyana ce mai shiga yana tsaye yana kallon yadda take shan ruwa sai mulewa kasa
take tana ɗagowa sama sai da ya barta ta jigata sannan ya chire agogon hannun sa da
wayar sa tare da hulan kan sa ya ajiye ya faɗa chikin ruwan kamota yayi ya daurata
saman kirjin sa yana kallon face nata langwaɓar da kai tayi a kafaɗar sa tana jan
numfashi "kin kyau ta da kika jika mu yanzu dame zamu koma gida? Kankame sa tayi ta
kasa magana domin tasha ruwa sosai takawa yayi zuwa in da ruwan ke zuba kamar fanfo
ya tsaya a dai dai wajen, ruwan na zubo musu daga kai "har yanzu baki dawo dai dai
ba kenan? Sai lokacin ta ɗago kai da kyar ta iya chewa "yaya Prince dan Allah ka
fitar da Ni" matso da face nashi yayi dab da nata "no ai tun da kika sani na shigo
ruwan nan tofa sai ki shirya ɗaukan duk abun da zan yi" chizon sa tayi a saman
lallausan lips nashi chikin shagwaɓa tace "yaya Prince wlh bana numfashi sosai ka
fitar da ni daga ruwan nan kar na mutu" lasan lips nashi in da ta chijesa yayi
kafin yace "kina so kenan" bai jira amsar ta ba ya haɗe bakin su waje guda ga ruwa
na zuba musu daga kai yana jikasu almost 10mins suna haka kafin ya zame bakin sa
daga nata yana kallon face nata yana kokarin yin magana wayar sa ta fara ringing
kai kallon sa in da ya ajiye wayar yayi kafin ya dawo da kallon sa kanta gaba ɗaya
ta jiggata da kyar take iya buɗe ido zame mata ɗan karamin hijabin kan ta yayi ya
shiga watsa mata gashin kan ta ruwa na jika gashin kwantar da kanta tayi saman
kafaɗar sa tana numfashi da kyar da kyar juyo da face na shi yayi yana kallon ta
wani irin yanayi mai daɗi da annashuwa ke ratsa shi ya shagala da kallon ta bai
ankara ba sai ji yayi tana kokarin sume masa a sukwane ya juya da ita ya fice daga
chikin ruwan wajen motar su ya koma ya jinkina da jikin motar ya fara kiran sunan
ta kasa kasa "Sister sister" da kyar ta iya waro idon ta da suka sauya daga blue
zuwa jaa sosai,waro ido yayi yana kallon ta bai ɗauka ta jigata haka ba ta sha ruwa
sosai buɗe gidan baya na motar yayi ya kwantar da ita dukkan su sai ɗigan ruwa suke

guntun tsaki yaja ya koma wajen da ya ajiye wayar sa ya dauko tare da agogon sa ya
dawo kusa da ita kunna wayar yayi ya shiga latsawa da alama wani sakon yake turawa
bayan ya gama ya duba miss call Aryan ne ya kira shi,kiran layin Aryan ɗin yayi
bugu ɗaya Aryan ya ɗaga manna wayar tayi a kunnen sa daga ɗayan ɓangaren Aryan yace
"blood ina ka bar wayar? Tsaki yaja kafin tace "menene?" "Na gama aikin da ka sani
yanzu shigowar ka kawai nake jira amma akoi wata yar matsala" "matsalar me? "Har
yanzu bai iya gane ɗan leken asirin dake chikin muba na binciki sojojin mu dukka
ban samu ba" "No karka damu da wanan ni dai nace maka karka yarda da kowa idan na
shigo zan kama koma wanenne yanzu dai zamuyi waya anjima yanzu akoi abun da nake"
"ok to ina sister na take? Juyowa yayi yana kallon ta da kyar da kyar take numfashi
sai rawan sanyi take "ban san in da take ba" dariya Aryan yayi kafin tace "amma Bgs
kai fa ɗan duniya ne ka gama yiwa yar mutane mugun ta jiya instead of yau ka zauna
ka bata kulawa amma sai kayi fitar ka ko? Allah dai yana kallon ka...bai bari Aryan
ya gama maganar sa ba ya katse kiran yana kallon ta kawar da kansa gefe yayi yana
ɗan jan tsaki ajiye wayar yayi chikin motar ya harɗe hannun sa ya kirji yana kallon
sama kamar mai tunani

Almost 10mins suna haka sai ga Abdol ya danno hanchin motar sa wajen kusa motar su
yayi parking sanna ya fito chikin sauri hannun sa rike da jaka mikawa Bgs jakar
yayi sanna ya shiga motar sa ya juya ya koma buɗe jakar Bgs yayi ya fito da duguwar
riga abaya ce baki kayan jikin ta ya fara chire mata sauri sauri ya sauya mata
doguwar rigar sai rawan sanyi take yana kokarin chire nashi kayan yar karamar
nauran dake gaban motar sa ta fara kara chikin sauri ya fasa chire kayar na shi ya
rufe kofar baya na motar ya buɗe gidan gaba ya shiga ya kunna motar da gudun gaske
ya bar wajen kai tsaye gida ya wuce dan sai rawan sanyi hiyana ke yi shi kan shi
kayan jikin sa sun takura masa

Yana shiga gida bai ɓata lokacin ba ya fito ya ɗauke ta chak ya shiga chikin gida
kai tsaye bedroom nasu ya wuce saman gado ya shinfiɗe ta ya wuce toilet wanka yayi
da ruwa mai zafi sosai ya fito ya shirya chikin kayan sanyi dan shima daɗewar da
jikakken kayan sukayi a jikin sa ya sanya yana jin zazzaɓi kayan sanyin sa ya ɗauko
mata tare da safa da hula ya sanya mata tana kwance tayi shiru sosai ya shirya ta
chikin kayan sanyin sa ganin har yanzu sai rawan sanyi take ya sanya ya kunna
na'uran ɗumama ɗaki ya jona hand dryer da kansa ya busar mata da gashin kanta bayan
ya gama komai ya duba time 2pm alwala yayi ya fito ya gabatar da sallah ya miƙe ya
hauro saman gadon duba time ya sake yi 3pm saura 1h jirgin su ya ɗaga kwamciya yayi
saman gadon ya jawota jikin sa ya jawo bargo mai laushi ya rufesu sosai ta shige
jikin sa tana shan ɗumin jikin sa kasa kasa da murya kamar mai raɗa yace "sister
are you okay now?" gyaɗa masa kai tayi alamar eh shafa kan ta ya fara yi suka yi
shiru kowa da abun da yake tunani

To masu karatu sai mun haɗe gobe a Naija zamuga ya wasan zata kaya akoi fa shagali
akoi sharholiya yanzu zaa fara buga asalin game ɗin mu damalmale da ku gobe zamuga
wazaiyi winning 💃💃

💖The talent troupe writer's 💖

💋Duk Karfin Izzata 💋29

By Star Lady
Page 30

Uk

Barci mai matukar daɗi ne ya kwashe su yana rungume da ita a jikin sa. yana tsaka
da barci wayar sa ta fara kara da kyar ya iya waro idon sa waje kusan tare suka
farka da shi da ita ɗauko wayar yayi daga saman drawer sunan Khalid ne ya bayya na
a kan screen ɗin duba time yayi 3:55pm tsaki yaja tare da kai kallon sa kan
kyakkyawar face nata dai dai lokacin ta waro blue eyes nata a kan kyakkyawar face
nashi da kyar ya iya futa "are you okay? Gyaɗa masa kai tayi kafin tace "yaya
Prince ya muka dawo gida? Ya baka kai ni yawo sosai ba? "Eh duk da munyi fitar
sirri akoi wayan da suka bi bayan mu ne shi ya sanya muka dawo gida yanzu dai tashi
mu wuche lokacin tafiya yayi" yana kai karshen maganar ya miƙe ya sauko daga gadon.
kasa tashi tayi dan yana miƙewa wani mugun sanyi ta ji ya rufe ta,har ya kai bakin
kofa ya juyo yana kalle ta tana kwance kamar yadda ya barta "sister ba zakai je
Nigeria bane? Shagwaɓe fuska tayi kamar zatayi kuka ta fara magana "yaya Prince
sanyi nake ji kuma na kasa tashi" dawowa yayi chikin ɗakin ya ɗauke ta chak ya fice
da ita sai rawan sanyi take har ya kai palo sai kuma ya juyo ya dawo ya ɗauki ɗan
karamin trolley sa daya shirya tana kwance saman kafaɗar sa kai tsaye waje harabar
gidan suka nufa.

Already su Khalid sun fito kowa ya shiga motar sa tare matar sa Hisham da Ilham
suna tsaye a harabar gidan suna musu bye bye ganin Bgs ɗauke da Hiyana ba karamin
mamaki ya basu ba tunani Khalid ya shigayi anya Bgs ba wani abun yayiwa sister ba
da ta sanya yau tun safe yake ta ɗaukan ta kai da biyu wlh ba haka nan ba. Ilham
kuwa matsowa tayi kusa da kunnen Hisham tace "baby wai haka ogan kunnan yake? Baya
barin matar sa ta tafi da kafar ta kai gaskiya ya iya soyayya da kula da mata"
harara Hisham ya watsa mata kafin yace "ki dai iya bakin ki wlh idan ya jiki ba mai
iya tare miki.

da gudu Abdol ya buɗe ma Bgs mota ya sauke ta a gidan baya sanna ya juyo yana
kallon Hisham ba tare da yayi magana ba chikin sauri Hisham ya tako ya kariso gaban
sa hannu Bgs ya miƙa masa Hisham har jikin sa na rawa ya bawa Bgs hannu sukayi mu
sabaha chikin nitsuwa Bgs ya fara magana "to Hisham ka dawo mu kuma zamu tafi amma
2 weeks zamuyi ka kula da aikin ka sai mun dawo" yana kai karshen maganar ba tare
da ya jira amsar Hisham ba ya saki hannun sa ya shige chikin mota sosai Hisham ya
musu fatan alkhari da fatan adawo lfy sai murmushi yake.

Bayan tafiyar motocin su Bgs Ilham ta matso kusa da Hisham ta fara magana "baby me
ya faru? Naga kana ta murmushi da baka taɓa yin irin sa ba" "my wife kin san
matsayin Brigadier general kuwa? Bgs yana gaba da mu nesa ba kusa ba ina murmushi
ne saboda yau na gaisa da shi hannu da hannu tare muka taso da su amma ban taɓa
gaisawa da shi hannu da hannu ba ke ko baki da baki ma idan kika gaishe sa ba
amsawa yake ba bare hannu da hannu shi idan kin gansa yana magana to umarni yake
badawa idan za'a tafi filin yaki banaji awajen Aikin mu akoi wan da zai che miki ya
san kalar voice nashi akoi manya manyan sojoji ma da basu taɓa jin voice na shiba
duk yadda zan faɗa miki wanene Bgs ba zaki fahimta ba ni dai ina farinciki yau" a
kule Ilham tace "to baya kula ka me ya sa zamu zo gidan su mu zauna? " "My wife ki
sani nifa mun taso tare ne amma su Khalid ne abokai na ko Aryan ban kai matsayin da
zanyi abota da shi ba tare Bgs ina ga baki san me kike faɗe ba ne kin san miliyoyin
mutane nawa ne ke neman irin daman da na samu wasu sojojin ma nema suke ko a masu
sharan gida ya ɗauke su su dai suga suna kusa da Brigadier general Safras amma ke
shine kike wata magana" ajiyar zuchiya ta sauke kafin tace "tom shike nan muje mu
shirya muje yawo" hannun ta ya riko suka wauce chikin gida.

A ɓangaren su Bgs kuwa lokacin da suka isa Airport an gama shirya musu komai suna
isa ba tare da ɓata lokacin ba suka fito daga mota suka shiga katafaren jet ɗin Bgs
mai ɗauke da tambarin sunan sa da manyan baki PRINCE SAFRAS zama yayi saman
haɗaɗiyar kujerar jet ɗin hiyana ta zauna kusa da shi bawani ɓata lokacin su Khalid
kowa tare da matar sa ya zauna har jirgin su ya ɗaga hiyana bata dawo dai dai ba.
sanyi zazzaɓi take ji sosai chikin rawar murya da kakkarwan sanyi ta fara magana
"Yaya Prince sanyi nake ji sosai" kallon ta yayi da kyau kafin ya nuna mata
saman chinyar sa da hannu ba tare da yayi magana ba da kyar ta miƙe ta dawo saman
chikinyar sa ta zauna buɗe zip ɗin jaket ɗin jikin sa yayi ya kwantar da kan ta
saman faffaɗar kirjin sa ya rufeta da jaket ɗin iya kan ta kawai ya bari awaje
shiru ta lafe a jikin sa tana mai da numfashi. "Are you okay now? Ya tambayeta yana
kallon face nata sai lokacin ta ɗago ido tana kallon kyakkyawar face nashi ɗan
kwanto da kai sa yayi ta gefe yana kallon chikin idon ta girgiza mata kai yayi ya
ɗaga gera ɗaya alamar lfy kike kallo na cool murmushi ta saki kafin tace "kamin
kyau sosai ne shi ya sanya nake kallon ka" kawar da kansa gefe yayi yana murnushin
gefen fuska.

Kallon Yusuf Khalid ke yi yayin da shima Yusuf ɗin ke kallon sa suna son yin gulma
amma suna tsoro yau suna ganin ikon Allah domin idan ba ikon Allah ba ba abun da
zai sauya Bgs haka wai har da kawar da fuska yana ɗan murmushi lallai sister ta
chiri tuta lallai yau hakuri yayi rana daman duk wanda yayi hakuri zai yi nasara a
rayuwan sa. waya Khalid ya chiro ya fara yi musu video ba tare da sanin su ba a
ɓangaren Yusuf ma hakane waya ya chiro ya fara ɗaukan Romeo and Juliet ɗin nan ba
tare da sanin su ba sai hira hiyana ke zuba masa shiko ya zuba mata manya manyan
green eyes nashi yana kallon face nata a haka har barci ya ɗauke ta kasa ɗauke ido
yayi da kallon ta gyara mata kwanciya yayi da kyau a jikin sa yana kallon face nata
wani irin nishaɗi da farinciki ne ya dira a zuciyar sa lokaci guda. Shafa kan sa
yayi ya furzar da iska mai zafi chikin ran sa yana tunanin "why? duk lokacin da
nake kallon face ɗin yarinyar nan nake jin nishaɗi da farinciki ne why? Ko da
yaushe nake son kallon face nata? why Nake jin ta har chikin raina? why Yanzu nake
tunanin ta sosai?" ɗayan ɓangaren zuciyar sa ne ta bashi amsa da cewa "so mana son
ta kake" da sauri ya girgiza kai yace "no so kuma ni? Ina never babu wanna wajen a
rayuwata dogon tsaki yaja tare da kawar da kansa gefe ya fito da wayar sa ya fara
latsawa. Mamaki ne ya kama su Khalid murmushi Khalid yayi a ransa yace "ai kaɗan ma
ka gani in dai mace ce ai baka fara magana kai kaɗai bama yanzu ne zaka fara wlh
inaga sai sister ta sa ka zama kamar mahaukaci muje zuwa yanzu wasan ya fara.

9:30pm jirgin su yayi landing A malam Aminu Kano International Airport Kano har
lokacin hiyana barci take ga jikin ta yayi zafi sosai

Ako da yaushe Bgs shine na farko fita idan jirgin su ya sauka dan shi baya son ɓata
lokacin amma awan nan karon su Khalid sun fita sun barshi yana tunanin ya zaiyi da
hiyana dake barci a jikin sa baya son tashin ta dan tana jin zazzaɓi kuma bai san
ɗaukan ta ya fita da ita dan sojojin da yan sanda ga manya manyan yan siyasa awaje,
Airport ɗin a chike yake da jama'a so baya son kowa ya san yana tare da mace kusa
da shi. Almost 30mins yana zaune ya kasa motsawa ga dubbanni jama'a na waje suna
jiran fitowar sa ga taron yan jarida Aryan na zaune a cikin mota shi da jiddan sa
shiru shiru Bgs bai fitoba buɗe mota Aryan yayi ya fito ya nufi cikin jet ɗin
diyana na son fita ta bishi amma ya riga yayi nisa tana tsoron jibga jibgan sojojin
dake kewaye awajen

Aryan na shiga chikin jet ɗin Fahad ya biyo bayan sa "lfy my blood baka fito ba"
yayi maganar yana karewa Bgs kallo sai lokacin ma ya lura da Hiyana dake kwance
saman kirjin sa kawar da kai gefe bgs yayi ya fara magana "tamin barchi ajiki ne
Aryan bana son tashin ta dan bata da lfy kuma ban san fita da ita kasan ni ba sai
na sanar da kai ba akoi tarin masoya a waje kamar yadda akoi tarin makiya" Aryan na
kokarin yin magana Fahad ya rigasa da cewa "ok bari to na ɗauke ta tun......bai kai
karshen maganar ba ya ɗagata sakamakon mugun kallon da Bgs ya wurga masa chikin
sauri ya fice daga jet ɗin ya koma chikin motar su. murmushi Aryan ya ɗan saki
kafin yace "zaka iya ɗaukan ta ai sai ka rufe mata face da mayafinta yanzu ma
darene ai duk da akoi hasken wuta ba lallai aga face nata da kyau ba" kallon face
nata yayi kafin ya chire face mark na face na shi ya sanya mata ya ɗauke ta chak ya
nufi waje da ita a saman kafaɗar sa Aryan ya bi bayan su.

Suna fitowa jama'a suka fara tururuwan ɗaukan su hoto masu mamakin ganin Bgs ya
ɗauko mace sunayi masu tambayar kansu wacece Bgs ya ɗauko haka suma sunayi. Diyana
na ganin su sun fito ta buɗe kofar mota ta fito tana faɗin "yaya Aryan shine ka
tafi kabar ni ko? Buɗe mata hannu yayi ta tawo da gudu ta faɗa jikin sa tana faɗin
"ina hiyana na take? Kallon Bgs dake tafiya a gaban su yayi ba zai iya faɗawa
diyana ga hiyana awajen Bgs ba zata iya musu hauka dan ba karamin aikin ta bane
tayi tsalle ta rungumo hiyana a jikin Bgs daman yanzu ma daya aka samu ya sauko
katse masa tunani tayi da cewa "yaya Aryan ko dai hiyana bata zo bane? Hannun ta
ya kama suka nufi motar su yana faɗin "tazo idan mukaje gida zaki ganta"
sai magana jama'a keyi shin Lefternal general Aryan yayi Aure ne ko dai sister sa
ne ga Bgs ya ɗauko mace a kafaɗar sa sanna kuma ga Aryan ya rungumi mace a bainan
nasi ga general Yusuf rike da hannu mace wai shin ko sunyi Aurene wasu daga chikin
su suna musa nawa akan ko bgs yayi Aure wasu chewa suke "ba yarda za'ayi Bgs yayi
Aure duniya bata sani ba" haka dai jama'a sukayi ta surutai shi dai Bgs bai bi ta
kan kowa ba motar sa ya wuce ya zauna tare da Hiyana a jikin sa sai sharara barcin
wahala take

Aryan kuwa ya tsaya yana amsa gaisuwa da manya manyan mutane da suka zo tarban Bgs
yaki kula su

tsaki Bgs yaja chike da ɓacin rai yace "Aryan zaka wuce mu tafine ko kana tsaye?
Yana gama yiwa Aryan magana ya juya ya bawa sojan da zai jasu umarni akan ya wuce
da su gida ba musu driver ya tada motar da gudun gaske suka bar Airport ɗin motar
su Khalid ya rufa musu baya motar su Aryan ne a baya sai motar jibga jibgan sojojin
su

horn ɗaya su kayi sojojin dake tsaron gate suka wangale musu tangamemen gate ɗin
suka kutsa motocin chikin gida kai tsaye parking space suka nufa driver's ɗin suna
kashe motocin Bgs ya fito ɗauke da Hiyana kai tsaye part nashi ya nufa su Aryan ma
suka fito kowa ya nufi part na shi da matar sa Khalid ne kaɗai ya kama hannun Auta
suka nufi part ɗin Ammi dan shi duk lokacin da suka zo Naija Ammi ce first wadda
yake fara zuwa wajen ta kafin kowa.

Saman katafaren gadon sa ya shinfiɗe ta ya wuce ya nufi toilet yana kokarin shiga
toilet ya jiyo zazzakar voice nata tana faɗin "yaya Prince zanje wajen Ammi na"
wani farinciki ne ya dira a zuchiyar sa lokaci guda yaji kaunar ta na ratsa shi
slowly ya juyo yana kallon ta kwance take kamar yadda ya kwantar da ita sai dai ta
waro idon ta tana kallon sama "zo kiyi wanka sai kije" miƙewa tayi da kyar ta zauna
tana kallon sa "ayya yaya Prince zanje nayi a part na Ammi wlh bani da burin da ya
wuce na ganta" ɗaga mata kai yayi kafin yace "ok jeki" da sauri ta miƙe tana tangal
tangal har ta fice bin ta da kallo yayi har ta fice sannan ya shige chikin toilet
ɗin yayi wanka ya fito yayi shirin barci chikin kayan barci sky blue riga da wando
basu kyau da laushi hayewa saman gadon sa yayi ya ɗauki wayar sa ya duba time 10:55
ajiye wayar yayi ya jawo blanket zuwa kirjin sa ya kashe wutar ɗakin tare kunna
blue light dake gefe gefen gadon ya lumshe ido da niyar barci amma ina barcin taki
zuwa sai juyi yake a saman gadon ƙwaƙwalwa sa na tunano masa irin barcin da sukayi
jiya da sister sa ganin kyakkyawar face nata yake a face nashi ɗazun da ya jiƙa
mata gashin ta a Uk wajen dutsen nan matse idon sa yayi yana kokarin kawar da
tunanin ta amma ya kasa sai kara tunano masa ita zuciyar sa da ƙwaƙwalwa sa keyi ya
kasa barci sai juyi yake
Tsaki yaja tare da miƙewa zaune ya laluɓo wayar sa ya kunna haske screen ɗin ya
shiga contact dialling number ta yayi ya fara kira
Lokacin da kiran shi ya shigo wayar ta tana kwance a saman gadon Ammi ta tada kai
da chinyar Ammi Ammi na shafa lallausan bakin gashin kanta suna yar hira tayi wanka
ta shirya chikin riga doguwa na barci mai buttir a gaba.
tana kallon call nashi amma taki ɗauka dan tana jin kunyar Ammi har call ɗin ya
yanke bata ɗaga ba call na biyu ne ya sake shigowa wayar nata "Hiyana ki ɗauki
kiran mana wanenen ma yake kiran ki a wanan lokacin?" Chikin sanyin murya tace
"yaya Prince ne yake kira" "to ki ɗauka mana kiji me yake so" chikin jin kunya ta
sanya hannu zata ɗauki kiran call ɗin ya yanke ajiyar zuchiya ta sauke ta gyara
kwanciyar ta ajikin Ammi chikin dabara ba tare da Ammi ta lura ba ta sanya wayar ta
a silent.

Sau uku Bgs na kiran ta bata ɗaga ba chike da ɓacin rai ya miƙe ya fito palo kai
tsaye ya fice waje ya nufi part na Ammi babu kowa a palon kai tsaye ya wuce bedroom
na Ammi kasa kasa yayi sallama ba tare da ya jira an bashi izini ba ya tura kofar
ya shige da kyakkyawar face nata ya fara karo chikin tsoro ta miƙe ta zauna kai
kallon sa yayi kan wayar ta dake kusa da ita kafin ya dawo da kallon sa kan
razanannen face nata harara ya shiga wurga mata duk abun da suke Ammi na kallon su
a chikin ranta tana godewa Allah da ya sanya har Bgs yake kallon hiyana
"Kai lfy ka shigo ka tsaya ma mutane a kai?" Sai lokacin ya dawo da kallon sa
kan Ammi ɗan shafa kan sa yayi chikin girmamawa yace "barka da hutawa Ammi" kallon
sa tayi tana mamakin yau Bgs ne ranar da ya dawo ya shigo part na abun da bai taɓa
yi ba wani lokaci ma idan ya dawo sai ya kai 2dys ban samu ganin saba kome ya kawo
sa yau kuma oho" voice nashi ne ya katse mata tunanin ta dacewa "ke wuce kije ki
kai min fruits ɗaki na" yana kai karshen maganar ya juya ya fice daga ɗakin.
miƙewa tayi sai kunbura kumatu take tace "Ammi ina dawowa" "to" kawai Ammi tace

Bedroom nasu ta nufa ta ɗauko hijabi dogo har kasa ya sanya saman kayan barcin
jikin ta ta fito ta wuce kitchen a gurguje ta haɗa masa fruits da black tea ta
ɗauka ta fito ta nufi part nashi. Da sallama ɗauke a bakin ta ta shigo yana kwanche
saman gadon sa saman bedside drawer ta ɗaura masa plate na fruits ɗin ta juya ta
nufi hanyar fita kamar daga sama taji sexy voice mashi yama faɗin "sau nawa na kira
layin ki? Slowly ta juyo tana kallon sa dai dai lokacin ya miƙe zaune tare da sauke
kallon sa kan face nata shiru tayi batayi magana ba tsawa ya kuma daka mata "sau
nawa na kira layin ki!!? Da gudu ta juya zata fice dan bata son jimawa a ɗakin sa.
chikin zafin nama ya miƙe taku biyu yayi ya chapko ta ta baya ihu ta fasa masa
chikin sauri ya sanya hannu ya toshe mata baki tare da juyo da ita suna fuskantar
juna

girgiza masa kai ta fara yi tana zaro ido "sau nawa na kira wayar ki? Ya kai
karshen maganar tare da zame hannun sa daga bakin ta murya na kerma ta fara magana
"kayi hakuri ina jin kunyar Ammi ne shi ya sanya ban ɗauki kiran ba" zuba mata ido
yayi yana kallon ɗan karamin bakin kasa kasa yace "ina zakije yanzu da kika nufi
hanyar fita" "wajen Ammi" ta bashi amsa a ta kai ce matso da face nashi yayi dab da
nata suna kallon juna tana son rufe ido amma tana tsoron karya mata faɗa "why zaki
je wajem Ammi? Me zaki yi a chan? Ajiyar zuchiya ta sauke kafin tace "hira muke yi
da ita kaga ai mun daɗe bamu haɗu ba" shiru ya ɗan yi yana kallon lallausan lips
nata kafin ya matso da nashi lips ɗin ya haɗe bakin su waje guda tare da ɗaga ta
chak ya wuce saman gado bakin su na chikin na juna kwanciya yayi tare da ita a
kirjin sa.

Hot kiss yake bata babu kama hannun yaro chikin dabara ya zame hijabin jikin ta ya
shiga murzar ta tun tana ɗan kame jikin ta har ta saki jiki ta shiga mayar masa sa
da martani. kamar ingiza shi tayi chikin zafin nama ya ɓalle botiran rigar jikin ta
ya zame rigar nata ya fara murzan tula tulan ta hannu ta tura chikin gashin kansa
tana watsawa sambatu ya fara yi mata "oh god sister it's so sweet wash, ash, keep
doing,i love your ball's" gangaro da hannun ta tayi zuwa wuyar sa tana shafawa a
hankali zame bakin sa yayi daga nata ya mai da saman wuyar ta yana lasa a hankali
yana murzan tula tula. Slowly ya kai bakin sa saman nipple nata da ɗan karfi ta
furta "wash zafi" kamar kara ingiza shi tayi ya shiga tsotsar su kamar baby chikin
fitar hayyaci ya kama hannun ta ya ɗaura saman marar sa. Ihu ta fasa da karfi wadda
yayi sanadiyar dawowar sa chikin hayyacin sa kokarin guduwa take yayi saurin rikota
yana kallon face nata runtse ido tayi chikin sanyin murya tace "dan Allah yaya
Prince ka kwaleni na je Ammi na jirana" rungumeta yayi da kyar ya buɗe baki chikin
tsarkewar murya yace "kwanta kiyi barci" zatayi magana ya ɗaura ɗan ya tsan sa a
saman lallausan lips nata yana girgiza mata kai shiru tayi ta kwantar da kan ta a
saman kirjin sa sukayi shiru

har 1:30Am basu yi barci ba a hankali ta ɗago kai kasa kasa kamar mai raɗa tace
"yaya Prince baka sha fruits ɗin ba" mai da kan ta yayi ya kwantar dan bai san ta
motsa ko kaɗan idan ta motsa za'a iya samun matsala da kyar ya iya buɗe baki ya
fara magana dan yana cikin wani hali "no ba zan iya sha ba" "to yaya Prince in tafi
wajen Ammi? yatsa ya ɗaura mata a saman lips nata kafin yace "karki sake magana
kiyi barci dare yayi" shiru tayi tana son komawa part nasu amma ba hali kunya take
ji da safe ta tashi ta haɗa ido da Ammi ita da tace zata je ta dawo da haka har
barci ya ɗauke ta. Sai 2:30 sanna ya kwantar da ita ya miƙe ya nufi toilet wanka
yayi ya fito ya sanya wani kayan barcin ya haye gado ya kwanta ya juya mata baya

kasa barci yayi ji yake tamkar ya rasa wani abu gaba ɗaya ya rasa me ke masa
juyowa yayi ya jawota jikin sa nauyayyar ajiyar zuchiya ya sauke tare da ja musu
blanket ya rufe su da haka barci ɓarawo ya ɗauke sa

5:30am

Tana idar da sallar asuba ta naɗe daddumar sauri sauri tana kokarin fita daga
bedroom nashi ta tafi part ɗin Ammi sai sauri take kar ya dawo masallaci ya same
ta. dai dai zata fita palo shi kuma yana shigowa karo sukayi kan ta ya bugi
faffaɗar kirjin sa dake tsaye dam dam baya tayi zata faɗi yayi saurin damko wuyar
hijabin ta ya fiskota ta faɗa saman faffaɗar kirjin sa a tare suka sauke ajiyar
zuchiya kasa kasa yace "where are you going? "ɗakin mu zanje" "na baki izinin
tafiya ne? Chikin sauri ta ɗago kai yana kallon sa "izinin kuma? Ta tambaya tana
saukar da idon ta kasa "eh izini" "yaya Prince idan matar Aure ce iya mijine kawai
ake neman izinin sa idan za'a je wani waje idan kuma budurwa ce to wajen baban ta
zata nemi izini ka ga kai kuma a matsayin sister ka ɗauke ni kaga kenan ba sai na
nemi iznin ka ba" matse bakin ta yayi da ɗan karfi kafin yace "ni yayan kine kuma
ya zama dole ki nemi izini na kafin kiyi abu ba lallai sai miji ko uba ba awajen
yaya ma ana neman izini" hannun ta sanya ta zame hannun sa daga rikon da yayi wa
bakinta tare da riko yatsar sa manuniya ta sanya a bakinta ta ɗan chiza chikin wasa
"wash" ya furta chikin zafin nama ya sunkucheta ya goma da ita chikin bedroom

A tare suka faɗa saman gadon ya jawota kirjin sa tare da ja musu blanket chikin
raɗa yace "kiyi barci" lumshe ido tayi ta lafe a jikin sa ba jimawa barci yayi awon
gaba da ita dan dama bata sami ishesshen barciba, hannun sa ya tura cikin hijabin
ta yana ɗan shafa tula tulan ta a hankali har barci yayi awon gaba da shi

To masu karatu sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kai

Duk Karfin Izzata comments section group ina matikar godiya da comments naku yana
ƙaramin karfin guiwa sosai Allah ya bar zumunci da qaunar juna 🥰🥰

💖The talent troupe writer's 💖

💋Duk Karfin Izzata 💋


By Star Lady

Page 31

8:30am ya farka a hankali ya waro manya manyan green eyes nashi yana kallon sama na
yan mintoci kafin ya sauko da idon sa saman gadon ta gefen sa wayam babu kowa
hiyana ta tafi wajen Ammi yunkurawa yayi ya tashi zaune,zuro ƙafarsa kasa yayi
kafin ya miƙe ya nufi wajen mirror A box ya ɗauko yana kokarin haɗa allura Aryan
ya shigo ɗakin bakin sa ɗauke da sallama ta chikin mirror ya karewa Aryan kallo
kusa da shi Aryan yazo ya tsaya chike da zolaya yace "ina kwana yaya Prince? yanzu
kana gida ka tashi daga oga Bgs ka dawo yaya" harara bgs ya wurga masa ba tare da
yayi magana ba ya chi gaba da haɗa alluran sa,chikin zafin nama Aryan ya kwace
alluran daga hannun sa a sukwane Bgs ya ɗago yana kallon sa,chikin jin haushi Aryan
ya fara magana "haba my blood wai bazaka bar alluran nan haka ba sai ka chutar da
lfyn kane? Kayi hakuri haka ka rungumi matar ka duk da na san chewa mawuyacin abune
sister ta iya ɗaukan ka yanzu amma zaka iya lallaɓawa kuna wasa haka nan pls my
blood karka sake alluran nan dan Allah" miƙa wa Aryan hannu yayi chikin kwanchiyar
hankali yace "bani" "no bgs gaskiya ba zan baka ba kuma bazan taɓa bari ka sake
yiwa kan ka alluran nan ba gaskiya" a fusache bgs yace "ba Safras zaka bawa ba
Brigadier general Safras zaka bawa" Aryan ya gane me Bgs ke nufi jiki ba kwari ya
miƙa masa alluran,ansa Bgs yayi ya gama haɗawa chike da ba da umarnin ya dubi Aryan
"kai ɗaure min hannun nan ka nemomin jiniya" ba musu Aryan ya ɗaure masa hannun ya
nemo masa jijiyar chike da bacin rai ya juya ya koma bakin gado ya zauna yana chije
laɓaɓa. ta chikin mirror bgs ke kallon sa ajiye allura yayi saman drawer mirror ba
tare da ya juyo ba ya fara magana "my blood taya za'ayi nayi abun da zai saka bakin
ciki na gwada kane naga zakamin taurin kai ne ko dai, duk abun da zai sanya ɗan
uwana farinciki ina son shi amma dai bazan iya ansan sister a matsayin mata ba
domin bani da ra'ayin hakan ina mata addu'ar samun miji na gari" murnushin Aryan ya
saki tare da miƙa wa ya dawo kusa da shi hannu ya sanya ya kwance masa hannun sa
daya ɗaure masa dan neman jijiya "why bazaka iya ansan sister a matsayin mata ba?
Me ta rasa? "she's too small for me" murmushi Aryan ya kuma yi kafin yace "ka
jarraba ta zata iya kuma wlh you will enjoy.....bai kai karshen maganar ba yayi
shiru" "Aryan wani lokaci idan kana magana kamar baka sanni ba let me tell you the
truth babu mace a tsarin rayuwa ta kwata kwata duk abun da ka gani tsakani na da
sister ina yin shine domin idan mum zo kar su Abba su sani a gaba da zanchen da ba
shi ba ba karamin daure wa nakeyi wajen biyewa yarinyar nan ba wlh ji nake tamkar a
kabari nake idan yarinyar nan tana kusa dani domim damuna take da magana da sauran
su ina son kasani ina yin hakan ne kuma dan farincikin iyaye na amma ni babu wata
mace da ta isa ta zauna kusa da ni babu mata a tsarina" a tsorace Aryan ya ɗago
yana kallon sa ganin yadda yayi maganar in a serious matter "Bgs wai me kake faɗe
ne? kana nufin dan zaku zo Naija ne ya sanya ka shirya wa sister irin wanan abun to
ina son ka sani idan kayi kuskuren yin hakan wlh sai Allah ya hukun taka kasan da
chewa sister tana mutuwar son ka kuma ita yanzu duk tunanin ta da gaske ka sauko ka
fara kulata kasani hakan da ka mata zai sanya ta kara son ka ne pls Bgs ya isa haka
chutar da zuciyar yanmata da kake yi abeg karka yiwa sister hakan" ɗaure fuska
sosai Bgs yayi kafin ya fara magana "oh now kayi girman da zaka tsaya a gaba na
kama faɗa min magama kenan? To ina son ka buɗe kunnen ka kaji ni na faɗa da babban
murya babu mace a tsarin rayuwa ta mata rauni ne daga tarayya da nayi da ita na
2days har tasa nayi losing abubuwa da dama wanna shine karo na karshe idan ka sake
zuwa min da maganar mace idan ranka yayi dubu sai na ɓata maka" yana kai karshen
maganar ya ɗauki alluran sa chikin ɓacim rai ba tare da ya ɗaure hannu ba ya damke
jikin sa ya nemi jijiya yayi wa kan sa alluran chike da bacin rai yayi wurgi da
sirinjin alluran ya nufi toilet.
ajiyar zuciya Aryan ya sauke lamarin Bgs ya fara bashi tsoro jiki ba kwari ya juya
ya nufi hanyar fita Ba shiri ya ja birki ganin Hiyana a tsaye a bakin kofar shigowa
ɗakin hannun ta ɗauke da kayan breakfast na Bgs ga hawaye wani na bin wani a kan
kuncin ta juyawa yayi ya kalli kofat toilet ɗin kafin ya sake dawo da kallon sa
kanta yana kokarin yin magana ta juya da sauri har tana haɗawa da gudu ta fice daga
ɗakin chikin zafin nama Aryan yabi bayan ta a tsakiyar palon ta ajiye masa
breakfast ɗin ta wuce waje da gudu bayan ta Aryan yabi shima har yana haɗawa da
gudu tsoron sa ɗaya karta faɗawa Ammi duk da ya san Hiyana macece mai hakuri da
sirri.

kasan chewar tasan yaya Aryan na bin bayan ta sai bata shiga part na Ammi ba sai
ta nufi wajen basket ball ɗin su yaya Omar ajiyar zuciya Aryan ya sauke lokacin
daya ga ta sauya hanya bata shiga part ɗin Ammi ba

Zaune ya iskota a kasa tayi zaman yan bori ta chusa kan ta chikin chinyoyin ta tana
kuka takawa yayi ya kashe Cameran dake wajen kafin ya kariso gaban ta ya tsugunna
tare da sanya hannu ya ɗago fuskar nata gaba ɗaya fuskar tayi jaga jaga da hawaye
har da majina chikin sanyin murya yace "yi kuka yi kuka sister kiyi kuka sosai dan
ki samu sauki a zuciyar ki nima da da dama dana tayaki kukan" kamar kara ingiza ta
Aryan yayi sosai take kuka take shassheka.

Almost 30mins Aryan ya zuba mata ido tana sharɓan kuka kafin ya sanya hannu ya goge
mata hawaye chike da kwarin guiwa ya fara magana "ya isa kuma In Sha Allah kukan
baƙin cikin ki na karshe kenan a rayuwar ki" chikin dashewar murya da shassheka
tace "yaya Aryan me ya sanya ni kam kullun nake chikin tashin hankali ne? "My
sister ki kwantar da hankalin ki daga yanzu ya kare kin san me nake so dake yanzu?
Girgiza masa kai tayi alamar a'a chigaba da magana yayi "yanzu ki tashi ki wanke
furkar ki kije ki ɗauki abincin ki kai masa kar kuma ki nuna masa kinji abun da
muka tattauna ki kyale sa juwa jibi zan faɗa miki ya zamuyi da shi" chikin kunan
rai tace "yaya Aryan bana son sake ganin fuskar yaya Prince arayuwa ta na tsane sa
ban son sa wlh ayau ba sai gobe ba sai ya sakeni na auri wadda ke so ban taɓa ganin
mugu azzalumi irin yaya Prince ba" ta kai karshen maganar kamar zata fashe da kuka,
murmushi takaici Aryan ya sake wadda aka ce yafi kuka chiwo chikin dakiyar zuciya
da sa rai ya fara magana "sister ki dai na faɗin haka kinji? Ina son ki san wani
abu wlh Bgs yana son ki har kinji nace wlh idan baya son ki ko kallon in da kike ba
zai yi ba bare har ya taɓa jikin ki kin san ƴaƴan manya nawane ke bibiyar sa akan
suna son sa? daga Nigeria har kasashen waje mata bin sa suke da sunan so akoi wata
yar general namu da tazo gaban sa ta tsaya tace idan bai che yana son taba zata sha
poison ko kallon in da take bai yi ba haka yarinyar nan ta ɗaga poison a gaban sa
ta sha yana zaune ko kallon ta bai yi ba haka su Yusuf suka kwashe ta zuwa asibiti
sai da tayi 3 Month sannan ta dawo hayyacin ta kuma har gobe tana bibiyar sa akan
ko sau ɗaya ya ɗaga ido ya kalle ta tun da kikaga yana iya yi miki magana har ya
iya taɓaki to kisa wlh yana son ki tun yau she kuke tare da shi bai taɓa taɓa jikin
ki ba sai yanzu ni na san wanenen shi ya kamu da son ki amma bai sani ba yanzu son
naki bai yi yawa a zuciyar sa sosai ba idan kika yanke hukuncin kaurace masa yanzu,
zai iya mantawa da ke mu kuma ba haka muke so ba muna son ya sauya yazama chikakken
mutun dan duk namijin da bai da mata da sauran sa dan Allah sister kiyi hakuri ki
kara daurewa nasara na kusa da izinin Allah" "yaya Aryan kayi hakuri amma ni dai ba
zan sake zuwa in da yake ba saboda ban son kara ganin fuskar sa a rayuwa ta ba dan
Allah ya sa ina da nisan kwana ba da yanzu yaya Prince ya daɗe da kashe sau bila ba
adadin" "sister na san kina son bgs pls ki kara daurewa saura kaɗan ne" a kule tace
"yaya Aryan duk soyayyar da nake masa ya riƙeɗe ya koma kiyayya yanzu zallar
kiyayyar sane a zuciya ta" "sister tun da nake ban taɓa rokar mutun wani abu ba ban
taɓa chewa wani ɗan adam sorry ba kece ta farko pls sister karki watsamin kasa a
ido" ɗago ido tayi tana kallon sa kafin tace "yaya Aryan ban taɓa ganin kunyi faɗa
mai zafi wadda ya sa yaya Prince ya faɗa maka magana ba irin na yau dan Allah karka
sake yi masa magana ta dan banso in ga kuna samun matsala" goge mata hawaye da suka
sake gangarowa yayi yace "sister karki damu da wanna da gangan na ja faɗan domin na
ɗauke masa hankali kada ya lura da alluran da zai yi wa kansa,na sauya alluran da
yake wa kan sane to nasan idan ba tsokano sa nayi mukayi faɗa ya bata rai sosai ba
zai iya gane chewa ba allura bane karki damu ni dai dan Allah yanzu ki tashi ki je
ki kai masa abincin" "yaya Aryan kayi hakuri amma ni dai ba zan sake zuwa in da
yake ba dafe kai Aryan yayi chikin tashin hankali ya ma rasa me zai ce tsananin
raɗaɗi zuciyar sa ke masa jiyake kamar zuciyar zaya fashe ta fito waje,ganin halin
da ya shigane ya sanya taji mugun tausayin sa ya kama ta chikin sanyin murya tace
"yaya Aryan kayi hakuri da jayayya da nayi da kai na tuba zanyi duk abun da kace" a
sukwane ya ɗago yana kallon ta "Nagode my sister kuma namiki alkawari awannan karon
ba zakiyi danasani ba zaki ji daɗi zamuyi nasara da izinin Allah" kakalo murmushi
dole tayi kafin ta miƙe tace "bari naje na kai masa abincin dan na san yanzu ya
kusa fitowa wanka" kai kawai Aryan ya gyaɗa mata alamar to yana jinjina mata a
ranshi da irin kwazon da hakurin ta ga sanin ya kamata

Sauri sauri ta shiga part ɗin Ammi ta wanke face nata ta gyara hijabin jikin ta
chike da tsanar sa ta wuce ta nufi part nashi ɗaukan abincin da ta ajiye a palo
tayi ta wuce bedroom ɗin dai dai lokacin ya fito daga wanka ɗaure da towel a kugun
sa ko kallon in da yake bata yi ba ta wuce ta ɗaura masa abincin saman table ta
nufi hanyar fita kasa kasa ta jiyo zazzakar voice na shi yana faɗin "zo nan sister"
ba musu ta juya ta dawo cikin ɗakin ta zauna a bakin gado wuchewa yayi dressing
room nashi ba tare da ya mata magana ba. Jim kaɗan ya fito shirye chikin wandon
jeans blue da t-shirt baki,ba karamin kyau yayi ba ya watsa gashin kan sa a baya
bai ɗaure ba kasa kasa ta kallesa kallo ɗaya ta kawar da kan ta gefe. na'urori
kana ya ɗauko tare da kayan aikin sa ya dawo kusa da ita ya zauna ya fara haɗa
na'urorin ba tare da yayi mata magana ba ita ma shiru tayi tana mamakin hali irin
nasa kamar bashi yayi magana da Aryan ɗazun ba yanzu shi duk tunanin sa ban ji me
suke faɗa ba ban ji chewa baya sona ba hmmmmm Allah ka kawomin mafita "what are you
thinking sister? Yayi maganar yana kyasta mata yatsun hannun sa a sai tin face
nata, girgiza masa kai tayi alamar babu hannu ta

bayan ya kammala haɗa na'urorin ne ya ɗauki wani ɗan karami kamar memory card ya
miƙa mata yana faɗin "duk in da zaki je karki manta ki kasance tare da wanan abun"
hararar sa tayi a zuciyar ta ji take kamar ta shakesa dan haushi shiko bai ma san
tana yi ba kwasan kayan aikin nasa yayi ya mai da drawer mirror sanan ya wuce ya
zauna saman sofa.
chike da haushin sa ta miƙe ta kariso kusa da shi ta fara zuba masa abinci bayan
ta kammala ta tura masa gaban sa tana kokarin juyawa ya jawota jikin sa yana faɗin
"meke damun ki ne? Kasa magana tayi dan idan ta buɗe baki ba shakka zata fashe da
kuka zubawa face nata ido yayi kaman mai karantar wani abun,jawo plate ɗin abincin
yayi ya ɗebo a spoon ya kai mata sai tin bakin ta kin buɗe baki tayi "open your
mouth"ya faɗa yana gyara rikon spoon ɗin kalaman yaya Aryan ne suka dawo mata a
kunnen ta in da yake chewa karki bari ya gane kinji me muka tattauna tuna hakan ya
sanya ta buɗe bakin ta ya zuba mata abincin da kyar ta iya tauna abincin har ta
haɗiye sosai yake tura mata abincin yana yi yana kallon face nata

A ɓangaren Aryan kuwa


Almost 10mins ya ɗauka tsugunne awajen bayan ta fiyar Hiyana kafin ya miƙe chike da
kwarin guiwa ya nufi Part ɗin Ammi dan su gaisa. dai dai zai shiga palon kasa
sukayi karo da diyana tayi baya zata faɗi yayi saurin rikota kallon ta ya fara yi
from head to toe sanye take chikin wandon jeans baki ya matse ta sosai da yar
figaggiyar t-shirt pink mai siririn hannu wadda ya bayyanar da shatin tula tulan ta
ta ɗaure lallausan bakin gashin kan tan nan a tsakiyar kai ta zuba jelar har baya
tasha make up sosai ba karakin kyau tayi ba ya shagala da kallon ta sassanyar voice
nata ya katse sa da cewa "yaya Aryan ka sake ni mana,kiran hiyana zanje nayi dan
ban koshi da ganin taba ta kama hanyar ta ta tafi wajen wanna mai kama da itan" sai
lokacin ya dawo chikin hayyacin sa chike da ɓacin rai yace "a haka zaki fita waje
ko? Wato ke bakya jin magana ko? Duk abun da zan faɗa miki baya shiga kan ki ko?
Allah yau zan yi maganin ki" tana kokarin yin magana ya ɗauke ta chak ya juya da
ita waje. Kai tsaye part na shi ya nufa da ita chikin tsoro ta fara bashi hakiri
amma ina ko kallon ta bai yi ba bare ta sa ran zai saurare ta.

yana shiga bedroom nashi yayi wurgi da ita saman katafaren gadon sa chikin ɓacin
rai ya haura saman gadon shima dan bacin ran ya haɗu masa gana na bgs a gefe ga
kuma nata a fusace ya kashe Cameran ɗakin chikin zafin nama ya kama wuyar rigar
jikin ta ya yage sa gida biyu yayi wurgi da shi gefe,ihu ta fasa mai sauti tana
kokarin miƙewa hannu ɗaya ya sanya ya mai data ya kwantar cikin ɓacin rai ya haɗe
bakin sa da nata tare da damko tula tulan breast nata ya shiga murzawa sai mutsu
mutsun take masa tana son kwace bakin ta tayi ihu amma yaki sakin ta duka ta fata
kai masa a baya chikin zafin nama ya ɗamki hannun ta dukka biyu ya haɗe ya riƙe da
hannu sa ɗaya tare da zame bakin sa daga nata kamar jira take ta fasa ihu tana
faɗin "kayi hakuri wlh ba zan sake ba" ko kallon ta bai yi ba ya zame wandon dake
jikin ta tare da nashi wando kara mai karfi ya sake saki amma ina bai ma san tana
yi ba. Runfa ya sake yi mata da faffaɗar kirjin sa ya haɗe bakin su waje guda ya
saki hannun ya daya riƙe ya mai da hannun sa saman breast nata ya chigaba da murzan
su lokacin guda ya fita hayyacin sa sai dukan sa take a baya amma bai ji ba chikin
fitar hayyaci ya kamo bananan sa ya zura a gaban ta tattara iya sau ran karfin ta
tayi tana kokarin turesa amma ina ta kasa ko motsa shi socking nata yake chikin
fitar hayyaci ci da karfi karfi zame bakin sa yayi daga nata ya ɗan raba kirjin sa
da nata ta yadda zai samu damar yin aikin sa da kyau. ihu take tana kai masa duka
ya gushi chizo tana faɗin "mugu azzalumi Allah ya isa na bakin sheɗani wlh bazaga
annabi ba wayyo na shiga uku" duk wanna abu da take baya jin ta yayi nisa sosai sai
famar fitar da numfashi da karfi karfi yake almost 1h yana sama yana aiki sai da ya
samu nitsuwa sanna ya sauka daga kanta ya koma gefe ya kwanta yana mai da numfashi.

Kwanciyar 5mins yayi sanna ya ɗago a zafafe kallon aika aikan da yayi ya farayi a
ruɗe ya sanya hannu ya taɓa ta ko motsi bata yi ga jini a malale a saman gadon
kamar an yanka rago chikin tashin hankali ya diro daga gadon ya ɗauki short nashi
ya mai da chike da dana sani ya fara kiran sunan ta "my jidda!! My jidda!! Shiru ko
motsi batayi ba "inannalillahi wa inna ilaihir rajiun" shine abun da yake mai mai
tawa ya rasa ta ina zai fara taɓata chikin kiɗima ya nufi dressing room ya ɗauko
jallabiya ya sanya a jikin sa ya fito ya rufe ta da blanket ya fice daga ɗakin kai
tsaye part ɗin Ummi ya nufa yayi Sa'a yana shiga ya samu Ummi a palo ganin yananin
da ya shigo ya sanya Ummi ta miƙe tana faɗin "Aryan lfy? Girgiza kai yayi kafin
yace "Ummi pls kizo muje jidda tana neman taimakon ki" tun da Ummi taji haka ta
gane menene chikin sauri ta nufo shi yayi gaba tabi bayan sa.

Suna shiga ya zauna a palo saman sofa ya dukar da kai kasa ya sanya hannunsa yana
dafe kan nasha yana nadamar abun da ya aikata "why? Why zan kusanci jidda ina
chikin fushi meyasa zan mata haka gaskiya ban kyau ta ba". Ummi kuwa wuchewa tayi
chikin bedroom ɗin jim kaɗan ta fito chikin tashin hankali a birkice ta fara magana
"Aryan ka tashi mu wuce hospital" "Ummi hospital kuma? ni gaskiya ba zan yarda wani
ya kalla min jikin mata ba" "Aryan dolene kayi saurin ɗaukan ta zuwa asibiti wlh
kayi ɓarna sosai yanzu haka bleeding take sosai dole sai an mata ɗinki idan kayi
jinkiri zata iya mutuwa dan ba jinin wasa ne ke zuba daga jikin ta ba" tun Ummi
bata karisa magana ba ya wuce chikin bedroom ɗin da sauri. bayan sa Ummi tabi dan
ta lura baya cikin hayyacin sa da kanta ta sawa diyana bakar jallabiyar sa da sauri
ya saɓe ta a kafaɗar sa Ummi na kokarin yin magana amma ina kafin ta buɗe baki ya
fice daga ɗakin.

Kai tsaye parking space ya nufa gidan baya na ɗaya daga cikin motocin su ya kwantar
da ita ya shiga gidan gaba tsaki yaja lokacin dayaga ba key'n motar chikin sauri ya
fito ya koma chikin gida jim kaɗan ya fito ya shige chikin motar ya kunna da wata
mahaukaciyar gudu ya ja motar ya nufi bakin gate,ganin shine a chikin motar da
kansa ya sanya Shahram miƙewa ya kariso wajen sa kafin yayi magana security sun
wangale masa gate ɗin da gudun gaske yaja motar ya fice daga gidan,da gudu Shahram
ya juya ya nufi wajen motocin su na sojoji ya shiga ɗaya daga ciki ya tayar yabi
bayan Aryan dan yaga irin gudun nan da Aryan keyi baya a hayyacin sa.

A ruɗe Ummi ta fito da niyar ta hana shi tuki da kan sa amma sai ta tarar ya tafi
chikin tashin hankali ta nufi part nata tana addu'ar Allah ya kai su hospital lfy
tana shiga palon ta ta ɗauki waya ta fara neman layin Bgs

Lokacin da kiran Ummi ya shigo wayar sa yana zaune saman sofa sunacin abinci da
hiyana,wayar na kan gado miƙewa hiyana tayi ta ɗauko masa wayar ta dawo ta mika
masa tare da zama a gefen sa yana kokarin picking call ɗin wayar ta katse bin kiran
yayi, Ummi na ɗaga kiran,kiran Aryan kuma ya shigo wayar picking call ɗin Aryan
yayi ya sanya Ummi a hold chikin kasalalliyar murya Aryan yace "my blood munyi
haɗari a hanyar zuwa hospital naka mun buge wata yarinya i think ma ta mutu" miƙewa
tsaye Bgs yayi chikin sauri ya nufi waje yana faɗin "ya kake kai kuma? Ina fatan
bakaji ciwo ba "Am good ban ji chiwo ba kayi sauri ka kawomin mota mu karasa
hospital a kan lokacin my jidda na gab da mutuwa" yana kai karshen maganar wayar ta
yanke ɗiff. Jin ya ambaci baka ji chiwo ba ya sanya hiyana miƙewa da gudu tabi
bayan sa

Yana shiga motar sa itama ta buɗe gidan gaba ta shiga bai mata magana ba ya tada
motar da kan sa ya fice da gudun gaske

To masu karatu mu damalmale daku ranar Monday idan mai dukka ya kai mu akoi fa show
ku kasan che da alkalamin princess Teema Star Lady. Sanna ina baran addu'ar ku
sister na bata da lfy tana hospital

💖The talent troupe writer's 💖

💋Duk Karfin Izzata 💋

By Star Lady

Page 32

.....Gudu Bgs ke shararawa da motar sa har Hiyana ta fara tsorata. chikin kanƙanin
lokacin suka isa wajen su Aryan Shahram na isa ba daɗewa bgs ya iso tun bai karisa
kashe motar ba ya fito cikin sauri ya kariso wajen da Aryan ke tsugunne kaban
yarinyar da suka buge "me ma ya fito da kai Aryan?" Sai lokacin Aryan ya ɗago kai a
hanzarce ya mike cike da damuwa yace "mu karisa hospital daga baya mayi magana" mai
da kallon sa Bgs yayi kan yarinyar da suka buge kallo ɗaya ya mata ya kawar da
kansa yana faɗin "Aryan me ya ruɗa ka haka da ka kasa gane yarinyar bata mutuba wai
meke faruwa ne?" Wucewa Aryan yayi ba tare da yayi Magana ba ya karisa wajen motar
sa ya buɗe ya ɗauko diyana dake sume ya nufi motar Bgs da sauri Shahram ya buɗe
masa kofar mota a razane Hiyana ta buɗe motar ta fito ganin diyana a hannun yaya
Aryan kamar ta mutu dai dai lokacin Bgs ma ya iso wajen tana kokarin karisawa wajen
Aryan bgs ya rikota chikin ruɗu tace "sake Ni" waro ido waje yayi yana kallon ta
ganin bai sake ta bane ya sa ta ɗago ido dan taga wanenen kallo ɗaya ta masa taji
ta dawo cikin hayyacin ta kasa tayi da kai sai kuma hawaye ya fara bin kuncin ta
jawota jikin sa yayi dan ba zai iya barin ta ta nufi Aryan ba kallon ɗaya yayiwa
diyana ya gane matsalar. "yaya Prince me ya samu diyana? Naga bata numfashi" tayi
maganar cikin shesshekar kuka,hannun ta ya kama ba tare da yayi magana ba ya shiga
gidan gaba na motar tare da ɗaurata kan cinyar sa umarni Aryan ya bawa Shahram akan
ya ɗauko yarinyar da suka buge ɗin nan ya sata a motar sa. Ɗauko ta Shahram yayi ya
sanya ta motar sa "Aryan ka dawo nan bari na jamu" chewar Bgs shiru Aryan yayi bai
yi magana ba ya tada motar da gudun gaske suka bar wajen Shahram ya rufa musu baya.

Chikin kanƙanin lokacin suka isa PRINCE SAFRAS HOSPITAL hannu bibbiyu aka karɓesu
chikin sauri akayi A&E da su aka fara basu taimakon gaggawa shiru hiyana ta tsaya
kusa da bgs tana addu'ar Allah ya sa diyana bata ji wani ciwo sosai ba zubawa Aryan
dake kai kawo a bakin kofar accident and emergency ido bgs yayi ya ma rasa me zai
ce masa. Tsawon 30mins suna tsaye ba wanda yace da wani ko uppan. suna tsaye mai
sai da face mask yazo wucewa kiran sa bgs yayi ya ansa biyu ya sanya ɗaya ya miƙa
wa hiyana ɗaya kallon mai sai da face mark ɗin yayi kallo ɗaya ya kawar da kansa
kafin yace "ka bamu sa daka ne? dan bamu fito da kuɗi ba" murmushi ɗan yaron yayi
kafin yace "ba komai oga,ae sadakar face mark kamar haka kam ba yau na fara ba
Allah ya bawa mara lfy ku lfy" yana kai karshen maganar ya wuce chikin sanyin murya
bgs yace "zo ɗan yaro" juyowa yayi ya dawo kusa da su "what is your name? da
murmushi a kan face nashi yace "my name is Sadiq" hannu bgs ya miƙa masa da mamaki
hiyana ke kallon su daman bgs yana kula talakawa kamar haka ne yanzu duk kyankyanin
san nan zai haɗa hannu da wanna yaro ɗan dattin nan lallai ma tab. zazzakar voice
nashi ne ya katse mata tunani yace "ina iyayen ka? Lokaci guda fiskar yaron ya
sauya murya kamar zai fashe da kuka yace "ni bani da mama kuma bani da baba a
hannun yayata wadda nake bi nake ita kaɗai ta rage min a duniya" kallon yaron da
kyau bgs yayi kwata kwata yaron nan ba zai wuchi 13 years ba amma wai a hannun
yayar sa wadda yake bi to ko itama ba zata 15 to 16 years ba kenan ina yan uwan
maman sa da baban sa yayi nisa chikin tunani yaron ya katse shi da cewa "oga zan
iya tafiya? Kallon Shahram bgs yayi chike da kaunar yaron ya fara magana "Shahram
kuje ka tawomin da yar uwar tasa" waro ido waje yaron yayi chikin tsoro yace "dan
Allah karka cutar da mu wlh bamu da kowa bamu da komai daga ni sai ita iya face
mark ɗin nan nake sayar wa na kai mana kuɗi muci abin ci dan Allah idan ma face
mark ɗin kake so tom gashi amma mu dai ka kyale mu" ganin yaron ya tsorata sosai ya
sanya bgs ya shafa kan sa chikin kulawa yace "mai sunan Abba ka kwantar da hankalin
ni soja ne ba zan cutar da kai ba sai dai ma na yaki masu cutar da mutane ina son
akawomin yar uwar kane dan naji ina yan uwan ku suke da har suka barku kuke yawo
haka" girgiza kai yaron yayi alamar shikenan ita dai hiyana ta zuba musu ido tana
ganin ikon Allah bin yaron tayi da kallo har suka wuce da Shahram. dai dai lokacin
Dr ya fito daga A&E chikin sauri Aryan ya tare sa yana faɗin "Dr ya jikin nasu"
chike da rashin mutunci Dr yace "kubar yara suna yawo a gari sai abu ya same su
kuzo ku dame mu a asibiti yanzu ka duba irin fyaɗen da aka yiwa yarinyar nan
lokacin da aka mata ina k...bai kai karshen maganar ba Aryan ya ɗauke sa da wata
mahaukaciyar mari wadda ya sa shi yin tangal tangal kamar zai faɗin lokacin guda
yaji duniya ta tsaya chak chikin zafin nama ya danko wuyar rigar sa yana kokarin
kara masa mari bgs ya kariso wajen tare da rike hannun sa ta baya dai dai lokacin
Doctor Peter and doctor John suka fito da sauri suka kariso wajen ganin abun da ke
faruwa,rai a matukar ɓace Aryan ya dubi dr John ya fara magana "kai John wanene
wanna? yaushe kuka kawo shi aiki a hospital nan? "I'm sorry sir bai daɗe da fara
aikk bane shi ya sanya bai san ka ba kuma ina ganin bai lura da face naka da kyau
bane shi ya sa har yake kokarin ja da kai amma amasa afuwa" Aryan zai yi magana bga
ya rufe masa baki chikin nitsuwa ya dubi dr Peter ya fara magana "dr ya jikin
nasu?" ɗan murmushin dr Peter yayi kafin ya fara magana "jiki da sauki sai dai
dukkan su basu farfaɗo ba mun dai yi nasarar shawo kan matsalar su yanzu zamu
chanja musu ɗaki zuwa ɗaki na musamman" shiru Aryan yayi ya kasa magana, wucewa dr
Peter da dr John sukayi juyawa bgs yayi ya nufi wajen motar su har ya ɗan yi nisa
ya juyo yace "ke mutafi" tana tsaye kusa da Aryan kamar bata ji me yace ba kallon
ta Aryan yayi "sister yaya Prince na kiran ki" dogon numfashi taja tare da sauke
nauyayyar ajiyar zuchiya kafin tace "yaya Aryan menenen ya samu diyana? Satar
kallon bgs yayi ta kasan ido yayin da shima bgs ɗin ya tsare sa da ido kasa magana
yayi bashi da amsar da zai bata "yaya Aryan dan Allah ka faɗa min me ya same ta
idan ba haka ba zuciya ta zata iya bugawa ka....bata kai karshen maganar ba aka
fito da diyana a saman gado tana kwance,chikin sauri ta nufesu;tana kiran sunan ta
"diyana!!diyana!!" bata kai ga karisawa wajen ba ya hamko hannun ta tare da jawo ta
ta faɗa saman faffaɗar kirjin sa hannu ya sanya ya kwantar da kanta a kirjin sa
"yaya Prince dan Allah ka sake ni inje in ga meke damun diyana,ɗazun fa muna tare
da ita lfy ta kalau kuma accident da suka yi yaya Aryan yace basu ji ciwo ba iya
yarinyar chan suka buge" hannu ya ɗaura mata a saman bakin ta yana faɗin
"shiiiiiii" buɗe baki tayi zata sake magana yayi sauri sanya mata manuniyar yatsar
sa a baki ya danne harshen ta chizon yatsan nashi tayi har sai da yace "wash" sai
da ya ga an wuce da su diyana sanna ya zame hannun sa daga bakin ta tare da raba
jikin su ya kama hannun ta suka koma wajen mota sai magiya take masa akan ya kai ta
taga diyana amma yaki kula ta

chikin motar su Aryan ya dawo ya zauna tare da chiro wayar sa ya fara kiran layin
Ammi.
"Yaya Prince inje? Zanyi magana kenan wayar sa ta fara kara satar kallon ta yayi ta
kasan ido kafin yayi picking call ɗin ya koma daga ɗan nesa da su gyara tsayuwan ta
tayi a jikin motar ta harɗe hannu a kirji tana tunanin ko me ya sanya diyana rashin
lfy lokacin guda har da suma bata, murnushin tayi lokacin da wani tunani ya faɗo
mata a rai ko dai yaya Aryan ne yayi maganin ta tab lallai in dai ko haka ne yau
akoi dirama dan idan diyana ta farka sai yaya Aryan ya gwammaci da bai taɓa ta ba.
tayi nisa chikin tunanin kamar daga sama taga mutun a gaban ta yana magana "sannun
ki yanmata" kasa kasa tace "yauwa sannu" duk tunanin ta tambayar ta wani abu zai yi
sai ta ga akasin haka,sai washe baki yake yana surutu "amma gaskiya yammata ke
kyakkyawa ce duk da kin sanya face mark hakan bai hana kyanki bayyana ba ban taɓa
ganin masu blue eyes a zahiri ba sai a film yau kam gashi na gani dan Allah idan ba
damuwa ki tai makamin da phone number,dan mu rinƙa gaisawa,kuma ni sunana tarif,a
nan kano nake babana mai kuɗi ne sosai kinga baki da matsala in dai akan kuɗi ne"
tsaki taja kafin tace "malam ni matar Aure ce ka kama kan ka" murnushin yayi yana
faɗin "haka kuke kyawawan matan nan idan mutun yace yana son ku sai ku fara cewa
kuna da Aure to nima ai mijin Aure ne" shiru tayi bata yi magana ba lokacin guda ta
birkice ta rasa ina zata sa ranta,ganin ta birkice hankali ta baya kan sa yana
bayan sa ne ya sanya yace "yammata menene naga kin birkice haka yana maganar yana
juyowa karaf idon sa ya sauka kan bgs dake tsaye a bayan sa fuska a ɗaure kamar an
aiko masa da sakon mutuwa

murmushi ya saki yana faɗin "au chemin zakiyi yayan ki kika gani to ba sai na
gabatar da kai na ba tun da da aure nake son ki amma gaskiya duk da kunsa face mark
kuna kama sosai da yayan nan naki kamar wasu larabawa, to babban yaya sunana dai
tarif kuma son kanwar ka da Aure nake" ya kai karshen maganar tare da miƙawa bgs
hannu akan suyi musabaha ba musu bgs ya miƙa masa hannu da ido yayi wa hiyana alama
akan ta tashe a awajen. hannun sa tarif ya kama ta nufin su gaisa chikin kwanchiyar
hankali bgs ya muɗe hannun tarif baya jikake kas kashin ya karye,ihun azaba tarif
ya saki wadda ya sanya Aryan fitowa daga chikin motar ba shiri a tsorace yake
kallon yadda bgs ya sauya lokaci guda idon sa sun sauya sunyi jaa sosai kamar
garwashin wuta sai wani hukuci yake tarif sai ihu yake bgs yaki sakin hannun nashi
duk da ya karya masa hannu,a zafafe Aryan yace "bgs lfy? Meke faruwa? Me ya haɗa
ku?" ko kallon in da Aryan yake bgs bai yi ba
kallon hiyana dake tsaye a gefe ta takure jikin ta waje guda Aryan yayi "sister
meke faruwa?" Lokaci guda taji kwarin guiwa ya zo mata tuna abun da ya faru yau da
safe tayi chike da dakiyar zuciya ta fara magana "yaya Aryan wai dan yazo yace yana
sona ne shine yaya Prince yake bugun sa bayan kuma shine yace ina da damar da zanyi
soyayya da kowa in na samu wanda nake so zai aura min shi da kansa amma shine kuma
yake dukan mutumin nan dan yace yana sona" bakaramin daɗi Aryan ya ji ba lokacin da
zasu gwada bgs yayi chike da tsoron abun da bgs zai iya aikata wa ya dube shi ya
fara magana "to in dai haka ne ai bai kamata ka buge sa ba ko ka manta yadda mukayi
da kai da safe? Ton ida.....bai kai karshen maganar ba ya ja birki ba shiri saka
makon wurgi da bgs yayi da tarif gefe ihun azaba tarif ya saki lokacin guda ya
ɗauke kamar an ɗauke wutan nefa a fusace yayi kan Aryan ya dunkule hannu zai kai
masa bugu hiyana ta kwasa a guje ta shiga tsakiyar su ta gefen ido ya gan ta da
hannu ɗaya ya damko ta ya fisgo ta ta faɗa saman kirjin sa fasa kai wa Aryan bugun
yayi zullewa Aryan yayi ya juya yana dariya kasa kasa sai da ya ɗanyi nisa ya juyo
yace "wlh bgs baka da kirki yanzu ka sumar wa sister saurayin ta har da karaya fa
yanzu idan sister na son shi fa? kaga kai da zaka haɗa aure kai zakayi jinyar sa
sai ya warke sai ka haɗa Aure tun da kaine yaya babba" yana kai karshen maganar ya
wuce ya nufi cikin A&E dan nemo nurse suzo su ɗauki tarif su bashi tai makon
gaggawa

damkar wuyar hiyana yayi chikin fushi yaja ta ya turata cikin mota a fusace ya
shiga motar ya tayar sai huci yake kamar wani zaki da gudu ya figi motar ya nufi
gate ɗin hospital ɗin dai dai zai fita motocin su Ammi su danno kai cikin asibitin
ajere motocin suke na sojoji ɗaya a gaba sai wadda Ammi da Ummi ke ciki a tsakiya
sai na sojoji ɗaya a hayan su kallo ɗaya ya musu ya kau da kai ya kara gudun motar
sa suka bar asibitin

Chikin kanƙanin lokacin suka isa gida tun bai gama kashe motar ba hiyana ta buɗe
motar ta fita da gudu gaske dan ta lura baya cikin hayyacin sa kai tsaye fada ta
nufa dan tasan idan ba Abba ko Ammi ba bawan da zai iya tare mata faɗan nan. Tana
shiga fada bayan Abba ta nufa ta ɓuya tana mai da numfashi da kyar da kyar "hiyana
meke faruwa? kasa maga tayi dan gudun da tayi juyowa Abba yayi yana kallon ta yana
kokarin sake magana yaji takun jarumin maza ya tinkaro su ko bai juya ba yasan bgs
ne dan takun sa da ban ne dana kowa,tun da yaji irin takun da bgs keyi yasan ba lfy
ba chikin sauri ya miƙe tare da juyowa bai kai ga buɗe baki ba bgs ya damko gashin
kanta a fusace ya jata suka nufi hanyar fita "Safras menene ta maka? Ko kallon Abba
bai yi ba bare yayi magana chi gaba da tafiya yayi
da sauri Abba ya sha gaban su tare da ɗaure fuska sosai yace "me ta maka?" ya kai
karshen maganar tare da sanya hannu ya jawo hiyana daga hannun sa,shiru bgs ya
tsaya dan bai da niyar yin magana da Abba "Safras nace me ta maka!? A fusace yace
"Abba pls ka kyale ni na hukun ta yarinyar nan" yayi maganar cukin nitsuwa da
girmamawa "ban ce bazaka hukunta taba amma me tamaka?" Kara ɗaure fuska sosai bgs
yayi yace "Abba wai yarinyar nan tayi girman da ina magana zata bani amsa" juyowa
Abba yayi yana kallon hiyana "hiyana me ya haɗaki da yayan ki?" Murya ta har kerma
yake tace "Abba wani ne yazo yace yana sona kuma....bata karisa maganar ba bgs ya
wanka wa bakin ta mari ihu ta fasa ta kara kankame Abba shiru Abba yayi a ransa
yana faɗin lallai hiyana kin kira ruwa duk ƴaƴana ba wan da ya kai Safras kishin
bala'i bana jin yau wanna rigima zata kare da wuri,ganin Abba yayi shiru ne ya sai
bgs ya sanya hannu ya damko ta cikin sauri Abba ya rike ta yana faɗin "tsaya mana
ai ban yanke nawa hukunci ba tunun nan"kallon hiyana yayi ya cigaba da cewa "ki
bawa yayan ki hakuri ki tafi ɗaki ta gama tsorata da lamarin Bgs jikin ta har rawa
yake ta tsuggunna kasa a nitse tace "yaya Prince dan Allah kayi hakuri ba zan sake
ba" kara ɗaure fuska yayi chike da bada umarni yace "ki tashi kije part na ki fara
frog jump ina zuwa" ɗago ido tayi tana kalli Abba kawar da kai gefe Abba yayi dan
ba zai iya cewa bgs ya kyaleta a gaban ta ba idan yayi hakan gobe ma zata sake yiwa
mijin ta raini jiki ba kwari ta miƙe ta fice daga fadan ta nufi part nashi.

A fusace shima ya juya zai bi bayan ta Abba yayi saurin damko hannun sa yana faɗin
"zo mana ai bamu gama ba" shiru yayi bayyi magana ba zaunar da shi Abba yayi ya
fara magana "pls Safras ka rinƙa sawa zuciyar ka ruwan sanyi karin ƙa tausayin
yarinyar nan kaji? Shiru yayi bai yi magana ba,dafa kafaɗar sa Abba yayi cikin
rarrashi ya cigaba da magana "my son ina son in ga kana tausayawa yarinyar nan kana
bata kulawa pls kamin haka ko dan farincikina" shiru nan ma yayi bai yi magana ba
"my son ina Aryan? da sauri yace "na aike sa yamin wani aiki" murmushi Abba yayi
kafin yace "yaushe ka fara karya my son?" juyo da idon sa yayi kan face ɗin Abba ya
mai mai ta maganar "karya kuma Abba!?" hararar wasa Abba ya jefa masa kafin yace
"kwarai ba gaskiya ka faɗa ba tun ɗazun nake maka magana baka amsa min ba amma daga
yin maganar Aryan kayi saurin bani amsa hakan ya tabbatar min da wani abu ya saɓa
akoi abun da kuke ɓoye min" "Abba babu wani abu da muke ɓoye ma" yana kai karshen
maganar ya miƙe ya fice da sauri, aniyar zuciya Abba ya sauke yana addu'ar Allah ya
sauwakawa Safras zafin zuciyar sa.

Yana fita fada yaci karo da Shahram da Sadiq tare da yar uwar sa tsayuwa yayi suka
kariso wajen har kasa yarinyar ta tsugunna cikin girmamawa tace "ina wuni" bai amsa
gaisuwar nata ba kallo ɗaya ya mata ya kawar da kan sa shiru yayi na yan mintoci
kafin yace "ina son sanin ina iyayen ku?" "Baban mu ya rasu maman mu kuma tun muna
yara ta tafi aiki a makka har yau bata sake dawowa ba" shiru ya sake yi na yan
mintoci kafin yace "ina yan uwan maman ku da baban ku?" "maman mu yar kaduna ce yan
uwan ta basu nan kano suna chan kaduna bamu san in da suke ba a kaduna su kuma yan
uwan baban mu basa son mu ko munje gidan su korin mu suke" kallon Shahram yayi yace
"ka kai mace part ɗin Ammi kace Auta ta mata abun da ya dace shi kuma namijin ka
kai shi part ɗin su Omar zan yi magana da Ammi zan wai wai ye su" yana karshen
maganar ya juya ya nufi part na shi yana jiyo muryan su suna masa godiya.

Tun daga palo yake jiyo kukan ta har ya kai cikin bedroom ɗin frog jump take tana
kuka da hawaye sharɓa sharɓa lokacin guda yaji ta bashi tausayi, wucewa yayi ya
zauna a bakin gado yana kallon yadda take frog jump da kyar da kyar,kewaye ɗakin
take da frog jump har ta kariso ta gaban sa kama dogayen kafofin sa tayi chikin
shasshekar kuka ta fara magana "yaya Prince dan Allah kayi hakuri wlh ba zan sake
ba na tuba wanna frog jump ɗin akoi wahala na gaji bazan iya ba dan Allah kayafe
min" hannu ya sanya ya ɗagota amma ta kasa miƙewa tashi yayi ya ɗaga ta chak ya
ɗaura ta saman gadon tare da zama gefen ta yana kallon face nata "yau na miki
afuwa ne saboda dalili ɗaya idan kika sake yimin abun da kika min yau sai na lahira
ya fi jin daɗi" faɗowa tayi saman faffaɗar kirjin sa tana shasshekar kuka tana
faɗin "amma yaya Prince ba kai kace idan na samu miji zaka min aure ba?" ɗago haɓar
ta yayi yace "eh ni nace haka amma ai ba mijin kan hanya nace ki samo ba ko?"
hannunta ta zuro ta bayan sa ta kewaye sa da shi tana faɗin "to ai ba zan samu wani
mijin ba idan a gida ne" yatsa ya ɗaura mata a saman bakin ta yana faɗin "shiiiii
ya isa maganar" "yaya Prince dan Allah.....ba ta kai ga karisa maganar ba ya ɗaura
hannu sa saman bakin ta yana girgiza mata kai, shiru tayi ta kwantar da kan ta
saman kirjin sa. Zame hijabin kan ta yayi ya mai da shi wuyar ta ya fara shafa
lallausan bakin gashin kanta shafa bayan sa ta fara yi itama, lokaci guda yayi
saurin raba ta da jikin sa yana mamakin how comes yake ji feeling da ta taɓa shi?
runtse ido yayi na yan mintoci kafin ya sake buɗe wa miƙewa yayi a zafafe ya nufi
wajen mirror da sauri ta riko hannun sa ta marairaice murya tace "yaya Prince dan
Allah ka mai da ni asibiti ina son ganin diyana" kwace hannun sa yayi ya wuce gaban
mirror yana faɗin "an jima da yanma zamu koma" ya kai karshen maganar dai dai
lokacin da ya buɗe drawer mirror ya fito da kwalin alluran yana dubawa

To masu karatu sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kai mu akoi fa chakwakiya

To yan Duk Karfin Izzata comments section group Brigadier general Safras ne ke
magana sako ya iso kunnena irin zagin da kuke min a group ya iso ni to ina son ku
buɗe kunnenku ku saurare ni idan kuka bari rai na ya ɓaci zan wurgo muku bom ya
tarwatse ku 😡😎😹😹😹

💖The talent troupe writer's 💖

💋Duk Karfin Izzata 💋

By Star Lady
Page 33

Kurawa alluran ido yayi kamar mai tunanin wani abun,abun da mamaki gasu dai alluran
da ya saba yi ne,5mins ya ɗauka yana kallon alluran kafin ya ajiye ya fito da kayan
test yana kokarin jan jinin jikin sa domin ya tabbatar wa kan wani allurane ya
shiga jinin jikin nashi,sai jin hiyana yayi ta kwanta a bayan sa tana faɗin "yaya
Prince ni dan Allah kasa a....bata kai karshen maganar ba ya fisgota da karfi ya
dawo da ita ta gaban sa rai a matukar ɓace yace "idan kika kuskura kika sake kusan
tata ran ki yayi dubu sai na ɓata miki get out!!" ya kai karshen maganar tare da
sakin ta,da gudu ta ɗauki wayar ta dake gefen gado ta fice daga ɗakin.

Tana fita ta kira layin Aryan bugu ɗaya ya ɗauka manna wayar tayi a kunnen ta cikin
sauri tace "yaya Aryan ba zan iya ba nayi kamar yadda ka rubuta min a massage nayi
kokarin shashantar da shi karya gane amma yace na fice masa a ɗaki" daga ɗayan
ɓangaren Aryan yace "me yake yi yanzu? "Gwada kan sa yake yana son tantance wani
allura yayiwa kan sa dan naga ya nemi kwalban alluran da yayi ɗazun ɗin bai gani
ba" dogon numfashi Aryan yaja tare da sauke nauyayyar ajiyar zuciya kafin yaci gaba
da magana "ni na dauke kwalbar alluran bayan na ɗauke ne na dawo masa da alluran sa
na asali dan nasan zai iya zuwa ya bincika na manta cewa bgs ya wuce nan yanzu wlh
nasan idan ya gane ba mai kwatata sai Allah kuma tun da ya fara bincike a kai sai
ya gane bana son ki shiga case ɗin nan dan haka ki goge duk wani text dana tura
miki kiyi kamar baki san komai ba sanna karki yarda yau ki kara haɗuwa da shi zan
sa Ammi ta bashi umarnin a ɗauko ki a kawo ki hospital sai yamma zaki koma gida"
murya na rawa ta fara magana "yaya Aryan ni fa ina tsoron in ga kuna samun matsala
da yaya Prince saboda ni ba na son ganin hakan" "karki damu da hakan ke dai kije
ki shirya da wuri yanzun nan Shahram zai kawo ki nan dan ban son ki zauna kusa da
shi yau za'a iya samun matsala dan ina da tabbacin yana cikin matsanancin ɓacin
rai" "to" kawai tace tare da ciro wayar daga kunnen ta ta katse kiran cikin sauri
ta karisa Part ɗin Ammi gudu gudu ta shirya tana fitowa ta duba time 1:30pm komawa
tayi ta ɗauro alwala ta gabatar da sallar azhar sanna ta kira Aryan ta sanar masa
ta gama shiri umarni ya bata akan ta fito Shahram ya kawo ta idan ya kawo ta sai
suce Ammi ce tace a ɗauko ta idan Bgs ya tambaya haka ko akayi Shahram ya kai ta
asibiti tana shiga ta samu yaya Aryan a wajen parking space yana jiran ta a tare
suka wuce ɗakin da su diyana ke kwance.

Ammi da Ummi suna zaune saman sofa dake cikin ɗakin suna yar hira gefen gadon da
diyana ke kwance ta zauna ta zuba mata ido har wani hasken wahala ta kara ta
shagala da kallon diyana sai ganin hannun ta na motsi tayi cikin sauri ta miƙe
tsaye tana faɗin "yaya Aryan tana motsi" a tare suka kariso wajen shi da su Ammi.
zuba mata ido sukayi suna kallon ta tun bata buɗe ido ba ta fara sambatu "bana son
ka yaya Aryan mugu azzalumi....hiyana bata bari ta karisa maganar ba ta rufe mata
baki tana faɗin "diyana!!ki buɗe idon ki kinsan me kike faɗe kuwa? da karfi ta waro
manya manyan idon ta waje wadda sukayi ja sosai suka kumbura kyakkyawar fiskar
hiyana ta fara cin karo da shi ganin ta ɗan nitsu ne ya sanya hiyana ta zame hannun
ta daga kan bakin ta kamar jira take ba tare da ta lura da su Ammi ba ta fara
surutu "hiyana wlh yaya Aryan mugune azzalumi kuma....sake rufe mata baki hiyana
tayi tana girgiza mata kai "diyana koma me yaya Aryan ya miki bai kama ta kice masa
mugu ba wato kin manta karatun da na koya miki ko ba'a zagin miji kome zai miki
kici gaba da hakuri Allah na kallon ku kuma da ki cuci mujin ki gara shi ya cuce ki
karki kara zagin yaya Aryan zaki shiga wuta wato ke duk karatun ma da na ke koya
miki bakya ɗauka ko?" ta kai karshen maganar tana zama kusa da ita sai lokacin
diyana ta ga su Ammi dake tsaye ta bayan hiyana "kuka ta saki tana kallon Ammi tana
faɗin "Ammi dan Allah ki mai dani wajen Aunty farida"jiki ba kwari Aryan ya juya ya
fice daga ɗakin yana godewa Allah da sanya hiyana ta rufe masa bakin diyana ba dan
haka ba ai da ta kwanto masa ruwa

Zama Ammi tayi kusa da ita tare da riko hannun ta cikin nitsuwa ta fara bata hakuri
da nasiha mai ratsa jiki da kyar suka samu diyana ta hakura ta dai na kuka amma ta
kafe akan bata son yaya Aryan sai dai ya sake ta bazata zauna da shi ba su Ammi
basu da zaɓi dole su yardan mata akan yaya Aryan zai sake ta sai a mai data gidan
Aunty farida da haka suka samu tayi shiru. ganin ta hakura tayi shirune ya sanya
hiyana ta miƙe tabi bayan yaya Aryan

Chan ta hangosa zaune saman kujera kusa da shi taje ta zauna tana faɗin "sannu da
hutawa yaya Aryan" ba tare da ya kalle ta ba ya fara magana "yau na kwanto kura
nayi abun da ban taɓa yi ba ina da tabbacin idan Bgs ya gane alluran da na sanya
mishi idan ba Ammi ba ba wanda zai iya tare wanna rikicin ban taɓa tunanin Bgs zai
gane alluran nan ba domin dana canza alluran bayan yayi wa kan sa na dawo na ɗauki
wayan da na sa masa na mayar masa da na asalin na shi na ajiye dan in yazo ya ga
masu kyau ɗin ne na ɗauki guda ɗaya na fasa na zubar da ruwan na ajiye masa kwalbar
a dustbins domin idan yazo bincika wan da yayi wa kan sa ya ga kwalbar ban taɓa
tunanin jinin jikin sa zai bincika ba hmmmmm akoi kura" "to yaya Aryan wani
allurane wanna ka sa masa yayi da har kake ganin idan ya gane akoi matsala?" dogon
numfashi yaja tare da sauke ajiyar kafin yace "hmmmmm sister ba zaki gane allun ba
ke dai bari na ɗan miki example idan kayiwa kan ka wanna alluran to ko kayi wancan
da Bgs yake bazata maka amfani ba shi ya sanya nake tsoron rikicin da zamuyi da shi
yau" "to amma yaya Aryan daman wani irin allura yaya Prince yake wa kan sa ne? sai
lokacin ya ɗago ya kalle ta chanza topic ɗin hiran yayi da cewa "ya jikin my jidda
ta dai na kukan ne? gyaɗa masa kai tayi kafin tace "eh ta dai na kuka" miƙewa tayi
yana faɗin "bari na duba ta" miƙewa ita ma tayi suka jera zuwa cikin ɗakin.

Diyana na ganin Aryan ta fasa ihu tayi wurgi da cup ɗin tea dake hannun ta ta
runtse ido tana faɗin "bana son sake ganin wanna mutumin Ammi kice ya fita wlh ban
son sa" chikin tsawa Ammi tace "ke diyana kina da hankali kuwa? "aa Ammi kar ki
mata tsawa zan fita pls ku bita a hankali" yana kai karshen maganar ya fice daga
ɗakin, girgiza kai hiyana take tana mamakin hali irin na diyana kamar ba yanzu aka
gama yiwa yarinyar nan natsiha ba.

Bin bayan Aryan Ammi tayi tsaye a bakin kofa ta same sa ya dafe kai yana tunanin
yadda zai yi da bgs zama sukayi da Ammi a kujerar dake wajen suna ɗan tattaunawa
akan ya zasuyi da diyana.

4pm Aryan ya umurci dr John akan su rubuta masa takardan sallama zaa cikaba da kula
da ita a gida,ba musu dr John ya rubuta musu sallama ba tare da ɓata lokacin ba
suka bar hospital ɗin sukayi gida

Suna isa Aryan ya raɗawa hiyana akan taje ta ɓuya karta bari su haɗu da bgs yana
gama faɗa mata hakan ya nufi part na shi bayan ya kai diyana part ɗin Ammi, part
ɗin Ummi hiyana ta nufa ta shige ɗakin Aunty farida ta kwanta Ummi da Ammi kowa
tayi part nata.

Aryan na shiga part na shi ya wuce toilet jim kaɗan ya fito ɗaure da towel a kugun
sa gaban mirror ya tsaya ya fara gyaran lallausan bakin gashin kan sa,waro manya
manyan idon sa waje yayi ganin green eyes ta cikin mirror na kallon sa a sukwane ya
juyo yana kallon bgs dake tsaye a bakin kofar shigowa fuskar nan tasa tamkar an
aiko masa da sakon mutuwa waskewa Aryan yayi da cewa "my blood lfy na gan ka a
awanna yana yin?" Shiru yayi kamar bai ji me Aryan yace ba wajen sau uku Aryan na
mai mai ta tanbaya ɗaya amma shiru bgs bai yi magana ba,da Aryan ya ga dai da niyar
magana sai ya juya ya cigaba da gyaran gashin kan sa zuciyar sa na dukan uku uku
addu'a yake a ran Allah ya raba da bgs lfy

"Me ya sanya ka chanza min allura Aryan?" Slowly ya juyo cikin dakiyar zuciya yace
"wani allura kuma bgs?" ɗaure fuska sosai bgs ya karayi kafin ya fara magana "gaba
ɗaya gidan nan babu wanda yake da,dakiyar zuciyar da zai iya shiga ɗaki na ya
chanzawa tsinke wajen zaman sa ba tare da izinina ba sai kai akan wani dalili kamin
hakan?" ajiyar zuciya Aryan ya sauke kafin yace "ba lalli ni ɗin bane domin bayan
ni Abba zai iya shiga part naka yayi abun da yake so" takowa yayi zuwa gaban Aryan
a zafafe ya sanya hannu ya danki wuyar Aryan ɗin ya shake sa,zuba masa ido Aryan
yayi batare da yayi koda motsi ba ko wani yunkuri na kwace kan sa "ka kashe Cameran
ɗaki na karfe 07:07 after 5mins kasake kunna cameran sanna ka dawo karfe 9am ka
sake kashe Cameran after 5mins again kasake kunnawa me kayi bayan kashe kashen
Cameran nan da kayi?" Shiru Aryan yayi ya kasa magana dan shakan da bgs ya masa
zubawa juna ido sukayi ba ko kyaftawa. lokacin guda idan Aryan ya fara ruwa ya
canza kala zuwa ja saboda shakan da bgs ya masa ba,ganin hakan ya sanya bgs saurin
zame hannun sa daga wuyar Aryan ɗin yana kawar da kai gefe cikin kasalalliyar murya
Aryan ya fara magana "me yasa ka ɗauke hannun ka? ai da ka barshi kawai in dai zaka
iya yiwa sister abun da kake mata to nima zaka iya shakeni na mutu har lahira ka
huta" a fusace bgs ya juyo da niyar ya damki Aryan karan wayar sa ya katse su dogon
tsaki yaja tare da fito da wayar daga aljihun wandon jeans ɗin jikin sa dadyn
Junior shine sunan da ya bayyana akan screen ɗin wayar guntun tsaki ya kuma ja
kafin yayi picking call ɗin tare da sanya wayar a H-free yana faɗin "hello" daga
ɗayan ɓangaren dadyn Junior ya fara magana a birkice "hello bgs yanzun nan farida
ta yanke jiki ta faɗin muna hanyar hospital" waro ido waje bgs yayi da sauri yace
"daman bata da lfy ne? Amma ɗazun na ganta lfylou ai" anshe wayar Aryan yayi daga
hannun sa yana faɗin "kuyi sauri karisawa asibiti da ita da safe zamuyi sammakon
zuwa pls abata kulawa sosai" anshe wayar bgs yayi yace "No karku kai ta hospital ku
mai da ta gida a kira likitoci su bata kulawa karfe 7 gobe zamu shigo" yana kai
karshen maganar ya katse kiran ya juya chikin sauri ya bar ɗakin ajiyar zuciya
Aryan ya sauke yana faɗin Alhamdulila Alhamdulila ko ba komai yau dadyn Junior ka
taimake Ni juyawa yayi ya cigaba da gyara gashin kan sa.

9pm ta gama komai ta shirya cikin kayan barci tana kwance saman gadon Aunty farida
a ɓangaren Ummi tana buga game a wayar ta sai murmushi take. Lokacin guda taji
gaba ɗaya ta tsargu kamar mutun yana kallon ta cike da tsoron abun da idon ta zai
yi karo da shi ta ɗago ido tana kallon kofar shigowa zubur ta miƙe zaune tana zaro
ido waje murya na rawa tace "yaya Prince ina wuni?" tsaye yake a bakin kofar
shigowa jikin sa sanye da short da bai rufe masa cinya ba sai singlet fari tas ya
saki gashin kansa fuskar nan a ɗaure tam kamar bai san menene dariya ba. gently ya
tako juwa gaban gadon hannun ya sanya ya ɗauke ta chak ya saɓa ta a kafaɗar sa ya
fice da ita,shiru ta lafe a jikin sa tana addu'ar Allah ya sa ba wani mugun hukunci
zai mata ba kai tsaye part nashi ya nufa da ita

Saman gatafaren gadon sa ya shin fiɗe ta tare da hayewa shima kashe wutar ɗakin
yayi ya bar blue light, shiru tayi tana mamakin duk ɓuyan da tayi sai da yaya
Prince ya gano ta wai shin ai na mutun zai shiga ya ɓuya ba tare da yaya Prince ya
gano shi ba? tayi nisa cikin tunanin sai jin sa tayi ya jawo ta jikin sa ya matse
ta sosai kasa kasa yace "me kuke shirya min ke da Aryan?" waro ido tayi tana
kokarin ɗago kan ta daga jikin sa, da sauri ya mai da ta yana faɗin "am sa zaki
bani bance kin ɗago ba" girgiza kai tayi "babu komai yaya Prince" "wai ni yau she
kika fara karya ne? Shiru tayi ta rasa wani amsa zata bashi,hannu ya zura cikin
hijabin jikin ta ya fata shafa lallausan bakin gashin kan ta yana watsawa "zaki
faɗa min ne ko ni in faɗan miki?" hannu ta ɗaura saman wuyar sa tana shafawa a
hankali ba tare da tayi magana ba chije lips nashi yayi da karfi ya furta "wash" a
zafafe ya ɗago ha barta tare da haɗe bakin su waje guda ya shiga bata hot kiss.
5mins ya ɗauka bakin su a haɗe kafin ya zame bakin sa tare da zame hijabin jikin ta
ya shi murzata ta ko ina tula tulan ta sun sha murza ba kaɗan ba sai fitar da
numfashi da sauri sauri yake cikin fitar hayyaci ya zame short ɗin jikin sa yana
kokarin shigar ta lokacin guda ya dawo hayyacin sa tare da sauka daga kanta ya fasa
shigar nata ya kwanta gefen ta yana juyi tare da mai da numfashi, mirginowa tayi ta
dawo jikin sa tana faɗin "yaya Prince lfy naga ka riƙe ciki ko dai cikin kane ke
ciwo? Shiru yayi bai yi magana ba sai ma damko ta da ya kuma yi ya matse ta a jikin
sa yana jan doguwar numfashi,shiru tayi bata sake magana ba tana jin yadda yake
mutsu mutsu a jikin ta, lokaci guda tunanin maganar da yaya Khalid ya mata ya faɗo
mata a rai in da take cewa "ki rinƙa yawan zama a jikin sa dan kusa ba ina da
tabbacin ba zai miki komai ba dan yana tunanin ba zaki iya ɗaukan komai yanzu ba
tuna hakan ne ya sa ta gane dalilin da ya sanya yaya Prince baya taɓa jikin ta
sosai kara shigewa jikin sa tayi ta lafe shiru tana jin yadda yake ta fama kafim
ya samu nitsuwa. Kankameta yayi yana mai bakin cikin abun da Aryan ya masa

To masu karatu sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kai mu

Aunty babba ko zaki mutu ba zan dai na cewa to masu sai mun haɗu gone ba idan kina
so na dai na cewa tom kisa yaya ya sai min system sabo 😎😒

💖The talent troupe writer's 💖

💋Duk Karfin Izzata 💋

By Star Lady

Page 34

Barci mai daɗi ne ya kwashe su dukkan su biyu suna manne da juna ya ƙanƙame ta
kamar wani yace zai kwace masa ita.

3am dai dai ya farka tare da waro idon sa waje juyawa gefen sa yayi bata awajen
cikin kasala ya miƙe zaune chan ya hangota saman dadduma ta idar da sallah tana
karatun al Qur'ani mai girma,zuro kafafunsa kasa yayi kafin ya miƙe tsaye ya nufi
toilet.

A gurguje yayi wanka tare da ɗauro alwala kafin ya fito ya wuce dressing room jim
kaɗan ya fito sanye da jallabiya fara tas ganin ya nufo wajen tane ya sanya ta miƙe
ta bashi daddumar ta koma saman sofa ta zauna tare da ɗan kwantar da kan ta jikin
sofar tana karatu kasa kasa.

Nafila raka'a 4 yayi sanna yayi shafae da witiri yayi sallama tare da gyara zaman
sa yana jero addu'oe.
Almost 30mins ya ɗauka yana addu'a kafin ya miƙe ya nufi saman sofar da take
zaune,a nitse ya ansa Al Qur'ani hannun ta kasan cewar tayi barci zaune a wajen
bayan ya mai da Al Qur'ani ma zaunin sa ne ya dawo ya ɗauke ta chak suka koma saman
gado,kwanciya yayi tare da ita a jikin sa yana ɗan shafa bayan ta
Kasa kasa cikin muryan barci tace "yaya Prince addu'ar me kamin? Ko dai baka sani
cikin addu'ar kane? kallon face nata yayi kafin ya ɗan kawar da kan sa gefe "ina
saki mana duk wanda ma yake gidan nan ina sa shi a addu'a ta" "to amma yaya Prince
wani irin addu'a kake min? Shiru yayi bai tanka taba hannu ta sanya saman dogon
hancin sa tana faɗin "yaya Prince me ya sa baka son yi mini magana sosai? Bayan
kuma kai kace na koya maka magana" shiru nan ma yayi kamar bai ji taɓa "yaya Prince
dan Allah...bai bari ta karisa maganar ba ya ɗaura hannun sa saman lallausan lips
nata yana faɗin "sarkin magana kiyi barci" kukan shagwaɓa ta saka masa tana faɗin
"ni dai yaya Prince hira nake son muyi gaskiya" zuba mata ido yayi yana mamakinta
idan tana irin wanna shagwaɓan ba karamin burge sa take ba "uhm uhm yaya Prince wai
ba zaka yi magana bane?" da wata daddaɗar voice da bai san yana da ita ba ya fara
magana sak yadda take "to me kike so ince miki?" mamaki ne ya sanya ta waro manya
manyan ido ta wajen daman yaya Prince ma ya iya shagwaɓa ba karamin burge ta abun
yayi ba,ganin ta tsare sa da ido takasa magana ne ya sanya ya hura mata iska mai
sanyi a face nata tare da ɗaga mata gera ɗaya alamar yane, cool murmushi ta saki
kafin tace "yaya Prince Allah kai ɗin kyakkyawa ne sosai" kallon gefen ido ya mata
da sexy voice yace "ba za dai kiyi barci ba kuma ba zaki kyale ni nayi ba ko?" Turo
ɗan karamin bakin ta tayi cikin shagwaɓa ta fara magana "uhm uhm ni bana jin barcin
ne ai kuma ban son kayi barci ka kyleni ni kaɗai" hannu ya ɗaura saman ɗan karamin
bakin ta yana kewaye ɗan bakin yana faɗin "ba zaka ga baki ba sai magana at the
first time idan mutun ya kalle ki zai ganki like you're not talk" ya tsan nasa ta
tura cikin bakin ta tana tsotsa kamar sweet,wani zirr zirr yake ji a jikin sa kamar
ana masa allura cikin sauri ya zame yatsan nashi daga bakin nata dan bai san wata
fitina yanzun nan "uhm uhm yaya Prince ni ka bani sweet na" girgiza kai yayi kafin
yace "uhm uhm hannu nane sweet nakin? Baki ɓuɗe take kallon sa yadda ya kwaikwayi
maganar nata ba karamin bata mamaki yayi ba amma yadda yayi maganar ya burgeta
sosai da sosai,ganin alamar kamar ta tafi duniyar tunani ne ya sanya ya shafa
fuskar ta da sauri ta ɗago ido ta ɗan kalle san kasa kasa tace "yaya Prince ai ya
tsanka yafi sweet daɗi ni dai ka bani na cigaba da sha" "waya koya miki magana
haka? turo baki ta daɗa yi tana faɗin "ni yaya Prince ba wanda ya koyamin ni da kai
na na iya" "to why ban ta ɓa jin kinyi magana haka ba sai yau? gyara kwanciyar ta
tayi da kyau a jikin sa kafin tace "ai daman mijina ne kawai yakamata na rinƙa yiwa
magana haka ba wasu ba bai ma kamata wasu maza suji voice na ba idan ba miji na ba
shi ya sanya bana magana sosai da wasu koda su diyana ne,voice na dan miji na kawai
akayi shi" bakaramin daɗin kalaman ta yaji ba har ran shi lallai yarinyar nan tana
da hankali da ilimi da sanin yakamata sosai kuma tana aiki da ilimin da take da shi
ɗin
ganin alamar ya ji daɗin maganar tane ya sanya tace "yaya Prince amma in tambaye
ka mana? zuba mata ido yayi ba tare da yayi magana ba cigaba da magana tayi "yaya
Prince me ya sa baka so na? Shiru yayi na yan mintoci kafin yace "ni nace miki bana
son ki? girza masa kai tayi alamar a'a "kafin kuzo gidan nan sister mace ɗaya nake
da shi Auta ina matikar kaunar ta fiye da kai na daga baya kukazo kamar yadda na
ɗauki auta a raina haka kuma na ɗauke ku so dukkan ku ina kaunar ku" ajiyar zuciya
ta sauke ba tare da tayi magana ba "lfy? Kike sauke ajiyar zuciya haka?" "Yaya
Prince ban taɓa tunanin akoi kaunar mu ni da yan uwana a ranka ko kaɗan ba shi ya
sanya da naji kace kana kaunar mu kamar yadda kake son Aunty Zahra sai naji daɗi
sosai har rai na" shiru yayi tare da lunshe ido bai sake magana ba kankame sa tayi
tana jin farinciki har ran ta da haka barci ya ɗauke su manne da juna.

Washe gari misalin 7 suka gama shirin su na zuwa Maiduguri a tare suka jera zuwa
part ɗin Ammi zaune suka same Ammi da yanmatan ta a palo har da diyana da ko tafiya
bata iya yi sai dai a ɗaga ta.
Tana ganin yaya Aryan ta sunkuyar da kan ta kasa dan bata son haɗa ido ta shi
Gefe da gefen Ammi suka zauna suka sata a tsakiya kasan cewar tana zaune ne a saman
sofa mai mazaunin mutun 3 cikin girmamawa su Zahra suka fara ɗaga musu gaisuwa
Aryan ne kawai ya ansa gaisuwar bayan su Zahra sun gama gai da su su kuma suka
gaida Ammi

"Ina zaku je naga kunyi shiri haka?" basu bawa Ammi amsa ba dan basu so su faɗa wa
koma batun rashin lfy Aunty farida dan kar su ɗagawa kowa hankali
bgs ne yayi saurin cewe "Ammi na gama bincike na akan yaran nan dana sa aka kawo
jiya,zasu zauna a gidan nan kafin mu koma Abdol zai je ya musu komai na school su
fara karatu" waro ido waje Aryan yayi kafin yace "wasu yara kuma? Aina suke? Aina
kuma ka samo su? Ammi ce tace "yarinyar ma tana ɗaki har yanzu bata saki jiki da
muba bata son shiga cikin su Zahra da alama tsoron su take ji" "amma Ammi me ya
sanya za'a kawo wasu kuma gidan nan wayan da bamu san su ba ko dai yan uwan mune?
Chewar Aryan hararar wasa bgs ya wurga masa kafin yace "nayi binchike akan yaran
suna da zuciya mai kyau wadda idan aka taimake su suma zasu iya taimaka wa wata
al'umma nan gaba duk da sun taso cikin tsanani da wahala hakan baya hana su bautar
Allah da dagewa wajen ganin sunci halak nasu duk da cewa iya face mark suke sayarwa
suci abinci danace yaron ya bamu kyauta ya banu bai damu da cewa iya kan jarin su
kenan ba bai damu da cewa idan ya bada sadaka shi zai rasa ba,duk ta laucin da suke
ciki hakan baya hana su sadaka shiya sanya idan zakayi kyauta kar ka duba abun da
zaka bayar ka duba ladar da zaka samu hakanne zai baka kwarin guiwar cigaba da
kyautatawa na kasa da kai kullun ku kasan ce masu hangen ladan ku kar ku duba idan
kun baya kazan ku zai ragu" murmushi Aryan yayi yana mamaki wai waya koyawa bgs
magana mai tsawo haka mutumin da cewa okey ma wahala take masa ko da yake yanzu
wa'azi yake wa su auta dan su rinƙa taimako.

Ajiyar zuciya Ammi ta sauke kafin tace "gaskiya ne nima ɗan zaman da nayi da
yarinyar na fahimci tana da hankali da son taimakon mutane yanzu dai ina zaku je
kukayi wanna shiri haka? Miƙewa bgs yayi ya dubi hiyana dake zaune ta sunkuyar da
kai kasa yace "ke ki same ni a part na" yana kai karshen maganar ya fice daga palon
kallon diyana dake ta faman kunbure kumbure Aryan yayi cikin sanyi murya yace "my
jidda ba gaisuwa? To ni bari na gaishe ki ya jiki? Kin rashi lfy?" Miƙewa Ammi tayi
ta basu wajen a tare su Zahra suka miƙe hiyana ta fice daga palon ta nufi part ɗin
bgs su kuma su Zahra suka wuce ɗakin su.

Kamar jira Aryan yake Ammi ta fice tana fita ya dawo kusa da jiddan sa tare da riko
hannun ta duka biyu cikin muryan rarrashi ya fara magana "I'm so so sorry my jidda
kin ji ko? Ayiwa yaya Aryan afuwa da ran gwami ba zan kara ba" hararar sa tayi ta
kasar ido ba tare da ta ɗago ta kalle sa ba kasa kasa ta fara magana "ni ai nace na
yafa maka tun da Ammi ta sa baki amma ni bana son ka ba zan zauna da kai ba amayar
dani gidan Aunty farida na" shafa kansa yayi tare da kara matsowa kusa da ita yace
"ok ɗago idonki ki kalli cikin ido na kice bakya so na idan kikayi hakan i promise
u that zan mai daki wajen Aunty farida" "ni ba sai na kalle ka ba kawai ka mai da
ni can dan ni ba zan zauna da kai ba" dukar da kan sa yayi ya leko fuskar ta yana
faɗin "eyaeeee my jidda da kan ta kefa tawace ba mai rabani da ke mrs Aryan" duka
ta kai masa a baya tana faɗin "Allah yaya Aryan kabari bana so ni da gaske nake
bana son ka"dariya yayi tare da jawota jikin sa yana faɗin "eyeeeee mrs Aryan yanzu
kam kin tuna sunana kenan ba a hospital kin manta sunana ɗin ba har da cewa ban son
kallon wanna mutumin" ya kai karshen yana kwaikwayar yadda tayi maganar,kokarin
kwace jikin ta tayi daga nashi tana faɗin "ni ka kyale ni ba wasa nake maka ba
Allah ba...bai bari ta idasa maganar ba ya rufe mata baki tare da raba jikin su dan
bai san ya jata da magana ta cigaba da cewa bata son shi yasan wacece diyana ita
mutunce da idan ka ja magana ta kafe akan abu tofa ko mai wuya bata sauyawa.

Miƙewa tsaye yayi cikin sanyi murya yace "my jidda zan tafi Maiduguri amin addu'a"
sai lokacin ta ɗago da sauri karaf suka haɗa ido kawar da idon ta tayi gefe kafin
ta fara magana "dan Allah yaya Aryan ka tafi da ni sai ka barni wajen Aunty farida"
dukowa yayi ba tare da yayi magana ba yayi kissing na goshin ta ya juya ya nufi
kofar fita yana faɗin "ina kewar lallausan lips ɗin my jidda ta Allah ya baki lfy
idan kin samu sauki zamuje tare" cikin sauri ya fice dan bai san jin kukan ta kuma
yasan ba makawa sai tayi kuka haka ko akayi yana fita tasa kuka kamar wata yar baby
ita ala dole sai an tafi da ita

A ɓangaren hiyana kuwa tana shiga bedroom nashi zaune ta samesa a bakin gado da
alama ita yake jira gaban sa tazo tana kokarin tsugunnawa ya jawota jikin sa cikin
kunnen ta ya raɗa mata "waye ce ki gudu ɗazun?" Murmushin tayi tana mai jin daɗin
sauyawar da yaya Prince yayi daga jiya zuwa yau abun ba karamin kayatar da ita yake
ba duk da cewa yace shi ba son ta yake ba har da wani cewa ta samo miji ya mata
aure to da alama dai maganar yaya Aryan ne gaskiya

Hannu ya ɗaura saman wuyar ta yana shafawa "zanyi tafiya zuwa Maiduguri yanzu i
need your prayer" buɗe baki tayi tana kokarin yin magana yayi sauri rufe mata baki
yana faɗin "ni ba a nan nace ki min addu'a ba time ya tafi kamata yayi mu isa
Maiduguri tun 7 amma yanzu almost 8:5 bamuma tafiba yanzu dai tashi min ajiki na
bari mu wuce shagwaɓe fuska tayi kamar zatayi kuka tace "yaya Prince ayya zan bika"
girgiza mata kai yayi tare da miƙa wa da ita tsaye ya nufi hanyar fita.

Sai da suka fita palo ya sauke ta a tsakiyar palon ya manna mata kiss a goshi
sannan ya wuce ya fice daga palon,zuba masa ido tayi har ya fice sanna ta koma
ɗakin sa tafara gyara masa,bayan ta kammala ta cire kayan jikin ta tare da cire ɗan
karamin nauran da ya bata ta ɗaura saman mirror ta shiga wanka.

45mins ta ɗauka kafin ta fito ɗaure da towel a kirji ta ɗauki hijabin ta ta sanya
ta fice daga ɗakin ta nufi part ɗin Ammi
har zata shiga part ɗin Ammi sai ta tuna ta bar na'uran da ya bata a saman mirror
sa girgiza kai kawai ta wuce cikin part ɗin Ammi tana faɗin "zan dawo na ɗauka
anjima"

tana shiga palon Ammi ta samu yaya Khalid yaya Fahad yaya Yusuf suna zaune ga matan
su zaune kusa da su suna hira
har kasa ta tsugunna ta gaida su cikin girmamawa sanna ta wuce ɗaki ta shirya
cikin doguwar riga pink colour ta sanya hijabi har kasa sanna ta fito palo ta zauna
kusa da diyana sai hira su Zahra suke

"Yaya Khalid dan Allah ka kai ni gyaran gashi pls"chewar Zahra tayi maganar a
shagwaɓe Khalid ya buɗe baki zai yi magana hiyana ta rigasa da cewa "Ni ma yaya
Khalid muje tare dan nima gashi na yana son gyara" murmushi Khalid yayi kafin yace
"ok to ku shirya muje" kallon su amrat Zahra tayi tace "amrat lamrat ku fa zaku je
ne? Har suna haɗa baki wajen cewa "aa ba zamu je ba" yar dariya Khalid yayi kafin
yace "oh sister's hadda saurin haɗa baki haka to shikenan yanzu dai auta dake da
sister ku shirya muje" da sauri diyana tace "nima ina son zuwa" girgiza kai Khalid
yayi yana faɗin "aa jidda ki bari sai kin samu sauki sai na kai ki ko kuma Aryan ya
kai ki" shiru tayi bata sake magana ba dan bata son yawan magana da su
Khalid,mikewa Zahra tayi ta kama hannun hiyana tana faɗin "muje mu shirya idan
munyi sallar azahar sai yaya Khalid ya kai mu,tana kai karshen maganar suka wuce
ɗaki.

Miƙewa Yusuf yay ya riko hannun lamrat yana faɗin "muje mu gaida Ummi" "to" kawai
tace kafin ta miƙe su fice daga ɗakin miƙewa Khalid ma yayi ya fice
satar kallon diyana ta kasan ido Fahad yayi kafin ya dawo da kallon sa kan amrat
dake kusa da shi "amri tashi muje ko" kallon diyana tayi itama kafin tace "yaya
Fahad zan zauna a nan nayi hira da Aunty diyana" tun bata gama rufe baki ba diyana
tace "ni ban ce ki zauna ki dame ni ba ato kiyi tafiyar ki ban son surutu" murmushi
Fahad yayi a ransa yace diyana uwar rigima ita dai idan bata son abu bata jin
kunyan faɗin bata so haka kuma idan tana so abu a gaban kowa take faɗin abun da ke
ranta. sunkuyar da kai kasa amrat tayi dan har ga Allah bata son bin yaya Fahad
gashi diyana ta sa dole ta bishi,kumbura kumatu tayi a ranta tana faɗin "shi yaya
Fahad ɗin nan sai yayi ta matse mutun baya gajiya ko kaɗan" ta shagala da tunanin
sai jin sa tayi ya sureta sama ya saɓa ta a kafaɗa ya fice da ita
suna fita diyana ta gyara kwanciyar ta saman kujera tana faɗin "haka kawai zaki
dameni ni kam Allah ma ya sa yaya Fahad ɗin nan ya miki abun da yaya Aryan yamin
kila kyayi hankali, rumtse idon tayi kamar mai barci.

To masu karatu sai muleka yola muga me suke ai katawa

Yola

Yaya bello kamar zai yi kuka haka suka fito shi da hasana riƙe da bakkon kayan su
su inna suna biye da su a baya har wajen motar da Ammi ta aiko akan a ɗauko su
sukaje gaba ɗaya jama'ar kauye sun fito yimusu sallama kuka hasana take sosai dan
ita gani take kamar idan taje birni ba zata dawo ba.
gidan baya na motar yaya bello ya shiga hasana kuwa tana tsaye tana kuka,dafa
kafaɗar ta innar bello tayi tana faɗin "ba komai In Sha Allah ki shiga ku tafi"
juyowa tayi ta rungumi inna cikin shesshekar kuka tace "inna dan Allah ki sa baki a
bani hajjo mu tafi da ita" kallon maman hasana dake tsaye rike da hannun hajjo
innar bello tayi kafin tace "inna wuro dan Allah ki bata kanwar tan nan mana tun
jiya aketa ta rokon ki amma kinki ba abun da zai faru tun da kika iya barin hasana
ta tafi itama hajjo zaki iya bada ita" shiru maman hasana ta ɗanyi kafin ta saki
hannun hajjo tana faɗin "to kije Allah ya tsare min ku" da murna hasana ta rungumi
hajjo yarinya yar shekara 14 suna ta farinciki suka shiga mota. gaba ɗaya jama'ar
kauye sai addu'a da fatan alkhari suke musu,sai da motar ta kurewa ganin su sanna
su inna suka koma cikin gida.

Maiduguri

Koda suka isa gidan Aunty farida kwance suka sameta saman katafaren gadon ta idon
ta buɗe tana kallon sama ko motsi bata yi kallo ɗaya bgs ya mata ya fahimci irin
ciwon Ahmad ne kallon dadyn Junior dake zaune gefenta yayi calmly ya fara magana
"Aryan zai cire mata ruwan nan da aka sa mata zamu wuce da ita kano anjima yanzu
dai ina zuwa"yana kai karshen maganar ya fice da ga ɗakin
miƙewa Aryan yayi ya cire mata ruwan dake jikinta suka fito palo shi da dadyn
Junior.

To kunji halin da Aunty farida ke ciki mu waiya kano kuma muga wani waina su hiyana
ke toyawa

Kano

Zahra hiyan Sun gama shirin su tsab yaya Khalid da kan sa ya ja su a cikin motar
sa suna tafiya suna yar hira Zahra a gaba mota hiyana a baya "yaya Khalid ayya zaka
kai mu wajen lallema idan mun gama gyaran gashin?" chewar hiyana kallon ta yayi ta
cikin mirror motar kafin yace "yanzu haka addu'a nake Allah ya sanya kar bgs ya
nemiki har muje mu dawo nayi gangancin fita da ke ba tare da izinin sa ba sai yanzu
ma nake nadamar yin hakan" "to ai yaya Prince bay...bata karisa maganar ba tayi
shiru kasan cewar ta tuna tun da yaya Prince bai sanar da yaya Khalid akan tafiyar
su ba to tafiyar sirri ce bai kamata ta sanar wa kowa ba amma ta sha ruwan mamaki
ya akayi yaya Prince bai sanar da yaya Khalid ba ya sanar min?
tayi nisa cikin tunani Khalid ya taka wata wawan birki wadda ya sanya sai da kanta
ya bugu da jikin kujerar gabar motar.
A zafafe ta ɗago kai dan taga me ya sanya yaya Khalid taka irin wanna birki
haka,wata mota ta gani kirar siyasa baka mai bakin glass ne ta sha gabar su kan
kace me jibga jibgan bakaken mutane sanye da bakin kaya sun rufe fuskar su baka iya
ganin komai sai ido ne suka fito daga cikin motar
Khalid na kokarin ɗaukan wayar sa babban cikin su ya buɗe kofar motar nasu ya
damko Khalid ya fitar waje ba tare da ɓata lokaci ba suka tura Khalid cikin motar
su sanna suka fito da hiyana da Zahra nan fa suka ruɗe sun rasa wacece ogan su yace
su kawo dan Zahra da hiyana da bgs duk kamannin su ɗaya sak kamannin Ammi suka
ɗauko. Fito da wani hoton ogan nasu yayi da wata murya mara daɗin ji ya dubi su
Zahra ya nuna musu hoton yana faɗin "wacece wanna a cikin ku? Murya na rawa hiyana
tace "ni ce" da sauri Zahra tace "ba ita bace ni ce" tsawa ya daka musu tare da
fito da bindiga ya saita su yace "idan baku faɗa min wacece ba sai na harbe ku
dukkan ku biyu!!" "wlh karya Aunty Zahra take ni ce ba ita bace" chewar hiyana
damko wuyar hiyana yayi ya turata cikin mota suka shiga suka tada motar da gudun
gaske suka bar wajen

durkushewa kasa Zahra tayi ta saki kuka mai ban tausayi tana faɗin "me yasa zaki ce
kece Aunty Hiyana? why ba zaki bari su tafi da ni ba tun da yaya Khalid na hannun
su ni nasan yaya Prince ya fara son ki yanzu idan suka kashe ki shike nan ba zai
sake son wata mace ba" tana kuka tana surutai kamar mahaukaciya.
Sai da tayi kukan ta mai isar ta san nan ta miƙe ta koma cikin motar su cikin sauri
ta ɗauko wayar ta tafara kiran layin Bgs sau uku tana kiran sa bai ɗaga ba kiran
layin Aryan tayi shima har sau uku bai ɗaga ba juyawa tayi gabas da yamma hanyar
shiru babu motsin kowa lokacin guda mugun tsoro ya dira a ranta gashi ita bata san
haryan komawa gida ba dan ba fita take ba ko school kai ta ake kuma a ɗauko ta chan
wani dabara ya faɗo mata akan ta kira layin Abba
cikin sauri ta fara kiran layin Abba shima bai ɗaga ba ihu ta saki tare da yin
wurgi da wayar gefen titi dan bakin ciki
tarwatsewa kaca kaxa wayar yayi,sai bayan da ta fasa wayar ne kuma ta fara nadama
yanzu dame zata nemo gida akan azo a ɗauke ta fita tayi daga cikin motar ta fara
tafiya da kafa tana tafiya bata ma san in da ta nufa ba tanayi tana kuka kamar
zararriya.

To masu karatu sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kai mu to masoyan yaya Khalid
masoyiyan hiyana masoyan Zahra aikin tsayuwar dare ya ganku fa amusu addu'a gashi
zaku nan gidan Abba basanan suna Maiduguri akoi chakwakiya fa hmmmm

You might also like