You are on page 1of 32

[10/11, 2:38 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓

🍓🍓🍓 🍓🍓🍓
*ADNAN*
_Na maman shaheed_
&
_Aysher maleek_💃🏼
( 1_5 )

_Bismillahi rahamanu raheem_ _Dukan yabo da godiya sun tabata ga Allah mamalakin
samai da kassai mai kowa mai komai_ _Wanda ya halici shugaban Mu annabi muhammad
sallalahu Allaihiwasallam_🙏🏻🙏🏻

*Note*
wanan novel din ba ayishi Dan wani ko wata ba ,anyishi ne domin *Fad'akarwa* da
*Nishadantarwa* dafatan Allah ya bamu ikon fadan daidai aciki,inmunyi kuskure Allah
ya yafe mana🙏🏻🙏🏻🙏🏻

**************
Wani hadaden matashi mai kwarjini da haiba ga cikar kamala ,fari ne ba sosai ba
kuma mai matsakaicin tsayi mai fafadan kirji "Wanda matasan mata kema lakabi da Dan
bana bakwai" kwance Na hangoshi akan shimfideden gado cikin wani katafaren daki
fasalta dakin ma bata lokaci ne, rike da waya ahannun shi

yana dailing wata number ,har 2× ba a peaking ba ,yayi tsaki ,ya jefar da
wayan ,yana cije lebe yana fadin banzan abokina naso kadaga wayanan muyi lbr,Amman
kaki peaking kodayake nasan bakasan ni bane.

ya tashi zai shiga toilet ,sai yaji phone nashi yana ringing har ya murda handle
din toilet din ,kawai sai ya basar ya fada toilet yadan sakarma kansa shower

bayan fitowar Sa ne ,ya taking phone nasa ya duba miscall din yaga har 2× aka
kira,sai ya sake readily call din wants again ,ba a Dade ba aka peaking yayi shiru
Dan soyake ya surprising friend din nashi Dan sending mai number akayi , yayi shiru
yaki magana ,can cikin phone din ma ba ayi mgn ba ,kawai sai yace ..........

*hellow* Abdul ?
da dayan bangaren yaji ance.........

*Assalamu Allaikum*?
wani swt voice yaji yana mai sallama...
atake yaji wani Abu ya ziyarci zuciyan shi ,amman besan ya ze fasara abun ba (nidai
nace ma Aysher maleek zakayi bayani ne)
sai da ya dadage ya iya mayar mata da....
*Amin wa'allaiki salam* yace plsss Abdul fa?
daya bangaren tace ,Abdul?
yace eh.
tace gaskia ba wani Abdul don wanan number nane kuma Na dade ina amfani dashi.
yace ni kuma wani nake nema Abdulwahab Abdullah jiya aka sending min number
nashi ,shine dailing yanzu.
tace gaskia mallam wrong number kayi ,tace bye ,ka checking nmb kagani .
ya sake cewa kodai ke sis dinshi ne?
tace nop ba wani Abdulwahab da Na sani kuma nacema wanan nmb kuma wanan nmb
Na Dade ina tare da ita .
shiko *Adnan* swt voice nata ne yake kwasan shi jiyake kamar kar Su dena wayan
(Aysher tace mmn shaheed kijimin daga maraba sarkin fawa sai miya tayi tsaki? nace
mata jeki dai daukomana rahoto)

can naga Adnan baki bude ga phone rike a hanun Sa ,daga dayan bangaren kuma an
katse wayan shine yayi sakatoto ,yana mai jeroma kansa some questions Dan shi Sam
mace bata gaban shi Dan ayanzuma haka a "America " ( Washington) yake yana degree
dinshi mahaifan shi kuma suna Nigeria ,kano ta dabo tunbin giwa kodame kazo
anfika,lol.

Adnan ya tade yana rewarding hiran shi da macen da sukayi waya a cikin kwakwalwan
shi ,wayan da aka kira ne ya katse nashi tunanin.

da sauri y daga yace kabir A.A kaje kaba mutane wrong number kawai dallah
can ,yace haba abokina ko amsa salamar tawa ma baza ayiba sai fada ,Adnan yace toh
ai Kaine ......kafin ya karasa ya katse shi yace ,Adnan nima kiran da namaka kenan
yanzu Dan munyi waya da Abdul nake tmby shi ka kirashi yace aa ,har yace Na bashi
number ka yanzu k kwantar da hankalinka zema kiraka Dan bandade da sending mai
phone number kaba .

Adnan yace kasa mutane sunje sunkira wata *kwaisa* kawai Kabir A.A yace Dan Allah
fa ?

Adnan yace wllh ,har tana kashe min waya batasan inba tsautsayi ba ba abin da zesa
Na kirata.

kabir A.A yace fadi gaskia abokina Kodak....? ka yaba ne,Allah ya kusa nuna mana
tym din da zakafara kula mace ?

Adnan yace haba kawai ita awa?

Kabir A.A yace aa fa abokina "dare daya Allah kanyi bature" inji hausawa. kar kayi
Saudi da kar Abu yazo kuma ....
Adnan ya kaste shi da cewa tab me? din? kaima kasan it can't b impossible .yace
mumabar wanan mgn Dan ni matar da zan aurama ,mum nata ko auren batayi ba bare ta
samu cikin haihuwanta, ( nida Aysher mukace ba girin girin ba dai tayi mai)
kabin A.A yace dankari makari nidai sai anjima naji ka tafi wata
duniyar .........sukayi Salama ya ajiye phone don ya samama cikin shi hakin shi ,ya
nufi kitchen.

bayan 2wks Adnan yana bacci mai nauyi yayi mafarkin swt voice din da ya taba
kira bisa kuskure ,wai yanata waya da ita sunata raya filawa (luv birds) ta cikin
waya kamar suna ganin human Su ,da sallati ya farka daga baccin tare da tariyo
mafarkin da yayi ,yanamai yima kanshi tambayoyi barkate ............

*wisdom*
*Extreme*
*Clever*
*writer's*

✌🏻sisters
*Maman shaheed*😘
&
*Aysher maleek*💃🏼
[10/11, 2:38 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓
🍓🍓🍓. 🍓🍓🍓
*ADNAN*
```Maman shaheed```
&
``` Aysher Maleek```
(15_20)

*****************
Mum nagani da dad a Aminu kano airport ,da Na sake waigawa kuma naga wanan gayen
hadaden matashin nan Wanda shekarun shi basu haura 34 ba wato Dan bana 7 *Adnan*
yana sakowa daga matatakalan jirgi cike da haiba da nutsuwa da murmushi dauke a
face din shi.

ko da ya hango mahaifan nasa da sasarfa yaje ya hogging mum nashi daga bisani ya
rungume mahaifin shi Alh shu'abu Abubakar,
Dad ne ya kamo kafadan Dan nasa yace hop ka iso lpy ? uba nagari,dake suna
mahaifin Alh shu 'Abu aka sama *Adnan* din wato ```ABUBAKAR```Shine ainahin sunan
Adnan wato yaci sunan kakan shi Na wajen uba ,shine suke cemai *Adnan* Dan asaya .

bayan isowar shi gd direct part dinshi ya sauka ,mum kuma taje hadamai kayan
abinci da duk wani Abu da ze bukata.

shiko yana isa yaga ko ina very neat ga wani gamshi da yake dukan hancin shi ,yana
rage kayan jikin shi ya fada toilet Dan ya taking bath yana sakarma shower ya Dan
jima aciki daga bisani ya sabe kanshi ya fito.

bayan ya gama shiryawa cikin kananan kaya ret shirt yasa wit black 3qauter yayi
kyau sosai ya dako perfume _chairman_ ya feshe jikin shi ya kara da _smart
collection_ ya nufi part din Su mum.

bayan ya gama kwasan girkin mum Dan da kanta ta shiga kitchen da taimakon lami
Yar aikin Su ,Amman duk mum CE kar fin girkin Dan tana jida tilon Dan nasu ```dan
Aysher cewa tayi wanan zata barshi yayi aure kuwa Dan taga kamar tana kishin Dan
nata``` Dan ko mgn budurwa bataso yayi Dan acewar ta ita zata zabamai maccen da ta
dace dashi "kuji karfin hali" .

bayan sun gama ya dauko tsaraba ya dirma mum yaba dad jakan shi daban sauran kuma
yaje mum taba duk Wanda ya dacce taba ,har masu aikin gd ,mum bataso haka ba Amman
tunda ya furta hakan za ayi Amman badan ranta yaso ba ,Dan tace akwai tazara mai
nisa tsakanin talaka da mai kudi.

bayan kwana 2 da dawo wanshi ya ziyarci avokan shi da 'yan uwan Hajiyan shi ake
Su duk akano Duke.

Yau ma dai *Adnan* yaji swt voice din *kwaisan shi* cikin dream din shi ya kuma ji
yadda bai tabaji ba ajikin shi Dan yau abin da yaji daban ne Dan muryar ta sakar
mai kasala sosai ........
*Adnan* nagani yanata laliben _history_din wayan shi yana duba _outgoing call_da
_miscall_ yana Neman number da ya taba jin swt voice din nan acewar
shi........................

*Wisdom*
*Extreme*
*Clever*
*Hausa*
*Writer's*
✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻

*Maman shaheed*😘
&
*Aysher maleek*😘
[10/11, 2:38 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓
*ADNAN*
_Na maman shaheed_
&
_Aysher maleek_

(5_10)

~*ASALIN LABARIN*~

Alhaji shu'aibu Abubakar shine mahaifin *Adnan* yana zaune a cikin garin
kano unguwan gadon kaya, yanada kani a garin Bauchi a unguwan muda lawan
mai suna ,Alhaji ibraheeh Abubakar ,mahaifansu 'yan Bauchi ne.

Hajiya Hasana itace mahaifiya ga *Adnan*itama Su biyu ne a wajen mahaifan Su da


hussainata akano iyayen ta suke sunada kani namiji Amman tun yana Dan 5yrs ya rasu
sakamakon rashi lpy da yayi suka zama sai Su kadai tagwayen junnah,takasance mai
budaden ido ga son avin duniya ga ra ayi.

sabani Alhaji shu'aibu shi namiji ne mai datako ga son talakwa dan da talaka da mai
kudi duk daya ya daukesu ,kuma suma
sunyi zaman "Washington" din daga baya y dawo gd 9ja ,kuma *Adnan* ne kadai yaron
da Allah ya basu Dan haka duk wani planing dinsu da duk wani burin Su akan shi yake
Dan ko *so daya tak* sukema yaron nasu (novel din mmn minat) kuma yaro ne me biyaya
ga kamala ka ilimi but 'f arabi da boko ya bin iyaye ,ga nutsuwa uwa uba baida
kulakulan mata irin Na wasu samarin zamani.

Dan shi acewar Sa "luv with out marriage is useless, rubbish, westhing d tym.Dan
shi betaba ganin wata yarinyar da yace yanaso ba afadar shima "babe din da ze aura
ko mum nata ma batayi aurn ba bale,lol"

Dan shi be yadda yaje wajen yarinya ba indai ba aurenta zeyi ba,ammafa yai burin
kwankwadar da beb din da ze aura zallar madarar soyayya Dan (luv Bird's) zasu zama
zebata zumar kauna hade da soyyaya mai tsafta,tun kafin auren Su ma uwa uba in sun
zama together ze shayar da ita giyar kaunar Sa Dan Su tabbata 4ever & 4ever .

*Adnan*yayi karatun primary nasa a 9ja yana gamawa mum da dad nasa suka samu
transfer to Washington inda accan yayi ol secondary school nashi but now yana
degree nashi a "mechanical engginering" a Washington write now.
*CI GABAN LABARI*
after 2wks again Adnan ya sake mafarkin wanan swt voice din "kwaisa" kamar
yadda ("nida Aysher mukaji yace") ya tashi yayi nafila dake midnight ne ya sake
komawa bacin shi .

After 1mnt again cikin dreams nashi yaji swt voice Na *kwaisan* shi Na dukan mishi
dodon kunne yana jin sautin voice din kamar sarewa kamar waka take rera mai,ko da
ya farka yaita ta thinking about dat special swt voice.

Adnan yace wats wrong wit me,


luv?
ya tmby kanshi da sauri yace
No! No!! No!!!
............ .........

ni maman shaheed da Aysher maleek mukace sai ka fada mana............

*Wisdom*
*Extreme*
*Clever*
*Writer's*

✌🏻💃🏼💃🏼sisters
*Maman shaheed*😘
&
*Aysher maleek*💃🏼
[10/11, 2:38 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓
*ADNAN*
``` Maman shaheed```
&
```Aysher maleek```
(10_15)
_August 2016_

*ADNAN*dai yana tafiyar da karatunsa yadda ya kamata,Dan kuwa shi yasa a


gaba ,bangaren gd 9ja kuwa ko da yaushe yakanyi waya dasu yaji lpyr Su ,suma suji
lpy shi da kuma yanayi karatun shi,kuma duk wasu abokai da 'yan uwama yakanyi waya
da wasu ,wasu kuma suyi chart,through WhatsApp, instagram,IMO,inbuzzu,face
book,Twitter, e.t.c
sukan hadu das y hankalin Sa kwance yake rayuwan shi a Washington ,kasancewa
baya kulakulen mata da zai dinga fita holewa,which is not good,(Allah ka tsare mana
samarin Mu da 'yan matan Mu,Amin)

abangaren heart din shi kuwa ko tunawa yayi da swt voice din da yaji sai ya Dan
tsinci kanshi a wani irin condition Dan yanaji wani iri atare dashi,"zuciyar shi da
friend nashi kabir sunce ya fada kogin lobayya yace be yadda ba,hhh(nida Aysher
madai munsan an.....)

After 1mnt *Adnan*Na shirin exam Na first semester a final year din shi ,de more
yake karatun exam sai ya dinga tsintan kanshi bad condition Na bangaren zuciyan shi
wani tym din ma sai ya tunani tukunna yake samun daman cigaba da Al'amuran shi Na
karatun.

yau *Adnan*yafito daga final paper shi sun gama jarabawan Su ,Dan by dis tym around
yace shifa saiyaje 9ja yaga mum nd dad Dan ya missing ```special country
```dinshi .Dan ya sanarma dasu mum and dad ma ,kuma sunyi farinciki da hakan kuma
suna son gani tilon Dan nasu Wanda suka dorama son duniya ,Dan duk wani hope nasu
akanshi yake.

```NIGERIA```
mum wato mahaifiyar *Adnan* tanata murna hrda fadama wasu daga cikin 'yan uwa Dan
nata ze zo Hutu ,Amman fa masu hannu da shuni ba kowa ne yasan zuwan nashi ba ,yaku
bayi basu da labarin *Adnan* ze dawo "hop mau karatu sun gane what I
mean?" ...........

Dan hjy Hassana ba dakowa take harka ba ,sai wane da wane,Dan tanason harkan nan ta
(```ban gishiri in baka manda```) tasa an gama gyara mai part din shi Dan yayi kura
Dan ba mai zama aciki,rabon wani da ya shiga part din tun wani last zuwa da yayi.

*ADNAN* nagani ya gama hada Yar jakar da ze tafi dashi Dan a can ma akwai
kayan shi sosai ,sai tsaraba da ya musu ,Dan ko sun sha tsaraba ,Dan karatu yake
Amman baida matsalan kudi Dan ko gidan da yake zaune a Washington nasu ne na Kansu
Dan anan suka taba zama da mahaifan nashi ba wani mansion madaidai ci dai komai
yaji a gd.

yau yakeda flight around 6:30am ......

bayan mun sake komwa airport din ni da Aysher mukaga jirginsu ya daga, mukamai
_safe flight muka rigashi isowa nija,ta yanar gizogizo Mu mukazo,lol_

*Wisdom*
*Extreme*
*Clever*
*Hausa*
*Writer's*

*maman shaheed*😘
&
*Aysher maleek*💃🏼
[10/11, 2:38 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓
*ADNAN*
BY
```Maman shaheed```
&
```Aysher Maleek```

(20_25)

***********
ko da ya kama dubawa duk be samu number ba yayi tsaki yana shirin ajiye phone din
ya tuna ai ya saving phone number yana contact dinshi be gogeba tun time din wani
farin ciki ne ya ziyarci zuciyan shi ya lalubo number yayi wani kayatacen
murmushi .

ya kai 5mnts yana tunanin kiranta wani bangare Na zuciyan shi yana hanashi
yanace mai ,toh me zaka cemata ?

yana tsaka da tunanin kawai yaga har ya calling nmb batare da ya gama yanke
shawara ba kawai yace shi kenan.

sai da yayi 4misscalls Amman ba a peaking ba ,yayi uban tsaka ya jefar da phone
din .

sai can daga baya har ya fara barci ma kawai yaji phone din shi yana ringing da
kamar baze peaking ba kuma kawai sai ya peaking acikin magagin bacci,da sauri naga
ya zabura kamar an mai Alura ,kawai wani murmushi ya ziyarci face din shi ,naji
yace ,

```sorry plss``````leme call u``` be kira ta katse call din bama ya katse ya
redailing call din ya da ```Assalamu Allaiki a dayan ban garen naji ance,
```Amin wa allaikasallam``` da sasanyar miryata da ta sakar mai kasala ,tace
```plss da wa nake magana? ``` dakar Adnan yayi ta maza yace ADNAN ne```

```nasan bazaki gane niba in shot dai nine Wanda ya taba kiranki lokacin
baya ,akan ina nema friend dina at oll dai Na kiraki ne ,Apologizing din ki about
wt I did ,so ki yi hakuri```

``` da sauri tace laa no! no!! no!!! don't mind ,kar karka damu da tatausan
lafuzanta Wanda yake Dada fuzgar Adnan Dan beki sukwana suna waya ba yadda yake ji
tace ba komai kar ka damu, bye```!

``` kafin ta katse wayan Adnan yayi gyaran murya yace Dan Allah I want 2 aks u
only 2 questions , if u agree plssssssss,```

```tace ba matsala ina sauraron ka,yayi Dan murmushi Na jin dadi yace plsss
kinada aure ne?
ya kara da cewa sorry 4my question plss,

tace ,never mind, l'm single ,banda sure.

wani dadine ya kumshi yace toh ,d last question , plsssss ur name? sunan ki fa?
```

```sai da ta nisa tace Dan Allah mallam lpy?

Adnan yayi murmushi mai sauti yace wllh lpy plss ki gaya min , tace uhummm tunda
lpy toh sai anjima,

Adnan da sauri yace pls kar kimin haka just tell me plss ? yace wllhy kina fadamin
ki katse wayan ma .

tace promise ?
yace year!.........

Ta yi mgn cikin tatausan lafazi ta nutsuwa ga sasanyar murya tace my name is


AFNAN bata jira me zece ba ta kashe wayan```
``` Adnan kam mutuwar kwance yayi Dan dadi ne ya kashe shi ```yama rasa me zai
sai cewa yayi wow special name so snice💋ya manama phone din 💋yana bin phone din da
kallo kamar ze ganta ,farin ciki wajen Adnan ko ba a mgn .

```Amman fa still wai be yadda he fall in luv ba (nida Ayshe maleek mukace uhumm
waifa irin abin nanne Na maza kinsan Su da jin kai) nan muka bar shi yana ta motsa
baki```

😘😘ku biyo Mu Dan jin ya zata kasace💃🏼💃🏼

luv u oll maafans💋💋

✌🏻sisters 💃🏼💃🏼

*Wisdom*.......
*Extreme*...…
*Clever*........
*Hausa*......
*Writers*....

*Maman shaheed*😘
&
*Aysher maleek*💃🏼
[10/11, 2:38 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓
🍓🍓🍓 🍓🍓🍓
*ADNAN*
```Maman shaheed```
&
```Aysher Abdulmalik```

(25_30)

*************
ko da Adnan ya ajiye phone din shi ,ya tsinci kan shi ckin farin ciki sosai ,gashi
akwai tmbyy da yake so ya mata da yawa ,Amman saboda wai kar ta raina shi bari ya
share sai after 2dys "toh bari muga ko zai iya sharewan"..........

mom kullin tunda tilon Dan nasu ya dawo take cikin hidima da shi ,kuma tasa shi duk
yabi gidajen 'yan uwa Wanda ya Dade be gansu ba ,Su gaisa Amman fa masu hannu da
shuni ,mynus yaku bayi .

a bangaren Afnan kuwa tayi tunanin ko me wanan bawan Allah yake nufi da tmbayata
sunan ta ....ohoo ....kawai tace shi ya sani .

*WACE AFNAN*?

************
mallam Adamu shine mahaifin Afnan kuma shi datijo ne mai datako da yakana da sanin
ya kamata ga mutunci duk unguwan an San shi Dan a unguwan ```mazaunar tanko``` suke
zaune ,rashin sani Dan ba wani nisane tsakanin unguwan Su afnan da Adnan ba .

mallam Adamu yanada yara 3 Afnan itace baba asalin sunan ta Aysher ,taci sunan
mahaifiyar Baban tane shine suke mata lakabi da Afnan ,daga ita sai yazeed,sai
ammar Dan autan Su .
Hajiya maryam itace mahaifiyar afnan ,ita ta taba zuwa saudiya ya sauke farali tun
kafin auren Su da mallam Adamu dake iyayen ta masu Dan haline ne adacan yanzu ko
sai dai acce masu rufin asiri .

shi ko mallam Adamu be taba zuwa ba yade taba zuwa ummarah Amman be sauke farali ba
,ummarar ma sanadiyar musabaka yaje ,kuma ba wani hali ne dashi ba Amman akwai
rufin asiri Dan yafi karfin komai a gdn ga uwa uba sanin ya kamata da jajircewa
akan halak din shi Dan kasuwar kwari yake zuwa yana Dan sanan' ar sai da atamfofi
jarin ma ba nashi bane bashi ake ya siyar se ya Dora ribar shi ,kuma ahakan yana
samun Na rufin asiri Dan akwai rikon gaskia da amana.

Hajiya maryam mahaifiyar afnan itama datijuwar mace CE mai yakana da sanin ya
kamata ga iya zama da mutane ,bata dau duniya da zafi ba abun ta shiyasa zaman Nash
yake tqfiya yadda ya kamata da mijin nata mallam kamar yadda take kiran shi ,da yan
yaran ta 3 mace 1 maza 2.

Afnan yarinya CE mai hankali nutsatsiya mai wayewar addini islama har da wayewar
boko Amman ba sosai irin Wanda ya wuce tunanin mai karatu ba ,kuma twnada kyau dai
dai da ita chocolate beauty CE ga hanci masha Allah ga xesy eyes dinta bakin ta
daidai shan lollipop, lol, tanada tsayi dai2 misali tanada gashin ta dai2 zaman
parlour ga ilimi arabi da book,Dan tana zuwa islamiyoyi ga school yanzu tana ss2 .

Afnan bata da kula samari Dan itama ra ayin Su daya da Adnan wai bazata kula
saurayi ba sai ta shirya yin sure(nidai nace afnan to ai idan kin kulasu anan zaki
fitar da tsayaye ,Aysher ma tace ato dai ta haka ya za ayi ta gane mai sonta da
aure) Dan ko tare ta samari sukayi sai tace wai anmata miji.....

luv u more mah fans😘😘😘😘😘😘

*Wisdom*........
*Extreme*........
*Clever*........
*Hausa*.......
*Writer's*....

by

*maman shaheed*😘
&
*Aysher Abdulmalik*💃🏼
[10/11, 2:38 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓
🍓🍓🍓 🍓🍓🍓
*ADNAN*
```Maman Shaheed ```
&
```Aysher Abdulmaleek```

(30_35)

*************
Adnan dai ya kasa kara kira afnan ,cute baby shi acewar shi "ohhh ko a ina ya taba
ganin ta oho".
Adnan ya gama hutun shi a ```Nigeria```
ya fara shirin komawa ji yake kamar kar yabar mum and dad din nashi saboda tsananin
kulawan da suke ba shi gashi shima yana jin dadin country din nashi (lol waze ce
bayaso kasa Sa) Dan ya ze koma har ya buking flight around 11:30am jirgin Su ze
tashi .

Su mum ma sunata kewar Dan nasu Dan run safe ta kama mai komai Na break fast din
shi ta jere mai a dener area ,taje da kanta ta taso shi bata aiki wani daga cikin
masu aiki taba,ko da ta nocking door din da kanshi ya bude mata hade da rungumo ta
ya duka ya gaishe ta ,dama ya gama taking bath nashi yana feshe jikin shi da
kamsasun turaruka ne ta shigo ,ta amfa cikin fara a da sakin fuska,tace tana jiran
shi ,be taking time ba yabi bayan ta suka tafi .

yana isa yaga dad ya rungumeshi ya gaishe shi ,shima ya amsa cikin walwala da sakin
fuska ,ya fara mai kirarin nashi ko waka zance ```kai ne Na fari``````kai ne auta
``````dan dady kuma Baban dady```.

mum se daria take musu ,nan tai saving tilon Dan nata ,sai da yayi kat sanan ya
koma side din shi Dan y gama parking komai Na bukatan shi .

mum & Dad Na gani sunama Adnan bye bye nd safe flight good son,ya kara rugumar Su y
basu peak cike da kauna junnan Su oll,sanan ya stairs din jirgin ya shiga , aka
closing door Na jirgin sai ```America```
``` Washington```
........................

```Washington```

bayan ya sauka lpy har ya kira Su dad ya fada musu isar Sa lpy wit full f happiness
,sunyi mai fatan Alkhairi da samu kyakyawan karatu da sakamako.

bayan ya danyi bacci ya farka ya shaga toilet y taking bath y fito y kunna TV
Amman hankaling baya wajen kalon ,muradin shi ya kara jin swt voice din afnan a
karo na3 ,da yayi kamar ze share dai kuma yaga baze iyaba kawai y ..........

a yauma kusan 2 misscall ya mata bata peaking ba ,har yayi tsaki yace kai beab din
nan da gani zatayi jin kai ,wani bangaren zuciyan shi kuma yace toh ni zata nunama
jin kai ? to ai ina gabanta indai a jin kai ne,nan dai ya solution y mata 1 call in
bata peaking ba again sai y ba banza ajiyar ta hofi ta dauka (ni da maman shaheed
mukace ai baza ka iyaba lol).

yana kara kira ta receiving call din wani ajiyan zuciya yayi ya fadada murmushin
shi .

yaji ance ```Assalamu Allaikum```?

da sauri ya amsa da ```amin wa'alaiki salam```


``` ya sake cewa Allah yasa ban dame ki ba?```

``` tace aa Amman kadai kusa damun nawa``` remained small.


``` yace toh Another question ne dani ?```

```Afnan ta wani shagwabe tace again```?

```yap sorry plss ```


``` tace to ina sauraro Amman kar aimin wace za'a kurre ni```

``` dariya mai tsada yace ba za 'a kureba nake tunani ```

``` yace ga tmby nawa hop kina sauraro Na ko```?

kafin ta amsa ya wurga mata tmby cikin kunnen ta ```plss a ina kike yanzu haka
country or state??```

```ta nisa tace wanan questions din fa?``` harda tmby kasa ta?

```yayi dariya mai sama 'yan mata kasala Dan ta bashi dariya sosai ,yace nop kar
kiyi wani tunani kiyi zero mind dinki ,abun da yasa Na tmby naji voice din ki ne
kamar Na larabawan misrah ```

```Afnan tayi saurin turbune fuska kamar yana ganin ta ,tace au harda bakar mgn
````? ``````tace bye ta kashe wayan ta switch up din phone din gaba dayatana ta
tunani to me gayen nan take nufi wanan voice din nawa irin Na masu sha koko da
kosai zai had a Dana masu shan shayi da Zuma da shan Almaraimilik? inbanda ma ya
raina voice din nawa```ta tafi taya Hajiyan ta aiki.

```bangaren Adnan kuwa ji yayi da be mata wanan tby ba shi bayaso y Nuna mata yana
Washington ne soyake ya farajin a ina take kuma akwai abin da yasa yayi haka ,yanso
yamata wani exam ne kafin ya ra soyayya da ita ,shi yasa ma yake boye number idan
ze kirata Dan da zataga country cord nashi ,toh Amman yanzu ya zeyi ? gashi ta
kashe wayan gaba daya```? ...........

.........abin duniya yama Adnan zafi saboda luv........

*Wisdom*...........
*Extreme*.........
*Clever*........
*Hausa*.......
*Writers*.......
📚📚📚✍🏻✍🏻✍🏻

✌🏻sisters ,writers

*maman shaheed*😘
&
*Aysher Abdulmaleek*😘
[10/11, 2:38 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓
🍓🍓🍓 🍓🍓🍓
*ADNAN*
```Maman shaheed```
&
```Aysher Abdulmaleek```

(35_40)

Adnan dai yanata try yaga ya samu cute Afnan dinshi a waya Amman indai ya kira sai
yaji switch up ....

har ya gaji ya hakura,ya fara mamakin kan shi ,wai meyake faruwa da shi ne ? shin
yayi nutso ne a kogin soyayya? ....

wani bangaren zuciyan shi yace mai no!!!

wani bangaren kuma akace mai yap luv is really , yace lokaci yayi da zaka gina
soyayyar ka da gindshiki mai karko tare da Neman zabi da yarda a wajen mai kowa mai
komai ,mahalicin Mu ,ta hanyar yin addu'a da Neman zabi mafi Alkhairi a wajen
Sa.yayi na 'am da wanan zancen Na zuciyar Sa don kuwa ba karya ya fada masa ba .

Atake ya solution akan ya test massage kawai


``` Assallam```
```kaina bisa wuyana idan abin da nayi ya taba wanan tsarkakakiyar zuciyar taki ya
ma'abociya kwarjini da tatasaun lafizi ,ina Neman afuwa banyi Dan wani abuba ,dafan
zanji gamsa shiyar amsa,ya baiwar Allah Afnan,Adnan Na Neman afuwa agareki```

ya ajiye phone din yaje yaci abinci ,ya kira kabir abokinsa yanason bashi lbr Amman
yasan sai ya mai iskanci kaiwai ya fasa gaya mai ,suka gama gaisawa ya kashe wayan.

```NIGERIA```
Afnan bayan ta gama aikin ta tayi sallah ta danyi karatun kur'ani dake ba islamiya
kasan cewar Alhamis ne ,ta koma gado ta dau phone din ta zata yi game ,kawai
taganta a kashe ,atake ta tuna da dalinlin kashewan ,tayi Yar shewa tace ayya har
ka Dan ban tausayi Duk da dai banma San da wanayi mgn ba,atake ta kuna wayan.

tana kunawa test massage ya shigo da har ta share zata fara game dinta subway sup
Dan atunanin ta ko company layikanta ne.sai kuma ta bude da murmushi a fuskar
ta ,bayan ta gama karantawa sai taji ya bata tausayi gashi sunan shi ya tsaya mata
acikin zuciyan ta atake ta fara mai reply Dan taga number shi kuma tasan cewan bama
a nija yake ba Dan taga code outside .

```Wa'alaikasallam``````Adnan bawan Allah bakamin laifi ba ,Dan zuciyata ta jima da


yafema, Dan wllh namanta wayana akashe ma yake,nima nagode``` ta turama number da
taga y turo mata sako mai +plus daga farko .......

Adnan najin kara alamar sako yashigo wayan Sa ,a gagauce ya dauka yace Allah yasa
my afnan ce("Su Adnan waya baka da har tazama afnan din ka? inji mmn shaheed da
Aysher")

Aiko da ya bude yaga ita,harda kwancita a shimfidedan gadon shi ya gama karantawa
dadi ya kume shi Dan yayi farin ciki da ganin sakon,daga baya kuma yayi Dana sanin
turamata sskon Dan ba haka yaso ya fara nuna mata baya Nigeria ba ,so yayi ya gwada
karfin imanin ta da tawakalin ta.

ta hanyar yi mata bayanin shi ba wani bane ,kuma a kyauye yake azaune ,kuma beyi
karatun boko ba ,kuma ya nuna mata cewa da aure yake son ta ko zata iya auren shi?
Dan wanan yaso ya gwada imanin ta Dan ya gwada tawakalin ta,kash! Amman azarbabin
shi ya Sa ya file, lol Adnan.

yace Amman ba komai so daya ne ,ai danko ayanzu yanajin ta kamar wani bangare Na
jikin shi duk da besan komai akanta ba,amman shi yanaji ajikin shi yafa sami matar
aure.......
tab! mum zata yadda da wanan lbr naka kuwa Adnan?.........

💋💋💋oll

*Wisdom*.........
*Extreme*.........
*Clever*.........
*Hausa*..........
*Writer's*.......

✌🏻sisters💃🏼💃🏼

*Maman shaheed*😘
&
*Aysher Abdulmaleek*💃🏼
[10/11, 2:38 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓
🍓🍓🍓 🍓🍓🍓
*ADNAN*
```Maman shaheed```
&
```Aysher Abdulmaleek```

(40_45)

*****************
tsakanin *ADNAN* D *AFNAN* dai soyayya ta kullu kuma mai tsafta Dan Adnan ya ma
Afnan tmby kuma duk ya sami amsoshin Su kama daga addini suwa kan garin da take da
unguwan Su da komai nata ,da kuma gwada imanin ta da takawata ,Duk kuma yaga ta
can2 da ta zama matar Sa da yake fata ta har Abada .

bangaren afnan ma tana jin soyayyar Adnan din nata Dan raya filawa sike yadda ya
kama ga shi koda yaushe suna makale a waya ko chart ,luv birds, (wanan Na katsina
wanan Na daura) Nigeria & Washington.........

***************
A yau ne Adnan ya kamala karatun Sa Na degree din shi ...........
Wanda har Su mum sai da suka kaimai ziyara ,Dan daman sun kwana biyu basu
jeba ,Alhmd yafito da first class Dan yasamu yadda yake do Dan sunason rikeshi a
can ma yayi aiki ,Dan akwai abokan dad din shi accan sosai kuma kokarin zumunci
dasu.

```NIGERIA```
a bangaren Su afnan ma afnan ta shiga ss3

kuma tana da kokari but of arabi da boko ,haka ma kannen ta guda biyu yazeeed da
ammar ga wata shakuwa da take a tsakanin Su .

Hajiya maryam CE ta kira Afnan take mata mgn akan Wanda take yawan jin Su ,suna
waya kusan ko da yaushe ,shine take cemata dawa take waya haka?

afnan ta zauna akasa kusa da Hajiya dake Hajiya suke kiranta duka yaran nata har
mallam adamu ,shi kuma suke cemai Abbah.
ta nisa tace ,Hajiya wani ne waishi Adnan,dake akwai kyakyawar fahimta atsakanin Su
duna shawara da junan Su sosai ita Hajiyan da afnan din (sanabin wasu iyaye da
yaran Su ,uwa inbaki Ja 'Yar ki ajikin ki ba ai balalai kisan matsalolin ta da sbin
da ya shafeta ba).

hjy tace waye kuma


*ADNAN*?
Afnan ta mata bayanin komai Na haduwan Su bata boyemata komai ba .

hjy ta nisa tace toh ,abin da zance daga farko,Allah ya mana zabi mafi
Alkhari,sanan kisan me kike yi kisan abin da ya kama ceki Dan je ba yarinya
bace ,ina fatan kin fahimce ni ,ki kuma San inda ya dosa ,insan ki yake da aure
yakamata kifi kowa sani ,banason Na katse miki hanzari kiga kamar Na shiga rayuwar
ki ,ki tsanata addu'a da bama Allah zabi akan lamuran ki ,kinji ko afnan ,mmn baba?
Allah ya muku Albarka dake da kannen ki......

Afnan taji dadin kalaman hjy tata ,ta amsa da amin ,kuma ta mata godiya da
tunatarwa tace mata Allah ya kara girma ,hjy l'm proud of u da kika zama uwa
agaremu.

ta rungumi hjy ,sai ga yazin ma ya jigo da kudu ya biyo ammar ,shi ko amar da gudu
ya fada kan hjy ,sai Afnan CE ta dakatar da yazeed din ,ta raba fadan ,suka saka
dariya gaba dayan Su .

```Washington ``|
mum tace ma Adnan ko zeyi aiki a kssar to dole Su koma nija bayan yayi aure sai ya
dawo,kuma yanzu ma tare zasu koma Nigeria.

A bangaren Adnan mq kuwa hakan yamai dadi Dan ba abin da yafi muradi da son yayi
tozali dadhi irin Afnan dinshi ,shiyasa suka tatarq suka komo gd Nigeria.

Aban gare mum kuwa tana ta lalube da binciken yarinyar da zaman Su zaiyi daidai da
tilon Dan nata ,Dan tace ba macen d ta isa ta makake mata danta shiyasa ta shiga
fafutikar nemomai matar da zata iya sarafata ,ta dinga juyata sonranta ,( tab ni da
Aysher mukace mum da kokari )

shiko gogan Adnan bemasan wainar da mum take toyamai ba har dad Na besan kudirin
mstar tashi ba .

kubiyo mu Dan jin wanan aika2 da mum ke shirin ```


............

*Wisdom*.............
*Extreme*..........
*Clever*.........
*Hausa*......…
*Writer's*.....

📚📚📚✍🏻✍🏻✍🏻
✌🏻sisters💃🏼💃🏼

*Maman shaheed*😘
&
*Aysher Abdulmaleek*💃🏼
[10/11, 2:38 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓
🍓🍓🍓 🍓🍓🍓
*ADNAN*

```Maman shaheed```
&
```Aysher Abdulmaleek```

(50_55)

**********
*ADNAN* Na hango cikin motar *Camry 2014* white colour ta dau wanka Dan yau wankan
Na tabanne, y d'ora kanshi akan car stirring yana tunanin *Afnan*din shi yanzu yau
baze ssmu damar ganin abar da ya dad'e yana mafarkin gani ba?

da wanan tunane2 y solution d ya calling dinta y Apologizing d'in ta kar taga kamar
y dis a pointing d'inta ne .y fada mata resoing din shi ......

atake ya dailing number ta ,ringing 2 aka peaking da swt voice d'inta mai samai
kasala ,yaji tace ....
```Assalamu Allaika````ya habiby da'iman```.

baisan San da y kara lumshe sexy eyes d'in shi ban Dan jin zakin muryar da mai
narkar mai da zuciya ya amsa da ```Amin Wa'allaiki salam````ya habybatty ya
rehanah```.......

itama dadi taji Mara more saltuwa Dan har cikin birnin zuciyatta taji sasanyan
kalaman Adnan d'in nata .

yace first of oll ,l want to Apologized u about..............kafin ya karasa aman


kalaman shi tayi saurin katse shi da cewe ..........tace kar kace min ruhi biyu
bazasu samu aduwa ba ,hakan rashin Na iya zama rashin adalci ga ruhinan 2 ......
Habiby d'nt tell me.......

Adnan ya katseta Dan batasan yadda yakeji a nashi ruhin bane,yace wllhy mum CE ta
aikeni kuma kinga ai kamata yayi nayi mata biyayya ko ? Amman in kince baki amince
ba gimbiyar cuty Afnan sai Na fasa!......

da sauri tace ,
waa!!!!
niiiii? rufamin asiri Na mutu maza Su kaini ba mata ba ,tab! ai sahun giwa ya take
Na rakumi ........Dan yadda nake tunani wani uzuri zakabani Wanda bazan iya
amincewa ba inajin wanan wllhy har cikin birnin zucitata ba komai inamaka fatan
Alkhairi kuma wllh ka kwntar da hankalin ka Allah ne be nufa zamu had'u ba .kar ka
damu plss .

Adnan yana sane yace mata haka yasan bazatace "eh" ba shiyasa Dan saboda irin haka
yake karajin guguwar sonta da k'aunar ta Na k'ara d'iban shi ,Dan akwai ta da sanin
darajar ba gaba da ita ya gama karantar da Dan yakan gwada ta in suna chart ko
waya,tanan yake k'ara gane hakan.

da murmushi mai sauti yace banda bakin godi awaken ki ,Allah ya barmu tare ,Urs
Adnan 4ever.....y manamata kiss ta cikin phone din .

ji tayi har cikin bargon jikin ta ,tayi farin cikin samun shi amatsayin saurayi
kafin ya zama mijin ta in Allah ya yarda.

tace ba komai ai girman kane ,kafi haka a wajena.

yace kar ki fasa min kai ,tace tab da nawa nima ya fashe kaga sai ayi 50 _ 50
kenan,atare suka saka dariya ta cikin wayar .

ya tsokane ta yace ,ko zakimin rakiya Na biyo ?


tace rufamin asiri inbaso kake nasha bulala ba awajen abbah Na .

yayi daria yace nima fada dai nayi ,Amman kuma ai nima abbah nane ,Dan ankusa ayi
canji ma ,Na kusa zama d'an abbah ,

ke kuma ki koma 'Yar dady koh,da murmushi mai sauti ,tace insha Allah ,wit time
ai,Allah dai ya tabatar mana da Alkhairi ,suka CE amin ,atare,yace bari Na tafi
aimin addu'a .

Afnan tace Allah ya kaika lpy y dawo mana dakai lpy, yace
amin ,bye...,.............

*wisdom*..........
*Extreme*.........
*clever*......
*Hausa*......
*writers*.....

📚📚📚✍🏻✍🏻✍🏻
ina tare daku nima oll
my fans💋💋💋💋

✌🏻sisters 💃🏼💃🏼

*Maman shaheed*😘
&
*Aysher Abdulmaleek*💃🏼
[10/11, 2:38 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓
🍓🍓🍓 🍓🍓🍓
*ADNAN*
```Maman shaheed```
&
```Aysher Abdulmaleek```

(40_45)

*****************
tsakanin *ADNAN* D *AFNAN* dai soyayya ta kullu kuma mai tsafta Dan Adnan ya ma
Afnan tmby kuma duk ya sami amsoshin Su kama daga addini suwa kan garin da take da
unguwan Su da komai nata ,da kuma gwada imanin ta da takawata ,Duk kuma yaga ta
can2 da ta zama matar Sa da yake fata ta har Abada .
bangaren afnan ma tana jin soyayyar Adnan din nata Dan raya filawa sike yadda ya
kama ga shi koda yaushe suna makale a waya ko chart ,luv birds, (wanan Na katsina
wanan Na daura) Nigeria & Washington.........

***************
A yau ne Adnan ya kamala karatun Sa Na degree din shi ...........
Wanda har Su mum sai da suka kaimai ziyara ,Dan daman sun kwana biyu basu
jeba ,Alhmd yafito da first class Dan yasamu yadda yake do Dan sunason rikeshi a
can ma yayi aiki ,Dan akwai abokan dad din shi accan sosai kuma kokarin zumunci
dasu.

```NIGERIA```
a bangaren Su afnan ma afnan ta shiga ss3

kuma tana da kokari but of arabi da boko ,haka ma kannen ta guda biyu yazeeed da
ammar ga wata shakuwa da take a tsakanin Su .

Hajiya maryam CE ta kira Afnan take mata mgn akan Wanda take yawan jin Su ,suna
waya kusan ko da yaushe ,shine take cemata dawa take waya haka?

afnan ta zauna akasa kusa da Hajiya dake Hajiya suke kiranta duka yaran nata har
mallam adamu ,shi kuma suke cemai Abbah.

ta nisa tace ,Hajiya wani ne waishi Adnan,dake akwai kyakyawar fahimta atsakanin Su
duna shawara da junan Su sosai ita Hajiyan da afnan din (sanabin wasu iyaye da
yaran Su ,uwa inbaki Ja 'Yar ki ajikin ki ba ai balalai kisan matsalolin ta da sbin
da ya shafeta ba).

hjy tace waye kuma


*ADNAN*?
Afnan ta mata bayanin komai Na haduwan Su bata boyemata komai ba .

hjy ta nisa tace toh ,abin da zance daga farko,Allah ya mana zabi mafi
Alkhari,sanan kisan me kike yi kisan abin da ya kama ceki Dan je ba yarinya
bace ,ina fatan kin fahimce ni ,ki kuma San inda ya dosa ,insan ki yake da aure
yakamata kifi kowa sani ,banason Na katse miki hanzari kiga kamar Na shiga rayuwar
ki ,ki tsanata addu'a da bama Allah zabi akan lamuran ki ,kinji ko afnan ,mmn baba?
Allah ya muku Albarka dake da kannen ki......

Afnan taji dadin kalaman hjy tata ,ta amsa da amin ,kuma ta mata godiya da
tunatarwa tace mata Allah ya kara girma ,hjy l'm proud of u da kika zama uwa
agaremu.

ta rungumi hjy ,sai ga yazin ma ya jigo da kudu ya biyo ammar ,shi ko amar da gudu
ya fada kan hjy ,sai Afnan CE ta dakatar da yazeed din ,ta raba fadan ,suka saka
dariya gaba dayan Su .

```Washington ``|
mum tace ma Adnan ko zeyi aiki a kssar to dole Su koma nija bayan yayi aure sai ya
dawo,kuma yanzu ma tare zasu koma Nigeria.
A bangaren Adnan mq kuwa hakan yamai dadi Dan ba abin da yafi muradi da son yayi
tozali dadhi irin Afnan dinshi ,shiyasa suka tatarq suka komo gd Nigeria.

Aban gare mum kuwa tana ta lalube da binciken yarinyar da zaman Su zaiyi daidai da
tilon Dan nata ,Dan tace ba macen d ta isa ta makake mata danta shiyasa ta shiga
fafutikar nemomai matar da zata iya sarafata ,ta dinga juyata sonranta ,( tab ni da
Aysher mukace mum da kokari )

shiko gogan Adnan bemasan wainar da mum take toyamai ba har dad Na besan kudirin
mstar tashi ba .

kubiyo mu Dan jin wanan aika2 da mum ke shirin ```


............

*Wisdom*.............
*Extreme*..........
*Clever*.........
*Hausa*......…
*Writer's*.....

📚📚📚✍🏻✍🏻✍🏻

✌🏻sisters💃🏼💃🏼

*Maman shaheed*😘
&
*Aysher Abdulmaleek*💃🏼
[10/11, 2:38 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓
🍓🍓🍓 🍓🍓🍓
*ADNAN*

_maman Shaheed_
&
_Aysher Abdulmaleek_

(55-60)

************
motar Sa ya tayar se gidan su *haseena* horn yayi batare da bata lokaci ba me gadi
ya bude yana daga mai hannu, parking yayi a inda ake parking din mota, fito wayayi
ya dauki hangar da xata sadar da shi cikin gidan...

sallama yafara yi hajiya balkisu tafito dauke da murmushi a fuskar ta..

sannu da xuwa tundaxu kanwar ka ke xaman jiran ka wai seka kai ta shopping..
murmushi yayi tare da gaisar da ita yana mamakin maganar da tayi, batare da bata
lokaciba sega ta tafito tana matse matsen ido kamar wadda tai kuka....

batare da yayi magana ba yaji tace tashi muje mana...

wayar hannun sa tai ringing yaduba *Swt mom* yaga ni akan wayar batare da bata
lokaciba ya dauki wayar...

_hello momy_ jin yayi tace _kabiyo ka anshi kudi gasunan nabawa me gadi Dan gar
nabata muku lokaci_ kawai ta yanke wayar

nan tamike tanacewa muje, mike wa yayi jikin shi babu kuzari yayi ma hajiya balkisu
se anjima ya fita...

motar sa ya nufa shida haseena ya bude suka shiga yaja motar yabar harabar gidan
yanufi gida, suna cikin haka bawan da ya tanka ma daya se kawai tace haba motar
babu music kawai ta dan na play se kawai karaun qurani yafara, ranta bace tace
motar ba waka adai dai lokacin yayi horn be ba ta ansa sa yafice.

yafita kenan se ga megadi yafito yayi masa sannu da xuwa yana mika mashi sakon shi
ansa yayi rai abace ya koma mota ya yi reverse yabar kofar gida..
maimokon yayi yanyar cikin gari kawai se ya koma hanyar gidan su haneesa yana
parking ta kalleshi rai abace tace yanaga munxo nan, yajiwo yana kallon ta se
alokacin ma yaga kayan da take saye dasu rigace pink tamatse jikin ta se kuma sket
se wani dan mayafi karami tsaki yaja yace kina tunanin nafita dake ahaka bani da
hankali to bari makiji maxa kifita kafin insaba maki kawai ya wurga mata kudi,taba
alamun babu wasa a fuskarshi yasa tatattara kudin tafita daga motar.....

ranshi abate yabi hanyar gida nan take se yaji ranshi yana mashi sanyi dayatu no da
'''cut babyn sa afnan nantake ya Ciro wayar Wa domin ya kirata.....

*wisdom*................
*extreme*..............
*clever*.................
*Hausa*..............
*writer's*............

📚📚📚✍✍✍

✌sisters💃💃

_maman shaheed_😘
_Aysher Abdulmaleek_💃
[10/11, 2:38 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓
🍓🍓🍓 🍓🍓🍓
*ADNAN*

_maman shaheed_
&
_Aysher Abdulmaleek_

(60_65)

*****************

wayar sa yaciro tare ta kiran afnan, ringing biyu tayi ta daga...

```sakon momy fa ko har kaje, nunfasa wa yayi tare da cewa eh naje nakiraki ne
infada maki gobe insha Allah xanshigo yau ma akasi akayi amma gobe ko momy xata
aikeni to xan fada mata cewa xanxo gun diyar ta,numfasa wa tayi tare dafadin Allah
ya kaimu atare suka ce ameen```(nima ni da maman shareef muka ce Allah ya kaimun
muga ni din) lol

ya isa gida bangaran shi yawu ce direct yafa da toilet yayi wanka tare da doro
alwalar magrib kawai yasaka jallabiya yaje masallaci anan seda yayi isha'i sannan
ya dawo nan ne yawuce side din su momy..

yasamu dadyn shi a falo yana kallon *aljazeerah* yaduka har kasa ya gaida shi
sannan ya wuce dinning table yaci abinci yakara komawa side dinshi.................

aban garen haseena kuma tunda taje gida take tafan kuka wai yayi mata wulakanci nan
hajiya balkisu ke lallashin ta har tamata alkawari cewa ADNAN natane ita kadai
farin ciki yasameta nan hajiya balkisu ta dau waya tana kiran Momyn adnan, nan ne
ta fada mata ya sukayi da adnan da haseena, momy matuka taji haushi nan take tace
barni dashi kawai ta katse wayar tane mo number adnan din takira seji tayi anace
mata _de number ur trying to call is busy pls try again letter thnk u_ haushi ya
kule ta har so 5 takirashi a haka nan tayanke shawara xuwa dakin shi taji da Wa
yake waya ......

tana tafiya abubu wa nafado mata rai taba share wa har ta is a kofar adnan ta murda
mukullin kofar tashiga se taji yana fadin _my afnan wallahi kinsani bana San wata
diya macce bayan ke_ *I love u afnan* fada wa dakin tayi Dan haushi tana fadin
wacece wannan afnan din..........
🤔 tooo masu karatu kubiyomu domin jin wannan darga.........

*wisdom*...............
*extreme*..............
*clever*...............
*Hausa*..............
*writer's*..........

📚📚📚✍✍✍
✌sisters💃💃

_maman Shaheed_😘
&
_Aysher Abdulmaleek_💃
[10/11, 2:38 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 💔💔💔ASY KHALEEL..!💔💔
*{TAWA CE}*

_(TRUEE LIFE STORY_)


*Writer*
☆Ikkraam A Yusuf☆
~One To end~

```Dedicated to```
_(Asy khaleel)_
❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤

Ikram.! Ikram.! Ikram.! Salma ce keta faman rangado ma sistanta ikram Kira tundaga
parlou iya qarfinta yayinda ikram ke garqame a toilet tana watsa ruwa!
Cikeda hanzari ta wanke kumfar dake mamaye bisa fuskarta ta daga murya itama ta
yadda zata jiyota,
"Ya akai ne sisto, ko tasamu ne?
"Ina kikene Zozo dan Allah da sauri,
"Wohoho! Ikram ta furta, Gani nan zuwa Ina toilet ne fa,Meyake faruwane wai?

Daidai lokacin salmat tafado dakin dasauri, yayinda ikram keta faman gaggawar
gamawa ta fito!
KO towel bata gama daurawa ba Dan tsabar gulma tabude qofa futt tafito😂,

Salmaf Ta kalleta cikeda tsokana tace


"Uhm amfun kashi, kice kashi kike yasa naketa kiranki kikamin banza!
"Mtsw! Taja tsuki, kashin nayi saime, ni fadamun abinda yasa kiketa qwalamin
irin wannan kiran,
"Lolx! Ta saki dariyar tsokana, Dan tana sane sarai wankan tashiga ba kashi
ba, hannun ikram takamo
"zo zauna kiji abin takaicin danayi.!

Gaba daya suka nufi bakin gado suka rashe iky na wuqi wuqi da idon jiran jin gulma
(lolx😜)
Kafin tace wani abu harta qosa,
"Sisto Meyene abin haushin?
"Uhm! Salmat Tadan 6atarai tareda kallon iky seriously tafara magana!
"Ina Wannan Asyn Dana baki labari?
"Wace kenan?
Na tambaya cikeda Neman qarin bayani!
"Wannan da nace miki tana burgeni sosai ta cikin group Dina (KASAITATTUN MATA)
kintuna?
"E! E! E! Natina, ikram tafaďa tana jijjiga Kai, *Asy khaleel* KO?
"Yauwwa to ita,
"Meya faru da ita? Iky tai saurin qara tambaya,
"Uhm! Kedai Bari, walh yanxu na hau online Ina Dan dudduba no din daban saniba
dn nayi delete sbd yau nadan samu chance groups basu cikamu da surutu ba, kawai
sainaga Ashe *Asy khaleel* tayimin magana kusan 3dayx kenan tace inyi adding din
sisternta a group din Kasaita,
Banyi mata replying ba kuma bansa sistern nata a group ba, shi ne fa sai yanxu nake
gani walh Banji dadiba zatace nai mata wulaqanci, narasa ma yanxu mezance mata!
Taqarashe maganar Fuskarta cikeda alamun damuwa dason jin mafita!

Tsabar qulewa da haushi iky takasa furta komai, hancinta harwani motsi² yake,
daqyar tasamu tadoka wata uwar tsuki, afadace ta kalli salmat tana gyara zamar
towel dinta,
"Mtsw..! Yanxu Dan girman Allah sbd wannan shirmen kika dinga rafkomin Kira
kamar Allah ya aikoki, kikasa nafito daga toilet ko wankan kirki bantsaya nayiba?,
Fuuu! Tajuya zata tashi tabar wajen, salmat tai saurin ruqo towel din,
"Walh baki isaba dawo kizauna, dadina dake kenan sai an kawo miki maganar
arziki kiwani tashi waike shirme, to ba inda zaki tunda nafada miki ai kinsan
shawara nake nema saikin fadamun yaxanyi!

Murmushin yaqe tasaki, kana tadawo tazauna tana kallon salmat cikeda haushi, saidai
kuma yanayin da ya bayyana bisa fuskar ýar uwartata yasakar Mata da zuciya,
tatabbata abin yayi matuqar damunta ne tunda har tasameta da zancen,
Amma itadai bataga abin damuwa ba akan wata yar group dan batai Mata replayed ba
kuma ma ba da gangan tayiba, uhm, lallai ta yarda salmat tanason *Asy Khaleel*
dinnan!
"Uhmm! Ai kece kikaja nayi masifar, yanxu Dan Allah sisto meye abin damuwa
anan?
Tayi tambayar cikin sanyin murya tana qarema salma kallo,
Salmat tadan murmusa,
"Uhm, kece dai bakiga abin damuwar ba, amma walh ni nadamu, nasha gaya miki
Asy tanada cika ido, gashi batada wulaqanci kowa nata ne, dukda dai ba hira muke da
itaba bt Ina ganin hirarrakinta a groups dadama, karkiso kiga yadda take mutunta
jama'a ga fara'a kamarni anan, Bakiga yadda suka Saba da ummulkhairi a group din
musan kanmu ba, hirarsu na matuqar burgeni, musamman yadda suke bawa marubuta goyan
baya 100by100,
Kinga kuwa dole nadamu, wacce nake ganinma bankai tamin maganaba gashi hartanamin
Ina shareta, walh banji dadin hakanba KO kadan,
Iky tasaki dariya sosai hartana kwanciya, kana tadago tana magana cikin daria,
"Wai me kirki na maganar wata Nada kirki, ai kirkin ki shine yajawo har
wannan ďan abin yadameki, dan walh in nine ko akwalana, kuma kirkin naki shiyaja
kike ganin harma bakikai matsayinda za'ai miki magana kiqi amsawaba, amma wollah
kindade da wucewa ma, kinxo kin damu kanki akan wacce inaga ko hotonta ma baki ta6a
ganiba ko kinta6a?
asanyaye ta girgiza Kai!
"Uhmm! Banta6aba, amma akwai picture din danake yawan gani a dp dinta inada
yaqinin cewa itace!
Ni yanxu ba dogon zanceba mezance matane plzz?
"Muga abinda tace miki!
Dasauri tamiqawa iky wayar! Iky nagama karantawa tadanyi dariya,
"Abuma me sauqi,Kawai kiyi adding din number data turomikin, itakuma saikice
Mata OK alamun kingani,
Salmat tadoka tsuki tace,.
"Dalllah ban wayana, bawata yar magana me dadi sai wata OK aigarama nayi shiru
danace Mata OK,
Ikram tamiqa mata wayar tana dariyar mugunta,
"Aina rigama nace Mata OK, yanxu adding kawai yarage miki,
Tamiqe aguje tafada toilet tadatse kofar tana dariya,
Salmat tataka aguje tabita tana masifa, saidai kafin ta isa iky tarufe qofar,
Haka tawuce tana faman takaici, gaba daya ranar adagule tayishi,

*BAYAN WASU LOKUTA MASU TSAYI*

Salmat hartayi Aure Tana da jaririn ciki, yau ciwo gobe lapia, lokaci² intadan hau
online sukanyi hira da ikram ta WhatsApp,
Iky harta Saba da labaran *Asy khaleel* da salma kebata, tama daina jin haushi wata
lokacin takan tayata ma suyi tare,
Itama yanxu tayima *Asy Khaleel* kyakkyawan sani, Dan tana ganin hirarrakinta sosai
a group!
Saidai harzuwa yanxu cikin su babu Wanda yake hira da Asy ta pchart,
Amma suna sonta kamar me, Wanda ita batamasan sunayi ba,

Kamar koyaushe,
Salmat intadanji dama² xakaganta online,
Yauma tunda tahau suketa Dan hirarrakinsu a (KASAITATTUN MATA) Gameda novels,
Dan ayanxu haka tanakan rubuta wasu littafai guda2,
(SHURAYM KO SUDAIS)
AND (DOCTOR SHUHUDA) Wanda har ila yau laulayi yahanata cigaba da typing, dukda
bakowane ma yasan itace writer dinba, kasancewar ampani datake da sunan Yar Uwar
tata Wato(ikkraam)
Kasancewar Dr Shuhuda shine fest novel data Fara sanya sunanta, yasa jama'a yimata
qwaurafi akan taqi ci musu gaba da typing tana jamusu rai, wannan dalilin yasa
aketa Cece kuce a group!

Kwatsam saiga Asy tafado, inda tashiga kare ma salma dama sauran marubuta, akan ai
suna qoqari typing ba qaramar aiki bane, Dan haka sai Ana mana azuri,
Can saiga Mrs jawaheer tabaxo posting din zainab😜 itama sukashiga Mata qwaurafi
akan batayi kullum🤔
Ýar khaleel dai bata barsuba saida taga bakinsu duk yamutu👍🏻😅

Azahiri kuwa farin ciki ne yamamaye zuciyar salma, ganin cewa member dinta kuma
jarumar data Dade cikin ranta tatsaya tsayin daka tana kar6ar musu ýancinsu, wannan
yaqara dasa Mata ganin kimar *Asy khaleel* fiyeda da,

Acikin hirar ne Asy take gayama Salmat da jawaheer ita tana matuqar sha'awar rubuta
novel, amma tana ganin kamar bazata iyaba,
Cikin wasa tacema jawaheer
"KO zaki koyamun?😜
Jawaheer tace
"Wane ni?🙄
Gadai Queen nan da ikkraam sune shahararru ki maqalemusu🏃🏼🏃🏼😂,
Queen salmat dake cikeda fatar Allah yasa Asy taza6eta cikin wasa itama ta falle,
"Ni asuwa?😱
Aisaidai ikkraam🏃🏼😂
Nandai duk suka tserewa Asy khaleel, ganin haka itama tamaida abin wasa har aka
watse hirar,

Tuni salma taruga tabi iky prvt, taci sa'a kuwa tana online,
"Ke Albishirinki💃🏼
Cikin zumudi iky tace
"Goro💃🏼💃🏼💃🏼
Dama dayake gwanar son jin gulma ce😜
"Bakiga hirarmu da Asy ta group ba?
"Mtsww! Kefa dama baki iya bada albishir ba,Nama dauka wani mahimmin abune har
ina doka tsalle😡
To bangani ba me Asyn tayi yau kuma?☹
"Heheh, kekuma baki iya sauraron labari ba ba, To Asy tanaso tafada Harkar
Rubutu, kuma Ina hasashen buk nata tafarko tare zamuyishi insha Allah👯!
"Chaiii😂
Yanxu wannan shine abin murna? Waike yaushe zaki fita harkar Asy khaleel dinnan ne,
wacce ma batasan kinayi ba, nadauka ma abin yamiki sauqi ai,
"Uhmm, Babu Rana kam, indai nafita harkarta ne,
Nasha gayamiki ai *ASY KHALEEL TAWA CE*! Feeling din danake akanta ba banxa ba,
Inaji ajikina wani babban alaqa zata qullu tsakaninmu, ni Ina ganin ma indai
nahaifi mace sunanta( *Asiya* )😝
"HHHHH, lallai abin naki yagirma,🏃🏼
"Eh din😚
Yanxu kinsan Matsalar?, batasan cewa nice ikkraam ba yazanyi kenan😒?
"Hahah, daga ganin hadari harzaki Kama wanka da kashi?
Ni sai yanxuma nakaranta hirar taku, ashema bata nemi kikoya mataba harkike wani
murna😂!
"Eh naji din aizata nema inajin hakan ajikina😝
Kinga shikenan nahuta dayin buk ba turanci ita zanba tadinga sakamin,, dan n@ga
akwaita da ilimi sosai boko Dana addini,
Natabbata buk dinmu tafarko baqaramar haduwa zeyi ba harnayimishi laqabi da *(SALMA
DA ASY HADIN ALLAH)* anan zansamu damar bayyana Mata abubuwanda ita kanta batasan
dasuba!

Wannan Karon baqaramin daria ikram Tasha ba, bayan tayi me isarta sannan tace.!
"Wayyo cikina!
Yanxu ke Saikice Mata bakyajin Turanci?
Aiko dakin gama damu walh, kina ganinma zata yarda ne?
Ai walh bakowane zaiga rubutunki yayarda baki makaranta ba, cewa zeyi kawai raina
mishi hankali kike😆!
Kokin manta Zahra,b,b, mutuniyata, Dan kawai nace Mata banajin turanci tayi zuciya
wai zaginta nake, duk irin shaquwarmu saida tawargaje nayi² nafahimtar da ita akan
tayarda dani amma tanuna ita inaa! Zaginta kawai nake dannaga bata iya sosaiba,
To kema qila hakan za'ai inkika fada Mata, dako nasha rengyam😂👯
Salma tadan murmusa! Sai yanxu tatuna haka Mrs jawaheer suka ta6ayi dawata dantace
Mata batajin turanci,
Shiyasa yanxu take qaryar dole, KO anyimata batacewa bataji,
Salmat Tashiga baiwa iky amsa.!
" *(Asy Khaleel)* bahaka takeba, tanada sauqin Kai, dannace Mata banjin
turanci nasan bazata daukeshi tawata manufa ba,
Suma sauran rashin tunani ne dasu, tunda basusan rayuwarka ba, basusan abinda har
yahanaka yin bokon ba, yanada kyau sudinga yima azuri suyarda dakai, tunda kaima
yarda dasu yasa harkake fada musu gaskiyar rayuwarka!
abinda kuma yake qarasa basa yarda, ganin Dan Rubutun hausan damukeyine, harma
mukan Dan hada da turancin,
Dalilin Dan lesson din da yaya yasa Akai mana, mukuma muka zamo masu kaifin
baseeerar riqewa, gashi yanxu abinda ba'a koya manaba ma mun iya,
To kinga dole zasuna shakka,
Amma banasa *Asy khaleel* cikinsu👌🏻
Iky tai daria,
"Lallai nayarda *ASY KHALEEL TAKI CE*🤓
Komai saikin kareta, to nidai karki kuskura kice Mata nima banajin turancin😁!
"Hhh, inkikai wasama gaba daya fans zangaya mawa😂😜

Hakadai suka qaraci hiran tasu duk akan *Asy khaleel*!

Bayan kwana biyu! Yau takama juma'a iky na gidan Salmat,


Zaune suke sunata hirar su yayinda iky kedan Danna wayarta, karaf tadago takalli
salma, fuskarta daukeda mamaki!
"Yaushe Asy Tafara novel bakiban labariba? Kodan badake din tayiba😜
Tafada tana dariyar tsokana!
Salmat dake shingide bisan kujera tadago da Sauri,
"Kikace me?
Yaushe Asyn tafara novel kuma ya sunan buk in?
Tai maganar tareda jawo wayarta karaf takunna data!
"Iky, kardai kicemin baki saniba,
Gashinan yanxu tanata posting a groups, bt coming soon ne bawani me yawaba, sunan
buk din (AKAINA YAFARU)
Tuni salmat harta shige group, tana ganin post din asanyaye takalli iky tace.
"ai kuwa, nibanma San tafaraba ai,
Me ikram zatayi inba daria ba, saida tayi me isarta, tadago takalli salma data cika
tai maqil!
Cikin daria tace
"Walh Asy taimin dai2, dama kece ai yar karankada miya, harda wani za6en sunan
novel din dazakuyi, ai ga irinta nan😝😜

Salma tamurguda baki,


"Naji din Ina ruwanki, ai ko yanxu ma bata baci b....kan tagama rufe baki taga
post din Asy ta pchart,
"Allah sarki mutuniyar gashinan ma taturomin tace tafara novel itada Maman
khaleel inkaranta naji koyayi dadi!
Nn² salma taji wasai aranta, tashiga karantawa, littafin yai matuqar burgeta dagaji
zai dadi, nn take tashiga jinjina wa *Asy khaleel*
Kana Ta juyo tadubi iky,
"To ýar baqin stomach, bagashi ba sbd mahimmancina agunta dukda bamu chart a
prvt,bt taturomin naji koyayi dadi, daman nagaya miki koki yadda ko karki yarda
*(ASY KHALEEL TAWA CE)* kuma zaki gani saimunyi novel da ita fitacce wanda za'a
soshi za'a riritashi tamkar kwai acokali,

Gaba daya suka sa daria tareda tafawa,


" *(SALMA DA ASY HADIN ALLAH)*
Cewar ikram cikin daria,
"Qwarai kuwa, babu ko sakka👍🏻🤓
Salma ta gasgatata,

Tundaga wannan Rana wata alaqa me qarfi tashiga qulluwa tsakanin salma da Asy,
domin har waya sukeyi,
Sannan duk Asy tayi typing zata turoma salma taduba mata, salma ba qaramin qoqari
takeba wajen ganin littafin Asy ya qayatar,
So tari takan aje typing dinta danta dubama Asy, ga matsalar rashin chargy data
dinga fuskanta, hakan behanata qoqartawa ba,
dukda bawani gyara take mataba kasancewar Asy tana iya qoqarinta wajen ganin ta
qawata littafinta, BT ita tana ganin kamar bata qoqari,
Saidai aduk lokacinda take fadin hakan, salmat na qara Mata qwarin gwuiwa, takan
nunar da ita ba qaramin qoqari take ba, hakan na matuqar yiwa Asy dadi,
Su iky kam yanxu baki yayi muqus🤐😝
Dan tariga tasan komai gameda babbar alaqar tasu,
So tari takanga sunan salma aqarshen rubutun *Asy khaleel* hakan yasa tasoma kiran
Salma (Salma ta Asy)

Kamar KO yaushe salma da Asy sukan Dan tattuna kan novel din,
Haduwarsu kenan yanxu ma a online, inda salma tacimma saqonnin Asy daban²

Ga yadda hirar tasu takasance👇🏻


"Haba my Queen, inakika shige tun jiya nakesa ran ganinki shiru?
Salmat tadanyi murmushi, azahiri ta furta, Allah sarki my Asy,
"Walh Ina nan my Asy, kwana² chilling kawai nakeji shiyasa kikaga ban cika
hawaba zama nake naita game bakiga ko typing nadainayi ba😜
"Kai my Queen, amma ai ko Danni kya hau,
Da kinfi taimakamin danayi typing kike dubamin amma yanxu kinfara ja baya Dana turo
saikice yayi qilama bakya karantawa😝
"Haba dai my Asy, walh Ina karantawa, kawaidai kwana2 din wata qyuya kedamuna
gashi nasamu Takardar miemie bee tana tare Dani nafara karantawa shiya qara
daukemin hankali😅!
"Najifa anata zancenshi, wai miye aciki ne?
"Wooo dadi😍
"Lolx, nidai yanxu gashinan Dan Allah kidubamin banaso inyi kofsi,
"Kai my asy, ai kina qoqari ba kadanba a novel dinnan walh👍🏻
"Dxy na maqale maki har hannuna yai qwari nima nafara rubutawa ni kadai,

"Asy kenan😊Nipa gani nake ko yanxu bakiyi niyya bane, amma dakinsa kanki
ayanayin baserarki basai an tayaki ba, keda kikai boko kinada ilimi sosai addini da
boko,
muda bamuyi bokon bama munyi na farko yakar6u bare ke😅
Kawai kinsa tsorone,
"Uhm! Zagi na fa kikayi😡😡😡
"Waneni?😱😱
Wlh Banyi xpctn haka daga gunki ba 😡😡😡
"Laaaah meyai zafi my asy🤔
Dannace kinada ilimi sama Dani kome☹

*Some hour's later...!*


Shiru ba amsa daga Asy khaleel🙄
Gaba daya salma ta tsure sai zufa take sharcewa a qoshi, tuni tamiqe daga kishin
gidan datayi akujera tashiga xancen zuci,
Me *Asy khaleel* tadauki wannan magana nata? ita kam bata fadi wannan magana dawata
manufaba, bata fadi haka Dan cin fuskaba, amma ya Asy takauki action haka?
Sai faman preview din chat din take tana qara karantawa!
Ganin hakan bazai fishshetaba, yasa ta dannawa iky Kira,
Ikram nadauka tagane siston nata ba dai2 takeba,
"Lapia sis najiki kamar arude?
"Uhm, kedai bari, walh nayiwa Asyta laifi, yanxu hakama taqimin magana,
"Topa, keda asyn taki kuma meya faru?
"Walh kidai bari, abinda kike gayamin shine yakusan faruwa, amma dai hau
online ba maganar waya bane, kit! Takatse kiran,
Ba jimawa saiga iky a online, tuni salmat ta kwashe hirarsu da Asy tawatsa Mata,
Saida iky taci dariyarta sosai, kana taturo
"Bana gaya mikiba, duk Wanda zakicema haka zaizata kincimai fuskane, amma
kinqiji, nikam daman jiran wannan ranar nake inci rangyams😂💃🏼👯
"Hegiya, ai saikici rangyam din,
Nida Asy kuma Hadin Allah ne ba rabuwa👊🏿😏
Hakadai iky taqaraci tsokanarta tanashan daria!
Wasa² anshafe kwanakai Asy batama salma magana kwata², yayinda salma kuwa tsoro
yahanata sake Mata magana, Dan gani take kamar intayi magana zaginta ma Asy zatayi,
Kusan kullum saita dami ikram da zancen, iky taita jin haushi tana cewa tashareta
kawai, tunda Allah yaga zuciyarta bata fada dawata manufaba, amma inaa salma kamar
qara tunxura take, Dan gani take duk laifintane, kuma itace bata kyautaba,
Gashi taga Asy kwata² tadaina typing littafin, sannan kuma tana typing wasu
sababbi, meyasa bazata idasa wancen ba?
Sai tafara ganin dalilinta ne yasa Asy tatsani littafin hartaqi idasa shi,
Mesa tazama silar hanata? Gaskia bataji dadiba, abin kullum yana damunta,

Hkan yasa tafara qoqarin tsara wani littafi,Wanda yashafi labarinta da Asy tun
fil'azal, KO Allah zaisa asanadiyyarshi Asy ta fahimceta, tagane bacin fuska
taimata ba, tuni takama typing ba Kama hannun yaro, inda taimishi laqabi da *(ASY
KHALEEL TAWA CE)* ,bt bata posting so take saita kammala gaba daya, domin littafine
me yawa takesonyi, dukda cewar
Batagama littafan datake kan rubutawa ba, amma duk ta ajesu gefe,
Saida Tayi nisa cikin typing, aqalla Rabin littafin, Dan arana takanyi 1or2pages,
kwatsam ranar basai WhatsApp dinta yarufe ba, ma'ana dai yatsufa saita canja sabo🙄
Koda tayi updating sabon WhatsApp mezata gani?
Kaf typing dinta Sun 6ace komai yadawo sabo😭😭
Takaici basai nagaya muku irin Wanda salma Tasha ba, duk Wanda yasan typing yasan
wahalar maimaitashi😰😪

Muguwas iky kam saidai daria tayi😉


Dole tasa salmat ta rage tsayin littafin, tahanyar mayar dashi 1 to end,
Dama ga tsohon ciki tana fama☹!
Ranar haka tayini tana typing, Dan aranar takeson gamawa, tarage abubuwa dadama,
akan yadda tatsarashi dah, Dan typing akwaishi da cin rai,
Sauri take ta idasa taje tadaurawa me house dinta girki, ga wayar takusa daukewa
sbd rashin chargy, amma tanace saita gama sai Sauri take, bata Ankara ba taji ďif🙄
Wayar tadauke🙆🏼, gaba daya tarikice Dan batayi sending ba bata tunanin zata ganshi,

Haka taita aiki cikin fargaba, saida suka kwana suka yini sannan aka kawo wuta, tai
maza ta rangada wayar a chargy, kana ta kunna da hanxari tashiga duba typing dinta,
Amma me?
Gaba daya yagoge😡 dama tayi tunanin hakan,😭
Akaro na biyu kamar tazauce taji, wannan abu dame yai kama😪 qiladai rubutunnan dole
tahaqura, tagaji dawannan fitina,
"Mtswww, taja tsuki,
Barin hau online konaji sanyi²,
Hawanta keda wuya taga group's sai wishing Asy HBD ake,
"Omg! Yau Asy ke birthday? So ni yazanyi inmata HBD?
Barin kiran ikram, kai inaaa! Wannan kona kirata ma banda ta qular Dani ba abinda
ta iya,
Wata shawarar ce tafado Mata, cikin zumudi ta lalubo num din yaya aliyu ta Danna
mai Kira, yana dauka
"Hello yaya gadanga,
"Naam sweet sis ya kike ya megidanki?
"Lapia lau yaya gadanga ya skul in?
"Skul ba dadi kanwata, inadai mana addu'a ko?
"Yes yaya, daman wata qawatace take birthday yau,kuma inaso nai wishing dinta,
shine nace Dan Allah kadan tsaramin kalamai masu dadi saika turomin ta WhatsApp
kaji?
"Lolx, kanwata kenan, kedai kinason turanci, gaskia yakamata habeeb yasa
manake a boko,
"Uhm, zaisani, bt yace saina haihu🙈
"Hhh, don't worry qanwata Allah yasauke mana ke lapia, yanxu Zan tura miki
kinji!
"Ameen yayana Ina jiranka,
Qit! Takatse kiran zuciyarta cikeda murna😅😍💃🏼
Ba jimawa ya aliyu yaturo Mata, abin yamatuqar qayatar da ita, dukda ba dika tasan
me akace ba,
Babu 6ata lokaci tashiga turawa group group,
Kana tashiga zura ido ko Zataga Asy tace wani abu, amma shiru kakeji☹
Iky dindai dabatason tasani dole tanufeta,
"Kinga Asy na birthday nayimata hbd batace komaiba😟
"Hhhh, maganinki kenan, waya aikeki, ainace kifita harkarta kinqi, wai yama
labarin littafin dakike mata😜
"Nama kusa gamawa😏,
Tasan halin iky tana bata labarin abinda yafaru daria zatai ta Mata, dole tayi qum
da bakinta😷

Tunda salma tasauka online aranar bata sake hawaba, taqudiri niyyar fara wani
rubutun kuma saita gama zatahau online, Dan haka ta duqufa ba sassauci, dukda cewar
ayanxu ma saida taqara rage abubuwa dadama,
Amma ahakan ma rubutun yayi yawa!

*Yaudai Allah yayi ta kammala Dan gajeran littafin*


Wanda tayishi domin *Asy khaleel*😘
Dan haka tashiga posting dinshi a groups ba Kama hannun yaro!

*ANAN NAKAWO QARSHEN LABARIN* ( ~ASY DA SALMA~)

```MASU KARATU YA KUKA DAUKI WANNAN LAMARI?```


*Shin kun kar6i azurina kuma kun yarda (ASY KHALEEL TAWA CE*) Kokuwa?
Sainaji comments dinku👌🏻😊

_A madadin Mrs JH nd my sugar ikram dasuka taka rawar gani wajen tsokana_
```Nake cewa Saimun hadu a ~Asy khaleel~ kashi na2👐🏻```

Dedicated to
~Myself Asy~

PLZZ! KUSANI A ADDU'A MURA DA ZAZZA6I SUN TASANI GABA😤

♛Queen Salma
👄Cute Serlhert👄
[10/12, 3:57 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓
🍓🍓🍓 🍓🍓🍓
*ADNAN*
```Maman shaheed```
&
```Aysher Abdulmaleek```

(65_70)

************* *Tashin hankali Wanda ba'a samasa Rana*😳

*ADNAN*Katse wayan yayi ba tare da yayi ma Afnan sallama ba ,yayi matukar mamakin
jin muryar mum a room d'in Sa kamar saukar *Aradu* Dan bata saba hakan ba .

mum ce ta sake cefo mai tmby ,son nace maka ,wace *AFNAN*?
```A lna take```?
```'Yar waye```?
```waye mamanta waye babanta a fadin duniya nan```???

mum tana ta jero tmby nan ne ba tare da ta ba Adnan kofar bata amsa ba ,Dan ko ji
take kamar taga Afnan d'in agaban ta.
shi ko Adnan ji yayi kalaman mum sun mai tsauri ga firgicin in ya mata bayani besan
hukuncin da zata dauka ba ,Dan yadda yakeji bazai iya rabuwa da Afnan ba ,kuma
yasan kad'an daga cikin aikin mum ta raba shi da abin muradin Sa kuma Abar
Alfaharin Sa akoda yaushe .

da kyar dai ya iya bud'e baki yace mum cikin raunananiyar murya ,kafin ya furta
komai ta dakatar dashi ,tace kawai ka same ni a parlour yanzunan ,kafin taji me
zece tayi fucewar ta kamar "kububuwa".

,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,
ba afi 5mnts ba ya amsa kiran mum.

jiki a sanyaye zuciya cikin zulumi da sak'e2 ya yi sallama ya shiga,yana shiga yaga
mum tana ta kumburi (kamar filawa tajyeast😛inji Aysher ba inji mmn shaheed ba😝).

aiko nan danan ya 'Dan ji sanyi kad'an Aransa saboda tozali da yayi da dad a
zaune ,a parlour kusa da mum, ita ko mum ganin dad ne ta k'ara hawa "kamar farashi"
Dan tasan sai katse mata hanzari ,shine duk ta garajin ba dadi.

yazo ya zauna kusa da dad ya kara gaishe shi ya ,dad ya amsa cikin sskin fuska da
fara'a yace son Ashe baka fita ba kadan ksra ganin garin da ka dad'e baka gani
ba ,Adnan yace eh dad daman inason Na fitan yau ,mum CE keson ganina yanzu shine
nazo......

kafin ya k'arasa fad'a mum ta katse shi da cewa ba wanan nakeson ji ba ,amso shin
tmbyoyin da Na maka zakabani ........

dad ne ya fara mgn yace ,wani Abu ne take faruwa? naga kinata kumfar baki kamar
bada son kike mgn ba ...

da sauri mum ta katse dad da cewa ```Alhaji Na zabar ma son matar aure``` shine
yake Neman bijirema mgn tawa.

arazane Dad yace *What*? wt d u mean hajiya?


kina nufin d'an namu guda d'aya Wanda duk wani hope namu akansa yake Amman zaki
zabar ma mata? but Amman bansan ko kai ka bats zabi ba son?

Adnan dai ya kasa cewa komai ,Amman duk da yana jin dadin kalaman dad din ..

dad ne ya jefo ma Adnan tmby ,da sauri Adnan yace dad


a.......a .......da.....man ....inada .......yana inda inda yaji mgn mum .

tace baka isa ba son dsman nasan tun da kaki amsa question's dina nasan ba wata
bace face dangin talakawa diyar matsiyata ,ubanta ba kowa bane a kasar nan .

da sauri dad y katseta da cewa hajiya wai yaushe zaki gane cewa"babu wani wanda
yafi wani awajen Allah ne ? toh barin gaya miki babu wani Wanda yafi wani awajen
Allah sai Wanda yaje ma da Allah da zuciya tsarkakakiya" hajiya kuma ki sani da
talaka da mai kudi duk Allah ne ya yisu.

a fusce hajiya ta tashi ta diba zuwa room d'in ta ,tabar dad baki bude ........

shiko Adnan ya ma rasa meke mai dadi,kuma yaci Alwashin ayau indai dad ya amince ba
abin da ze hana shi zuwa ganin *Afnan* d'in shi ruhin ran shi kuma bargon jikin
shi........

```to ana wata ga wata ..ko dad ze amince```

Ku biyo mmn shaheed da Aysher don jin ya zata kaya..........

*Wisdom*.........
*Extreme*.........
*Clever*.......
*Hsusa*......
*Writer's*.....

✌🏻sisters. 💃🏼💃🏼

*maman shaheed*😘
&
*Aysher Abdulmaleek*💃🏼
[10/12, 3:57 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓
🍓🍓🍓 🍓🍓🍓
*ADNAN*
```Maman shaheed```
&
```Aysher Abdulmaleek```

(70-75)

Dady ne ya kalleshi yace son meke faruwa ne?.........kasan matar da Momyn ka tayi
mama ?.....

adnan ya dukar da kansa cikin girmamawa yana fadin wlh dad bansan taba nasan dai
jiya tace naje nagaida hajiya balkisu daganan kuma takirani taban kudin domin
indauki haseena diyar hajiya balkisu xuwa shopping.....

dady ne ya nun fasa yace shikenan son tashi kaje har dad yamike se adnan ya kirashi
yana sosa kai _daman dad ina ne man izini domin zuwa gidan su afnan_...
dad ne yajiwo tare dacewa kaje son Allah yayi maka albarka yana karasa maganar
yashige...

adnan kuma nan murna ta isai yaje daki yafada salon gadon sa yakira afnan yana
sheda mata xuwan shi tare da bats hakurin katse wayar daxu, haka sukai tayin firar
su cikin so da kauna...........

,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,

misalin karfe 11am adnan yabaro side dinshi domin Karin kumallo,, sanye yake cikin
riga fara da wandon fari daga gani kasan nagan shan iskane ajikin sa ya iso nan
dining yatada babu kowa nan yaxau na yadebo abinci yanaci, harya kammmala .momy
bata fito ba abunda bata tabayi mai ba,yayaenke shawarar xuwa amma wata xuciyar
nafada mashi Kasan yadda kukayi jiya, nan yadaure ya mike ya yi hanyar sadashi da
dakin....
jikin shi babu kuxari ya bude dakin ta tare da sallama jinshiru yasashi sakewata
sallamar Amma shiru yajuya xefuta yaji ance *meyakawo ka dakina*xe shigo yaji momy
nace wa karka kuskura kashigo mun daki, juyawa yayi yabar side din yakoma sashen sa
yahau shirin xuwa gun afnan....
harabar dakinsa yayi ya umurci megadin su ya kiramai me wankin mota haka ko yaxo
yanakiran gani,motar chan fara xaka wanke mun kawai yajuya yako ma ciki nan yakira
afnan yanxu sheda mata cewa karfe 4pm yana nan xuwa....

,,,,,,,,,,
bangaran afnan kuma shiri take tasaka almajirai anshare harabar gidan su angyara
komai tagaya wa hajiyar tasu cewa adnan Nanan xuwa......

wajen karfe 3 naga adnan yafito wanka yana ta shiri,wani yadi fari naga ya dauko
yasaka tare da hula da takallmi yayi matukar yin kyau sannan ga motar sa fara (nan
naji maman shaheed nacewa anya bayau ne daurin aure ba wannan irin kyau) lol

fita yayi ahara bar gdan nasu cikin wata *jip*fara me tinted ya bihanyar gidan su
afnan....

parking naga yayai tare da Ciro wayar Sa domin kiran afnan ringing daya tayi ta
dauka,gani na iso inda kikamun kwatance kashe wayar tayi tare da mikewa da sauri
tadauko mayafinta.

*wisdom*..........
*extreme*.........
*clever*............
*Hausa*...........
*writer's*.........

✌sisters💃💃

*Maman shaheed*😘
&
*Aysher abdulmaleek*💃
[10/12, 3:57 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓
*ADNAN*
```Maman shaheed```
&
```Aysher Abdulmaleek```

(75_80)

***********
*AFN@N*ce ta futo cikin wata had'ad'iyar doguwar riga ta material mai matsakaicin
kud'i yellow da adon blue mai bala'en kyau ga dinkin ta stones work ya matukar
dacewa da jikin ta ,head d'inta blue ,veil d'inta ma blue,"abun dai acan👌🏻acan👌🏻da
ita Dan ko (hasidin Iza hasada yasan ta had'u.

ta fito ta k'ara komawa ta feshe jikinta da wata humra mai gamsashen kamshi ,ta
k'ara da body spray ajikin ta ,tazo tace ma hajiya bari tamai iso a room din zauren
(Soro) gdn ta tafi tarbo habibin nata........

Afnan ta leko daga cikin madaidaicin gdn Su Na rufin asiri ,ta hango *ADNAN* cikin
mota ,sai ta taji wani Abu ya tsirga mata tundaga bbn yatsan kafan ta har
kwakwalwar ta ga wani irin yanayi da ta tsinci kanta aciki,Wanda batasan me hakan
yake nufi ba.

bata da6a ganin Adnan ko a pic ba haka shima bai ta6a ganin ta ko a pic ba ,dungina
luv d'insu bisa gaskia da yarda da tarbiyar junan Su bawai Dan kyau ko wani Abu
ba(nida Aysher mukace soyayar gaskia kenan Amman tayi k'aranci a wanan zamanin).
Afnan ta karasa Dan tasan ko da bata taba ganin shi by face ba ruhinta ya gama
cemata shine *Adnan* d'inta cikin takun aasaita da kamala ta isa gare shi ,shiko
yanata latsa phone d'in shi ,tamai sallama,
```Assalamu Allaika```
,,,,,,,,,,,,,,,,ADNAN cikin wani irin yanayi ya d'ago sukayi 2 eyes atake zuciyar
Su takai musu wani sak'o Wanda ni *mmn shaheed da Aysher bamusan wanne sak'o bane)
lol

Dan tun kan tayi mgn kamshin turarukan jikin ta ya isa ga hancin shi Amman jin Kai
irin na Adnan sai da tayi mgn sannan ya d'ago ya kaleta.

Adnan cikin runun luv ya mayar mata da sallamar ta ```Amin wa'allaiki salam```
gimbiyar mata cwt voice d'inki ya kara shedamin cewa ga my Afnan nan tazo gareni,da
murmushi tace toh bisimillah mana ,yace toh nima daman har nafara kishi ya kama
waige2 Allah yasa ba wani mahalukin gardin da ya kalamun ke awajen nan tayi
murmushi mai kayatarwa tace babu ,shima yace Allah yasa ta wuce gaba ya bata suka
shiga tamai iso cikin room din daman antanada ne Dan baki Dan Su yazeed basu isa
kwanan zaure ba ,room din ya had'u gwargwadon takaka mai 'Yar wadata dai.
ga kamshin turaren wuta dake tashi mai dad'in kamshi ,Dan d'akin ya matukar burge
Adnan dake zuciyan shi ba irin Na mum bane.

Afnan ta sakar mai murmushi ta qara mai ssnnu da zuwa ,shima murmushi yake
mata ,Dan ji yake kamar ya had'iyeta Dan ya tabar ganin ta yafi jinta ,suka
gaisa ,ta kawo mai splash eit milk juice mai sanyi ga petetoa balls da tamai ga egg
wit fish da ta mai Abu dai Na masu matsakaicin hali bata k'arya Dan asota ,ta
saving dinshi ,shiko Adnan yama rasa bakin mgn shi komai tayi burge shi takeyi
shiyasa ya keta binta da kallo,tace bari naje ciki Na dawo ,yace afito lpy ,Amman
ki turo min k'anne na,tace toh.

bayan ta dawo taganshi dasu yazeed da ammar sunata hira kamar sun saba ,Dan yaran
sun birge shi ga tmbyy da ya musu akan addini da boko duk yasamu amsoshi daga
garesu gasu da son mutane kuma basu da rashin kunya ga hankali da nutsuwa kuma
daman shi meson yara ne ,sai dai gdn Su babu.

bayan Afnan ta shigo be sai duk suka mike zasu fita ,yayi mamakin tarbiyar
yaran ,Amman sai yace ya xaki korar min abokai ,Afnan tayi murmushi tace abokai ko
k'anne ??
Adnan yace ni dai abokai Na ne ,ammar ne yayi dariya ya d'aga hanu sama yace yeh
inada abokin gentle man,duk sai da ya basu dariya ,suka futa,ysce musu zai nemesu
in zai tafi .

Adnan yace toh gimbiya kincikamin ciki da kayan dad'i ba abinda zance sai Allah
yabar so da k'auna ,my afnan tnx 4 ur curing .

Afnan tayi dariya cikin nutsuwa tace ,haba d'an wanan manejin da kayi,Adnan ya
katseta cewa plsss karki k'ara fad'amin haka duk d'aya muke ,dani dake ,
tace toh insha Allah baza a k'ara ba ,yace nagode cute afnan.

Adnan dai da Afnan kamar kar Su rabu Dan dak'yar ya bar gdn Su Afnan ,itama tana
kewar shi haka sukayi salama ,suka rabu .

```Adnan yana is a gd gateman ya bude mai gate ,ya hango mum daga nesa tana mgn da
driver gdn ,da sauri y parking car d'in ya is a gareta da murnar shi Dan shi yama
manta me ya faru Dan yau ji yake duk duniya ba Wanda yafishi farinciki a yau
d'inan,Dan yace gobema zai ziyarci Abokin sa kabir A.A akan mgn Afnan.
da mamaki Adnan ya tsaya cak danko mum yaga tayi saurin sallamar driver ta rufe
kofan parlour da karfi afusace............. ```

*Wisdome*
*Extreme*
*Clever*
*Hausa*
*Writer's*

📚📚📚✍🏻✍🏻✍🏻

luv 👄u💋oll😍masoyan 😘😘😘mu😘😘

✌🏻sisters. 💃🏼💃🏼

*Maman shaheed*
&
*Aysher Abdulmaleek*

You might also like