Professional Documents
Culture Documents
29
HADISI NA UKU:
MARAWAICIN HADISIN:
Abu Huraira: Shi ne Abdurrahmanu Bn Sakhrin Addausiyyu,
Babban Marawaici a Musulunci. Ya lazimci Manzon Allah (ﷺ.)
ya kuma rawaito hadisai sama da dubu biyar daga gare shi. Amirul
Muminina Umar ( رضیﷲعنه.) ya ba shi shugabancin Bahrain,
sannan sai ya cire shi. Kuma aka ba shi shugabancin Madina na
wasu shekaru a lokacin shugabacin Bani Umayyah. Ya rasu
shekara ta 57H.
SHARHIN KALMOMI:
30
bishiya ma'abociyar rassa, wacce 'ya'yan bishiyar ba za su cika ba
sai da cikar cikakkun rassanta.
31
FA'IDOJIN HADISI:
6- Cewa kunya na daga cikin imani, jin kunyar Allah yana tilasta
wa bawa ya tsayu wajen yi wa Allah ɗa'a, kuma ya hanu daga abin
da Allah ya hana. jin kunyar mutane yana tilasta wa bawa
kamewa, ya aikata abin da zai ƙawata shi a wajen mutane, ya
nisanci abin da zai muzanta shi ya munana shi, kunya dukkanta
na daga cikin imani.
32
7- Manzon Allah (ﷺ.) bai bayyana dukkan yankunan imani ba,
wannan kuma daga hikimar Annabi (ﷺ.) ne da Allah ya ba shi,
domin musulmi ya dage da kansa, ya bi nassoshni Alƙur'ani da
Sunnah, har ya tattara waɗannan yankunan na imani ya yi aiki da
su, don kuma a gane mai kwaɗayi da mara kwaɗayin samun lada.
33
AUNA FAHIMTA
TAMBAYOYI:
..........................................................................................
..............................
..........................................................................................
..............................
..........................................................................................
..............................
..........................................................................................
..............................
..........................................................................................
..............................
..........................................................................................
..............................
34