You are on page 1of 74

[16/11 à 19:59] Cham~rose: *KARUWA GIDA...

*
```LOVE and
ROMANTIC STORY```

```MRS SADAUKI```💫

*FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS *

*I selling MTN data with this cheap price*

*MTN DATA PACKAGE*


500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
10GB@===2,600
15GB@===3850
20GB@===5000
40GB@===9900
Dial *460*260# to check Data balance.
*Validity 1 month*

*Airtel,9mobile and Glo* *also available.*

*Whatsapp OR
Call 08066268951*

```ƘAGAGEN LABARI NE,BAN YI SHI DAN CIN ZARAFIN KOWA BA HAKA BAN YARDA AJUYA MIN
KAYANA BA TA KO WANE SIGA```

*PAGE 1-2*

Ɗan ƙaramin towel na jawo nayi ɗaurin ƙirji wanda ya tsaya min iya ƙugu bai sauka
kan gwiwai ba,ƙarami na ɗauka na naɗe kaina da shi ta yadda zai tsane.A hankali na
fito kamar mai tsoron taka ƙasa ban zame ko ina ba sai bisa ɗan maidaidaicin bed
ɗina, Teddy ɗina na jawo wanda ya ke ƙatoto na rungume tare da lumshe idona ina
tunanin abinda ya zame min ibada wato tunanin wanda zai aurena,ina mashi wani irin
so wanda ba zan iya ƙiyasta shi ba dan tuni soyayyar shi ta game gangar jikina da
ruhina.
Amman tambayar da ni ke yawan yiwa kaina wanene shi?a ina ya ke?dan ni kaina ba zan
iya cewa ga shi ko ga kamar shi,abinda na sani kaɗai shi ɗin dogo ne,wankan
tarwaɗa,mai saje da yalwatacen gargasar ƙirji."Hummm!"na sauke wani gwabron
numfashi saboda ganin suffar shi da nayi a idona ta na min gizo amman banda ainahin
fuskar shi saboda in banda dogon gemun shi da ƙayatacen sajen shi babu abinda ni ke
iya ƙiyastawa.

"Mimi lafiyar ki kuwa?"cewar Mami wacce ta shigo ban ma san ta shigo ba, murmurshi
nayi nace "Mami yaushe kika shigo?"ba ta ban amsa ba sai tea ta miƙo min ta na cewa
"ungo karɓa ki sha wannan in ya so kya sauko ƙasa ki ci abinci yanzu Daddyn ku ya
yi min waya ya na kan hanyar dawowa ma"karɓar tean nayi na fara kurɓa dan dama ta
wannan fannin na ƙware dan ba ka sau ni ke cin abinci ba sai in su Mami sun matsa
min ita da Daddy.

Sai da na shanye tas sannan na miƙa mata cup ɗin ,fita tayi ni kuma na nufi wajen
coiffeuse ɗita na jawo lotion na shafe farar fatata da shi sannan na shafa kwalli
hakan ya fiddo kyawun fararen idona man leɓe na shafawa baƙaƙen laɓana uwanda a ko
da yaushe ni ke muradin sun canza launi zuwa jajaye.
Wata baƙar riga tee-shirt mai shatin love na saka tare da sket ɗin ta wanda ya
kasance na jeans ne,tsaf na fito abuna gwanin kyawu dukan shap ɗina ya fito irin
coca-cola.

Fita nayi zuwa falo Teddy na riƙe da hannuna,tun kafin na ƙarasa ni ke jin
hayaniyar yara sama-sama kuma ina jin murya Daddy alamun abun da suka saba ne
rigima shi kuma ya na yi masu shari'a.

Imane ce ta rugo da gudu ta nufo ni ta na mai cewa "anty Mimi rufe idon ki zan
gwada maki wani abu"tayi maganar ta na mai kamo hannuna,ina shirin rufe idona
Ihsane tayi caraf ta na cewa "anty Mimi sabon Teddyn da Daddy ya sawo maki ta ke
son nuna maki dubo shi nan"tayi maganai ta na mai ɗago min wani ƙaton Teddy rose
dan har ya fi na hannuna girma.

Ihu Imane tayi tare da saka kuka ta na birgima da ƙasa,duƙawa nayi na tallabota ina
rarrashinta tare da kamo hannunta mu ka ƙarasa cikin falon.Sai da na zauna sannan
na dubi Daddy nace "ina wuni Daddyna?"da murmurshi ya amsa"lafiya lau Mimi ya jikin
naki?"nace "ai na ma ji sauƙi"Teddyn ya miƙo min nayi mashi godiya ina mai ɗaukar
shi hoto da wayana sannan na ɗora a statut/status a ƙasa na rubuta ```thank You my
dear Daddy```🥰 ina gama ɗorawa na kashe data saboda Mami da ta kawo mana abinci.

Cikin tray guda duk mu ka kewaya mu na ci har da Daddy dan haka al'adar gidan mu ta
ke saboda ƙarin zumunci,kamar wacce aka jefo haka Ameera ta shigo ɗakin babu ko
sallama idonta bai zame ko ina ba sai kan Teddy na.

"Kam bala'i wai ba dai wani sabon Teddy aka kawo maki ba? Daddy ni shine ba ka sawo
min ba?"Ameera ta faɗa cikin jin haushi tare da nuna tsantsar hassadar ta gare ni.
Wata uwar harara Mami ta watsa mata tace "sannu Hajiya Babba (cewa da mahaifiyar
Daddy)da fatan kun shigo lafiya?to barka"sosa ƙeya tayi tace "laaa ashe ban gaishe
ku ba? please na tuba dan Allah Mami kiyi haƙuri, Daddy ina wuni Barka da dawowa"ta
faɗa ta na wanke hannunta ta saka cikin trayn abinci.

Cike da sakin fuska Daddy ya amsa tare da ɗorawa da "Ameera uwayen kishi,to ke ma
yau na kawo maki abinda kike bala'in so shikenan sai kowa ya huta da mitar ki"cike
da zumuɗi ta cire hannun ta daga abincin tace "Daddy dan Allah bani tun yanzu"tsawa
Mami ta daka mata hakan yasa ta miƙe ta na gunguni,har ta fara tafiya Daddy yace
"kin ga fah Ameera dawo ki karɓa ta shi nan cikin leda"da murna ta zo ta ɗauki
ledar ta na mai fiddo galleliyar wayarta TecnoPop2 ihu tayi ta na murnar yau ita ma
ta zama kamar kowa an barta za ta riƙe wayar hannu,dukan su dariyarta suka shiga yi
dan kusan kowa ya san yadda ta ke son kullum Daddy ya barta ta fara aiki da waya
yau kuma sai gashi ya sawo ya bata da kan shi.

Ko da mu ka gama cin abinci na tattare wanda mu ka zubda na gyaran


wurin,kishingiɗawa nayi ina shart ina duba saƙonni abokaina uwanda suka min comment
na Teddyn da na ɗora.Murmushi nayi na ɗora Teddyn a ƙirjina nayi selfie na sake
ɗorawa nan kuwa wata ƙawata Nabee ta min reply da ```wlh mijin ki na da aiki,saboda
wannan iskancin naki ya fara yin yawa kin ɗauki Teddy kin ɗora a ƙirji sai kace
wani mijin ki.Ni kuwa ko dai aljannun ki ke son Teddy ?``` da ɗan mamaki na maida
mata "aljannu kuma?"ta maido min da ```eh mana tunda sun hanaki ki yi saurayi kin
ce duk Mazan duniya ba su burge ki sai mutumen da ke kan ki ba ki san waye ba,to a
nan minene in ba alkannu ba?``` shiru nayi ina tunanin furucinta sai na ga kuma
kamar ta na da gaskiya,fuska na ɗan ɓata tare da tashi zaune ina mai maganar zuci
"to wai ma ya aka yi na son shi alhalin babu wata alama da ke nuni ya san da
zamana?na fara jin tsoro gaskiya"ban san duk abinda ni ke Daddy na ankare da ni ba
sai da naji yace "Mimi ya dai?"a daburce na kalle shi ganin ya kafe ni da ido nace
"kaina ke min ciwo" "ok tashi ki je ki kwanta ƙila ƙarar tv ce ga kuma ta uwannan
(cewa da twins da suke zaune kusa da shi)"jiki a mace na ɗauki Teddyna duka biyun
na nufi ɗaki.

Daram ƙirjina ya buga saboda abinda kunnuwana suka jiyo min,na zaro ido waje ina
kallon Ameera wacce daga bata waya yau har ta fara aikata masha'a da ita.Ba komi
naji ba sai sautin blue Film da ta ke kallo,komawa nayi da baya dan alamu sun nuna
ba ta san ma na shigo ba tsabar yadda ta ƙure volume.
A falona na kwanta kan bisa doguwar kujera na rungume Teddyna gam kamar za'a ƙwace
min shi, ba komi yasa ni yin haka ba sai tsoro da ni ke ji "ta yaya Ameera da ba za
ta wuce 13years ba har ta san kallon blue Film?wane irin ƙawaye Ameera ke mu'amula
da su a makaranta?shin dama can ta na kallo koko yanzu ne da Daddy ya bata waya aka
turo mata?"wannan sune tambayoyin da ni ke yiwa kaina.
Jin motsin zubar ruwa alamun ta shiga wanka yasa ni saurin shiga ɗakin,wayar na
ɗauka wacce ta aje kan bed da sauri na dawo falo "tashin hankali na furta a
fili"ganin videos sun fi kala goma cikin wayar alamu sun nuna ta WhatsApp aka turo
mata su.
Ɗaya na kunna na tsaya ina kallon ikon Allah yadda turawan ke iskancin su babu ko
kunya,har tsawon 5mns vidéo ta ida saurin maida mata wayarta nayi ina mai tambayar
kaina "to miye amfanin kallon?"dan kuwa ni dai Allah na gani ban ji wani abu wai
shi désir ba,amman dan son sani yasa na turawa Nabee text kamar haka ```dan Allah
wai minene amfanin kallon blue Film?sannan mi ya ke ƙarawa``` ba'a ɗau lokaci ba ta
maido min da amsa ```domin nishaɗi da rage damuwa sannan za ki ɗan rage zafi da
dattin mara```🤪 tsayawa nayi ina ta juya kalaman ta a ma'auni amman sam na kasa
fahimtar su wanda kuma lalle ina buƙatar ƙarin bayani.

Ina nan zaune Ameera ta fito cikin shirin doguwar riga ta atamfa ta cire uniforme
ɗin makaranta,saurin kawar da idona nayi daga kallonta saboda wata irin kunyarta ma
na ji......

Comment and share Please

Jikar Rabo ce 😎
[17/11 à 07:54] Cham~rose: *KARUWAR GIDA...*
```LOVE and
ROMANTIC STORY```

```MRS SADAUKI```💫

☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS ☀️


*

*I selling MTN data with this cheap price*

*MTN DATA PACKAGE*


500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
10GB@===2,600
15GB@===3850
20GB@===5000
40GB@===9900
Dial *460*260# to check Data balance.
*Validity 1 month*

*Airtel,9mobile and Glo* *also available.*

*Whatsapp OR
Call 08066268951*

*PAGE 3-4*

Teddyna na kwasa na wuce bedroom,kan bed na zube na rungume sabon da Daddy ya sawo
min ɗayan kuma sa ka shi tsakiyar ƙafafuna ban jima ba barci ya ɗauke ni.

A hankali ya fara kusanto da fuskar shi ga tawa wanda hakan ya sa bayi saurin
lumshe idona,danshin yawun shi naji tare da saukar lips ɗin shi kan nawa.Ya
ranƙwafo yayi min rumfa sai kuma yayi ƙoƙarin miƙewa da sauri na jawo shi hakan
yayi sanadiyar ɓallewa batoran rigar shi wacce ta ɓoye sirrin cikar haibar shi,
murmurshi na saki ina mai buɗe idona na zuba su ga fafaɗen ƙirjin shi wanda ya ke
cike da gargasa.Hannu na kai na ɗora saitin heart ɗin shi wacce ina jiyo sautinta a
duk lokacin da mu kayi kusa da juna,ina shirin ɗagowa na kalli fuskar shi kawai
yayi saurin miƙewa tare da juya min ya fara takawa ya nufi ƙofar fita.
"Kar ka tafi ka bar ni please mafarkina ka tsaya na kalle ka"jin wani abu mai
shegen nauyi ya sa ni firgigit na farka daga ɗan barcin da ya ɗauke ni,ture Ameera
nayi wacce ta faɗo jikina ta na dariyar da ban san ta mice ce ba.
Kallona tayi ta na nuna ni tare da cigaba da yi min dariya,shiru nayi ina tunani
nan take mafarkin da nayi ya faɗo min a rai wanda kuma babu shakka yau ma ɗin a
bayyane nayi ta kiran masoyin mafarkina.

Ban tankata ba na jimƙe Teddyna ina mai jin wata irin kewa wacce ban san ta mice ce
ba,kawai dai ina jin nayi missing wani abu mai muhimmanci da rayuwata ta ke buƙata.
Ina nan kwance har aka fara kiran sallah Asar na miƙe na ɗauro alwala na gabatar da
sallah,haka ma Ameera ta zo tayi sallah dan gaskiya a gidan mu kowa na yin Sallah
kan lokaci hatta da twins da ba za su wuce 8 years ba.

Da dare bayan duk mun gama dîner na wuce ɗakina,sai da nayi wanka sannan na saka
spleeping dress uwanda suke dogaye ne masu rufe jiki saboda ɗan sanyin da aka fara.
Har na jawo Teddy zan kwanta na ga saƙon Daddy ya na kira na a ɗakin shi,miƙewa
nayi wayata a hannu na nufi part ɗin shi.

Sallama nayi bayan an bani izini na shiga,a zaune ya ke kan sallaya alamun idar da
sallar shi kenan ya na jan tazbaha.
Har ƙasa na durƙusa cikin sanyin muryata nace "Daddy ga ni"ɗagowa yayi ya ƙare min
kallo tun daga yalwatacen gashin kaina wanda ya zubo kan kafaɗata har zuwa farcen
ƙafata,wata leda ya miƙo min na karɓa ina jiran yayi bayani sai naji ya ƙyale hakan
ya sa na ɗago dan ganin ko lafiya da sauri na mayar ganin ashe ni ɗin ya ke kallo.

Sai da yayi gyaran murya sannan yace "Mimi ga kaya nan na sawo maki,ki bar zama
haka nan kin ji ko?"kai na jinjina ba tare da na buɗe ledar ba na gani "tashi kije
ki tabbtar kin sha maganin ki"miƙewa nayi nace "toh Daddy mu kwana lafiya".

Ina zuwa ɗaki na zazzage kayan, breziya ce wajen kala biyar sai wasu ƴan riguna
ƙanana masu kamar bra ɗin sai dai su ba suda soso hasalima kamar dai riga suke.Cike
da murna na ɗauki ɗaya na saka sai na ga tayi min tsaf kwanciyata ,ina jin Ameera
na yaba bra ɗin kasancewar lokacin da na shigo ta na toilet.
Washegari tun da safe na shirya cikin uniforme ɗin makaranta dan yau mu na da
lectur da na fi so wato English,a falo na fito inda na tarar tuni kowa ya na cikin
shirin sa na tafiya school.
Gaishe da Daddy da Mami nayi na ja kujera na zauna,tea ɗin da Mami ta haɗa min tun
tuni na ɗauka na fara sha,"Mimi in kin tafi school please ki kula da kan ki banda
shiga wajen mai ƙura sannan ki guji duk abinda zai saka ki yawan dariya"cewar Daddy
ya na mai aje spon ya na kallona, jinjina kai nayi nace "to Daddy in shaa Allah can
ma kuskure ne"na faɗa ina ɗan ɓata fuska saboda ni kaɗai na san irin uwar wuyar da
na sha da ciwona na asama ta tashi sanadin dariyar da su Nabee suka sa nayi,a
ƙarshe sai kawo ni suka yi gida cikin mawuyacin hali.

Daddy na gamawa ya miƙe yace "in kun gama ku same ni a mota"da "toh"duk mu ka amsa
yayinda Mami ta miƙe dan yiwa mijinta rakiya wanda ku san kullum sai ta kai shi har
mota ta na yi mashi addu'a wanda hakan ba ƙaramar ɗaga tutar ta yayi kama daga mu
ƴaƴanta har izuwa Daddy.

Abincin su Twins na ɗauka ko wace na saka mata a bag ɗin ta sannan na goya
masu,kallon Ameera nayi wacce ke ta cin abinci kamar wata shanuwa nace "Malama ke
mu ke jira"ta turo baki tace "ba ki ga abinci ni ke ci ba? "gaba nayi Twins na bi
na a baya amman sai nayi saurin juyowa ina kallon su zuciyata na bugawa da
ƙarfi,sam na tsani halin Mami na rashin kunya ba ta san inda za tayi abu ba ita
babu ruwanta yanzu a tsakar gida ta wani shishigewa Daddy ta na sumbata da shafar
shi ba ta tunanin akwai ƴan aiki in tace mu ƴaƴanta ne mai gadi fah da mai baiwa
fulawa ruwa?ko da wasu su kan ce ki zama *KARUWAR GIDA* a gaban mijin ki ai ana
sirrintawa.

Muryar Daddy naji ya na cewa "ina ita Ameerai?"ban juyo ba sai na ida gyarawa su
Twins hijab ɗin su sannan na juyo na kalle su yanzu Daddy ƙoƙarin shiga mota ya ke
yayinda Mami ta koma gefe ta ƙura mashi ido,ƙarasawa mu ka yi har yanzu zuciyata na
bugawa.

Gidan baya na buɗe mu ka shiga kamar kullum,zuwa can Ameera ta fito ta shige gaba
seat ɗin mai zaman banza.
Mami ta ɗaga mana hannu alamun bye bye dan ita ba ta zuwa ko ina,kullum ta na gida
duk wata Daddy na yi mata salery.

Ni aka fara ajewa a ISB sannan aka wuce da su,Twins évangélique su ke yayinda
Ameera ke Ɗan Koulodo kowa Sarki.
Da gudu Nabee ta tare ni ta na cewa "oyoyo my cakuleti"ture ta nayi ina hararenta
nace "ba wani nan tun shekaran jiya da kika kai ni gida ba ki sake waiwayata ba sai
yanzu za ki min murnar kare"dariya Nabee ta tuntsure da ita tace "ke rufa min asiri
ba ki ga irin masifar da Mami ta dinga yi min ba wai duk laifina ne tunda na san
yanayin ciwon ki,shi kuwa dear ɗina ina ji lokacin da ya ke cewa wace ƴar iskar ce
Nabeela da har ta tayar mata da ciwon?"buge bakinta nayi nace "Nabee wlh ki fita
idona in rufe kar ki sake yi min wannan wasar Daddyna ba tsarar ki ba ne da har za
ki rinƙa kiran shi da chéri ki wannan ai cin kashi ne"gira ta ɗaga min tace "to sai
mi dan ka cewa wanda kake so chéri ?wlh ni kuwa da zai aure ni da..."ban tsaya
saurarenta ba na wuce classe dan kusan kullum sai tayi min hirar ta na son Daddy
duka-duka sau biyu ne kawai ta taɓa ganin shi shikenan ta haukace da son shi da
roƙona in bata number shi,ta yaya ma mai hali irin na Nabee zan barta ta raɓi wani
nawa?macen da ta mayar da kanta *KARUWAR GIDA* kullum ta na cikin yawon bin hotel-
hotel da gidajen rawa?.

Rungumo ni tayi ta baya tace "haba Fadimatuna miye na yin fushi da ni kuma a nan?"
"Ba fah fushi nayi ba kawai na ga ba ki gajiya da faɗar abinda ko a mafarki ba zai
taɓa yiyuwa ba"na faɗa ƙoƙarin ɓanɓare hannuwayenta da ta riƙe ni da su,tambayata
tayi da "dan miyasa kika ce haka?"ba tare da shakka ko fargaba ba nace "saboda
inganci da rashin sa ba za su taɓa haɗuwa ba"sake ni tayi ta dawo a gabana ta na
kallona cikin ido tace "Ni kam sai na gwada maki ta yadda za su haɗu har su
garwaya"ta na gama faɗar haka ta samu waje can ƙarshen classe ta zauna ta bar ni da
faɗuwar gaba,tabbas na fi kowa sanin wacece Nabee duk namijin da ya burgeta to
tabbas sai ta san yadda ta yi ta same shi.

Nabee kuwa shiru tayi ta na ta tunani ashe maganata ta daketa sosai taji
haushinta,ni kuwa a gaba na zauna na fiddo book ɗina na fara dubawa kafin malami ya
shigo.

Students sai zuwa suke a sannu yayinda kowa ke harakar gaban shi wasu kuma na
hira,Nabee na tunani yayinda ni kuma ni ke révision.Babu jimawa duk students suka
shigo aji saboda ganin teacher ya nufo ajin mu,"good morning class"cewar teacher
lokacin da ya shigo duk amsawa mu ka yi.
Cours ɗin shi ya fara na koyar da mu halshen English saboda ko da wani patient ya
zo mai jin language ɗin amman a zahiri babu ma anglais cikin programme ɗin karatun
likita.
Question ya fara kamar kullum ni ce ke yawan amsawa ya na gamawa mushen science ya
shigo,haka dai mu ka ta yin cours har lokacin récréation yayi.

Fuuu Nabee ta bi ta gabana ta wuce ba tare da tace min komi ba saɓanin yadda mu ke
tafiya kullum,har ƙasan raina naji babu daɗi sai na kwashe Books ɗina na bi bayanta
ina kiran sunanta amman ta share ni sai da nayi ta bata haƙuri sannan ta haƙura
saboda muna matuƙar son junan mu.

***

"Anna wai Abba cewa Nasir yayi sai na gama jami'a sannan za'a yi maganar auren
mu"cewar Fadila ta na mai kallon mahaifiyarta ta wacce ke tatar ƙulun koko,kallonta
Anna tayi tace "eh jiya ma mun yi maganar da shi sai na ga hakan ne ya dace kin ga
ki na gamawa sai ayi bikin daga nan shi Nasir ɗin ba sai ya nemo maki aiki ba tunda
baban shine shugaban ɗalibai?"cike da takaici Fadila ta dubi Anna tace "yanzu ke ma
kin yarda Anna?in yi ta zama a har sai nan da wata shekara biyar alhalin ina cikin
shekara ta Ashirin da bakwai a duniya?"tatar kokon Anna ta aje tace "Fadila kin san
ciwon kan ki kuwa?ana son yi maki gata ke kuma ba ki gani?duk faɗin gidan nan wa
kika ga yayi dogon karatu in ba ke ba?ina ce saboda kiyi karatu mu ka sayar da komi
na mu dan inganta rayuwar ki,kishiyoyina najin haushin ba ƴaƴan su ba ne ke kuwa ki
na baƙin cikin ɗan farin cikin da ni ke burin samu"da sauri Fadila tace
"subahanallah haba Anna ta yaya Ƴa za ta yi baƙin cikin mahaifiyarta?"
"Eh ga shi kuwa ke ki na yi min,yanzu in Allah ya sa kun kammala karatun ki kin
samu aiki mai ƙwari ai shikenan sai ki saya mana sabon gida mu samu mu fita daga
cikin na laka"sororo Fadila tayi ta na kallon Anna kafin ta miƙe ta shige ɗan ɗakin
su na laka wanda tsabar tsufan shi har ya fara tsatsagewa.

Nasir ta kira ta shaida mashi yadda suka yi da Anna "Fadila gaskiya ba zan iya
zaunawa har 5years ba tare da aure ba,kin fi kowa sanin yadda ni ke son ki"cikin
kuka Fadila tace "dan Allah Nasir kar kace haka wlh mutuwa zan yi in ka rabu da
ni"cikin ɗan ƙasa da murya yace "naji zan jira ki amman da da sharaɗi"da sauri tace
"na yarda minene sharaɗin?"Nasir yace "ki bari har mu haɗu school zan faɗa
maki"....

Comment and share Please


Jikar Rabo ce 😎
[17/11 à 15:50] Cham~rose: *KARUWAR GIDA...*
```LOVE and
ROMANTIC STORY```

```MRS SADAUKI```💫

☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS ☀️


*

*I selling MTN data with this cheap price*

*MTN DATA PACKAGE*


500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
10GB@===2,600
15GB@===3850
20GB@===5000
40GB@===9900
Dial *460*260# to check Data balance.
*Validity 1 month*

*Airtel,9mobile and Glo* *also available.*

*Whatsapp OR
Call 08066268951*

*PAGE 5-6*

Sai da ta nutsu sosai tace "Nasir ina jin ka tun ɗazu kace na zo kuma kayi
shiru"ɗan jim yayi kaɗan kafin yayi gyaran murya har zai yi magana sai kuma ya fasa
saboda bai san ta ina zai fara ba.

Fahimtar haka ya sa Fadila miƙewa tako ɗaya tayi taji ya rungumota ta baya,ido ta
rumtse ta na jin zuciyar ta na yi mata raɗaɗi "Nasir miye haka sake ni mana"ta faɗa
ta na mai son ƙwace kanta amman ya riƙeta gam.

Wani huci taji ya na sauke mata nan take jikinta ya fara kyarma,an ɗauki tsawon
minti biyu ya saketa tare da juyota suna facing juna.Kai ta sunkuyar ta na jin wata
irin matsananciyar kunya wai yau ita ce namiji ya rungume? "Ki yi haƙuri Fadila
abinda ni ke son sanar da ke kenan amman laɓana sun kasa furta min,na sani ke ɗin
kamila ce abu mai matuƙar wahala ne ki yarda da buƙatata a gare ki amman ki sani ba
zan ɓoye maki ba aure ni ke so dan haƙuri na ya zo ƙarshe".

Idonta ne ya ciko da ƙwalla tabbas ta san Nasir ya na sonta kuma tsawon shekaru
biyun da su kayi tare bai taɓa yi mata magana banza ba balle har yace ya taɓa
jikinta sannan ya yi mata nasiha a ko da yaushe,abu guda ɗaya ta sani shine da ta
tambaye shi yawan azumin da ya ke ya sanar da ita saboda gujewa zina to amman yanzu
miyasa ya ke jan su izuwa gareta alhalin ya san ita ɗin alfasha ce?.

"Nasir zina kake so mu yi?"da sauri ya girgiza kai ya na shirin riƙe mata hannu ta
ja da baya,"kar ka taɓa ni"ta faɗa ta na mai ficewa daga cikin ajin.
Bakin titi ta nufa ta tsayar da adaidaita ta tafi gida,ta na shiga ta tarar da Anna
ta na ƙullin kafa yayinda gefe ɗaya kuma radiyo ne kunne ta na sauraren wani shiri
da ake mai taken Ƙafarka Mai gida.

Har ta kai ɗaki taji Anna na cewa "ke Fadila fito ki ɗauko min ruwa gidan malam
Mussa tunda shi wannan bai da niyyar dawowa balle ya buɗe mana pampon an taɓa abu
kamar na tsiya ka sa pampo gida amman duk in za ka tafi kasuwa sai ka rufe shi"Anna
ke faɗa cikin masifa saboda hali irin na Abba da ya ke rufe pampon cikin gidan tun
safe bai buɗe shi kuma sai in ya dawo daga kasuwa da marice.

Kukan da Fadila ta ke ne ya hanata fitowa sai yi ta ke kamar ranta zai fita,jin


shiru yasa Anna miƙewa a hasale ta shiga ɗakin.
"Laha'ila mi aka maki kike kuka?"Anna ta faɗa ta na taɓa hannuwa,hawaye Fadila ta
goge ta dubi Anna tace "dan Allah ki samu Abba ki yi mashi magana ya bar Nasir ya
kawo lefen nan in ya so nayi karatun...."kumbutsar da Anna ta kai mata ne a baki
yasa yin shiru tare da dafe bakinta,muciya Anna ta ɗauko ta shiga jibgarta da ita
sai faɗi ta ke "ƴar baƙin ciki mai baƙin hali da ki tusa min baƙin ciki gwara na
kashe ki na huta,wato gida da mota da kai ni ɗakin Allah shi kike ma baƙin cikin yi
min"banda kururuwa babu abinda Fadila ke yi.

Indo ce ta shigo ta ceceta ta na mai baiwa Anna haƙuri amman kamar zugata ma ta ke
sai balbali ta ke ta na ƙara nanata mata kalmar baƙin ciki😂,ita dai Indo ta na
mamakin hali na Anna domin kuwa Fadila ce kawai ƴarta mace duk ɗiyanta maza ne
amman babu wanda ta azawa burinta sai Fadilar ƙila kuma dan ta fi su duk ilimi
ne,dan su mazan babu wanda yayi boko mai tsayi duk sun kama sana'ar hannu sannan
ɗawainiyar iyalinsu kawai suka sani.

"Innalillahi to ɗiyan asara kiyon asara Allah sa duk ku mace da yardar Allah wannan
ƙullun kafar tawa da kuka zubar shi zai sanadiyar shigar ku huta da ku da wanda ya
sawo ku"cewar Anna ta na mai korar awakin kishiyarta Lami wacce ta kwance su dan
zuwa kiyo.

"Wlh can dai ta faltsar maki wacce ba ta ganin Annabi, jarababa mai farar ƙafa
tunda kika shigo gidan nan Malam ya talauce"cewar Lami dan ita ma ba baya ba wajen
iya masifa, Indo baiwar Allah duk cikin su ita ce babu ruwanta ƙila ko dan ita ce
ƙarama kuma ba ta da wasu ɗiya da yawa.

Ta na nan kwance har aka kira sallah Asar ta na ganin appel ɗin Nasir na ta shigowa
wayarta tare da saƙonni uwanda rabinsu na ban haƙuri ne da kuma nuna mata zallar
soyayyarta gare shi.
Wani murmurshi Fadila tayi mai ciwo lokacin da ta turawa Nasir saƙo kamar haka
```na amince da buƙatar ka sai dai kayi min alƙawari duk runtsi ba za ka guje ni ba
sannan sex sai bayan aure```

***

Ina tsaka da kurɓar tea Daddy ya dube ni yace "Mimi ɗazu wata ƙawar ki taje office
ɗina"wani irin tari ne ya zo min ban san lokacin da na saki kofin tea ɗin ba ya
zuba a cinyata.
Ban damu da zafin da naji ba dan maganar Daddy ta fi min raɗaɗi fiye da zubar
shayin,"subahanallah! Mimi lafiyar ki kuwa?ba ki ji ciwo ba?"Daddy ya faɗa ya na
mai sa wani ɗan hankicip ya na goge min inda tea ɗin ya zuba tsananin zafin shi har
tururi bujen nawa ya ke.

Tarin da ni ke sam ya ƙi lafawa kamar ma asama ɗina ke son tashi ,ruwa ya bani a
kofi na sha yayinda Twins duk suka kewaye ni.Ƙirjina na ɗan bubuga da hannu saboda
ko naji sauƙin abunda ya tokare min shi,"Daddy mi sunanta ne?"na faɗa ina mai danne
tarin,ƙin faɗa min yayi ko dan ya ga Mami ta fito ne oho sai ma sannu da ya shiga
jero min.

"Minene ya sameta daga in shiga ɗaki in fito?"cewar Mami da alamun damuwa a


fuskarta "babu komi tea ɗin ne ya ƙware ni"na faɗa cikin kawar da zancen ƙawata da
tafi office ɗin Daddy.Magani Mami ta ɓalle min ta bani na sha nan ta sake haɗa min
wani tean,babu yadda na iya haka na rinƙa shan shi amman a zahirin gaskiya sam ya
fita raina.
Miƙewa nayi na koma ɗaki,yau ma kamar jiya a kwance na tarar da Ameera ta sa
écouteurs(abun sauraro na kunne)ta na kallon wani abu a wayarta wanda ko rantsuwa
nayi ba zan yi kaffara ba Film ɗin batsa ta ke kallo.
Teddyna da ke kan gado na je zan ɗauka da sauri ta kife screen ɗin wayar wai dan
kar na gani,a falo na koma dan bata liberté saɓawa Ubangijinta yadda ta ga dama dan
dai kuwa duk wanda yayi daidai a duk inda ya ke ya sani haka ma akasin haka.

Kira Nabee nayi sai dai tayi ta sonné ba ta ɗauka ba har sau biyu,wasu hawayen
baƙin ciki ne suka silalo min "ta yaya ma zan bari *KARUWAR GIDA* tauraruwa mai
wutsiya ta kafawa uba mahaifina tarko na ƙyaleta?to wai yanzu minene mafita koko na
roƙi Daddy akan ya aureta tunda ya fi dai ace ƙawata ta san sirrin mahaifina ta
hanyar zina?"na faɗa a zuci tare da ƙanƙame Teddyna gam kamar zan shige cikin shi.

Turo ƙofa aka yi,Mami ce ta shigo kawo min chocolat ɗin da na sa a sawo min.Tsayawa
tayi ta na nazarina bayan na karɓi robar, "Mimi ko sai mun je asibiti sai na ga
kamar ma kin ɗan rame lokaci ɗaya"cewar Mami ta na shirin zama kusa da ni mu ka
jiyo ihun Ameera.

Zuciyata ce ta bada dam ganin Mami ta nufi ƙofar kamar na riƙe ta na hanata zuwa
sai dai bakina ya yi min nauyi,ko second ɗaya ba tayi da shiga ba naji ta na
salalami da sauri na tashi na mara mata baya.
Tsaye cak Mami tayi ta na kallon Ameera wacce ta haye pilow ta na....ga kuma video
ta na kallo,har mu ka ƙarasa kusa da ita ba ta san mun zo ba sai ihunta ta ke
saboda ta ƙure ƙarshen volume ɗin.

Kujerar dressing mirror Mami ta ɗauka ta buga mata ita a tsakar baya babu shiri
tayi watsi da wayar tare da cire écouteurs ɗin ta na mai fasa uwar ƙara.
Da kujerar Mami ta shiga jibgarta har sai da ta kare,Ameera na ta kuka a ƙarshe
Mami ta mayar da ita kujera ta ɗale sai kishi take ta na buga kanta da ƙasa.
Ganin abun ya yi yawa na ruga aguje dan kirawo Daddy kar Mami tayi kisan kai,a
yadda na ga Mami ta haɗa mata jini da majina ba ƙaramin tayar min da hankali yayi
ba ina zuwa na faɗa jikin Daddy a sume......

Comment and share Please

Jikar Rabo ce 😎
[18/11 à 15:29] Cham~rose: *KARUWAR GIDA...*
```LOVE and
ROMANTIC STORY```

```MRS SADAUKI```💫
☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS ☀️
*

*I selling MTN data with this cheap price*

*MTN DATA PACKAGE*


500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
10GB@===2,600
15GB@===3850
20GB@===5000
40GB@===9900
Dial *460*260# to check Data balance.
*Validity 1 month*

*Airtel,9mobile and Glo* *also available.*

*Whatsapp OR
Call 08066268951*

*PAGE 7-8*

Frigo Daddy ya nufa ya ɗauko ruwan sanyi ya malala mani,ajiyar zuciya na sauke tare
da yi mashi nuni da ɗakina.
Shi sai yanzu ma ya tuna a firgice na fito ashe,bisa moquette ya shimfiɗe ni ya
nufin ɗakin wanda tuni Mami ta sumar da Ameera ta koma gefe ta na rusa wani irin
kuka mai taɓa zuciya.
"Innalillahi wa'inna iley raji'un"cewar Daddy ya na mai nufar inda Ameera ta ke a
sheme babu numfashi,bai samu damar tambayar Mami abinda ke faruwa ba ya ciciɓeta ya
nufi waje da ita tuni mai gadi ya wangale mashi get.

Tun a hanya ya yiwa Dr Ibrah magana wanda shi ma tun a waya ya nuna tashin hankalin
shi,suna zuwa tuni nures sun fito da gado aka ɗauke ta aka aza bisa tare da turata
zuwa emergency.
Idanun Dr Ibrah sun yi jawur saboda tashin hankali da ɓacin rai,sam ya kasa
tambayar yadda aka yi wannan lamari ya faru ko kuma akan minene.
Tagumi Daddy yayi ya rasa mi ke mashi daɗi, Allah na gani ya na son ƴaƴan shi fiye
da komi da na duniya da ya mallaka,wayar shi ya zaro daga aljihu ya danna kiran
Mimi bugu biyu na ɗauka cikin sanyi murya nace "Daddy..."ajiyar zuciya ya sauke
yace "Mimina ya jikin naki?"nace "na warke Daddy ina Ameerai?"
"Ta na can likitoci na kula da ita"cewar Daddy,"ok Daddy ga mu nan zuwa ita kanta
Mamin ba ta ji daɗin abinda ta yi ba kuma kamar ciwon ta na son tashi" Daddy ya
tambaye ni "Mimi minene ya faru?laifin mi Ameera tayi da har Mamin ku tayi mata
wannan dukan?"shiru nayi na kasa cewa komi dan tuni Mami ta fita ta shiga motar da
drever zai kai mu asibitin,jin na ƙyale yasa Daddy kashewa.

Twins na ja mu ka nufi mota,a baya mu ka shiga dukan mu drever ya ja mu zuwa babbar


asibitin Dr Ibrah abokin Daddy,duk in ba mu lafiya can ake kai mu ko kuma shi ya zo
har gida ya duba mu.
Da taimakona Mami ta shiga cikin asibitin,ba tare da wani ɓata lokaci ba aka bata
gado tare da saka mata ƙarin ruwa duk da na lura ba da son ran Dr Ibrah ba dan sai
wani hararen Mami ya ke kamar zai doke ta.

Mu na nan jungum har aka fito da Ameera an wanke mata fuska tayi fyau yayinda aka
naɗe wuraren da taji ciwo da bandeji,sai a lokacin naji hankalina ya ɗan kwanta dan
tuni ta na ta barcinta.

Ina nan zaune kusa da Daddy yayinda na sa su Mami da Ameera ina kallon yadda kowa
ke sauke numfashi,shi kuwa Daddy ina lura da shi sai satar kallona ya ke ya na
danna wayar hannun shi.
Kamar an ce in juyo nan idona suka yi tozali da hoton Nabee bisa screen ɗin wayar
Daddy,ta sha riga da wando baƙaƙe yayinda ta baza sumar kanta irin ta Bugajen asali
a kafaɗunta ,laɓanta sun sha man leɓe sai ƙyalli suke yayinda ƙwala-ƙwalan idonta
fara ta ranbaɗa masu kwalli sai ya fito da tsantsar kyawunta.

Zuciyata ce ta fara tafasa ta na halbawa da ƙarfi lokacin da na ƙara ƙarewa hoton


kallo ta wutsiyar ijiya,a gaban rigar kusan a buɗe ya ke wanda hakan ya baiwa
dukiyar Fulaninta fitowa kusan rabi ga wata irin gantsarowa da tayi irin dai na ƴan
duniya.

Hawayen da suka cika min ido ne suka samu damar silalo min,tabbas zuciyata ta yarda
kan Daddy ya faɗa tarkon Nabee tunda har ya kasa ɓadda hoton ta ya tsaya ya na ƙare
mashi kallo.

Fita nayi waje nan na tarar da twins suna cin biscuits da chocolat ɗin da na san
bai wuce Dr Ibrah ya saya masu,suna ganina suka taso su na gwada min abubuwan da ke
cikin ledar.
Ban iya ce masu komi ba sai bajewa da nayi a kan tabarmar da ke shimfiɗe ina sauke
numfashi,saƙo ni ke son turawa Nabee to amman mi ma zance mata alhalin tuni wuri ya
ƙure min har ta turawa Daddyna karuwan hotunan ta uwanda hatta mace ƴar uwarta ta
gan su sai ta yaba da kyawun hallitarta balle namiji?.

Numfashina ne ya fara kokowar ɗaukewa tsabar tashin hankali,da sauri Dr Ibrah ya


ƙaraso ya na tambayata lafiya?ganin ina dafe ƙirji.Ban iya bashi amsa ba dan kuwa
ba zan iya furta komi ba,hannuna ya ja ya tada ni da sauri ya nufi ɗakin da ya ke
duba maras lafiya ya shimfiɗar da ni a kan gado.

Bugun zuciyata ya fara aunawa,yadda ya ke jin kamar zai fasa mashi kunnuwa yasa shi
zaro ido ya na mai ƙara ɗaga rigata sama.
Hankalin Dr Ibrah ne ya tashi kasantuwarta ba ma'abociyar saka bra ba ce,ta
wutsiyar idona ni ke kallon yadda ya ke haɗiye yawu kafin ya aza na'urar sauraren
sauti a saitin zuciyata.
Da gayya Dr Ibrah ya ke gogar ƙirjina wacce ni kuma tashin hankalin da ni ke ciki
yasa sam ban ɗago shi ba har sai da naji ya na ƙoƙarin shafata,hannuna na kai dan
janye nashi amman tuni ya kaiwa ƙirjina damƙa wanda hakan ya yi daidai da shigowar
Daddy wanda ke nemana.

Kasancewar wanda hankalin shi ya gushe bai jin kira yasa Dr Ibrah bai ma san Daddy
ya shigo ba, ƙoƙarin hana shi nike amman ya ƙi hanuwa saboda tsayuwar numfashina
cak.

Kujerar ƙarfe wacce ke ajiye a ɗakin Daddy ya ɗauka ya bugawa Dr Ibrah a kai,tuni
kan ya fashe jini ya fara zuba.Ƴar ƙara ya saki tare da dafe gun,idanun dadi tuni
sun yi ja rigarta ya ja min ta rufe duka jikina sannan ya ciciɓe ni ya fito da ni a
guje ya nufi mota Twins na take mashi baya.

Wata Clinic ya kai ni tuni aka bani taimakon gaggawa,Dr kuma ya yiwa Daddy bayanin
furgicin da na shiga ne ya fi ƙarfin ƙwaƙwalwa ta shiyasa na some.
Daddy bai kawo komi a kan shi ba kawai tunanin shi ya bashi ƙila dan Dr Ibrah ya
nemi ya keta min haddi ne,ɗakin da aka kai ni ya shiga ya jawo kujera dab da ni
addu'o'i ya ke tofa min wanda shi kan shi bai san adadin su ba.

Dr ya shigo ya baiwa Daddy wata farar takarda mai ɗauke da sunayen maganin da ake
buƙata,ya karɓa ya fita zuwa pharmacie daga nan ya wuce gida ya yi wanka sannan ya
nufo asibitin direct office ɗin Dr ɗin ya wuce nan ya ke shafi mashi har yanzu ina
barci ƙila sai nan da kamar 30mn na farka saboda allurar barcin da aka mani.

Jeans blue ne da riga fara a jikin shi,ya ɗaura baƙar agogo a tsintsiyar hannun shi
yayinda ya riƙo tsinken flower ja a hannu ya ɗora min a gefen fuska.Idona na buɗe
ina ƙare mashi kallo tun daga fararen akaifun shi na ƙafa har izuwa ɗan madaidaicin
gemun shi, murmurshi yayi mai sauti yace "ki ɗago ki kalli fuska domin lokaci yayi
da za ki ga muradin ran ki"kamar mai jin tsoro haka na ɗaga kaina na sauke fararen
idona kan beauty face ɗin shi.
A matuƙar birkice na ƙwalo ido tare da fasa ihu ina cewa "Daddyna Innalillahi
wa'inna iley raji'un"firgigit na farka daga mumunan mafarkin da ni ke,ashe a fili
nayi ihun wanda hakan ya jawo hankalin su Dr suka shigo a kiɗime.

Da sauri na dire daga gadon na cire ƙarin ruwan da aka yi mani ina mai kallon Daddy
wanda ya ke sanye sak da irin kayan da na gan shi a mafarki,kai na shiga girgizawa
yayinda hawaye ke zubo min kamar ba gobe ga jini kuma sai ɗiga ya ke a hannuna.

Daddy ya ƙaraso ya na cewa "lafiyar ki kuwa Mimi?"yayi maganar ya na kamo


hannuna,luuu nayi kamar zan faɗi saboda wani irin shock da naji kamar lantarki.
Tare ni yayi na faɗa bisa fafaɗen ƙirjin shi,da sauri na rumtse ido duk da ba
wannan ba ne karon farko da jikina ya raɓu da nashi amman na yanzu sai naji
banbanci tare da jin wani abu wanda ban taɓa jin a rayuwata ba désir.

Luf na lafe jikin Daddy ina shaƙar ƙamshin turaren shi wanda kuma nayi imani da
Allah yau ne ya fara saka shi kuma ƙamshin sak irin na cikin mafarkina,yanayin da
na tsinci kaina sai ya gushe min duk wata damuwa ta .

A hankali Daddy ya kwantar da ni a gado,tare da yi ma likita murmurshi ganin ya na


kallon su cike da burgewa yasa Daddy cewa "Ƴa ta ce Mimi na fi sonta duk cikin
ƴaƴana ƙila kuma dan ta na da sunan mahaifiyata"Dr ya waro ido yace "kai haba ni na
zata ai amarya ce kayi, musamman yanzu da kayi wannan shigar sai ka dawo ɗan
saurayi abun ka"Dr ya ƙare maganar cikin yin raha hakan yasa Daddy ɗan murmusawa ya
shafi gemun shi yace "ai ko yanzu ban wani tsufa ba ina iya ɗaukar budurwa Dr,ka ga
dai dan Allah ka kula min da ita akwai gun da zan tafi yanzu"da "ok in shaa
Allah"Dr ya amsa.

Sai bayan sallah magrib na farka,abinda ya bani mamaki ganin Dr ya saka ni a gaba
ya na kallo.
"La beauté kin tashi ya jikin naki mi ke maki ciwo yanzu?"ya jero min tambayoyin a
jere, "Daddy fah...?"shine abinda kawai nace mashi "ya tafi unguwa tun ɗazu amman
na san yanzu ya dawo tunda an yi sallah"shiru nayi ina tunanin ina kuma ya je,babu
jimawa ya shigo ya na tambayata jikina na amasa da "alhamdullah ina ka tafi
Daddy?"bai bani amsa ba ya taimaka min na sauko mu ka fito waje dan likita ya
sallame mu.

A hanya ya tsaya ya saya mani fruits sannan mu ka wuce gida,har bedroom ya kai ni
ya haɗa min wanka masu ɗumi kamar yadda Dr yace.
Shiga nayi zan fara wanka sai na period ɗina ya zo min,a haka dai na gasa jikina na
fito na shirya cikin kayan barci tun da dai ba sallah zan yi ba.
Daddy ya shigo hannun shi ɗauke da tray,tea ya haɗa min na sha tare da bani magani
sannan ya fita.Kwantawa nayi na rufe jikina da bargo na lumshe ido ina tunanin
yadda aka yi naji ƙamshin turaren mata a jikin Daddy kuma kamar na taɓa jin shi a
wani waje amman na manta.

Har zai wuce part ɗin shi sai kuma ya ga haske ɗakina hakan yasa ya shigo,bakin bed
ya zauna ya na tofa min addu'a ina jin shi sai dai barci ne fal idona kiss ya min a
goshi ya na shirin tashi na riƙo hannun shi.....

Comment and share Please

Jikar Rabo ce 😎
[19/11 à 11:56] Cham~rose: *KARUWAR GIDA...*
```LOVE and
ROMANTIC STORY```

```MRS SADAUKI```💫

☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS ☀️


*

*I selling MTN data with this cheap price*

*MTN DATA PACKAGE*


500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
10GB@===2,600
15GB@===3850
20GB@===5000
40GB@===9900
Dial *460*260# to check Data balance.
*Validity 1 month*

*Airtel,9mobile and Glo* *also available.*

*Whatsapp OR
Call 08066268951*

*PAGE 9-10*

Fuskata Daddy ya shiga shafawa tare da hura min iskan bakin shi,ban san lokacin da
na sake shi ba dan tuni barci ya fi ƙarfina.
Murmushi yayi a zuci yace "Mimi rigima ga tsoro ƙila duk tunanin ta ke in na barta
ita ɗaya Dr Ibrah zai shigo nan ɗin ne"yayi maganar tare da ficewa zuwa nashi
ɓangaren bayan rufo min ƙofa.
Wanka yayi ya shirya cikin spleeping dress na maza ya feshe jikin shi da turare ya
kashe hasken ɗaki ya kwanta ya na mai rungumo pilow haɗi da lumshe ido,haɗuwar
jikin su yanayin tsoronta,manya breast ɗin ta da suka manne a ƙirjin shi yadda ta
ririƙe shi da yanayin fitar numfashinta duk a take suka faɗo mashi a rai.
Ƙara rungume pilown yayi ya na jin wani yanayi na daban wanda tun da ya ke bai taɓa
jin shi a kan mace ba ko dan ita ta na yarinya ne ko kuwa soyayyarta ce da yaji ta
ginu har tayi gini a zuciyar shi?
Yanayin da yaji na buƙatuwa ne yasa shi dirowa daga kan bed har zai kama handle ɗin
ƙofa ya tuna Mami na asibiti,tsuki yayi ya dawo ya kwanta ya mai dafe mara sam
wannan abun ba zai barshi yayi barcin kirki ba.
A haka dai ya zauna ya na ta saƙe-saƙe ya ɗaura wannan ya kwance wancan har barci
yayi nasara ɗauke shi mai cike da mafarkai érotique.

Washegari tun da asuba naji Daddy kaina ya bubuga min kumatu da hannuwan shi masu
damshin ruwan alwala,ɗan ware idon nayi na zuba su gare shi a take kuma mafarkin da
nayi nashi ya faɗo min a rai.Wata irin kunyar shi ta kama ni sai naji kamar dagaske
ɗin ne,"tashi kiyi Sallah Mimi zan wuce masjid"da kai na amsa mashi na wuce toilet
na haɗa ruwan zafi nayi wanka sannan nayi sallah.

A can asibiti kuwa sosai ran Dr Ibrah ya ɓace,wata nurs ya kira ta naɗe mashi ciwon
da bandeji.
Dare na yi ya nufi ɗakin da aka kwantar da Mami,ganin abokin mijin nata sai tayi
saurin rufe idonta ba tare da ta san tuni ya gane ba barci ta ke ba.
Allura ya barci ya yiwa Ameera wacce ke bisa gado ta na barci ita kuwa Mami sai ya
yi mata ta mutuwar jiki,ya na gamawa ya rufe ƙofa da key sannan ya tako zuwa gadon
da Mami ke kwance.

"Ɗazu banzar mijin ki ya fasa min kai ni kuma yanzu zan fasa gonar shi ta yadda sai
yayi doguwar jinya kafin ya sake shigarta"ya na maganar ne ya na mai fidda kayan
jikin shi,waro ido Mami tayi jin batun shi ga kuma zir da yayi har da ɗaukar allura
ƙarin ƙarfi ta maza ya yiwa kan shi.

Cike da jin haushinta ya shiga rabata da kayan jikinta,girgiza mashi kai ta ke


alamun kar ya keta mata haddi wata uwar harara ya watsa mata haɗe da ɗauketa da
marin da yasa ganinta ɗaukewa.
Wata irin damƙa ya yiwa ƙirjinta wanda a kullum ta ke shan kunnun alƙama wanda aka
yi haɗi da farar shinkafa da hulba da madara duk dan kar su zube(ƴar uwa ki gwada
yin wannan in shaa Allah za'a dace ya na gyara breast sosai).

A yadda ya ke yi mata komi a mugunce bai hana sha'awar Mami motsawa ba,dan kuwa
mace ce da ta san ciwon kanta kullum cikin gyaran jiki ta ke ta hanyar shan kayan
marmari,maltina da lait peak.

Kusan 30mns yayi ya na yamutsata kafin ya abka mata,maimakon Mami ta ji haushi sai
ta lumshe ido ta na jin yadda ya ke sarrafata tsawon dogon lokaci ba kamar Daddy
ba.Tun ta na tunanin Dr Ibrah ya ƙyaleta har ta fara kukan wahala saboda awanin da
ya ɗauka kanta,ga shi ba ta iya yin wani kuka mai sauti balle magana duk jikinta a
mace ya ke.

Ya na gama abinda ya ke so ya tsallake ta ya barta nan kwance,cike da jarumta ta


miƙe tayi wanka dan tuni an fara kiraye-kirayen sallah a masallatai.

Ta na idar da Sallah ta shiga tafin Ameera "ke dan uban ki tashi mu tai gida kafin
wannan mugun ya zo ya kashe ni"cikin gigin kwana Ameera ta tashi da fuskarta wacce
tayi suntum dan idonta ɗaya ma ya rufe saboda kumburi.

Haka suka kamo hanya suka samu adaidaita ya kawo su gida,daidai nan Daddy ya dawo
daga masallaci cike da mamaki ya ke kallon su amman sai ya shiga gida ya ɗauko kuɗi
ya sallami mai adaidaita.

Mami na zuwa ta shige toilet ta fara gasa kanta da ruwan ɗumi, Allah ya isa wacce
ta jawa Dr Ibrah ta fi buhu.Ta na fitowa ta tarar da Daddy zaune bakin gado ya na
jiran fitowar ta,fuska ta ɗaɗaure saboda yanayin shi kaɗai ya fahimtar da ita
abinda ya kawo shi.

Kai ta ɗauke ta na mai jin wani irin haushin shi a zuci tace "sai shegiyar jaraba
tsiya amman minti ɗaya zuwa uku har ya gama mtsw"ta ja tsukin a fili.Tsayawa Daddy
ya yi ya na kallonta ba tare da yace komi ba,mai da turare ta shiga shafawa kamar
wata sabuwar amarya.
Ta buɗe drower ta na fiddo wata atamfa Daddy ya yi huging nata ta baya,tsayawa tayi
tace "ka ga Daddyn Mimi banda lafiya dan Allah ka yi haƙuri zuwa wani lokaci"bai
kulata ba sai ma yawo da ya shiga yi da hannun shi a duk sassan jikinta.

Ta juyo da niyyar yi mashi masifa ya jawota zuwa jikin shi tare da manne bakin shi
da nata,a haka ya samu nasara kanta har ya kawota kan bed.
Mami ba ta farga ba sai da taji hannun shi kan....ai a wahalce ta buga wani ihu
saboda wani irin raɗaɗi da zugi da wajen ke yi mata.Direwa tayi daga kan bed ta
shiga rawar sigile dan kuwa Daddy ya fama ma ta ciwon da ta ke ji ƙila sai ta fi
sati guda ba ta warke ba,dan kuwa tamkar budurwar da aka raba da budurcinta ta ke
ji,kallonta Daddy ya tsaya yi tare da nazarinta,wani zargi ne ya ɗarsu a ran shi
sai kuma yayi saurin Uziya saboda babu kyawu musamman ga matar shi ta sunnah sam
sai ya ke ganin hakan ba zai taɓa faruwa ba.

Yunƙurin jawota yayi ta ruga a guje ta shige toilet tare da saka key,dafe kai yayi
ya koma part ɗin shi a daidai lokacin ni kuma na fito neman tea na ga sadda ya fito
daga ɗakin Mami.
Wani malolon baƙin ciki mai cike da kishi ne ya turniƙe min maƙogwaro,dan tuni na
san dawowar ta su tunda na baro Ameera a ɗakina ta na barci.

Sam sai naji tea ɗin ya fita raina haka na koma ɗaki na jawo Teddyna na rungume na
shiga kuka a zuci kuma faɗi ni ke "miyasa za ka min haka Daddy?yanzu minene na wani
zuwa ɗakinta daga dawowarta yau?"

Daddy kuwa saffa da marwa ya shiga yi,dawowar su Mami tun da asubah farin shine na
farkon dasa Ayar shi gareta,sannan ta na guje mashi duk da ya ga wurin kamar alamun
yayi ja,da zuwanta kuma toilet ta shiga sannan gashin kanta a jiƙe "tabbas akwai
matsala doli na sa ido kan ki na gano duk abinda ya jawo hakan"cewar Daddy ya na
mai shiga toilet ya sakarwa kan shi shower ko ya ji sassauci.

***

Fadila ce kwance a kan ƙirjin Nasir,daga ita har shi babu wani mai suturar
kirki.Jajayen laɓan shi ta matse da yatsunta tace "Nas ya kamata mu tashi mu wuce
school ka san yau akwai lecture wannan masifafen"dakatawa yayi da shafar bayanta
yace "babyna Allah har yanzu ban gamsu ba yadda ni ke so, please ki sake min salo
ta yadda zan jina zam-zam"murmurshi Fadila tayi tace "to Nas in ba abun ka ba ta
yaya za ka ji daidai a iya romance?kawai haƙuri za ka yi mu yi ta tafiya a haka har
Allah ya kawo ranar auren mu"birkitata yayi sai ya zamana ta dawo ƙasan shi sannan
yace "baby amman za mu iya yin goge ko?ba zan shige ki ba kawai a baki-baki ne zan
rinƙa yi"shiru Fadila tayi ta na tunani can tace "Nasir ina jin tsoro kar kaje ka
zarce"cikin kwantar da hankali yace "haba baby ke ma ta yaya zan bari hakan ta
faru?na rantse maki da Allah ban son duk wani abu da zai cutar da ke domin soyayyar
ki gare ni ta fi ƙarfin ta ɗa da uwa"ba ta ce komi ba hakan yasa yace "ki yarda da
ni kin ji?"kai ta ɗaga mashi shi kuma ya zare pant ɗin ta.....

*To a nan zan tsaya da free page uwanda suka yi payement please ku min magana,
KARUWAR GIDA 200₦/300f ne kacal da masu son cigaba zai ku aiko kuɗin ku ta wannan
account ɗin*

3184721842
Bala Maryam Mikailu
First bank

Sai ki turo da shaidar biya ta wannan number +22795045822

*Ga masu son a basu ta pc kuma 500₦ ne*


[20/11 à 08:37] Cham~rose: *KARUWAR GIDA...*
```LOVE and
ROMANTIC STORY```

```MRS SADAUKI```💫

☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS ☀️


*

*I selling MTN data with this cheap price*

*MTN DATA PACKAGE*


500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
10GB@===2,600
15GB@===3850
20GB@===5000
40GB@===9900
Dial *460*260# to check Data balance.
*Validity 1 month*

*Airtel,9mobile and Glo* *also available.*

*Whatsapp OR
Call 08066268951*

*PAGE 11-12*

Lumshe ido Fadila tayi ta na sauraren shi,yadda ya ke yin komi a nitse ba tare da
yayi gangancin shigarta ba shi ya fi komi tsaya mata a rai.
Ta na jin shi duk abinda ya ke amman ita har ga Allah kunya ta ke ji,jin liquide
ɗin shi a gabanta yasa tayi saurin ƙoƙarin tashi amman ya mayar da ita babu yadda
ta iya doli ta koma ta kwanta har sai da yayi niyya dan kan shi.
Wanka ta shiga ta fito sannan shi ma ya shiga,su na gama shirya suka fice tare da
kulle gidan da key suka wuce school.

***

Ganin kukan bai yi min yasa na tashi na shige toilet na yi wanka tare da shiryawa
cikin riga da wando na sous-vêtement farare,kiran Nabee ne ya shigo wayata da sauri
na koma falo inda na barta,na ɗaga kafin in ce wani abu ta riga ni "my lovely
dauther kiyi haƙuri jiya ina can wani gun ne shiyasa ban ɗauki kiran ki ba kuma sai
na shigo a gajiye washhh Allah"ta ƙare zance ta na mai yin miƙa.
Rumtse ido nayi ina jin takaici wato ita da Daddyna suka sheƙe ayarsu shine ta ke
gayamin?tabbas kuma ƙamshin da naji Daddy na yi irin na turaren Nabee ne kenan
zargina ya zama gaskiya?
Jin ban ce komi ba ne yasa Nabee cewa "ina my sugar Daddy ya ke?"a tsawace nace
"Nabee ki shiga hankalin ki wlh in kika yi kuskuren gwada karuwancin ki
ga...."sauran maganar ce ta maƙale min ganin Daddy ya shigo ya na kallona.

Can ɓangaren Nabee ta sheƙe da dariya tace "na nawa kenan?wai an cewa kuturu Allah
ya la'ance ka ai tuni..."ban ida jin abinda tace ba Daddy ya amshi wayar ya kara a
kunnen shi rumtse ido yayi jin abinda Nabee ɗin ke faɗa,"yanzu ita ba ta ko jin
kunya Ƴata ta ke gayawa wannan maganar?"Daddy ke faɗa a zuci kafin ya kashe kiran
ya maido hankalin shi gare ni.

Kaina a duƙe tuni idona sun fara ɗigar da ruwan hawaye,ɗago haɓata yayi sai kawai
ya jawo ni zuwa jikin shi dan bai san abinda zai ce ba ta ina ma zai soma?
"Daddy ka kai ni gun Hajiyar mu ina son komawa can da zama"na faɗa cikin muryar
kuka bayana ya bubuga yace "no Mimi ba za ki koma can ba zan dai kai ki sai ki wuni
in ya so da marice sai naje na ɗauko ki kin ji?"kai na ɗaga ina mai barin jikin shi
na nufi bedroom.

Daddy kuwa huci ya sauke,ya shigo ne dan ya ga jikin Ameera sai kuma ya tarar da
wannan kayan baƙin cikin na *KARUWAR GIDA* da ta ke tsarawa ƴarsa abinda zai sa
zuciyarta ta buga,dan kuwa ya san ba iya abinda ya faru ba ne kawai Nabee ta gayawa
Mimi har da ƙarin ta kawai dan sawa Mimin tension.

Ƙaton hijab kawai na aza bisa tare da ɗaukar coton(auduga)dan wani sa'in period
ɗina ya na dawowa duk da dai dama kwana ɗaya ne ni ke yi ya tsaya.
Kallona yayi yace "Mimi a haka za ki je?"kallon kaina nayi nace "mi nayi Daddy?"kai
ya girgiza dan ya gane wayon da Mimi tayi na saka bungulin hijab a tunaninta bai
hangi ƙafarta ba, ya ga har yanzu riga da wando ne.

Kai na ɗan sosa sai kuma na fuske na ɗauki Teddyna,gaba ya yi ina bin shi a baya
har mu ka fito a farfajiya.
Seat ɗin mai zaman banza na shiga Daddy zaman drever,ai kuwa ƙamshin turaren Nabee
ne ya cika motar duk sai naji raina ya ɓace tare da jin haushin Daddy "wato a cikin
motar ma suka kasance?miyasa Daddy zai min haka ya bayyana sirrin shi ga sa'ar ƴar
cikin shi?duk ƙoƙarin da Mami ke yi bai gani ne komi?"Teddyna na rungume tare da
ɓoye fuskata har mu ka zo gidan Hajiya Babba.

Mu na shiga falon Twins suka rugo suka rungume ni,cikin dariya nace "to ku sake ni
kar na faɗi,ashe nan kuka zo ?ni shaf na ma manta da ku shiyasa ban ji motsin ku
ba"Imane tace "eh jiya Daddy ya kawo mu yace nan za mu zauna har sai kun samu
lafiya"murmurshi nayi na ja hannunta dan tuni Ihsane ta bar guna ta nufi Daddy .

Fitowa Hajiya Babba tayi daga kitchen gaisheta nayi ta amsa tare da tambayata
jikina,nace "da sauƙi alhamdullah"Daddy ne ya matso suna gaisawa da mahaifiyar ta
shi amman duk rabin hankalin shi na ga Mimi wacce ta rakuɓe ta rungume Teddynta
tayi ƙasaƙe alamu tunani ta ke.

Tashi Hajiya Babba ta yi ta koma kitchen zuwa can suka fito ita da mai aikinta
wacce ke riƙe da ƙaton tray,hijab ɗina na cire na zo na zauna ƙasan Capet na fara
haɗa abun breakfast ɗin.
Doya ce aka soya da ƙwai tare da yin wata ƴar sauce ta mayonnaise sai kayan tea,a
cikin ƙaton plate n'a zuba duk suka gewaya suna ci har da Hajiya Babba ni kuma tea
ni ke sha ina satar kallon Daddy yadda ya ke ci a nutse sajen fuskar shi na ɗan
motsawa a hankali hakan ba ƙaramin tafiyar min da hankali ya yi na.

Ina kurɓar tea ina kallon shi tare da sakin murmurshi,kofin tea ɗin na aje na
kwanta bisa salon mai zaman mutum uku Teddyna rungume a hannuna.
A hankali na fara rera waƙa wacce taƙamaima ban san ya ake yin ta ba kawai in na
wuce a hanya wani sa'in ina jin ta a gari,to kawai yanzu sai na samu bakina da
rerata ```Yaushe ne buƙatar za ta biya yau ne ko gobe?🥺da ina da hali janyo shi zan
yi mu yi zobe🥲da siyasa ce tabbas da nai yi zaɓe😰``` da sauri nayi shiru jin Hajiya
Babba na cewa "iyeee!takwara ta aure ta ke so"da sauri na miƙe zan ruga sai aka yi
rashin sa'a Daddy ma da ya miƙe ya na dariya zai wanke hannun shi sai mu ka yi karo
dafe goshi nayi zan faɗi sai kawai ya taro ni na faɗa jikin shi.

"Subahanallah Mimi kiyi a hankali mana,ga shi kin sa na shafa maki maiƙon mai a
kaya"cewar Daddy ya na mai daidaita min tsayuwa,baki na turo gaba ina kallon inda
yayi tâche ɗin.
Su Twins dariya suka shiga yi min ganin ina gunguni tare da buga ƙafafu a ƙasa,
murmurshi Daddy yayi yace "ayya ki yi haƙuri ai gobe ma zan saya maki wasu tunda na
ga so kike ki zama kamar ƴar ƙwllo kullum cikin kayan gudu"Hajiya Babba ta karɓe
zancen da cewa "ai kuwa dai yau na ga sakalci goɗai-goɗai da ita ka tsaya ka na
sangarta ta a haka ai ba gata kake mata ba dan kuwa babu namijin da zai ɗauki
sakarcin takwara komi kuka sai kace pampon an taɓa ido ba su tsayawa sai zubar da
hawaye"baki na kwaɓe nace "Daddy kaji ko Allah yanzu Hajiyar mu ta bar ji da Ni
kawai ka mayar da ni gida "na ƙarashe maganai ina yin kukan wasa.

Kai Daddy ya girgiza ya shiga kitchen ya wanke hannun shi,ko da ya fito bai tarar
da Mimi ba dan tuni ta wuce ƙurya ɗakin Hajiya Babba.
Sallama yayi masu ai kuwa Twins suka laƙe mashi doli ya tafi da su gida,Hajiya
Babba ta miƙe ta shigo ɗaki "binciken miye ake min a ɗaki?"ban ko juyo ba na shiga
duba kayan da ta ke tara min na ciro wasu baƙaƙen riguna guda biyu,da sauri ta
karɓe su ta na cewa "ba fah zan baki su ba sai kin yi aure dan haka kar ki yi
wahala"na turo baki gaba nace "dan Allah Hajiya Babba ki bani Allah ina son yin
kwalliya da su ne"dariya tayi irin ta su ta tsofi tace "ai kam ba zan bayar ba ko
Amadu dakyar na bashi turaren da ya kai maki jiya shi ma dan ya nace ne".

"Wane turare Hajiya Babba?"na tambayeta ta bani amsa da "turaren da dai na saba
saya maki tun ki na ƙarama amman dan shegantaka shine kika canza wani kala kika bar
saka shi shiyasa ni ke tara maki shi a nan in kin yi aure sai ki cigaba da amfani
da shi,na san mijin ki zai so ƙamshi saboda ko a can Saudiyya matan su shi suke
shafawa"shiru nayi ina tunani "to ko dai Daddy bai tafi gun Nabee ba?dan ban
mancewa da Nabee ta ji ƙamshin turarena ne tayi ƙwaƙuwa na bata ɗaya sai kuma ta
cigaba da sayen irin shi yayinda ni kuma na canza wani iri daban.To amman in haka
ne miyasa Nabee za ta gayi maganar ɓatanci a kan Daddyna har tace sugar ɗin ta
ne?".

Wata rose ɗin riga da Hajiya Babba ta yaɓa min a fuska ya sa ni dawowa daga duniyar
tunani,ihu nayi na rungume Kakata nace "thank You my granny,ya aka yi kika san ina
son launin rose?"na tambayeta ina mai sake ɗaga rigar.
"Ko uban ki ai na san launin da ya fi so balle ke da aka haifa jiya"cewar Hajiya
Babba ta na mai maida kayan yadda suke,"kai Hajiya shine har da saka Daddyna?to ni
dai kar ki rufe kayan ki bani mayafin da zan haɗa rigai"ba ta tanka ni ba ta jawo
min wani farin adiko fari sol wanda aka yi ma adon duwatsu.
Bisa gado na ajiye kayan tare da kwantawa ina rungume da Teddyna ,sai a yanzu na
tuna wayata na ga hannun Daddy bai bani ba.
Tunanin shi na fara moments ɗin ɗazu na tuna inda ya tallabe ni na faɗa jikin
shi,lumshe ido nayi jin tamkar yanzu ne ƴan yatsun shi suka luma bisa fatar cikina.
Rigata na sunsuna ai kuwa naji ɗan ƙamshin mayatacen turaren shi,a haka har barci
ya ɗauke ni mai cike da famarkin Daddyna.

Sai wuraren sha biyu da rabi na rana na farka,zanen Hajiya Babba na ɗauka na shige
toilet.
Tâche ɗin jini kaɗan na gani a pant ga kuma liquide ɗin da ya fita yayin mafarki.
Shiru nayi ina tunanin "to wane wanka zan yi?na janaba ko na haila?"
Tuna malamin mu na islamiyya yace ```«Mazhaba Malikiyya sun ce idan wanka biyu ya
haɗu waje ɗaya na Haila da na Janaba to a nan wanka biyu za ka yi a rarrabe,kayi na
abinda ya fara samuwa a gare ka misali kamar mace wadda miji ya sadu da ita kafin
ta yi wankan janaba sai kuma haila ta risketa to a nan za ta fara yin wanka janaba
ne sannan ta kawo na haila daga ba.Yayinda sauran Mazhabobin ke cewa a'a wanka ɗaya
za ta yi da niyya biyu kenan niyyar wankan janaba da kuma na Haila»``` shiru nayi
ina tunanin "to ni wane ya fara zo min jinin Hailar ko kuwa wancan?kawai bari na
ɗauki misali na biyu na ɗauki niyya biyu" na faɗa a zuci tare ```da yin
Bismillah,na wanke hannuwana sau uku,nayi tsarki,sannan na wanke gashin kaina ina
cuɗa shi ta yadda ruwa zai shiga duk ƙofofin mahudar gashin,sannan na game dukan
jikina da ruwa ina cucuɗawa tare da gaggautawa,ruwa na ɗebo a tafin hannu na
kuskure baki sau ɗaya na shaƙa a hanci sau ɗaya tare fyacewa``` ajiyar zuciya na
sauke jin tamkar an sauke min wasu kayan nauyi saboda na tsarkaka.

Bayan na shafa mai na tsane kashina wani zanen Hajiya Babba na fiddo tare da irin
rigar nan ta tsofi munafata na saka,dariya na yiwa kaina ganin na dawo tamkar wata
ƴar ƙauye sai na shafa madarar turare na fita falo.
A kwance na tarar da Hajiya Babba mai aikinta na yi mata tausar ƙafafu, kitchen na
shiga ne ɗebo dafa dukar shinkafa da su kayi wace taji ɗayen kifi.
Sai da naci na ƙoshi na sha ruwa na miƙe a kujera nace "Washhh Allah na gaji"Hajiya
Babba ta ɗago kai ta kalle ni tace "bayan kin share plate ɗaya na abincin?"na turo
baki nace "ke ma ai kin ci to minene na min dariya sabida Allah?"mai aikinta tayi
dariya tace "Hajiya Babba ana takurawa ƴata fah ai ba ma wani ci tayi sosai
ba"Hajiya Babba ta taɓe baki tace "ƴar ta ki ma da ko gaishe ki ba ta yi ba?"buɗe
baki nayi da mamaki jin Hajiya Babba za ta watsa ni,"a'a ba ki dai ji ba ta kau
gaishe ni"cewar Lami kunya ce ta kama ni hankan yasa na fice na fita zuwa
farfajiyar gidan daidai nan kuma motar Daddy ta shigo harabar gidan.....

*Kar ku manta book ɗin kuɗi ki yi ƙoƙari ki biya 200 kacal ki sha karatun ki cikin
nutsuwa ,wacce ta shirya saya ta yi min magana ta WhatsApp* +22795045822
[21/11 à 19:48] Cham~rose: *KARUWAR GIDA...*
```LOVE and
ROMANTIC STORY```

```MRS SADAUKI```💫

☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS ☀️


*

*I selling MTN data with this cheap price*

*MTN DATA PACKAGE*


500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
10GB@===2,600
15GB@===3850
20GB@===5000
40GB@===9900
Dial *460*260# to check Data balance.
*Validity 1 month*

*Airtel,9mobile and Glo* *also available.*

*Whatsapp OR
Call 08066268951*

*Last free page mai son shiga paid group sai ya yi min magana ta WhatsApp*
+22795045822

*PAGE 13-14*

Tsayawa yayi ya ƙare mata kallo tsaf,a yadda ta ke cikin zane simple sai ya fiddo
manya hips ɗin ta tare da shap ɗin su.
"A'u'zu billahi mina shaitani rajim"Daddy ya faɗa jin shaiɗan na kwaɗaita mashi
surar ƴar cikin shi.A jikina naji kamar a na kallona hakan ya sa na juyo caraf mu
ka haɗa ido da Daddy murmurshi na sakar mashi tare da nufowa inda ya ke jingine
jikin mota,duk takonta ɗaya haka zuciyar Daddy ke halbawa saboda yadda ƙirjinta ke
motsawa saboda ba ta sa bra ba.
Saurin kawar da kai Daddy yayi daga kallonta ya na ɗumin zuci "Mimi ki na da
matsala wlh yanzu haka kika fito babu breziya duk jikin ki na motsawa ga kuma masu
gadi a gidan,kenan bra ɗin da na sawo maki sun zama na banza"ji yayi zuciyar shi na
suya dan har ga Allah ya na son ganin ƴaƴan shi cikin shiga ta kamala gudun faɗawa
tarkon sheɗan,dan dayawan maza sun ɓaya ƴaƴan cikin su wanda dalilin shigar banza
da wasu ƴan mata ke yi tsakar gida ya ke sa uba yayi sha'awar ƴar sa.

A shagwaɓe nace "Daddy shine ka kawar da fuskar ka?"juyowa yayi ya kalle ni yace
"no Mimi akwai dai tunanin da nike yi ne"ya faɗa ya na mai jan hannuna mu ka nufi
falo.

Bayan mun zauna ne Daddy yayi wata magana da ta sa zuciyata bugawa,"Hajiya Babba ki
fahimce ni ba wai ina son nisanta Mimi daga nan ba ne kawai a'a akwai ƙwaƙwaren
dalili,kuma makarantar can ta fi ta nan bada horo sannan duk bayan wata uku za ta
dinga zowa ganin gida".

Sharrr haka hawaye suka shiga ambaliya a fuskata "ta yaya ma har Daddy ya ke
tunanin zan iya barin shi na tafi wani gari karatu?miyasa tun farko bai kai ni ba
sai yanzu da ruhina da gangar jikina ke muradin shi?".

Tasowa yayi ya dawo kusa da ni ya na mai kamo hannuwana "Mimina kiyi haƙuri Daddy
ba zai taɓa yin abinda zai cutar da ke ba kin ji?"kai na ɗaga amman ba dan na so
ba.

"To sai dai in tare za mu je dan ba zan bari ta tafi ita ɗaya ba Niamey can cikin
gwarawa babu dangin Iya balle na Abba"cewar Hajiya Babba, murmurshi Daddy yayi yace
"wlh Hajiya Babba tamkar kin shiga raina, dama yanzu yadda duniya ta lalace wa zai
sakin ƴar sa budurwa ta tafi wani gun inda babu mai tsawatarwa?"Hajiya Babba tace
"ah to na zata kai ma sakalcin ƴan Boko za ka yi saboda bariki ka kai Univasaty ta
ke ko mi?"dariya abun ya bani nace "kai Hajiya Babba yanzu Université ɗin ce ba ki
iya faɗa ba?inda sunan goro ne ai ke ce a gaba"

"Kin yiwa Rahamu da kika baro gida "cewar Hajiya Babba ta na mai miƙewa,ni dai
dariya nayi Daddy yace "Hajiya Babba ban fah gama maganar ba " tace "akwatin da zan
tafi da shi zan kimtsa ko ba cikin satin nan za mu tafi ba?"kai ya jinjina yace "eh
in shaa Allah in an kammala komi ina sa ran zuwa jibi za ku tafi" "to kuma a bar ni
na shirya kayana cikin hankali kwance "Hajiya Babba ta faɗa tare da yin gaba.

Duban shi ya kai ga Mimi wacce ta tsunduma cikin tunani,yatsun hannuna ya fara ja
suna fidda sautin ƙwas.
"Washhh "na faɗa da ya ja ɗan ƙaramin amman yaƙi yin ƙara sai ya ja da ƙarfi,dariya
ya yi min ni kuma na turo baki kafin na tsurawa gemun shi ido.

Abun ka da abinda zuciya ke so haka na kai hannuna na shafi gefen fuskar shi nace
"Daddy wai miyasa maza ke barin saje ko sun san ya na yi masu kyau ne?"shiru yayi
ya na kallona kafin yace "tambayi surukina"na turo baki gaba nace "miye kuma haka
nan?"duk da na san nufin shi,"mijin da zan aura maki kafin ki tafi Niamey"na turo
baki nace "ban so, Daddy jiya ina ka tafi na ga kayi shiri irin na ƴan gayu wanda
rabon da in ga kayi shi an kai wata biyu?"bai bani amsa ta ba ganin na ƙure shi da
ido sai kawai yace min "tashi ki kimtsa ina son mu biya shopping kafin mu wuce gida
"ba dan na so ba na miƙe ina gunguni tare da jin haushin ƙin bani amsa ta.

Tuntsrewa da dariya nayi ina cewa "Hajiya Babba duk ina za ki je da uwannan uban
kaya sai kace dai wacce za ta yi hijira?"ba ta kula ni ba ta cigaba da jera kayanta
a trolly yayinda nima na shiga sabgar gabana na shirya cikin doguwar rigar da
Hajiya Babba ta bani da safe tare da yane kaina da mayafi.

"Masha Allah takwas kin tsaf tubarkallah,yau dai kam da ace fita za kiyi na tabbata
da sai kin samo mijin aure kin ga kuwa sai nayi zamana"cewar Hajiya Babba ta na
ƙare min kallo tare da yaba kwalliyata.

Madarar turare na murza a hannu kafin in fice ina mai cewa Hajiya Babba "a wanke
min sous-vêtement ɗina kafin gobe" "a'a mi zai hana ki tafi da kayan ki?"cewar
Hajiya Babba wacce ta biyo bayana.

Sallama mu ka yi mata kafin mu bar gidan,cikin zuciyata ni ke mamakin yadda Daddy


ya kauda kan shi daga gare ni ba tare da kuma ya yabi kwalliyata ba.
Hakan da yayi duk sai naji babu daɗi,Kalla Mall mu ka je da shigar mu wani buzu da
ke zaune bisa kujera inda comptable ke zama yace "masha Allah ka ga wata tsadaddar
flower"murmurshi na sakar mashi ganin ya ƙure ni da ido kuma da ɗan sauti yayi
maganar ta yadda kusan duk wanda ke wajen ya ji.

Ji nayi Daddy ya riƙo hannuna cikin nashi,wani irin shock naji haɗi da wani abu ya
tsikare ni.
Hararata yayi sannan yayi ƙasa da murya ya na cewa "ki zama mace mai kamewa a duk
inda kika je kar ki nuna ke mai arha farashi ce ta yadda ko wane gaja zai iya
tayawa"ban ce komi ba na ɗauki wani lotion dan tuni mun zo jerin turaruka da man
shafawa.
Ɗan basket na ɗauka ina saka abinda ni ke so haka mu ka tayi har na gama zaɓa wasu
kuma Daddy ya zaɓar min,ko da mu ka zo wajen biyan kuɗi kicin-kicin Daddy yayi da
fuska hakan ya hana buzun nan tankanwa Mimi.

***

Nabee ce kwance ɗaiɗaya akan bed a wani ɗaki na hotel,gefenta wani inyamuri ne
zaune ya na daddana waya.Can ya ɗago ya kalleta yace "wai yanzu baby duk wayewar ki
dama a iya romance kawai kika tsaya koko dai ni ɗin ne ba ki son yi sex da
ni ?"murmurshi Nabee tayi tace "Goyu mi zai kai ni yin sex in nayi aure mijina ya
tambaye ni gidan ubanwa na kai budurcina mi zance mashi?ba ma wannan ba ka ga in na
fara yin sex akwai ranar nadama dan zan iya samun ciki ni kuma ban son ayi saurin
gane takon saƙata saboda akwai banbanci tsakanin karuwar asali da *KARUWAR
GIDA*"kai Goyu ya girgiza yace "ni dai da za ki yarda ka bani ko da sau ɗaya ne tak
nayi maki alƙawarin zan baki 2millions"shiru Nabee tayi ta na tunani kafin tace "ok
ka bani lokaci zan yi tunani" yace "ok"tare da ranƙwafowa yayi mata da ƙaton jikin
nan irin na gwarawa.

Ba tare da wani ƙyanƙyami na ƙabilanci ba Nabee ta fara sarrafa Goyu da salon


karuwancinta ta yadda ta ke gamsar da maza ta baki da kuma sauran sassan jikinta ba
tare da sun sex ba.
Sun ɗauki tsawon lokaci kafin su ƙare sheƙe ayar su,kuɗi ya bata masu yawa sannan
ta baro hotel ɗin.Direct gida mai adaidaita sahu ya kaita,da shigarta Iyani ta
tareta da masifa "daga gidan ubanwa kike Nabeela?yau ranar hutu amman dan ƙarya
shine kika ce kin tafi makaranta"cikin makirci Nabee tace "kai Iyani ni wai sai
yaushe za ki daina tuhumata ne?tom bari na faɗa maki gaskiya dama zubin adashe na
tafi kuma ina tsoron in na gaya maki ki hana ni tafiya kuma ga shi yau ne
kwasata"ta na gama maganar ta shige ɗakin su na ƴan mata.

Kasancewa Iyani mai kwaɗayi sai ta ɗaga labulen ɗakin tace "to shikenan kuma sai ki
wuce ba tare da kin ban ko sisi ba?"cike da jin daɗin ta samu nasara Nabee ta ɗauki
5000f ta baiwa Iyani ba tare da wani dogon bincike ba ta ƙulle kuɗin da haɓar zane.

"Yanzu Fauziya da kika maido min gyaɗar nan wa zai min tallar ta?"cewar Iyani ta na
duban Fauziya wacce ta dawo daga talla ta na shan ruwa.

Sai da tayi gyatsa tare da sauke numfashi sannan tace "Iyani na gaji sosai kuma fah
nayi cikiniki sosai,na sayar da dukan yalon sai gyaɗar ce tayi saura"ta faɗa tare
da miƙawa mahaifiyata ta kuɗi cikin farar leda.

Karɓa Iyani tayi ta na mai cewa "shikenan zuwa dare sai kije gidan kallo ki
sayar(irin rumfar nan da maza suke zuwa kallon ƙwallo)"ɓata fuska Fauziya tayi tace
"haba Iyani gobe fah mu ke fara jarabawa a makaranta ina son yin karatu".
Dakatawa da lissafa kuɗin Iyani tayi tace "in ba kije ba wa kike son na aika?"cikin
gunguni tace "ga Nabeela nan ba sai taje ba"Nabee wacce ta fito da ɗaurin ƙirji ta
watsa mata harara tace "nayi maki kama da ƴar talla?" "Ita talla har kama gareta?ke
ma kawai dan kin samu ɗaurin gindi n..."kafin ta kai ƙarshe Nabee ta buga mata
kwandon sabulu a baki nan dambe ta kancame.

Shigowar Nasir kenan ya tarar da su suna faɗa,bai wani ɓata lokaci ba ya shiga
jibgar su babu shiri suka bar faɗan Nabeela ta shiga banɗaki dan tsarkaken jikinta
yayinda Fauziya ta shiga ɗakin su.
Wayar Nabee da ke kawo haske tayi saurin ɗauka da niyyar fasawa amman sai ta ɗaga
kiran ba tare da tayi magana ba "my sugar baby kin tafi kin bar ni cike da kewa ga
kuma mutumniyar ki na son ganawa da ke tun fitar ki har yanzu ba ta...... please ki
amince min sau ɗaya tak na ɗanɗana test ɗin ki da ganin ki kuma za ki yi zaƙi wlh
in kin yarda million biyu zan baki"banda zaro ido babu abinda Fauziya ke yi yayinda
jikinta ya ɗauki rawa ga kuma wani abu da ta ke ji na daban abun ka da sabuwar
balaga.

Wani kiran ne ya sake shigowa da sauri Fauziya ta ɗauki takarda da biro ta rubuce
lambobin ta na mai ƙiyasta abubuwa dayawa a cikin ranta,ɗaukar kiran ta sake yi sai
taji ya na cewa "na turo maki hotuna ki duba"ya na gama faɗa ya kashe kiran.
Code ɗin wayar ta shiga sakawa amman taƙi buɗewa dan kuwa duk yadda kuke da Nabeela
ba za ta gaya maka mabuɗin wayarta ba,tunani Fauziya ta fara ta yadda za ayi ta
samu waya har ta kirawo wannan Guy ɗin ita tayi mashi abinda ya ke so ya bata
million biyu ita ma tayi kuɗi.....

*Ki biya 200₦ ƴar uwa ki cigaba da shan karatu dan yanzu ma ne labarin zai soma 🙃*

3184721842
Bala Maryam Mikailu
First bank
Sai ki turo da shaida biya ta WhatsApp ta wannan number +22795045822

Ƴan Niger kuma carte airtel ta 300f zaku turo


[22/11 à 14:20] Cham~rose💞: *LITTAFIN KUƊI NE KI BIYA KI KARANTA HANKALI KWANCE,DUK
WACCE TA KARANTA MIN BOOK KYAUTA DA WACCE TA TURO DA WADDA TA GAN SHI A WANI GROUP
ITA MA TAYI SHARING IN KUN YI DAIDAI KUN SANI mai son biyan kuɗin karatu sai ta
tuntuɓe ni ta WhatsApp* +22795045822

*Page 15-16*

Da dare Fauziya ta tafi tallar saurar gyaɗa,gungun maza matasa ne duk wajen wasu na
shan sigari wasu kuma na shaƙar hodar ibilis.
Layi ta kama kamar yadda ta ga sauran ƴan matan suka yi ko wacce da abun sayarwar
ta,yau ne karon farko da Fauziya ta zo irin wannan wajajen talla shiyasa ta zama
baƙuwa.
"Amman ke kamar sabuwar zuwa ce ko?dan ban taɓa ganin ki nan ba"cewa Salim ya na
hurar sigari,kai Fauziya ta ɗaga cike da tsoron shi dan muryar shi irin rauque ɗin
nan ce irin ta ƴan tasha.

Murmushi yayi yace "ok ta so ki ɗan kewa daga ci na san kin samu ciniki"cike da
murna ta miƙe saboda yadda saure ke cizonta sai taji kamar ta koma gida,ya na gaba
ta bin shi a baya,kamar za su shiga ƴar rumfar da mazan ke kallo sai gani tayi ya
tsaya tare da juyowa ya tambayeta "nawa ne farashin ki?"murya na ƴar rawa Fauziya
tace "ɗala biyar-biyar ne"ta faɗa ta na mai sauke tray ɗin gyaɗar daga kanta,
murmurshi Salim yayi yace "am ina nufin wannan"ya faɗi haka tare da ɗora hunnun shi
bisa breast ɗin ta.

Ɗan ja tayi da baya kafin ta girgiza kai tace "a'a ba na sayarwa ba ne"yadda tayi
maganai kai kace wata tsohuwar ƴar duniya ce "toh ni ina son ki sayar min nawa zan
baki?"shiru tayi tace "sai in ka yarda ka bani portable" "abu mai sauƙi" ya faɗa
tare fiddo wata tsohuwar itel ɗin shi irin mai butanin nan.
Miƙa mata yayi ta karɓa tace "akwai layi ciki ne?"
"Eh amman ban daɗe da sanye shi ba dama saboda ƴan kuɗin ciki da méga da ya ke da
na saye shi,kin san ƴan sahelcom sun saki garaɓasa"ba tace komi ba ta matse wayar a
ƙugunta.

Janta yayi zuwa wata ƴar kwana,babu wani tsoron Allah ya fara lalubarta,kasancewar
ta nada cikar ƙirji sai abun bai bata wata wahala ba.
Sai da yayi romance ɗin ta sosai haɗi da aza hannunta a sandar girman shi ta biya
mashi buƙata a haka sannan ya ƙyaleta tare da yi mata alƙawarin gobe zai bata kuɗi
dayawa in sun haɗu da "toh"kawai ta amsa kafin ta saɓi traynta ta yo gida.

A zuci tace "shasha gara na cuce shi ya bani waya kawai daga ya ɗan shafe ni,hhh
wai har da cewa gobe na dawo bai san daga gobe zan buɗe shafin arzikina ba na tara
dukiya masu yawa".
Jibgar da Iyani tayi mata ne yasa ta saurin katse tunanin "nace uwar mi kika dawo
yi ba tare da kin sayar ba?"zumɓuro baki Fauziya tayi tace "haba Iyani wlh ba zan
iya zama can ba duk ƴan shaye-shaye ne da tsageru ga kuma shegen sauro"wani dundu
ta sake kai mata tace "su kashe ki maza koma sai kin saidota"Fauziya na kuka ta
fita ta koma,ba ta jima da zama ba aka shiga yi mata ciniki da ta ga samu kuɗi
kawai sai ta tafi ta sawo carte ta 100f ta saka a wayarta.

***

Tun da mu ka fara cin abincin babu mai magana,ƙara cokali kawai kake ji.
Ɗagowa nayi a karo na biyu na kalli Daddy wanda ke zaune tun ɗazu ya na juya spon a
cikin tea,kamar ya san ina kallon shi sai gani nayi ya ɗago kai tare da sakar min
murmurshi mayar mashi da martani nayi ina mai cigaba da cin abincina.

Miƙewa Mami tayi saboda wayarta da tun ɗazu ta ke vivreux alamun kira na
shigowa,miƙewa tayi tsam ta nufi part ɗin ta ina hankalce da Daddy lokacin da ya
bita da ido tare da girgiza kai.

"Daddy wai mi ke damun Mami ne?na ga tun ɗazu ta kasa zama ta kasa tsaye ko tun
abun jiya ne bai sake ta ba?"Daddy ya dube ni yace "wani abu fah?"kallon Ameera
nayi wacce tayi tsamo-tsamo.

A zuci nace "ƙila har yanzu Daddy bai sani ba"a zahiri kuma sai na wayance nace
"babu komi Daddy ina turaren da Hajiya Babba tace ka bani?"goshi ya dafe yace
"kash!na manta je ki cikin ɗakina ya na nan cikin drower"da murna na miƙe na nufi
part ɗin shi.

Mami ta fito falo hannunta riƙe da bag tace "Daddyn Mimi zan tafi wlh takwara ce ta
kira ni wai ciwon ɗan ta ya tashi ba ta wani tsaya yi min bayani ba saboda kuka
shine ta yi min text ka gan shi nan address ɗin asibitin da suke ne"tayi maganar ta
na mai nunawa Daddy text ɗin hannunta sai rawa ya ke.

"Wacece takwara?"cewar Daddy ya na kafeta da ido hakan yasa Mami ta sake gigicewa
tace "Hajiya Rahamu mana ka san ɗanta ke fama da Cancer ɗin ƙwaƙwalwa"kai kawai
Daddy ya jinjina ba tare da yace komi,har ta ka baƙin ƙofa Imane uwar laƙuwa ta
miƙe tace "Mami ina bin bayan ki"da kamar tace a'a sai kuma ta yi murmushin yaƙe
tace " Imane da zamannin ki kika yi tunda ba zan jima ba amman mu je to"ai kuwa
Ihsane ma tace sai ta tafi,haka Mami ta danne zuciya ta tafi da su saboda kallon
tuhumar da Daddy ke yi mata.

Sam zuciyar Daddy ta ƙi yarda da batun Mami hakan yasa ya miƙe da sauri ya nufi
part ɗin shi dan ɗauko key ɗin motar shi ya bi bayan ta,ya na buɗe ƙofa aka yi
rashin sa'a suka ci karo da Mimi ko kafin ya tarota ta faɗi ɗan yatsan hanta ya
bada sautin ƙwas yayinda ledar turaren ta faɗi ƙasa.

Wata irin ƙara na ƙwala da sauri Daddy ya jawo ni ya na duba hannun,wani ihu na
runtuma jin wata irin azaba ta ratsa ni da sauri na ƙwace hannuna tare da miƙewa
zan gudu.
Riƙe ni yayi ya na cewa "Mimi tsaya na duba maki kar aje kin yi targaɗe"maƙe kafaɗa
nayi ina mai cigaba da kuka har da majina😹.

Victago ya ɗauko ya miƙa min "ungo ki saka da kan ki kar yatsan ya yi yami"karɓa
nayi na zauna bakin bed na laƙaci ɗan kaɗan na shafa sama-sama.
Sam ban ji zuwan shi ba sai ji nayi ya ɗaga ni sama tare da zama a kan bed ɗin ya
na mai ɗora ni kan cinyar shi,rumtse ido nayi lokacin da Daddy ya murza ɗan yatsan
da ya samu raunin.Ina son ƙwacewa sai dai babu dama dan wani riƙo ne ya yi min,a
hankali na buɗe idona da suka yi ja suke taf da hawaye na zuba su kan fuskar Daddy
duk da ina halin ciwo hakan bai hana ni ganin kyawun muradin raina ba.

Bisa wuyan shi na kai kaina yayinda na jingina da ƙirjinsa,a haka har barci ya
ɗauke ni ban sani ba.Kallonta Daddy yayi bayan ya shimfiɗar da ita,gefen fuskarta
ya fara shafawa da bayan hannu ya na jin wani irin masifafen sonta na bijiro mashi
fiye da can farko ya na sonta fiye da duk ƴaƴan shi wani sa'in har ya kan ji gwara
ciwo ya same shi kan ƙurji ya fito a fatar ta😹

"Mimi ban san sai yaushe za kiyi hankali ba,har yanzu ƙurciya na ɗibarki sam ba ki
ganin yanayin surar jikin ki sai ki yi ta zama da ƙananan kaya Allah ma yayi sa'a
ba ki da ƴan uwa maza ai da na shiga uku"Daddy ke faɗar haka ya na ƙarewar cikar
ƙirjinta kallo yadda suka fito kamar za su fasa rigarta,ga kuma rigar da santsi ta
kuma ɗan ɗameta.

Mami ba ta zarce ko ina ba sai gidan wasan yara,mai kula da wajen ta baiwa amanar
su Twins tare da bashi kuɗi masu yawa.Abun ka da yaro cike da murna suka fara haye-
hayen abubuwan wasa ita kuwa Mami ta nufi asibitin Dr Ibrah,cike da jin haushi ta
shiga office ɗin shi.
Da murmushi ya tarbeta yace "calm down ma seconde wife ai na san dama za ki zo
tunda ki na tsoron silili,ashe har haka kike Mu'azam?hhh"hannu ta ɗaga mashi tace
"ka ga Ibrahim ka faɗa min abinda ya sa ka tado ni da uwar ranar nan,sannan ban son
haka sam sai wani damuna kake da kira ina cikin iyalai na ka hanani zama
shaƙat"taɓi Dr Ibrah ya shiga yi yace "kai haba ashe?to ta kaiwa iyalai ai ni kin
san juya ne ban haihuwa shiyasa ni ke son na jaraba a kan ki ko a dace ƙwaina ya
samu ma'ajiya a wannan kyakkyawar mahaifar ta ki"yayi maganar ya na shafar marar
ta.

Ture mashi hannu tayi ta na mai watsa mashi harara,ta na shirin yin magana ya haɗe
bakin su.Tun Mami na kiciniyar ƙwatar kanta har tayi muɗis😹kan gadon maras lafiya
ya shimfiɗeta duk yadda ta so Dr Ibrah ya ƙyaleta amman sai da ya kashe ƙishin
shi.Cikin cije baki ta tashi saboda ya fama mata ciwonta tace "Allah ya isa
tsakanina da kai mugu azzalumi wanda bai san darajar abota ba har ya ke keta gonar
abokin da da ya yarda da shi"taɓe baki Dr Ibrah yayi yace "gonar da take a yage
kamar buhun shinkafa,yo ke ba taimakon ki ba ne nayi wlh har mamakin Mu'uzam nike
yadda ya ke zaune da ke a haka duk gara ta rarake wajen"tsabar baƙin ciki ya sa
Mami kasa magana kawai sai ta fashe da kuka......
[23/11 à 18:38] Cham~rose💞: *LITTAFIN KUƊI NE KI BIYA KI KARANTA HANKALI KWANCE,DUK
WACCE TA KARANTA MIN BOOK KYAUTA DA WACCE TA TURO DA WADDA TA GAN SHI A WANI GROUP
ITA MA TAYI SHARING IN KUN YI DAIDAI KUN SANI mai son biyan kuɗin karatu sai ta
tuntuɓe ni ta WhatsApp* +22795045822

*Page 17-18*

Sai da ta biya ta ɗauki su Twins inda ta aje su kafin su wuce gida,babu kowa falon
haka yasa Mami sauke ajiyar zuciya kafin ta wuce ɗaki.Wanka ta shiga ta gasa kanta
da kyau tare da saka farin miski,towel ta sa ta na tsane gashin kanta turo ƙofa aka
yi a firgice ta juyo Daddy ne kallon tsaf yayi mata kafin yace "ashe kun dawo yanzu
na ji hayaniyar Twins?"cikin kawar da kai Mami tace "eh wlh mun dawo tunda ita ma
Rahamun zuwa jibi za'a sallame su"Daddy ya jinjina kai yace "to Allah ƙara lafiya"
da "amen"Mami ta amsa ta na jiran Daddy ya fita amman sai ta ga jiƙaƙen gashin
kanta ya ke kallo.

Cike da bariki tace "Ni kam ina Mimi da na shigo ban ganta ba ga shi ina so ta ɗan
kitse min gashi kafin ta tafi" "ta na ɗaki ba ta ma jin daɗin jikinta ina ga sai an
ɗaga tafiyar,sai dai in salon za ki je"cikin rashin jin daɗi Mami tace "ashsha mi
ya same ta bayan na barta ƙalau?"bai tanka ba dan kuwa sam zuciyar shi ta ƙi hakice
zargin da ya ke yi mata "miyasa lokacin da ta dawo daga asibiti ba ta tambayi
dalilin da yasa suka bar ta can ita da Ameera ba? tabbas Dr Ibrah ɗan iska ne ni
shaida ne tun muna ƴan samari ya ke lalata ƴan mata wasu da yawan su ya mayar da su
karuwai,amman ta yaya har zai nemi iyalina kai ba zai yiyuwa ba"Daddy ke magana
zuci kafin kuma wani ɓangaren na zuciyar shi yace "to mi zai hana ai shi ɗan iska
bai da kara a ko ina zai iya gwada sa'ar shi tunda har ya iya ƙoƙarin ketawa Mimi
haddi miye a ciki dan ya nemi matar ka"

Zuciyar shi ce yaji ta zo mashi a wuya da sauri ya ɗago kai ya kalli Mami wace ke
shafa man zaitun ga breast,"bani wayar ki "da sauri ta juyo jin wani batu wai ta
bashi wayar ta.
"Ban gane ba"ta faɗa murya na ɗan rawa,cikin tsawa yace "rahama bani wayar ki
nace"da sauri Mami ta kalli bag ɗin da ta fita da ita ta na shirin ka hannu Daddy
yayi saurin ɗauke bag ɗin.

Kokowa suka shiga yi daga bisani Daddy ya cillata can bisa gado ya zuge zip ɗin
jakkar ya ɗauki wayar tare da ficewa waje,da sauri ta mara mashi baya ta na ɓaɓatu
"wai dan Allah miye na wani amsar min waya?ba ka yarda da ni ba koko zargina kake?
ka bani wayata"ta faɗa ta na tara mashi tafin hannu.
Daddy da idon shi suka yi ja suka rine yace "ba zan bayar ba ki faɗa min code ɗin
da kika sake"dariya ta sheƙe da ita tace "ba zan faɗa ba"Daddy yace"wlh zan yi
mugun saɓa maki Rahama" Mami tace "to sannu baba tsoho wanda ya kawo ni duniya nace
ba zan faɗa ba in kuma kashi za ka bani sai kayi niyy..."ba ta gama rufe baki ba ya
ɗauke ta da mari gau kafin ta yunƙurin ɗagowa ya ƙara mata wani ihu Mami ta saka
ta na zagin Daddy hakan yasa su Twins fashewa da kuka .

Cikin barci na fara jin koke-koke da sauri na fita zuciyata na bugawa "Innalillahi
wa'inna iley raji'un Daddyyy"na faɗa da ɗan ƙarfi kafin na ƙaraso na cire hannun
shi da ya maƙure Mami idonta duk sun fito waje.

Da gudu ta nufi ɗakinta ta na kuka Twins suka mara mata baya,kallon Daddy nayi sai
huci ya ke saukewa kamar kumurcin zaki hannu na sa zan taɓa shi ya ture ni tare da
zirar makulin moto bai zarce ko ina ba sai wajen masu cire code.
****

"Faf-faf!"haka zuciyar Fauziya ke bugawa ta na sauraren yadda wayar Goyu ke ta


ringing amman ya ƙi ɗagawa,har za ta yanke ya ɗaga cikin rawar murya tace
"hello"jin muryar mace yasa Goyu gyara kwanciya a ɗakin da ya ke "oui wacece"rasa
abinda za tace tayi kawai sai tace "ina za mu haɗu?"ba tare da wani dogon tunani ba
ya gaya mata hotel ɗin da ya ke dan dama business ɗin shi kenan lalata da ƴaƴan
mutane a tunanin shi ma ko wata da suka san juna ce.

"Waiii Allah"cewar Fauziya tare da tunanin ta ina za ta fara,da farko dai ba ta da


ko kuɗin adaidaita.Murmushi tayi ta nufi gida dama fitowa tayi ta laɓe ƙarƙashin
wata innuwa,a tsakar gida ta tarar da Iyani na ƙulla gyaɗa ba tare da sallama ba ta
shige ɗaki.
Cikin kayan Nabeela ta shiga bincike nan ta samu kuɗi,wanka ta fito tayi ta shafa
mai da turare ta ɗauki waya doguwar riga ta Nabee ta saka.
Farin bokiti ta ɗauka sannan ta fito "Iyani ki zuban gyaɗar ina son fita da wuri
kar dare yayi kice sai na tafi gidan kallo"cike da murna Iyani ta amshi bokitin ta
zuba mata gyaɗar.

Fauziya ba ta zame ko ina ba sai hotel,kiran Goyu tayi ta shaida mashi da ya fito
waige-waige ya fara yi dan ganin ta ina za ta ɓullo."Kai ne wanda na kira?"ya
tsinkayo muryarta a bayan shi,juyowa yayi ya na ƙare mata kallo wata ƴar ficit da
ita gemun shi ya shafa a zuci yace "abokin gaba bai da kaɗan,kai Goyu kai da ba ka
ma san mi ya kawota ba"

Sune kai Fauziya tayi ganin irin kallon da ya ke bin ta da shi "Angel mi kike so
ne?"taji ya watso mata tambaya ɗago kai tayi babu wani tsoro ko shakka saboda
idonta sun rufe kuɗi kawai ta ke tace "million biyu ɗin da kace za ka baiwa Nabeela
in ta yi maka abinda kake so to shine nazo ni ka ban zan yi ma"shiru yayi ya na
tunani haɗi da ƙureta da ido shi sai yanzu ma ya ga kamaninsu da Nabee.

Kafaɗa ya ɗaga yace "ok biyo ni"babu muso ta bi bayan shi har suka isa ɗakin da ya
kama,suka shiga ya rufe ƙofar da key.Bokitin gyaɗar da ta ke ƙuminiya da shi ta aje
shi kuwa Goyu bai wani ɓata lokaci ba ya cire mata hijab,kallon ta ya ke kamar wani
mayunwacin zaki.Wuyanta ya sunsuna ƙamshi ya bugi hancin shi wanda ya ke sak irin
na Nabee "Angel dagaske kin yarda?"ya sake tambayarta dan tabbatarwa saboda ya
ganta yarinya,kai ta ɗaga mashi alamar eh.
Brush da maclean ya bata ya nuna mata douche ,karɓa tayi ta shiga ta wanke bakinta
da kyau ko da ta fito tuni Goyu ya tuɓe.

Ba ta wani damu ba balle tsoro dan a jiya ta yiwa Salim massage ta ga irin girman
mazantakar manyan maza,tashi yayi ya jawota zuwa bed ya na mai haɗe bakin su
bisanin ya cire doguwar rigarta ya na mai fara wasa da dukiyar Fulaninta.

Sosai Goyu ya shayar da ita zumar romance dan kuwa shi gwani ne ta wannan
fannin,gel lubrifiant ya ɗauko ya shafa ya shafa mata tare da .....rumtse ido tayi
jin zafi-zafi bisanin azaba ta biyo baya.

Ruf ya rufe mata baki ya shiga yin having sex da ita,babu tausayi balle tsoron
Allah Goyu ya raba Fauziya da budurcinta.Da ya gamsu da kan shi yayi mata wanka ya
gasata da kyau tare da buɗe bag ya fiddo maganin rage raɗaɗi da ya ke saya ya bata
ta sha,kuɗinta million biyu ya fiddo cur ya bata ai kuwa Fauziya ta ruɗe.

Murmushi yayi yace "na san ba ki saba riƙe manyan kuɗi ba mu je na buɗe maki
account sai ki saka su ciki "cike da murna ta amince ta ɗauki bokitin gyaɗar ta
suka fito.
Cikin farar motar shi suka shiga ba su zame ko ina ba sai bank,da aka tambayi carte
d'identité ɗin Fauziya Goyu yace ya masu alƙawali gobe za su kawo nan ya basu cin
hanci suka buɗe mata account.

Gyaɗar ta juye mashi a mota ya bata kuɗin har da wasu sama,a haka ta na ware ƙafa
har ta isa gida."Assalamu alaikum Iyaniii?"ta faɗa da murnarta yanayin kiran yasa
Iyani ta buɗe ido dama barcin ba wani sosai ya ɗauke ta ba,ganin Fauziya tsaye
hannunta riƙe da son gyaɗa babu komi yasa ta saurin tashi mushi kan fuskarta.Kuɗin
ta zube a bisa tabarma ta na mai zaunawa ta fara ƙirgawa,ba tare da wani damuwa ba
Iyani ta fara tattara ƴan caras ɗin kuɗin da Fauziya ta tsaya tayi canji tun a
hanya.
"Allah maki albarka an Fauza na gobe in Allah ki tuna min zan baki kuɗi ki sawo
indomie ki ci"cewar Iyani ta na mai ƙulle kuɗin da haɓar zane Fauziya ba ta ce komi
ba ta tashi ta shige ɗaki ta na mai dannawa Goyu kira.....
[24/11 à 20:29] Cham~rose💞: *LITTAFIN KUƊI NE KI BIYA KI KARANTA HANKALI KWANCE,DUK
WACCE TA KARANTA MIN BOOK KYAUTA DA WACCE TA TURO DA WADDA TA GAN SHI A WANI GROUP
ITA MA TAYI SHARING IN KUN YI DAIDAI KUN SANI mai son biyan kuɗin karatu sai ta
tuntuɓe ni ta WhatsApp* +22795045822

*Page 19-20*

Abun mamaki sai da Daddy ya bincike kaf wayar Mami bai samu wani abu na zargi
ba,hanyar gida ya kama ya dawo direct ɗakinta ya wuce a kwance ya tarar da ita daga
ita sai towel alamu da ta gama shan kuka wani wankan ta kuma yi.

Abun ka da namiji mai lafiya tuni yaji sha'awar shi ta motsa ganin cinyar ta kawai
da yayi a waje,bai san lokacin da ya haura gadon ba ya fara shafarta a hankali tuni
kuma damuwar da ke zuciyar shi ya nemeta ya rasa.

Kamar a mafarki ta fara ji a na taɓa ta da mugun furgice ta farka,ture Daddy tayi


ta na harar shi.
Kamo hannunta yayi ta fuzge tace "miye kuma?"cikin muryar shi da ta fara dishashewa
yace "please..."sai kuma ya kasa ƙarasawa saboda abubuwan da ya ke ji suna faso duk
illahirin jikin shi musamman tsarar bayan shi marar shi.Cikin nuna tsantsar
fushinta tace "wlh Mu'azam ko za ka mutu ba zan baka kaina ba kuma ka rubuta daga
yau Rahma ta fi ƙarfin wulaƙanci balle duka, Allah na tuba ka yafe ni in banda
ƙaddara mi zai sa ni zama da kai?namijin da bai amsa sunan shi namiji a gado minene
ranar shi?dama can haƙuri ne ni ke da kai ina zama ƴaƴana amman tunda ba ka san
mutumci ba sai mu yi ta zama a haka"ta na gama maganar ta faɗa toilet yayinda Daddy
yayi sororo ya na juya kalmar namijin da bai nuna shi namiji ne a gado"kenan ta na
nufin ban gamsar da ita?yanzu kenan duk laifinta da ni ke gani na buɗewar gaba ashe
matsalar daga gare ni ta ke?to miyasa ba ta faɗa min ba tun can?"Daddy ke maganar
zuci a take yaji wani irin takaici ya rufe shi.

Wayarta ya aje mata bisa gado ya fita zuwa part ɗin shi dan tuni an fara kiraye-
kirayen sallah magrib,wanka yayi haɗi da alwala ya wuce masjid bai dawo ba har sai
da aka yi isha'i.

Kayan tea na ɗora akan tray haɗi acake ɗin da nayi wanda ya sha hasashen kifi,part
ɗin shi na nufa da sallama amman shiru ba'a amsa ba kawai sai na tura ƙofa.
A zaune ya ke bakin bed daga shi sai gajeren wando babu riga a jikin shi hakan ya
baiwa gargasar ƙirjin shi damar shan iska,tun ɗazu ya rabka uban tagumi ya na
tunani bai ma san Mimi ta shigo ba.
Kai na sunne saboda wannan ne karon farko da na taɓa ganin shi babu sutura kirki a
jikin shi,sallama na kuma yi amman ko gezau.
Zuciya na ɗan bugawa na ƙarasa gun shi tare da ɗan janye hannunsa da yayi tagumi,da
sauri ya juyo ya kalle ni cikin damuwa nace "Daddy..."sai kuma nayi shiru haɗi da
sunne kai ƙasa,jallabiyar shi ya jawo ya saka sannan ya amsa min da "Mimi ya jikin
naki?"ɗan kwaɓe baki nayi ina mai nuna mashi hannun nace "har yanzu da ɗan saura ya
na min ciwo"murmurshi yayi a zuci yace "Mimi uwar sakuwa"a fili kuma yace "Mimi
wannan ɗan ciwon ne kike ma kuka?ni da ni ke son nan da baɗi warhaka kin haifa min
ƴan jikokina?"wata irin kunya ce ta rufe ni sai nayi saurin kife kaina a bed ina
dariya a zuci kuma faɗi ni ke "har abada hakan ba za ta faru ba dan kuwa Mimi ba za
ta taɓa yin aure ba balle har ta haifu,ni kai ni ke so da kai ni ke burin in yi
rayuwa".

"Bani tea na sha in kin gama ɓoye fuskar "na miƙe ina cewa "to Daddy ni ya za'a yi
na raine su nima ɗin ban wuce raino ba"sai da na haɗa masjid tea haɗi da miƙa mashi
yace "amman kin iya jingilar Teddy ko?"dariya nayi ina mai ɗaukar wayar shi Mimi na
saka code ɗin wayar ya buɗe,can bisa kujera na zauna ina mai shiga gallerie.

***Bayan sati biyu

Cikin kuka ta ke cewa "Washhh !Nasir da zafi fah,kar ka shige ni dan Allah ka bari
in...."ba ta kai ga ida maganar ba ya shigeta da ƙarfin tsiya ba ta sa lokacin da
ta ƙwala ihu ba haɗi da mitsirniya sai dai ina Nasir haƙarta kawai ya ke.

Sai da ya gamsu sosai sannan ya mirgina gefe ya na fitar da numfashi,sai da ya ɗan


huta sannan ya kai hannu zai jawo Fadila buge mashi hannu tayi ta na zagin shi.
Haƙuri ya shiga bata dan Allah na gani bai yi niyyar yin sex da ita ba kawai kaidin
sheɗan ne,"please babyna kiyi haƙuri dan Allah wlh ba niyyata kenan ba amman nayi
maki alƙawali hakan ba za ta ƙara faruwa ba"

Shiru tayi ba ta amsa ba sai kukanta da ta ke,fitowa yayi ya ɗauki gaz/gas ɗin
abokin shi ya tafasa mata ruwan zafi.Da cije baki ta miƙe ta yi wanka haɗi da gasa
kanta, Allah ya isa kuwa wacce ta jerawa Nasir ta fi buhu.

A bisa hanya Nasir sai murmurshi ya ke yau dai ya wanke dattin da ke marar shi ,da
sallama ya shiga gida tsayawa yayi cak ya na kallon Iyani wacce ke tsaye kan
Fauziya wacce ke ta kwarara uban amai.

"Zo ka rakata asibiti dan ban yarda da wannan aman ba nayi-nayi ta faɗa min abinda
ke damunta ta ƙiya"cewar Iyani kafin Nasir yayi magana Nabee ta shigo hannunta da
abun awon ciki.
"Iyani ga G-test ɗin tayi fitsarin sai na saka na gani"cewar Nabee ta na mai miƙawa
Fauziya gwangwanin tumatur,babu muso ta karɓa ta shiga tayi fitsarin dan ita ba ta
san minene za'a yi da fitsarin ba.Ɗan abun gwajin Nabee ta tsoma jim kaɗan ta
fiddo,saurin kallon Iyani tayi ta kasa cewa komi, Nasir wanda ya ke tsaye tun ɗazu
ya ƙaraso ya amshi G-test ɗin.
Layi biyu ya gani a jikin shi wanda ke da tabbacin Fauziya na ɗauke da
ciki,"Innalillahi wa'inna iley raji'un cikiii?"ya furta da ƙarfi saurin ɗagowa
Fauziya tayi wacce ta duƙa dan yin wani aman.

Buta Iyani ta saka ta shiga jibgarta da shi,tun daga Nabee har Nasir babu wanda
yayi ƙoƙarin hanata shi a ƙarshe ma ɗakin shi ya wuce ya na mai jin wasu hawaye na
zuba mashi na takaici "tabbas abinda ka shuka shi za ka girba,yau na ketawa ƴar
mutane haddi a yau kuma na samu sakamako a gun ƙanwata ya Allah"

Dakyar Nabee ta ƙwaci Fauziya ganin Iyani na shirin kisan kai,da jan ƙugu ta ƙarasa
ɗakin su ta na mai fashewa da kuka.Text ta yiwa Goyu na ta na ɗauke da juna biyu
amman bai yi mata reply ba,a ƙarshe da ta kira shi ma taji wayar a kashe.
Banda kuka babu abinda Iyani ke yi ta na zagin Fauziya haɗi da yi mata addu'a Allah
gamata da wani bala'i wanda zai kasheta daren yau.

A ɓangaren Fadila kuwa dakyar ta ke daidaita tafiyarta ta yadda Ayya ba za ta gane


ba,ai kuwa kam ba ta gane ba ɗin dan ba ta wani damu da tarbiyyar ta ba.
Sai da ci kuka ta ƙoshi sannan ta rumtse ido ta na tunanin zuci "oh Allah!yau na
rasa abu mafi muhimmanci a rayuwata,wai yau ni Fadila ni ce na aikata zina?aikin
mi ni ke yi ma har na biyewa Nasir mu ka fara masha'a?tabbas nayi sakaci sosai
tunda har na yarda da shawarar shi,miyasa ban yi haƙuri ba har lokacin da aka ɗibar
min?"haka ta rinƙa tunani har barci ya ɗauke ta
[25/11 à 15:49] Cham~rose💞: *LITTAFIN KUƊI NE KI BIYA KI KARANTA HANKALI KWANCE,DUK
WACCE TA KARANTA MIN BOOK KYAUTA DA WACCE TA TURO DA WADDA TA GAN SHI A WANI GROUP
ITA MA TAYI SHARING IN KUN YI DAIDAI KUN SANI mai son biyan kuɗin karatu sai ta
tuntuɓe ni ta WhatsApp* +22795045822

*Page 21-22*

Shirye-shiryen tafiyata kawai ake yayinda tuni Hajiya Babba ta dawo gidan mu saboda
4h du matin bus ɗin mu za ta tashi,ni dai gani nan sukuku duk ban son tafiyar Allah
na gani buƙatar Daddyna ni ke kusa da ni.

Ɗakin Daddy na shiga na gyara tunda ita Mami ta fita harakar shi,parfum ɗin shi
wanda ya ke shafawa na ɗauka haɗi da key ɗin ɗakin shi guda wanda ya ɓoye cikin
drower.

A falo na koma duk jikina ciwo ya ke min,kwanciya nayi Twins suka fara yi min tausa
Hajiya Babba da Ameera suna hira sama-sama haɗi da kallon tv yayinda Mami ke
kitchen ta na girkin marice.

Har barci ya fara ɗaukata naji motsin shigowar shi,tashi nayi zaune na zuba mashi
shanyayun idona masu ɗauke da barci shi kuwa Daddy Hajiya Babba ya ke gaidawa haɗi
da tambayarta abubuwan da suka rage na buƙata.

"Mimina kwanta ki huta in an jima sai mu yi magana"cewar Daddy ya na kallona baki


na ɗan turo sai ni ke jin kamar na tashi na shige jikinsa kawai buƙatar hakan ni
ke.

Ganin bai da niyyar zama yasa na koma na kwanta ina jin wani fitananen feeling a
tattare da shi,sam ban taɓa jin wannan abun ba sai a zuci na tambaya "dama haka
mata kan ji ga ababan ƙaunar su koko ni dai ce ke jin haka?amman miyasa ban taɓa
jin wannan feeling ba ga duk Mazan da suke bibiyata sai Daddy?"wani gefen na
zuciyata ne yace "saboda ki na son shi"kai na girgiza a zuci nace "no sha'awa
dai,ta yaya ƴa za ta so mahaifinta?ni kawai sha'awar shi ni ke ji"da wannan tunanin
barci ya ɗauke ni.
Da dadare bayan an gama cin abincin dare kowa ya tafi ya kwanta amman ni na kasa
tashi daga falo saboda Daddy bai shigo ba,can kamar mintin ashirin ya shigo ko
kallona bai yi ba ya wuce part ɗin shi.

Jiki ba ƙwari na nufi kitchen na haɗa mashi haɗi da jefa ƙwayar sa barci,da sallama
na shiga ɗakin sai dai ba ya nan da alamu ya na toilet dan naji motsin ruwa.
Fitowa nayi ina addu'a Allah sa in ya fito ya sha tean dan so ni ke yayi barci ta
yadda zan yi komi ba tare da sanin shi ba.

Daddy na gama wanka ya fito ya tsane jikin shi,rigar barci ya saka ya shafa mai
turaren shi ya nema sama da ƙasa bai gan shi ba doli ya haƙura.
Mug ɗin ya ɗauka yayi Bismillah ya fara shan tea,sai da ya shanye shi tass sannan
ya kashe hasken ɗakun shi.
Ƙofa ya rufe da key sannan ya dawo ya kwanta ya na mai aje makulin kusan kan
shi,tunanin ta yadda zai ɓullowa lamarin Mami ya ke neman shiri ya ke yi ita kuma
sai kaucewa ta ke.

Idon shi ne suka fara lumshewa,duk yadda ya so yin tunani ya kasa saboda yadda
barci ya fi ƙarfin shi.
A wahalce ya fara sauke numfashi dama a matuƙar gajiye ya ke,ni kuwa ina can ɗaki
sai juyi ni ke na kasa barci sam tunani kawai ni ke ta yadda zan kasance da Daddyna
sai ni ke ganin ba zan iya yin haka ba,in kuma nayi minene banbacina da *KARUWAR
GIDA* ?ai gwara ma ita.
Tunanin yadda Nabee har ta samu courage ɗin kasancewa da Daddyn nayi,a hankali na
sauke ƙafafuna ƙasa na sauka daga kan bed ɗin.

A hankali na buɗe ƙofa ta yadda babu wanda zai ji,sanɗa na fara har na isa ƙofar
Daddy key ɗin da na sato na saka a jikin makulin tuni ya buɗe,shiga nayi zuciyata
na dukan tara-tara.

Har bedroom na wuce,a kwance na tarar da shi ya na sharar barci sai sauke numfashi
ya ke,hasken ɗakin na kunna da sauri ya jimƙe idon shi ya na motsa baki.

Tuni tsoro ya kama ni kar ace bai sha tea ɗin ba,mug ɗin na ɗauka naji sakwaf
murmurshi nayi na ƙarasa na zauna bakin bed.
Fuskar shi na ƙurawa ido bisanin na kai hannuna bisa sajen shi ina shafawa a
hankali,lips ɗina na kai bisa na shi na basu wata ƙyaƙyawar sumba kafin na miƙe na
fice daga ɗakin ina mai kashe hasken ɗakin.

Part ɗin mu na koma na kwanta,wuraren 2h na farka nayi wanka sannan na tada Hajiya
Babba ita ma tayi.
Sai da mu ka shirya tsaf sannan mu ka fito falo,Ameera na biye da mu a nan mu ka
tarar da Mami.Jikinta na faɗa ina shirin kuka nan ta shiga bubuga bayana ta na
kwantar min da hankali "Ameera je ki tashe da Abban ku ina ga kamar bai tashi
ba"cewar Hajiya Babba dan kuwa ta lura ba sa shi da Mami shiyasa ba ta tada shi ba.

Sai Ameera ta kai wajen minti goma sannan Daddy ya farka da wahalalen barcin da ya
ke,fuska kawai ya wanke da baki ya fito saboda tuni lokaci ya ƙure.
Har mota Ameera da Mami suka mana rakiya kafin mai gadi ya buɗe mana get,ba mu yi
tafiya sosai ba mu ka kawo EMA transport voyageurs tuni kuwa an fara appel.

Mu na nan tsaye har aka zo da sunan mu,har cikin mota Daddy ya shiga sai da ya ga
mun zauna sannan ya fito ya jira aka gama appel motar ta ɓaga zuwa Niamey.
"Allah sauke ku lafiya ya tsare min ke Mimi da sharrin abokai irin su Nabeela"ya
faɗi haka ya na mai nufar motar shi,har cikin zuciyar shi ya ke jin kamar ya sauke
wani nauyi na nisanta Mimi daga baƙar abokiyarta Nabee.
Ya na tuƙi idon shi na rufe,babu zato ba tsammani ya kaiwa wani tangaraho karo
saboda maganin barcin bai sake shi ba.....

*Ku yi haƙuri wlh ban cikin yanayi*🥺🥺


[26/11 à 19:09] Cham~rose💞: *LITTAFIN KUƊI NE KI BIYA KI KARANTA HANKALI KWANCE,DUK
WACCE TA KARANTA MIN BOOK KYAUTA DA WACCE TA TURO DA WADDA TA GAN SHI A WANI GROUP
ITA MA TAYI SHARING IN KUN YI DAIDAI KUN SANI mai son biyan kuɗin karatu sai ta
tuntuɓe ni ta WhatsApp* +22795045822

*Page 23-24*

Sai da gari ya waye mutane suka farga da motar Daddy wacce tuni madubin gaba ya
fashe,ba'a wani ɓata lokaci ba ƴan sanda suka zo tare da miƙa shi asibiti Hamdallah
kasancewar ta fi kusa da su.

Taimakon gaggawa aka shiga baiwa Daddy aka cire glass ɗin da ya cake shi ga wuya
aka naɗe gun da bandeji،awani huɗu cur sannan ya farka rumtse ido yayi ganin shi
kwance a gadon asibiti a take duk abinda ya faru ya dawo mashi a kai a zuci yace
"kenan accident nayi?"

Ya na nan kwance likita ya shigo ya duba shi haɗi da ƙara yi mashi wasu allurai
babu jimawa barci ya ɗauke shi,yayinda a cikin barcin ya ke ta mafarkin Mimi.

Ganin Daddy bai dawo ba sam bai tadawa Mami hankali ba,hasali ma Dr Ibrah ta kira
suka sha hirar su tamkar wasu masoya.Ba wata hira ba ce sai ta batsa da nunawa
junansu sun yi kewar juna nan fah ne Mami ke sanar da shi Daddy bai dawo ba,shiru
yayi can yace "kar ace dai shine yayi accident dan ɗazu a wani group na ga an turo
wata mota kalar ta shi"da sauri Mami ta dafe ƙirji ko kafin tace wani abu Dr Ibrah
ya kashe kiran haɗi da bin didigin ainahin labarin a ƙarshe ya tabbatar da Daddy
ne.

Ameera da twins suna falo su na kallo Dr Ibrah ya shigo,cike da ladabi Ameera ta


gaishe shi ya amsa tare da cewa "ina Rahman ta ke ?jikin nata da sauƙi?"

"Ta na ɗakin ta kenan ba ta lafiya?"cewar Ameera "eh wlh tun da ta samu labarin
baban ku yayi haɗari shikenan ciwonta ya motsa shine na zo na dubata".

Cike da tashin hankali Ameera tace "accident ?yanzu ya na ina?" "Ya na Clinic
Hamdallah ungo kuɗin adaidaita sai kuje ke da su Twins ku tsaya can kafin mu
zo"Ameera na sharar hawaye ta amshi kuɗin haɗi da jan ƙannanta suka fice .
Murmushi Dr Ibrah yayi ya haura ɗakin Mami ,a zaune ya tarar da ita tayi tagumi
hawaye na zuba a kumcinta,wani irin fincikota yayi ta faɗa jikin shi.Halshe ya sa
ya na shanye hawayen yace "a kan waccan banza ne kike min asarar hawayen ki?"ta
buɗa baki da niyyar magana yayi saurin saka nashi.

Sumba ya ke bata ta fita hankali tuni suka fita hayyacin su ,tamkar wasu ma'aurata
haka ya tuɓeta ya fara sex da ita sai ihu suke.
Sai da suka yi suka gaji dan kan su kafin su yi wanka,Mami ta shiga kitchen ta samo
masu abinci suka ci suka nar kafin su buge da barci.

Da isar Ameera asibiti ba ta wani sha wuya ba suka samu ganin Daddy wanda ke ta
sharar barci,har wajen awa biyu da zuwan su amman bai tashi ba.
"Ku zauna nan in tafi gida in ɗauko mana abinci kar ku fita ko da bakin ƙofa ne kun
ji ko?"cewar Ameera kai suka jinjina mata ita kuwa ta fito bakin hanya ta samu
adaidaita.

Cike da mamakin ganin motar Dr Ibrah har yanzu bai bar gidan ba komi?ta shiga ciki.
Part ɗin Mami ta nufa har ta ɗora hannunta kan handle ɗin ƙofa sai taji muryar Dr
Ibrah ya na cewa "ya ya kika ji kayan aiki ba kamar na mijin ki ba ko?"dariyar
duniyanci Mami tayi tace "ai Mu'azam ya fi ka komi kan tsawon kan kauri kawai shi
matsalar shi bai san yadda zai sarrafa mace ba ne sannan sai matsalar saurin
kawowa"cike da jin haushi Dr Ibrah ɗin yace "kuma kike ihu babu ruwana da munafurci
bari ki ga na tashi na tafi wancan mai gadin na ku sai baƙin sa idon tsiya wai fah
har da ce min yayi ai mai gidan bai nan,ni kuwa na ƙi kula shi"da sauri Ameera ta
bar gun ta shiga kitchen jikinta na karkarwa dan kuwa ita ba yarinya ba ce balle ta
ƙi fahimtar inda kalaman Dr Ibrah suka nufa.

Abincin ta zuba haɗi da ɗaukar exotic sannan ta fito,kiciɓus suka yi da su Mami


wacce ta rako Dr Ibrah.
A ɗan daburce Mami ta kalleta tace "yo ba ki je asibitin ba?"dan dama Dr Ibrah ya
gaya mata yadda suka yi,kai Ameera ta girgiza tace "na tafi dawowa nayi ɗaukar
abinci" Mami ta ce "toh lafiya kike kuka ko wani abun ne?"kallon mahaifiyarta ta
tayi sannan tace "Daddy ne tun zuwan mu bai tashi ba kuma an naɗe mashi wuya"ta
ƙarashe maganar ta na fashewa da kuka wata ajiyar zuciya Mami ta saki dan ita
azaton ta ko tun ɗazu Ameera ta dawo ta ganta ita da Dr Ibrah.

"Allah baku lafiya ga baki ɗaya ke ma ya kamata ki kula da kan ki sosai ni zan
wuce"cewar Dr Ibrah,godiya Mami tayi kafin tace "ni zan koma ɗaki na kwanta ki
gaishe shi da jiki"bayan Mami Ameera ta bi da kallo kafin ta fita ta na yiwa Mamin
addu'ar shirya tare da alƙawarin ita ma sai ta zama *KARUWAR GIDA* ko dan ta ramawa
Daddyn ta😳

***Niamey

Mu na sauka babban birnin Niamey na sake kiran wayar Daddy a karo na barkatai
wannan karon kuma a kashe najita,cikin sanyin jiki na kira lambar da ya bani yace
in mun sauka na neme shi.
Ashe tuni ma ya na cikin gidan EMA,gaishe shi nayi ina mai nuna mashi Hajiya Babba
wacce ke ta masifa an ƙi fiddo mata kayan su daga cikin Boot😂kai ya girgiza a zuci
yace "su Hajiya Babba manya ashe har yanzu ta na nan dai yadda na santa"ƙarasawa
yayi gun ta ya gaishe ta amsawa tayi ta na mai cigaba da mita .

Har mota ya kai su sannan ya dawo ya fara ɗaukar masu kayan da suka raɓe,sai da ya
gama sannan ya zagaya ya zauna seat ɗin drever.

A hanya ya ke ɗan jan mu da hira har mu ka kawo gidan da Daddy yasa aka kama mana
haya,a gajiye duk mu ka shiga ciki Alhaji Kamal ya fita nemo mana abinci.
Ko da ya dawo har mun yi wanka mun canza kaya haɗi da yin Sallah Asar,gasasun kaji
ne haɗi da frite ya sawo mana sai lemun kwalba.

Hajiya Babba ta baje sai ci ta ke ni kuwa shiru nayi na koma gefe ina tunanin
Daddyna ko lafiya bai ɗaukar kira ita kuwa Mami fushi ni ke da ita dan a mota
Hajiya Babba tayi ta faɗa min mugayen halayenta lokacin da suka zauna gida guda
haka ba ta tausayin Daddyna.

"Mimi lafiya ?ke ba za ki ci abincin ba?"cewar Alhaji Kamal,Hajiya Babba ta ja baki


tace "ta ya za ta ci ta tsaya tunanin Abbanta sai kace wani ɗan yaro duk ta wani
damu dan bai kira ba"dariya Alhaji yayi ni kuwa na turo baki gaba cike da jin
haushi na nufi ɗakin da mu ka ajiye kaya wanda ya ke ɗauke da matala 3places ta sha
shimfiɗa ta alfarma.

A can Maradi kuwa sai wajen sallah magrib ya farka,sannu Ameera ta shiga yi mashi
bai amsa ba kawai dai ya sakar mata murmurshi.
Likita ta fita ta kira ya zo ya duba shi "gobe zuwa safe in shaa Allah za'a sallame
ka bayan ka biya kuɗin da aka yi ma aiki"cewar Dr ɗin ya na kallon Daddy.

"Na gode sosai da kulawa"cewar Daddy, toilet ya nufa yayi wanka haɗi da
alwala.Saloli ya shiga yi tun asubah har magrib ya na nan zaune har aka kira
isha'i,bayan ya gama ya juyo ya kalli Ameera yace "Ameera samo min exotic"da toh
ta miƙe ta fita zuwa frigon asibitin lemun da ta aje ta ɗauko mashi ya karɓa ya yi
Bismillah ya sha.
Bayan yayi Hamdallah da Ubangiji ya ke tambayarta ya aka yi ta sani?babu abinda da
ta ɓoye mashi tun daga zuwan Dr Ibrah maganar da taji su na yi ne da Mami kawai a
ba ta gaya mashi ba.
Shiru Daddy yayi ya na saurarenta tabbas zargin shi ya zama gaskiya,ta yaya Dr
Ibrah zai zo gidan shi bayan duk abinda ya faru tsakanin su?bai ce komi ba sai
Twins da ya ƙurawa ido suna sharar barci saboda gajiyar da suka yi.

Washegari tun da safe Dr Ibrah ya sake zowa wai ya zo dubiya ne Amman a zahiri
cashe ayar su suke shi da Mami a falo,sai masha'ar su suke.
Daddy kuwa sai da aka sa wayar shi da aka ɗauko daga mota caji yayi masu transfer
kafin ya nufo gida Ameera na addu'ar Allah ya toni asirin mahaifiyarta.
Mai gadi na buɗe gate Daddy ya cinno hancin motar shi cikin gidan....
[28/11 à 06:29] Cham~rose💞: *LITTAFIN KUƊI NE KI BIYA KI KARANTA HANKALI KWANCE,DUK
WACCE TA KARANTA MIN BOOK KYAUTA DA WACCE TA TURO DA WADDA TA GAN SHI A WANI GROUP
ITA MA TAYI SHARING IN KUN YI DAIDAI KUN SANI mai son biyan kuɗin karatu sai ta
tuntuɓe ni ta WhatsApp* +22795045822
*Page 25-26*

Cak Ameera ta tsaya ganin Mami kwance Dr Ibrah na ƙoƙarin saka mata ƙarin ruwa a
hannu,bungulin hijabin da ta sanya ya fi komi baiwa Ameera mamaki "yaushe Mami ta
fara saka hijab?wai ma miye ya ƙara kawo wannan mutumen..."Daddy ne ya katse mata
tunani da cewa "Ameera ja daga bakin ƙofa mana kin tare hanya"cikin ɗakin ta ida
shigewa yayinda Twins suka danno kai sannan Daddy.

Kawar da kai gefe yayi kai kace bai gan su a falon ba haka ya wuce part ɗin
shi,wanka yayi ya shafa da turare mai ƙamshi sannan ya saka kayan shan iska.
Ko da ya dawo falo Dr Ibrah ya bar gidan "ashe accident aka yi?"cewar Mami ta na
ɓata fuska ita ila doli fushi ta ke har yanzu bai tankata ba sai wayar shi da ya ke
latsawa ya na karanta text murmurshi kan fuskar shi ```nayi kewar ka ji na ke kamar
nayi tsuntsuwa na dawo```😩 ```Daddyna shine ko ka kula ni babu kira babu saƙo sai
kace wacce aka yi kyauta da ita```😰 ```dan Allah kayi min magana da zarar ka kunna
waya sannan ka faɗa min dalilin ƙin kula ni har da kashe waya```🥺

Duk text ɗin Mimi ne wasu bai ma samu damar karanta su ba ya danna mata kira,a
Shagwaɓe ta ɗaga gami da sallama wata sanyayar ajiyar zuciya Daddy ya sauke jin
muryar ta.A zahirin gaskiya tabbas shi ma yayi kewar ta sosai bai taɓa wuni ɗaya
bai ji motsinta ba wannan ne karon farko,"Daddyna nayi kewar ka"na faɗa kamar zan
yi kuka lumshe ido yayi yace "Mimi da fatan kun sauka lafiya?"da sauri nace "a'a
Daddy ni dai tun zuwan mu ban ci komi ba tea ne kawai ni ke sha sai wata ƴar
busassar kaza da na ci yanzu"murmurshi mai sauti Daddy yayi wanda har sai da naji
shi "kai Mimi kazar ce busassa?to tayi daɗi kuwa?"dariya nayi nace "to ɗan kaɗan
dai,wai miyasa ka ƙi nema na koko har ka fara mancewa da ni ?"Daddy yace "wayar ce
ta ɓata sai yanzu wanda ya tsinceta ya kawo min"ajiyar zuciya na sauke nace
"alhamdullah dama Hajiya Babba tace lafiyar ka lau in bar damuwa da ke ai ba
ƙaramin yaro ba n..."dundun da Hajiya Babba ta kai min ne yasa nace "Washhh Daddy😩
Allah wannan tsohuwar so ta ke ta karya maka ni,wani irin duka ta yi min kamar ta
bugan guduma"
Daddy bai ce komi ba sai ji yayi Hajiya Babba na magana "ni dai ka turon kuɗin mota
na koma wannan sangartatar ƴar ta ka ta hana ni shaƙat sai shegen son jiki ba ta
moruwa ga ƴar karen sakuwa sai kace autar mata"dariya Daddy yayi yace "ina kwana
Hajiya ?"

"Au !ni ke kiɗina ni ke rawata ko?yanzu ina faɗa maka laifin ƴar ka shine kake wani
gaishe ni?"ƙeya Daddy ya ɗan sosa yace "afuwan Hajiyar mu kin san halin Mimi sarai
ba ta son wahala ne,kuma please kar a cutar min da ita zan turo kuɗi sai a nema
maku ƴar aiki" "da dai ya fi"cewar Hajiya Babba ta na mai miƙo min wayar.

"Daddy ina Mami na?"shiru yayi ya kalli gefen da Mami ta ke kwance ta na barci tuni
kuma sérum ɗin ya ƙare,tashi yayi ya cire mata haɗi da gyara mata hijab ɗin ta
fuskarta ya ɗan tsurawa ido.

Allah ya sani irin son da ya ke yi mata kawai ƴar canzawarta ne bai kwanta mashi a
rai ba ga kuma zarginta da ya fara "hello"na faɗa ɗan ƙarfi,lumshe ido yayi yace
"umhum!"na turo baki cikin shagwaɓa nace "Daddy shine ka ƙyale ni ?ina Mami?" "Ta
na barci"ya bank amsa a takaice,shiru nayi ina tunani dan wannan ba ɗabi'ar Mami ce
ba yawan barci a ko wane lokaci ta na ƙoƙarin faranta ran iyalenta shiyasa ta
ƙauracewa duk abinda yayi kama da raggonci.
"Mimina zan kira ki an jima"ya na gama faɗa ya kashe ya na sauke wani irin numfashi
saboda canjin yanayi da ya fara ji,Ameera wacce ta yiwa Twins wanka ta canza masu
kaya ta fito tare da cewa "Daddy mi za'a dafawa tunda Mami na kwance?""ki dafa
shinkafa dafa duka sai ki gasa kifi"da "toh"ta amsa ta nufi kitchen Daddy kuwa fita
yayi izuwa farfajiyar gidan.

***Bayan 2week

Fadila ce zaune tsakiyar gado ta na danna waya da alamu shart suke ita da Nasir sai
Shagwaɓa ta ke zuba mashi,shi kuwa bawan Allah bai cikin nutsuwar shi saboda yayi
nadamar kusantar ta tunda har ya ga sakamakon yin haka gun ƙanwar sa.
A ɓangaren su Iyani kuwa doli ta ɗauki ƙaddara ba tare da tayi yunƙurin zubarwa da
Fauziya ciki ba,ita kuwa ba ta so haka ba dan a cewarta abun kunya ne ƴan unguwa su
ganta da ciki.
Tsangwama kuwa ta na shanta duk in ta gifta Iyani sai ta harareta tamkar idonta za
su faɗo,Nabee kuwa ganin ƴar uwarta tayi cikin shege yasa ta ƙara ɗaukar matan
tsaro har da zuwa gun wani malami yayi mata laya ta ɗaura ga ƙugu saboda zuwan
ɓacin rana kar atai ta samu namijin da zai yi mata ta ƙarfi,amman wannan layar ba
za ta taɓa barin namiji kusantar ta ba muddin ta na ga jikinta.

A tsinake ta ke shiryawa cikin wasu fitananun riga da wando wanda suka ɗame mata
jiki,wani bungulin hijab ta saka kafin ta rataya bag.
"Iyani zan tafi school sai na dawo"ta na gama faɗa ba ta jira cewar Iyanin ba ta
fice, adaidaita sahu ta tsayar da ya ɗauke ta ba su zame ko ina ba sai ƙaton
compagnie.

Cike da yauƙi ta nufi office ɗin ba tare da neman izini ba ta buɗe ƙofar tare da
kutsa kai ciki,da sauri Daddy ya miƙe tsaye ya zagayo sai da ya ƙanƙance ido sannan
yace "mi ya ƙara maido ki office ɗina ?"murmurshi tayi tare da cire hijab tace
"Washhh Allah na gaji masoyi ka ban ruwan sanyi man"ba ta kai ga ida maganar ba ya
ɗauke ta da wani gigitacen mari.
Ihu ta buga tare da yin cikin shi za ta rungume shi yayi wani irin taɗe ta sannan
yayi ball da ita,wayar rallonge ya ɗauka ya shiga zuba mata Nabee sai kuka ta ke
haɗi da ƙoƙarin tashi amman Daddy na mayar da ita ihunta duk ya karaɗe gun.

PA ne ya shigo ya ceceta,da sauri ta saɓi hijabinta da hannu ta ari na kare😹 "Suraj


ka dubi tantiriyar yarinyar nan wai ta zo har office ɗina neman ra'ayina kwanakin
baya ma ta zo na koreta,ban san inda ta samu lambata ba haka ta ke aiko min hotunan
ta da mugunyar shiga.Amman da yake ƴar iska ce shine ta sake dawowa"haƙuri PA ya
shiga baiwa Daddy ya na mai cewa "uwannan su ne ɓata gari barin su cikin gari ba
ƙaramar illa za su yiwa mutane ba"Daddy yace "shiyasa fah na mayar da Mimi Niamey
ka san classe ɗin su ɗaya ban san ko miyasa ta ke bibiya ta ba"PA yace "sir wannan
da ka ganta ai ka ga *KARUWAR GIDA* saboda idonta a tsatsaye suke"cike da ɓacin
rai Daddy ya rufe office ya nufi hanyar gida.

Tun da ya karyo kwanar ya ke jin zuciyar shi na wani matsiyacin bugawa,da mai gadi
ya buɗe mashi get ya shiga yayi parking sai murmurshi mai gadi ya ke wanda Daddy
bai san na minene ba.

Wani irin sarawa kan Daddy yayi ya na maimaita kalmar "yi da ƙarfi Dr na yauwa da
ƙarfi"numfashin shi ne ya tsaya cak na wuccin gadi kafin ya samu zuciyar shi ta
fara halbawa da ƙarfi da ƙarfi.
Zaune yayi a falo dafe da zuciya dan ba zai iya ƙarasawa ciki ba,kar ya tai ya ga
abinda zai sa zuciyar shi yin bindiga.Ya na nan zaune ya ke jin sautin su tun suna
yi da ƙarfi har suka ƙyale,can kamar minti biyar Dr Ibrah ya saɓo Mami zuwa falo
babu kaya a jikinsu.
Wani irin sakin Mami Dr Ibrah yayi ya ta faɗi timmm lokacin da idon shi suka sauka
kan Mu'azam babban aminin shi,"my lovely kan ka ɗaya da za ka sak...."ragowar
maganar ce ta tsaya a maƙoshi sakamakon haɗa ido da suka da Daddy ya zuba mata idon
shi da suka yi jawur tsabar ɓacin rai....
[29/11 à 15:22] Cham~rose💞: *LITTAFIN KUƊI NE KI BIYA KI KARANTA HANKALI KWANCE,DUK
WACCE TA KARANTA MIN BOOK KYAUTA DA WACCE TA TURO DA WADDA TA GAN SHI A WANI GROUP
ITA MA TAYI SHARING IN KUN YI DAIDAI KUN SANI mai son biyan kuɗin karatu sai ta
tuntuɓe ni ta WhatsApp* +22795045822

*Page 27-28*

Tsananin furgice,tashin hankali,rashin zaton faruwar haka ya haifarwa da Mami zubar


jini tamkar wacce aka buɗewa pampo kafin wani lokaci tuni lumfashinta ya tsaya cak
lokacin da tayi ƙoƙarin tashi tsaye ne juwa ta kayar da ita.
Duk tashin hankalin da Daddy ke ciki ganin Mami cikin wannan halin yasa ya mayar da
shi gefe ya nufota ya na kiran sunanta da wannan damar Dr Ibrah ya koma ɗaki ya
saka kayan shi tare da ficewa daga gidan.

Duk ruwan da Daddy ke malaya mata bai sa ta farfaɗo ba,ɗakinta ya shiga ya ɗauko
mata kayan jikinta bayan ya saka mata ya ciciɓeta zuwa asibiti.

An ɗauki lokaci kafin likita ya fito "masha Allah mun yi nasarar daidaita
numfashinta sai da kamar wuya cikin jikinta ya tsaya duba da irin shock da attaque
ɗin da suka kawo mata farmaki,zuciyarta ma kingin kaɗan ta buga tsabar tsoro"banda
ido babu abinda Daddy ya iya sarrafawa su ma likitan ne ya zubawa wasu,sai da
zuciyar shi ta dawo daga suman wucen gadi sannan ya fara jujuya maganar likita bisa
lizamin hankali a fili yace "ciki?ciki ne da ita?"cikin tausayi Dr yace "kayi
haƙuri bawan Allah nima na so ace ya tsaya duba da shekarun da kuka ɗauka ba ku
taɓa samun haihuwa ba,nayi mamaki ma sosai yadda ƙwan halittar ka har iya zama a
cikin mahaifarta dan kuwa a wancan karon da na auna ku na ga kamar ma impossible ne
saboda ƙarfin ƙwayar hallitar ka amman duba da lamarin na Allah ne shiyasa ban yi
décourager ɗin ku ba"

Idon Daddy ne suka rikiɗa suka jawur kamar garwashin wuta,shi sam ya ma manta da ya
taɓa zuwa wannan asibitin tun shekarun baya da suka wuce to wai mi ma ke faruwa?

Cikin ruɗani yace "Dr wannan shine ciki na wajen huɗu da ta samu amman uwancan duk
da ta haife su"ido Dr ya zaro yace "kuma da kai?"kallon ban gane ba Daddy yayi
masjid sai yayi saurin cewa "ina nufin kuma kai ne uban cikin na gaske?"

"Daram!dam!dimmm"haka zuciyar Daddy ta buga,yayinda yawun bakin shi suka kafe


ƙwaƙwalwar shi ta daina tunani kafin wani lokaci zuciyar shi ta tsaya cak samakon
hasaso abinda ya ke fatan ko a mafarki ne ba zai so ace hakan ta faru ba.

*Wasu shekarun baya da suka shuɗe...*

CEG3 makaranta ce da ke jamhuriyar Niger a garin Maradi,makarantar ta kasance ta


ɗaya fannin ƙoƙari da hazaƙa a duk makarantun gwamnati da ke Maradi.
Ɗalibai ne zaune matasa ƴan 4em duk kowanensu sanye ya ke da uniforme,a tsarin
classe ɗin 4em mafi akasari matasa ne sabbin balaga saboda a ƙiyasi ƴan 13 zuwa
15years ne.
Gungun students kawai kake gani kowa da abinda ya dame shi,wasu na cin abinci wasu
na danna wayar hannu yayinda wasu ke hira.
"Yauwa yanzu abinda za'a yi kowa ya zo ya faɗa mana ra'ayinsa idan ya girma aikin
mi zai yi"cewar wani ɗan matashin yaro mai suna Hafiz,nan fah kowa ya shiga faɗin
ra'ayinsa haɗi da hujja wasu sun zaɓi koyarwa,wasu aikin soja,masu son kuɗi sun
zaɓi aikin ɗan sanda dan karɓar cin hanci.

Hafiz ya dubi Mu'azam yace "ku biyu ya rage ku faɗi ra'ayin ku kai mi kake son
zama?"murmurshi Mu'azam yayi yace "ina son na zama ɗan kasuwa nayi kuɗi na gina
manyan gidaje,na sayi motoci dayawa ta yadda zan auri mata huɗu tsalatsala masu
kyau "dukansu dariya suka yi dan kuwa kusan kowa ya san yadda Mu'azam ke son yin
aure tun da ƙananun shekarunsa saboda ya na da yawan sha'awa.
Ibrahim shine kawai bai faɗi ra'ayinsa ba hakan yasa yace "ku tsaya-ku tsaya
dariyar ta isa haka nan a bari na faɗi nawa nima"duk ƙyalewa suka yi suka zuba
mashi ido.

Sai da ya gyara zama sannan yace "ni kuma likitan mata ni ke son zama,saboda na
rinƙa kallon mata yadda ni ke so in yau na ga baƙa gobe fara zan gani daga nan nima
sai nayi profiter eh yane"ihu suka kwashe da shi wasu na sake zuzuta shi yayinda
Mu'azam ya kai mashi dukan wasa dan sun fi kusa duk a cikin délégation ɗin.

"Ɗan iska in mutane suka gane ai sai a kore ka"cewar Mu'azam, Ibrahim yayi dariya
yace "ai shi Dr Ibrah ya na da ilimi da wayo ba zai yi yadda za'a gano shi ba ƴan
ƙauye kawai zan rinƙa eh yane" Mu'azam yace "ku na ji fah wai Dr Ibrah hhh shi har
ya ga ya zama likitan hhh"nan aka shiga yiwa Ibrahim dariya ana ce mashi Dr Ibrah
ashe wannan abu yayi mashi ciwo sai ya ga kamar da gayya Mu'azam ɗin yasa yin haka
collègues sun dare shi.

Cikin fushi ya miƙe ya fice ya bar class ɗin,da sauri Mu'azam ya bi bayansa ya na
kiran sunan shi amman ya ƙi ko da juyowa ne balle ya tsaya.Da gudu ya sha gaban shi
tunkuɗe shi Ibrahim yayi ya wuce ya bar Mu'azam da mamaki.

Washegari da suka dawo école sai students suke kiran Ibrahim da Dr Ibrah to fah
shikenan sunan ya bi shi tun ya na faɗa da jin haushi har ya haƙura amman har yanzu
ba su shirya da Mu'azam ba.

A gajiye ya shiga gidan ya na dab da shiga ɗakin shi ya ji muryar Hajiya Babba na
cewa "yau kuma lafiya na ga sai ɓata fuska kake kuma ko gaishe ni ba za'a yi
ba?"ƙeya ya ɗan sosa yace "a gajiye ni ke wlh ina sauri naje na kwanta ne"cewar
Mu'azam Hajiya Babba ba ta ce komi ba sai kayan Munawara da ta ke kwashewa kan
igiyar shanya.

Mu'azam na shiga ɗaki ya haye ƴar sofar shi,tunanin canzawar Ibrahim ya ke son yi
tare da nemo mafita amman abu ya sauya salo sakamakon ƙugi da marar shi ta ke.
Dafe marar yayi ya furta "ya Allah!"a zuci kuwa cewa ya ke "ƙila wannan shine silar
mutuwata ta yaya zan jure wannan muguwar sha'awar a ƴan ƙanƙanan shekaruna?banda
kuɗi balle in ce zan yi aure,to wace ce ma za ta aure ni ?"huci ya furzar tare
yunƙurawa ya tashi.

Dala biyar ya lalabo a aljihu tare da fita waje ya leƙa ya aiki wani yaro ya sawo
mashi ƙanƙara,yaron na miƙo mashi ya buga ƙanƙarar ga bango sannan ya shige ɗaki.
Cikin wani ƙyale ya saka ƙanƙarar ya fara dannawa ga mararsa,a hankali ya ke fitar
da numfashin wahala a sannu ciwon ya ke ragewa can barci ya ɗauke shi.
Sai wuraren ƙarfe biyun rana ya farka wandon shi duk ya ɓace da sperm saboda
mafarkin da yayi,bokiti ya cika ya je yayi wankan tsarki haɗi da yin na sabulu a
ƙarshe ya wanke wandon.

Doguwar riga ya saka ya fito daga banɗaki,alwala ya ɗaura kafin ya wuce masallaci.
Ya na dawowa ya tarar da Munawara zaune a ɗakin shi ta na jiran sa,cikin sangarta
tace "ya Mu'az tun ɗazu ni ke jiran ka kazo mu ci abinci"bai ce komi ba ya zauna
haɗi da buɗe abincin da ta kawo masu.
Bismillah yayi ya fara ci ita ma sai ta saka hannunta,"Ya Mu'az albishirin
ka"ɗagowa yayi kalleta ganin sai murmurshi ta ke zubawa "ya aka yi ne?"sai da ta
ɓoye fuskarta tace "dama ɗan gidan Alhaji Abubakar ne yace ya na sona zai aure ni
sai mu tafi Makka "shiru yayi ya na kallonta yarinyar duka ba za ta wuce 12year ba
amman murna ta ke za ta yi aure.

"Yaushe ya gaya maki haka?kuma kin tabbata dagaske ya ke?"cewar Mu'azam kafin
Munawara tayi magana suka jiyo muryar Alhaji Abubakar da sauri Mu'azam ya fita ya
na amsa sallamar saboda duk unguwar Alhaji Abubakar ya fi su kuɗi sannan mutumen
kirki ne tun rasuwar mahaifin su shi ya ke aiko masu da abinci duk wata.

Cikin girmamawa ya gaishe shi haɗi da yi mashi iso gun Hajiya Babba,har Mu'azam zai
fita Alhaji yace "dawo ka zauna yaron kirki "zaunawa Mu'azam yayi.

Nan Alhaji yayi gyaran murya tare da gaya masu abinda ya ke tafe da shi dangane da
auren Munawara da yaron wajen shi Kamal ke so, Hajiya Babba tayi murmurshi tace "ai
Alhaji duk ƴaƴan ka ne duk yadda kayi daidai ne,ko yau kace za'a ɗaura ni ban ga
wata matsala ba tunda da kai da kaya duk mallakar wuya ne".

Sosai Alhaji yayi godiya ya dubi Mu'azam yace "ya karatun har yanzu ka na nan kan
bakar ka na son karantar business ko yaya ?"kai Mu'azam ya ɗaga yace "eh in shaa
Allah" "ok babu matsala gobe ka zo ka same ni tun da ba'a makaranta sai mu tattauna
ka ga za ka iya farawa tun yanzu ta yadda a gaba ba za ka ji wahalar shi ba"godiya
Mu'azam yayi.

***Bayan 1week

Hajiya Babba ta gayyato dangin mahaifin su Mu'azam suka tarbi lefen Munawara,dukan
su sun yaba inda kuma a nan take aka ɗaura aure biki kuma sai zuwa gaba.
Ɓangaren Mu'azam kuwa tuni ya fara kasuwanci wanda Alhaji ya ɗora shi a kai,a
kullum in ya taso daga school shago ya ke wucewa yayinda kuma weekend ya ke zuwa da
safe tuni cikin ƙanƙanan lokaci Mu'azam ya fara canzawa yayinda shagon da Alhaji ya
bashi ya ƙara bunƙasa.

Ganin Mu'azam ya sayi babur shine yasa Ibrahim saukowa daga dokin gaba,nan fah suka
shirya inda a kullum Mu'azam sai ya je gidan su Ibrahim ɗaukar shi sannan su wuce
school.

Tafe ta ke ta na yauƙi irin na ƴan matan zamani sai wani karairaya take ta na juya
ƙugu,cak Mu'azam ya tsaya daga tuƙin da ya ke ya ƙura mata ido ta miror har ta kawo
daf da su.

"Am ƴan mata sannu"ya samu bakin shi da furtawa,tsayawa Rahama tayi tare da dafe
ƙugu tayi wani fari da ido wanda ya sa zuciyar Mu'azam da gangar jikinsa amsawa.

"Ka tsayar da ni malam ina sauri ne"ta faɗa cikin dadaɗar murya wacce Mu'azam yaji
duk duniya babu muryar da ta kai ta ta daɗi "dan Allah in ba za ki damu ba ina son
ki ban lambar wayar ki"wani kallo tayi mashi irin na tara saura kwabo.

Dr Ibrah yace "please ƴan mata ki taimakawa abokina mana ganin ki kawai ya sa duk
ya fita hayyacin shi,in kin ƙi ba shi ƙila ya some min nan"ya ida maganar cikin
raha wanda hakan yasa ta yin murmushi haɗi da zayyano mashi numberta.

"Sunan jaruma?"cewar Mu'azam "Rahamatullah"ta bashi amsa.....


[02/12 à 12:29] Cham~rose💞: *LITTAFIN KUƊI NE KI BIYA KI KARANTA HANKALI KWANCE,DUK
WACCE TA KARANTA MIN BOOK KYAUTA DA WACCE TA TURO DA WADDA TA GAN SHI A WANI GROUP
ITA MA TAYI SHARING IN KUN YI DAIDAI KUN SANI mai son biyan kuɗin karatu sai ta
tuntuɓe ni ta WhatsApp* +22795045822

*29-30*

Tunda Mu'azam ya gamu da Rahma ya ɗauki son duniya ya ɗora mata,gabaɗaya hankalin
shi na kanta komi ya samu Rahma dai tsabar son da ya ke yi mata ya sa duk wani abu
da ya shafi harafi mai *R* ya ke son shi.

Tuni sunanta ya je gun Hajiya Babba babu kunya haka zai zauna yayi ta bata labarin
Rahama,Munawara kuwa kullum cikin tsokanar shi ta ke ta kan ce duk ranar da Rahama
tace ba ta son shi daga ranar gidan mahaukata za su kai shi.

Ɓangaren Rahama kuwa ba wani sosai ta ke son Mu'azam ba dan ita tafi son namiji
kalar fatar ta wato fari,sai irin yadda ya ke yi mata hidima yasa ta bashi wani
gurbi a zuciyar ta .

Cikin masifa Ishalle ta ɗaga labulen ɗakin tace "ke Rahamu uwar mi kike yi da har
yanzu ba ki fito ba?ko ba ki ji tun ɗazu aka aiko Mu'azu na waje ya na kiran ki
ba?"

"Kimtsawa ne ni ke yi tashina daga barci kenan,amman tsabar jaraba har ya ƙumo


sammako ya zo mtsw"ta ja tsaki "to zauna nan dan ubanki garin kallon ruwa kwaɗo
yayi maki ƙafa kaf samarin ki akwai tamkar shi?ina ce katifar da ta ke sa ki ranar
barci shi ya saya maki ita ko?"Rahama ta turo baki tace "kai anty abun kuma har da
gori dan ya saya min katifa?"tsuki Ishalle tayi ta saki labulen direct ƙofar gida
ta leƙa ta cewa Mu'azam "Bismillah shigo mana ka tsaya waje kamar wani baƙo"kai
Mu'azam ya sosa yace "antyn mu ina kwana?"tace "lafiya lau wuce mana ta na cikin
ɗaki"babu muso Mu'azam ya nufi ɗakin Rahama.

Ta na ƙoƙarin saka riga ya shigo bakin shi ɗauke da sallama,da sauri Rahama ta
wawuri hijab ta saka a birkice ma ya ke.
Murmushi Mu'azam yayi ya na kokowa da numfashin shi saboda rabin breast ɗin ta da
ya gani ta sama farar bra ɗin jikin ta.

Cikin masifa tace "Mu'az miye haka sabida Allah in fah ka tarar da ni ciki mugun
hali?amman ai ka ma riga ka gani"ta faɗa ta na turo baki haɗi da juya mashi baya.

"Kiyi haƙuri babyna anty tace na shigo ai"ya faɗa cikin kalar tausayi,"shine dan
tace ka shigo sai ka biye mata ko?"ta faɗa tare da juyowa ta watsa mashi harara.

Murmushi yayi yace "baby ni kike harare kuma?" Ta bashi amsa da "eh ɗin ai kai ne
minene na zowa tun da safe ?"

"Baby sabuwar waya na saya maki shiyasa nace bari na biyo na kawo maki tun jiya na
saye ta amman nace bari har na gani in ba ta dawata matsala sai na kawo
maki"Mu'azam ya faɗa tare da miƙo mata waya sabuwa dal a kwali.

Har ƙasan zuciyar ta taji daɗin haka sai dai ta ƙi nunawa a fuska sai ma kumbure-
kumbure da ta ke yi,cikin rashin jin daɗin sauyin na ta yace "dan Allah baby kiyi
haƙuri Allah ba zan sake ba,karɓi ki duba ki gani Allah sa za ta burge ki"ya ida
maganar da ɗan murmurshi.

Karɓa tayi ta fiddo ta,tecno ce Spark 5,tsabar daɗi ba ta san lokacin da murmurshi
ya suɓuce mata ba.
Mu'azam kuwa bawan Allah wata irin ajiyar zuciya ya sauke ganin murmurshi kan
fuskar Rahama.

Tsayawa tayi ta na kallon shi "mi kake ma murmurshi?"amsa ya bata "saboda ganin ki
cikin walwala"wani tausayin shi ne ta ji yayinda zuciyarta ta shiga bugawa da ɗan
ƙarfi "tabbas Mu'azam shine masoyin gaskiya"ta faɗa a zuci idonta na cika da
ƙwalla.

"Ina son ka Mu'az"ta faɗa hawaye na zubowa a kumcinta,wani girrrr ya ji haɗi da


yarrr a take kuma tsikar jikinsa ta miƙe yau ne karon farko da ta taɓa faɗa mashi
kalmar so.

Shi ma bai san lokacin da hawayen suka zubo mashi ba,ya duƙa yayi sujada shukur ita
kuwa dariyar shi ta shiga yi ganin yadda ya ke ta yiwa Allah godiya da ya gwada
mashi wannan rana.

Ishalle da ke bakin ƙofa laɓe duk ta na jin komi ta murmursa ta na mai barin
gun,sallama Mu'azam yayi mata ya wuce shago.

Ya na zuwa ya tarar da Dr Ibrah zaune shi da wani yaron da suke gudanar da sana'ar
tare "sai yanzu ka tawo?"cewar Ibrah ya na mai kallon Mu'azam wanda ke tangale
babur.

"Eh wlh ka ga na daɗe ko?gidan su baby na biya ya ne da fatan ka tashi


lafiya?"cewar Mu'azam ya na mai baiwa Ibrah hannu wanda yayi kicin-kicin da fuska
jin ya ambaci sunan Rahama.

"Lafiya kake wani cin magani?"Mu'azam ya tambaye shi "ban sani ba,kai shikenan
wannan yarinyar ta maida ka ɗan ƙaramin mahaukaci komi Rahama sai kace wata autar
mata mtws ni ban ga ma abinda ka gani a jikin ta ba da har kake rawar jiki a
kanta"Ibrah ke magana cikin tsantsar fushi da kishi.
"To ni dai ina son ta a haka kai ma ya kamata ka so duk abinda ni ke so"Mu'azam ya
faɗa cikin rashin jin daɗin abinda abokin nashi ya faɗa a kan Rahama.

Baki Ibrah ya taɓe yace "can ku ƙarata kai da kaji za ka iya,ni tsohuwar wayar ka
na zo karɓa tun da jiya ka sayi sabuwa" sosai ƙeya Mu'azam yayi yace "ai Rahama na
saya ma ita shiyasa ma ka ga na daɗe ban zo shago ba can na tafi na kai mata"waro
ido Ibrah yayi yace "la'ilah illallah wayar 95.000f ɗin ce ka baiwa wata ƙatuwar
banza Mu'azam kan ka ɗaya kuw..."hannu ya ɗaga mashi yace "Ibrah ya isa haka kar ka
ƙara cewa Rahama ƙatuwa saboda duk fafutuka da neman ni ke yi domin ita ni ke yin
su dan haka zan iya mallakawa Rahama duk abinda na mallaka"cike da fushi Ibrah ya
bar gun.

Wunin ranar haka Mu'azam yayi shi a jagule dan sosai ya ke son abokinsa amman ko
kaɗan bai kamo ƙafar Rahama ba, murmurshi yayi tuna manyan breast ɗin ta yammm haka
jikinsa yayi tare da jin son yin aure ya taso mashi.

Sai marice ya koma gida inda ya tarar ana ta shirye-shiryen bikin Munawara wanda ya
rage kwana biyu kacal,ɗakin shi ya buɗe ya aje kayan da ya shigo sannan ya shiga
banɗaki yayi wanka.
A tsanake ya ke shirinsa inda ya saka wasu fararen kaya uwanda suka yi masifar
karɓar sa,in ka ga Mu'azam za ka ɗauka ya kai 25years.
Turare ya saka ya buɗe ledar da ya shigo ita ya fitar da na shi sannan ya ƙulle,ya
na ƙoƙarin fita yaji muryar Hajiya Babba "ina zuwa kuma yanzu daga shigowar
ka,?"waigowa yayi ya gaishe ta sannan yace "zan kaiwa Rahama kayan shigar biki
ne"Hajiya Babba ba tace komi ba.

***GIDAN ALHAJI

"Alhaji aure-auren nan ya isa haka,yawan auren nan ba shi zai sa ka samu abinda
Allah bai nufa za ka samu ba"wata ƴar datijuwa ke faɗar haka yayinda shi kuma
Alhajin da ta ke yiwa magana ya rabka uban tagumi.
Can ya ɗago ya dube ta yace "ki bar wannan zancen dan tuni an ɗaura yanzu haka yau
bayan sallah isha'i amarya za ta shigo"ya na gama faɗar haka ya miƙe tsaye ya fito
babban falo yayinda Hajiya ke take masa baya.

Samari ne a ƙalla sun kai ashirin da wani abu,duk rusunawa su ka yi su na gaishe da


mahaifinsu bai amsa ba sai da ya zauna kan wata farar kujera wacce ta banbanta da
ta cikin falon sannan yace "lafiya lau na ke,na sa an tara ku ne a nan dan na
shaida maku yau za'a kawo sabuwar tantin ku ina son ku buɗe kunnuwan ku da kyau duk
wanda yayi mata rashin kunya akan auren uwar sa"duk sunne kai suka yi Ma'aruf wanda
shine babban su kuma ba zai wuce 34years ba yace "auren kuma again?ina roƙon Allah
ya sa alkhairi ya sa kuma wannan shine na ƙarshe ya cika ma burin ka"murmurshi kan
fuskar Alhaji yace "amen ɗan arziki"Hajiya kuwa ji tayi kamar taje ta maƙure Ɗan na
ta dan kuwa kaf cikin yaran shi kawai ke son abinda Alhaji ke so.

Dare na yi kuwa ƴan kan amarya suka zo tun daga Agadez suka kawota,yarinya ce
sharaf ƴar duma-duma mai jini a jiki kallo ɗaya za ka yi mata ka san taji Addini
duba da yanayin shigarta ba irin yadda amaren zamani suke caɓa kwalliya ba,a
goshinta kuma ƙaton tabo ne baƙi ƙirin na sallah.

Alhaji cike da zumuɗi ya gabatar da duk abinda Shari'a ta gindiya tambayoyin da


yayi mata na hukunce-hukuncen sallah da sauran su ras ta bashi amsar su.
A slow ya dinga binta har ya mayar da ita cikakkar mace,azaba kam ta sha ta, Alhaji
da kan shi ya gasa ta ita kuma sai noƙewa ta ke yi....

**

Cike da murna Rahama ke buɗa kayan da Mu'azam ya kawo mata har kala uku,farar
shadda ta shigar safe, lèche na shigar rana sai lafaya ta kan amarya.
Ishalle sai yaba kayan ta ke can tace "ya kamata azo kuma ayi bikin ku kafin ƴan
baƙin ciki su kutso kai,kawai ki ce mashi ya turo magabatan shi"dariya Rahama tayi
tace "toh ai sai gobe ne zai gabatar da Ni ga danginsa sannan kuma ai sai mun tafi
ƙauye ya gaido su Inna"(Ishalle ba ta haihuwa shiyasa ta ɗauko ƙanwarta Rahama daga
ƙauye wajen iyayenta,kishiyarta ɗaya sai dai ba gida guda suke ba wannan kenan)

Ranar biki Rahama ta tsantsara ado suka tafi ita da Ishalle,sosai kuwa suka samu
tarba mai kyau gun Hajiya Babba sai nan-nan ta ke yi da su.
Dangin Abban su ma sosai suka yaba da Rahama ita kuwa sai sunne kai ta ke,Gift ɗin
da ta kawowa Munawara sai kowa yayi san Barka dan kuwa sai da ta danne zuciyar ta
tayi mata sayayya irin ta amare.

Da dadare a ka kai amarya gidan surukanta wanda ya ke nan cikin unguwa,Mu'azam kuwa
sosai ya ke murna dan kawu Tanimi yace in shaa Allah shi ma in ya shirya za su je
nema masa auren Rahama.....
[03/12 à 09:18] Cham~rose💞: *KARUWAR GIDA*

*LITTAFIN KUƊI NE KI BIYA KI KARANTA HANKALI KWANCE,DUK WACCE TA KARANTA MIN BOOK
KYAUTA DA WACCE TA TURO DA WADDA TA GAN SHI A WANI GROUP ITA MA TAYI SHARING IN KUN
YI DAIDAI KUN SANI mai son biyan kuɗin karatu sai ta tuntuɓe ni ta WhatsApp*
+22795045822

*Après chaque prière*

(1) ‫ َتَباَر ْك َت َيا َذ ا اْلَج اَل ِل َو اِإل ْك َر اِم‬، ‫ َوِم ْنَك الَّس اَل ُم‬، ‫)الَّلُهَّم َأْنَت الَّس َالُم‬2(‫َأْسَتْغ ِفُر الَّلَه‬

Je demande pardon à Allah [trois fois]. Ô Seigneur ! Tu es la Paix et la paix


vient de Toi. Béni sois-Tu, ô Digne de glorification et de munificence. »

Muslim 1/414.

*JUMMA'A MUBARAK MES FANS*🕌

*PAGE 31-32*

Cikin ikon Allah an kai lefe gidan su Rahamatullah bayan Mu'azam ya je har ƙauyen
su ya gaishe da iyayen ta.
Ba wani saka dogon lokaci ba wata biyu ne kacal,tuni Mu'azam ya fara shirye-shirye
ɗakin Hajiya Babba aka gyara wanda ya ke cikin da falo ita kuma ta koma ɗakin shi
mai ciki ɗaya.

Abotar su Mu'azam kuwa ta ɗan rage ƙarfi shi da Ibrah duk da sun shirya amman tuni
ya gane da Ibrah ya na hassadar shi ne da ƙyashin abun hannun shi.
Munawara babu yadda ba ta yi da Kamal su tsaya har ayi bikin Mu'azam ba amman ya
ƙiya a ƙarshe da ya ga za ta kawo mashi cikas yayi mata gami da Hajiya Babba ita
kuwa ta shiga yi mata faɗa a ƙarshe ta ɗirka mata ɗan karan duka da ciwon jiki da
birdin tsamanga Munawara ta isa Saudiyya tare da ƙudirin ita da zuwa Niger sai kuwa
in gawarta za'a kawo tunda ba ƙaunarta Hajiya Babba ke yi ba😆

***Bayan wata biyu

Tuni su Rahama an zama amare,zalama gun Mu'azam kuwa ba'a magana ɗaya rana sai ya
nemeta fiye da biyar tun ta na kuka har ta saba sai ya zamana har ta fi mai kora
shafawa dan wani sa'in ya na shago za ta kiran shi ta aza mashi kuka sai ya dawo
gida ya yi mata abun😆

Cikin zumɓurar baki Rahama ta shiga tuƙa tuwon ta na gunguni tare da zagin Hajiya
Babba ƙasa-ƙasa ita da ta sa a yi tuwon laushi,cikin yanayin rashin jin daɗin
rashin kunyar da Rahama ta tsiro Hajiya Babba ta dube ta tace "Rahamu yanzu haka
ake tuƙa tuwo garin ku?duk kin bi kin ɓata madafa da gari kuma tuwon ki na ganin ya
na ƙulalai shine kike zuba gari dayawa?to bani in yi kaya na tun farko sai da nace
ku yi girkin ku in yi nawa"

Miƙewa Rahama tayi ta baiwa Hajiya Babba wuri,bakin pampo taje ta wanke hannunta ta
shige ɗaki zaunawa tayi ta kalli baƙuwarta wato ƙawarta Rahama mai irin sunanta
tace "wlh na gaji waccan baƙar tsohuwar ta sa ni yi mata ƙaddararen tuwo kiji fah
da rana tsaka a saka ni girgizar jiki"
"Innalillahi yanzu takwara uwar mijin ta ki ce tsohuwar banza?"to kiyi saurin tuba
ga Allah domin duk wacce ta haifa maka miji ta gama maka komi a duniya "wani uban
tsuki ta ja tace "dallah kar ki kawo min ƙabli da ba'adi ke a ko ina sai kin nuna
ke ustaziya ce tai can ki zauna ke uwar mijin na ki tayi ta juya ki,shi kuma mijin
ki riƙa goya shi iyakar biyayya wai na ga kwanaki har wani duƙawa kike dan za ki
miƙa mashi makuli mota kawai salon ya raina ki"

Ita dai ba ta ce komi ba dan ta riga da ta san namsake ɗinta babu abinda ta saka a
gaba sai duniya,sallama tayi mata ta yi tafiyarta.

Dare nayi Mu'azam ya dawo,kunkume fuska Rahama tayi shi kuwa bawan Allah duk ya
susuce ya shiga tambayarta lafiya buɗar bakinta sai cewa tayi "ai Hajiyar ka ce ta
zage ni wai ƴar ƙauye ban iya girki ba,kuma fah ina tsaka da girki ta karɓe wai ai
Ɗanta ya yo cefanen shiyasa ma ban yi girkin dare ba kuma ni yanzu yunwa ni ke ji"

Shiru Mu'azam yayi ya na ta juya zancen can dai yace "ina zuwa"ya faɗa tare da fita
ya ja babur.
Gasasun kaji da frite ya sawo,sai da ya kaiwa Hajiya Babba na ta sannan ya wuce
part ɗin su.
Cike da murna Rahama ta fara cin kajin a zuci kuma ta na kitsa yadda za'a yi ta
haɗa tugun da zai sa su bar gidan.

***2years later

Arzikin Mu'azam ya buƙansa sosai dan har yayi na shi jarin yanzu kan ƙafafun shi ya
ke tsaye daram,matsalar shi ɗaya ita ce rigimar Rahama kullum da sabuwar fitinar da
ta ke kawo mashi yanzu ita kuma Hajiya Babba ta matsa doli sai ya ƙara aure saboda
har yanzu Rahama ko ɓatan wata ba tayi ba.
Ɓangaren karatu kuma BEPC kawai Mu'azam ya ke da daga nan kuma ya tattara su ya
maida gefe,yayinda Ibrah tuni ya fara karantar karatun likitanci yanzu haka ya na
cikin shekara ta biyu.

Kuka Rahama ke yi wiwi kamar ranta zai fita jin wai kishiya za a yi mata,cikin
ɗaukar shawarar da takwararta ta bata ta dubi Mu'azam tace "kafin kayi auren sai ka
shirya mu fara zuwa asibiti tukunna a san daga ina ne matsalar ta ke"bai wani damu
ba ya amince.

Da zuwan su aka gwada su likita ya tabbatar da duka lafiyar su lau matsala ɗaya ce
shine kamar ƙwan haihuwar Mu'azam ya fi ƙarfin ƙwan hallitar Rahama maimakon in sun
gamu suyi fécondé sai ya ƙona shi.Cikin dubaru na likitoci ya shiga kwantar masu da
hankali sannan yace su dage da addu'a duk da su na da 1% na chance amman lamarin
Allah sai shi.

Wannan batu sam bai kwantawa Hajiya Babba ba hakan yasa ta fara neman masu maganin
gargajiya a ƙarshe dai sai ta gayyato wani malami kwanan shi bakwai a gidan su ya
na aikin shi.
Jungum suka yi suna sauraren malam wanda ya ke ta yin murmushi can yace "tabbas
akwai arzikin ƴaƴa amman da alamu duk mata sannan hakan za ta faru ne in kun dage
da roƙon Allah ku yawaita yin saraka sannan mabuɗin arzikin ku shine ɗaukar Maraya
ku ingata rayuwar shi"

"Maraya?ina za mu samu Maraya kuma malam?"cewar Mu'azam "gidan marayu za ku je ku


yi adopter ɗin sabuwar haihuwa saboda ita ɗin haske ce tamkar tauraruwa yayin
ɗaukar ta za ta canyara kuka ne tamkar lokacin ne aka fiddota daga cikin cikin
mahaifiyar ta"malam ya faɗa ya na murmurshi "malam kuma doli sai mace?"Mu'azam ya
faɗa dan ya fara ganin abun kamar an kaucewa hanya.

Tsawa Hajiya Babba ta daka mashi tace "ka fi shi sanin aikin shi ne?" Malam yace
"istakhara nayi in kuma ka na so kai ma za ka iya yi,tabbas a mafarkina mace na
gani haske ya luluɓeta"

Da sauri Mu'azam yace "malam bani karatun istahara ɗin"

Malam yace to ga addu'ar kamar haka:


‫ الَّلُهَّم‬،‫ َو َأْنَت َع َّالُم اْلُغ ُيوِب‬، ‫ َو َتْع َلُم َو اَل َأْعَلُم‬،‫ َفِإَّنَك َتْقِد ُر َو اَل َأْقِد ُر‬، ‫ َو َأْس َأُلَك ِم ْن َفْض ِلَك اْلَعِظ يِم‬، ‫ َو أْسَتْقِد ُرَك ِبُقْد َرِتَك‬، ‫الَّلُهَّم ِإِّني َأْسَتِخ يـُرَك ِبِع ْلَم َك‬
‫ِإْن ُكْنَت َتْع َلُم َأَّن َهَذ ا اأَل ْمَر (َو ُيَسِّم ي َح اَج َته) َخْيٌر‬
‫ َو ِإْن ُكْنَت َتْع َلُم َأَّن َهَذ ا اَألْمَر َشٌّر ِلي ِفي ِد يِني َوَم َع اِش ي‬،‫ َفاْقُدْر ُه ِلي َوَيِّسْر ُه ِلي ُثَّم َباِرْك ِلي ِفيِه‬،‫ِلي ِفي ِد يِني َو َم َع اِش ي َو َعاِقَبِة َأْم ِر ي‬
‫ َفاْص ِر ْفُه َع ِّني َو اْص ِر ْفِني َع ْنُه َو اْقُدْر ِلَي اْلَخْيَر َح ْيُث َك اَن ُثَّم َأْر ِضِني ِبِه‬،‫َو َعاِقَبِة َأْم ِري‬

Godiya Mu'azam yayi sannan Hajiya Babba ta sallami malam.


Dare na yi Mu'azam yayi raka'a biyu sannan ya karanto addu'a da malam ya bashi yayi
tawasli da Allah tare da miƙa dukan yarda shi.

***GIDAN ALHAJI

Dr Ma'aruf ne sanye da kayan likitoci,idon shi manne da farin glass hankali tashe
ya shigo gidan.
Kallon Abban nasa yayi yace "Abba doli sai an tafi asibiti ka yarda da ni dan Allah
wlh ba za'a samu matsalar komi ba"cikin yarda da Ɗan na shi ya tallabo Agaishat
wacce ta jigata saboda zafin naƙuda mota ya sakata tare da ɗaukar kayan haihuwa
suka wuce asibiti.

Allurar naƙuda Dr Ma'aruf yayi mata sai addu'a ya ke yi Allah sa matan biyu su
haifu lokaci ɗaya,waccan ɗayar ta fara nishi da sauri ya tafi ya karɓi haihuwar ta
cikin ikon Allah ko minti biyu ba'a yi Agaishat ma ta haihu.
Bisa gado ya ɗora jariran wanda suka kasance duk mata ne,sai da ya rumtse ido sosai
sannan yayi masaye wato ya canza su ya baiwa Agaishat ƴar wacan matar ita kuma ya
bata ta Agaishat.

Cike da murna Alhaji ya ɗauki baby girl ɗin ya na mata huɗuba,tuni kuwa alhalin shi
suka cika asibitin amman ƙememe ya hana kowa ya taɓa yarinyar.

A hankali Dr Ma'aruf ke shafa kan ƴar ƙanwar ta sa lokacin da Marâtre uwar marayun
ta karɓe ta daga hannun shi "a kula da ita sosai ita ɗin marainiya ce mahaifiyata
ta mutu wajen haihuwar ta sannan dama ta ce ko ta haife ta jefar da ita za tayi
saboda ba ta hanyar aure aka haife ta ba"Dr Ma'aruf ke faɗar haka kafin ya tafi ya
na jin son yarinyar cikin ɓargon zuciyar shi.

***

Cike da murna Rahama ta shirya saboda mafarkin da Mu'azam yace yayi,cikin ƴar
ƙaramar motar shi suka shiga su dukan su har da Hajiya Babba ba su zarce ko ina ba
sai gidan marayu.

Babu ɓata lokaci shugan gidan marayun ya kai su ɗakin da ake aje sabin
haihuwa,marâtre ita ta rinƙa ɗauko jariran ta na miƙawa Mu'azam da ɗaya-ɗaya duk in
an bashi sai ya aje.
"Inyaaa !inyaaa"haka jaririyar ke cancara kuka murmurshi dukansu ukun suka yi
Mu'azam yace "alhamdullah na ɗauki wannan"marâtre tayi murmurshi tace "Allah sarki
ko minti goma ba'a yi ba da wani likita ya kawo mana ita mahaifiyar yarinya rasuwa
tayi"nan da suka cika takardu komi da komi Mu'azam yayi mata huɗuba ya juyo ya
kalli Hajiya Babba yace "wane suna za'a saka mata?" "Fadimatu"ta bashi amsa ta na
murmurshi shi ma murmurshin yayi yace "takwara kika yiwa kan ki kenan?to ni kuma
zan rinƙa kiranta da *Mimi*".....

```JUMMA'A RANAR HUTUNA CE BAN POSTING```


[04/12 à 14:10] Cham~rose💞: *LITTAFIN KUƊI NE KI BIYA KI KARANTA HANKALI KWANCE,DUK
WACCE TA KARANTA MIN BOOK KYAUTA DA WACCE TA TURO DA WADDA TA GAN SHI A WANI GROUP
ITA MA TAYI SHARING IN KUN YI DAIDAI KUN SANI mai son biyan kuɗin karatu sai ta
tuntuɓe ni ta WhatsApp* +22795045822

*Page 33-34*

Kiran Dr Ma'aruf marâtre tayi kamar yadda ya buƙata cewa duk ranar da aka samu
wanda zai ɗaukar jaririyar ayi mashi magana.
Babu ɓata lokaci kuwa ya zo adresse ɗin Mu'azam ya karɓa sannan ya bi su har gidan
su ya ga muhallin su kafin ya koma.
Wanka Hajiya Babba ta yiwa takwarar ta na ruwan zafi sai kuka ta ke canyarawa,mai
ta shafa mata ta saka mata kaya masu kyau cikin wanda Mu'azam ya sawo mata.

Karɓar ta Rahama tayi ta shiga bata madara cikin biberon ai kuwa ta fara sha,
Mu'azam ya shigo cike da murna yace "Hajiya Babba albishirin ki?"tace
"goro"takardun gida ya ajiye a gabanta sannan ya zauna bisa tabarmar ya tanƙwashe
ƙafafun shi yace "Dr nan ne ya bani kyautar gida mai kyau ɗan madaidaici sannan
kuma har da kaya ya zuba cikin su,babban abun farin ciki da ya tambaye ni nayi
karatu ko yaya ne nace mashi eh kawai sai ya bani shuwagabancin compagnie ɗin shi
yanzu haka gobe zan fara aiki"wata irin buɗa Hajiya Babba tayi tace "madallah dama
malam yace ita ɗin rahama ce gare mu ga shi kuwa tun ba'a yi nisa ba mun fara samun
canjin ratuwa,kai masha Allah bari mu tashi mu fara shirin komawa can in ya so nan
ɗin sai mu saka ƴan haya"ta na gama faɗar haka ta miƙe tare da shigewa ɗaki ta fara
haɗa kayanta😹

Mu'azam ya kalli Rahama yace "ya na ga ba kya farin ciki?"murmurshin ƙarfin hali
tayi dan ita sam ba ta so Hajiya Babba ta bi su can sabon gida🙄
Kwanci ta gyarawa Mimi sannan tace "ai abun murna ne sosai ga Ɗiyar nan sai kace
kai ka haifeta dan har kama kuke yi"hannu ya sa ya ɗauki Mimi yace "kai haba bari
na gani"Rahama tace "Allah kuwa kawai dai dan ta fi ka hasken fata ne"murmurshi
yayi yace "farin mahaifiyarta ne tayi,kin ga an raba biyu ni na ɗau kama ke kuma
kin ɗau farin fata"

Ranar nan su Mu'azam ba su kwana a ko ina ba sai a sabon gidan da Dr Ma'aruf ya


basu wanda ke ADS can wajen masallacin jingile,Hajiya Babba sai zaga gida ta ke ta
na kwararawa Dr Ma'aruf albarka.

***GIDAN ALHAJI

Cike da murnar yau Allah ya azurta shi da samun ƙaruwa ta Ƴa mace ya haɗa ƴar
ƙaramar walima iya ahalin shi,zuwa yanzu duk yaran shi murna suke su ma sun samu
little sis dama can su yawan aure-auren ne ba sa so.
Duk wanda ka gani fuskar shi a sake ta ke ya mai nuni da farin ciki amman banda
Ma'aruf da ya koma gefe ya na tunanin ya rayuwar ƙanwarsa za ta kasance duk da dai
ya fara ingantata ta hanyar canza masu muhalli mai kyau.

Alhaji ya ɗauki baby girl ɗin sannan yayi gyaran murya yace "alhamdullah gida yayi
ƙamshi,ya haskaka,ya girmama da zuwan Raihan"duk taɓi ɗiyan shi suka shiga yi
Agaishat ta ɗan murmusa yayinda sauran matan Alhajin suka cicije.

Hidimar da ake ta shagaltar da mutane hakan yasa Hajiya ta zuba wani garin magani
farin fal a cikin biberon 🍼 ɗin da ake baiwa Raihan ruwan zam-zam.
Cikin rashin sani kuma Agaishat ta ɗauka ta baiwa Raihan ruwan,ashe duk abinda ke
faruwa a kan idon Ma'aruf

***
Mimi na cika kwana bakwai aka yanka mata ragon sunanta Fadimatu, gagarumin biki aka
yi dan kuwa kusan dama Mu'azam mutumen jama'a ne.

Soyayya ƙauna suka haɗe gu ɗaya suka yiwa zuciyar Mu'azam ƙawanya sosai ya ke son
Mimi fiye da komi na shi,a haka har Mimi ta fara girma ta fara ce mashi Daddy
Rahama kuma Mami.

Mimi na cikin shekara ta biyu Allah ya yiwa Daddy wani irin buɗi na arziki,nan fah
Mami ta aza masifa a doli suka tashi suka koma sabon gidan da ya gina yayinda
Hajiya Babba kuma ta zauna wancan.

***Bayan 4years

Daddy ne da Mami zaune gaban Dr Ibrah wanda yanzu ya zama cikaken likita,bayani dai
ya sake yi masu kan dukan su lafiyar su lau kawai su jira lokaci.
Su na shirin miƙewa yace "am tsaya na ɗibi jinin ku sai na kaiwa wani abokina mu ga
shi mai result ɗin shi za ta bada"babu muso kuwa suka tsaya ya ɗiba sannan suka
dawo gida.

Washegari tun da safe Daddy zai tafi aiki ya ja hannun Mimi suka fita tare ya biya
ya aje ta gidan Hajiya Babba.
Fitar Daddy babu wuya Dr Ibrah ya shigo gidan,sai da ya shigo falon ya ƙwala
sallame.Mami ta fito daga ita sai kayan barci jigida nayi mata kacau-kacau cak ta
tsaya ganin ashe ba Daddy ba ne,har za ta juya sai taji muryar Dr Ibrah "masha
Allah a nan Allah yayi babba ƙaddara wacce ba ta dace da baƙar fata ba"da sauri ta
juyo ta na kallon shi .

Gira ya ɗaga ya ajiye takardun hannun shi ya fara takawa zuwa gare ta,wuyanta ya
sunsuna yace "Hummm komi ma na Gimbiya haɗaɗe ne"lumshe ido Mami tayi ta na jin
tsikar jikinta na tashi.

Wuyanta Dr Ibrah ya fara yiwa kissing kafin ya koma ga lips ɗin ta,cikin ƙanƙanan
lokaci ya birkita mata lissafi.Ɗaukarta yayi cak ya nufi ɗaki da ita,abinda Mami ba
ta taɓa tunani ba shine ya faru wai ita ce tayi zina da wayon ta.
Kuka ta shiga yi sosai Dr Ibrah na bata haƙuri,ganin ta ƙi barin kukan yasa ya
kimtsa ya bar mata gidan kafin a rutsa shi.

Da marice Daddy ya shigo gidan amman sai yaji shi tsit, ɓangaren Mami ya nufa yaji
ƙofar a ƙage fitowa yayi ya nufi kitchen dan ya ga babu komi a dining nan ma
wayam .
Falo ya dawo ya zauna idon shi ya sauka da farar takarda,ya ɗauka ya karanta sai ya
miƙe murmurshi kan fuskar shi ya nufi ɗakin shi wanka yayi sannan ya kira Dr Ibrah
amman har ta gama ringing bai ɗauka ba.

Motsin da ya ji yasa shi waiwayo Mami ce kallonta ya tsaya yi ganin tayi wani irin
sanyi"ashe har ka shigo ?barka da zuwa ina Mimi"
"Yauwa!ta na gun Hajiya Babba yau amarci ni ke son mu sha sosai"ya ɗaga mata gira
gabanta ne ya faɗi sai ta ke ganin tamkar zai gane ne in ya kusanceta.

"Ayya Daddyn Mimi banda lafiya kuma"da sauri ya kai hannun shi kan wuyanta ai kuwa
yaji kamar da alamar zazzaɓi,magani ya bata sannan ya fita ya nemo masu abinda za
su ci su da masu gadi.

Sai da aka kwashe wata ɗaya cur sannan Mami ta fara sakin jikinta ta koma kamar
da,Mimi kuwa na gidan Hajiya Babba zamanin ta.
Tun da safiya ta waye ta ke zabga amai,babu ɓata lokaci Daddy ya kaita asibiti awon
farko Dr Ibrah yace mashi "congratulations kai ma ka kusa zama baba"da murna Daddy
ya rungume shi can kuma ya sake shi yayi sujada shukur.

Gira Dr Ibrah ya ɗagawa Mami ya mata nuni da cikin jikinta sannan ya nuna kan shi
ma'ana dai ciki na shi ne ba na Daddy ba,kawar da kai tayi gefe dan dama tun farko
ba tayi wata murna ba.
Murmushi ta saki tare da ambaliya hawayen baƙin ciki na da aurenta za ta haifi
shege a zuci tace "lalle na tabbata *KARUWAR GIDA* tunda har zan haifi ɗan da ba na
mijina ba"Daddy kuwa a tunanin shi kukan murna Mami ta ke a haka ya kwasheta suka
wuce gidan Hajiya Babba.....
[05/12 à 14:08] Cham~rose💞: *LITTAFIN KUƊI NE KI BIYA KI KARANTA HANKALI KWANCE,DUK
WACCE TA KARANTA MIN BOOK KYAUTA DA WACCE TA TURO DA WADDA TA GAN SHI A WANI GROUP
ITA MA TAYI SHARING IN KUN YI DAIDAI KUN SANI mai son biyan kuɗin karatu sai ta
tuntuɓe ni ta WhatsApp* +22795045822

*Page 35-36*

Haka Mami tayi rainon cikinta har ta haifi ƴarta mace aka saka mata suna
Ameera,sosai Daddy ke nunawa ƴaƴan nashi so amman ya fi ƙaunar Mimi.
Sam ba za ka ce Mimi ba ƴar su ba ce yadda suke ririta ta da nuna kulawar su fiye
da Ameera,lokaci zuwa lokaci Dr Ibrah ya na kawowa Mami farmaki a duk lokacin da
Daddy ya fita tun ta na kaucewa har suka ɗinke kullum sai sun yi RDV.

Ameera na da 3years Mami ta kuma samun wani cikin,sosai Daddy ya nuna murnar
shi.Ita kuwa Mami masifa ta rinƙa yiwa Dr Ibrah na ya munafinceta bai yi mata
allura hana haihuwa ba,to daga nan ne suka yi baran-baran suka rabu Mami ta tuba.
Cikinta na shiga watan haihuwa ta haifo Twins duk mata aka sa masu Imane da Ihsane
to tun shi ba ta sake haihuwa ba.

***Cigaban labari

Wani irin gumi ne ya shiga ketowa Daddy,sam bai tsammaci haka ba tunanin shi ma bai
taɓa kawowa da rainon ƴaƴan wani ya ke ba.

Ana cikin haka wayar shi ta ɗauki ringing *Dr Ma'aruf* ya gani cike da mamakin
kiran Daddy ya ke kallon screen ɗin wayar dan an fi shekarar da tafi goma rabon shi
da Dr Ma'aruf ɗin,zai iya cewa ma tun tashin su daga gidan da ya basu saboda ya sha
gwada lambar amman ba ta shiga.

Sai da ta tsinke Daddy bai ɗaga ba,wani kiran ya shigo danne zuciya yayi ya ɗaga
kiran ba tare da yace komi ba "Assalamu alaikum Alhaji na zo gida ne sai na gan shi
a rufe"
"Ina Clinic Agaji ne Madam babu lafiya"ba'a ƙara cewa komi ba daga ɗayan ɓangaren
aka kashe wayar.

Can kamar minti ashirin sai ga wata dalleliyar mota tayi parking a harabar
asibitin,su uku ne duk sukafito Alhaji ne,sai Agaishat da kuma Ma'aruf wanda shi ya
tuƙo motar.

Dialing number Daddy yayi ya na ɗagawa yace "am ka fito mu na harabar asibitin"da
"toh"Daddy ya amsa ya miƙe a kasalance ya fito.
Gaban shi ne ya faɗi lokacin da yayi tozali da Agaishat wacce ta ƙurawa hanya
ido,ƙarasowa yayi amman ya kasa ɗauke idon shi kanta saboda tsantsar kama da Mimin
shi da ya ga ta na yi.
Hannu ya basu suka yi musabaha yayinda suka fara tambayar shi mai jiki,jin murya
Agaishat kuma ya sa zuciyar shi yin rauni tabbas ko makawo ya laluba ya san wannan
jinin Mimi ce.

Murmushi Dr Ma'aruf yayi haɗi da sosa ƙeya yace "in ba za ka damu ba ina son mu ɗan
zauna za mu yi magana"ya faɗa ya na mai ɗan waige-waige.

Murmushi Daddy yayi yace "maganar mi kuma Dr ?bayan tun kafin ka faɗa na san kun zo
nan ne dan ku raba ni da Mimina"ya yi maganar cikin tausayi yayinda idon shi da
suka yi ja tun ɗazu suka cika da ƙwalla.

Alhaji yace "Ma'aruf kenan dai dagaske ɗin ne Allahu Akbar"ya faɗa ya na mai zubewa
ƙasa ya na sujidah shukur kafin ya ɗago ya fashe da kuka kuma😹 Agaishat ma kukan
ta taya shi.

Waje suka samu can ƙarƙashin innuwar mangwaro suka zauna Dr Ma'aruf ya shiga baiwa
Daddy labarin komi dangane da haihuwar ƴaƴa Mazan da Allah ke azurta Abban shi sai
Mimi ce kaɗai mace.

Ajiyar zuciya Daddy ya sauke yace "to miyasa ba ka barta cikin gantan ta ba?"Dr
Ma'aruf yace "saboda kar a cutar da ita,na san in na barta za'a kasheta ne saboda
su sauran matan ba sa so ace an fifita ƴar kishiyar su fiye da nasu ƴaƴan kuma
maganar da ni ke yi maka yarinyar da na masayan tuni suka kasheta duk da ƙoƙarin
kariyar da nayi ta bata"

Cikin son kawar da zancen tashin hankali nan Daddy yace "yanzu dai Mimi ta na
Niamey in shaa Allah gobe zan sa su dawo"

Mimiƙewa suka yi sun so shiga duba Mami amman Daddy ya hana ta hanyar ce masu barci
ta ke,su na tafiya Daddy ya kira Alhaji Kamal yace ya yiwa su Hajiya Babba
réservation ta dawowa gobe ya na gama faɗa ya kashe wayar shi kwata-kwata.
Takarda ya samu gun Dr ya yi rubutu ya aje ta kusan kan Mami kafin ya fice,bai
zarce ko ina ba sai gidan Hajiya Babba .
Toilet ya shige ya sakarwa kan shi shower,a sannu ruwan ke dukan fatar jikin shi
lumshe ido yayi ya na tunanin rayuwa hawaye idon shi suka shiga fitarwa.

***
Arerewa haɗi da shewa Lami tayi tace "wuuu *KARUWAR GIDA* an kusa saukewa,a toh
dama ƴan jami'a ai duk ƴan iska sun fi yawa yanzu ba sai ayi mu gani ba in tusa ta
hura wuta sai mu ga yadda za'a yi karatun hhh"ta ɓaɓake da wata dariya mugunta.

Shiru Anna tayi ta na nazartar kalaman Lami kafin ta maido duban ta ga Fadila wacce
tayi fari fyarau ta ƙara ƙiba,kallon da Anna ke yi mata ne yasa ta tsargu kawai sai
ta miƙe ta nufi ɗaki.

Tafiyarta Anna ta bi da kallo ta na sake tantance ta,ko minti ɗaya Fadila ba ta yi


ba Anna ta shigo.Da sauri ta juyo ta na kallon mahaifiyarta ta haɗi da zare ido
kamar wacce ta yiwa sarki ƙarya.
"Cire min hijabin jikin ki baƙar munafuka"cewar Anna ta na harar Fadila,kasa cire
hijab ɗin tayi hakan yasa Anna ta ja hijabin da ƙarfi ta cire.
Taɓa hannuwa ta shiga yi ta na salalami sakamakon cikin Fadila da ta gani kamar ƴar
ƙwarya ya fito yayi mata wani cercle ai Anna ba ta san lokacin da ta ɗauke ta da
mari ba ta shiga dukanta haɗi da tambayarta uban wa yayi mata ciki amman ta ƙi
faɗa.

Sai da taji wuya sosai sannan tace "Nasir ne Anna"wata uwar gwabza ta kaiwa bakinta
nan take jini ya ɓalle,ƙetare ta Anna tayi ta shiga ɗakinta ta ɗauki hijabi ba ta
zarce ko ina ba sai gidan su Nasir .

"Uban da ya ɗaura auren uwarka da uban ka Allah ɗebe masu albarka,asarare haihuwar
asara da yarda Allah ba za ka gama da duniya lafiya ba"wannan shine abinda Anna ta
faɗa lokacin da ta shigo gidan su Nasir madadin sallama.

Duk fitowa suka yi suna kallon ikon Allah, Iyani ta fito daga banɗaki kallon kwabo
saura takwas ta yiwa Anna kafin tace "baiwar Allah daga gidan mahaukata kika gudo
da za ki shigo mana gida ki na zage-zage?"

"Kutumar uban can!ba ki ma gane ni ba?to uwar Fadila ce wanda tanbaɗaɗen yaron ki
ya ɗirkawa ciki"dariya Iyani ta fashe da shi tace "to sai mi dan yayi mata cikin?ai
haka duniya ta ke dama abinda aka yiwa naka wata rana na ka ɗin ne zai yi ma wata
dubi can ƴata ce nima wanin ne ya mayar da ita haka"ta ida maganar ta na mai nuna
mata Fauziya wacce ke tsaye da ƙaton cikinta duk ya mayar da ita wata kala.

"Ina ruwana da ƴar ki ni tawa na sani dan haka ki shaida mashi da zarar ya
dawo,gobe kotu za ta raba mu"ta na gama faɗa ta fice,tsuki Nabee tayi ta koma ɗaki
a zuciyarta ta na mamakin yadda har ƴan mata suke sakacin baiwa namiji kansu kamar
shashashu koko dan ba su ƙwarai a barikin ba ne ?oho

***

Cike da masifa Hajiya Babba ta shiga balbale Alhaji Kamal da faɗa sai kace ba
sirikin ta ba,a haka dai ta tattare kayan su ni kuwa sai murna ni ke zan koma gida
gun Daddy.

Washegari 16h tuni motar mu ta dira a Maradi, drever Daddy ya aiko ya ɗauke mu.
Gidan Hajiya Babba aka kai mu,da murnata na buɗe mota na fito na shiga da gudu ina
"Daddynaaa "cak na tsaya gani baƙin fuska duk miƙewa suka yi suna kallona nima haka
sai dai na tsayar da dubana ne ga mai irin fuskata.

Murmushin da yafi kuka ciwo Daddy yayi yace "Mimina "a Shagwaɓe na je na faɗa
jikinsa ina turo baki nace "i miss You Daddyna shine ka ƙi tafiya ka tarbo ni ai da
kai na so idona su fara gani sai kawai ka turo min drever"laƙace min hanci yayi
yace "ba ki ga baƙi ba ne?"juyawa nayi gun su sai na ga ashe mu su ke kallo.

"Yau na ga ragguwa yarinya dan rashin tausayi kika bar ni da dakon ƙaton aljanin
ki,ina dalili yarinya kamar wata..."maganar ce ta maƙalewa Hajiya Babba ganin ashe
da mutane falon gaisheta suka shiga yi ta na amsawa tare da yi masu kallon ko ina
ta san su.

Teddyna ta jefo min ta na hararena nayi dariya ina kakaɓe shi dan ya faɗi, Hajiya
Babba na zaunawa Daddy yayi gyaran murya ya fara bada labari tiryan-tiryan tun daga
ranar da aka ɗauko ni daga gidan marayu.

Hawaye shararaaa haka suke zuba a idona na ƙurawa Daddy su ƙyaftawa ban yi,hutu na
wucen gadi kwanyata ta tafi ba ta dawo ba sai da naji Daddy na cewa "Mimi ga
biologique parents ɗin ki nan".....
[07/12 à 07:45] Cham~rose💞: *LITTAFIN KUƊI NE KI BIYA KI KARANTA HANKALI KWANCE,DUK
WACCE TA KARANTA MIN BOOK KYAUTA DA WACCE TA TURO DA WADDA TA GAN SHI A WANI GROUP
ITA MA TAYI SHARING IN KUN YI DAIDAI KUN SANI mai son biyan kuɗin karatu sai ta
tuntuɓe ni ta WhatsApp* +22795045822

*Page 37-38*

Banda kallo babu abinda nayi saboda sam zuciyata ta kasa yin aikinta daidai ya da
ya kamata, Agaishat ta taso daga inda ta ke ta zo ta rungume ni wani yammm naji da
sauri na sauke ajiyar zuciya ita kuwa kuka ta ke.
Samun bakina nayi da furta "Momyyy"cire ni tayi daga jikinta ta ƙurawa fuskata ido
ta na murmurshi tace "dauther ina son ki sosai na godewa Allah da gwada min wannan
rana,ta so ki je gun Abban ki saura kaɗan zuciyarsa ta buga saboda ke"ta faɗi haka
ta na mai miƙar da ni tsaye mu ka nufi gun dattijon arziki wanda ya ƙura min ido
tun shigowa ta.

Duƙawa nayi zan gaishe da sauri ya jawo ni na faɗa jikinsa,wasu sanyayun hawaye
suka shiga malala a idon shi "Fadimatu na? Allah raya ki a kan sunnah ya tsare min
ke daga sharrin ƴan hassada da baƙin ciki..."kuka ne yaci ƙarfinsa sai ya ƙyale.

Hajiya Babba wacce tayi suman zaune tace "oh Allah duniya babu kyau an raba tsoka
da jini gudun mugayen ɓoye,ina ta Rahamun ta ke ta san da maganar ?baiwar Allah ta
so Mimi kamar ranta"ɗagowa Daddy yayi da jajayen idonsa yace "na saketa ai"da sauri
duk mu ka kalle shi dafe zuciyar shi yayi sannan yace "laifi ta yi min mafi muni
wanda duk mai ƙaunata ba zai bari na cigaba da zama da ita ba,Rahama ta cuce ni
Hajir mu ta rasa da wanda za ta ci amanata sai da babban abokina"

"Mine?cin amana kuma?"cewar Hajiya Babba shiru Daddy yayi dan sai yanzu ya gane da
bai kamata ya faɗi haka ba "Mimi tashi kije ki yi wanka"cewar Hajiya Babba ,jiki ba
ƙwari na miƙe tare da nufar part ɗin ta.

Sai bayan Mimi ta tafi ne sannan Daddy ya fayyace masu komi Hajiya Babba kuka ta
saka Momy na bata haƙuri,Abba kuwa nasiha ya shiga yiwa Daddy dan ya ɗauke shi
tamkar ɗan cikinsa.
Dr Ma'aruf ya gyara zama yace "gobe ka same ni a asibitin mu zan duba na hauda ka
kan magani, sannan ka kawo min result ɗin da sauran suka yi ma gwaji" Daddy yace
"in shaa Allah na gode".

Dakyar suka daidaita nutsuwar su suka fara shan fruits,ni kuwa ko da na gama wanka
na shafa mai da turare kayan da Hajiya Babba ke tara min na ciro riga t-shirt fara
da buje blue na jeans.
Tunda na fito mu ka haɗa ido da Daddy wanda ke saiti da ƙofar ɗakin, murmurshi na
sakar mashi shi kuwa Daddy zuciyarsa ce ta shiga bugawa ganin na shanun Mimi sun yi
tsiriri a tsaye suna zagin sa😹kawai haka yaji haushi ko bra ba ta saka ba za ta
fito haka alhalin akwai mutane falon.

A shagwaɓe na faɗa jikin Daddy daga zuwana "shine ka fara ci ka manta da ni"na faɗi
haka ina mai amshe apple🍏 ɗin hannunsa, murmurshi yayi yace "Mimi uwar rigima ai na
zata ma kin kwanta saboda gajiya,yanzu yaya kike ji komi normal ?"Kai na gyaɗa na
guntsiri apple ɗin daidai shatin haƙoran sa sannan nace "Daddy wai sai yaushe
Tantie Munawara za ta sauka daga dokin kafiya? ni dai na matsu na gan ta mijinta na
da kirki"Daddy yace "sai ranar da kasuwar apple ta tashi"ya faɗi haka ya na kimtse
dariya,ƙafafu na shiga bugawa ina kukan shagwaɓa nace "Allah ba santi nayi ba kawai
dai na tambaya"

"To Sarkin surutu sai ki sauko ki ci abinci dan na san in an biye ta taki ba za ki
ci ba"cewar Hajiya Babba ta na juye dafafun zabi wanda suka sha jar miya kallon
Daddy nayi nace "ni ba zan ci ba kar na ɓata hannu na"murmurshi yayi dan ya san mi
ni ke nufi a duk lokacin da nayi sha'awar ya ciyar da ni da hannunsa haka ni ke
faɗa.

Hajiya Babba ta taɓe baki tace "na ga yaushe za ka barin sangarta ƙatuwa har haka
wai fah sai dai ya bata a baki kamar jaririya "cikin shagwaɓar da ta zame min jiki
nace "ni dai ba ƙatuwa ba wai duka-duka ma nawa ni ke da ake sa min ido?haka fah
jiya ta ƙi ban abinci a baki alhalin Daddy cewa kayi ta je ta kula da ni"duk dariya
aka yi Hajiya Babba tace "ah to ni ban iya gantali ba ƙatuwar budurwar da ko yau
sai a ɗaura mata aure zan baiwa abinci a baki dan dai duniya ta zo ƙarshe can shi
da ya sangartar da ke ya baki"

Baki na turo nace "to na ma fasa ci ban so"na faɗa ina shirin tashi Daddy ya mayar
da ni na zauna "miye haka Mimi ki nutsu mana ko ba ki ganin ba mu ɗaya ba ne akwai
baƙi?koko so kike Abba yace na sangartar mashi da yarinya?"Daddy ya raɗa min a
kunne,turo baki gaba nayi na juyo ina facing shi har zan yi magana ya aza min
yatsansa a baki.

Cikin plate Hajiya Babba ta zuba min Daddy ya karɓa ya na bani shi ma ya na
ci,yayinda su kuma suka gewaya suna ci su ma.
Ƙurawa Daddy ido nayi ina jin wata irin ƙaunarsa a raina,shi ma jefi-jefi ya ke
kallon ƙwayar idona.Sai da mu ka ci mu ka ƙoshi sannan Daddy ya aje plate ya zuba
mana jus,miƙewa nayi na fita zuwa harabar gidan.
Iskar Ubangiji na shaƙa na lumshe ido,an ɗauki kamar minti goma suka fito Hajiya
Babba riƙe da hijabi a hannunta saka min tayi kafin na tambayeta lafiya naji Daddy
na cewa "Mimi sai in na zo ki kula da kan ki"idona ne suka yi rau-rau na kalli
Daddy nace "zuwa ina?"Hajiya Babba tace "ai kaji sakalci Abban ki za ki bi kuje can
gida"wani kukan kura nayi na faɗa jikin Daddy na ririƙe shi ina kuka tare da
girgiza kai.
Rumtse ido yayi ya na jin abubuwa na mashi yawo a kwanya,na ɗaya saukar dukiyar
Fulaninta a kan ƙirjinsa na biyu sautin kukanta.Dakyal ya aro jarumta ya shiga
bubuga bayanta,cikin murya mai taushi gami da kasala yace "yi shiru Mimina ai zan
zo zuwa dare "kafaɗa na maƙe ina gyara kwanciya kan ƙirjinsa.

"Ku shiga mota ina zuwa"cewar Daddy,wucewa suka yi Hajiya Babba kuma ta koma ciki
saboda karyewa da zuciyarta tayi.
Haɓata ya ɗago ya ƙura min ido,ta saman gashin idona da suka jiƙe da hawaye ni ke
kallon shi.Iska ya fara hura min a fuska na lumshe ido ina sauke ajiyar zuciya,
daidai saitin laɓana naji ya sauke na shi kafin ya janye yace "ina son ki,ki kula
da kan ki ke ɗaya ce mace a can ƴan uwan ki na can na jiran ki saboda bege"idona na
a lumshe nace "Daddy mu je tare"murmurshi yayi mai ɗan sauti ya cire ni daga
jikinsa ya ja hannu na zuwa mota ina hawaye ina ji ina gani Daddy ya buɗe seat ɗin
baya ya sanya ni ya rufe.Wani kukan ne ya kubce min ina leƙen Daddy ta glass
Ma'aruf ya yi mata key mai gadi ya buɗe mana gate.

**Cike da tashin hankali Mami ke duba takardar,ihu tayi ta dire daga bisa gado ta
fito daga cikin asibitin.Direct bakin hanya ta nufa ta tari mai adaidaita,ya na
sauketa ta shiga ciki a falo ta tarar da Ameera ita da Twins duk sun dawo daga
school.
Ɗakinta ta shiga ta ɗauko kuɗi ta miƙawa Ameera ba tare da tace komi ba ta nuna
mata hanyar waje hakan yasa Ameera fita,Twins kuwa sai sannu da dawowa suke yi mata
amman ta ƙi kula su.
Dr Ibrah ta kira ta shaida masa komi dariya ya shiga ƙyarƙyatawa kafin ya kashe
kiran,ba'a fi minti goma ba ya zo gidan.Da gudu Twins suka rungume shi suna mashi
oyoyo,Ameera kuwa yi tayi kamar ba ta san da zuwan shi ba.
Mami ta fito ta na kuka,Dr Ibrah ya taɓe baki yace "to miye na kuka dan ya sake ki?
kuma fah yaran nan duk kin san ni ne mahaifin su to damuwar ta mi ce?"kai Mami ta
girgiza tace "na cutar da Mu'azam na haifa masa shegu cikin gida ya ciyar da su
haɗi da ɗawainiya yanzu kuma har gidan ya ce ya bar min ba zai iya sake rayuwa
cikin sa ba"ta ida maganar cikin fashewa da kuka.
Ameera ta miƙe tsaye ta na jin abun kamar almara "ni ne sabon Daddyn ku kun ji ko?
daga yau Daddy za ku kira ni kun ji ko?"Dr Ibrah ya faɗa ya na rungume Twins .
Kuka Ameera ta fashe da shi ta fita da gudu da sauri Dr Ibrah ya fito ya na kiran
sunanta ganin haka yasa mai gadi liƙe ƙofa.
Ƙarasawa Dr Ibrah yayi ya ɗauketa da wani gigitacen mari yace "gidan uban wa za ki
je?"cikin kuka da rashin tsoro tace "gidan uban ka zan je shege zakka ɗan asara da
ba zai ganin Annabi ba da yarda Allah mutuwa kare za ka..."waro ido yayi ya sake
ɗauke ta da mari kafin ya fincikota ya shiga bal da ita a ƙarshe ya jata ƙiii zuwa
ɗaki.
Banda kuka babu abinda Mami ke yi tare da dana sani maras amfani,ganin bugun da Dr
Ibrah ke yiwa ƴarta yasa ta miƙe da sauri Ameera tace "kar ki taɓa ni ban son ki
ban ƙaunar duk mai ƙaunar ki sannan sai na shiga duniya na zama shaƙiƙiyar
tantiriya sai na kawo maki shegu kin raina tunda rainon su kawai kika iya"tayi
maganar ta bubuga hannunta da table.
Cak Mami ta tsaya ta na jin zuciyar ta na barazanar faɗowa,tabbas ta san Ameera ta
aika yin karuwanci ga ɗiyar *KARUWAR GIDA* ai ƙaramin abu ne amman sam ba za ta
lamunta ba.

***GIDAN ALHAJI
Tamkar wata tv haka duk suka sani a gaba su na kallo duk yaran murmurshi kan
fuskarsu yayinda matan suka turniƙe fuska kamar tsohon kashi.
Momy kuwa ta na zaune kusa da ni ta riƙe hannuna gam,Abba na zaune daga gefe ya na
murmurshi Dr Ma'aruf yace "tanti amaya ya kamata a kai little ɗaki ta huta kin sa
da gajiya a jikinta"murmurshi Momy tayi ta ja hannuna zuwa ɗakinta.Lafiyayen
gadonta ta nuna min na kwanta bisan shi, hasken ɗakin ta kashe min na rungume pilow
ina jin wasu hawaye na ziraro min kewar Daddyna ni ke yi murmushi nayi tuna ba
shine biologique parent ɗina ba.....
[08/12 à 16:05] Cham~rose💞: *LITTAFIN KUƊI NE KI BIYA KI KARANTA HANKALI KWANCE,DUK
WACCE TA KARANTA MIN BOOK KYAUTA DA WACCE TA TURO DA WADDA TA GAN SHI A WANI GROUP
ITA MA TAYI SHARING IN KUN YI DAIDAI KUN SANI mai son biyan kuɗin karatu sai ta
tuntuɓe ni ta WhatsApp* +22795045822

*Page 39-40*

Kamar yadda Daddy yayi alƙawali da dadare sai gashi kuwa,kowa na gidan ya hallara
banda Mimi wacce rashin sabo ya sa tayi zamanninta a ɗaki.

```gani a cikin gidan ku amman ban gan ki ba``` shine text ɗin da na karanta wanda
ya fito kuma daga Daddyna,zumbur na miƙe ko kallabi ban saka ba balle wani hijab da
ɗan guduna haɗi da murna na nufe shi na faɗa jikinsa duk da kuwa ƙoƙarin hana ni da
ya so yi.

"Daddy ka zo ka tafi da ni ne?dama ni na gaji ni ɗaya babu su Twins kuma Teddyna ya


na can gun Hajiya Babba"na faɗa ina mai kwantar da kaina bisa kafaɗarsa,sumar kaina
ya shafa yace "Mimi ai kin zo gida kuma ke da can sai in kin zo ganin mu"da sauri
na girgiza kai nace "a'a Daddy dan Allah kar ka bar ni nan wlh ban san kowa ba kuma
fah su nan babu mace ƴar yarinya to da wa zan yi hira?"dariya kusan rabin mutanen
suka yi kafin Dr Ma'aruf yace "ai shiyasa Abba ke son ki dawo nan ɗin amman kar ki
damu zan cewa Fatima (cewa da Ɗiyar shi)ta dawo nan da zama"kafaɗa na maƙe na jimƙe
hannun Daddy.

Mutanen falon duk Alhaji ya sallama ya bar Momy da Ma'aruf kawai wanda tun ɗazu
suka yanke shawara duk da ba su san ko Mu'azam zai karɓeta ba ni kuwa ina jikin
Daddy na lafe kamar mage.
Gyaran murya Abba yayi yace "Mu'azam banda bakin gode maka sai dai in ce Allah saka
maka da alkhairi ya biya maka buƙatunka duniya da lahira,sannan a ƙarshe ina neman
wata alfarma dan Allah amman sai ka min alƙawari za ka amince"ɗagowa Daddy yayi
kalli Abba murmurshi kan fuskar shi yace "to Abba ina jin ka in shaa Allah "

Sai da Abba ya sake nutsuwa sannan yace "ina son ka cigaba da riƙe min Fadimatu a
gun ka na san za ka fi kula da ita sai dai wannan karon ba'a matsayin Ƴa za ka riƙe
ta ba a matsayin mata"da sauri Daddy ya zabura yace "Mata?mata dai?aure? Mimi?
Abba..."hannu Abba ya ɗaga yace "kar ka manta ka min alƙawali"Daddy yace "ita fah
Mimi yarinya ce har yanzu kuma kamar an cuce ta an gama ta da tsoho"dariya Ma'aruf
yayi yace "haba Mu'azam duka-duka nawa kake ba fa za ka wuce 45years ba amman bari
mu tambayi Mimin Daddy ko ta amince"ya ida maganar cikin barkwanci.

Ƙara ɓoye fuskata nayi cikin ƙirjin Daddy dan duk abinda su ke ina jin su magana ce
kawai ban yi,yadda Daddy ke shafa gashin kaina yasa barci ɗauke ni ban ma san
abinda suka yanke ba akai.
Washegari da asubah Momy ta tashe ni nayi sallah,ina gamawa na zumɓuro baki ganin
ashe wayo Daddy ya yi min bai tafi da ni ba.
Momy da ke daga gefe ta na lura da Mimi kai kawai ta girgiza ta na jin son ƴarta
har ƙasanƙasan zuciyarta,zuma ta miƙo min wacce ta sha haɗi ni kuwa Uwar son zaƙi
na shiga sha.
Wayata na ɗauka na danna kiran Daddy sai turo baki ni ke yi ina tsara yadda zance
mashi amman har ta gama ruri bai ɗauka ba.
Daddy kuwa da ke can kwance cikin ɗakin shi tun na farko kafin su tashi daga gidan
Hajiya Babba kwanci ya gyara ya na mai cigaba da kallon hotunan Mimi,sam ya kasa
daina kallon ƙirjinta tunda aka bashi ita aurenta ya samu kan shi da kalle surar
jikinta.

Kiran ya maida mata,ni kuwa ganin appel ɗin shi yasa na ɗauka cikin sanyin murya
nace "Daddyna ina kwana?shine jiya ka tafi ka bar ni a nan haba dai"na ida maganar
cikin shagwaɓa.

Numfashi ya fesar kafin yace "Mimina?"a yadda yayi maganar yasa ni yin shiru ina
jin zuciyata na bugawa "Mimina?"ya sake faɗa "uhum!"murmurshi yayi mai sauti yace
"rigima ko?"ido na rufe na turo baki gaba nace "ba kai ne ka bar ni ba"Daddy yace
"yaushe kike son dawowa nan ɗin ?"cikin zaƙuwa nace "yau ni ko yanzu ma"Daddy yace
"kenan na faɗawa Abba a ɗaura auren yau?"kai na girgiza kamar ya na gani na dan
wani tsoro ne ya zo shige ni nan take.

"Kin yi shiru ko ba ki shirya zuwa gidan ba?"ya tambaye ni,a sanyaye nace "na
shirya mana amman gun Hajiya Babba zan zauna"dariya Daddy yayi yace "naji kar a
kawo ki guna kenan?"da sauri nace "eh" "tsorona kike Mimi?"yayi tambayar cikin
kalar tausayi nace "a'a Daddyna"ya sauke ajiyar zuciya yace "kin ci abinci ne ?"na
bashi amsa da "a'a Momy dai ta bani zuma ga kuma madara ta kawo min jira ni ke ta
wuce in sha"shiru Daddy yayi ya na jin tausayinta a ran shi dan kuwa tuni ya gane
an fara gyaran amarya ne.

"Ok to ɗauki ki sha da zafin ta sannan in kin yi wanka ki saka kayan da na kawo
maki jiya Please kar kice ba za ki saka bra ɗin ba"Daddy ya faɗa ya na yanke kiran.
Ajiyar zuciya na sauke na ɗauki madarar da Momy ta aje na fara sha ina yamutsa
fuska saboda goût ɗin hulba da naji.

***Bayan 1week

Tuni aka kawo lefena akwatina dozin kowane cike da kaya,tuni kuma Momy ke ta min
gyaran jiki da na km.Cikin ƙanƙanan lokaci na canja na ciko sai sheƙi ni ke yayinda
kuma ko muryar Daddy naji sai na wanke pant😹 ban san dalili ba,sosai mu ka shaƙu da
Daddy na ɓangaren soyayya sam bai nuna wata kunya dan zai aure ni balle ni da dama
na mutu cikin ƙaunarsa da son shi.
In muna waya da Daddy za ka ɗauka da wani ƙaramin yaro ne ɗan 27years yadda ya ke
tsayawa ya saurare ni ya biye min wajen shirme da sangarta haɗi da shagwaɓa.

A yanzu na saba da gidan mu ga kuma Fatima da ta dawo gidan mu wacce kusan sa'ata
ce sai dai na girme ta,duk da ta na zaman ɗiyata amman ni a abokiya na ɗauketa.Ita
ke min rakiya in zan je wani gun sai Daddy ya zo ya kai mu in mun gama abinda muke
ya je ya ɗauko mu.

Abu guda ne ya tsaya min a rai yadda kwata-kwata Daddy bai son nayi mashi maganar
Ameera balle uwa uba Mami,yanzu ma mu na zaune a mota mu na hira bayan ya maido ni
daga gyaran gashi.
Wayar shi na karɓa ina kallon hotuna cikin gallerie yayinda shi kuma ya ke kallona
lokaci zuwa lokaci ya na sauke ajiyar zuciya wacce tuni na gane ta bege na ce dan
ni ba yarinya ba ce na san da Daddy ya na fama da sha'awa haƙuri kawai ya ke yi.

Hoton wata mage na gani na ɗago ina cewa "ina son irin wannan magen Daddy please ka
sa a nemo min"laɓana ya tsurawa ido,babu zato babu tsammani naji saukar bakin shi
kan lips ɗina da sauri na rumtse ido ina jin zuciyata na bugawa yayinda jikina ya
ɗauki kyarma.

An ɗauki tsawon min biyar kafin ya janye daga jikina,sunkuyar da kai nayi ina jin
wata kunya.
Kan shi ya ɗora saman volant ya rumtse ido ya na sauke ajiyar zuciya "bani gorar
ruwa "ya faɗa cikin kasala duƙawa nayi kusan ƙafafuna na zaro ɗaya na miƙa mashi ya
ɓalle murfin ya fara shan ruwan.

"Mimi dan Allah ki fara shirin tarbata tun ranar farko kin dai ga halin da ni ke
ciki"Daddy ya faɗa ya na mai jingina da kujerar mota, rau-rau idona ya kawo ruwa
dan tsoro da jajayen idon shi ya tsare ni.....
[10/12 à 16:05] Cham~rose💞: *LITTAFIN KUƊI NE KI BIYA KI KARANTA HANKALI KWANCE,DUK
WACCE TA KARANTA MIN BOOK KYAUTA DA WACCE TA TURO DA WADDA TA GAN SHI A WANI GROUP
ITA MA TAYI SHARING IN KUN YI DAIDAI KUN SANI mai son biyan kuɗin karatu sai ta
tuntuɓe ni ta WhatsApp* +22795045822

*Page 41-42*

"Ni dai a'a sai na gama karatu"na faɗa ina matsar ƙwalla,shiru Daddy yayi ya na
kallona can ya nisa yace "sam hakan ba zai yiyu ba Mimi kuma maganar karatu ki
mayar da shi gefe sai wata shekara kuma,yanzu time ɗin kula da ni ne"ɗagowa nayi
ina kallon shi jin abinda ya ke faɗa kai na girgiza nace "please Daddy"kawar da kai
yayi gefe dan kuwa sam bai ji zai iya cutar da kan shi ba alhalin Mimi ta isa
ɗaukar nauyin namiji.

Jiki na min rawa na kamo tafin hannun shi wanda ya ke masifar sanyi ba kamar nawa
ba da ya ke rau da zafi,dan kuwa kullumin jikina cikin ɗumi ya ke.
"Daddyna please ko yi za kayi ka bari har mu saba"cike da mamaki ya juyo yace "Mimi
wane sabo kuma bayan wanda mu ka yi?"na turo baki nace "ni dai ban saba da kai
ba"lips ɗin ta ya ƙurawa ido kafin kuma ya kawar da kai gefe dan ya na tabbacin in
ya cigaba da kallonta to tabbas sai ya sake kai bakin shi ga laɓanta.

"Ki shiga ciki Mimi in na isa gida zan kira ki"Daddy ya faɗa ya na kunna mota,cikin
ƙin jin daɗin rabuwar da za mu yi na fita bayan nayi mashi kiss ga kumatu.
Wajen da sanyin laɓanta ya sauka ya shafa ya na murmurshi kafin ya fara tuƙa motar
mai gadi ya buɗe mashi gate.
***

"Wayyo Allah Anna zan mutu,wai wai Allah Innalillahi Allah na tuba ka yafe min
wayyo na shiga uku na lalace"Fadila ke faɗa ta durƙushe tsakar ɗaki farin ruwa gami
da jini na zuba ta ƙasanta yayinda Anna ke gefe ta na kallonta sai da kan ɗa ya
sawo kai sannan Anna ta matso ta fara taimaka mata.
"Inyaaa"jariri ya canyara kuka yayin shaƙar iskan duniya,reza ta sa ta yanke cibi
kafin ta aje babyn gefe ta kimtsa Fadila wacce ke fitar da gumin wahala.

Duk muƙu-muƙun Anna na kar ƴan unguwa su san da Fadila na da ciki ya tashi a
banza,domin kuwa Lami ta fita ta gayyato matan unguwa suka kusa cika gidan a kunnen
su kukan farko na yaro ya sauka ai suka shiga taɓa hannuwa kowa na faɗin albarkacin
bakin sa.

A harzuƙe Anna ta fito ta na masifa ta na cewa "to ƴan gulma miye sabo a duniya?ina
ce dai ba gare ta farau ba balle ya ƙare kanta kuma mutum bai san mi zai faru gobe
ba sannan mai baya dayawa(zuri'a)bai faɗin aibun Ɗan wani"ai fah kuwa da sannu suka
fara sulalewa.

A ɓangaren Nabee kuwa duniyar ta bisa tsinke ta ke ci musamman da ta samu wani


Alhaji Waleed,duk da dai ya na da halin banza na bin mata amman shi tsakani da
Allah ya ke son Nabee.
Cikin sigar roƙo yace "my Nabee kiyi haƙuri na turo manya su sa baki ayi auren nan
da wuri wlh a matuƙar matse na ke na gan ki a gidana"kallon ƙaton tumbinsa Nabee
tayi sannan ta ƙirƙiro murmushin ƙarya tace "haba dai duka-duka nawa na ke da zan
yi aure yanzu?a'a ka bari duk ranar da na shirya ni zan faɗa ma lokacin da za ka
turo kayan auren "ta ida maganar ta na sunne kai wai ita ala doli kunya.

Wani daɗi ya luluɓe zuciyar Alhaji Waleed ya samu mace ta gari mai kunya,cikin nuna
ƴar damuwa ya kuma cewa "to bbna Allah matso lokacin da wuri ungo ga wannan kin
sayi hoda"ya miƙa mata kuɗi amman Nabee ƙememe taƙi karɓa kamar kullum.
Hannunta ya jawo ya saka mata kuɗin, tsabar jaraba sai da yaji wani abu daga
haɗuwar hannunsu.

A kunyace ta jimƙe kuɗin ta na godiya "Allah saka da alkhairi ya biya ka da gidan


aljanna mafi ƙololuwa"Alhaji yayi murmurshi haɗi da jin daɗin addu'arta yace "haba
ai babu godiya a tsakanin mu"ta ƴar dariya gami da fari da ido kafin ta gyara dogon
hijab ɗinta ta fita daga mota.

Turus tayi tsakar gida ganin Iyani ta saka Nasir a gaba ta na zagi shi kuwa ya
sunne kai "ai yanzu sai ka tashi ka sawo rago dan ni kuwa ko ƙwandala ta a to😏 a
bar ni da baƙin cikin wacan asararar kawai ina dalili kai kaje ka ɗirkawa ƴar
mutane ciki ni ma an zo an yiwa tawa Ƴar masifar ka ce ka zoza mata"shi dai Nasir
bai ce komi ba har sai da ta gama sannan ya miƙe ya bar gun.

Can tsakar dare ciwon mara da azaba iri-iri suka ishi Fauziya ta miƙe zaune ta na
sharar hawaye.
Kallon Nabeela ta tsaya yi wacce ke sharar barcinta hankali kwance,wani irin da na
sani ne ya wanzu a zuxiyarta kawai sai ta fashe da kuka.
Cike da masifa Nabee ta tashi daga barcin da ke,ba tayi wata-wata ta ɗauke Fauziya
da mari ta na cewa "minene?uwar miye ki kewa kuka yanzu tsakar dare?"cikinta
Fauziya ta nuna wanda sai ƙara yin ƙasa ya ke.

Tsuki Nabee tayi tace "uban wa ya aike ki mtws wawuya kawai"tayi kwanci babu jimawa
kuma wani barcin ya ƙara ɗauke ta.

Wata irin azaba ce Fauziya ke ji ta ko ina sai dai ba ta da iko ko halin yin wani
abu,ko kafin gari ya waye ta jigata tuni ruwan waya sun fashe su na ta zuba amman
babu mai kula da ita.
Nabee na sauke ƙafarta da asubah taji danshi waro ido tayi da sauri ta cire sakata
ta nufi ɗakin Iyani ta na kiranta.

Nasir ya nemo mai taxi suka wuce asibiti,ba su jima ba kuma aka tura su babban gida
wato likita babba.
Da isar su Mère et enfant aka wuce da ita Bloc saboda matsalar da suka hango,tayi
doguwar naƙuda ga kuma ƙarancin shekarunta.
Ko da aka ciro yaron bai zo da rai ba,ɗakin hutu aka kai Fauziya.
Hamdallah Iyani tayi da aka ce jaririn ya mutu sai dai kuma result ta biyu ta tayar
mata da hankali na kamuwar yoyon fitsari da Fauziya ta samu.

***

Sharkaf na haɗa zufa saboda turaren hayaƙin da Momy ta sa ni ala doli sai nayi,ina
buɗe bargon wani ƙamshi ya game ɗakin yayinda fatar jikina ta ƙara yin wani haske
gami da kwantawa da taushi.
Toilet na wuce,ruwan da aka haɗa min cikin bawon wanka na shiga ina mai lumshe ido
jin ɗuminsu ya ratsa ni ga wani ƙamshi da suke fitarwa.

Humra na shafa a duk wani lungu na jikina kafin na saka kaya,Momy ta shigo hannunta
ɗauke da tray yayinda Yayunta mata biyu ke take mata baya uwanda sun zo ne saboda
bikina da kuma taya murnar dawowata.

Baki na kwaɓe dan har ga Allah na fara gajiya da shaye-shayen nan, murmushi Momy
tayi ta fara miƙo min ina shanyewa ina bata kofin Allah ya so ni wannan karon duk
maganin zaƙi ne da su.

Wayata ta ɗauki ringing ƙin zuwa nayi kusa da wayar balle na ɗauka domin ringing
ɗin Daddy ne kuma yanzu da na ɗauka zai fara shagwaɓe min ya na min zantukan da sun
girmi lissafina.

"Ba ki jin ana kiran ki ne?"cewar Momy turo baki nayi nace "Daddy ne" "to ki ɗauka
mana ki koma can falo"ta faɗa ta na mai nunawa Yayun nata wasu kaya su kuma suna
dubawa.
Wayar na cire daga caji na fita sannan na ɗaga ina mai karawa a kunne wani irin
numfashi ya sauke wanda yasa zuciyata yin wani yarrr kamar an tsagata "jj-2 jours
dai na matsu"shine abinda Daddy ya faɗa "wai yanzu banda gobe ne auren?"na tambaya
ina waro ido "ƙwaran gaske nan da jibi kin zama tawa yauwa faɗa min abinda kika
tanadar min"....
[12/12 à 10:37] Cham~rose💞: *LITTAFIN KUƊI NE KI BIYA KI KARANTA HANKALI KWANCE,DUK
WACCE TA KARANTA MIN BOOK KYAUTA DA WACCE TA TURO DA WADDA TA GAN SHI A WANI GROUP
ITA MA TAYI SHARING IN KUN YI DAIDAI KUN SANI mai son biyan kuɗin karatu sai ta
tuntuɓe ni ta WhatsApp* +22795045822

*Page 43-44*

"Ni ban san mi na tanada ba"na faɗa cike da ƙurciya murmushi yayi mai sauti yace
"to naji wane Gift kike na baki a matsayin tukuici?"ba tare da wani tunani ba
nace"mota ni ke so fara sol mai kyau irin ta mata sai kuma Teddy da kuma farar
mage"dariya Daddy ya kece da ita ni kuwa na turo baki nace "Allah su ni ke so Daddy
ko ba za ka saya min ba?"
"Haba Mimi mi za kiyi da mage?sannan ni ina zan ga farar mage?"Daddy ya tambaya.
"Nemowa za ka yi mana,kuma fah na ga hoton wata mage cikin wayar mai kyau"Daddy
yace "to ko ciro hoton ake sai a maki cadre ɗin sa?"na waro ido waje tamkar ina
gabansa nace "hoto?hoto kuma Daddy?to miye banbancin da na cikin wayar tunda shi ma
ba motsi zai yi ba ?ni dai ta ƙwarai ni ke so"na fara bubuga ƙafafu ina kukan
shagwaɓa.
"Ya Salam!"Daddy ya furta jin wata kasala na zubo masa tamkar yayi ihu saboda
abinda ya ke ji duk jikinsa.

"Shuuut!"ya faɗa a kasalance kafaɗa na maƙe kamar wacce ya ke gani nace "ni dai a'a
sai kayi alƙawalin za ka samo min" "naji shikenan ko?"Daddy ya faɗa ya na furzar da
huci.

Murmushi nayi mai sauti nace "yauwa Daddyna na gode,ina Hajiyar mu?"
Ya bani amsa da "ta na can falo" "kai kuma fah ka na ina?"na tambaye sa ina lumshe
ido saboda a yadda ya ke sauke numfashi ya jefa ni cikin wani yanayi "ɗakina"ya
bani amsa na kuma tambayar shi "ka na mi?"
"Kwance mana"shiru nayi jin yadda numshinsa ke sarƙewa "to kaima Hajiya Babba wayar
ina son mu gaisa"na faɗa a Shagwaɓe dan naji kamar barci ya ke son yi.
"Ban iya fita a wannan halin"ya bani amsa,na turo baki nace "wane hali kuma?"kai ya
girgiza a zuci kuma yace "oh Mimi yanzu ba ki gane halin da na ke ciki ba sai kace
yarinyar goye?"kukan shagwaɓa na saka mashi jin ya ƙyale bai ce komi ba.

"Babynaaa"Daddy ya furta cikin wata irin murya wacce ta sa doli na nutsu "uhum"
"Minene ?"na kwaɓe fuska kamar zan yi kuka nace "komi ni cikina mai ke ciwo"Daddy
ya gyara kwanciya yace "daidai ina?"na bashi amsa "ga ciki mana"
"Na sani ga ciki,amman saman ciki ko ƙasan shi?"wata kunya ce naji ta kama ni wlh
kawai sai nayi ƙasa da murya nace "a'a ba daga sama ba"

Ya sauke ajiyar zuciya yace "to naji Allah baki lafiya"nace "amen!ina Hajiya Babba
ɗin?"Daddy ya dafe kai yace "Mimi sai yaushe za ki barin rigima ?a wannan halin zan
fita kaiwa Hajiya waya?"cikin rashin sanin manufa nace "to mi ya ke yi?"
"Bai komi bari ranar da kika zo za ki gane" "naji to sai an jima zan ci abinci" "ok
ki ci dayawa"
"Toh"na bashi amsa shi kuma ya kashe wayar.

***

Cikin kuka Mami tace "Dr Ibrah sam wannan ba halin ƴaƴan musulmi ne ba,ta yaya babu
igiyar auren ka ko ɗaya a kaina amman kullum sai ka zo min?haba ka bar ni na sarara
mana da wane zan ji da wannan ƙaddararren cikin koko da jarabar ka?"kwasheta yayi
da mari ya nunata da yatsa yace "ki iya bakin ki in ba haka ba zan yi maki shegen
dukan da duk wanda ya gan ki sai ya tausaya maki"shiru Mami tayi ta kasa cewa komi
yayinda shi kuma Dr Ibrah ya fara yamutsata.
Kafin wani lokaci kukan da Mami ke yi ya sauya zuwa ihu🙊
Ameera wacce ke falo zaune ta tashi ta leƙa su ta ƴar hudar ƙofa ( *KE DUNIYA* next
book ɗina in shaa Allah wanda zai magana akan sakacin iyaye masu sex ƴaƴan su na
ji)

Da sauri ta ja da baya ta na waro ido tabbas irin abinda ta ke kallo a waya ne su


Mami ke yi,tunani ta fara inda za ta samu mafitar abinda ta ke ji.
Hijab ta saka ta fita waje mai adaidaita ta tara ta kwatanta mashi inda zai
kaita,suna tafe mai adaidaita na sauraren wa'azin Malam Bashir Ghana inda ya ke
cewa ```«Yarinya budurwa ki tsare kan ki saboda a ranar lahira gangar jikin ki zai
bada shaida da irin abubuwan da kika yi,farjin ki zai bada shaida iya adadin
mazajen da suka yi zina da ke,ƙirjin ki zai yi magana iya adadin samarukan da suka
taɓa shi,laɓan ki za su bada shaida akan duk namijin da ba mijin ki ba da ya taɓa
kissing naki,ƙafa za ta bada shaida ce a ranar ni na taka ta je wajen,Saurayi ma
haka a gaban ka za kaji azakarin ka na baiwa Allah report iya adadin matan da kayi
zina da su,bakin ka zai ce ni nayi kissing nata hannu yace Ni na taɓa.Dan haka
samari da ƴan mata kuyi hattara kuyi taka tsantsan da zangon ƙurciyar ku zango ne
da babu sauƙi saboda a lokacin ne kuke da ƙarfi kuke ganiyar samartaka ku saboda
rayuwa ta kasu zango uku ne,YARINTA,SAMARTA,TSUFA babu zangon da ake tsananta
bincike kamar na tsakiya saboda wannan lokacin Allah ya baka ƙarfi fiye da zangon
biyu wanda suke tattare da rauni»``` a daidai nan Ameera wacce jikin ta duk yayi
sanyi ta sauka tare da biyan mai adaidaita.

Kallon gidan saurayin nata tayi wanda shine ke tura mata blue Film,kawai kuma sai
ta fashe da kuka ta na girgiza kai a fili tace "ai babu babban tonon asiri kamar
Allah ya tsare ka gaban bainar nas ana bincikar ka tare da bankaɗo mugan halayen
ka, Allah na tuba ka yafe min nayi alƙawarin ba zan taɓa barin idona ya kalli haram
ba sannan zan zama mutumniyar kirki ta yadda Manzon Allah SAW zai yi alfahari da ni
a ranar alƙiyama"ta na tafe ta na jaddada tuban ta gun shugaban talikai babu zato
kawai sai ji tayi an kwasheta ta faɗi ƙasa daga nan kuma ba ta sake sanin abinda ya
faru ba.

A ruɗe ABU MALEEK(Nimcyluv)ya fito daga mota ya na mai furta "Innalillahi wa'inna
iley raji'un"sungumarta yayi ya saka bayan mota ya na mai tambaya inda zai samu
asibiti nan kusa,nan wani ya kwatanta mashi.

Da isar sa Clinic Khasum Moctar aka shiga dubata,ashe suma ne tayi saboda furgici
sai kuma kanta da ya bugu an wanke gun a naɗe sa da bandeji.
Shiga yayi ɗakin da aka shimfiɗe ta,tsayawa yayi ya na kallon ƙyaƙyawar fuskarta da
hawaye ke shatata daga cikin manyan idonta masu dogayen gashi.
Ƙarasawa yayi ya saka hannunsa mai dogayen yatsu ya fara goge mata hawayen sai dai
wasu kuma ke sake zubowa,"ya Allah!"ya furta a hankali cikin muryar shi mai sanyi
buɗe idonta tayi suka sauka kan chocolat face ɗin shi mai ɗauke da jan leɓo.

Maida idon tayi ta rufe ta na tunanin abinda ya faru da ita,"buɗe idon ki petite
beauté"ya faɗa ya na mai ɗaga fatar idonta wanda yasa doli ta buɗe su "ya jikin
ki?"ya tambaye ta,samun kanta tayi da murmusawa kawai shi ma sai yayi murmushin
yace "mi sunan ki?"
"Ameera"ta bashi amsa "Meera,ni sunana Abu Maleek yau ɗin nan na shigo garin Maradi
cike da zumuɗin zan je na ga ƴar little sis ɗina da aka gani ga shi kuma gobe za'a
ɗaura aurenta sai kuma Allah ya katse min hanzarin na banke petite beauté"ya na
maganar ne ya na murmurshi mai nuni ya na cikin farin ciki sai kuma da ya zo ƙarshe
ya kwaɓe fuska.

Murmushi Ameera tayi ta yunƙura za ta tashi da sauri ya taimaka mata "yi a


hankali,bani number wani ɗan gidan ku sai na shaida masa ki na asibiti kar aje ayi
ta neman ki"ai tamkar ya caka mata wuƙa haka Ameera ta shiga rera masa kuka.

"Oh my god!"ya faɗa ya na mai dafe goshi, Dr ya shigo ya na tambayar lafiya ko


jikin Abu Maleek yace a'a nan ya basu takarda sallama gami da ordonnance ta maganin
da zai saya.
Hijab ɗinta da fille de salle ta wanke aka ɗauko mata ta saka,hannunta Abu Maleek
ya kama da sauri ta fuzge saboda wa'azin Malam Bashir Ghana ya ratsata kuma ya na
zaune cikin zuciyarta daram.

"Yi haƙuri petite beauté"ya faɗa ya na murmurshi yayi gaba ta na bin sa a baya har
mota,ko da suka shiga ya yiwa mota key bai zarce ko ina ba sai gidan su saboda
kiran Alhaji da ke ta shigowa wayarsa ita kuwa Ameera kamar wacce aka rufewa baki
ta kasa tambayar sa.

Cike da zumuɗin zuwan Yayana wanda duka-duka jiya ne kawai mu ka yi waya da shi
amman yanayin barkwancin shi da yadda ya nuna ya na sona ya sa ni jin ƙagu.
Sai shagwaɓa ni ke zubawa Abba na har yanzu bai shigo ba alhalin yace ya na cikin
garin Maradi wannan dalili yasa Alhaji ke ta kiran Abu Maleek.

Motar na tsayawa na rugo da gudu waje daidai nan Ameera ta fito daga mota goshinta
naɗe da bandeji cak na tsaya ina ƙare masu kallo yadda suka yi wani masifar dacewa
shi ya buɗe mata ƙofa....
[14/12 à 15:50] Cham~rose💞: *LITTAFIN KUƊI NE KI BIYA KI KARANTA HANKALI KWANCE,DUK
WACCE TA KARANTA MIN BOOK KYAUTA DA WACCE TA TURO DA WADDA TA GAN SHI A WANI GROUP
ITA MA TAYI SHARING IN KUN YI DAIDAI KUN SANI mai son biyan kuɗin karatu sai ta
tuntuɓe ni ta WhatsApp* +22795045822

*Page 45-46*

Da gudu mu ka ƙaraso muna masu rungume juna,wani marayan kuka Ameera ta saki ta na
mai ƙanƙame ni kamar za ta huda jikina ta shiga.
"Ya isa haka mu je ciki"na faɗa ina mai cireta daga jikina,Abu Maleek ya ƙaraso
murmurshi kan fuskarsa ya kama kumatuna duka biyun ya lotsa ƴan yatsunsa ya na
jujuya su kamar wata baby haka ya ke min wasa "my rigimamar sis"nayi dariya ina mai
ɗora tafukan hannuna kan hannuwansa nace "Ni dai ba rigimama ba, welcome my Bros"
"Merci bcp ma belle"ya faɗa ya na mai sakina ya kalli Ameera ya ɗan ɗaga gira "kin
san ta ne?"ta gyaɗa kai alamun eh ni kuwa nace "she is my little sis fah"da mamaki
yace "au ita ma nan gidan ta ke?" "A'a can gidan da aka raine ni dai"Na faɗi haka a
daidai lokacin da mu ka ƙaraso ciki inda ahalin gidan ke zaman jiran mu.

Rungume Abba yayi yace "nayi kewar ka sosai Abbana"shafa kan shi Abba yayi yace
"nima haka ya Mamar ka ya hanya kuma?" "Lafiyarta lau tace na gaishe ka
ha..."tsukin da Hajiya uwar gidan Abba ta ja ne yasa shi juyowa da sauri ya sauke
idonsa kan fuskar da har gaban abada ba zai taɓa manta ba domin ita tayi sanadiyar
korar mahaifiyarsa daga gidan ubansa.

"Ina kwana Hajiya ?"ya faɗa murmurshi kan fuskarsa mai cike da ma'anoni,kawar da
kai gefe tayi ta ƙi amsa gaisuwar shi kuwa ya gaishe da sauran matan Alhaji da
Yanunsa.
Momy tace "Al Maleek mi ya tsayar da kai tun ɗazu mu ke jiran ka"ya sosa ƙeya dan
shi sam ya manta da Ameera "wlh accident nayi ga yarinyar da na banke nan amman
alhamdullah da sauƙi"
"Innalillahi to Allah ƙara kiyayewa"cewar Momy ni kuwa nace "amen,Momy ƴar Daddy ce
fah "da sauri Abba ya ɗago kai yace "Mu'azam?"murmurshi kan fuskata nace "eh
Abba"fuskokin Abba da na Momy ne suka canza yayinda Ameera ta sunne kai ta fara
hawaye ganin haka na ruɗe na shiga tambayarta amman ta kasa bani amsa.
Hannunta na ja zuwa part ɗin Momy,nan fah Ameera ta faɗa min abinda yasa zuciyata
daina bugawa na wani lokaci.
Hawaye ne sharrr suka shiga zubo min a fili na furta "why Mami? miyasa kika zaɓi
tozarta mu a duniya da auren ki kin mayar da kan ki *KARUWAR GIDA* babban baƙin
ciki har da haihuwar ƴaƴa Innalillahi wa'inna iley raji..."kasa idawa nayi saboda
wani abu da naji ya tokare min zuciya idona suka kakafe yayinda ciwona na huka ya
tashi zubewa nayi kan capet ina fidda numfashi dakyar da sauri Ameera ta fita waje
ta na kuka wanda yayi daidai da shigowar Dr Ma'aruf "Mimi ciwonta ya tashi"ta faɗa
cikin kuka da sauri Momy wacce ke zubawa Abba abinci ta aje ludayi yayinda shi kuma
yayi zumbur ya miƙe Abu Maleek da Dr Ma'aruf suka rufa masu baya.

Taimako Dr ya fara baiwa Mimi wacce ba ta san halin da ta ke ciki ba,"ina ga fah
doli sai mun je asibiti"cewar Dr Ma'aruf,Momy tuni ta fara hawaye nan suka ciciɓi
Mimi suka fita da ita zuwa mota.
Ameera da Abu Maleek suka bi motar su Abba a baya,yayinda Hajiya ke addu'ar Allah
sa Mimi mutuwa ce tayi.

Fitowar Daddy daga wanka kenan kiran Abba ya shigo mashi,da tsananin tashin hankali
ya shirya ko mai bai shafa ba ya fice ba tare da ya baiwa Hajiya Babba amsar
tambayar da ta ke mashi ba,mutanen da suka zo biki kuwa kallon shi suke suna
addu'ar Allah sa dai lafiya.

Ikon Allah ne kawai ya kai Daddy lafiya,idon shi sun kaɗa sun yi jajur sabada
tashin hankali.
Tamkar wani ƙaramin yaro haka ya bi ya ruɗe dan ma Dr Ma'aruf na kwantar mashi da
hankali,ɗaukar lokacin da aka yi ba'a fiddo Mimi ba shi ya haifarwa Daddy kwanciya
kan gadon asibiti aka sa mashi ƙarin ruwa.
Ameera ta zauna kusa da shi saboda in sérum ɗin ta ida ta je ta faɗawa Dr sai ya zo
ya cire,hawaye ta goge ta kalli Daddy wanda idon shi ke lumshe ya na sharar barci
"Mami kin cuce mu da kika ruguza rayuwar familyn mu ga shi sanadin ki Mimi da Daddy
na kwance babu lafiya,ta yaya ne ma kike tunanin Daddy zai tsaya kusa da ke bayan
kin zaluncesa zalunci mafi muni a duniya..."ta tsaya da zancen da ta ke ganin Abu
Maleek ya shigo ya na kallonta,kallo mai cike da tausayi Allah ya gani tun farko
yaji son Ameera ya ɗarsu a zuciyarsa yanzu kuma da yaji ainahin tarihin rayuwarta
sai ya ƙara lunkuwa abu guda ya ke tsoro kar Abba ya hana shi auren ta.

Gabanta ya zo ya tsugunna ya share mata hawayen fuskar ya na girgiza kan shi "ki
bar kuka ban so"tace "Daddy bai sona yanzu ya tsane ni akan laifin da ba ni na
aikata ba"Abu Maleek yace "kar ki damu zan yi mashi magana in ya farka ai laifin
wani bai shafar na wani"kai Ameera ta jinjina tace "Allah sa ya yarda"
"Zai yarda mana in amarya shi ta sa baki"
"Wace amarya?"Ameera ta tambaya
"Mimi mana"ya bata amsa "shine wanda za ta aure dama?"kai ya ɗaga, murmushi ya
suɓucewa Ameera tace "Allah sarki wlh lokuta da dama in na kalli yadda Mimi ke
shagwaɓewa Daddy sai nace da uba na auren ƴa da tabbas za su dace da junansu"Abu
Maleek yace "kai haba?"Ameera tace "wlh kuwa ɗan ba ka san yadda Daddy ke sonta ba
ne ko mi ya samu Mimi dai har kishi ni ke yi da ita"dariya Abu Maleek yayi yace
"yanzu dai taso mu tafi waje in an jima kaɗan sai na zo na duba ƙarin ruwan"ba tare
da ta musa ba ta miƙe suka fita.

Sai da Daddy ya kwashe awani biyu cur sannan ya farka,ɗakin da aka shimfiɗar da
Mimi ya shiga.
Kwance ta ne ta na sharar barci fuskarta tayi fyau ta na ƙyalli na amare,hannunta
da ƙafafu sun sha zanen jan lalle yayinda gashin kanta kuma ya ke ɗauke da kitson
Bugaje.
Ajiyar zuciya ya sauke bayan ya ƙare mata kallo a tsanake,ɗaga ƙafarsa yayi ya taka
har zuwa gadon da ta ke kwance,leɓanta wanda ya bushe ya shafa kafin ya duƙa ya kai
bakin shi ya kamosa ya fara tsutsa a hankali.
Kamar a mafarki naji hakan kawai sai na sake turo leɓan,cire bakinsa yayi ya tsaya
kallonta.
Miƙa nayi ina mai ɗauke da tasbihi a baki,tarau na ware idona kan sanyin idaniyata
a shagwaɓe na turo baki ba tare da sanin rigimar da zan ƙyarƙyaro ba.
Murmushi Daddy yayi yace"Mimina ?"na tashi zaune ina mai ƙarewa ɗakin
kallo,ƙafafuna na sauko suna shillo kafin ba kwaɓe baki nace "Daddy yunwa ni ke
ji"kujera ya jawo ya kawota gabana ya zauna ya na mai kamo yatsun hannuna yace "mi
za ki ci Mimin Daddy?"
"Ayaba da exotic"na bashi amsa,wayar shi ya fiddo ya danna kira ban san da wa ya ke
waya ba kawai dai naji ya faɗi saƙona.
Tafukan hannuna ya ke matsawa a hankali ni kuwa na ƙure sa da ido ina kallo,mamaki
ni ke yadda zuciyarsa ba ta buga ba lokacin da asirin Mami ya tonu na cin amanarsa
da ta ke.
Murmushi nayi nace "wai Daddy yanzu nan gobe auren za'a ɗaura?"ya ɗago ya kalle ni
yace "sosai in shaa Allah ko ko a ɗaga ne?"kai na girgiza dan wlh a matse na ke
naji ni a jikin Daddyna musamman a wani yanayi na daban ba wai dan yi barci ba ko
sex a'a kawai ace ga shi mun samu kusanci sosai kamar muna romance ko kiss.

Dr Ma'aruf ne ya shigo Abu Maleek da Ameera na take masa baya,leda Ameera ta aje
gefena ta na mai kallon Daddy wanda ya kawar da kai dan shi yanzu ya tsani duk
abinda ya shafi Mami ko Dr Ibrah.

"Daddy kayi haƙuri"Ameera ta faɗa sai kuma ta fashe da kuka rumtse ido yayi ya na
jin kukanta har cikin ransa tabbas ba zai ce bai son Ameera da twins ba saboda shi
ya raine su tun haihuwar su har izuwa yanzu ɗaukar ƴaƴan cikinsa yayi masu ba tare
da sanin ba nashi ba ne.
"Ya isa haka Ameera "Daddy ya faɗa ya na mai jawota jikin sa,ya na bubuga bayanta
murmurshi duk mu kayi na jin daɗi.
Ayabata na fara ci ina jinjina kai alamun ta na min daɗi,na miƙawa Ameera wacce ta
bar kuka ta koma gefen Abu Maleek suna hira kai ta girgiza alamun ba ta ci.
Na taɓe baki nace "wa kike ji ma kunya a nan?"Abu Maleek yace "a'a fah ta ci nata
tun a mota saura ce mu ka kawo maki"waro ido nayi nace "iyeee ashe yau Ameera an
samu abinda ake so,cin ayaba kamar biri🐒 na san yau babu maganar cin abinci"dariya
Abu Maleek yayi yace "kai haba?shiyasa na ga ta ɓoye biyu bayan kujera ashe cimar
ta ce"Dr Ma'aruf ya girgiza kai ya fita,su Ameera ma fita suka yi.

Guntsurowa nayi kamar yadda yara ke bada abu in ka roƙe su na miƙawa Daddy ganin ya
na kallona,da mamaki kuwa sai na ga ya miƙo ya amsa ya saka bakinsa sai kawai na
miƙa masa guda wacce ban ɓare ba.
Kai ya girgiza yace "wannan ma dan ta taɓa yawun ki ne na ci"sunne kai nayi saboda
irin kallon da ya ke min,turo ƙofa aka yi Momy ce da Abba.
Cike da kunya Daddy ya ja kujerar sa baya ya na gaishe su yayinda su kuma su ke
tambayar jikin mu yace "alhamdullah"ya na mai miƙewa zai fita a shagwaɓe nace
"Daddyyy?"ya juyo "zan dawo mana"ya faɗa ya na mai ficewa.

***

Shaƙuwa mai ƙarfi ta shiga tsakanin Nabee da Alhaji Waleed,ya tambayeta game da
aurensu ya fi sau ɗari amman sai ta watsar da zancen dan ita a cewarta sai ta tara
kuɗi sosai yadda za tayi kayan ɗaki masu kyau na faɗa sai ta samu saurayi ta aura.
Cikin murya kamar wanda zai kuka Alhaji Waleed yace "please babyna kiyi haƙuri na
kawo kuɗin auren sai ayi bikin mu nan da ko wata ɗaya ne wlh na matsu mu kasance
tare"numfashi Nabee ta ja tace "alhajina wai ba ka na da mata ba to kawai kaje
gareta ai ita ma mace ce"cikin zaucewa Alhaji Waleed ya ƙara gyara kwanci ya na
kallon Nabee ta appel video ɗin da suke yace "baby ba za ki gane ba ne shi lamarin
sha'awa ba wai yin sex ba ne kawai a'a samun wanda kake sha'awar ne ko nayi da
matata ai ba zan samu nutsuwa ba tunda ƙishin na sarauniyata ne"ya ida maganar ya
na ɗaga mata gira.
Neera wacce ke sauraren hirar ta su tace "ƙawata sam ba ki da tausayi wlh tun ɗazu
ya na roƙon ki akan abu guda to in ba ki shirya auren ba sai ki je ki rage masa
zafi"Alhaji da yaji abinda Neera tace ne yayi saurin cewa "yauwa ƙawar mu dan
Allah ki taya ni neman kai"Nabee tayi murmurshi tace "kaji wai na rage ma zafi haka
tace "Alhaji yace "eh to ko hakan na samu ai yafi babu,yanzu ki na ina?"
"Ina nan gida Neera ko zuwa za ka yi?" "Eh jira ni gani nan zuwa"ya faɗa ya kashe
wayar.

Ihu Nabee tayi tace "ya shigo hannu yanzu zan fara tatsar sa ina amshe kuɗaɗen
sa"Neera tace "ai sosai za ki ci kuɗi dan ma dai kin ce ke ba ki iya yin sex"Nabee
ta ɓata rai tace "haba kamar ƴar iska naje na baiwa ƙaton banza kaina,in nayi aure
mi zan baiwa mijina Gift wanda ya wuce budurcina"Neera ta bushe da dariya tace "au
wai tattalin budurci ne kike?kenan ki na son yin aure?"ba ta kai ga bata amsa ba
motar Alhaji Waleed ta shigo harabar gidan......
[16/12 à 09:22] Cham~rose💞: *LITTAFIN KUƊI NE KI BIYA KI KARANTA HANKALI KWANCE,DUK
WACCE TA KARANTA MIN BOOK KYAUTA DA WACCE TA TURO DA WADDA TA GAN SHI A WANI GROUP
ITA MA TAYI SHARING IN KUN YI DAIDAI KUN SANI mai son biyan kuɗin karatu sai ta
tuntuɓe ni ta WhatsApp* +22795045822
*Page 47-48*

Brush Nabee tayi ta shafa man leɓe gami da turare,zaman sket ɗinta ta gyara wanda
ya matseta sosai sannan ta fita ta na tafiya ɗaiɗaya.
Wani irin bugawa zuciyar Alhaji Waleed tayi da ya tsinkaye ta tunda ya ke bai taɓa
ganinta babu hijab ba sai yau,tuni mayyatar sa ta motsa ya na jin wata guguwa na
taso masa dan shi irin Mazan nan ne masu sha'awa kusa ko bra suka gani hankalin su
sai ya tashi😹.
Seat ɗin gaba ta buɗe ta shigo a shagwaɓe sai wani kwaɓe fuska take ta na turo pink
ɗin lips ɗin ta wanda yasa lipstick,ajiyar zuciya Alhaji ya sauke ya na mai ƙura
mata jajayen idon shi masu cike da zallar haɗama.
Hannun shi ta riƙo tace "my sugar wannan kallon fah?kamar yau ka fara gani na"ɗauke
huta Alhaji yayi jin yau hatta yanayin maganarta ya canza,"baby ke ɗin ce kika zo
min da wani irin salo ji ni ke kamar zan yi fitsari marata har rawa ta ke"cewar
Alhaji muryar shi a shaƙe,cike da duniyanci Nabee ta ɗaga rigar sa sama kasancewar
yau shigar ƙananun kaya yayi marar shi ta ɗan shafa tana mai ɗan dannawa da sauri
ya sauke numfashin wahala ya na mai ɗora nashi kan nata da yaji ta na ƙoƙarin
janyewa.
Danna hannun nata ya ke ɗumin tafinta na kai mashi har cikin ɓargon zuciyarsa bai
sani ba ko dan ya daɗe da hutar sha'awarta ne yasa shi jin babu wani yanayi da ya
taɓa shiga mai daɗi kamar na yanzu?

A hankali Nabee ta duƙa ta na mai kai bakinta saitin cibiyarsa ta na mai dire
halshenta,wani ɗan ihu Alhaji yayi ya jima cikin duniyar kwarata amman har yau bai
ji salo irin kwatankwacin na Nabee ba.
Zip ɗin gaban rigarta ta ja ƙasa wanda haka ya baiwa tawayenta damar bayyana,da
sauri da sauri ya fara sauke numfashi lokacin da ya kai hannun shi a kai.
Saurin haɗe bakinsu Nabee tayi tare da dubarar zuge zip ɗin wandonsa

Cikin fitar hayyaci Alhaji ya riƙe kan Nabee gam wacce ke fafutukar biya masa
buƙata da bakinta,sai da taji liquide ɗin sa ya cika mata baki sannan ta janye ta
zubda saura sauran kuma doli ta haɗe shi.Tissu ta jawo ta goge bakinta tamkar wacce
ta ci abinci kafin ta jawo wani ta miƙawa Alhaji wanda ya zama tamkar wawa,cikin
kujera ta shige ta lumshe ido ta na fitar da numfashi.

Sai da ya dawo hayyacin sa yace "thank You bbyta amarya gun Alhaji Waleed,na san
duk ranar da kika shigo gidana sai dai Hajiya tayi haƙuri irin wannan shagali ai
zai fi daɗi a gado"ya kashe mata ido a zuci tace "shege ɗan iska dama na san ɗan
hannu ne kai irin wannan jaraba da mayyatar mata ai dama sai mazinaci"a fili kuwa
murmusawa kawai tayi .
Kuɗi ya ɗauko ƴan goma-goma ras ya bata 100mill babu wata kunya a wannan karon ta
karɓe tare da yi mashi sallama ta fita shi kuwa ya yiwa mota key.

"Yo ina Alhajin?"cewar Neera wacce ta fito daga kitchen ganin Nabee ta shigo ita
ɗaya,ta yamutsa fuska tace "ya tafi mana"harara ta watsa mata tace "shine dan baƙin
ciki kika ƙi shigowa da shi nima na samu kaso na?"Nabee ta sheƙe da dariya tace
"ƴar iska ko ni 100mill ne kawai ya bani"Neera ta taɓe baki tace "ai ya ma yi
ƙoƙari daga romance ya bada dubu ɗari ina ga sex?na san mota zai baki"Nabee ta ɓata
fuska tace "Ni ko duniya zai bani wlh ba zan iya bashi budurcina ba saboda mijina
na yiwa tanadin sa"Neera ta murmusa tace "ina son ganin wannan miji wanda duk
magana ɗaya da biyu sai an sako shi"
Nabee tayi tsalle tace "Allah kuwa ba ƙaramin tanadi nayi masa ba na san ranar da
aka kai ni babu shi babu kwana sai kashin arna"Neera tace "tunda mahaukaci ne ba
sai ya tsaya yin abu ɗaya kamar doki"Nabee tace "sosai kuwa ai kin san abu da
ƙasungurumin TUZURU(next book ɗina na 2022 in shaa Allah) an daɗe ana kwaɗayi
hummm"ta lashe baki Neera ta kai mata dukan wasa.

Miƙewa tayi ta ɗauki bag ɗinta ta baiwa Neera dubu biyar kafin ta saka hijab ta
fice zuwa gida.
Ta na shigowa ta toshe hancinta ta na kallon Fauziya wacce ke kwance ta na barci
duk ta jiƙe shimfiɗar da fitsari.
"Miye kika wani tsaya sai kace wacce ta ga wani mugun abu?"cewar Iyani,Nabee ta
turo baki tace "haba Iyani wannan zarni sai kace masu yaran goye gaskiya na fara
gajiya da jin wannan kayan tashin zuciyar"cikin lalaɓata Iyani tace "kiyi haƙuri ai
nan gaba couche za ta rinƙa sawa dan nima na fara gajiya"Nabee ta zunɓure baki tace
"ko kuma kawai a laƙa mata tiyon fitsari can ledar ta cika sai ta juye"ta ida
maganar ta na hararen Fauziya sai ta miƙawa Iyani ledar naman da ta sawo.
Cike da jin daɗi Iyani tace "Nabeela kice yau jar miya za mu sha?da shinkafa za'a
yi koko da taliyar leda?" "Duk yadda kika yi daidai ne"
"To madalla bari na tashi na yo cefane"cewar Iyani ta na mai tashi tsaye.

***

Banda kuka babu abinda na ke,wanda kuma in za'a tambaye ni na minene ba zan faɗa ba
dan ban sani ba tunda dai ba zan ce saboda sabon da nayi da ahalina ne ni ke kukan
rabuwa da su ba.
Ameera da Fatima kawai aka bari duk sauran ƴan rakiya sun tafiyar su,dirar motar
shi cikin gidan yasa su miƙewa za su fita da sauri na riƙe su ina ƙara sautin kuka.
Da sallama suka shigo,Dr Ma'aruf da Daddy duk suka gaishe su banda ni da ke kuka na
ririƙe su kamar wanda suka yi laifi.
"Fadimatu sake su za mu wuce gida gobe zan maido maki su kin ga dare yayi"cewar Dr
Ma'aruf wanda ya ke mahaifi ga Fatima ni kuwa babban Yaya.
Kamar wata yarinya haka na maƙe kafaɗa, murmurshi yayi ya tako ya ɓanɓare su daga
hannuna su kuwa suka fice "sai da safe"Dr Ma'aruf ɗin ya faɗa ya na mai fita Daddy
ya aje ledodin hannunsa ya bi bayansa dan rakasu.

Sai da ya kai su har bakin ƙofa sannan ya shigo ciki tare da umarta mai gadi ya
rufe gate,tsayawa yayi a falo ya na nazari da tunanin shin mi zai fara cewa Mimi in
ya shiga?bai taɓa sanin ya na jin nauyin ta ba sai yau da aka kawo masa ita
matsayin mata.
Rufe ido yayi kamar wani ƙaramin yaro ya na mai jin kunyar ta yadda zai kasance Ƴar
riƙonsa, bedroom ɗin ya wuce kayan jikinsa ya rage ya shiga toilet sai a lokacin ma
ya ƙara décourager😹 a zuci ya ke cewa "sam Mimi ba za ta iya ɗaukar kwaramniyata ba
ina za ta kai ni a haka?"ya faɗa ya na kallon kansa alwala yayi ya ɗauro towel.
Sai da ya shirya cikin doguwar riga ta barci irin mai igiyar nan sannan ya feshe
jikin sa da turare,a hankali ya fara takawa zuwa ɗakinta ƙarar ruwa yaji a toilet
wanda hakan ya tabbatar masa ta na ciki.
Fitowa nayi ina goge ruwan da suka ɗan jiƙa min gashina,turo baki nayi ganin shi
zaune bakin bed ya na latsa waya.
Ban wani ji kunyarsa ba dan ya ganni da towel dan ba yau ne karon farko ba,valise
ɗin da Hajiya Babba ta aiko min na buɗe na jawo doguwar rigar barci na saka sannan
na jawo dogon hijab na shimfiɗa tafi na ƙabarta sallah isha wacce ban yi ba.
Sai a lokacin Daddy ya ɗaga kai ya kalleta jin ta na karatu cikin siririyar muyar
ta,lumshe ido yayi ya na mai godewa Allah da ya bashi ikon tarbiyyantar da ita ya
kuma bata ilimi na addini.
Banda turo baki babu abinda na ke bayan na gama sallah,ni a doli fushi ni ke an
tafi da su Ameera .Gyaran murya yayi na ɗan juyo sai ya sakar min murmurshi yace
"tashi za mu yi sallah ne"miƙewa nayi tsaye ina mai ɗaukar wani tapis na shimfiɗa
daga baya ya ja mu Sallah.
Addu'o'i sosai Daddy yayi mana sannan ya jawo leda,zan tashi ya zaunar da ni "plate
zan ɗauko fah"na faɗa a shagwaɓe ya girgiza min kai ya na mai fara bani gasashen
naman kaza har sai da na ƙoshi na hauda madara.
Brush nayi na haye gado ina sauke ajiyar zuciya,sai a lokacin Daddy ya ci da ya
gama ya wanke hannu da baki.Hasken ɗakin ya rage ya hauro gadon zumbur na miƙe ina
ƙoƙarin sauka ya kamo ni "Teddyna zan ɗauko Momy tace suna cikin drower"jawo ni
yayi na faɗa ƙirjinsa.
Wutsilniya na fara na ƙoƙarin tashi saboda matse ni da yayi "shuuut !ki nutsu ki
kwanta daga yau babu Teddyn da zaki sake runguma"Daddy ya faɗa cikin wata irin
murya da ta saukar min da kasa.
Tsit nayi na lafe sai kuma ya ɗan kwantar da ni gefe ya na mai tattaro hijab ɗina
ya cire ya bar ni da rigar barci,wani sanyi ne naji ya ɗan bugi fatar jikina da
sauri nace "Daddy sanyi"drap ya jawo ya luluɓe mana ƙafuwa sai ya ja ƙullin rigar
barcinsa ya kwnce wanda hakan ya baiwa fafaɗen ƙirjinsa damar bayyana,cikin ɗan
hasken ɗakin da ya rage ni ke tsinkayen gargasar ƙirjinsa baƙa siɗik sai ƙyalli ta
ke.
Kwantawa yayi ya miƙe hannunsa na dama da sauri na matso gare shi na ɗora kaina a
kai ina mai shigewa ƙirjin sa,"Hummm"a tare mu ka sauke ajiyar zuciya tuni na fara
jin wata nutsuwa na shigata yayinda idona suka fara lumshewa sai barci.
Daddy kuwa wani abu ne ke tsirta mashi na masifa sha'awa sai dai ko kaɗan zuciyarsa
ta ƙi ba gangar jikinsa haɗin kai balle ya kusanci Mimi.....
[17/12 à 13:26] Cham~rose💞: *LITTAFIN KUƊI NE KI BIYA KI KARANTA HANKALI KWANCE,DUK
WACCE TA KARANTA MIN BOOK KYAUTA DA WACCE TA TURO DA WADDA TA GAN SHI A WANI GROUP
ITA MA TAYI SHARING IN KUN YI DAIDAI KUN SANI mai son biyan kuɗin karatu sai ta
tuntuɓe ni ta WhatsApp* +22795045822

*Page 49-50*,

Shiru yayi ya na sauraren bugun zuciyarta sai kuma tokare shi da breast ɗinta suke
sai duk hakan ya takura shi ya na ƙara saka shi cikin wani hali.Drap ya ja ya rufe
masu kai sannan ya tallabo gaɓar ta ya na mai kai bakinsa kan lips ɗin ta,cikin
barci ta ɗan yamutsa fuska jin kamar an hanata sheɗa da kyau sai ta fara mutsu-
mutsu da sauri ya janye bakin sa ya jawota da kyau ya ɗora hannunsa ɗaya daidai
ƙugunta ita kuwa Mimi ƙafarta ɗaya ta ɗora saman jikinsa ta na mai runƙunƙume sa.
A wahalce barci ya ɗauke Daddy cike da bege da muradin gangar jiki.

Da asubah shi ya fara farkawa,a hankali ya fara zameta daga jikinsa ya miƙe ya
shiga toilet.
Doguwar riga jallabiya ya saka sannan ya wuce masjid,bai dawo ba sai da gari yayi
haske sosai.

A kwance ya tarar da Mimi bisa tapis ta na barci ƙaton Teddyn ta a hannu,sungumarta


yayi ya maida kan bed sannan ya wuce ɗakin shi.
Wanka yayi ya shirya cikin ƙananan kaya na ƴan ball,ɗakin sport ya wuce ya fara
motsa jiki.Kusan awa biyu yayi sannan ya fito,jin motsi yasa ni juyowa da sauri na
miƙe na nufe shi ba tare da wani tunani ba na faɗa jikinsa "Daddyyy"na furta a
shagwaɓe kamar zan yi kuka dan tun ɗazu ni ke neman sa.
Daidai wuyana ya sumbata yace "Mimin Daddy minene?kin tashi lafiya?"kai na girgiza
nace "shine ka bar ni ina ta neman ka"hannuna ya ja zuwa ɗakinsa ya ce "ina motsa
jiki ne so na ke na ɗan rame kafin na fara cin abinci amarya na zama ɗan
lukuti"dariya na sheƙe da ita har da ƙyarƙyatawa nace "ai kuwa za ka fi kyau a haka
ɗin,kam na so na ga Daddy da tumbi🤣"fuska ya ɓata ya na mai zama bakin bed yace
"a'a ban son kyawun indai na zama ɗan lukuti ne sai dai ke ki zama ƴar lukuta ta
yadda zan rinƙa tsokanar ki in kin samu ciki"ƙugu na riƙe ina kallon shi ya na cire
takalmin ƙafar sa sosai ya yi min kyau ko dan shine karon farko da na gan shi a
haka? Santala-santala jambes ɗin shi na kalla uwanda gashi yayi buzubuzu akai,yammm
haka naji da sauri na janye idona nace "ni fah ba zan haihu ba "tasowa yayi ya
tsaya gabana ya ɗaga gira yace "dalili fah?"na turo baki nace "ni tsoron haihuwa ni
ke kuma nayi ƙanƙanta da zama uwa"murmurshi kawai Daddy yayi ya girgiza kai ya na
mai nufar toilet "Daddyyy?"na furta da ɗan ƙarfi.
Waigowa yayi ya kalle ni "yunwa ni ke ji"na faɗa ina mai ƙarasawa gun sa.Cike da
tsokana yace "ki shiga kitchen ki dafa mana"rau-rau nayi da ido kafin nayi magana
mu kaji ƙarar belt da gudu na fita daga ɗakinsa naje na buɗe tsalle nayi na rungume
Fatima wacce ke gaba sannan na basu hanya suka shigo Ameera ta aje basket ɗin
hannun ta.

Gaisawa mu ka shiga yi kafin na buɗe abincin ina cewa "wa yayi wannan girkin?"
"Lami ce mai aikin Hajiya Babba"Ameera ta bani amsa Fatima kuma ta ƙarasa ta kunna
tv.
"Kenan can kuka kwana?"na tambayi Ameera ɗaga min kai tayi tace "eh dama tun a jiya
tace na koma gidanta da zama"ban ce komi ba na wuce kitchen na ɗauko plate biyu da
spon.
Couscous ne da miyar kaji na zubawa Daddy na rufe da ɗayan plate ɗin sannan na nufi
ɗakin sa,mai na tarar ya na shafawa saurin ɗauke idona nayi daga kallon ƙaton
ƙirjinsa mai maƙamaƙai manya.
"Ga abinci nan Daddy Hajiya Babba ta aiko su Ameera su kawo ma ni"Na faɗa ina sakin
ɗan murmushi,"a kawo maki?koko a kawo ma mu?"Daddy ya tambaya,ficewa nayi ina
dariya na koma falo.
Saurar kazar jiya na cewa Fatima ta ɗauko,da murna suka fara ci kun san kazar
amarya da farin jini😹 ni kuwa wani plate na ɗauko na zuba abincina na fara ci sai
da na ƙoshi na buɗe frigo na ɗauko exotic sai a lokacin na tuna ban kaiwa Daddy
ruwa abu ga sabon shiga😹
Ruwan faro da jus da kofi na ɗora a tray na nufi ɗakinsa,a zaune ya ke ya na cin
abinci gyaran murya yayi ya nuna min ruwa na tsugunna na ɓalle murfin na tsiyaya
masa karɓa yayi ya shanye ruwan ya na sauke ajiyar zuciya.
"In tafi?"Na faɗa ganin bai ce komi ba kai ya gyaɗa min alamar eh da saurina na
fita na koma cikin ƴan uwana mu na kallo mu na hira.
Daddy ya fito hannunsa riƙe da waya gaishe sa suka yi kafin ya nufi ƙofar fita,har
ya kai bakin motar shi na ɗan leƙo nace "Daddyyy?"waigowa yayi ya na kallona hannu
na ɗaga masa nace "Allah tsare a dawo lafiya"murmurshi ya yi yace "amen"ya na mai
shigewa mota.

Gyaran gida su Fatima suka taya ni,da kaina na gyara ɗakina da nashi sannan mu ka
shiga kitchen Fatima na nuna min yadda ake girki dan dai ni ban iya ba dan a gida
ba kullum ni ke shiga kitchen ba.
Sai da mu ka yi abincin dare sannan suka tafiyar su duk da irin magiyar da nayi
tayi masu kar su bar ni kamar mayya ni ɗaya😰
Ina gama sallah isha'i na tsantsara kwalliya cikin riga da sket na atamfa ban ɗaura
ɗan kwali ba hakan ya baiwa tsoron kitsona damar bin bayana.
Da sallamar shi ya shigo gidan,da gudu naje na faɗa ƙirjin sa har sai da kaina ya
daki ƙirjinsa.
Kamar zan yi kuka nayi mashi sannu da zuwa ya amsa ni kuma na fara ƙorafin ya daɗe
sannan tunda ya tafi bai kira ni ba.

"Sorry bbna na shiga busy sosai ne nan gaba zan rinƙa kiran ki har sai kin
gaji"cewar Daddy ya na ja na zuwa cikin ainahin tsakiyar falo,zama yayi ya ɗora ni
a cinyarsa.
Na ce "ya aiki to?" "Alhamdullah"ya bani amsa sai na tashi na ɗauko masa ruwan
sanyi,ya na gama sha ya miƙe tsaye yace "wanka "murmurshi na sakar mashi.

Ko kafin ya fito na gama shirya dining,ya na zaunawa nayi servir ɗin sa "zo ki bani
a baki"ya faɗa ya ƙure ni da ido.Kujera na matso dab da shi na ɗauki spon sai ya
girgiza kai yace "no hannun ki za ki sa"babu yadda na iya doli na saka hannuna ina
bashi duk loma ɗaya sai ya suɗe min hannu a haka har mu ka gama mu ka koma salon mu
na kallo a ƙarshe naji wayata na ringing a ɗaki na tashi da gudu Daddy ya girgiza
kai.
Momy ce nasiha tayi ta min kafin ta baiwa Yayata wayar wato Tantie Sharifa "ki
nutsu ki aje sakarci gefe yanzu kin zama babbar mace tunda igiyoyin aure suka hau
kan ki,ki rinƙa yiwa mijin ki biyaya sannan ki kula da cikin sa da shimfiɗar sa"nan
dai tayi ta wasu zantukan da suka sa ni jin kunya sai sirrin zama da miji ta ke
koya min da yadda zan jawo hankalin sa.
Mu gama wayar nayi lamo kan bed ina tunanin ta yadda zan jawo ra'ayin Daddy duk da
ina jin tsoro amman ya zama doli ai na bashi haƙin sa.
Wanka na shiga na cuɗe jikina da sabulu kafin na cika bawon wanka na zuba maganin
da kullum ake sa ni tsarki da shi.
Zama nayi na wasu ƴan mintina kafin na fita na ɗaura towel.

Mai na shafa mai ƙamshi na baɗe jikina da humra,sannan na fiddo wata riga barci
shara-shara na saka mai wando string sai da nayi dariya na saka sa dan kusan da shi
da babu duk ɗaya.
Wata kwalbar turare na buɗe na shafa a goshi sannan na rufe na maida,ina nan tsaye
Daddy ya turo ƙofa da sauri na juyo yau ma irin rigar jiya ce sai dai wannan ruwan
madara ce.
Suman tsaye yayi ya na ƙare min kallo,da sauri ba sunne kai ina wasa da yatsun
hannuna.Ban san zuwan sa ba sai da naji hucin numfashin sa kusa na,wani irin jawo
ni yayi ya gama jikina da nashi ya na sauke huci kamar kumurcin zaki.
Ƙamshin turaren goshinta da ya bugi hancinsa shi ya sake dagula masa lissafi,tun
daga wuyana har izuwa ƙirjina ya fara lasa ya na bin sa da kiss kafin ya ɗauke ni
cak ya ɗora a bed tuni dama ya cire ƴar rigar da na saka.
Jikina ne ya fara kyarma jin yadda ya ke fitar da numfashi kamar zai mutu,hasken
ɗakin ya kashe ya na mai jan pant ɗina ya cire.
Da sauri na ƙanƙamesa jin wani sabon yanayi,skin ɗin mu sun haɗe waje ɗaya body to
body babu kaya a jikin mu.
Jiƙaƙun lips ɗina ya ƙara kaiwa cabka bayan ya gama karanta addu'a dakyal,"ya
Salam!"ya furta can ƙasan maƙoshi jin sam babu hanya

Cikin azaba na sake ƙanƙamesa ina son yin kuka sai dai babu dama dan ya haɗe bakin
mu numfashi ma ta hancin kawai na ke yi,banda tsiyaya babu abinda idona ke yi am
sam Daddy bai tausaya min ba kusan ma kamar ya samu maƙiyiyarsa babu sassauci cikin
lamarin.
Ya ɗauki lokaci sosai kafin ya rabu da ni,cikin jikinsa na shige ina mai fashewa da
kuka bayana ya shiga bubugawa da ban haƙuri.
Da asubah da taimakon sa nayi wanka na gasa jikina,sai dai fah sam na kasa tafiya
sai yarfe hannuwa na ke ina kuka.
Ɗauko ni yayi ya shimfiɗa min tafi tare da saka min hijab,a zaune nayi sallah shi
kuma ya wuce masjid.
Bayan ya dawo ya rasa yadda zai yi ko kuma wanda zai kira,har ya nemo lambar Dr
Ma'aruf sai kuma yayi saurin girgiza kai ya danna kiran Hajiya Babba.
Daburcewa yayi ya kasa ko gaisheta "lafiyar ka kuwa?"Hajiya Babba ta tambaya
"lafiya am Mimi ce dama.dama..."sai kuma ya ƙyale ya na saurin kashe wayar baki
ɗaya.
Ko minti goma ba'a yi ba sai Hajiya Babba da ƙaton tarmus na ruwan bagaruwa😹,Daddy
da ke falo sunne kai yayi bayan ya buɗe mata ƙofa "ta na ina ita Mimin?"ƙofa ya
nuna mata ta shiga a zaune ta tarar da Mimi ta na rera kuka sai buɗe ƙafafu ta ke.
"Yau ni na ga sakalci mi zan gani?buɗe ƙafafu kike sanyi ac ya shige kika saka mu
uku?"Hajiya Babba ta faɗa kuka na ƙara fashewa da shi ina ƙoƙarin tashi,tarmus ɗin
ta kai toilet sannan ta zo ta ja ni.
Wani uban ihu na runtuma lokacin da Hajiya Babba ta cika ƙaramin towel da ruwan
bagaruwa masu masifar zafi ta danna min,"woyyo Daddy mutuwa zan yi "na faɗa cikin
kuka amman sam Hajiya Babba ba ta sarara min tun ina jin zafi har na fara jin daɗin
gashin na sassauta kuka na.
Wannan karon kuwa tsaf na taka da ƙafafuna duk da ina jin zogi kaɗan sai na rinƙa
ware ƙafafu "haka za ki rinƙa gasa jikin ki kullum kar ki ƙara tsarki da ruwan
sanyi sai na ɗumi ai ki godewa Allah ma da bai sa kin ƙaru ba"Ni dai ban ce komi ba
na bi lafiyar gado na kwanta.
Daddy ya shigo sai sunne kai ya ke,Hajiya Babba kuwa kawar da kai tayi gefe kamar
ba ta san da shigowar sa.
Miƙar da ni yayi zaune ya ban tea haɗi da magani,ina gama sha na koma na kwanta sai
barci.

Daddy ya mayar da Hajiya Babba sannan ya biyo da abincin da Lami ta girka domin
breakfast,har yanzu Mimi barci ta ke.Bakin bed ya zauna ya na kallonta a zuci kuwa
tausayinta ya ke yadda tayi jarumtar ɗaukar nauyin sa.

***

Cikin ikon Allah Fauziya ta fara samu sauƙi sakamakon ɗaukar nauyin kula da ita da
Alhaji Waleed ya ɗauka,a ɓangaren soyayyar su da Nabee kuwa sai neman Allah shirya
su dan kusan kullum su na tare ta na biya mashi buƙata ta baki gefe ɗaya kuma ta na
bin wasu Mazan suna soyayyar shan minti amman banda sex dan tayi alƙawali
budurcinta mijinta za ta baiwa kyautar sa.
Nasir da Fadila kuwa tun ranar da aka zana sunan yaro aka ɗaura masu aure,yanzu
haka shirye-shiryen tarewar ta ake.
Nasir ya so kama mata haya sai dai Iyani tace a'a doli gida ɗaya za su zauna,babu
yadda ya iya doli ya gyara ɗakinsa aka saka Fadila wacce Anna ta ƙi yiwa kayan ɗaki
kawai dan ta gulala mata.
Zaman Fadila zaman takura ne sam Iyani ba ta barinta wali,duk jarabar Nasir sai da
ya haƙura da keɓewar rana saboda da zarar ya shigo gidan Iyani ta fara masifa
kenan ta na cewa Fadila ta mallake mata Ɗa.

Ƙirjinsa ta shafa wanda furfura ta gama cika sa tace "Alhajin Allah dagaske wai ka
mallaka min wannan gidan?"Alhaji Tanimu ya shafi ƙaton cikinsa yace "sosai kuwa
babyna ai tunda na ga kin sha sperm ɗina ba tare da ƙyanƙamina ba na san dagaske
kike sona kuma za ki aure ni"murmurshin yaudara Nabee tayi ta faɗa jikin Alhaji
Tanimu ta na godiya a zuci kuwa dariyar sa ta ke.

Nabee na dawowa gida ba tare da wani ɓata lokaci ba ta shaidawa Iyani wani Alhaji
yayi mata kyautar gida,cike da murna suka fara shirin komawa.
Alhaji Waleed tuni Nabee ta sallame shi ta koma da Alhaji Tanimu kawai ta na tatsar
sa kuɗi,tuni kuwa suka koma sabon gida Nasir sam hankalin sa bai kwanta ba hakan
yasa ya yiwa Iyani zancen.
Cikin masifa tace "au baƙin ciki da hassadar ƴar uwar ka kake ban sani ba?to ka na
iya jan matar ka ku bar gidan "ta na gama faɗar haka ta bar shi nan tsugunne.

***
"Da zafi"na furta a shagwaɓe ina mai ɗora hannuwana bisa gadon bayansa, murmurshi
ya sakar min yace "daure dai ba zan yi da zafi ba"na lumshe ido ina jin ya na
shigata a hankali a tare mu ka sauke numfashi lokacin da ya gama samun daidaito,har
ya gama bidirin shi ban buɗe ido ba dan har yanzu kunyar kasancewa na ke da shi
gwara shi tunda dama kunyar maza ba irin sosai ɗin nan ba ce.
Wanka mu ka shiga a kunyace yayi min mu ka fito mu ka shirya mu ka koma falo mu na
kallo, Daddy kuwa ya zaƙe sai soyayya ya ke nuna min ni ma na manne mashi.
Cikin wata biyu na murje nayi kyau haka ma Daddy sosai shaƙuwa ta da soyayya suka
ƙara shigar mu,babu ranar banza da ba za mu kasance ba tun ina raki har ya kai
jikina ya saba dan wani lokaci ni na ke fara neman sa.

***Bayan 1year

Sosai ake gudanar da bikin auren Ameera da Abu Maleek wanda Daddy ya bada
aurenta,Dr Ibrah ma ya halarta bayan ya nemi gafarar Daddy Mami ma haka sosai kuma
tayi nadamar abinda ta yi,cikin jikinta kuwa ta haifo sa amman ba da rai ba daga
nan aka ɗaura masu aure Ita da Dr Ibrah bayan tofin Allah tsine da ta samu daga
danginta.

Ana shirye-shiryen kan amarya na dafe ƙaton cikina wanda ya shiga wata na goma sha
ɗaya,azaba na fara ji ta ko ina wanda ya saka ni sakin ƴar ƙara wacce ban shirya
ba.
Da sauri Hajiya Babba ta matso ta na tambayata,kasa yin magana nayi saboda azaba da
sauri aka kirawo Daddy.
Hankali tashe ya shigo tuni uwaye mata uwanda ba su kai ga shiga motocin kan amarya
ba suka kewaye ni,wani irin nishi ni ke goshina na fitar da zufa kan kace wani abu
naƙuda ta zo gadan-gadan.
Dr Ma'aruf ya aka kira dan kuwa ba za'a kai ka zuwa asibiti ba haihuwar za ta zo
tunda tuni kan ɗa ya sawo kai,cikin azaba na fara kiran sunan Daddy wanda tuni ya
fice hayyacin sa duk da manganar da Hajiya Babba ke mashi na ya fita waje amman ya
ƙiya.
Cikin ikon Allah na haifo triples duk gan mata,wani irin kuka Daddy ya fashe da shi
ya duƙa yayi sujidah shukur kafin ya fara ɗaukar yaran.

Gyara min jiki Hajiya Babba tayi aka gyara gun da na ɓata aka saka turaren wuta,
asibiti mu ka wuce aka duba lafiyar mu da ta babies sannan aka sa min ƙarin ruwa.
Momy,Hajiya Babba, Daddy da kuma Abba sai aka rasa wanda ya fi son yaran kowa sai
bajinta ya ke nunawa.
Washegari aka sallame mu,direct gidana aka kai ni Hajiya Babba ta min wanka dan ita
ba ta ɗauke ni a sarakuwa ba matsayin jika ta ke ɗaukata.
Sai bayan ta gama min ta yiwa ƴan uku sai kuka suke,ni kuwa na ɓata rai kar a toye
min yara😹 Daddy ma da ya shigo sai da ya saka hannunsa cikin ruwan dan jin zafin su
ƴan barka uwanda suka kasance duk dangi sai dariya suke.
Ranar suna aka saka masu *UMMU SALMA,UMMU HABIBA DA UMMU KULTHUM* sosai na samu
Gift daga ɓangarori daban-daban.
Lokacin da Mami ta zo kasa ɗagowa nayi na kalleta dan kunya na aure mijinta har da
haihuwa,Gift ta bani ta na murmurshin da duk wanda ya gani ya san na ƙarfin hali
ne.

Bayan arba'in
Tuni yarana sun yi ƙiba sosai zallar kyawun su ya fito,cikin shirin fita na fito na
goya ɗaya Daddy ma ya ɗauki ɗaya sai na rungume ɗaya mu ka nufi mota inda drever ke
jiran mu.
Asibiti mu ka je aka yi mana ayo,cikin shagwaɓa nace "please Daddy ka bari na ɗauki
ko na shekara biyu ne"hannu ya aza min a baki yace "shuuut!kar naji kar na gani
babu wani magani da za ki ɗauka,haihuwa duk shekara na ke sonta so na ke ki tara
min yara dayawa"buba ƙafafu na fara ina shirin magana naji muryar da har abada ba
zan taɓa manta ta ba.

Cikin kuka da damuwa ta ke cewa "wlh likita ni ban taɓa yin iskanci ba ta yaya zan
samu HIV?ka sake dubawa dai"da sauri na ƙaraso Daddy na bi na daga baya.
Iyani ta goge hawayenta tace "likita ta yaya za ta samu cutar ƙanjamau bayan ka
tabbatar min ta na ɗauke da budurcinta har yanzu?koko result ɗin wata ce ka
ɗauko?"Dr ya girgiza yace "ku yi haƙuri abinda sakamako ya bada kenan ta na ɗauke
da cuta mai karya gangar jiki kuma tuni ta yi tsanani rashin zuwa kan lokaci ta na
traitement a gida"
"Na shiga uku ni Nabee wacce irin baƙar rana na ke gani?"Iyani tace "Nabeela na
zata ciki ne kika kwaso shiyasa har na kawo ki asibiti a min gwaji amman kika ce
sai dai a maki na budurci ashe ga banza ne,to gidan ubanwa SIDA ta shiga jikin ki?"
"Haba ba haka ya kamata ki yi ba,rarrashi ta cancanta a wannan lokacin dan kuwa har
da cutar Hanta gare ta ga kuma infections wacce duk ana ɗauka ne ta hanyar zina ko
kuma biye-biyen maza na soyayyar shan minti "

Wani kuka ne ya kubce min ban san lokacin da na furta "Innalillahi wa'inna iley
raji'un Nabee ke ce a haka?ke ce kika yi baƙi kika rame kika yakuce haka?Nabee kin
ga illar zama *KARUWAR GIDA* ko?mi kuɗaɗen da kika tara suka amfana maki?minene
amfanin budurcin da kika yi ta tattali ki na cin duniyar ki da tsinke?"
"Mimi ki yafe min na san ƙarshe na ya zo,na so cutar da ke da mahaifin ki amman
Allah bai so ba.Yau gani a wulaƙance babu daraja babu kyawun surar da ke ruɗar maza
suna biyata..."
"Na yafe maki duniya da lahira Allah baki lafiya,dan Allah Nabeela kiyi traitement
yadda likita yace da sannu za ki samu sauƙi"banda gyaɗa kai babu abinda Nabee ta ke
ta rairafo za ta zo wajen Daddy yayi saurin cewa ya yafe mata ya na mai jan hannuna
mu ka koma can cikin room ɗin da triples suke mu ka ɗauko su mu ka dawo gida.

Wuni ranar nan haka nayi shi babu daɗi,sosai na ƙara tsorata da lamarin duniya
yadda ya ke juyawa kamar juyin waina.Daddy kasa fita yayi doli ya zauna kusa da ni
ya na min nasiha sannan ya ƙara da cewa "ki kula min da yara na ki basu tarbiyya ta
ƙwarai ta yadda Ubangiji zai yi alfahari da mu na tsare amanar da ya ba
mu"rungumesa nayi nace "in shaa Allah mijina kuma ka yafe min zargin da nayi ma na
ka kasance da Nabee"ƙirjina ya shafo yace "bai komi my Life"ya faɗa ya na mai kai
bakinsa kan nawa.
***Bayan wasu shekaru
Abubuwa dayawa sun faru,ciki kuwa har da samun lafiyar Fauziya na yoyon fitsari
tuni tayi aure ,Fadila ma masha Allah ta jerawa Nasir yara sannan tuni ta fara
aikin gwamnati mai tsoka ta canza rayuwar Anna wacce ta aza buri akan ta Nabeela ma
ana ta ɗaukar magani a ƙarshe kuma ta auri Alhaji Tanimu wanda yayi sanadiyar laƙa
mata ƙanjamau cike da baƙin ciki ta baiwa tsohon kyautar budurcin da samari da dama
sun so karɓar sa ta hana.Iyani kuwa tuni tayi saranda daga shegen kwaɗayi na son
kuɗi tare da nadamar rayuwa.

Ameera ma ta na zaune ƙalau da mijinta Abu Maleek,haihuwar su biyu duk maza.


Twins kuwa sosai suka girma ana ta karatu,Mami da Dr Ibrah ma an buɗe babin soyayya
zahiri bayan ta ɓoye da aka yi.

A ɓangaren Daddy kuwa tuni na cika mashi gida da ƴan mata har shidda bayan haihuwar
ƴan uku na haifi Agaishat mu na kiranta da Ummi sai Twins Nabeela da Nadeera sosai
mu ke gudanar da soyayyar mu ni da ƴaƴana da mijina.
Har yanzu Daddy na ke kiransa duk da yayi bakin ƙoƙarin sa na ganin ya hana ni,
wannan yasa yarana ma suke kiran sa da Daddy.

Ina zaune ina koyar da yarana karatu alƙur'ani Daddy ya shigo,duk suka fara yi
mashi sannu da zuwa murmurshi kan fuskata na ke kallon su yadda ya ke rarraba masu
abinda ya shigo da shi duk wanda aka ba sai yayi ihu koma gefe ya na murna.
Kusa da ni ya ƙaraso bayan ya gama da yaran ya jawo ni jikin sa ya zura min zoben
gold da yatsana ya na mai furta "i love You so mush my farin cikin rayuwa"ƙanƙamesa
nayi ina mai ɗora hannuna saman ƙirjinsa nace "na gode miji na gari"maganga ya raɗa
min a kunne nayi murmushi na saci inda yara suke sai na hankalinsu bai kan
mu,hannun shi na ja mu ka fara taka step.....

*ALHAMDULLAH !!!!*

You might also like